Compiled By Umar Dalha Funtua. Copied By Xayyneb 💤💤 https://www.facebook.com/Fasaha-Online-Writes-751775151851852/?referrer=whatsapp *DA SAURAN KALLO*!!! 👁👁 🥡🥡🥡🥡 👁👁 Fasaha online writers f. o. w. *🌳imparting valuable knowledge and entartaiment is our concern*🌳 story and writing by Xayyneb 💤💤 ~In the name of Allah the benepeciant the merciful~ Bismillaheer rahmanirraheem. ..... 🅿1⃣ *T* a shigo gidan nasu hannunta riq'eda wata 'yar q'aramar baby nokia tana waya, kaida kaga yanayin halin da nokiar take ciki kasan ta fara jin jiki dan har da wata 'yar siririyar farar salatif aka nad'e a q'asan ta dashi a wajen sa cajin kenan da wani d'an falan day'a na salatif d'in gudun kada wajen ya ida su6utowa yayo qasa. amman inkaji yanda heenduh ke faman sake nonnoq'e sanyayyar murya tata tana magana harda wani lumshe idanunta zaka d'auka wata iriyar babbar touching ce take wayar da ita, wannan karan a tsiwace take fad'in "mtsss haba dan Allah nace ka bari sai next week zamu had'u anan gida dan wlh kokazo yanzun kayi wahalar banza danba wai fitowa zanyi ba uniform d'ina zan goge danma kaji fah, haba ka fiye naci musaddiq wallahi" daga can 6angaren day'a musadiq ya dafe kansa ya rasa miyasa yarinyar nan ke son had'a masa hyper tention ba da sonta a ransa kamar zuciyarsa zata tsinke yakeji, da q'yar ya bud'e bakinsa yace "to.. to shiknn gimbiya ta heenduh Allah shi kaimu juma'ar lpia ai kmr gobe ne inda saura kwana 2 ko nikeji? " tana tsoki ta katse wayar take fad'in "ban sani ba nataccen mutum kawai" tana mgnr amman still hankalin ta na kan wayar tana tafiya dan qarasawa cikin gidan nasu, da yake babu zaure a gidan bika wuce ne. turo lips d'in bakinta tayi hakan ne kuma ya bawa qwan zuma cwingum d'in dake maq'ale cikin bakinta da yayi q'atoto damar fitowa ya fashe sannan ta cigaba da rats rats tana cigaba da sakin qarar q'wan cwingum din a bakinta abinda babanta ya hanata kuma knn wato qas qas na cwingum indai yana gida kuwa bata yarda ma ta fara sa cwingum a bakinta saiya fita dan ita kam sam sam batta iya taunar cwingum batareda da tai masa qwai da q'as q'as ba, tana shirin d'agowa da fuskarta kenan daga saman wayar tata sakamakon sanin jarababben qamshin mutumin da tasan waye mamallakin turaren da tayi. bata ankara ba kuwa by mistake taji goshinta ya doki gefen chest dinsa, da sauri ta ware masa manyan fararen q'al d'in idanunta a kansa fuskarta cike da mamakin miya kawosa gidansu bayan abinda ya faru jia tsakanin babanta da nasa dud akansa kuma? ranta taji yayi wani mugu mugun 6aci sosai, nan ta sake ware masa manyan idanun nata akansa bayan ta soke wayar tata a cikin bra d'inta daga saman rigarta ta atamfa wacce ta fara jin jiki. matsowa tayi da sauri a gabansa ganin yanda yake shirin zagaye ta ya wuce bayan gama binta da kallon banza da ya gama yi shima harda wani ta6e red lips dinsa yayi bayan ya kakka6e gefen farar rigar sa ta t -shert da wani blue hankicerf dinsa cike da qyanqyamin abun, wato a dai dai inda kanta ya d'an gogi qirjin nasa. cak yaja ya tsaya shima ganin yanda tasha gabansa da sauri hannuwanta na saman kwankwaminta tana binsa da wata iriyar muguwar harara a tsiwace tace "miya kuma sake kawo ka gidanmu eye d'an masu kud'i? uhm? yaya akai mahaifin ka har yasake barin ka shigo gidan talakawa kamar mu? ko bai san kazo bane em? dakai nike fa mlm? wata kalar zazzafan harara taga ya sakar mata tareda sake d'aure girar sa tamm tamm babu alamun fara'a nan danan kuwa tsabar k'warjinisa mai cike wa kowane jinsin mace ko na miji ido ya bayyana garesa, hakan ba q'aramin tsorata Heenduh yayi ba tareda haddasa mata faduwan gaba babu zato babu tsammani, amman sam saita kanne bata nuna hakan ba a fili, 'd'aurarriyar fuska a wajen sa ai ba yau ta saba ganin ta ba daman can bare ta sare. "mai mugun hali, mutum ko dariya baima san ta inda ake farawa ba bare wani abu waishi ma murmushi indai kaga murmushin sa to tasan suna fira da maman tane ko babanta indai har yazo gidan, inko tana kusa ko haqorinsa day'a bata gani. abinda ta fad'a knn a qasan la66anta, "matsa ki bani hanya" yayi maganar yana mai fiddo mata kalar nasa idanun magargad'a gareta na rashin wargi a cikinsu ko kad'an dud ya tsattsare ta dasu. kuma har cikin ransa hk abun yk, ga kuma fuskar nan dai still gim da ita, mamanta dake zaune a qofan daki a saman tabarma masassara ce sosai a jikinta amman dataji abin na heenduh bana q'arewa bane sam sam dan ita kam dai batasan a inda heenduh ta d'auko wannan masifar tsiwar ba a danginsu, heenduh da batasan mamar na wajen ba sai muryarta dataji tace "bazaka bangaje ta bane kalipha ka wuce koka mammareta inda ita ta maida kowa sa'anta?,, ta qarashe maganar tana aikawa heenduh da harara bayan had'a idanunsu da sukayi da mamar,, baice komi ba ya zagaye ta ya wuce dan shi baida lokacin yi mata ko day'a daga cikin abubuwan da mamar ta lissafo,, hasalima shi bason mgn yake ba inba kamawa taiba yatsani mutum mai hayaniya hkn yasa yake mugu mugun jin haushin yarinyar dudda ta kasance sister tasa ta jini kuwa amman babu wanda baiqi jinin kowa a cikinsu ba hatta iyayen nasu sunsan da hakan, hakan kuma ya samo asali ne daga banbancin halayya tasu, zumburo baki Heenduh tayi bayan ta zauna gefen mamar kamar zatayi kuka tace tace "yanzu wai dan Allah mama har kin mnta abinda baban sa yayi mana kuwa jiya jiyan nan ba har nan cikin gida?' dubnta maman tayi bayan ta d'anyi tari da qyar sannan tace "heenduh kullum qara nusar dake nike amfanin haquri a rayuwar yau, haquri shine ya kawomu a yanzun, da bamuyi haq'urin nan ba da bazamu kawo i ya yanzu ba, mama ta nisa sannan tace haquri gadadden abuni tun daga annabin farko Annabi adamu (A.s) har ya zuwa ga annabin qarshen zamani Annabi Muhammad rasulillah (SAW). dan haka kiyi haquri mai haquri zai cimma gaci a rayuwar sa, kije ki zazafawa babanki tuwon sa kinsan ya kusan shigowa yanzun, ta qarashe maganar tana mai maida kanta ta kwantas bisa wani shafaffen filo wnda da gani tun na amarcin ta ne, kan Heenduh tace wani saiga Khaleefa ya sake shigowa hannunsa dauke da jikkar nan ta likitoci wuyansa sagale da abin awo yunus a bokinsa na biye dashi a baya. "sannu mama" cewar yunus yana mai zuqunnawa saman qafadunsa, "yawwa yunusa" cewar mama,, Khaleefa kuwa kusa da mamar ya matso yace cikin riqaqqan muryarsa "mama bari na auna naga miye matsalar,,,,, mamah tace "oh ni Khaleefa har cewa nai ka barsa nasan masassara ne zansa heendu kuma ta amso min magani a chemist,,, saida ya waiwaya gefen da Heenduh din ke zaune ya watsa mata harara bayan had'a idanunsu da sukayi tun zamansa wajen, batai qasa a gwiwa ba kuwa ta murgud'a masa bakinta itama ta miqe tsaye tana shirin barin wajen taji yunus na cewa "headache din doctor namu barka da wuni" harara ta sakarwa yunus tuni kuwa ya sinne kansa yana dariya qasa qasa dan yasan bata son sunan da abokansa suke kiranta dashi, quta tayi ta ida wucewa tana fad'i a ranta "bakuda laifi laifin shugaban naku ne da ya samun sunan, wani takaici taji ya qara shigarta wai itace headache ma gaba day'a ? (ciwon kai) a haka ta qarasa ta fara had'a murhun garwashin dan zazafawa baba tuwon nasa. Khaleefa kuwa tuni ya maida hankalin sa ga awon da yakewa mamah, bayan ya gama aune aunen ne ya zare abin awon daga kunnuwansa ya dubi mama dud ransa bai masa dad'i ganin abubuwan da take dauke dasu na ciwuka a jikinta, bayan gyara farin medical glass din idanunsa da yayi fuskarsa a damuwance yace "amman mama miyasa kike z....... ~Xexen fasaha~ f. o. w. [1/17, 3:09 PM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO !!!* Story and writing by Xayyneb 💤💤 Fasaha online writers f. o.w. *🌳imparting valuable knowledge and entartaiment is our concern*🌳. -https://www.facebook.com/Fasaha-Online-Writes-751775151851852/?referrer=whatsapp. 👁🥡👁 🅿2⃣ Bayan gyara farin medical glass d'in idanunsa da yayi, fuskarsa a matuqar damuwance yace "amman mama miyasa kike zama bakici abinci ba gashi ulcer ta kamaki har haka? sannan mama ga maleria itama? mama shiru tai bata ce komi ba, dudda tasan su d'in ba masu hali bane amman tasan mijinta bai q'asa a gwiwa ba wajen jajircewan sa akan ciyar dasu koda babu yawa ne kuwa, Khaleefa a ransa fad'a yake "why dady!! why dady!! please ya za'ace q'aninka d'an uwanka uwa day'a uba day'a kagaza tallafa masu a rayuwar su yanda ya dace dudda halin da kake dashi? amman zaka iya yiwa wasu alheri why shi bnda shi dady? runtse idanunsa yayi a hankali gam2 sannan ya bud'esu ya saukesu kan yunus yace "yunus je gida ka fito mana da mota quick please" "an gama doctor" cewar yunus d"in, haka ya wuce tuni heendu ta rakasa da harara taci gaba da wanke tuwon a ruwa tana zubawa a tukunya. mama tace "a'a bana zama da yunwa mai sunan manya kawai dai nasan hakan nufin Allah ne a gareni, maleria kuma sauro a gidajen talakawa ai sai dai haquri Khaleefa kai dai Allah shi rufa asiri" ''aminn mama" cewar Heenduh data zauna a gefenta tana murza mata tafin hannunta, sannan cikin son bashi haushi tasake cewa"mama kinsan ai masu kud'in nan fa sam su basusan ana q'aq'anikayi ba a wannan lokacin ba saimu talakawa bayin Allah, shiyasa komi zasuga talaka yayi suke ganinsa a raine, amman dai dudda haka muma dai km Alhamdulilla inda bamuje maulan roq'o a gidan wasu ba bare azo ai mana surutu, babanmu ya iyawa talaucinmu kum... buge mata baki maman tayi cikin jin kunyar habaicin dataji Heenduh d'in na sakarwa Khaleefa,, cikin takaici tace "zaki rufemin baki kosai na farfasa miki shi yanzun nan sakarya kawai" turo 'yan siraran lips d'inta tayi ba ta sake furta komi ba kawai taci gaba da murzawa maman tafin hannun nata dan samar mata da d'umi ga alama maman sanyi takeji na masassara. dudda yasan wannan maganar shi wannan lazy headache din take jefamawa amman sam bai nuna hakan ba a fuskarsa bama, hasalima wayarsa dake hannunsa da yake dubawa kawai ita yafi maida hankalin sa a kai yana dannawa. duddai kuwa maganganun nata sun masa zafi amman babu komi tarata yake har yanzun. wayar sa ce tahau ringing, da'gawa yayi "ok yunus gani nan futowa yanzun to'' abinda yace knn ya miq'e tsaye bayan ya d'auki jikkar tasa yace "mama bari na kawo miki magungunan da yadace kisha" mamar tace "Khaleefa tun dawowar ka q'asar nan daga makaranta yau kimanin sati 2 knn kake ta hidima damu dan Allah ka barsa in mlm ya dawo zai siyo min maganin kaji?" "a'a mama dan Allah na roq'eki kada kice a'a a karo na biyu kema ai mahaifiyata ce fa" yayi maganar yana mai son a tausayawa kalaman nasa,, ita kuwa Heenduh kyab'e baki tayi a ciki ciki tace "dubesa kamar wani mutumin kirki mtsss harda wani cewa da mamata mamarsa,, hmm! ai wlh Allah sawwaqa mamarka nacen masifaffiyar nan marar kirki can kaje kaji da ita bawai tawa ba, sai nacin tsiya dubi fa dud abinda ya faru jiya amman saida ya dawo gidan mu yau kamar da kudin babansa a ka cika aka siyi gidan, mtss ta qara jan tsaki jin wata zuciyar tace mata "amman ai qanen babansa ne mai gidan ko heendu ? (babanta knn) dan ya shigo laifi ne Heenduh? yatsina fuska tayi a sace ta wani 6alla masa harara sannan ta dauke kanta tace a can qasan zuciyarta take fad'in "haba ni wlh tun bayan tafiyarsa qaro karatun likitancin nan da yayi har tsawon shekara day'a ba qaramin dad'i naji ba da nabar ganinsa shida wannan abokan nasa amman yanzun ya dawo suma sun dawo kuma, ita takaicinta ma yanda suka ci gaba da had'a musu majalissan abokansa a qofar gida a dud ranar weekend kowa na hutawa a gida ranar knn to abinnan ba qaramin takaici yake qunsa mata ba, shikadai ne Allah bai yassarewa nacin kallo ba a majalissar bisaga abokanan nasa masu nacin kallon tsiya, dan wani sa'in kotana son fitowa sai dai ra haqura. maganar mama ce taji ta katse mata tunanin nata da tace "to shikenan Khaleefa AllAh shiyi albarka ya kuma daidaita tsakanin mahaifanku kaji" cikin jin dad'in addu'ar maman Khaleefa yace "amean mama, bari naje na kawo miki magun gunan saiki fara sha ynxun" yayi maganar yana mai barin wajen da gangan yabi ta saman kan yatsan kafar Heenduh babban ya wuce abinsa kuwa hnkali kwance kamar bai taka komi ba, yayi hakanne kuma cikin mugunta da son ya kuma baqanta mata, dan yana lura da murgud'e murguden da take masa tun a lokuttan zamanta wajen "wata qara ta saki kuwa gamida dafe wajen da hannunta,, tana "ashhhh ! wuushh Allah na ya fiddan yatsa mama ynxun!!!" da sauri mama tace "ke lafiyarki lau kuwa? "takamun qafana yayi mama,, tayi maganar a azabance,, shikuwa tuni ya fice abinsa inda buqatarsa ta biya harda wani iriyar tsadadden 6oyayyen murmushi ya dinga saki tsakanin le6unansa. mama tace "jimin sakaryar yarinya, kinsan dai da gangan bazai taka miki yatsa ba ko? nasan bai gani bane saikiyi haquri kuma" Heenduh kuwa dmn akwai aukin saurin kuka dan ta tsani abin da ka ta6a lafiyar jikinta sam. cikin qwallar takaici tace "wlh mama mugu ne yah kaleepa din can kedai ke baki ida sanin halayen saba shiyasa, wlh mama ni nasan da gangan yaimun inda daman ya tsaneni ba sona yake ba tuntuni" ''yaza'ayi mutum yaqi jininsa d'an uwansa banda shiriritanki kuma da kika saba?" cewar mama, heendu kuwa tayi saurin cewa ''to nidai wlh mama ya q'i jini na nima kuma shiyasa naq'i nasa jinin😏" tayi mgnr tana murgada baki kamar yana wajen. kuma hr lokacin da qwallan a fuskarta. gyara kwanciya kawai mama tayi tana mai lumshe idanunta ita kam bazata iya biyewa Heenduh ba tana fama da kanta ma, jin mamar taki tankata yasata miqewa tsaye tana dangishi da qafar tana fad'i a cikin zuciyarta "Allah ya isa nikam dai walh mugu zai kashemun yatsa kawai kaje ka maidani kuturwa ina budurwa ta ka nakastani dan q'iyayya. kuma nima wlh ynda ka tsaneni nima bn sonka har cikin ruwan raina. a haka ta qarasa ta sauke tuwon ta kashe murhun ta dawo ta kwanta nan gefen mama ta d'auko wayarta daga cikin bra din tata ta fara neman layin sa'a qawarta dake kusa da gisansu, tana da'gawa sa'a tayi saurin cewa "inye Heenduh yau babu plasging knn, danni nazata plasging din naki ne da kika saba shiyasa nai jinkirin dagawa dan nasan dana d'aga sainasha masifa wataqil ma ciko ya biyo gyartai saina siyi katin hamsin banci bn shaba inda yanzun babu katin shikenan d'an 10 bare mu rage zafi, kai mtn sun wa talaka baqin ciki wlh an lasa mana zuma a baki an janye" tab'e baki heendu tayi tace ''eh ya sonki? yau kiji in gaya miki banna harkan talauci da tsiya dan account balance d'ina cike yake da creedit kamar zai fashe,,, dariya sa'a ta qyalqyata tana fad'in "kai hajiya heendu bari to na lallabo na zagayo nazo amin transfer danga alama musadiq yau ya gwangwajemu da kati available,, cikin yatsina heendu uwar kakkafi da son iya taku tace babu matsala kawata sai kinzo" kashe wayar tayi tana mai d'an matsawa ta leq'a fuskar mama taga alamun barci take sonyi ma, komawa tayi inda ta taso taci gaba da danne dannen wayarta anan taci karo da d'ubban text message daga samarinta na qwaqwar son suzo wannan satin ciki kuwa harda musadiq nata. dukansu deleting dinsu tayi a fili take cewa a tsiwace kma "wannan iyayen message ai saiku ida kashen 'yar ragwagwan wayar tawa ko bakusan cewa ba over load na message na kashe ginshinq'in ingancin injin d'in waya da batirinta ba???? ~Xexen Fasaha~ f. o. w. [1/17, 3:09 PM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO !!!* Story and writing by Xayyneb 💤💤 Fasaha online writers f. o.w. *🌳imparting valuable knowledge and entartaiment is our concern*🌳. -https://www.facebook.com/Fasaha-Online-Writes-751775151851852/?referrer=whatsapp. 👁🥡👁 🅿3⃣ *W* ani d'an siririn tsuka ta kuma saki sannan ta maida wayar ta soke a breazer din nata, ta dawo gefen fuskar mama ta zauna sai lokacin ta lura ashe ma maman ba barci take ba, "tace lah mama nazata ai barci kike ma? yunqurin tashi zaune mama tayi, da sauri heendu ta kama ta ta ida miqewa zaunen ta jingina bayanta da bango, sannan mama tace a hankali tana mai dafe saitin zuciyar ta, "na dan fara barcin ma amman nan ta dafa tsakiyar zuciyarta tace "yawani tuqoni naji kamar zanyi amai mafarin farkawar tawa knn dan sam banjin dad'in wajen" ta qarashe maganar da qyar tana sauya fuska alamun ita kadai tasan ynda wajen ulcer din ke katsa mata, ciwon da wajen ke mata jitake ba dad'i har takasa kwatanta yanda yake kuwa a zahiri ma, "sannu mama insha Allah zaki daina jin komi,, cewar heendu da take shafawa mamar wajen idanunta cike da qwalan tausayi,, sallamar baba ne da yayi yasa suka maida hankalin su wajen tareda amsawa. dawowarsa kenan daga kasuwa ya sawo kayan gwari (su cefane da sauran kayan miya) dayake su yake siyarwa a nan anguwar can bakin hanya cikin rumfarsa,, da sauri heendu ta miqe tsaye ta zaro idanunta waje ganin yanda jini kebin gefen gwiwar baban nata yana zubowa har cikin takalmin qafarsa,, a guje ta qaraso wajen tuni hawayen da suke maqale a idanunta suka samu damar zubowa saman kumatunta ta ida kama masa ya sauke kwandunan cefenan daga cikin yar qaramar baron sannan ta koma kusa dashi hankali tashe take fad'in "baba na miya faru dakai hatsari kayi ne? wayyoni ni baba dan Allah miya faru,, dai dai lokacin mama ta samu ta iso wajen da qyar tana mai bin bango dan itama ganin jinin dake bin qafafun nasa da tayi ba qaramin tayar mata da hankali yai ba, da sauri heendu ta matsa ta ruqota ganin kamar zata fad'i da tayi,, mama tace "baban heendu miya sameka haka,, cikin tsananin tausayin mijin nata take maganar. baban ya dubesu jiki sanyaye taya zai fara fad'a musu cewa dan uwansa kuma yayansa uwa day'a uba daya ne yayi qoqarin bin ta kansa da mota ya wuce baccin da Allah yasa yayi namijin qoqarin tsallakawa gudan gefen wanda hakan ya jaza faruwar jin ciwon nasa sakamakon kwatar daya danna qafarsa mai cike da yayi a ciki ramin kwatar na qasa bai sani ba, wani kalar murmushi ya kalato tareda d'ora hannunsa bisa kan heendu yace"kada ku damu Allah ya kiyaye ma ai iya hakan, yanzun ku bari naje can cemist din sabo yai mun dreesing din wajen, da sauri heendu ta jawo qaramar hijab dinta tace "to muje babana sai na rakaka" haka suka fita tana riqe da hannunsa maman ta rakasu da kallo,, bayan ta koma ta zauna zuciyarta cike da wasi wasin ta yanda akai ciwon ya samesa, anya hakan baya rasa nasaba da maganar da yayansa mukhtar yai masa jia a inda yace ''wlh isma'il yanda har iyalinka sukai sanadiyyar da har jini ya fita a jikin gudan jinin talliron d'ana Khaleefa abin sona to billahel azeem saina fidda maka naka jinin kaima matsiyatan banza kawai da wofi"! gaban mama ya tsananta wata azababben faduwa, tagumi tayi tasan hakan ba izin kowa bane face na matarsa hjy fiddausi. komawa tayi ta kwanta nan da nan jikinta y sake daukar gumi masassara nason rufeta shin kuka ta farayi tana fad'in "haba yaya fiddausi kina tsoron Allah kuwa a rayuwar ki? ,, ina matsayin qanwarki amman kike baqin ciki damu kinasa mijinki na wulaqanta dan uwansa da yar uwarki ni Zainaba? share hawayen fuskarta tayi da hannuwanta 2 sannan ta dagasu sama ta fara addu'a da cewa "ya Ubangijin mu Allahu na kawo kuka na gareka na kalar wannan qadararran al'amari na tsakanin 'yan uwan juna dinnan guda 2 dayake faruwa wanda mace ta haddasa masu shi a tsakani, ya rabbi ya rabbi,,,,haka taita addu'a sannan ta koma tayi tagumi zuciyarta na cewa sai yaushe badaqalar nn zai zo qarshe ne? rufe idanunta tayi ruff tana tazbihi a cikin ranta kota samu sauqin damuwar dake addabar zuciyarta. ~shekaru 23 da suka gabata~...... Kuyi Manage pls ~Xexen fasaha~ f. o. w. [1/17, 3:09 PM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO !!!* Story and writing by Xayyneb 💤💤 Fasaha online writers f. o.w. *🌳imparting valuable knowledge and entartaiment is our concern*🌳. ~My daughter ummu sulaimu writer of sinadarin rayuwar aure, shafin nan mallakarki ne ke day'a qwallin qwal moxynki takice kema tawa ce har gaban abada ana kyawun tare a muddance Allah bar zumunci a tsakani d'aurarre dan wanda keyi dakai to kaima muddin rai dashi zakayi haka duniyar ta gada ay~😘 -https://www.facebook.com/Fasaha-Online-Writes-751775151851852/?referrer=whatsapp. 👁🥡👁 🅿4⃣ ~Shekaru 23 da suka gabata~. *** Muku mukun sanyin da akeyi ne a jihar kaduna wanda ya sauko tun bayan gama sallar asubahi hakan yasa da yawa daga cikin masu salla a cikin babban masallacin anguwar tasu mlm Abdullahi sukayi zamansu a masallaci suna cigaba da lazumi har saida gari ya yi sha sannan suka fara komawa gidajen su. Mlm Abdullahi na tafe shida 'ya'yansa maza samari 2, babban shine mukhtar dan kimanin shekara 30 sai qaramin ismail nada shekara 28, har suka isa gida suma suka wuce ciki, saida baba Abdullah ya gama musabaha da maqocinsa baba yawale da mlm zayyanu mai almajirai sannan shima yabi bayan samarin y'ay'an nasa nasa yashiga cikin gidan. ya taras da matarsa wanda yaran y'ay'an ke kiranta inno, a gaban murhu take duqe tana kwashe d'umamen tuwon nasu a wata roba mai murfi,, har qasa ta zuqunna ta gaishesa ya amsa a fara'ance, shikam ba qaramin alfahari yake da hafsato ba a matsayin mata ta gari garesa ba tun zamanin aurensu kuwa, shidai kam Alhamdulilla ala kulli halin yana matuqar farinciki da ahalin nasa sosai,, "sannu da aiki hafsatou" cewar mlm Abdullah daya duqa ya d'auki robar tuwon da nufin kai musu cikin d'aki dan wajen kwata2 batta zaunuwa saboda sanyi,, da sauri inno hapsatou ta ce ''a'a mlm kabari basai na qarashe samun ladan ba in nakai mana abincin d'aka ba?" tayi maganar a kunyace alamun fulanan takar tana kurkusa kenan,, murmushi mlm Abdullahi yayi yace "inason in ragewa uwargida na aiki ai nima ko? to dan haka nike roqon ta data haqura ta barni nakai mana abincin nn d'aki sai nasamu ladar temaka wa nima ko ba haka ba?" cikin murmushi inno hafsatou ta janye hannunta daga kan robar tuwon tace "haka,, to shiknn mlm aini banqi ace dud aikin da nike cikin gidan nan ba'a raba mana ladar ni da kai da yaranmu ba, kaga sai kowa ya q'ara samu akan nasa ladan ba" murmushi matashin dattijon yayi d'an kimanin shekaru 66 ita kuma inna hapsatou nada shekarun ta 55 sannan mlm Abdallah ya sake cewan "hmn hakane madalla da mata ta gari irinki hafsatou, muje to" a tare suka shiga d'akin nasu suka zauna. dudda sanyin da ake surarawa amman kuma d'akin nasu akwai gumi sakamakon rushin garwashin da inno hafsatou ta girke musu a d'akin tuni dakin ya d'auki daddaden gumi kuwa. saida mukhtar ya sake gaida iyayen nasa sannan isma'il shima ya gaishesu cike da biyayya iriyar tasu wacce iyayen nasu suka d'urar dasu tun farko. a tare suke cin abunci da iyayen nasu kullum karin safe, yanzun ma tare sukeci bayan sun gama ne mukhatar yaje dakinsu ya shirya cikin kayan aikinsu ganin baiga qanen nasa isma'il ba ya shigo shiryawan shima dan wucewa school dayake sun saba tare suke fita saisu rabu bakin titi shi mukhtar saiya wuce wajen sana'ar sa shikuma Ismail saiya hau school bus ya tafi shima, ganin shiru shiru ismail din bai shigo dakin nasu ba hakan ne yasa mukhtar fitowa dan ya kirasa ya shirya su wucen, saidai abin mamaki yana fitowa nan tsakar gida ya hango qanen nasa ismail zaune kan wani bokitin qarfe ko sanyin nan baya ji yayi tagumi kansa saqe cikin jikinsa. cikin mamaki mukhtar ya isa wajen nasa sai lokacin ne ma ya lura da yanda tsigar jikin isma'il d'in ke tashi ta wajen damatsan dukkan hannayen sa wanda mukhtar yasan ba komi bane ya jaza masa hakan face sanyin dake ratsa sa a wajen, matsawa kusa dashi mukhtar din yayi sannan ya dafa sa yace ''q'anina yaban ganka ba kazo ka shirya zuwa school kada kayi late naji jia kuma kace around 8:30 kunada exam ko?, kuma gashi kazo ka zauna waje ga sanyi anayi bakka gudun mura ne ta kama ka? sai lokacin ismail ya iya d'agowa da fuskarsa wacce hawaye ke bi dan tsabar damuwa, cikin mamaki mukhtar yake kallonsa sosai, zuq'unnawa yayi bayan ya kamo hannuwan ismail din fuskarsa cike da damuwa, dan kuwa cikinsu babu wanda keson yaga damuwar dan uwansa mafarin knn a matuqar d'imuwance yake qara ruqo hannuwansa yace ''dan uwa na qanena mike damunka? kasan bazan juri ganin damuwarka da kuma zubar hawayenka ba a rayuwa ba dai ko? sanin kanka ne sai inda q'arfi na ya q'are akan hakan dan naga na faranta ma qanena dan uwa na guda day'a tal hm? , dan haka maza ka gayamun mike damuwar ka? q'irqro wani kalataccen murmushi ismail yayi bayan ya dauke fuskarsa daga jikinsa yayi saurin goge hawayen nasa dan baiyi tsammanin zuwan dan uwan nasa ba wajen ba lokacin, yace "laaa yaya mukhtar yaushe kazo nan ban sani ba?, ni babu abinda mafa ke damuna fa kada ma ka damu kanka d'an uwa na" yaqarashe yin maganar tasa tareda qara son 6oye damuwar tasa can qasan ransa. kallonsa mukhtar din yake cigaba da yi sai kuma ya girgiza kai yace "no q'anena kada kaimun qarya nasan bakayi mun ita, dan nasan halinka na kuma san in kana damuwa kokuma kana murna dan haka ka fad'a mun, Saddar da kansa qasa yayi yana tunanin ta yaya zai fad'awa yayan nasa wannan iyayen kudin handout din da zai siyo kimanin 5000k (dubu biyar)? alhalin yasan ba wata riqaqqen sana'a yake ba, bayaga ta kanikanci kuma ba koda yaushe suke samu ba inda wajen nasu ba wani fice yai ba, kuma dudda shima yaya mukhtar d'in wannan year din yagama karatunsa a A. B. U. Zaria shima da qyar da zufar goshi da kuma temakon baffansu ta hnyar saida saida day'a daga cikin guda 2n gonakinsa da yayi har yasamu yayi degree d'inshi gashi kuma ya gaman aiki yayi wuyar samu dole yaje ya roqa ya samu aikin kanikancin a can bayan tasha,, kuma duka duka aikin nasa ko wata day'a baiyi da fara sa ba, gudan gonar da ta ragewa babansu itace dud in lokacin noma yayi suke zuwa da baffan nasu suke girbewa amfanin gonar kuma in aka samu baffan yakan rabawa dangi da abokan arziqi kingin kuma a kawo gida aci, kuma tunda yayan nasa mukhtar ya fara aikin shike siyo musu kayan cefanen da za'a saffara abuncin gidan aci kullum, sannan ga kuma kud'in ruwa da kuma sauran buqatu na rayuwa,, topa tayaya zai fad'a masa damuwarsa ya tayar masa da hankali inda yasan ba halin hakan garesa ba?, jin mukhtar ya sake dafasa a karo na biyu muryarsa hatta fara canzawa sbd bacin rai yace "wlh q'anena in baka fad'a mun damuwar kaba zanyi fushi dakai har na tsawon minti day'a fa danma kaji" yana fad'in hakan kuwa ismail baisan sanda dariya ta subuce masa ba dudda halin damuwar da yake ciki kuwa, dan yasan wannan wani salon sune na wasa tun suna q'ananan yara in day'a na cikin damuwa zai furta wa d'ayan hakan to zakiga nan take sunyi dariya dan sunsan koda dai dai da second d'aya ne bazasu iya fushi da junan suba bare har minti day'a kuma hakan sabon sune tun zamanin childhood nasu knn. murmushin jin dad'i mukhtar yayi ganin q'anin nasa ismail ya saki ransa har yy dariya sannan yasake cewa "to gayamun qanena miye damuwar ka dai yanzun? cikin kararriyar murya ismail yace"wlh yaya kudin handout ne sukaimin tsaye na rasa yanda zanyi nida da sanaar da zanyi da naje nayi wlh na siyo su, to amman yaya lokaci ya rigaya daya qure min tunda saura kwana biyu knn lectures din zai yi mana exam dasu kai tsaye, kuma gashi yace dud wanda bai siyoba bazai zauna masa class exam ba kuma babban tashin hankalin yaya shine lecture din dake daukarmu topic din inglesh da math kuma yaya Allah kuwa baida mutunci nasan zayana iya bawa dud wanda bai siyo books dunnan ba carry over a exam dinsa to shine narasa ynda zanyi damuwa taimun yawa kuma gashi muna jarabawar qarshe ne ta fita makaranta" mukhtar zaiyi mgn knn sukaji muryar baffan nasu a bayansu na cewa "ah mukhtar Ismail mikuke har yanzun baku tafi ba, ni da naji shiru ma nazata kun tafi ay,, ismail zaiyi mgn mukhtar yayi saurin cewa "eh baffa yanzun zamu fita yayi maganar yana mai yiwa Ismail din alama da ido alamum kada yace komi kawai yaje ya shirya,sam mukhtar baisan iysyen nasu susan da mgnr kudin dan basu ke garesu ba saima suma su saka damuwar hakan a ransu, shi har mmki yake yanda ake cewa free education amman saika je school din kaga ba haka ba dan tafi karfin talaka maras galihu. hakan kuwa akayi saida yaje ya shiryo suka wuce baffan nasu ya bisu da addu'an adawo lpia sannan ya d'auki buta ya fara alwala danyin sallar walha. suna tafiya har suka kai titi mukhtar ya fiddo wayarsa yace ''qanina bani sunayen handout din man" zuba masa idanuwa ismail din yayi sannan yace "yaya nasan bakada kudi ka barsa ni kawai zan haqura da zana jarabawar" yayi maganar kamar zaiyi kuka, girgiza kansa mukhtar yayi yace "kada ka damu qanina inabin salis abokin aikina wasu 'yan kud'i nasan zasu isa na siya maka books din. Insha Allah " da sauri ismail ya rungume yayan nasa baisan sanda hawayen farinciki suke zuraro masa ba fad'i kawai yakeyi " ngd d'an uwa na gari yayana Allah shi qara bud'i nasan in AllAh yai maka arziqi zamuji dad'i yayana kamar yanda kake cewa, murmushi sukai dukkansu kansu rabu saida ismail yakai bakinsa kan kunnen yayan nasa yace "d'an uwa ns Allah yabaka fiddausi,, cikin murmushi mukhtar ya dan kai masa dukan wasa yana fad'in kaiko kan dubamin waya na ko? da gudu gudu ismail ya shige school bus din nasu data tsaya a wajen datake daukar students din yana dariya tareda d'agawa yayan nasa hannu shima mukhtar d'aga masa hannun yake cikin fara'a sannan ya wuce wajen aikinsu yana tafe yana tunanin qaryar dayai ma qanen nasa ns cewar Yana bin salis abokinsa kud'i,, shi kansa yasan babu yanda zaayi ta bari burin qanen nasa nason ganin ya zama malamin makaranta ya kasa cika muddin yana a raye kuwa. dam yasan burin qanen sane ya zama teacher tun yana qaraminsa yake riqe da wannan burin shikuma yai masa alqawalin tallafa masa harya kai ga gaci muddin ana rayuwa,, to yanzun baccin yasan yanda suke da salis abikinsa ne na qut qut kuma yasan salis din na aron yan kudade a wajen yayan nasa in yana dasu shima kuma haka salis din yana arawa abokin nasa mukhtar kudin dud in buqatar hakan ta taso kuwa, to yanzun dai a haqiqanin gskia babu wasu kud'i da yake bin salis saima shi salis din da yake binsa dubu day'a daya karba jia yayo cefanen sati day'a yakai gida, dan yasan kafin nan da sati day'a za'a basu kudin aikinsu dubu uku da dari biyar da ake basu dud qarshen wata, kuma tabbas da ismail yasan aron kudin zaiyi wajen salis din dasai ya hanasa danba da san ransa yake amsar bashin ba, shima kuma dole tasa yake karbar bashin sbd ciyar da iyayen nasa tunda yanzun baffa bayya wata sana'a qarfi ya fara tafiya. koda yaje wajen aikin nasu nan ya iske salis da sauran abokan aikin nasu suka gaisa nan ya fara cigaba da aikinsa wnda yatashi akai jia na gyaran wata mota ta shinkafa,, har sai wajen la'asar sannan yasamu ya ida gyara motar ya koma qasan wata bishiya ya kwanta yana maida numfashi danba qaramin gajiya yai ba, salis ya ajiye sukuddireba din hannunsa bayan ya zauna gefen mukhatar din yace "yadai abokina yau naga kayi weak fa da yawa tun zuwanka naga kamar kana cikin damuwa, mike faruwa ne? tashi zaune mukhtar yayi yace "so nike in siyawa ismail wasu handout salis guda 2 dubu biyar suke kuma wlh gashi ko sisi bnda... nn mukhtar ya fad'a ma salis din yanda ismail yai masa bayanin exam din akan books din kmr ynda yai masa, shiru salis yayi yace"kashh kuma wlh abokina ni kaina yau bayaga naira dari hudu da hamsin dinnan bana maganin ko sisi a aljihun nan nawa" ya qarashe maganar yana mai zarowa mukhtar din kudin yana mai nuna masa , sannan yaci gaba da cewa suma yanzun nike jira mai abincin nan ta kawo na sai mana muci, in kuma kanada buqatarsu gasu saika cika saimu haqura da abincin inmun koma gida maci inda yiwa kaine za'ayi ko? cikin fara'a mukhtar yace "haqiqa salis kacika amini na qwarai ngd da kulawar da kk mana, amman ka riqe kudin nan ai mutum bazai rayu babu abunci ba, kuma bnda kud'i a jikina duka nera dari da hamsin ne bare nace na amsa na cika na siya masa books din, dana yanke shawara naje wajen oga Daniel ya temaka yabani aron kud'in in yaso in anyi albashi wannan watan da wata mai zuwa saiya fidda kudinsa saiya bani kingin cikin kaima na baka dubunka kingin sainai cefane nakai gida kaga shiknn ay,, kallonsa kawai salis yake cikeda mamakin yanda ashe har yanzun akwai 'yan uwa masu qaunar junansu haka? kalli dai yanzun shi ko tunanin kansa baiyi na buqatar rayuwa na iyayensa da kuma d'an uwansa kawai yake danya faranta musu, shiyasa bai qyashin bashi rancen kud'i dan yasan a hanyar daya dace yake biyar dasu kuma dud mai tallafawa zumuncin Allah bazai ta6a neman alfarma a duniyar nan ya rasa ba koda bai samu wani wajen ba to sai Allah ya buda masa ya samu tawani 6angaren, dubnsa salis yayi sosai yace "gskia abokina bn tunanin oga daniel zai maka wannan alfarma d'in nan kuwa yanda yake da shegen masifar son kud'in tsiyan nan, kasan fa yare da mugun son kud'i abokina wlh?" shiru mukhtar yayi yana nazari zuwa can ya miqe tsaye yana kakka6e rigarsa yace "bari naje dai,, 'yar dariya salees yayi yace "Allah a dace abokina daman sai an gwada ay ake sanin na qwarai, jeka ina nan har ka dawo kuma inai maka fatan sa'a" daga haka bai sake cewa komi ba ya dauki haki qasa yana zane dashi a qasa rairayin wajen, da "amimm mukhtar ya amsa ya wuce,, saman wata mota marar body ya iske oga din yana qilga wasu kud'ade. ya matsa kusa dashi yace "oga barka da hutawa,, ai danial na ganin mukhtar yayi wuf ya cusa kud'in qasan dam6areriyar cinyarsa guda day'a yace cikin hausarsa mai gargada" yaye ankaye mukhter kabalo aicinka kajo nan wulina kuma yanju?" mukhtar yace yana d'an shafa sumar kansa ta fulani "am oga dama cewa nayi ka ara mani 5000 thousand a cikin kud'in albashina na wata 2 in yaso in wata 2n ya cika saika fudda kudinka ka bani sauran canjin please oga a temaka ina cikin buqata ne" fiddo idanuwa waje daniel yayi yace da qarfi " wooooo 5000 k? kana nema wulina yanjun? "eh oga help me please help me "!! shiru oga Daniel yayi zuwa can yace "ok na yalda jan baka kutin ammannnn da sharad'i,, cikin tsananin farinciki na muhktar jin oga ya amince babu gargada yace "to oga sharadimmi?" oga daniel ya d'aga cinyar nn tasa ya fuddo kud'in ya qirgo 5k din ya riqesu a hannunsa ya maida sauran aljihu sannan ya dubi mukhtar yace "inka yalda kingin canjin albashinka na wata 2n wato dubu biyuh jan liqesu a macayin baci da luwa? zaro idanuwa mukhtar yayi tabbas inyayi haka yasan zai cutu, dami zai biya salis dubunsa day'a? dakuma mi zai riqe a hannunsa na amfanin gidansu? batareda 6ata lokaci ba yace "a'a abarsa ma kawai na haqura" oga daniel yace ''ok no problem go, go,mukhtaro" haka ya koma ya fadawa salis komi, salis yace " hmm nasan ai za'a rina dadai ba oga daniel bane, amman ka shawara man abokina mizai hana muje kasa wayarka kasuwa ka siyar in yaso saika siya masa handout din kaga nan gaba in kasamu wasu kud'in kasayi wata koya kace? shiru mukhtar yayi dan babu wanda ya fad'o masa arai face masoyiyarsa fiddausi yanzun idan ya saida wayar shiknn bazasu sake firan dare ba na free cull wanda suka sabawa juna dashi kullu? wata zuciyar tace qanen fa to yaya knn? tuni kwanyarsa ta cakude yarasa matsaya ta shawara, ana haka kuwa saiga kiran fiddausi a wayar tasa ta shigo, kam ya d'aga harta katse, ganewa yayi plashing knn tai masa, jiki a sanyaye ya runtse idanunsa dudda kwad'ayin son jin muryar tata da yakeyi amman hakanan ya runtse idanunsa ya zare batir din wayar ya fiddo sim dinsa yasa aljihu ya maida murfin nokia din wayar tasa ya rufe yana binta da kallo a haka ya miq'e tsaye ya dubi salis yace "muje ka rakani to kasuwar saina siyar na siyo masa handout d'in daga nan, kan salis yace wani oga daniel ya qwallawa salis d'in kira akan cewa yazo ya gwada inda ya ajiye tayar Pejo din motar da aka kawo gyara d'azun, haka ya wuce yabar mukhtar a nan gun tsaye zuciyarsa na masa saqe saqe akan shin ya saida wayar nan dai koko. dai???... *Xexen Fasaha* f. o. w. [1/17, 3:09 PM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO !!!* Story and writing by Xayyneb 💤💤 Fasaha online writers f. o.w. ~A Ko ina nake kina raina aunty na ta kaina yayata me sona a koda yaushe wacce battason abinda zai ra6eni muddin ba alheri bane a cikinsa kuwa, my hawwas d'ina nike muku bayani my mom sadeeq tawa Allah bar jini da anta a had'e suci gaba da rayuwarsu muddin rai a lami lpia~❤ *🌳imparting valuable knowledge and entartaiment is our concern*🌳. -https://www.facebook.com/Fasaha-Online-Writes-751775151851852/?referrer=whatsapp. 👁🥡👁 🅿5⃣. *Y* ayi zurfi a tunanin hakan sosai har baisan yawan adadin lokuttan daya d'auka ba haka, bai san sanda ma har salis d'in ya dawo ba sai dai jiyayi an dafa masa kafad'arsa salis d'in yace "abokina tunanin me kakeyi haka inata maka mgn baka jiba kuma? miye abin damuwa kuma inda mun samu maslaha ga lamarin? kazo kawai muje daman na fad'awa oga daniel zamuje salla inda lokacin sallaer la'asar d'in yayi, kasan bawai barin fita yake ba bada dalili ba kaga daga nan in mun gama sallar sai mu wuce kasuwa mi saido wayar ka siya masa handout d'in" salis din ya ida yin maganar yana mai duban lokaci a agogon hannun dake jikin hannun mukhtar d'in. miq'ewa mukhtar yayi yace cikin 'yar fara'a yana mai miqawa salis hannu suka tafa yace "ya ilahi nagode maka da ka had'a ni da aboki na gari, dariya sukayi sannan suka tafi gefen titi inda can masallacin yake anan sukayi alwala suka shiga masallacin sukai salla suka fito lokacin qarfe hudu da kwata na marecen ranar ma. kai tsaye kasuwar saida wayoyi suka isa shagon ya fiddo wayar ya miq'awa salis, salis ya kar6a shikuma ya nunawa mutumin yace "abokina wannan wayar mukeso ka siya, yayi maganar yana mai miqawa mutumin wayar, amsar wayar mutumin yayi ya hau jujjuya ta a hannunsa yana dubanta ciki da bai d'inta sannan ya d'ago kai ya dube salis yace "wannan wayar dudda dai alamun sun nuna cewa sabuwa sabuwa ce bataji jiki sosai ba to gskia duka duka kudinta bazasu wuce dubu 6 da d'ari takwas ba, sakin baki salis yayi yana jin kamar ya kaiwa mutumin wani iriyar kalar bahaggon kutufo na jini da majina dan takaicin cininkin wulaqancin da mutumin yai musu, kasa magana yayi kawai ya juya yana kallon mukhtar wanda jin kud'in da mutumin yace zai sayi wayar yasa tunanin to shi kansa nawa ya siyi wayar ma duka duka atata wata biyu da suka wuce? dubu 13 da d'ari biyar fa ya siyeta a sabuwan tama shima kud'in da suka rage ne lokacin dayai exam da aka siyar da gonan nan ta babansa bayan ya kaiwa baban nasa ragowan sune baban yace yaje yai wani abun dashi shine kawai ya ajiyesu ga lokacin baiyi komi dasu ba, sai bayan takardun sa sun fito na gama degree ya duqufa yawon neman aiki ko Allah zaisa a dace amman sama da wata guda shiru kkji, shi knsa sai lokacin ya yarda da batun mutane da suke cewa karatun talaka a wannan qasar in yagama yana nemn aiki to ya qwammace ace ya qara maimaita shekarun karatun nasa indai zai samu aiki in eagently da ace yaita yawo ofis ofis ma'ikata ana tozarta tasa, inda dai aikin yanzun daka gama karatu tofa babu mai samunsa a kn lokaci face yaran manyan qasan in kuwa kaga talaka ya samu aiki tofa wannan q'wacen Allah ne yabaka kyauta a garesu shiyasa kullum addu'arsa Allah ya azurtasu da shuwagabanni na qwarai wanda zasu kawo cigan qasa a kowace jiha. haka ya gaji da neman aikin nn ga lokacin ko masinja na ofis bai samu aikin saba dole ya haqura ya dawo gida, ahaka ya yanke shawara shida ismail akan yasai 'yar wayar zamani mai kafafen yad'a labarai koya dinga tura request din neman aikin nasa a wurare daban daban wataqil ko Allah zaisa a dace tanan 6angare in anyi gamdakatar dacen daukar sabbin ma'ikata kamarsu, hakan yaje shida salis suka siyo wayar fa kullum yana cikin internet aikin tura saqonni amman shiru kkji, bai damuba inda yasan yarigaya daya tura yakuma isa garesun yasan kuma dud daren dad'ewa zai samu saqon amincewa daga garesu kokuma akasin hakan,, alokacin ne yarasa ynda zaiyi ko sile biyar baya maganinsa a aljihun sa inda ya kwashe 'yan kud'in yasai waya, mafarin knn sai da yaje wajen salis akan yanason yakaisa wajen aikinsu na kanikanci dan yagaji da zamn rashin abunyi haka. akayi sa'a kuwa suna zuwa oga daniel ya d'aukesa tareda fara koya masa dabarun aiki, har aran mukhtar yaji dad'i yasan aikin daya samu ma harda add'uar da iyayen su ke binsu dashi kullum, dayake Allah ya basa qwalwa nan da nan kuma ya fara koyan aikin cikin nasara harya kaiga ya iyan shima yanda ya dace, hargashi kuma da albashin aikin yake tallafawa gidan nasu shima i yau, katse masa dogon tunanin daya shiga salis yayi yace "yanaji bakace komi ba kuma?" dubansa mukhtar yayi bayan ya sauke ajiyar zuciya yace "bansan ya zance bane salis wlh" duban salis mutumin yayi shima salis ya dubesa ya daure zuciyarsa sannan yace " to yanzun ko 12k bazaka siya ba abokina? ka duba fa dakyau sabuwan modern ne fa babu inda ya koyi qwarzane jikinsa? murmushi mutumin yy yace "eh na gani, a gaskia na siya 8k bayaga haka bazan qara ko sisi ba, kuma madai bari kuji kasuwar nan dud in zaku kewayeta bazaku samu sama da abinda na siyeta ba wlh Allah kuje nina gaya muku" salis sarkin zuciya yaja wani tsoki ya fizgo wayar daga hannun mutumin yace muje mukhtar muje wani wajen an fasa siyar wan ma anan" riq'o salis mukhtar yayi yace "tsaya sarkin fushi inda dai yace haka ya siya a siyar masan ba komi,, ai kasuwa ce ta juri hakan daman, badan ran salis ya soba ya bashi wayar mutumin ya karba ya ajiye a cikin dan akwakun qasan inda sauran wayoyinsa na siyarwa suke yana qirgo musu kud'in yana magana da cewa " mu ai wlh masu siyan wayoyin hannu nan bawai qaramin tasku muke gani bama, yau muci riba gobe mu kur6i asara dan yawancin wanda suke kawo mana siyan wayan dud 6arayi ne suke kawo mana muke saya, wannan harkar ai ataimaki juna sunanta kawai" cikin fushi salis ya yunquro zai nufo mutumin mukhtar yayi saurin taresa jin salis d'in na cewa "ok mune 6arayin knn kake nufi,,?!! " tuni mutumin yasha jinin jikinsa dan yasan ko warewa zasuyi babu abinda zai iya d'iba a jikin salis barcin shi yaci qaniyarsa ma ya rure masa jiki, shiyasa yayi saurin cewa ''a'a nifa yawancin mutane nace baku ba, amman in ranka ya 6aci abokina to kayi haq'uri ai abin bai kai nn ba" dai dai nan ya miqawa salis d'in kud'in yana fad'in "gasu ngd... , a fusace salis ya fuzge kud'in a hannunsa har yana datsawa mutumin akaifar hannunsa wajen kar6a a fusacen snn yaja tsoki tareda riqo hannun mukhtar din suka bar wajen. mutumin na cewa a ransa wannan kam shegen zuciyar tsiya ne dashi amman kuma ga abokinsa silent man koya suke zaune tare lpia kuma da juna? ya dafe ha6a tareda furta Allah mai had'a jinin bayinsa dudda banbancin halayar dake a tsakani kuwa. ahaka yaci gaba da harkokin gabnsa. salis kuwa suna tafiya a hanya yace "wlh daka barni dashi da sai nayi maganin d'an iskan can, har ya isa yai mana habaici ma?" mukhtar yace "mutane sai haquri ay abokina mu wuce kasuwar books din kawai dan lokaci na qure mana" Hakan kuwa akai sukaje kaauwar kusan shago biyar sukaje basu samo littatafan ba sai da wani mai ahagon yai musu kwatancen shagon da yake tunanin akwaisu sai sannan sukaje can din suka samu suka siyo. daga nan wajen aikin suka koma saida oga daniel yai musi fad'a akan jimawarsu,, koda aka tashi suna hanyar su ta tafiya gida dayake tsakanin gudansu mukhtar da salis babu nesa, dubu day'a da d'ari biyar mukhtar ya fiddo a aljihunsa ya ya miqawa salis, salis ya Karba yana fad'in "wadan nan fa abokina? cikin murmushi mukhtar yace "dubunka ce day'a dana ara sai kuma wannan bari biyar din na baka kyauta kaima kayi wani abun" girgiza kai sales yayi yace "bazan kar6a ba gskia, yayi maganar yana mai daurawa mukhtar din kud'in saman hannuwansa da suke rungume cikin qirjinsa, da sauri mukhtar yaja baya kud'in ya fad'o q'asa yace "wlh saika karba kamaji na rantse danni banyin kyauta a maidomin kuma banyin rantsuwa na sa6a kaima kuma kasan hakan, dan haka sai nazo anjima bayan ishae zaka rakani wani wajen" yana gama fad'in hakan ya juya ya d'auki hanyar gida salis ya bisa da kallo sao daga bisani ya d'auki d'ari biyar din ya wuce gida shima. mukhtar na shiga gida ya taras da inno tana sharan tsakan gidan nasu, bayan amsa sallamar sa da inno tayi da sauri ya ajiye ledar litattafan dake hannunsa ya isa gareta ya kar6i tsintsiyar yace "inno ya isa haka kawo na qarasa miki,, cikin murmushi inno tace "ka dawo mukhtar ko hutawa bakai ba kabarsa kawai zan ida Allah dai shi yi muku albarka" aminn inno amman dan girman Allah na roqeki ki kawo na ida sharewa miki, sakar masa tsintsiyar tayi da dad'in "to gashi mukhtar" cikin jin dad'i ya ci gaba da sharan danshi da ismail sun saba damn tuni indai suna gida basu fita ba aikin gida tare suke yinsa da innon tasu. inno kam kwanukan wanke wanke ta duqa tana wankewa ko kofi biyu bata gama wankewa ba saiga ismail ya shigo, da sauri yaje ya rungume yayan nasa sannan yaje ya gaida inno har inda take, jikkarsa kawai ya ajiye a daki ya sake fitowa ya nafe hannun rigarsa yaci gaba da yiwa inno d'auraya. har wajen garken tumaki saida mukhtar ya share tas sannan ya dawo wajen wanke wanken shima suna cigaba da daurayar kwanukan shida ismail. cikin jin dad'i inno ke qara dubansu tana cewa "kuma Allah albarkaci rayuwarku ya baku 'ya'ya na gari masu yi muku biyayya iriyar kalar wacce kuke mun yakuma ci gaba da sa muku qaunar junanku ya tsareku da sherrin mahassada" cikin tsananin farin ciki suke amsawa da "ameeen inno tamu" saida suka gama tsab sannan suka zauna nan bisa tabarmar kaba tsakar gida inno ta sanyo musu burabusko sukaci tare suka gama suna fira mukhtar ya fiddo handout din daga cikin leda ya miqawa ismail yace "handout dinnan ince sune wadannan qanena?" jiki na rawa cikin sauri ismail ya kar6a yahau dubawa wani uban tsallen murna yayi tareda yun sukuwa ya maqale jikin mukhtar yace "wlh sune yayana ngd ngd sosai yaya yanda kk faranta mana Kaima Ubangiji Allah ya faranta maka ka samu aiki mai tsoka yaya na ofis kamar yanda kake da buri kaima, nasan in yayana yayi kud'i mun warke inno yayi maganar cikin zubar qwalla a gefen idonsa day'a tareda duban inno din tasu. "aminn cewar inno" amman miyasa kuka? inji inno,, murmushi mukhtar yayi yace "qyalesa inno kukan murna ne yake ai" yayi maganar yana sharewa ismail din hawayen da gefen qasan rigarsa. inno tace nifa bn ganeba mike faruwa? Ismail yace "inno litattafan da zaai mana jarabawa ya siyomim kuma sunada tsada inno wlh shine farinciki yasani kuka" girgiza kai inno tayi tace "bakomi haka ake son 'yan uwa su kasance ay, in dan uwa nada damar taimakawa dan uwansa to yayi dan shine cikar zumunci,, Allah shi bada lada mukhtar, "Aminn inno baba bai dawo bane? "eh bai shigoba kasan yanzun sai wajajen magrib yake tasowa daga wajen sana'ar" cikin zumudi ismail ya miqe tsaye da handout dinsa ga hannu yace "nidai natafi yin karatu nida Mustapa (wani aokinsa ne anan maqotansu dayake level dinsu day'a a school din) suka amsa da sai ya dawo harya wuce mukhtar yace "kamanta q'anena" juyowa ismail ganun yanda mukhtar ya dunqule hannu kamar haka🤜🏻shima yanda yaga yayi hakan yayi masa( dayake taa'dar sune yin hkn in wani zai fita yabar wani sai sungama sannan suyi masabuha kuma) to yanzum ma hakan ta kasance sukayi tare🤜🏻🤛🏻 sannan suka yi musabaha 🤝🏻tareda rungume juna suna dariya,... *Xexen Fasaha* f.o.w. [1/17, 3:10 PM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO !!!* Story and writing by Xayyneb 💤💤 Fasaha online writers f. o.w. *🌳imparting valuable knowledge and entartaiment is our concern*🌳. -https://www.facebook.com/Fasaha-Online-Writes-751775151851852/?referrer=whatsapp. 👁🥡👁 🅿6⃣. *D* a dare bayan sallar isha'e ne mukhtar ya shirya cikin wata 'yar shaddarsa wacce bata wuce arxiqin talaka ba, kalar brown ce, dudda ba sabuwa bace amman babu wani aibu jikinta dan taji guga ta kwanta tayi luf bisa fatarsa ta usulin fulanin yola, fara tas da ita, hakama hular sa daya sanya bata boye lallusan sumar gashin kansa ba daga bayan qeyan sa wacce ke kwance lub lub. d'an lobia dinsa ya matso ya murza a jikinsa, mukhtar kam akwai tsafta da son q'amshi,, tsakar gida ya iske baban nasa ya durqusa har qasa ya gaishesa, cikin faraa baban ke amsawa, a kunyace mukhtar yace "baba zanje wajen firdausey ne" tuni fara'ar baban ta qaro yace ''af toto yarinyar wajen mlm zayyanu knn? "eh baba" yayi maganar kansa duq'e, baban ya sake cewar "masha Allah, AllAh ya sanya alheri a neman to, ai mariqinta mutumin kirkine mlm zayyanu mai almajirai gaskia" Cewar baban, amman kuma can qasan zuciyarsa yake fatan Allah yasa ita yarinyar firdausey bata dauko mummunan hali iriyan na uwar taba meron tsimbe, dan kuwa dai kaf anguwar tasu kowa yasan mugun halin meron tsimbe. wanda shi kansa mlm zayyanu tafi qarfinsa wani lokacin. ismail dake karatu can qofar dakinsa ya d'aga murya cikin tsokana yace "aminn babanmu, yaya a gaisheta in kaje kuma kada ka dad'e fa, dan inka dad'e baka dawo ba gskia biyoka zanyi dan bazan juri rashin ganin kaba indai nasan kana anguwar nan" baba yace "to sarkin surutu yi abinda ke gabanka zaifima, murmushi mukhtar kawai shidai yayi ya miqe tsaye baba yace "kai kuma ka gaishemun da mlm zayyanu din sosai" to baba insha Allah" da sauri ismail ya biyo bayan mukhtar yace "yaya bari na rakaka waje ko?, "to qanena aida ka zauna ma kada na tadoka daga karatunka" yace "a'a nidai yaya muje ai nan da qofar gida ne kawai fa please " dole mukhtar ya yarda suka fita taren sunajin sanda baban ke cewa inno ta miqo masa tabarma wacce suke zama qofar gida shida su baba yawale suna fira kan goma tayi sannan kowa ya dawo gida cikin iyalinsa . har qofar gidansu salis ismail ya rako yayan nasa sannan ya juya ya koma gida. har dakin maman salis mukhtar ya shiga ya gaisheta sannan ya tambayi ko salis na ciki, maman salis tace " yajima da shiga bayi wanka mukhtar amman nasan yanzun zai fito ya gidan yasu innon taku?" "suna lpia kuma suna gaisheki ma" "ina amsawa kam mukhtar" bari na kawo maka ruwa, nan taje ta kawo masa ruwan masu sanyi na randa cikin kofin sulba babu jimawa salis ya shigo dakin mamar tasu shima ya shirya cikin wani yadin shadda kaida ka gansu shida da salis kasan samari ne masu jini a jika, duban sa mukhtar yayi yace "amman fa ka dade mlm ko so kake muyi dare kn muje?" yayi maganar yana hararar salis d'in, dariya salis ya saki yace "ina zamu knn? "ban sani ba" cewar mukhtar cikin sake hararar sa. sai lokacin salis ya gane zuwa wajen firdausey abokin nasa yake nufi. ta6e baki salis yayi ya dubi mama yace "dan Allah mama ki yima mukhtar dinnan nasiha narasa miyasa dud matan dake anguwar nan yarasa wacce zai ce yanaso zai aura sai firdausey diyar meron tsimbe kiji fa mama dan Allah? ni wlh da ace ma zainab ce yake nema d'iyar mlm zayyanu din da sai na taya sa murnar dace da abokiyar rayuwa ta gari amman wlh firdausey ita kanta da mamanta masifa ne zama dasu kowa yasan hakan" tunda salis ya fara magana mama cikin mamaki take kallon mukhtar sai zuwa can tace "mukhtar da gaske ne abinda naji salisu na fade na kanason firdausey 'yar meron tsimbe matar mlm zayyanu mai almajirai? kai a sunkuye mukhtar yace "eh mama hakane" shiru mama tayi ta fad'a zurfin tunani, ta jima tana jinjina maganar mukhtar din a kwanyarta sannan ta sauke ajiyar zuciya ta kai dubnta ga mukhtar din tace "ni a matsayin mahaifiya nake gareka mukhtar dan haka komi zai cutar dakai zan fad'a maka gskia a kansa, amman ga tambayata gareka a karo na biyu da fatan zaka amsamun su? "insha Allah mama" "miya kaika neman 'yar meron tsimbe kai kuwa, ka kuwa san halin mahaifiyarta kuwa? shiru mukhtar yayi zuwa can yafara mgn knsa na kallon qasa "mama ai bata biyo halin mamarta bane shiyasa, shiru maman salis ta sakeyi tana mai cigaba da kallon mukhtar din sosai, "to inma neman auren ahalin gidan kakeso mizai hana bazaka nemi auren Zainab ba diyar shi mlm zayyanu din ba wannan agolar ba maras tarbiyya?" wannan karon shiru mukhtar yayi kuma yanayin fuskarsa ke nuna baiji dad'in kushen da maman salim kewa su firdausey ba, kuma ai yasan da Zainab din yace yanason ita firdausey din inda dai shi ba makaho bane, shifa abinnan ya ishesa kowa ne abokinsa sai ya kawo kushen tarayyan su da fiddausi to shi kuma yakega danmi zasuna ta kusheta bacin ba iriyar kalar halin maman ta gareta ba waima? sarai maman salem ta lura da yanayin sauyin fuskarsa da maganar, ta kuma lura cewan lallai mukhtar yayi zurfi a son yarinyar yayi nesa maran jin kira kuwa har ta soma tunanin anya kuwa meron tsimbe batayi wani abun akan mukhtar ba kuwa dan yaso 'yar tata duba ga yanda dud samarin anguwar babu wanda ya nuna koda wasa yanason irin nata? yanke shawara tayi kawai ta qyalesa amman gobe sai taje wajen mamarsa inno taji kotasan da mgnr dan yanda ta d'auki mukhtar a matsayin danta bazataso ace ya fad'a tarkon makiran mutanen nan ba, tashi tayi ta basu waje batareda ta qara furta komi ba, mukhtar ya dubi salis yace "dalla mlm ni kataso muje in zaka rakani" salis yace "kai wlh bini a sannu sai nace bazan jeba fa" hararsa mukhtar yayi yace "Allah kuwa baka isa ba ka 6atan lokaci sannan kuma kace bazaka rakani ba" saida salis ya qara jajja masa rai sannan sukaiwa mama dake tsakar gida tana kunna fitilan joni sallama sannan suka fita ta bi mukhtar da kallon tausayi nan kuwa ta fara tuno maganar da sukayi da maman zainab matar mlm zayyanu din dataje gidan dayake aminiyar tace sosai sosai tunkan ma a auro meron tsimbe. a lokacin suna d'aki itada maman zainab din ta bude mata gwanjon safunan sanyi da riguna wanda ita maman zainab din ke siyarwa kawai saiga ita firdausey din ta bankado labulen jikake kuwa jigib ta kayan shanyar da zainab tayi saman igiya saman jikin mmn Zainab din ko bushewa basuyi ba hasalima har digon ruwa wasu kayan keyi daga cikinsu dayake bata jima da wankin ba ita zainab din maman tata ta aiketa siyo kalanzir bakin hanya, sai jisukayi firdausey din tace "baccin iskancin banza har zata zo ta cika wa mutane igiya da shanyar wasu tsummukaran kayanta bacin nima ga tawa shanyar nan inaso zanyi,, ita kuwa mm salis ganin mmn Zainab din batace komi ba tasan kuwa daman bazata ceban danba qaramin haquri take da ba, mafarin knn ta dubi firdausey tace "haba kekuwa firdausey aida kinyi haquri kayan sun bushe inyaso saiki shanya naki... kan firdausey din tace wani abu kuwa saiga meron tsimbe din kamar an Jefota tsaye saman qofan dakin mmn Zainab din ta kama qugu ta riqe tace "to tsohuwar munafuka anqi a bari kayan su bushe nace Anqi din, inkuma kin isa kizo ki maida kayan saman igiya wlh kiga inban nakad'a miki na jaki ba a gidan nan ba har sai anzo an fitar dake, munafuka to ita kanta Zainab din da kuke cewa itace tar gida firdausey kuma nakawota agolanci inda ba gidan mahaifin ta bane munafukai to wlb bari kuji tafita power ta qarfin iko a gidan nan zayyanu dinma daya ajiyeni yayi kad'an yace zai wulaqanta min 'ya na barsa bare ku cakuri cici cukon benci kunzo dakin kun kulle kuna cin naman mutane danye matsiyata"!!! tana maganar ne tana zazzaro ido da wata qatoton muryanta wacce har waje saida aka juyota hakan yasa mlm zayyanu dake koyawa almajirai karatu a qofar gidan kuwa yayi saurin tasowa yana nad'e babban rigarsa wajen sauri har carbin hannunsa na zamewa qasa yana duqawa ya d'auka. yana shiga ya taras da masifar da meron tsimbe din keyi yace "haba mero miya kawoki har bakin qofanta bayaga neman fitina iririyar taki da kika saba? cikin tsawa da hayagaga meron tsimbe tace "masifa anje anyi ai daman nasan da kazo babu wanda zaka bawa rashin gskia inba muba, wlh zayyanu ka kiyaye gamuwanka da mahallaci dan bakai man adalci ka tsaneni nida 'yata a gidan nan" "ni bn tsaneku ba mero halinkune na rashin da'a ke sa bakwa zaman lpia da mutane ina mai tabbatar muku in kuka gyara halayenku kuka dawo na gari kowa zai soku zai qaunace ku kum.... "dalla ni rufemin baki tshohon banza kawai kaima ai munafikin ne" ta qarashe maganar tana nunasa da yatsa idanunta a tsaitsaye, taci gaba da fad'in shanyace kuma an watsar ayi dud abunda zaayi muna dai dai da kowane banza a gidan nan wlh" tana gama fad'in hakan ta dubi firdausey tace "jeki shanyarki 'yata ba gidan ku bane amman kunfi uban kowa matsayi a gidan nan" cikin dariya firdausey tace "shiyasa nike sonki mama na Allah dai ya barmun ke kicimin uban maqiya na wlh" "aminn d'iyata fad'i kanki tsaye " tana gama fad'in hakan ta bangaje mlm zayyanu ta wuce har rawaninsa na tiqan qasa "girgiza kai yayi yace "Allah ya shuryeki mero" cikin tsiwan masifa tace "shirin jigida ba" bai sake cewa komi ba harta shige daki tana murza wani shafaffen d'uwaiya nata q'asa q'asa uwa na kura. firdausey kuwa shanyarta take tana wasu waqe waqenta na futsara wacce rashin tarbiya ce tsantsa kawai a cikinsu amman babu kunya haka take yinsu gaban mmn salis d'in da mmn Zainab sai kuma mlm dake tsaye kansa a qasa, ya jima a haka sannan ya d'ago ya dubi mmn Zainab yace "jameelatu kiyi haquri nasan kina haquri da mutanen nan, to dan Allah na roq'eki ki q'ara akan nada kinji ko, Allah shiyi miki albarka" maman Zainab tace "bakomi mlm aminn" Lokacin da yazo fita daga cikin daki yaji meron tsimbe tace "mu kuma da ba'a son mu AllAh ya tsine mana ko? ko sauearen ta mlm zayyanu baiba yai komawarsa wajen almajiransa ransa a 6ace matuqa da mugun halin mero da 'yarta. mmn salis tace "oni Jameela haka kike zaman haquri daman knn? Ashedai maganar jama'ar anguwar nan da gaske ne na matsin da kike amsa daga mero da 'yarta? kan mmn Zainab tace wani abu saiga Zainab din ta shigo bayan ta ajiye kalanzir din nasu ma'ajiyarsa takai dubnta kan igiya taga babu kayanta data shanya taga saima kallon banza da tsana da firdausey din ke aiko mata dashi. daurewa tayi tace "yaya firdausey ina kayan shanyata kuma?" "suna gidan ubanki koni tsarar kice dazakimin mgnr wasu banzan kayan tsummokara naki shegiyar yarinya kawai " "Allah shi baki haquri yaya firdausey ai abin baikai na zagi ba, "inma yakai ko zaki rama ne? mmn Zainab tace "zo nan Zainab baro wajen" haka Zainab ta wuce dakin nasu firdausey ta bita da harara tana fad'in "masu baqin hali" tana gama shanyar kayanta tai komawarta dakinsu. Saida maman Zainab ta gama shanya kayan Zainab din a saman qyauren dakin sannan ta dawo wajen mmn salis ta zauna tace "hmm kedai kawai ayi sha'ani mmn salisu, wlh tunda mlm ya auro meron tsimbe ban sake samun kwanciyar hankali ba, takai ta kawo in dare yayi har barci ke qauracemun sakamakon firgitani da akeyi cikin dare da wasu halittu wanda tunda nike ban taba ganin suba, wlh saida mlm yaita mun addu'oen sa nima yabani wasu inayi dare da rana, bana zama jikina babu alwala to sannan na samu lpia fa, rigimar gidannan da masifar mero bata qaro ba saida ta tusa mlm gaba akan saita d'auko 'yarta ta dawo gidan nan, wlh dawowar 'yar tata gidan nan baqaramin gaggarumin wani tashin hankalin ya qara jefa muba, dan tun mlm na mgn harya kai ga ya daina dan masifarta sai Allah kam, kinga zainab nn wlh jininta saman akaifa yake a gidan nan danko jia saida firdausey ta kwada mata bokitin qarfe a goshinta kinga wajen nan sai yau da safe kunburin ya dan sace dan har yanzun da sauran gululun " tayi maganar tana nunawa mmn salis goshin Zainab din da hannunta, haquri mmn salis taita bawa mmn Zainab din da taketa faman kuka baqincin mero datake qunsa mata kullum a zuciya, da tsananin tausayin mmn Zainab mmn salis ta dawo gida kuwa ranar, to shine har take tausayin mukhtar dayakai kansa ga wannan mugun ahali gskia kam dole gobe ma taje wajen mamarsa inno taji kotasan da wannan mummunan al'amari, sauke ajiyar zuciya tayi ta d'auki fitilan ta sawo gidan ta dawo cikin daki ta shiga zuciyarta nata mata saqe saqen. Mukhtar kuwa wani yaro ya tura ya kirawo firdausey dan babu wayar da zai kirata kamar yanda ya saba in yazo. salis kuwa yana zaune saman dakalin qofan gidan ransa fal takaicin inda abokinsa yazo neman iri, jiyake wata sabuwan tsanar firdausey na lunkuwa a ransa sbd shan gaban mutumun kirki iriyar mukhtar mai tausayin ahalinsa datai. babu jimawa kuwa saiga yaron da firdausey a gabansa sun fito, sai wani karairaya take. "hubbi nayi mamaki danaji kaine kazo bakaimun waya ba kuma? cikin murmushi mukhtar yace "Wlh kuwa wayarce ta samu matsala,, ya kauce maganar da cewa ga salis nan ku gaisa tare muke da shi" da sauri kuwa takai kallon ta ga salis shima kuwa ya watsa mata nasa kallon cikeda q'iyayya, tuni firdausey tasan cewa salis bai son ta da mukhtar mafarin knn shima tai masa waje a cikin zuciyarta ta sanyasa a layin maqiyanta na sahu sahun farko kuwa, amman kuma dud rashin kunyarta ga mutane sam batta iya yiwa salis sabida wani iriyar mugun shakkunsa takeyi batareda tasan dalilin hakan ba, indai ko hakane na mawaqin nan da yake cewa wanda rai ke ajikinsa na *da sauran kallo*.... *Xexen Fasaha* [1/17, 3:10 PM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO !!!* Story and writing by Xayyneb 💤💤 Fasaha online writers f. o.w. *🌳imparting valuable knowledge and entartaiment is our concern*🌳. -https://www.facebook.com/Fasaha-Online-Writes-751775151851852/?referrer=whatsapp. 👁🥡👁 🅿7⃣. *D* auke fuskarsa salis yayi daga kanta batareda yace mata uffan ba. itace ma tayi na 'yan duniya tace "salis barka da dare" daurewa yayi ya amsa mata da "yawwa barka" shima kuma ya amsa matanne saboda kada shi mukhtar din yaji babu dad'i ya zamo yaci fuskarta a gabansa kuma, saidai daga haka bai sake cewa komi ba saima duban mukhtar din da yayi yace "abokina bari na qarasa can wajen su mansir nasha atayi kan ka gama" Ok to shiknn" cewar mukhtar din yana mai juyawa yana cigaba da kallon firdausey zuciyarsa kal farinciki. "ya mutan gidan suke ne gimbiya ta? cewar mukhtar din yana sake kai dubnsa ga fuskar tata, saida ta dan tabe baki sannan tace suna lpia lau kam, nace miya samu wayan taka ne haka hubbi d'azun naita kira shiru dud hankali na ya tashi na zata wani abunne? kan ya bata amsa saiga Zainab ta fito daga gidan hannunta daukeda wata leda baqa mamanta ta aiketa can bayan layin sune gidan hjy murja. tana ganinsu ta gaisheda mukhtar har qasa ya kuwa amsa cikim kulawa ta wuce firdausey ta bita da harara kamar ta shaqeta takeji dan gani take wani ladabin yaudarar ne aka turo Zainab din taiwa mukhtar danta burgesa, batasan ita sam zainab ma maza basu gbnta koda anzo nemnta sai mmnta ta matsa snn take zuwa bare harta cusa knta gasu mazan ma. haka zainab ta miqe hanyar da zata danma sauqinta akwai wuta alokacin ko ina lungun fayau yake da hasken wutar nepa. mukhtar yace " zainab na burgeni firdausey ga kunya sam bata barima ko idanuwa ku had'a da ita yayin mgn. kusan halinsu day'a da qanena ismail, kuma wlh suma da zasu had'e knsu da sun dace da juna koya kikace, zaki bamu qanwarki gimbiyar mata?" yi tayi kamar ma bata jisa ba saima cewa da tayi "nidai dan allah bar wannan zancen miya samu wayar taka amsar danakeson ji knn nidai ynxun gareka" kai tsaye yace "na siyar da ita ne" da sauri cikin mamaki take kallonsa tace "bangane hausan bafa? kasiyar kuma kamar yaya knn? "eh na siyar da itane na siyawa ismail handout sabida bnda kud'i a hannuna gashi kuma dasu zasuyi exam shiyasa" Wani gululun takaicin baqinciki taji ya tokare mata a maqoshi batadai ce komi ba. saishi ne yace "ina fatan kema in munyi aure zakiyi ma qanena ismail dud wani gata gimbiya ta kimaidashi qannenki kema kamarni ina mai tabbatar miki in kikai mun hakan kin gamamun komi na rayuwa dan qanena shine farincikin rayuwata banida wani dan uwa sai shi dan haka muna son junanmu sosai fatan kema kuma zaki tayamu qaunar junanmu gimbiya ta? cikin karfin hali ta furta cewa "eh insha Allah sosai ma kuwa zan taimaka a zumin cinnan naku q'waran gaske" "yawwa gimbiyar shiyasa kullum kike qara samun fada a zuciyar nan tawa sabida iriyar lailan q'anena abin sona da kike tayani yi" itadai "hmmmm"!! kawai take cewa amman can qasan zuciyarta Allah kadai yasan tsananin takaicin ismail da takeyi, dan ta lura muddin kuwa suna tare da mukhtar tofa bayya mata zancen kowa saina ismail, ismail dai haba,!! ita kam tasan tanada tsananin kishi sosai sam battason taga wani abinda zaisa mukhtar ya had'a sonta da na wani koda kuwa iyayen sa ne, gskia kam tanajin bazata juri hakan ba da sakal wai anbawa mai kaza kai yace da sakal wlh, to itama kuwa hakan take a wajenta. haka yaita janta da fira tana amsa masa badan dad'i ba dan ranta yagama 6aci da wayar nan tasa da ya sayar dan wani banzan qanensa can. bai jimaba yai mata sallama ta koma gida sabida sanyin daya fara saukowa. da suka tashi komawa gida da salis sai suka canza hanya akan wacce sukabi sukazo. acan gida kuwa ismail harya gama karatunsa ya jima sosai amman baiga yayan nasa ya dawo ba gashi har tara tayi mafarin knn ya fito kai tsaye daga gidan nasu ya nufi qofar gidan mlm zayyanu mai almajirai din, yana zuwa ya ga babu kowa qofan gidan yayi tsaye cikeda mamaki to miya hana yayansa komawa gida da wuri inda yasan sun saba dud dare tare suke fira sannan su kwanta barci gashi shi kuma yanzun hakan barcin ma yakeji. jingina bayansa yayi jikin bangon gidan yace a fili "to yaya na ina kaje ne? komadai baka zo nan d'inba ne? yana shirin barin wajen knn saiga zainab ta dawo zata shiga ciki da sauri ya tsaidata da fad'in "Assalamu alaikum baiwan Allah" jin neman amincin da zainab taji mutumin yai mata yasata tsayawa ta juyo tareda amsa "ameen waalaikaslm" "dan Allah tamvayar ki zanyi nace yaya na yazo nan kuwa? kallon rashin fahimta take binsa dashi danta rasa gane waye yayan nasa da yake mgn akai, ita hasalima fa bata sanshi ba danba wai fitowa take sosai ba a anguwar tasu bare tasan kowa da kowa dake cikinta, mukhtar ma ta sanshi ne ta dalilin zuwan da yakeyi gidan nasu. ganin sa yai cewar takasa fahimtar abunda yake nufi yasashi tunanin laifinsa ne ai dabai mata gwari gwari ba yanda zata gane. "afuwan" abinda yace knn sannan yaci gaba da fad'in "ina nufin yayana mukhtar yazo wajen yayarki firdausey ne?" sai lokacin ta gane zanxen nasa tace "eh ina tunanin ma kuma ya tafi dan dana fito d'azun nan na barsu da yaya firdausey din. har zata wuce ciki yayi saurin cewa "bakiji ba fa" shi kansa yarasa miyasa ya tsaidata sai sai yasan cewar zuciyarsa na masa kwadayin sake son ganin fararen idanun matashiyar budurwar sosai. juyowa tayi, karaf idanunsu suka sarq'e ana juna saida gaban kowanensu ya buga damm!!! sannan cikin kunya zainab ta mayarda kanta qasa jijinta na rawa rawa da batasan miya jaza mata hakan ba a take. "dan Allah zaki ce kina sona nima innace miki ina sonki? bansan miyasa naji zuciyata ta harbu dake ba dudda ban ta6a ganin kiba sai yau, kawai naji ina sonki ne har qasan raina wlh da gaske nike ki yarda dani, gashi kuma ko sunan ki ban saniba amman har kikayi qoqarin daukemin zuciyata haka urgently? a kunyace sosai Zainab ta boye fuskarta cikin hijab ita knta taji abunda yaji a zuciyarta tun kallon junansu da sukayin nan nan take, to mike nn hkn? itama tana sonsa knn? Jitayi yasaki Murmushi yace " ashe rabo ya tasoni gada gida neman yayana wajen gimbiyarsa ashe nima da rabon nayi gamdakatar da tawa sarauniyar kyawawan a wannan kyakkyawan daren knn? da sauri zainab tanufi cikin gida dan wata sabuwan kunyar tasa ke qara shigarta intaji kalaman bakin nasa zuwa gareta. da sauri yace "dan girman Allah ki tsaya kiji" cakk kuwa ta tsaya daga inda take kuwa baifi ta qara taku 4 ba tayi cikin gidansu ba. har inda take yazo ya tsaya sannan yace " kibani amsa dan Allah ko na samu na zauna lpia da zuciyar nan tawa yau" kuma dan girman Allah ki fada mun sunani nidai sunana Ismail qanen mukhtar saurayin yayanki firdausey, a tsananin kunyace tace "sunana zainab maganar amsar ka kuma ka bari sai nan da jibi ka dawo kaji" daga haka ta ruga da gudu ta shige cikin gidansu ya bita da kallon murmushi shi knsa yasan ya samu karbuwa sosai a zuciyar zainab kawai da iriyar abinnan ne na mata masu fulako na maimakon a baka amsa kai tsaye sai an wainaka sannan, daqyar yabar wajen fuskarsa qunshe da murmushi na shima yai yayi budurwa Lallaikm yaya zakasha labari yau. zainab da gudu ta fad'a bisa tabarmar dake shinfede qasan dakinsu tana sauke nunfashi maman kuwa cewa take "ke zainaba lafiyanki lau kuwa? da sauri zainab ta daidaita nutsuwarta ta dubi maman tace "laa babu komi mama, " a'a Zainab indai da wani abun fad'a mun kinsan yanzun babu sama da ni wanda zakiyi maganar sirri dake dashi dan haka ki fad'a mun" saddar da kanta Zainab tayi qasa cikin kunya tasake cewa " to mama ki bari sai abun ya daidaitu zakiji koma miye" tana gama fad'in hakan tayi kuryan dakinsu da sauri, murmushi mama Jameela tayi kawai a zuciyarta tace " to Allah shi tabbatar da mafi kyawun alherin " sai kawai taji daga bakin qofar dakin nata ance "mtsss muna funci dai uwa da 'ya matsiyatan kawai baku iya koman kuba face munafurci a d'aki" muryan firdausey knn da mama Jameela taji sai lokacin tayi saurin kallo bakin qofa taga wucewarta tabita da kallo wato yanzun ma harda la6e ake masu kenn? "Allah shi kyauta muku" cewar mama Jameela taci gaba da goge kayansu. firdausey kuwa tana shiga dakinsu saman cinyar meron tsimbe uwarta ta kwanta tana faman zage zage mero tace "miya faru ke kuma? "nida wadannan marassa mutuncin mutanen mana mama, wai dan tsabar iskanci d'azun muna waje sanda mukhtar yazo saiga wannan shegiyar yarinyar zainab ta fito tawani maqe wannan mummunan qaraman muryan tata da wannan shegunayen farin idon nata tana wani yin rawa dasu take gaida mukhtar har yana wani yabawa da ita shikuma" mero ta zabura tace "kam uban malhwar hular mlm zayyanu,, kujimin 'yar iskar yarinya hasararriya, toke kuma dan ubanki daya haifeki uwar wa tasa baki dauke mata haske ba (mari) a lokacin? firdausey tace "haba kekuwa mama yaya zan mareta a gabansa? ai saiya gasgasta gaakiyar rashin mutuncin namu da mutane keta fad'a masa ay ko? meron tayi shiru tace "kumafa hakane kinyi dubara kuma, abarma wannan zancen matsiyatan ni yanzun, miya baki yau shi mukhtar din dayazo? tsuke baki tayi tace "ke mama wlh kin cika son abin duniya da yawa Allah kuwa ( kuji rashin tarbiya d'a ya iya furtawa uwarsa wannan mummunan kalma hankali kwance. nikam nace duniya dai firdausey) daq'uwa mero tai mata tace "dan uwariyonki waye bai son alheri koya baki kin b'oye dan nasanki da mugun hali?" "nifa wlh mama babu wani abunda ya bani ki yarda man, ni haushinsa ma naji wai d'azun yaje ya saida wayarsa ya siyawa qanensa handout wlh mama bakiji ba kamar na kashe kaina naji sanda yake fad'a mun abinnan, mama mero tace "ki iya takunki fa firdausey kada ki kuskura ki nuna masa kina jin zafin alherin da yakewa wani nasa dan ina mai tabbatar miki zaki rasashi yanda na fahimci mukhtar bai daukar tozarci ga wani bare kuma ahalinsa ma, dan haka kiyi musu kwantan 6auna har mu samu ayi auren kinga daga nan komi kikayi dai dai da kene fatan kin fahimce ni? (kuji mummunan hud'ubar uwa ga 'yarta wacce zatakai gidan miji? Allah tsaremu da iriyar halayen iyayen nan masu 6ata 10 2 bata gyaru ba). kashewa sukayi da uwar firdausey cikin dariya tace "kai kina masifar wuta mama wallahi kin iya komanki fa" meron tsimbe tace "ahaf naci duniya ninan da kike gani ba qaramar 'yar bariki bace ninan da kike gani bata wasa bace ko ubanki marigayi wlh shima ya q'arda da halina dan kanya rasu kadanne daga cikin azabobin fitinonina ban kwankwad'a masa yashanye ba, danma ya mutu faqiri matsiyaci babu gadon uwar da yabar mana na arziqi, da yabar mana wani abun aida bnga tsautsayin dazaisa na auri zayyanu ba wlh da gida zan kama naita facaka ta da kud'i na zamo hajjaju dan zuwa mecca wlh akan kari dud hajji" 6ata rai firdausey tayi dan ta tsani zagin da mero kewa ubanta haka nan dudda ya rasun ma bazata shafa masa lpia ba ya samu salama. lura da 6acin ran firdausey meron tayi tace "tofa an ta6o masu son uba ko? sai kiyi haq'uri ay kinsan dai bakina ba haila ne dashi ba komi yazo kan harshena na kowace iriyar magana ne tofa saina furzosa waje fit nike samun lpia" "to amman mama inda ya rasu saiki qyalesa ai yamaji dabaqin cikin da kikaita qunza masa kanya rasu, kin korar masa mata da yara har kika d'ora masa hawan jini wanda yakaisa ga faralise ta samesa yana halin hkn ne har ya rasu haba mama ai masifar ta isa haka, dan ni dai gskia da inada wayau ne lokacin banbari kiwa babana haka" banza mero tai mata taci gaba da cin kwadon tuwonta mai daddawa danshi akayi gidan da dare harda almajirai na mlm din. "kizo kici abunci shine ya fiye miki da wannan shegen surutun naki marar ma'ana" cewar mama meron. "nikam bazanci tuwon mai daddawa ba bakina yaita wari" mero tace "inye sannu d'iyar obama, zakiyi kwanan yunwa knn dan wlh ko sile bazan baki ba ki siyo abinci waje kici" Firdausey tai komawarta quryan daki ta bude jikkarta ta fiddo wani dan qaramin lemon roba da biscuit tahau cin abinta tana kurbn lemonta hankali kwance. koda mero ta shigo dakin ta iske saura kad'an lemon da biscuit din ya qare aiko takai musu wafta ta warcesu daga hannun firdausey din tace"dan ubanki ai bake kad'ai zakiji dad'in ba, tayi maganar tana mai tura biscuits din a wawagegen bakinta tana korawa da ruwan lemon ta ce "anya kuwa firdausey zakiyi jinqai na in kika samu gidan nera kuwa? "eh man mama ina mai tabbatar miki innayi kud'i kema kinyi su ai, dan sawa zanyi a gina miki qaton gida kema ki fantama a cikinsa. hararta meron tayi bayan ta tillar da empty din robar tace "au a hakan kina 6oyewa d'akan kina danq'arar dad'i nikuma kin barni can da tuwo mai daudawa zakice hakan? "wallahil azeemu da gaske nike mama ki yarda dani indai nayi kud'i kuwa zaki shaida hakan, banfa da kowa saike" murmushin jin dad'i mero tayi dan tasan kimi firdausey ta rantse dashi tofa zatayi abun kuwa. "yawwa d'iyata aminn to inko haka ne zaa wulaqanci da hura hanci dan tsab mlm zayyanu mai almajirai zai dawo nice mijin shine matar dukknsu suka bushe dariya har suna ta6awa..... *Xexen Fasaha* [1/17, 3:10 PM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO !!!* Story and writing by Xayyneb 💤💤 Fasaha online writers f. o.w. *🌳imparting valuable knowledge and entartaiment is our concern*🌳. -https://www.facebook.com/Fasaha-Online-Writes-751775151851852/?referrer=whatsapp. 👁🥡👁 🅿8⃣. *M* ukhtar kuwa suna rabuwa da salis gida ya wuce, anan qofar gidan yaga babansa da su baba yawale maqotan su, saida ya durqusa ya gaishesu sannan ya wuce ciki,, kai tsaye dakin su ya wuce ganin baiga qanen nasa ba yasashi tunanin koyana dakin innon tasu mafarin knn yasa kai dakin inno din bayan yayi sallama, zama yayi ganin inno dun tana salla yasan shafa'e ne take yi, inno kam nada q'oqarin ibada hatta ta cikin dare kam bata shallaketa saita tashi tayi sallolin dare na nafiloli ta roqi Ubangiji Allah buqatunta na alheri akan mijinta da iyayenta da suka jima da rasuwa da kuma 'ya'yanta da kuma sauran jama'ar musulman Allah. saida ta sallame ne ta yi lazuminta tareda addu'a sannan ta shafa ta juyo tana duban mukhtar d'in tunkan tace wani abu yayi saurin furta"inno ismail bayya gida ne? inno tace "nikam dai ban saniba mukhtar nida ina cikin d'aki, ka duba d'akin naku kaga bayya ciki ne? "na duba inno ban gansa ba, " qilan ya dan fita ne to" cewar inno din. "ga alama dai kam inno bayya gidan dn nima yanzun na shigo" "halan daga wajen salisun kake taron tuzurai ko? wai nikam mukhtar har yaushe zakusan kun girma kaida salisu ne har ku ajiye iyali kuma em? yanzufa ba kuba ko ismail da yayi aure da yana nan da iyalensa shima bare ku" mukhtar ya maida kansa qasa yana murmushi yace " nifa inno kin gane ko nafiso na fara samun aiki tukunna in yaso saina fara ginin gida dan matsalar matar da zan aura babu ita inda na sameta harma mun daidaita kanmu" inno tace "rabani da wani zancen samun aikin nan mukhtar kaji, yanzun kana nufin zakaita zama ne har sai kasamu aiki zakai aure? wannan kam ba maganar ji bace, d'azun da safe bayan fitarku munyi magana nida baffanku cewa wannan d'ayar gonar tasa zai saida ta ya siya muku gidaje wanda aka gina guda biyu 'yan madaidaita, saurin kud'in kuma sai a baku kuyi hidimar biki dasu koba shikenan ba? cikin sauri mukhtar ya dubi inno yace "amman inno baffa zai siyarda gonansa tomi zai kama kuma? inda yanzun dai wannan gonar ita kad'aice tai mana saura fa" Inno tace "mun tattauna akan wannan zancen shima, kaga ai munada garken awaki da raguna da kuma tumaki ko?, to akansu zai koma kasuwanci dud ran kasuwa yana kaiwa yana siyar da jariran da suke haifa insun tasa fatan ka fahimce ni?" girgiza kai mukhtar yayi, matuqa gaya yaji dad'in hakan a ransa koba komi zai rayu da firdauseyn sa nan bada jimawa ba ya mallaketa mallaka kuwa ta har abada, kuma itama yasan zataji dad'i sosai inya fad'a mata manya zasu shigo cikin lamarin nasu. dan haka cikin kunya ya ce "inno mun gode to Allah shi saka muku da alheri akan iriyar wnn kyautatawa da kuke mana muma kuma Allah shi azurtamu mu dad'ad'a muku fiye da yanda kuma kukai mana, Allah kuma shi jiqan iyaye" cikin murmushi inno take furta "aminn, shima in ismail din ya dawo saika shaida masa hakan shima daganan in yanada wacce yakeson kaga da ya gama qarashe jarabawar makarantar sai a had'a ayi bikin naku lokaci day'a a huta, ko muma ma samu muga jikokin namu kafin muyi qaura daga duniyar, jikin mukhtar yayi sanyi jin maganar da inno tai na mutuwa, dan haka sai yace"inno kikasan ma komu rigaki tafiyan ma? , Murmushi inno tai tace "kayya dai mukhtar babu wanda yasan *gawar fari* ay tsakaninmu, fatanmu dai Allah yasa mu cika da kyau da imani,, sai lokacin mukhtar yasaki ransa yace "aminn inno,, amman ban tunanin ismail nada budurwa dan sai nikega ma tsoron matan yake bai iya musu mgn ma inno" murmushi inno tai tace "miyasa kace baida budurwa to? yace "da kuwa yanada da nine mutum na farko da zan sani inno" dariya inno tai tace "hmm komi zai iya canzawa lokaci day'a mukhtar, kai bagashi kaima da banyi tsammani kanada budurwar ba daga ta6oka da zancen aure har kayi azarbabin fiddota to bare shi ma saurayi mai quruciya bisaga kai tuzuru?" dariyar kunya kawai mukhtar yayi yace "baffa ya ta6a ganinmu wajen gidansu rannan amman na boye a ranan amman kuma jikina ya bani ya ganni inno fa shareware kawai yayi" yayi maganar yana 'yar dariya itama inno dariyar take sai daga bisani ta dubesa tace ''ince kai wacce kakeson auren nan kusa take dai ko?" "eh inno nan qasan layinmu take ma ay, yarinyar gidan mlm zayyanu mai almajirai ce ma ai" Inno tace "to to af kaddai ince Zainab d'iyar jameela,? kai amman ko kayi sa'ar mace mai tarbiyya Allah yasa alheri....... "aa inno bafa ita bace,, mukhtar ya katse inno da fad'in hakan, tace "ikon Allah, tofa wacece a gidan knn? " yace "inno d'iyar matar mlm zayyanu ce ita sunanta firdausey mamanta kuma meron tsimbe ake ce mata, da ita tazo gidan mlm zayyanu din dayake baban yarinyar ya rasu." cikin tsananin fad'uwan gaba inno tace "mukhtar???! meron tsimbe fa kace?! amaryar mlm zayyanu mai almajirai? wannan matar da kowa yasan halin rashin kirkinta shine zaka jajibowa kanka iriyar wannan *babbar annoba* haka? to nikam dai ban yarda ba ban lamunce ba kamaji na fad'a maka kafita harkan wadannan mutanen marasa mutunci dan haka maza tashi ka bani waje kuma mlm zai shigo saina fad'a masa halinda kakeson tsoma kanka muma kuma ka tsoma mu a ciki wanda ba mai 6ullewa bane. haka mukhtar ya miqe fuskarsa taf taf da hawaye ransa na masa zafi yabar dakin ya shiga d'akinsu, kwanciya yayi zuciyar sa na cewa "hoooo kaiko mukhtar miyajaka yin abinda har ran mahaifiyarka ya 6aci akan wata mace wacce batasan dukkanin d'awainiyar da mamarka tai dakai ba tun kana cikin ciki har zuwa sanda ta haifeka itadai kawai ta ganka da girman kane har kuka fara soyayya. to kayi gaggawar samarwa kanka mafita,, a fili ya furta "kiyi haquri firdausey kiyi haquri na barki na barki kiyi rayu.... jiyayi an dafa sa ta baya, da sauri ya goge hawayen da sukayi nasarar zuraro masa a kuncinsa guda day'a kuma yayi shiru. Ismail ya zauna gefensa fuskarsa wacce ke ciki da farinciki amman ganin yanda yayan nasa keta sabbatun damuwa ne yasashi jin jikinsa yayi sanyi zuciyar sa nai masa babu dad'i kwata2. "mike damunka yayana" ismail ya tambayesa,, amman sai ganin mukhtar yayi ya qaqalo wani sanyayyen murmushi yace "babu komi qanena ina ka tafi ne inata nemanka dana dawo,, girgiza masa kai ismail yayi yace "a'a yaya mukhtar dud yanda akayi akwai abinda ya faru dan girman Allah ka fad'amun mike damunka yaya na, wlh zuciyata har bugawa take ganin hawayen daka share a fuskarka yanzun" runtse idanunsa mukhtar yayi yajawo dan uwan nasa ismail yana firarda qwalla, rungume juna sukayi cikin rawar murya mukhtar yace ''q'anena inno bata amince mun na auri firdausey ba kuma ni na haqura da ita koda kuwa son ta zai zama ajali na kuwa bazan ta6a bujirewa inno ba wannan alqawali ne" da sauri ismail ya janye jikinsa yana duban yayan nasa sannan yace"kuma baffa yasan da hakan? gyad'a kai mukhtar yayi yace "a'a bai basani ba" miqewa tsaye ismail yayi yace bari ma dawo yaya" da sauri mukhtar ya jawo hannunsa yace "ina zaka qanena kuma? "yaya wajen baffa zanje in durqusa gabansa na roqesa akan ya lallashi inno tabarka ka auri za6in zuciyarka" murmushi mukhtar ya qaqalo yace "zauna nan qanena kaji" bayan ya zauna yasake dubnsa yace "qanena kaga inkajewa baffa da zancen nan inno zatai tunanin bata isa damu ba inda gashi mun kaita qara wajen baffa ko? shiru ismail yayi zuwa can yace "hakane yaya to kaikuma fa" Murmushi mukhtar yayi yace " mu kwanta hakanan qanena barci nikeji gobe in AllAh ya kaimu saimu yi maganar ko" dubnsa Ismail yayi yace idan kuma har goben tayi baka bari mun qara tattauna maganar ba tofa sai nayi fushi dakai na tsawon minti day'a yaya" dariyan qarfin hali sukayi dukknsu bayan sun riqe hannun juna alamun amincewa. badon yasoba ismail ya kwanta saman shimfidarsa shima mukhtar kwanciya yayi, daman yayi hakanne dan yasamu yayi kukansa a 6oye koya samu radadin zuciyarsa tai masa sauqi. haka suka kwanta barci zuciyar kowa na masa saqe saqe. washe gari dukkansu suna dakin inno bayan sun gama karin safe kamar yanda suka saba har zasu tashi suje su shirya baffa ya dubesu yace " ku koma ku zauna zamuyi magana daku" kowanne saida gabansa ya fadi tsakanin ismail da mukhtar, musamman ma mukhtar da yasan komi ma dai za'ace tofa akan sane baffa zaiyi maganar.! *Xexen Fasaha*. [1/17, 3:10 PM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO !!!* Story and writing by Xayyneb 💤💤 Fasaha online writers f. o.w. *🌳imparting valuable knowledge and entartaiment is our concern*🌳. -https://www.facebook.com/Fasaha-Online-Writes-751775151851852/?referrer=whatsapp. 👁🥡👁 🅿9⃣. *S* aida baffa ya d'an yi shirun daq'iqa biyu sannan ya sake duban kowa dake wajen da duba, sannan daga qarshe ya tsaida fuskarsa kan mukhtar yace "mukhtar kana jina kuwa? cikin mummunan fad'uwan da gaban mukhtar d'in keyi yace " eh baffa ina jinka" baffa yace jia da na shigo da dare innonka ta fad'a mun maganar da kukai da ita gameda matar da kake so zaka aura hakane? "eh baffa hakane munyi maganar da inno jian har ranta ya 6aci wanda hakan yasa ban samu barcin kirki ba sabida ban so ace nine sanadin 6acin ran nata akan yarinyar dan haka na yanke hukunci na fad'a muku cewa na haqura na janye daga batun nawa, ya dubi inno yace cikin rawar murya "inno kiyi haquri ki yafemun 6acin ranki dana yayi dan girman Allah, kuma nai miki alqawalin ki za6a mun ko wace mace dake duniyar wacce ranki ya kwanta da ita wlh inno komin tsufanta zan aureta domin farincikin ku shine nawa" yana maganar ne wasu hawaye na zuraro masa ta idanunsa. har cikin ran inno ta qarajin tausayin mukhtar d'in sosai har tayi dana sanin fushin ta data nuna masan ga jiyan dan itama tasan yaranta masu tarbiyya ne koda bata nuna fushinta akan abuba muddin ta nuna qyamarta kan abun tofa sun barsa knn komin sonsu da abun kuwa, muddin ba itace tace si dawo ga abun ba tofa sun basa baya knn badawa ta har abada, jiyayi baffa yace "a'a mukhtar ay bama akaiga hakan ba, tun jia mun gama mgnr da ita kuma Alhamdulilla ta fahimci zancen nawa sosai, na nuna mata shi aure hadin Ubangiji Allah ne tun fil'azal abinda Allah ta qaddaro babu mahani garesa, dan haka inma kace zaka hana yuwuwar abin rabo mai tsanani sai yazo ya kaudaka daga rayuwar ma gaba day'a kuma azo ayi abun bayan ranka, anan ta nuna mun cewar daman ita bawai ta hana bane dan son ranta a'a taguji ne ko ace ita yarinyar ta biyo halin maman tane, to nikuma sai nike nuna mata duda munsan halin ita babar yarinyar batada da kirki kowa ya sani a anguwar nan, to saidai kuma ita yarinyar babu wanda ya ta6a cewa ga wani abun assha datai masa a anguwar nan dan haka wannan nikega ba hujja bane dazata sa ace ba za'a aureta ba, dan muna kyautata zaton cewa bata d'auko halayen maman tata ba, dan haka komi mutane zasu ke fad'a to akan ita maman tane bawai kan yarinyar ba, dan haka itama maman tata muke mata adduar Allah ya shuryeta ya ganar da ita hanya madaidaiciya (niko nace ayya baffa firdausey kam ta rigaya da ta tsotso mugun nono dan haka Allah dai shi kyauta kam, dan abinda Allah yayi kam Annabi kuma sai dai ceto). mlm Abdullah yaci gaba da cewa ''dan haka nike mai shaida maka kaje kaci gaba da neman yarinyar Allah ya sanya albarka a lamarin, kuma insha Allah zanma su yawale magana cikin wannan watan dan muje wajen mariqinta mlm zayyanu din atsaida ranar bikin naku" farinciki kamar kamar me mukhtar yake jinsa a ransa kannewa kawai dai yayi yace "Allah shi qara girma baffa da inno" ismail dayake cikin farinciki shima na ganin komi yayi normal tsakanin iyayen nasu yace "aminnn yaya baffa mun gode inno kema mungode" yayi maganar baki gar kunne. inno tace "ba godiyarka muke so ba amsarka muke sauraro kaima " cikin mamakin rashin fahimta ismail yace "amsa kuma inno tami? duban mukhtar inno tai tace "au mukhtar badai baka fad'a masa maganar da mukai ba jian nan? cikin kama baki mukhtar yace "ya subhanalla,,,! wlh inno na mance ne,, cikin zuciyar ismail ya kalli yayan nasa yace "ba dole ka mance komi ga jiyan nan ba yaya kaji zancen za'a rabaka da masoyiyanka, nima nan da nike farin shiga har mafarkinta tawa na dingiyi kan gari ya waye bare ku da kuke tsofaffun hannu a harkan. maganar da mukhtar keyi masa ne yasashi dawowa tunanunsa, mukhtar yace "inno tace in fad'a maka.... nan ya kwashe komi na maganar da sukai jiya da inno akan shima ya kawo tasa matar ahada ayi bikin tare. Ismail baisan sanda wani Murmushin farinciki ya baibayesa ba, Lallaikm Zainab haske ce a rayuwar sa, daga haduwarsu jia sai batun aure kuma dudda bai ajiye ko sisi ba? lallaikam na maganar mutane da suke cewa hidimar biki temakon Allah ne ga marassa shi zai buda musu ta inda basu tsammani dan albarkacin raya sunnar manzon tsira dan samun zuri'a ta gari wacce zai alfahari dasu ranan gobe. gurgiza kafadansa mukhtar yayi cikin murmushi yace "kaifa muke sauraro mlm" tuni ismail ya fara sosa q'eya yace "na.... nam ya.. yaya ehmm..." sai kuma yayi shiru yakasa mgn kansa na qasa cike da kunya,, zaro idanuwa mukhtar yayi yace "laaaaaa qanena kaddai maganar inno ta zamo gskia kanada budurwa ka boyen"? da sauri ismail ya dubi yayan nasa yace"wayyo yaya mukhtar wlh jia kawai muka fara ganin juna da ita fa ka yarda dani ban boye maka ita ba" dariya mukhtar dasu baffa sukai masa ganin yanda ya duburce lokaci day'a. tsaida murmushin fiskarsa mukhtar ya dan rage ya qara duban ismail din yace "naji to amman ka bawasu inna bayani akai to dan su fahimta a ina ne ita ahalin yarinyar yake ko? cikin kunya gamida saddar da kai qasa ismail yace "eh to ku nimadai ku bani kwana biyun kamar yanda nima tace mun in bata kwana biyu sannan na dawo naji amsar amincewar ta gareni, sannan kuma 'yar nan anguwar ce kuma zainab qanwar firdausey ta gidan mlm zayyanu mai almajirai d'iyarsan" ay yana gama fad'in hakan ya tashi ya gudu d'akinsu cikin kunya shi dariya ma kunyar tasa taci gaba da basu a haka mukhtar ya biyosa dakin ya iskesa zaune sai murmushi yake, bayan mukhtar ya zauna gefensa ne yace "amman dai qanena indai haka ne kaima to kayi dacen tsarkakakkar mata ta q'warai, dan ni ganau ne ba juyau ba akan tarbiyya ta zainab, kuma nasan koda tace makan ka bari nn da kwana biyu ka dawo nasan kunya ce ta hanata baka amsa nan take, amman ai qanena yanda ya had'un nan babu wata yarinya wacce zai nuna yana so taqi amunce masa ko?" murmushi ismail yayi yace "kaima indai batun haduwa ne da gayu ai ban kai yakai ba yayana" Murmushi mukhtar yayi yace ''mu tashi mu tafi dai kada time ya qure mana danni yau inada aiki sosai ma" kwanciya yaga ismail yayi harda jawo malullubi yace "nikam yaya sanyin safiyan nan bada niba yau, dan yau banda exam sai 2:pm." "ayya qanena kace yau sanyin nan zai qara mun yawa inna fita, dan koba komi indai muna tare dakai sai na kanji sanyin nan ya ragemun yanda kasan ana lullu6eni haka nikeji kuma nasan hakan ba komi bane yajazasa face jinina dake gudana tareda matuqar qaunar qanena shiyasa". Zumbur kuwa ismail ya yakice mayafin tareda miqewa tsaye yace "muje na rakaka yaya, bai jira komi ba ya fice mukhtar yabiyo bayansa har suka fito tsakar gida mukhtar ya leqa dakin inno yayi musu sallaman saiya dawo su kuwa suka bisa da adduar Allah temaka adawo lpia. sun fara tafia a hanya mukhtar ya lura da yanda tsigar jikin qanen nasa ke tashi sabida sanyi sakamakon wata riga marar hannu da ya ke a jikinsa, yarasa yanda zai masa yasan koda yace ya koma gida bazai koma ba inda yace har wajen aikin nasu zai kaisa ma, gashi kuma yasan qanen nasa da tsananin jin sanyi dole ya gaqura har saida suka isa wajen aikin nasu suka tarar da oga daniel da wasu sauran ma'aikata rsirarru dan yanzun ake ta zuwa ko salis ma kansa bai iso ba. shima ismail gaisheda ogan yayi cikin ladabi kamar yanda yaga yayan nasa yayi har zasu wuce oga daniel daketa kallon ismail cikin mamaki ganin tsabar kamarsa da mukhtar sun koma masa ma tamka 'yan tagwaye dan bada wani abi sosai mukhtar din ya d'ara ismail ga tsawo ba, oga yace "ahh mukhtaru wannan brother naki ne ko? cikin murmushi mukhtar yace "yes oga" oga daniel yace ''bamta6a gani nasa ba kuma to, mukhtar yace ''hakane oga dayake yana zuwa school ne amman yanzun haka dhis month ne suke yin final year nasu a school din" dubn ismail oga daniel yayi yace "ok no problem amman mi dai hana qane nakan nan shima yajo nan muna aiki tale dashi muna bashi albashi nasa in ya gama jalabawan nasa? cikin tsananin farinciki mukhtar yace "ok thankyu sir thankyu,, shima ismail yai ma oga godia sannan suka jiya suka bar oga din yana cigaba da aikin sa na seta body na wata mota da yake gyara. har inda su mukhtar suke aikinsu sukaje sannan cikin fara'a mukhtar yace "kaga amfanin adduar iyayenmu akan mu ko q'anena? kaga zuwanka alheri ni anan inda kaima gashi ka samu aikin kamawa, cikin murmushi ismail yace "hakane yaya na shiyasa kullum muma muke masu addu'a kamar yanda suke mana, amman yaya burina a rayuwa shine inganni a class ina koyar da students lesson wato teacing to kuma gashi ban samu ba inda na samu wani aikin" yaqarashe maganar fuskarsa tadan canza,, dafasa kad'an mukhtar yayi yace " wannan dinma daka samu ka godewa Allah q'anena, dan wlh wani ma Yana cen bai samu iriyar wannan dinba, batun son aikin teacher naka ni kamanta buri na ne? kallonsa ismail yayi a ransa ya tunano tun suna qananu kowanen su yakan cewa itayensu ga abinda yakeson zama inya girma, iyayen sukan fara da tamvayar yayan nasa mukhtar akan wane buri ne dashi na aiki idan ya girma, saiyace shi burinsa inya girma tasami aikin government yagansa a babban office nasa yana aiki tareda samun albashi maqudai wanda zai dinga kai su baffa da inno mecca cikin jirginsa da ya siya domin su da qanensa. shikuma ismail saiyace " nikuma baffa so nike inna girma burina shine na zama malamin makarantar boko, nima inga ina koyarwa kamar yanda malamin mu ke koya mana yayinda yake mana rubutu da alli ga allo, insun fad'i hakan iyayen kan dinga bunsu da adduar cikan burin nasu na alheri ga rayuwa. ta6asanda mukhtar yayone ya maidosa daga d'an balaguron tafiyar tunanin da yayi, ya sake maimaita masa da cewar " kamance ne q'anena? girgiza kai ismail yayi yace "ban mance burinka ba kaima yaya" mukhtar yace "to danmi zamu zauna babu abinyi alhalin Allah ya bamu wani? kawai kazo ka fara koyon aikin da zaman da zakai tayi in yaso kana aikin kana kai takardunka neman aikin teacing din a haka saikaga Allah yasa an dace wataran kamar yanda nima ban fidda tsammani ba, kaga daga zarar mun samu offer ta samun aikin aikaga sai mi saki wannan mu tafi can koya ka gani q'anena?" miqa masa dunqulallen hannun sa ismail yayi shima mukhtar ya miqa masa nasa sukai 🤜🏻🤛🏻ta'adar su sannan daga bisani suka cafke hannun juna🤝🏻sukai musabaha, cikin dariyar farinciki ismail yake cewa "hmm✔idear yaya na,, dariya mukhtar yayi shima baice komi ba ya cire jibgegiyar rigar sanyin dake jikinsa ya tsaya dagashi sai singlet kawai sai 'yar rigar aikinsu dake saman singlet din kawai. mukhtar yayi hakanne danya kare qanen nasa daga sanyin daya lura yana addabarsa sakamakon qanqame jikinsa dayaga yanata yi tun d'azun, shi ya gwammace sanyin yai masa koma miye ajiki dadai ya ta6a lafiyar qanen nasa dan haka gudun kada ismail ya zargi wani abu ya sashi cewar "q'anena ka tafimin da wannan sweater din tawa gida ka ajuyemun dan banjin dad'in aiki da ita sabida nauyi" cikin tsananin mamaki ismail yace "to yaya yakuma zakayi da sanyi? konaje gida na d'auko maka tawa qaraman wannan ne kasa? " "a'a q'anena hakanma yayi ai, yanzun dai zan yi aiki kaje gida haka, Allah sarki dudda ismail baisan ta kan aikin ba sai yace " to yaya gwadamun yanda kuke aikin nima saina tayaka ko? d'agowa daga kwance qusan da mukhtar ya zuqunna yafarayi na wata taya ya dubesa yace "hmm kabari in lokacin koyon naka yayi zaka koya kaji ko q'anena? yanzun dai katafi gida dan Allah kaga sanyi fa" badon ismail yaso ba yasashi furta kalmar ''to taya" mukhtar yace "yawwa dan qanen" muryan salis sukaji a bayansu yana cewa "ah yau baqon student mukai knn?" murmushi ismail yayi cikin girmamawa ya gaisar da salis din ya amsa,ya dan qara jimawa sannan ya wuce gida sakamakon uzzurawar mukhtar da yai akan ya tafin. bayan tafiyarsa ne mukhtar ya dubi salis dake cin waina da miya wacce yayo musu guzurinta daga gida yace "yau narigaka zuwa abokina" bai samu salis ya amsa masa ba saida yakai komar wainar cikin bakinsa ya hadiye sannan yace "bismillah fa kasan ban jira nidai Indai akan ciki nane shiyasa kan na fara dumamuqan wadannan qarafan saina cika tumbina tsaf tsaf sannan na q'addamar musu a lafiye wallahi " mukhtar yace "to nidai kam yanzun bannajin yunwa ci kawai ka ajiyemun nawa sai anjima naci" salis yace "to lpia lau, nima abinda yasa na taushe hannu bari nai mama ta qarasa ida wainar sannan kuma daga nan na ajiyeta gidanku da mashin dina saida na shiga na gaisar da inno sannan kuma na yo nan". wani d'an siririn murmushi mukhtar yayi yasan maman salis taje gidan nasu ne dan maganar sa da firdausey, hankali kwance yake tafiyar da aikinsa dan yasan baida matsala ga batun inda baffa ya daidaita komi yau. hakan kuwa ya farun bayan maman salis sun gaisa da inno nan sukaita labarinsu har ismail ya dawo gida shima ya gaisheta sannan ya wuce dakin su, jiyake kamar ya jawo gobe tazo ko zai samu hankalin sa ya qara kwanciya daganin masoyiyar tasa da kuma samun amsarsa gareta zuwa garesa. sai gab da maman salis zata tafi har inno ta rakota nan tsakar gida sannan ta dubi inno tace "nace inno daman tambayar ki nike sonyi,,,,,? shin da saninki mukhtar yafara neman auren yarinyar nan kuwah firdausey d'iyar meron tsimbe matar mlm zayyanu mai almajirai ? dudda halin mamanta kuwa marar kyau? bakkwa gudun nan gaba ta haifar muku da tarwatsewar iriyar wannan kyakkyawan ahalin naku mai cike da tsantsan son junanku? to wlh basuda kirki ko kad'an mutanen dan bai dace ace kamar mukhtar mai mutunci da d'a'a yaje neman aure wajen mero ba, ni na d'auki mukhtar kamar salisu ne, dan haka dud wani abu da nasan zai kawo cikas a rayuwar sa gameda danginsa bazan so shiba, shine nace bari nazo naji ta bakinki shin da sanunki koko?" haq'iqa jikin inno ya qara yin sanyi dajin bayanan ta game da mero, tabbas kuma tasan gskia maman salis ke fad'a, dan mero kam abin gudu ce ga al'umma saboda munanan halayen ta maras kyau wanda babu wanda bai sansu ba kaf anguwar. to amman kuma yaya zatayi inda har mlm ya amince wa batun an gama mgn?. tuni zuciyarta ta shiga tunane tunane na anya bazata canza shawara ba kuwa?! daman tunda mukhtar yayi mata maganar auren firdausey tun jiyan nan gaban ta keta faman dukuwa kamar kamarmi, jitake a jikinta kamar wani babban al'amari marar dad'i yakusan kusantowa garesu a rayuwarsu haiq'an,,,,! *Xexen Fasaha* [1/17, 3:10 PM] Xainab Documen: . 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO !!!* Story and writing by Xayyneb 💤💤 Fasaha online writers f. o.w. *🌳imparting valuable knowledge and entartaiment is our concern*🌳. -https://www.facebook.com/Fasaha-Online-Writes-751775151851852/?referrer=whatsapp. 👁🥡👁 🅿1⃣0⃣ *I* nno takusan munti uku cikin tunanin mafita maman salis ta ta6ota tace "in kuma kina ganin babu matsala a ganinku to shiknn babu komi Allah sa hakan kuma shi yafi alheri" har zata wuce inno tayi saurin kamo hannunta tace "tsaya kiji innar salis, dakatawa tayi tana kallon inno tace " to shikenan ina sauraranki rabi'a" inno ta girgiza kai tareda sakin qarfaffan ajiyar zuciya sannan tace "maganar da naiwa mlm knn ga jiya gameda hakan wlh, dan nima Allah ne shedata ina matuqr shakkun mero da jinsinta, amman kinsan kowa da tunanunsa, shikuma mlm a inda yake nunawa bamai yi sai Allah, aure nufin Allah ne, dan haka a fawwalawa Allah komi babu abinda zai faru insha Allah, harya ke cewa yaji ai dud abinnan da ake fada gameda ita uwar 'yar a anguwar toshi bai ta6a jin komi dangane da ita yarinyar ba na wani hali marar kyau knta, ga alama wai bata d'auko halin ita mamanta meron ba" kama ha6a mamar salis tayi tace "a ina mlm Abdallah yaji wannan zance na iriyan gskiyar halin yarinyar? ta6 gskia kowa kuwa ya fad'a masa hakan ba shakka bai masa adalci ba ya fad'a masa san ransa ne kawai, amman dai shiknn, ni bazanyi ta jayayya ba inda shi mai gida da kansa ya goyi bayan auran ai babu matsala, Allah kuma ya bada zaman lpiar kamar yanda muke fata d'in, nina wuce sai anjima" daqyar inno ta had'iye wani maq'alallen yawu tace"aminn maman salis ngd sosai saina zagayoki" ahaka maman salis ta wuce tana mai fatarwa mukhtar d'in zaman lpia a gidan auren nasa idan Allah ya nufi auren nasa da ita firdauseey d'in. zama inno tayi saman tudunkar d'akin nata dake kusa danasu mukhtar d'in tayi tagumi dan gaba d'aya kwanyarta a tushe take da ga tsoro ga tunani. Is'mail dake zaune cikin d'aki shima kuma yaji komi da suka tattauna da maman salis, jin shirun da yaji ne ya tabbatas mata da fitar maman salis d'in daga gidan nasu, fitowa yayi shima jikinsa a sanyaye, dan harga Allah yana q'in dud wani abu dazai raba tsakaninsa da d'an uwan nasa komi yeshi kuwa, amman kuma yafi son ganin farincikin d'an uwan nasa akan nasa farincikin, dan haka yasha alwashin bazai ta6a nunawa kowa na gidanba baison auren firdauseey da yayan nasa danshi kansa yanajin labarai wajen abokansa gameda halayyar firdauseey da mamarta, inda suke cewa masa wlh ba fata ba in ba'ai sa'a tsaf firdauseey da uwarta zasu iya janye musu d'an uwa, danma sauqinta shi mukhtar din bamai kud'i bane aida abinda suke fad'a masa saiyafi hkn, cewar abokan nasa, shiyasa tun lokacin shima jininsa yake shaye ga batun, basaja kawai yake bai bari a gane, Inna dake zaune saiji tayi an dafa gwiwowinta an zuq'unna gefenta. duba takai wajen da idanunta, ismail ne yace" inno dud naji komi gameda maganarku da maman salis da wannan zan ce inno kedai kibi mgnr baffa kamar yanda yace insha Allah babu abinda zai faru ga auren nasu sai alheri to muma kuma muna masu fatan hakan inno,dan Allah kuma ki daina damun kanki kan batun" sauke ajiyar zuciya tayi koba komi taji dad'in tunasarwa da d'an nata yai mata ga lamarin, da haka wani sabuwan ajiyar zuciya din ta sake saki ta dubesa sosai cikin fara'a tace "madalla da d'a na gari Ismail, qwarai naji dad'in hkn kuma ngd Allah shiyi maku albarka dai gaba dayan ku" "aminnn inno nima bari naje na karbo littafina wajen nuhu clasmate dina ne so nike na dubasa nima" inno tace shiknn to adawo lpia Allah shi taimaka kuma" haka ya wuce bayan ya zura takalmansa yana fadin aminn inna. gashi cikin ikon Allah har ranar da zaunab ta dibarwa ismail akan ya dawo tazo, tun safe yaketa zumudi ayi magrib koya tafi, I mukhtar kuwa sai dariya yake masa yana fadin "ina ruwan sabon shiga" shima dariyar ismail ya mayar yace" baji yaya komi zakace, dan nasan yanda ka saba nima hakan zan saba" koda magrib tayi yaje wajen Zainab itama cikin kunya ta ke maida masa raddin kaunar da take masa, ay farinciki tuni ya mamaye zuciyar ismail, baibar wajen ba saida ya tabbatas daya qara dasawa zainab tsantsar qaunarsa a ranta, daqyar suka rabu a ranar. haka ta kasance dud bayan kwana 2 sai yaje zanje, tuni firdauseey ta tseguntawa uwarta mero wai qanen mukhtar ke zuwa wajen zainab, anan uwar ke ce mata "to miye ruwanki? mi na sama yaci bare ya sakowa na qasa? sai ki bari muga iya gudun ruwansu, I qarshenta dai yace zai aureta kuma saimi danya aureta, ni daman ai nafison matsiyatan suzo nmn aurenta dan na tsani inda Zainab zataje tai aure ta huta ta barki cikin wahala, to qwamma dud ku auri matsiyatan tare inda shima ke kika nacewa ma" tuni firdauseey ta zunburo baki tana mai dana sanin fad'awa uwar hkn dan gashi itama har ta samu nata rabon wulaqancin, nikam nace kamataddini ta danu ay. haka rayuwar taita tafiya yanzun mukhtar da Ismail tare suke zuwa zancenma kowa ya ke6e da tasa in lokaci yayi su dawo gida kuma. tuni har mlm Abdallah yaja abokinsa baba yawale sunje sun kai kudin neman aure ga yaran nasa an kuma saka rana wata 2, dayake yanzun shima ismail d'in yana gama exam d'in ya soma bin yayan nasa zuwa aikin kanikanci yana samun abun rufawa kai asiri, wnda a cikin albashin ne har yakewa Zainab siyayya ta kyaututtuka da dama kamar ynda inno dinsu ke cewa su yawaita alhero, dan ance sadakin so kyauta. tuni har baffa ya siyarda gonansa ya siyi gidajen 'yayan nasa guda 2 kamar yanda yace, can qarshen layinsu baffa gidajen suke. har an musu fante dayake bikin Saura mako daya yanzun. yanzu biki ya rage saura kwana biyu danginsu baffa da inno 'yan yola dud sunzo nan da nan aka shiga hidimar biki gadan gadan babu kama hannun yaro. anyi biki lpia an gama lpia amare sun tare a gidajensu, yau kimanin wata d'aya kenan da bikin nasu, yau ta kama ranar juma'a ne da safe misalin qarfe 7:50 Am, mukhtar ya gama shiryawa cikin uniform dinsa sauri kawai yake yaje ya karya dan gudun kada mukhtar ya bugo masa waya kanya fito su wuce, yana fita ya tarar da firdauseey din a madafi tagama sheqa kunun gyad'a tana juye wa cikin plastic yaja ya tsaya cikin murmushi yace "amarya bakkya laifi, miqewa tsaye tayi, tayi dariya tace "badai fita zakaiba baka karya ba, dan tabe baki yayi yace "sauri kawai nike gudun kada ismail ya jira ban fito ba, tabe baki tayi a ranta tace "nina tsani Ismail dinnan wlh kuma ba kowa yaja masa hakan ba face shegiyar yarinyar nn Zainab, amman a fili sai tace "gskia bazaka fita ba sai kayi kalaci" bata jira komi ba ta miqa hannunta ta riqo nasa suka koma d'aki ta zuba masa kunun gyad'a din yasha sosai sannan ya fita waje anan ya iske Ismail d'in waje cikin mamaki yace "ah qanena kana nn ashe? mimakon kamin waya na fito kokuma ka shigo" murmushi Ismail yayi ya tuna jia daya buga waya firdauseey ta dauka kai tsaye tace " kada ya damar mata miji inya shirya ya fito,lokacin mukhtar din wanka ya shiga baima san an bugo ba, kuma tana gama wayar ta goge kiran. shiyasa kawai yau yaqi kiran nasa gudun kada a maimaita 'yar gidan jia,, shi bama wannan ba farinciki kawai yake sakamakon kiransu da akayi interview na sabbin malaman makaranta da za'a dauka jia da aka nuno a labarai, haka suna tafia a hnya yake bawa yayan nasa labari, qwarai mukhtar ya matuqar yin farinciki yahau yiwa qanen nasa fatan alheri. har suka isa gidan su( dayake kullum sai sunje gaida iyayen nasu sannan suke wucewa aiki. ) nanma koda su baffa sukaji maganar interview din sun yi masa addua matuqa nan suke cewa kaima mukhtar Allah ya cika maka burunka ns samun aikin d kk son" aminn baffa cewar su mukhtar d'in. daga nan suka wuce wajen aiki. cikin ikon Allah ismail yaje interview yakuma samu nasara a inda ya samu aikin koyarwa a wata bsbbar makarantar secondary schcol, kankace miye tuni harya fara zuwa aikinsa da yake fannin social studes yake koyawa kuma ga albashin nasa har kusan dubu 30 ne zai dunga dauka a lokacin. wayyo mukhtar yaji dadi harda hawaye dan ganin yanda dad'adden burin qanen nasa Allah ya cika masa shi. wata biyr knn da fara aikin Ismail, dud inya kwashi albashin sa kuwa komi zai saya na abinci kashi uku yake siyansu komi yawansu da tsadarsu kuwa, kashi daya yakaiwa su baffa kashi daya ya baiwa yayan nasa sannan kuma kashi daya ya ajiye gidansa, yasamu qarfin gwiwar yin hknne daga shawarar da Zainab matarsa ke basa masu kyau na maimakon yadinga basu kudin qwamma yasai musu abinci, harta qara da cewa "kuma teacher ( dayake haka take ce masa mlm tunda ya fara koyarda karatu itama)saika dunga bawa yaya mukhtar koda dubu bibbiyu ne bayan ka siya musu abincin dan kaga shima iyalinsa, koba komi yanzun nauyi ya qaru shima inda yanada iyali, haka Ismail kuma yaji dadin shawarar tata, dan haka saiya bari ma dud inya gama siyayya to kudin da suka rage masa suma uku yake kasasu yabawa su baffa kashi d'aya mukhtar kashi d'aya shima saiya riqe kashi dayan, da basu amsar kudin dole tasa suke amsa sakamakon kukan dashi Ismail din ke shirin yi musu in sunyi nufin qin karbar, firdauseey kuwa baqinciki kamar ya kasheta danjin zafin budin da Allah yaiwa Ismail da Zainab qanwar tata dudda iriyar alheran da ismail ke masa kuwa sam batta gani sam bnda huznu babu komi a ranta da'iman hk tk. ahaka har Ismail ya d'auki shekaru biyu da fara aikinsa na teacher. yau ta kama ranar litinin da misalin qarfe biyar da rabi na yammacin ranar da sauri mukhtar ya shigo gidan nasu dan dama yasan ismail na can, yana shiga kuwa ya taras da ismail shida inno da baffa zaune a tabarma suna fira, yana shigowa ya rungume qanen nasa yace "baffa inno qanens kutayani murna yanzun aka turomin text na anyi accepting dina a matsayin ma'aikacin government a wata babban ma'aikata na fitar da tsirran amfanin gona da sauransu, dan yanzun nan daga can ma nike, sunce takarduna sunyi matuqar kyau sosai, kai qanena kaga ofis din kuwa? ga tv plasma da easy komi baja baja fa, gashi sati mai zuwa sukace zan fara zama kujerar office din nawa dan gudanar da ayyuka. kai alhamdulilla" tuni ismail ya daka wani tsalle ya qwaqwume yayan nasa yana kukan dad'i yake cewa"dan Allah yaya da gaske? Wayyo ni Allah Alhambdulilla daka cika mana buruknmu a rayuwa, yana maganar yana qwallan murna jikinsa har rawar farinciki yaketa yi. sosai suka rungume juna suna kukan farinciki. baffa da inno nan take addua sukaita kwararo musu akan tabbatuwar alheri mai daurewa ga lamarin ayyukan nasu. sai gashi kuwa sati na zagayowa mukhtar ya d'are kujerarsa ta office ya zauna,cike da adduar iyaye ya fara gudanar da aikinsa cikin nasara da qwarewa... Kuyi hqr busy nk shiyasa kuka jini shiru, Ynxunma n smu likaci ne *Xexen Fasaha* [1/17, 3:10 PM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO !!!* Story and writing by Xayyneb 💤💤 Fasaha online writers f. o.w. *🌳imparting valuable knowledge and entartaiment is our concern*🌳. -https://www.facebook.com/Fasaha-Online-Writes-751775151851852/?referrer=whatsapp. 👁🥡👁 🅿1⃣1⃣ *W* asa wasa yau kimanin wata uku knn da fara aikin mukhtar, buhunnan shinkafa dasu kuskus macroni superghety indomi sha'er da dai sauransu haka mukhtar ya cikawa su baffa d'aki dashi,kuma haka shima yaje gidan ismail ya cike masa waje ma'ajiyar abincinsa dasu taff, hatta abokan baffa su baba yawale saida suka shaida da arziq'in mukhtar dan saida yayi musu kyauta suma, kan kace mi tuni anguwar ta dauka labarin cewar mukhtar yayi kudi, alherin mukhtar bai yankewa ga jama'a shiyasa kowa zakaji yanda yake yabon kirkinsa a anguwar sukance sam baida qyamar marassa shi kamar yanda sauran masu kud'i sukeyi,, tuni mukhtar ya sabarwa kansa dud ranar juma'a bayan antaso masallaci zakiga ya zauna a qofar gidansu shida ismail yana bada sadaqar Dari biyar biyar yayinda ismail din ke tayasa,, bazai bar wajen ba har sai ya tabbatar da kowa kuwa ya samu sanna. salis yaji dadi qwarai da arziq'in abokinsa da Allah ya basa shi a cikin dare daya shiyasa shima mukhtar yaso salis din yabar aikin da yake yazo nan ya basa wani aiki ya dungayi a ma'aikatarsu amman sam salis yaqi yarda danshi a ganinsa mutane zasuyi surutu gameda hkn shi bama wannan ba yafiso ya samu aiki da qashin kansa kamar yanda shi mukhtar din ya samu kunga kowa saiya tsaya kan qafafunsa, dan salis yana tsoron ai masa alafama gudun juyin rayuwa iriyar na mutumin yau. shima yasan bai fidda rai ba, inda shima ay ya bada takardunsa tuntuni cigiyar aiki gun wani qanen mmnsa dake bauci shima ma'aikacin government ne, danma ya riga bayarda cigiyar aikin nasa akan mukhtar daya bayar daga baya, mukhtar kuwa ganin salis yaqi amince wa hakan ne ya sashi haq'ura dole amman kam yana masa kyaututtuka matuqa dan kaf fadin garin kaduna baida babban aboki sama da salis. yau lahadi ta kama weekend kowa yana gida babu fita, mukhtar ya na zaune a dakinsa yana faman cike wasu daga cikin takardunsa n office, dan kam gaba daya hankalinsa ya tafi ga wajen lissafin abubuwan da yakeyi, saiga firdauseey ta fito daga quryan daki jikinta sanye da wata atamfa super English ta zauna kusa dashi fuskarta ahad'e ta dubesa tace "yalla6ai ina son magana dakai" bai dago kai ya dubeta ba saida ya ida had'e dukkan calculating din sannan ya kauda document din gefe ya juyo y zuba mata idanunsa yana kallonta cikin wani murmishi, hannunsa yasa ya kamo nata yace "ehm emmm to sarauniyar mata, amman kafin nan wai miye sirrin ne? nike ta jinki zam zam haka kwanan nan?, gashi kuma kin d'anyi haske dudda kalarki choculate color ne amman ta q'ara smooth fa sosai, kodai da ajiyar baby nane anan?" yayi maganar yana goga kuncinsa a saman cikin nata cikin wata fara'a. ture kansa tayi tace "nidai ba wannan ba dan Allah ka saurareni dan maganar nada muhimmaci sosai,, tuni ya maida nutsuwarsa gaba daya gareta yace " to ina sauraranki" saida ta qara bata fuska tace "yanzu dan Allah yalla6ai dud iriyar wannan arziq'in da Allah yai mana yanzu mu ba abin kunya bane aganmu cikin iriyar kalar wannan dandaqaqqen gidan ba? dud gurori a cikin wajensa? kuma gaskia byn haka ma gidan nan yayi kadan dan inna haihu taya mutane zasu wala a cikinsa ma tukunna dai wai?" sai lokacin ya yi saurin cewa " oh my god,, are you pregnant my Queen? kinada ciki ne daman baki gaya munba?, yayi maganar cikin mamaki,, wani dan murmushi tayi tace "jia munje asibiti nida mamana sakamakon zuwa danai gida daga naci abinci naita amai kamar zan mutu wlh lokacin shiyasa hankalin maman ya tashi tasa mukaje asibiti a lokacin anan doctor ya min gwaje gwaje har suka tabbar da ciki ne a jikina d'an kimanin wata shida da kwana hud'u" da sauri mukhtar ya rungume ta yana firda qwallan dad'i tareda godia g Allah da sauri ya ruq'o ta jikinsa yana fadin "firdy na mikeso na miki wanda zaisa kiji dadi dan wannan kyakkyawan albishir da kika zomun dashi?" cikin kwarkwasa firdauseey ta wani karkace kai tace "nidai kawai inason mubar ckn anguwar talakawan nan mu koma layout da zama inda bb hayaniya can bare su hanani renon baby na cikin pic nutsuwa" sakato mukhtar yayi kawai yana kallonta yace cikin tsabar takaici "inbar iyayen nawa ina da d'an uwa na to inna bar anguwar?, look bari kiji inke baki son zama kusa da iyayen ki da 'yan uwanki toni inso domin hakan shine bugun numfashi na, kuma wannan gidan da kike cewa bakkya sonsa toni bnda kamarsa a abinso na gida inda kudin mahaifina ya zuba a ciki ya siyamun ba kudi na ba gashi kuma har kin rayu cikinsa dan haka ina alfari da kyautar mahaifa na kima sani i don't go anywhere I swear"! yayi maganar ransa a d'an bace. tuni firdauseey tafara matsar kwalla tace "hmn ai nasan daman haka zaka ce kai kenn da an yi maka magana zakace iyaye d'an uwa towaye baida sune?" nan taci gabs da kukanta, wanda a zahiri ba kukan amsar daya bata takeba kukan tsabar baq'inciki take yanda yadamu da iyayensa da d'an uwansa bisaga ita matarsa shine kawai fa faman cin ranta. "kiyi haquri fiedy na, bawai gidan bane bazan fad'ada saba na gyara no oready dmn na yi magana da masu qaton filin nan na kusa damu akan zan siya kinga saina qara fadada mana gidan namu amman gskia na fad'a miki bazan tashi daga anguwar nan ba, danko wajen aikinmu da sukace munaso a bamu d'aya daga cikin gidajen government mu zauna da fami namu ko kudin mukeso, tonidai gskia kudin na buqata kuma suka turan a account dan nikm bazan bar mahaifata ba ina nan da'iman hayat" kamar tai kukan baqinciki najin wai anbasa kyautar aljannar duniyar gida amman sabida wannan gajarabils d'in tsoffin ya qiya, q'utawa tayi ta danne 6acin ranta sumburo baki tayi tace "naji to ammanfa to gskia inka tashi gyara mana gdn harda fa benaye nakeso aimana ciki a ko'ina?" yayi wani guntun murmushi yace "kada kidamu komi za'ayi dan so nike nasa ayi gyaran dasu baffa ne da Ismail suma a fad'ad'a musu gidajen nasu amasu gyaran zamani suma" tuni wani gululun baqinciki ya sake tokarewa firdauseey maqoshi a karo na barkatai har batasan sanda ta fashe da kuka ba, da gudu tabar wajen ta koma d'aki. binta yayi ya zauna gefenta yace "mike kuma ske faruwa ne haka wai firdy na?" sam taqi mgn dud nacinsa haka ya haqura ya bar d'akin kai tsaye waje ya fito ya nufi gidansu tun a hnya mutane suketa miqa masa qoqon bararsa mabuqata, yakance musu su bari saiya fito daga gidansu sannan, yana isa kuwa qofar gidansu ya zaro wayarsa jikin aljihu ya kira ismail babu jimawa ya daga yace "q'anena kana mainhouse namu ne koko? daga can ismail yace "a'a wlh yaya na muna kan hanyar dawowa nema daga hospital yanzun ma haka" da sauri mukhtar yace "subhanalla waye babu lpia?, baki har kunne Ismail yaketa dariya yace "Zainab ce mukaje anso result wajen doctor yayana" "result nami knn?, cikin kunya yace "ay ciki ne gareta yaya, da sauri ya kashe wayar waishi kunya, murmushi kawai mukhtar yasaki yarasa yanda akai dud alherin daya samu d'an uwan d'aya to shima dayan babu shakka zai samu kwatan kwacinsa alherin Allah kenan hakan. cikin gidan nasu ya shiga ya zauna gefen baffa dake kishingid'e a bisan tabarmar kabarsa yana sauraron radio dinsa. baffa ya amsa gaisuwar inno ta fito daga d'aki ta zauna saman kujerar qarfe 'yar tsugunno bayan ya gaisheta yace "baffa magana nike so muyi,, baffa yace "to shiknn mukhtar ina sauraron ka" yace "baffa daman in bazaku damu ba zan yi muku gyaran gidannan ne dana Ismail amman baffa nayi magana da mai shagon nan nakusa da gidan namu akan zai siyar mun dashi sai a rushe ginun gidan ayi muku sabon gini na zamani asamu foundation sosai" kan baffa yace wani abu saiga Ismail ya shigo gidan da sallama Zainab na biye a bayansa, bayan sun zauna suka gaisheda su baffa sannan Zainab ta koma dakin inno ta zauna, btatare da yn qasa a gwiwa ba mukhtar ya sake maimaita wa Ismail maganar rusau na gidajen nasu da yake shirin yi, baffa yace "mu wane gini zaka sake yi mana kuma mukhtar bayan wannan? kai dai Allah shiyi albarka kaji ko? tsufanmu da wannan gidan ya dace" yayi maganar cikin fara'a, inno tace gskia dai kam kadai gyarawa dan uwanka danshine d'an zamani mu kuma muna kurkusa da q'abari tsufa ya kawo jiki inamu ina wani kayan qawa na duniya,, hidimar da kake damu ma mun gode Ubangiji Allah shi sanya alheri a arziq'in mai amfani gaku da kuma jama'ar annabi Muhammad SAW ya qara muku bud'i na alheri kuma" dukkansu suka amsa da "aminn mukhtar ya kalli inno yace "dan Allah inno to koda baku yarda na siyi shagon nanba na hade muku dashi to ku bari na gyara muku gidan asa tayils da esi da sauran kayan more rayuwa a ciki dan Allah baffa,, da sauri Ismail yace "hakane dan Allah su baffa ku amince ma burin yaya in bai muku ba a duniyar kukaji dad'i miye amfanin samuwar kud'in?, dan Allah mun roq'eku ku amsa masa da to kada kuce masa a'a karo na biyu"👏🏻 ya qarshe maganar tasa yana mai hada hannuwansa biyu alamun roqonsu. sauke ajiyar zuciya baffa yayi ya dubi inno tai masa alamun ya karb'a musun, gyaran murya yayi yace "to madalla mungode Allah saka muku da alheransa" cikin jin dad'i q'warai suke amsawa da "Aminn baffa" inno ko murmushi kawai takeyi daga nan kuma mukhtar yasake gyara zama yace "kuma baffa hajjin bana hardaku za'aje insha Allah, dan na tsara mana tafiyar ne kaida inno, Ismail da matarsa sai kuma nida firdauseey insha Allah, tuni fara'ar dake fiskar iyayen nasu ta qara qaruwa sukaita zuba musu addua kamar ba gobe, baffa da inno harda qwallan farinciki suka share na ganin cewa ashe sunada rabon taka qasa mai tsarki ta sanadiyyar yaransa lallaikam haka abun yake zakaran da Allah ya nufa da cara ko ana muzuru ana shaho sai yayi. ai ismail rungume yayansa kawai yayi yana faman kuka kashirb'an yana cewa "dukiyarka kada ta zamo tamu yaya dan Allah ka tsahirta haka" mukhtar ya goge qwallar farinciki shima na ganin yanda yasa iyayensa da d'an uwansa kukan dad'i, shima yace "dukiya ta takuce qanena har abada dan haka koda ran rasata rankatakaf d'inta sabida kyautata muku billaheel azeem bazanji komi ba, dankune raina farinciki na da kuma bugun numfashi da farincikinku nike rayuwa mai dad'i q'anena dan haka kada kadamu,. kasa mgn Ismail kawai yayi sai dariyar dadi kawai take yana godiya ga Allah haka suma iyayen sukaita godia ga mai sama daya azaurtasu da 'ya'ya masu jinqai. koda su ismail suka fita daga gidan sakamakon jawo hannun sa da mukhtar yayi inno komawa tai d'aki wajen Zainab shi kuma baffa buta ya dauka ya shiga bayi. suna fitowa kuwa mukhtar ya iske mutane dafifi qofar gidansu mutane sama da 30 dud mabuqata kuwa, nan ya fiddo bandir na yan dubu dubu ya baiwa Ismail danya tayasa kason, haka suka dinga raba musu kudaden nan wani ya samu dubi biyar wani bakwai wasu takwas har goma in Allah yaci dakai samu zakayi wajen kuwa, mukhtar baibar wajenba saida ya tabbatas da kowa na wajen yasamu sannan. mutane saisa masu albarka suke daga nan kowa ya kama gabansa aljihunsa na nishi na marowa da yayi a iriyar wannan lokaci da aljihun mutane ke rama aisu kam sun godewa allah Allah shi qara bud'a masa, abinda kowa ke fad'a knn. ashe lokacin da mukhtar suke tsaka da rabon kudin nan meron tsimbe ta wuce zuwa gidan 'yar tata amman sam basu lura da ita ba, dan sabida jama'ar da suka rurrufesu bazai basu damar ganin wanda ya wuce ta hnyar ba, haka mero ta wuce ta isa gidan tana cijen leb'e zuciyarta a hasale cikeda baqincin yanda taga mukhtar ke rabawa al'umma kudade haka kamar bayyaso. Koda suka bar wajen gidansu salis suka wuce nan mamarsu salis ke cewa ai jia kawunsa wato qanenta dake bauci yakirasa akan maganar aikin daya samar masa amman zai dawo cikin kwanan nan, nanma mukhtar saida ya cikata da kudi taitamurna kuwa dasa alheri daganan suka wuce cikin gari kuma. Meron tsimbe kuwa a fusace ta bankada qyauren gidan mukhtar ta shiga tana faman qwallawa firdauseey kira da cewa "ke firdauseey ke fiddau kina inane maza fito, ta zauna saman kujerar falon gidan himmm da ita uwa saniya sai bud'a hancina take tana numfarfashi. da sauri kuma ta miqe jin kakarin da firdauseey keyi daga kewayen waje, can ta nufa kai tsaye kuwa, taraswa tayi firdauseey nata sheqa amai kamar zata amayo da 'yan cikinta a waje saida ta gama tsab sannan suka dawo suka zauna, dubnta mama mero tace "kedai wannan jarababben cikin bnda azabtar dake babu abinda yake, in bazaki iyaba zan kawo miki magani kisha saikiga ya fita salun alin babu wata sauran wahala kuma gareki" yamutsa fuskarta tai tace" kai ina wlh bazai yiyuba mama inason cikin nan kamar raina dan haka kibar zancen baras da shi. tave baki mero tayi tace" saikije kita kaya ay, ... ta canza salon maganar da cewa koda yake wannan d'an shine arziq'in mu, inda Allah ya kawosa cikin daula da jin dad'i kinga uban koda kuwa mutuwa yayi to dukiyarsa rankatakaf dunta ta yaron ce kuma muma tamu" ni yanzun wani qaton gululun baqincikin takaici naji, zuba mata idanuwa firdauseey tayi tace "miya faru mama ne"? Minenema bai faru ba, wai shi dan Allah mukhtar kudin nan da ciwon sadaq'a suka zo masa ne? "miya faru to mama nike tamvayarki fa? mero tace " hmm! ay gashi can qofar gidansu ya tara uwayen jama'a sama da maitan yana basu kud'i shida d'an uwansa sirikin wannan uwar kinbibin ga miji sai bayarwa suke, Quta wa firdauseey tayi tace hmm to nan mikika ganine mama? baida aiki sai kyautatawa sheggun tsofaffin iyayen nan nasa da d'an uwansa mutane kuwa kullum sai sunzo gidannan wajensa sama da aqilga, hmm wlh mama jia fa ina jinsa yana waya da dare wai ma'aikatarsu ta basu kyautar kujerun mecca mecca har guda 6 wlh mama inaji yace babansa da mmnsa ya basu kujera 2 sai nidashi 2 sai kuma qanensa da wannan shegiyar Zainab din biyu,, tuni mero ta dafe qirji tareda bugunsa da hannunta bafffff idaninta sun firfito tace "kutumar bala'en kan uban can kayyasa kai!! yo nifa? harda fa zainabu kikace fa? tuni idanun mero suka kawo ruwa jikinta har ciri yake tace 'ca6 to billaheel azeem da sakal, dole asan nayi, taff,, takama hab'a tai shuru, firdauseey tace kuma kinga azumi baifi saura kawana 2 ba a fara kinga knn salla na bada baya za'aje hajji din, kai gskia mama wlh dada yanda zanyi dasai na saki a jerin layin tafiyar nn na fidda matsiyaciyar zainab dinnan a tafiyar nn, d'agowa mero tayi tana huttai tace "to wlh kuwa nagaji da iskancin nan na mukhtar lokaci yayi da zaisan ainahin wacece meron tsimbe!, zaisan kala na, zai kuma san had'a iri dani ba alheri bane dan dud wanda ya had'a alaqarasa damu tofa ya d'ebo ruwan dafa kansa billaheel azeem sai nasa boka na marakusa ya juyar mun da kwanyarsa garemu ya mayarmana dashi bawanmu yazamo sai abinda mukeso zai aiwatar" dariya firdauseey ta kwashe dashi suka kashe tafi da uwar snn tace"dakyau mamana mai maganin kuka na shiyasa banda matsala indai kika fuskanci damuwata, wlh mama ba qaramun baqincikin nake jiba innaga yanawa iyayensa da dan uwansa wannan kyautatawar, kamar na kashesu nakeji dan baida lokacin na sai nasu kullum hk ake tafiya, meron tsimbe tace " hm ravu da matsiyata zasusan ni suka haifawa washi kuwa, waya fad'a musu barno gabas take wakuma yaje lafira yaddawo, babushi wlh, dan haka zaisan ya nemi iri wajen meron tsimbe d'oyin kashi mai gume ko'ina har a kasa rab'ar wajen wallahi nice nan kuwa hkn.. tofa jama'a labari yanzun yahau hnya sosai dankuwa dai gskia *da sauran kallo*, kudai kucigaba da kasance tareda alqalamin 👇🏻 *Xexen Fasaha*. Afuwan ansamu type error dadama a pg 10 [1/17, 3:10 PM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO !!!* Story and writing by Xayyneb 💤💤 Fasaha online writers f. o.w. *🌳imparting valuable knowledge and entartaiment is our concern*🌳. ~dedicated to my mom Sadeeq hawwas~ -https://www.facebook.com/Fasaha-Online-Writes-751775151851852/?referrer=whatsapp. 👁🥡👁 🅿1⃣3⃣. *B* affa dai shiru yayi bai ce komi ba kuwa sai zuwa can yace"dole ne daman adinga yiwa mutum uzuri a rayuwa mukhtar bare ita da dalilinta ma mai qarfi ne dan saida lpia ake iya aikata komi" inno ta ce "hakane mlm mudai adduarmu Allah ya sauketa lpia itada Zainabu inda inaga ai dud ma kusan lokaci daya ne haihuwar tasu zai kama" "aminn dai" inji baffa. mukhtar yace "baffa ko kana da wanda zaka bawa kujarar ne danni bnsnma wanda zan tattago yanzun cikin qurarren lokacin nan ba baiyi latti ba, dadai salis nanan saina kirasa ko exchange na kaya sai muyi a jakana to gashi bai gari kuma" baffa yace "to Masha Allah lallikam bawa baya ci sai rabonsa ka bawa babanka yawale itan saimu tafi tare, sai kaje kai masa bayani dan daman bamu jima da rabuwa dashi ba yanzun yana gida". inno kanta tayiwa baba yawale murna itama, haka mukhtar yaje yasamu baba yawale a gida yai masa bayanin tafiyarsu mecca nanda lokaci kadan, Allah sarki saiga baba yawale yana kukan farincikin yake shirya wasu 'yan kayansa yanata yiwa mukhtar addua da fatan gamawa da iyayen sa da duniya lpia da arziq'in mai d'aurewa. sai gashi babu jimawa baba yawale yagama parking d'insa nan mukhtar yakira yaransa wani daga cikin yaransa na ma'aikatarsu kan yakawo musu mota yanzun zai kaisu airport, kan ado masinger yazo har sungama kimtsawa su baffa da Ismail da zainab nan sukaita shisshiga maqotansu suna yi musu sallama babu jimawa ado yazo nan suka sanya kayansu a booth suma suka shiga motar zuwa camp d'in alhazai, jama'ar dake tsaye dan ganin tafiyar tasu sukaita d'aga musu hannu tareda fatan alheri har sai da sukaga motar tasu ta 6ace daga titin anguwar tasu sannan suka koma gidajensu cike da sha'awar ahalin. koda suka isa airport babu jimawa jirginsu yafara yin louding batareda 6ata lokaci ba komi ya kammala cikin yardar Allah suka d'aga zuwa q'asa mai tsarki. Meron tsimbe kuwa kamar jira take subar airport d'in dan sune 'yan rakiya, daga nan sukayi shatar mota sai qauyen 'yan maraya. dole suka cewa mai motar ya ajiyesu nan gefen hnyar da zata sadasu da inda gidan boka marakusa yake dan mota bata isa wajen. tafiya suke cikin duhuwar tsaunukan kamar ba'a jeba, sunyi tafiya sosai sannan suka fita daga cikin duhuwar bedukan basu qara wata tafiya mai tsawo ba kuwa sai gasu tsaye dai dai bukkar boka marakusa wanda wajen ke kamar bola sakamakon tarin tulin kayan q'azantar dake danq'are a wajen. meron tsimbe ta dubi 'yar tata tace "ke anya kuwa dai firdauseey marakusa na nan dan banji alamunsa ba wajen... kan ta qarasa ida maganar tata sukaji an wani qyqyace musu da wata iriyar qaqqafar dariya mai ban tsoro wacce gaba d'aya saida dajin ya amsa da wata iriyar kuwwa mai tartsatsi, Ai babu shiri su meron tsimbe suka zube wajen tareda qanqame juna itada firdauseey, sai ihun kuka suke dn harga AllAh saura kad'an subar hayyacinsu dan tsoro da firgici. a qalla sun d'auki sama da mintuna ashirun da biyar sannan sukaji an tsagaita da dariyar ance "marmaza ku juyo nan dangin shed'an ubana" ai kuwa babu shiri a gaggauce suka juyo har suna karo da fuskokin juna suka ida zubewa a q'asa sosai sukai zaman dirshan. wata dariyar ya qara kecewa musu da ita sannan yace "kai ku natsu sosai dan dud wani mutum mai tsoro da kuma d'an 6urbushin imani baya zama inwa d'aya da marakusa bokayen hatsabiban duniya." dole suka nutsu suka daina kyarman jin muryarsa da kuma gamdakatar da sukayi da mummanar suffarsa marar kasa misiltuwa. meron tsimbe ta bude baki knn da shirin yi masa bayanin abinda ya kawosu wajen taga ya d'aga mata hannu yace "dakata ja'ira in kika kuskura kika ce uffan gameda abinda ke tafe daku sai d'an tsimbirbirin aljani yaci q'aniyarki kuwa, dan bai son ai masa shisshigi a lamarin kai saqonsa dan dud wanda yazo nan shike fad'a mana matsalarsa bawai sai kai ka fad'a ba da bakinka ba" tuni meron tsimbe tai saurin datse bakinta har tana datsewa da harshenta wajen rufewa aikuwa babu shiri tasaki wani d'an marayan fitsari daga nan inda take yashe a zaune kamar mai neman gafara, ga mamakinsu sukaji boka na zayyano musu bayani akan mukhtar a inda yake cewa "ku arna kunzo nan da buqatar a shafe muku tunanin mukhtar mijin firdauseey daga kan ahalinsa da kowa nasa gamida sa musu zazzafar q'iyayyar su a ransa yazamana bazaije wajensu ba da alheri face sherri shima kuma babu wanda zaije wajensa yayi masa wata alfarma, sannan ya zamana sai abunda matarsa ta umarcesa zaiyi koba haka ne buqatar taku ba?" cikin rawar vaki suka dinga cewa "e... eh e... marakusa hakane" 6at sukaga ya 6ace sun daina ganinsa babu abunda yaci gaba da tashi a wajen kuwa face dariyarsa,wannan karon hatta d'an dake cikin cikin firdauseey saida ya hautsina dan firgita aikuwa ta dafe cikin tana faman "wash2"!!! na azaba, gani sukayi walll!!! bokan ya dawo kamar walqiya ya dawo zaune a inda ya 6ace, hakan yasa tayi saurin danne ciwon jin yana cewa "munan magani d'aya rak muke badawa ba'ai mana jeka ka dawo dan mun yarda da maganinmu" gani sukayi ya bud'e tafin hannunsa babu komi a cikinsa ya turasa cikin wani makeken kunnensa sai gashi ya fiddo wani ganyen magani qwara daya yana cigava da tofa wasu d'asimai na suddabaru akan ganyen sai sukaga ya wurgasa a sama ya6ace 6at ganyen, amman a haka bokan ya dinga sambatu idanunsa na'a rufe bayan ya dantsi k'asa dake wajen ya watsa ta a sama saiga ganyen nan ya dawo k'ulle cikin wata farar leda d'anye shakab dashi ya juyo ya miqawa firdauseey yace "ungo nan wannan ki tabbatar dud sanda ya dawo qasar nan inda tsumvirbiri yace mana bai nan to dud sanda ya dawo ki tabbatar kinsa masa sanwa da wannan ganyen a ciki yaci sa" cikin rawar baki firdauseey tace "to boka ganyen bazai yi komi ba in aka dafa san knn? tsawa ya daka mata yaxe "ke!! kul!! kada ki mana zancen iska anan kinji ko?'' "kayi haquri boka" cewar meron tsimbe tanawa firdauseey daquwa ta cikin gyalenta akan ta kiyaye harshenta. boka yace "wannan ganyen da kike gani koda zaiyi shekara talatin kina sanwa dashi bazai canza ba, abinda yasa nace kiyi masa sanwa dashi kuwa shine sabida maganinki na jikinsa, dazarar kina sanwa dashi a abincinsa tofa sihirin zai dinga bin jikinsa a hankalin harya girmana, yanda zakiyi amfani dashi kuwa shine inya dawo zakiyi masa sanwa dashi tsawon kwana uku to daga nan saiki saka ganyen a cikin masai to nan d'an tsimbirbirin ajlanina zaije ya d'auko manshi ya kawo mun, kinsan shi a wajen najasa yake rayuwa, shikenan faqat aikinki yaqare dan wannan sihirin indai ya cisa saiya dauki tsawon shekaru da yawa bai sakesa ba dazarar kuwa kinga alamun zai sakesa kiyi marmaza ki dawo nan saimu qara baki irinsa, Hahahahahaha!!! bokan yasake kecewa da wata dariya sannan yace "ku ajiye mana kud'in anan ku wuce arna banza ga wasu cotumers din na nan tafowa" jiki na rawa firdauseey ta bude jikka ta d'auko damen kud'i 'yan dubu dubu guda 3 ta ajiye suka tashi suka bar wajen da tafiya da jan qugu kamar yanda marakusa ya umarcesu dan haka yakeyiwa dud wani wanda yazo kuwa wajensa indai zai tafi to saiya nad'e buje dajan qugu yake varin wurin dud nisansa kuwa gashi kuma wajen da qayoyin gaske shiyasa dud saida suka jimasu ciwo musamma ma firdauseey da batta iya d'aga jikinta sosai sakamakon cikin dake jikinta. haka suka fito waje suka iso har inda motar taxi dinnan tasu take suka shiga daqyar suka d'osa na dan duwawukan dud sun farfashe musu a hanya dan azaba. kai tsaye gidan mlm zayyanu mai taxi din nn ya tsaya sakamakon gwada masa matsaya da meron tayi nan suka biyasa suka wuce cikin gidan. mlm zayyanu yana salla nn waje suka wucesa kawai suka qarasa cikin gidan. dasauri firdauseey ta dauki bokitin ruwa da kwandon sabulu tayi bayi dan qyanqyamin daudar da ta kwaso takeji a jikinta. maman zainab ce dake sanwa tsakar gida ta lura da yanda zanen mero ya 6aci da jini daidai inda qayoyin nn suka sossoke mata d'uwayyu tace "yaya meri jini a jikinki kije ki gyara knki" dan ita harga AllAh maman zainab tasa jinin al'ada ne mero keyi basaan na masifa bane kuwa. dan haka mero tace a fusace''emhem to 'yar sa ido bazan gyaran ba, nace bazan gyaran ba, ah kujimin mata dan allah da kafirin sa idon tsiya, uwarwa yakai kallonki kan d'uwawukan nawa eye ma?" "Allah baki haquri" cewar Maman Zainab d'in tana ida kashe wutar girkin danya dafu dama alwala tayi tanufi d'aki dan tayi salla, aiko mero ta bita da cewa"matsitaciya ahaka dai zaki q'are wajen kinbibin tsiya, ke ni nafa lura ma da cewa tun sanda aka ce anba 'yarki kujerar mecca kike tada wa mutane hanci a gidannan to bari kiji billaheel azeem kinyi kad'an kice zaki raina mun wayau a gidan nan, ta dadin abunma a jikin sirikina meccan ta fito matsiyata kawai" itadai ko kallonta maman zainab bata sake yiba fad'i take aranta "AllAh dai shi shiryaku in masu shiryuwar ne, in kuma akasin hakan ne to AllAh yai mana maganinku ya shiga tsakanin na gari da mugu". koda firdauseey ta fito daga kewaye daqyar tana nishi ta shiga d'akin uwar ta zauna. itama mairo batayi qasa a gwiba ta shige kewayen ta gyara jikinta sannan ta fito, ta shigo d'akin ta zauna tareda fad'in "washh kai komi zaka nema a duniya saika sha azaba wlh"! firdauseey data fara samun dama dama a jikinta ta dago kai ta dubi uwar tace "bagashi mun samun ba mama, ai daman ance bayan wuta sai dad'i ay, to ynxun wuyar ta yanke dad'in ne ke zuwa mana" mero tace "hakane gaskiyarkin nan" firddausy tace "hmm wlh mama jinake uwa inje in dawo dasu nafara gudanar da aikina tun yanzun" meron ta dago daga shan ruwan faro dinda ta keyi tace "tukunna tukun dai mai saurin kuka ai bazai shiga gasar shad'i ba" nan suka raba dare basuyi barci ba suna faman maganar yanda al'amarin nasu zai kasance. tun bayan tafiyar su mukhtar da sati daya nan masu gyaran gidan sukazo fara aikinsu. yayinda firdauseey tasa aka kwashe kayan gidan duka ta kai d'akin mero ta ajiye mata su dan tace ta bayar dasu dan itama sabbi zata siya mata, masu gyara kuwa basu jirkinta ba akasa mota ta rushe gidan babu wasa aka fara aiki, abinka da angama biyan kudi na komi nan suka hau aiki babuji babu gani wanda ya d'aukesu har tsawon satittika sannan suka kammalasa duka. gidan babu abinda ba'a saba irinsu esi kuwa ko ina kabi ta gidan saika sameta uwa uba kayan dake falon da kuma saman dakunan zaka rantse da allah cewar inka kalli fuskar gidan zuwa gate dinsa isuwa harabar farfajiyar makekiyar barandar su ta wajen gidan harya zuwa dakuna tofa zakace gidajen qasashen waje ne aka d'auko aka ajiye musu shi sak. wannan kam shi ake kira da a ljannar duniya cewar meron tsimbe da tazo ganin gidan dud tabi ta rud'e ta gigice da santin gidan,bama ita kad'ai ba har 'yan unguwa maganar qanqararren gidan mukhtar sukeyi. firdauseey tuni ta tare a gidan ko tadan jira alhajin gidan ma ya dawo ta gagara. kullum mero tana gidan har kwana takeyi tun mlm zayyanu na mata maganar rashin dacewar kwanan nata harya gaji yai shiru sakamakon harshe datake finsa. kullum kuwa sai firdauseey tayi waya da mukhtar amman koda wasa bata ta6a cewa ya bata su baffa ba su gaisa, kuma shima baima kawo komi a ransa ba inda gani yake insun gaisa dashi kmr sun gaisa dasu baffa din ne. yauda gobe inji yan magana asarar mai kwana har gashi an fara d'auko alhazawa 'yan makka. dan yau kam tun safe firdauseey ake rawar jikin yin girki dan jirginsu mukhtar gab yake da sauka qasar Nigeria. bata jimaba ta kammala masa hadaddeyar fridrice dinsa mai hadin coslow na barma a cikinsa, sannan tai masa tuwon shinkafa miyar ganye da kuma lemummuka har kala uku wanda tayi da kanta kuma dud cikin girkin babu wanda batasa masa ganyen maganin nan ba kuwa a ciki, yayin da ta girka wasu baffa suma abuncinsu na daban dudda ya kasance kuwa iri d'aya ne dana mukhtar d'in dandai su banbancin kawai bata sa ganyen maganin nn ba a cikin nasun, abinda kuwa yasa ta girka musu iri d'aya kuwa tasan mukhtar na iya cewan kalar abincinsa shi su baffa zasuci suma. dan kokadan bai yarda yaci abu mai dadi ba batareda ya kawowa iyayen nasa nasu kason ba qa'idarsa kenan kuwa kullum leda uku yakeyi yakawo daya gidansa daya gidansu daya gidan Ismail cike da kaji yhugurt ice-cream dss. hakama abincin karin safe da rana da akeyi da nama zu6u zu6u a ciki dole saiyasa an dibar musu yakai musu, hakan kuwa ba qaramin k'onawa firdauseey rai yake qara yiba da kuma tsanarsu baffan da ismail. biyar dai dai su alhaji mukhtar suka dura airport, bada jimawa ba motar kamfaninsu tazo ta kwashesu da manyan jikkunansu na tsaravar mecca, gidan su mukhtar din suka sauka gaba d'ayansu. dudda mukhtar nason xuwa yaga firdauseeyn tasa dajin dumin babynsa amman kasa tashi yayi sabida jama'ar dake shigo musu barka da dawowa ciki kuwa harda surukansa maman Zainab da mlm zayyanu. baba yawale bai jimaba yatafi gida dan hutun gajiyar hnya, baifi minti biyar ba da fita saiga firdauseey ta shigo gidan cikin shigarta mai kyau wacce ta karb'eta, cikinta kuwa ya fito sosai dan wata matsayi ne take haihuwa, jar atanfa tasa riga da zani sai farin gyale mai ratsin jaja a cikinsa, nan taiwa su baffa barka da dawowa a zuciyarta cewa take "hmmmmm samun farincikinku ya kusan qarewa indai kuwa daga mukhtar ne tsoffin kawai" ko kallon zainab bataiba bare ta tnka mata babu wanda lura da hakan kuwa wajen face Zainab din da ismail. haka firdauseey ta ajiye musu abincin tadan jima a gidan sannan ta tashi ta fita ta koma gida. shi kansa mukhtar yayi mamakin jimawarta gidan nasu dan zai iya q'ilgawa da aurensu zuwan firdauseey gidan basu kwata kwara baufi sau uku ba shima a tsattsaye, itakuwa yana lura da zainab matar ismail kusan dud ran juma'a da alhamus nan take wuni wajen inno, shiyasa ko shaquwa sunfi yi sosai tsakanin zainab da inno akan ita din firdauseey . yaso ya cusa mata ra'ayinsa na zuwa kaida kai a gidan nasu dan su saba da inno itama sai iai daya lura bataso saiya barta dan babu takurawa a lamarin kowa yagyara dan kansa ay a cewarsa. ganin baffa ya dubi abinci yakaiwa baba yawale yadawo nan inno da zainab sukai 1 plate baffa da ismail suma suka zuba nasu nan, har mukhtar yayi nufin sanya hannunsa cikin nasu baffa yaci aiko baffa ya dakatar dashi yace dole sai dai yaje can gidnsa yaci nasa wajen matarsa, ganin baffan bada wasa yake masa ba shiyasa ya tashi ya wuce zuwa gidan nasa, shi knsa gidan ba qaramin burgesa yayi ba matiqa gaya daya shiga cikinsa. saida yaji dumun matarsa da babynsa sosai sosai sannan ya rabu da ita ya miqe tsaye tareda d'aura towel Wanka kawai yayi tareda salla yana gamawa ya kuma nufi dining table dunsu inda firdauseey ke zaman jiransa yaci abinci , yana zama cikin murmushi ta matso da kujerata kusa da tashi tace. "hm mikakeson fara ci ne alhajina?" murmushin shima ya mayar mata yace "ni wannan qamshin abuncin yayi dad'i fa hajiyata, fara samun fridrice ma dai to dan yau abincinnan naki mai dad'i yanda nai missing din nan nasa dud yau saina cinyesa rass" fari tayi masa da ido tareda sakin 'yar dariya sannan ta fara zuba masa lemo ta ajiye masa agabnsa taresa tura masa plate din Friedrich din kamar yanda yace, babu wata wata ya d'auko spond da nufun fara ci tace "waitt alhajina aiki nane ay ciyar dakai" murmushi yayi ya sakar mata cokalin datake qoqarin kar6a garesa, nan ta d'ebo abuncin tasa masa abaki ya karb'a tareda taunawa a hankalin harda lumshe idanuwa alamun dad'in girkin yayi masa sosai, cup din lemon data hada da ganyen sihirin nan ta d'ora masa abaki nan shima yafara shan lemun, sannan daga bisani ya karb'i cokalin daga hannunta yana mai cigaba da cin abincinsa da kansa ita kuwa sai faman kallonsa take tana sakin murmushi na cin nasarar tasu ga alama... *Xexen Fasaha* [1/17, 3:10 PM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO !!!* Story and writing by Xayyneb 💤💤 Fasaha online writers f. o.w. *🌳imparting valuable knowledge and entartaiment is our concern*🌳. ~Dedicated to my mom Sadeeq hawwass~. -https://www.facebook.com/Fasaha-Online-Writes-751775151851852/?referrer=whatsapp. 👁🥡👁 🅿1⃣2⃣ *T* a q'arashe maganar cikin huhhutai da mugun dukan qirjinta da hannunta. firdauseey tace"kwantar da hankalinki mama nasan zamu sameshi yanda mukeso fiye ma da hakan inda har kika sanya boka marakusa a wannan zancen komi yazo ending ay, hmm mukhtar kenan nayi maka alkaqawalin saika manta da muhimmanci iyayenka na tsawon shekaru da dama" "wannan haka shike fad'i ki q'ara dai kam d'iyata yar albarka mai iriyar hakin uwarta sakk". nan sukaci gaba da had'a mugun nufin su ga bayin Allan da basuji basu gani ba. mero bata bar gidan ba har saida dare shima dan mukhtar d'in ya dawo gida sannan ta wuce. hm ko kunya ta baje gidan d'iya suna fira suna shewa kamar qawarta, da yake dai abubuwan mamaki basu ta6a qarewa a duniya akwai masu hkn sosai na budurwar zuciya. fitar da sukayi d'azun mukhtar da salis wajen camp din alhazai suka je cike wasu forms daga nan kuma sai suka dawo, mukhtar daga nan yaje inda masu ginin zamani suke yai musu bayanin ginin gidan nasa, nan batareda b'ata lokaci ba kuwa suka d'auko masu albums albums na gini mai kyau da tsari tamkar a turai, ismail yace ya zabar masa, nan take kuwa ismail ya zab'ar masa wani tsantsararren ginin gida wanda daga wajensa dud iriyan wannan manyan duwatsun ne masu jone da cut silver tayils, sannan ga wata makekeyar harabar cikin gida, can kuma gudan gefen wajen runfunan tampals tampals har guda 3 ne na saka motoci, sannan aka budo musu shafin tsarin falo. suma d'akunan falon masu benaye ne hawa kusan biyar a kowane d'aki dake cikin falon, wato bedrooms, gashi kalar fentin gidanma abin a tsaya a kalla ne, nan take kuwa yasa sukayi masa bill din kudin anan sukai masa shi kuma ya tura musu alert nn take da sharadin bayan tafiyarsu mecca bayan qaramar salla zasuje gidan sufara aiki in yaso kansu dawo an kammala komi, har zasu fito daga ckn ma'aikatar maginan manajan yace oga banda new fenuters modern ne xaku zuba a iriyan Wannan gida haka? Mukhtar yace "za'a sanya su amman zan nema ai,,, manager din yace "ai muma nan muna dasu oga, zamuyi maka gini kuma ka siyi funature a gurinmu dud wanda kakeso shi zamu sanya maka a gida harda labulaye yan waje dud muna da". nan yajasu wajen kuwa, sukai arba da kayakki iriyar na wajennan set set babu kalar da babu na q'asashen waje nanma ismail da kansa ya zab'arwa yayan nasa kayan daki, har set guda biyar, dan d'akunan ne guda biyar a saman benen ga yanda ginin zai kama inkun tuna. suna dawowa kuma mai hilin kusada gidan Ismail mukhtar yasa a nemo masa dan suyi ciniki sbd ayi gyaran gaba daya sai dai kuma anyi rashin sa'a mutumin yayi tafia zuwa umara ance bama zai dawo ba sai bayan qaramar salla in yayi hajji sannan, dole mukhtar ya haqura badan yasoba, ammam yaso ayi musu gyaran tare yanda da sundawo meccan kowa zai tare a sabon gidansa. har saida Ismail ya nuna masa wannan ba abun damuwa bane inda duka saura kwana 2 azumi kenan hajji baifi wata daya da yan kwanaki ba, dan haka koda mukhtar din ya koma gida yana gwadawa firdauseey yanayin ginin gidan da za'a musu tuni ta mnta da wani fushi da takeyi dashi ta dinga farinciki na dariya ganin qirar gidan dud a layin anguwarsu babu kamarsa a tsarin kyau koda kuwa a fuskar gidan nrma bare ciki, dudda akwai masu kudi da mnyan gidaje a anguwar kuwa amman na mukhtar end ne in aka zo, yanda kasan a qasashen qetare haka gidan yake ciki da waje dan komi na cikinsa dark pink ne, and white colour. watan alfarma na ramadana ya kama har gashi anfara azumi cikin ikon Allah yau kwana 6 knn da farasa, a lokacin ne kuma aka fara gyara gidansu baffa yayinda suka dawo nan gidan mukhtar din da zama kamar yanda ya roqesu alfamar hakan dan baffak am yaso su koma gidan babban amininsa kuma maqocinsa baba yawale inda matarsa ta rasu shi daya ne a gidan kan aga gyara musu nasun, koda wasa kuwa firdauseey bata nuna wa iyayen nasa ba mugun halinsu kamar yanda uwar ta gargad'eta akan cewa kada ta nuna musu komi harsai halin hakan ya bada sannan, inda marakusa bai nan da taje, amman anmata bayani zai dawo garin in angama azumi dan shi bai iya zama garin indai watan ramadana ya kama kuwa, danji yakeyi a jikinsa kamar ana babbakasa da wata iriyar azabtacciyar zazzafar wuta mai q'una ne shiyasa yake had'a 'yan komatsansa yabar gari yakoma can cikin daji sosai a wani yanki2 na tsibirin matsafan yamma bazai yadda yadawo qauyen garinsu ba kuwa har sai an gama azumi sannan yake samun zama lpia. shiyasa komi su inno sukeso take musu babu gardama sai bayan idanunsu taita tsine musu tana d'ura musu ashir tareda cewar lalatattun tsoffi kawai kunzo kun rashe mana a gida kun hanani rawar gaban hantsi hmmm! dani kuke zancen randa kuka tabvatas da cewa d'anku yabar hannunku ya dawo namu a lokacin ne zakuga samfur samfur na tozarci na d'aya bayan d'aya wlh muna fukai kawai. ahaka azumin Ramadan yaita tafiya lpia lau cikin ikon Allah har yau gashi an kai na 22 ,a ranar ne kuma aka gama wasu baffa gyaran gidan washe gari kuma suka koma, gida kam Alhamdulilla komi yaji banda tsiya a cikinsa, su baffa su kansu abun ya burgesu kai lallaikan babu wanda yaqi wajen hutu dajin dad'i a duniya koda kuwa mukwan lpia ne kai wajen tsufa. lokacinda aka shiga goman qarshe kuwa baffa kullum masallaci yake kwana yana adduoe da roqon Ubangiji Allah akan ya tsare sa da iyalensa da dukkan kullihin musulman Allah yakuma basu lpia mai d'aurewa ga ibadarsa, kullum adduarsa naga daurewar zumuncin 'ya'yan nasa ko bayan ransu kuwa, a haka aka gama azumi lpia, azumi kuwa na bada baya yan mecca suka fara shirin tafiya, yau litinin kenan ta kama ana ya gobe za'a tafi to adaren ranar bayan meron tsimbe tazo gidan sunyi magana da d'iyar ta tafi mukhtar na dawowa katsam firdauseey tasa masa kuka wiwi,, da sauri kuwa ya nemi waje ya zauna yaduveta sosai dud a rud'e ga tunaninsa ko ciwon cikinne yad'an juya mata dayake cikin yanzu ya shiga wata na bakwaiy ne yanzun kullum yau ciwo gobe sauqi haka take, ganin yanda ya rude ne yasa ta faki idanunsa tai masa gwalo( ashe daman sun shirya da mero kan zasuje wajen boka namarakusa goben tare kamar yanda ya buqata, inda ya dawo gari tun bayan gama azumin ma. to tasan kotace masa bazata bisa mecca ba akwai matsala danzai tuhumeta akan dalili shiyasa kawai suka shirya itada uwar akan cewa zata zauna shan magani saboda bata da lpia inyaso daga baya sa koma tareda shin). haka taci gaba da kukan munafunci kamar gaske, dan kuwa fuskarta tai kacan kacan da hawaye sai da qyar ta bude baki tace "toni yama za'ayi naje mecca da wannan turtsetsen cikin mai bani wahala wanda ko tafiya ma daqyar nikeyi dud nabi na qara kunbura, ni bnma iya ibada dashi bayan kasan yanda kwananan yake wahalar dani ko yanzun ni bnma lpia ni kadai nasan ciwon da nikeji a jikina"! taqarashe maganar tana taune leb'e da daddafe ciki da qugu kamar gaske, dasauri yace "sannu to fiedy na ko muje asubiti ne yanzun? saurin girgiza masa kai tayi tace "a'a zan koma gida wajen mama ne dan tace zata dinga bani magunguna ina sha har ku dawo nasan zan samu sauq'i lokacin" cikin rashin jin dadi yace"gida kuma fiedy?!, bakya gudun kije kinashan magungunan dabakan tsarin na likitoci ba aje kuma asamu matsala? muje asibitin zaifi kawai nikega ko?" cikin murmushin yaudara na q'arfin halin qarya tace "kada ka damu mama tasan kowane magani daya dace mai ciki ta sha su fa to dan inganta lafiyarta indai na hausa ne kuwa dan tasansu kuma ta saidasu a baya ga jama'a da dama" badan ya sova ya haqura sakamakon matsawa datai kan batun. washe gari yaje ya fad'awa su baffa komi yaqara da cewa "ni baffa ma bansan wanda zan bawa kujerar tata bama, gashi baifi saura awa biyu ba yanzun jirgin namu ya tashi bafa...... *To dears wa za'a bawa kejerar nan ta mecca din nan datai saura?? Plss bnda rigima ku tsayu ku fidda gwani cikinku😜.* Takun daice wato👇🏻 *Xexen Fasaha* [1/17, 3:10 PM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO !!!* Story and writing by Xayyneb 💤💤 Fasaha online writers f. o.w. *🌳imparting valuable knowledge and entartaiment is our concern*🌳. ~dedicated to my mom Sadeeq hawwas~ -https://www.facebook.com/Fasaha-Online-Writes-751775151851852/?referrer=whatsapp. 👁🥡👁 🅿1⃣4⃣ saida mukhtar yaci abincin nan kuwa sosai, jin cikinsa na barazanar fashewa dan cikarsa shiyasa ya d'agawa abincin nan qafa fa. koda ya gama cin abincin kai tsaye gidansu yaje ya kirawo Ismail dasu baffa harda baba yawale sukazo sukaga gidan sukaita sa alheri sannan suka juya, ismail ne kawai yai saura bai tafi ba inda suke tsaye cikin garden din gidan(lambu) suna q'ara yawatawa shida mukhtar din. ismail yace "wlh yaya gidan nan yayi mun masifar kyau baka jiba, hmmmm Allah kuwa yaya kamar gidan turawa fa, gskia maq'eran gidannan sun baje iya fasahar su kam" mukhtar yayi murmushi sannan yace"wlh qanena in kana son gidan nan zan iya barar maka shi sai nasa ni a gina mun daga baya, danni komi nawa naku ne a rayuwa" da sauri ismail ya zaro idanunsa tareda kama baki cikin mamaki yace"wlh yaya bazan kar6a ba kamaji na rantse" tuni ismail yayi hanyar gate din gidan da niyar ficewa dan har ga Allah ransa baison haka da mukhtar ke masa, ace ko yaya ya nuna abu yana burgesa indai mallakin yayan nasa ne saiya nemi barar masa shi? wannan ai abun yayi yawa danshi har kunya ma yakeji dudda kuwa yana yayansa, shiyasa kullum son junansu da shaquwa take qara ratsa dukkan zuciyoyinsu gaba daya so zalla bamai algush ba kuwa a ciki. da sauri mukhtar ya bisa ya riqo hannunsa cikin damuwa yace "miyasa zaka tafi ka barni qanena?!, mukhtar yana gama fadin hakan kuwa take yaji gabansa yayi wani kalar mummunan faduwa kansa kamar yana jujjuya masa da sauri ya dafe kan tareda zuqunnawa wajen yana fadin "ya salamullahe!,,, innalillahe'wainna'ilaihurraji'un,,, a zabure Ismail ya zube gabansa ya ruqo hannunsa daka saman kan nasa a rude yake cewa "subhanalla subhanalla "yaya na? yaya na miya faru dakai ne haka fad'a mun dan Allah, yana maganar muryasa na kyarma, mukhtar kuwa da kansa ya daina juya masa zuwa yanzun,yana dawowa hayyacinsa yaga Ismail zaune a gabansa riqe da hannuwansa da sauri kuwa ya fizge hannunsa daga na ismail din ya miqe tsaye danji dayai bai ma son ganin Ismail a lokacin yafi buqatar yaje ya kwanta ya huta dan har yanzun yanajin ciwo a tsakar kansa, jikinsa ma gaba daya yaji ya saki ya sauya masa kamar ba nasa bama. ismail shima miqewa yayi yace "yaya fad'a mun mike faruwa dakai dan Allah?" yayi maganar yana qoqarin sake ruqo hannun mukhtar din, jikin mukhtar na rawa ya goce hannunsa ya dubi ismail fuskarsa a sauye yace"kaje gida qanena kaina namun ciwo zanje nasha magani na d'an kwanta" "to yaya sannun Ubangiji Allah ya baka lpia,,,, tunkan ma ya ida maganar mukhtar ya wuce baice masa komi ba yana shiga kuwa ya maido qofar tasu ya rufe da qarfi, haka Ismail yabi yayan nasa da kallon tausayi shi kansa yasan gajiya ne kawai ke d'awainiya da yayan nasa, haka dai badan yaso ba yatafi. wasa wasa kwana uku ras a jere saida firdauseey ta ida ciyar da mukhtar abincin sihirin nan sannan taje ta jefasa a kwaminsu na toilet tareda floshin dinsa yayi qasa. yanzun haka mukhtar ne zaune shida firdauseey bayan dawowarsa daga office sai faman manne masa take tana masa fira. zuwa can tace "alhaji na yadace fa ace mamana itama an gina mata gidan zamani haka wanda zata dawo ciki ta zauna ko?'" cikin fara'a batareda shayin komi ba yace "kin kawo shawara Matata,, to amman awane anguwa ne kike ganin yadace ace za'ai mata ginin ne ta zauna?" saida tad'an muskuta tareda qara kwanciya sosai a jikinsa tana wani shafa fuskarsa yayinda shi kuma ke shafa cikinta wanda haihuwa yau ko gobe. jiyayi tace"hmn ay alhajina inma ka tada su baffanka daga gidansu ka gyara mata can ai abun zaifi kusa nikega da ace kuma tai mana nisa in zata zo kuma zata sha wuya, kaga qwamma ace sudinne sukai maka nisan wato su baffa. babu musu mukhtar yace "lallai kumafa wannan gskia ne, yanzun abunda za'ayi zanje nasan yanda zanyi kan maganar gidan su baffan da tashin nasu kuma" farinciki aran firdauseey kamar zai kasheta kuwa, a zuciyarta kuwa tuni tabawa boka marakusa number daya daga cikin hatsabiban bokayen dudduniya dan gaba daya taga hankalin mukhtar yabarsa inba haka ba harya zai yarda yana'a cikin hayyacin sa ya tashi iyayensa daga gidansu, gidan daba mallakinsa ba shi 1? ta6 lallaikam dole ta sara masa kuwa, cikin murmushi tace "nagode alhajina sosai" 6ata fuska yayi yace "haba matata miye kuma na godia dukiya ta fa dani kanki mallakin kine" danta tsokanesa tace "amman kuma banji kace komi ba tun dawowarka gameda ginin da zakasa aiwa qanen namu ismail fa?" gani tayi take yanke fara'ar dake fuskarsa ta gushe gaba dayanta sakamakon ambatar Sunan isma'il da tai" fuska a daure yace "nafasa bazan yi masa ba, shima ay yana aikinsa na gobnati inyanada buqata ya tara kud'insa shima yaje ya gyara gidan nasa dan nama fad'a masa hakan shima. kaini su baffa mafa kansu nayi dana sanin biya musu mecca da nayi sai naji da kudin na karba na kejerar tasu dana ida shurye shuryen bude gidan mai na da na fara ginawa" firdauseey tace "gskia kam dai asara anyita nima banji dadin faruwan hakan ba alhajina sai dai kuma a kiyaye na gaba dan kuwa dai wannan yarigaya daya faru" q'utawa mukhtar yayi yace "hmn ai anyi na farko anyi na qarshe dan q'wadala ta bazan qara 6atarwa kan su ba, barima naje na dawo nasan abunda zan musu na rage asara." (kai jama'a! kuji fa?) yana gama fad'an hakan kuwa ya miqe ya fice daga falon. wani iriyan dariya firdauseey tayi har saida dan cikinta ya wuntsula kuwa, a fili tace "hmnnnn wnda rai ke a jikinsa nada sauran kallo, billaheel azeem su baffa wannan somin ta6i ne kuka soma gani ma daga garemu". tana gama fad'an hakan ta jawo wayarta takira uwar tata ta sheda mata ai mukhtar yazama nasu harta bata labarin ginin da za'a fara mata itama, karkaso kaji yanda meron tsimbe ta kwarara wani uban ihun farinciki. Mukhtar kuwa yana fita gidansu ya shiga kai tsaye ya fad'a ko sallama babu, anan ya iske baffa da inno suna zaune tsakar gida suna fira kwalin dabinon ajwad ne a gabansu suke ci. tsaya musu yayi aka "sannunku su baffa" abunda yace knn ya kama qarfen barandar gidan nasu ya riqe, baffa ya dubesa sosai yace "ah mukhtar ya bazaka zauna ba kai tsaye haka akanmu?, fuskarsa kijin kijin ya dubi baffan yace "eh baffa hakanma yayi dama zuwa nai nace muku zansa a fidda kayanku zuwa gidan isma'il za'a dan d'ora muku wani sabon gyaran ginin ne na sama in yaso aka gama sai ku dawo. Inno tace "aa mukhtar barmu haka dan iya haka ma ya ishemu wannan gida dai zaman duniya bana q'iyama ba ai yayi" baffa ya amshe da cewa "gskia ne, dan haka mukhtar kaje mun gode AllAh shiyi albarka mungode hakanma" dai dai mukhtar zaiyi magana saiga isma'il ya shigo gidan yana ganin yayan nasa sai jikinsa ya qara sanyi dan tunawa da abinda ya faru jia, abunda ya faru kuwa jia ne lokacin mukhtar ya dawo office da marecen ranar yana qoqarin tura hancin motarsa gate din gidan nasa dan har ma maigadi ya bude masa wawakeken gate din, to shikuma ismail shima dai dai lokacin d'an aca6a ya saukesa daga mashin dawowarsa kenan ma daga makaranta dayake gyaran makarantar ake musu shiyasa aka maidata ta marece kafin a gama su koma ta safen. da sauri ya bawa d'an mashin din kudinsa ya qarasa gefen motar mukhtar din yace "waitt yaya, yana maganar ne yana gyara jikkar sa da litittifansa na koyarwa ke a ciki. dakatawa mukhtar din yayi Amman sam ko kallon isma'il d'in ma baiba still hanunsa na bisa styarin na motar dukkansu. Isma'il yace "yaya harka dawo sannunka da dawowa, ya kuma qarfin jikin, kan mukhtar yace wani abu saiga alhaji tanimu yazo wucewa cikin motarsa shima, alhaji tanimu shine mai filin nan na kusa da gidan isma'il wanda mukhtar ya nema a kwanaki akace yaje mecca, dan haka parking yayi kusada motar alhaji mukhtar din daga cikin motar yace "alhaji mukhtar barka da ganinka, sai nan fa alhaji mukhtar yasaki fuskarsa yace "yawwa dai alhaji tanimu ya iyali da harkoki" "Alhambdulilla haj mukhtar, dama naji ance kana nema nane, haj mukhtar yace "eh a kwanaki ba, akwanaki ne na nemeka dan inason siyen filinka ne, haj muntari yace ok wanne filin kenan nawa daga ciki? haj mukhtar yace nanan anguwar amman yanzun ma na fasa ay" yana fadin haka kuwa Ismail din ya dubesa da sauri saidai baice komi ba ya maida kansa qasa sakamakon hada idanuwa da sukayi yayan nasa ya hangi wasu abubuwan marassa fasaltuwa a qwayar idanun nasa, haj tanimu yace "shikenan to babu damuwa" nan sukayi musabaha sunadaga cikin motocin nasu sannan haj tanimu din ya wuce. a sanyaye isma'il d'in yace "yaya naji kace ka fasa siyen filin kuma? baccin nina fad'a wa haj tanimu din kana nemnsa kuma gashi kagansa kuma kace a'a? cikin isa da taqama gamida gadara mukhtar yadubi Ismail yace "eh na fasa, dukiyar kace koko dukiya ta??! dan haka kai tsaye nace bazanyi ba, kaima ai kana aikin kuma kana samun kud'i to kayi da knka, kai bari ma kaji kasan da sanin cewa daga rana mai kamar tayau dinnan kada ka qara tunanin zaka mori qwandala daga cikin arziq'ina, dan bazai yiyuba kudasu baffa da sauran jamaar anguwa kun maidani Baitul mali gidan tatsar kudi ba, dan haka kaji ma ka q'ara ji" yana gama fad'a masa haka ya bad'e isma'il da qurar wajen ya shige gidansa mai gadi kuma ya tura gate d'in gidan ya rufe... da kallo kawai isma'il ya bisa yana tunanin kuwa anya wannan yayansa ne koko dai wani mai kama dashi ne?!... by *Xexen Fasaha*. [1/17, 3:10 PM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO !!!* Story and writing by Xayyneb 💤💤 Fasaha online writers f. o.w. *🌳imparting valuable knowledge and entartaiment is our concern*🌳. ~dedicated to my mom Sadeeq hawwas~ -https://www.facebook.com/Fasaha-Online-Writes-751775151851852/?referrer=whatsapp. 👁🥡👁 🅿1⃣5⃣ dan haka jikinsa a sanyaye ya wuni yinin ranar. dan koda ya koma gida Zainab taita tambayarsa akan "mike damunka?" taga jikinsa sukuku haka "bakomi" kawai yake cewa da ita. mafarin knn daya shigo gidan nasu yanzun yaga yayan nasa abun ya fad'o masa arai. isma'il yaji baffa yaci gaba da cewa "ida qarasowa isma'il, haka isma'il ya qaraso ya gaida iyayen nasa ya miqawa yayan nasa hannu yana mai cewa "barkadai da warhaka yaya" ga mamakinsu gani sukayi mukhtar din yaqi miqa hannunsa ga isma'il kamar yanda ya buqata, saima kallon su baffa da yayi yace "ku shirya kayanku waje d'aya zan turo yara su fiddasu sukai gidan isma'il d'in" yana gama fad'an hakan ya juya yai ficewarsa babu ko sai anjimanku. dukkansu da kallon mamaki suke binsa dashi inno tace "isma'il waimi ke damun yayanka ne kwanan nan? yanzunfa yau kwanansa 2 baima leqo mu ya ganmu ba" baffa yace "nimadai abunda nake gani knn tun dawowarmu na lura kamar ya canza koko yanada damuwar wani abunne yake 6oye mana allahu ta'ala a'alamu" cikin murmushi isma'il ya zauna cikin son kare d'an uwan nasa wajen iyayensa yace "kuyi haquri baffa ba shakka al'amurrane na rayuwa sukai masa yawa shiyasa bai samun shigowan kai da kai" baffa yace "koyanzun mafa daya ma shigo yana daga tsaye ko gaishemu baiba yake mana zancen tashi daga gida wai zai mana wasu 'yan gyararraki ne komi" isma'il ya q'ara bin gidan nasu da kallo yace "gyara kuma anan gidan baffa?" ni banga inda keda buqatar saba ay, inno tace "ehem kaimadai kace ay, wai cewa yai ko rufin kwanon asama zaisa asa na gini? shiru isma'il yayi dan shima yanzun baisan inda alqiblan yayan nasa ya dosa ba a taqaice ma. amman dan gudun kada ya goyi bayan su baffan ya zamanto angwasale wa mukhtar bajintar da yake son qara nunawa iyayen nasu na kyautatawa ya sashi kallonsu yace "baffa dan AllAh ku karb'i tayin yaya mukhtar, yana son gyara muku ne a matsayinsa na iyayensa sai naga bayyajin dadin inya yunquro zai muku abu kuma kuna sagar masa da gwiyoyi kuyi haquri baffa dan Allah yayi abinda yace din zai muku" shiru su baffa sukayi, isma'il yaci gaba da cewa "nasan baza'a d'auki tsawon lokacin nan ba ana aikin bazai kai kamar yanda akai na gyaran gidan ba" ajiyar zuciya baffa ya sauke yace "ni bawai naqi bane kawai dai bancika son qyale qyalen nan ba na rayuwa wanda zaisa ka rafkana da bautar Ubangiji AllAh cikin lokaci, dan jiya fa saida muka makara isma'il wajen sallar asuba sakamakon wannan abar da aka sanya ta cikin d'aki mai gumi daman ga sanyin da ake" ya dubi inno yace "yama sunnta?" Inno tace "aaaaa mlm niko yazan san sunnta wannan ai saisu 'yan boko kaga mu kuma da bamu sani ba ai saimu kirata da na'urar d'umama d'aki cikin sanyi ko? isma'il kuwa baisan sanda ma dariya ta kucce masa ba dan ya fahimci na'urar d'akin su suke mgn wacce mukhtar yasa musu wacce ke bada hot a weather ta sanyi, sai da qyal dai ya shawo kansu suka yarda, sannan kuma suka wuce zuwa masallaci shida baffan sakamakon kiran sallar magrib da sukaji anayi daga babban masallacin anguwar tasu. mukhtar kuwa yana fita daga gidan nasu sai yayi wani tunani kawai sai ya nufi gidan alhaju tanimu mai filin nan, yayi sa'a kuwa ya samesa shida wani abokinsa sunyi sallama zai koma ciki ganin mukhtar din yasa alhaji tanimu tsayawa nan suka qara gaisawa, anan mukhtar ya nuna masa yadai dawo kan maganar filin ne babu b'ata lokaci kuwa sukai ciniki ya siyar masa dashi yaje cikin gida ya d'auko masa takardun filin yai sign ya miqa wa mukhtar ya karba nan ya tura masa kudin ta account dinsa sukai bankwana ya koma cikin gida shi kuma mukhtar ya nufi gidansa. da daddare ne bayan sallar isha'e nan mukhtar ya miqawa firdauseey takardun filin ta karba tareda dubnsa tace "aa alhajina wannan fa? cikin murmushi yace "fili ne na siya wanda zan ginawa mama sabon gida fil a leda" cikin jin dadi da salon yaudara tace ''ayi haka alhajina kuwa? kada hidimar tai maka yawa ay, qwamma dai kabata gidan nasu baffa kamar yanda muka tsara" "kada ki damu ay matata wannan filin ma anan anguwar yake zanma iya cewa baifi gida 7 ba daga nan kafin namu" rungumesa tayi cikun dariyar dadi tace "tnccckyu alhajina,,,,,,,,,, to nace amman kuma maganar gidan naku fa wanda kace gashi canma kasa ana fidda kayan nasu ana kaiwa gidan Ismail? ya ya knn? basai ka barsun ba inda ka fasa?, dubanta yayi fuskarsa a sauye yace "bazan canza ba dan inada buqatar gidan nima, mizakai da wannan gidan alhaji na to? saida ya kauda fuska daga kanta amman hannunsa na bisa cikinta yna shafawa dan har cikin jinin jikinsa yake qaunar babyn cikin firdauseey, sanda ya sumb'aci cikin sannan yace cikin halin rashin damuwa ''sawa zanyi a rushe gidan duknsa inda gidan qato ne babba dan zan had'a sa da wani filaye guda 4 da na siya a bayan gidan sainasa ayi man shaguna nasa 'yan haya a ciki kota nan na huce hushin kud'ina na mecca dana kashe musu" dariya firdauseey ta qyalqyace da ita sosai dan ta lura kam mukhtar yanzun yayi nisa bayyajin kira, saida ta ruqo hannunsa guda biyun sosai tana shafawa tace "naji dadin hakan sosai kuma nima na goyi da bayan hkan alhaji na dan gskia kam asara bata da dadi koda kuwa ta miyan barci ne bare ta kud'i"!. miqewa mukhtar yayi yace "mtss bari ma naje naga in sun gama kwashe musu kayan dan gobe goben nan nikeson ganin gidan ya koma fili". "to alhajina saika dawo saimu tsara yanda za'a ginawa mama nata gidan ko?, yace "eh saina dawo d'in" tace "to adawo lpia amman dan Allah ka tabbatar komi an rakasu baffa dashi can sabon masau kin nasu a gidan isma'il" yace "zan tabbatar miki da hakan kuwa matata" abinda yace knn ya fice daga falon. yana isa gidan nasu kuwa dai dai lokacin da masu kai kayan suka fiddo fridge da katifa, yayinda shi isma'il ya fito daga gidan shima yana cewa musu "kai kai ku tsaya banda wnn kayan d'akin ai zaku fitar, inda kun gama fiddo na wajen kubarsu haka kawai, kamar daga sama yaji muryar mukhtar yace "injiwa yace su d'in ba za'a futar dasu ba?, yadubi isma'il cikin kallon tsanarsa dayake ji cikin ransa fiye da kowane mahaluqi kuwa a duniya yake tambayar tasa, Allah sarki isma'il da sauri ya matso wajen yayan nasa cikin fara'a yace"ah yaya ne yaushe kazo bn gnka ba ai, dan ni ina nan tun lokacin da aka fara fitarda kayan ma" ko kallonsa mukhtar baima qarayi ba bare ya basa amsar tambayarsa kawai saima ya dubi yaran da suke tsaye da kayan yace "kai ku wuce dasu kukai su can inda kuke kaiwa ku tabbatar da cewa ko tsinken tsintsiyar kwakwa nasu bai kwana a gidan nan ba" sukace "angama oga tuni wasu daga cikin yaran suka koma cikin gidan dan kwaso sauran kayan yayinda wanda suka d'auko fridge da katifansuka fuce dasu gidan isma'il, isma'il kuwa cewa yake a ransa "miye haka yaya ke fad'a harda cewa koda tsintsiya kada ta kwana saikace ana tada 'yan haya? 'yan hayar ma kuma marassa galihu? dudda haka ismail bai daddaraba da shariyar da yayan nasa yai masa ba yasake kusanto dan uwan nasa yace ''yaya amman sai nikega da ba'a fidda kayan d'akin nasu ba inda kace ginin sama kawai za'a d'an dora masu. kuma yaya... wata mugunyar tsawa mukhtar ya sakarwa isma'il da fadin "kaiiiiii jahilin mutum kaimun shiru bansan jin wasu banzayen kalamanka, wai bakasan cewa na tsaneka ba?! bansan ganunka?! naqi jinin ace mani kai d'an uwa nane?! nifa zaman nan da ake banqi ace baka cikin doron duniyar nan ba Ismail wlh kona huta ma da ganinka" cikin rawar baki da wasu zafafan hawaye jikinsa na kyarma kyab kyab kyab Ismail yake fad'in "innalillahe'wainna'ilaihurraji'un yaya?! minai maka?! nifa dan uwanka ne?!, dan girman AllAh ka yafeman innai maka wani laifi kayi haquri ka fad'a mun yaya" cikin dolen wani wulaqantaccen kallo mukhtar ya gewaye isma'il yanufi cikin gidan dasauri isma'il ya riqo hannunsa yace plsss yaya ka tsaya ka saurareni dan Allah kaj.... afusace mukhtar ya juyo a zafafe ya d'auke isma'il da wani wawan mari a kumatunsa guda biyu sannan yasa qafa ya doki cikinsa saiga isma'il duqe wajen a qasa baki ya fashe jini na futowa ta hancinsa sakamakon ha6on daya sauko masa babu shiri. cikin azaba ya dafe gefen cikinsa yana salati saida yadauki tsawon minti 15 ahaka sannan ya dago yaga mukhtar din bai wajen ya shiga d'aki yanawa yaran magana akan suyi sauri su qarasa aikin soyake ya kulle gidan, wani ruwan hawaye ne sukaita cigaba da saukowa isma'il aransa yake cewa "mike faruwan ne a rayuwarmu?! yau yayane yakaiga dukana?! abinda bai taba faruwan ba a tsakaninsu tun lokacin yarinta bare yanzun da kowa ya mallakin hankalin kansa yake shirin fara ajiye iyali?!" amman dudda haka isma'il bai sare ba danshi yafi tunanin wani laifi ne yaiwa yayan nasa wanda bai sani ba haryake hukunta sa da wannan iriyar kalar mummunan d'anyen hukunci. dan haka a daddafe ya qarasa miqewa tsaye ya nufi bakin famfo ya wanke fuskarsa ya nufi dakin harkusa da mukhtar sannan ya tsaya yace yaya k.... afusace mukhtar ya juyo ya kallesa tareda nunasa da yartsa Yace "wai kai dabban mutum d'in inane??! nace kadaina mun magana sannan kuma kada ka kuskura ka qara kirana da yayanka danni ba yayanka bane, I hate you in my life dan Allah, haba I'm tired,, kai wane iriyar mayen mutum ne nace ka rabu dani kaqi ko? to wlh dud illar danai maka konasa akai maka kai kajawa kanka, kuma koda a hanya ka sake ma ka ganni kada kasake ma ka kalleni dagayau barema ka nuna cewa ka sanni, kuma wannan gidan da kake magana to inma baka sani ba ka sani yanzun, daga yau ba naku bane mallakina ne ni daya na amshesa ne sakamakon in huce hushin asarar takaicin biya muku mecca danai dan haka na karb'i gidan ya zama mallakina wannan saqo ne na baka kaje ka fad'awa su baffa hakan inkuma kunyi musu kuna iya d'aukaka q'ara har kotun q'oli ina nan ina saurarenku. In kuma sunada buqatar gidan nasu to suzo muyi list na kud'ad'en da na kashe muku dukkanku na mecca ku biyani saiku karbi key d'in gidan. tuni ismail yaji kansa yafara jujjuya masa dan girman Allah wannan wace iriyar jarabta ce haka ta samesu ne? tamvayarda yakewa kansa knn. Wai yanzun yayan sane ke masa iriyan wannan cin mutuncin da iyayensu dan yayi kud'i komi ne? Kuma wai har yake iqirarin cewan yayi garkuwa da gidan su sai anbasa kud'i? Kai duniya ina zaki damu??? girgiza kai yayi bai qara gigin cewa komi ba danya lura da kallon qiyayyar da yayan nasa ke aiko masa dashi zalla ko sirki babu. a kuma dai dai lokacin ne mukhtar ya gama sallamar yaran da suka gama kwashe kayan tas dai dai da tsinken sakace basu bari ba kuwa kamar yanda shi mukhtar d'in ya umarcesu dasuyi. suna fita shima isma'il yafara qoqarin fita daga gidan daqyar yake jan qafarsa ma dan mutuwa da jikinsa yayi amman dudda haka saida mukhtar yace"dalla mlm yi sauri ka fitar mun daga gidana zan rufe, juyowa isma'il yayi ya zubawa yayan nasa jajayen idanunsa yarasa mashi amsar dazai basa dan takaici, daqyar yace ''yaya yanzun hakan kaga ya fiye maka ka mallaki gidan daba haqqinkaba kai d'aya alhalin su baffa na raye a duniya? wani banzan qazamin kallo mukhtar yayi masa sannan yace "ok in kanason kaima ka mallaki gidan saikaje ka kashesu baffan inyaso saimu raba gidan tare" zaro idanuwa isma'il yayi waje gabansa na sake bugawa anya kuwa qwalwar yayansa bata samu mix ba da jini ba a cikinta? dan abubuwan nasa kam it's over yanzun, kuma ya shallake iyaka tareda tunanin manazarci. Abunda yake tambayar ransa kenan yana cigaba da kallon yayan nasa, mukhtar ganin ismail d'in yaqi fita ya tsaya yana kallonsa kawai sai yasa hannuwansa duka buyin ya ida tunkude isma'il d'in k'ofar gida harya gicce qasa tareda d'an matumbili dan faduwar dayai qasa warwas, daqyar ya samu ya miqe da taimakon baba yawale daya iso wajen yanzun, bayan d'agasa dayai tsaye, baba yawale yana fad'in "kai kai subhanalla mukhtar ya haka kuma? Ko kallonsa mukhtar baiba ya dubi isma'il ya nunasa da keys din gidan yace daman tuni batun yauba na lura kana min baqinciki da qyashi gamida hassada a kud'ina da nayi to wannan kuma matsalar kane nidai nasan nai maka nisan da har gaba da abada baza kamo niba,banza matsiyaci kawai, a razane baba yawale har carbaharsa da carpet d'in sallarsa dake hannunsa suna zamewa daga hannunsa zuwa qasa dan daga masallaci suke shida baffa tun bayan gama isha'e suke tare a masallacin sai yanzun suka fito shi baffa ya wuce gidan isma'il shi kuma yayo nan gida, yace "haba kaikuwa d'ana mukhtar miyake damunka kake ciwa dan uwanka mutunci haka ta hanyar gaggayya masa magana?, a fusace mukhtar yace "kai tshohonnan babu ruwanka fa badakai nikeyi ba, in kuma kaima kanada buqatar in amshi haqqi nane na kudin mecca dana biya maka ta hanyar amshe maka gida to kacigaba dasamun baki da katsalanda a cikin lamurrana, isma'il daransa ya 6aci matuqa yakoci kwalar rigar mukhtar yana girgiza sa take fadin "billaheel azeem bakai arziq'in dazan maka hassada ba, waikai yaya bakada mutunci daman ashe? yanzun baba yawale wanda ke matsayin uba d'aya a garemu kobayan ran baffa shi kake neman zagi?, to wlh bari kaji in kaimun nina jure wlh bazan juri kaiwa iyayenmu ba" tuni rigima da buge buge kuwa ta kaure tsakanin masoyan 'yan uwan biyu ada maqiya kuma a yanzun. tun baba yawale na rabasu iya qarfinsa har saida suka gajiyacceshi suka yardashi qasa wajen kaiwa juna bugu da naushi uwa 'yan dambe kowa naji da qwanjinsa kuwa, kankace miye wannan tuni jama'ar anguwar sunyi musu zobe daqyar aka rabasu dud sunjiwa juna ciwuka a jiki inda mukhtar ya farfasawa ismail gefen wuyansa da kunnensa, shikuma isma'il ya kwantarwa da mukhtar jini a idanunsa guda daya da kuma bayan wuyansa g har d'an kumburi yayi,, mutane saicewa suke "haba kaikuwa alhaji mukhtar yada girmanka da darajarka zaka fito rariya kake haka da qanenka? qanen kane fa miya faru da zafi ne haka? a fusace mukhtar yace"niba jinina bane shi din danma na tsanesa kuma daina had'a ni dashi,haqqina nazo karba kuma na karba dan haka kowa yasan inda dare yai masa kona kwaso muku bataliyar sojoji billaheel azeem kowa kuwa sai ya kwana gidan army barrak dinsu tareda azaba mai tsanani banzayen mutane kawai daku magulmata" aiko da wanda suka zo rabo dan Allah da 'yan ganin qwam d'in kuwa tuni suka yaye suka bar wajen sumi sumi jin maganar sojoji. mukhtar har kusada isma'il ya matso sunata huci kuwa kamar zakuna, yace "blllahil azemu kuwa isma'il yanzun qazamar gaba ta qullu tsakaninmu bani bakai ba ahalina babu naku, ko saman hnya ka ganni inma kallo nakai Allah ya isa bare harka tanka mun" a fusace shima isma'il yace ''saimi? yo aje a hakan saimi? koka dauka kaika d"aine dan zafin kai" banza mukhtar yai masa ya duqa qasa ya dauki keys dinsa ya wuce wanda daga haka bai qarabin ta kansu ba, kamo hannun isma'il baba yawale yayi suka nufi gidan isma'il din, koda su baffa sukaga halinda isma'il take tuni suka rude suna cewa kai isma'il "miya samu jikinka haka jini gefen bakinka da hancinka? sai lokacin ma isma'il ya tuna dako babu shakka jinin dazun ne ya dawo wanda mukhtar yayi masa habo tun cikin gidan nasu ma, zubewa qasa yayi yana kuka yake shaidawa su baffa dud abinda mukhtar yace a gaya musu, yaci gaba da kuka yana cewa baffa "wannan ba yaya na bane mai sona kodai an canza mana shi ne?!, ya cigaba da maimaitawan cewar "baffa ya qwace muku gida yace saikun biyasa kudin makkansa fa? sannan yace kuma babu ahalunmu babu nasa haihata haihata ko magana karna qarayi masa bare na nuna nasanshi to dan Allah baffa ku gayamun wannan halin yaya nane?"! salati su baffa sukeyi harda baba yawale dasai yanzun yasan makamar zancen shima. gani sukayi baffa ya miqe tsaye inno da jikinta gaba daya ya saki kamar zatai kuka tai saurin cewa "mlm ina kuma zaka?" "ina xuwa" abunda yace knn ya fit. kai tsaye gidan mukhtar ya nufa ya qwanqwasa kofa saiga mai gadi ya leq'o ganin baffa ne yasashi zuqunawa har zuwa qasa ya gaidashi,baffa ya amsa sannan yace "mlm sani yimin mgn da mukhtar inyana ciki" tuni mlm sani mai gadi yahau sosa kai dan kunyar abinda zai cewa baffan kmr yanda mukhtar yabasa sallahu yanzun daya shiga gidan. daurewar Mlm sani mai gadin yayi yace "sai dai kayi haquri baffa dan alhaji yace kowa yasake zuwa gidansa indai daga bangarenku ne kada aqara bari ya qara shigar masa gida ciki kuwa hardaku yace" Allah sarki jin hakan da maigadi yace tuni sansanyar zuciyar baffata qara karewa babu zato baffan yaji hawaye suna sulalowa daga kuncinsa,da saurin sa ya gogesu da hannunsa sanin dayai cewar masifar dake faruwa inhar iyaye na zubdawa yayansu hawaye, haka yajuya ya tafi. daman shi bawai maganar kwace gidan da mukhtar din yaiba yazo yai masa ba, a'a zuwa kawai yayi dan yaji dalilin dukan isma'il d'in da ayi da kuma tambayarsa miyasa yake son canza halayensa na gari zuwa akasin hakan?? haka baffa ya karya kwanar gida yana tunanin wannan wane *rubutaccen al'amari* ne ya samesu wannan lokaci?. haka yaci gabada tafiya yana goge hawayen fuskarsa da suka kasa daina zubo masa har lokacin, dudda qoqarin hanasun fitowa dayakeyi kuwa amman abun ya faskara!! ,,, by *Xexen Fasaha*. [1/17, 3:10 PM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO !!!* Story and writing by Xayyneb 💤💤 Fasaha online writers f. o.w. *🌳imparting valuable knowledge and entartaiment is our concern*🌳. ~dedicated to my mom Sadeeq hawwas~ -https://www.facebook.com/Fasaha-Online-Writes-751775151851852/?referrer=whatsapp. 👁🥡👁 🅿1⃣6⃣. *B* affa da qyar ya samu hawayen suka tsagaita masa ya shiga gidan isma'il d'in wanda har lokacin suna zaune a inda ya barsu. zama yayi tareda zuba tagumi batareda yace komi ba, baba yawale ya dubesa sosai yace "mlm Abdallah badai wajen yaron nan kake ba?" baffa dai baice komi ba saida ya zauna sannan ya dubi kowa dake wajen kana ya tsaida fuskarsa ata baba yawale yace"eh can naje yawale, saida ya dan dakata yana mai sake jin ciwon cin mutuncin da mukhtar yasa akai musu, hmm duniya knn wai ace d'anka? d'anka na cikinka ke cewa in kazo gidansa kada a kuskura abarka ka shiga ciki dan yayi kudi komi ne? kuma bama wai iya kaiba harda 'yan uwansa ma?, baba yawale ya katse wa baffa tunanin da yakeyi yace "to masha Allah babu laifi ai, dan nasan indai mukhtar din yaga kaine kaje masa da knka dole ya haqura ya daina halayen da ya tsirowa kansa ya saurareka'' 'd'agowa baffa yayi sosai yace "yawale nayi dana sanin zuwa na gidan mukhtar ba kadan ba, dan ko arziq'in ganin sa ban samu nayi ba sakamakon wani mummunan sallahu daya barwa maigadin gidan nasa wanda yace a fad'a mana idan daya daga cikin ahalinmu yaje masa......... atake kuwa baffa ya fad'a masu komi da mukhtar yace gameda barin zuwa gidansa. babu wanda jikinsa bai qarayin sanyi ba na tunanin cewa lallai ko abun na mukhtar yayi mtqr girmama. baffa ne kadai ya lura da kukan da inno keyi yayi saurin cewa"subhanalla inno ki daina masa kuka dan hawayenki garesa masifa ne dan zai qara dorasa awata iriyar masifar ma wacce tafi haka" cikin shessheqar kuka inno tace "ai abinne da ciwo mlm ace kamar kai da yawale mukhtar zai wulaqanta ku? gskia ban haifi d'an da za'a ce ya wulaqanta mu ba kuma sannan inci gaba da riq'esa a mazaunin d'a na gari ba, indai kuwa haka ne daga yau wlh na zare mukhtar daga cikin yarana dana haifa da ciki na,,,,,,,!" tuni baba yawale da baffa suka qara fadin "subhanalla Allahuma ajirni fi musibati wa khalapni khairan minha kada kice haka inno, kiyi tunani ai ada ba haka yake ba" Allah sarki kuwa isma'il d'an uwa rabin jiki, jin abinda inno take shirin yankewa mukhtar din baqaramin cira ta rawar jiki ba ta sake sauko masa ba nan take, dan haka yana hawaye ya kwantas da kansa kan cinyar inno yana cewa "dan Allah inno kada kice zaki tsine wa yaya mukhtar dan wlh inaji ajikina bayin kansa bane tursasa akayi ba halinsa bane kuma koma wanene kuwa yai mana sanadin faruwar rushe mana farincikin zumuncin mu wlh bazamu ta6a yafe masa ba" zainab da tun lokacin da aketa maganganun tana gefen inno banda hawaye babu abunda ke surnanowa daga kuncinta na tausayin su baffa akan wannan masifar data samesu tasan ko rantsuwa tayi bazatai kaffara ba wulaqancin da mukhtar yaiwa iyayensa dasa hannun yaya firdauseey matarsa dumu dumu kuwa dansu kowa yasan haka suke baza'a taba hada zama inwa daya dasu a kuma wanye lpia dan sai sun rarwatsa na cikin inwar nan gaba daya sannan hankalin su ke zama nasu ita da meron tsimbe mahaifiyar tata. har lokacin isma'il kuka yake kada inno ta tsinewa mukhtar sai lokacin ne tace"ni bawai nufi na in tsine masa nadai kawai ciresa daga sahun yarana har sai ya dawo da halayen sa masu kyau kamarda, wannan shine magana ta" tana gama fad'an hakan ta tashi tsaye Itada Zainab suka koma d'aki aka bar su baffa nan su uku jugum jugum sai da baffa yayi qoqarin yakice damuwarsa ya saki fuskarsa tareda nuna wa baba yawale da isma'il komi mai wucewa ne bnda ikon Allah dan haka su daina damuwa abinda yafi su taya mukhtar da addua dan ita yafi buqata a halin daya tsoma kansa a ciki, sun jima a haka sai daga bisani baba yawale yai musu sallama ya tafi. nan baffa ya sa isma'il ya tafi dakinsa shima ya kwanta kan dole isma'il ya miqe tsaye jiki babu lakka ya wuce dakinsa shi kuma baffa ya daura alwala ya shiga d'aki shima. mukhtar kuwa yana komawa gida bayan ya fadawa mai gadi abinda yace ya fadawa su baffa kai tsaye falo ya wuce ya hau samansa ya wuce toilet ya watsa ruwa sannan ya fito ya kwanta a gado zuciyar sa sai zafi take da tunanin wai har shine isma'il zai ware dashi suyi fad'a? lallaikam shima yace wani abu kuwa,, firdauseey ce ta murda kofar dakin ta shigo da turtsetsen cikin ta tafiya daqyal, zama tayi tareda dafasa sai lokacin mukhtar yasan ta shigo dakin ma, zuba mata idanunsa yayi da sauri ta riqo fuskarsa tana shafa idonsa da zuwa yanzun jinin cikinsa daya kwanta yadan fara washewa nn ta fara tambayarsa a rude da cewa "wayyo ni firdauseey mijina miye yasamu idonka ne haka? dud tabi ta gigice kuwa, daurewa yayi tareda qalato murmushi yace "kada kidamu wifey na, wannan ba wani abu bane ba ay, qwace hannunta tayi ta miqe tsaye tace "nidai fad'an gskia dan Allah" kwata kwata baisan 6acin ranta dan 6acin ranta hana masa shaqar numfashi yake cikin hankalin sa dan haka yai mata bayanin fad'an da sukai da Ismail yanzun. nan take ta fara masifa dacewa"wannan wane kalar dan iskan yaro ne wai? miyakeji dashi dahar zaice zaiyi fad'a dakai? yana talakkansa lis shida matsiyatan iyayensa har sunada qarfin gwiwar ciwa mai kudi kamarka mutunci, to wlh bazai yiyuba dan haka gobe goben nan za'a rushe gidan nasu muga ta qaryar iskanci da rainun wayau in kuma sun isa su 'yan kansu ne suce wani abu wlh kuwa da gaba dayansu zansa ka watsamun su a magarqama suda fitowa kuwa saidai a lahira" kamo hannunta mukhtar yayi yana cewa"zauna haba kiji uwargidan mukhtar ai bakida matsala abunda kikeso shi mukhtar yake so, dan haka gobe zansa a rushe gidan jibi a hau ginin sabbin shagunan da zan bude miki kisa 'yan haya koba haka ba matas? yayi maganar cikin murmushi dason burgeta. abinka ga mai son abun duniya da nuna ita watace nan ta kalaimayesa da manaqisarta kala kala wai taji dadi dan haka kuwa wanshekare kamar yanda suka tsara saiga masu tarakta dinnan ta zybda gidaje tazo ta saita gidan baffa ta kuwa rushesa tsaf kamar titi ta maida wajen sannan ta tafi, su baffa basu san mi ake ciki ba sai dai kawai ganin isma'il ya shigo gida hannuwansa dafe bisa kai yana kuka sosai ya zube gabansu baffa, a zabure baffa da inno sukai ta tambayarsa mike faruwa, kwata kwata ya kasa magana dan tsabar baqinciki sai saqyar ya iya dubn iyayen nasa yace"baffa ashe yaya mukhtar da gaske yake zai rushe muku gida, wlh gashi can ya gama rushewa ku taso idanunku su gane muku,, aida sauri baffa ya fita inno ma ta janyo mayafinta suka fita suna isa wajen kuwa daqyar suka gane inda mukhtar yai musu ta'adar kuwa sakamakon mutane da suka iske wajen dayawa suna kallon abunda mukhtar yasa akaiwa gidan nasu dan yana tsaye lokacin har aka gama kuwa snn ya tafi. nan kowa yaita tofa albarcin bakinsa, gameda rashin mutuncin mukhtar a yanzun kuma. Allah sarki inno tana yin arba da filin gidan nasu ba gida ba tuni ta zame qasa ta sume, a rude jama'a sukai kanta ana mata fiffita amman shiru inno bata tashi ba, aida gudu isma'il ya sa6eta a kafada ya nufi wani asibiti dake tsallaken titin anguwar tasu, cikin tsautsayi wajen tsallaka titin baisan mota ta tafoba tuni kuwa ta kwashesu ta watsar shida inno din a gefen titi, mai motar kuma maimakon ya tsaya saima qarawa motar tasa gear da yayi sanin dayai koya tsaya aljihunsa ne zai koka haka ya wuce batareda ya damu ba shin mutanen nan daya buge ko suna raye ko suna a mace ba. dudda mutane sunso kamo sa amman abun yaci tura baffa da baba yawale kamar su katse dan tsuma ganin jinin dake fitowa jikin isma'il da inno d'in. nan aka ida isar dasu asibiti bayan an kai zainab gidansu wajen mamarta sakamakon gigicewa datayi tana shirin fara naqudar dole a saman titi. daqyar likitoci suka tsaida jinin nasu, saidai sunyi asarar jini da yawa saida aka qara musu jinin baffa da na baba yawale sannan aka dora musu drip. saidai sakamakon gwajin da akaiwa inno ya nuna cewa jininta yayi mugun hawa ba kadan ba, dan haka likitan yaja su baffa office ya nuna musu cewar dud wani abu dazai sa hankalin ta ya dinga tashi to su kiyayesa matuqa dan zata iya rasa ranta ta sanadiyyar hakan. wasa wasa saida su baffa suka qulla sati 3 a asibiti amman kuma mukhtar ko leqe tame AllAh bai leqosu ba dudda yaji labarin hatsarin kuwa. a sati na hudu ne aka sallamesu suna shiga cikin anguwar kuwa sukaga har angama ginin shagunan inda gidan nasu yake har shago kusan ashirin da wani abu kuwa sakamakon wasu filin daya hada dasu ya siya din kmr ynda yace, yanzun haka fenti kawai ya rage a qarasawa gidan, AllAh sarki su baffan kallon wajen kawai sukayi tareda girgiza kai suka wuce gida kawai. haka rayuwa ta dore mukhtar kwata kwata ya d'auke qafansa da zuwa gidan iyayensa suma kuma sun haqura sunsa masa idanu indai duniya ce ai tafi bagaruwa iya jima kamar yanda mutanen anguwa suke cewa knn ga mukhtar a vayan idonsa, dan yanzun taimakon ma da yake wa jama'a ya rage sosai saiya ga dama yake bayarwa. watan haihuwar firdauseey ya tsaya dan haka kullum cikin saurare suke kamar yanda itama Zainab take sauraran tata haihuwar tunda satin ya kama bata komi face naqudar tsattsaye danma Allah yasa tanada juriya, gashi kuma itama ta kowane 6angare tana samun kulawa su inno da baffa da mmnta gakuma isma'il dan baffa kam cikin ragunansa daya siya guda uku harya bawa su isma'il din biyu yace a yankawa Zainab inta haihu, hakan kuwa ba qaramin dad'i yasa isma'il ji ba dan daman gashi duka duka yanzun wata yayi rabi bare yasa ran samun albashi har ya siya mata ragon sunan, danma sauqinsa sunada abinci da mahad'ensa. yau Monday tun da safe su mukhtar da firdauseey suka nufi wata qatuwar private hospital wacce akwai mnyan likitoci a cikinta. harda baqin turawa maza da mata kuwa a cikin likitocin nata qwararrun gaske wanda suka qware ta kowane fanni. sakamakon ciwon da firdauseey ta kwana dashi a daran jia wanda kamar zata mutu, suna zuwa wani babban likita ya dubata yace nan da rabin awa zata iya haihuwa, shiru kakeji rabin awa ta koma awa daya, awa daya ta koma biyu biyu ta koma uku, abudai har marece bnda 'yar banzar azaba babu abinda take sha dole likitoci suka sa mata ruwan naq'uda sannan ta fara nishin gasken gasken na haihuwa, tasha baqar azaba kuwa dan aqarshe tana yin wani bbn yunquri kan baby ya fito likitoci na ida janyo mata babyn ita kuma tana sumewa. mukhtar na waje amman hankalin sa baqaramin tashi yayi ba jin wani ihun kukn azaba da firdauseey keyi, jiyo kukan jaririn dayai ne yasashi hamdala dasauri ya nufi shiga dakin aikuwa security suka hana sa dole ya haqura ya tsaya, acan kuwa sunyi matuqar qoqari sannan firdauseey ta farfado. haka suka gyara kyakkyawan jinjirin yaron wanda suka tabbatar ya zuwa yanzun yanada matsala danko numfashi ma saida qyar yake yinsa, nn suka ta masa aune aune har suka gano inda matsalar take. wani baturen likita ne ya fito daga labour room d'in ya kira alhaji mukhtar d'in zuwa babban office dinsa bayan ya zauna nn ya dubi mukhtar yace cikin yarensu"yalla6ai babynka yasamu matsalar toshewar numfashi wanda har matsalar ta shiga cikin wasu hanyoyi dasuke da dan gan taka da numfashin sa wanda yake shaq'a, to zamu sanyashi a cikin wasu einges na na'ura har tsawon sati biyu dan munada tabbacin 2 in akai masa hakan zai dawo normal, zai yiyu kuma ya rayu ko akasin hakan" cikin rawar jiki mukhtar yace "doctor ban... bangane ba? kamarya zai rayu bazai rayu ba?" baturen doctorn yace ''eh, ina nufin a qa'ida naurorin sune zasu fudda masa sanyin da mamarsa ta dunga shayar dashi a ciki lokacin ta hanyar kayan sanyi data dunga sha, yanzun haka, so yanzu zamu baka uniform saikasa kashiga ka gano su dan mu ba,a shiga room din saida uniform na hospital namu a jiki, haka kuwa aka bawa mukhtar wasu tsanwayen kaya da sunn hospital a gabn rigar sai wata farar hular leda yasa yashiga room din da sauri. yana isa kan gadon firdauseey yaganta rungume da jinjirin ansa masa kayansa blue amman sai kuka take, karbar yaron yayi. "ya subhanalla" yace ganin gaba daya yaron kamar baffansa ya d'auko sak. dogo ne sosai fari tas ga hanci sannan gashin kansa da jikinsa kwance laya laya alamun na cikakken fulanin usuli knn. Amman kuma sai dai kash dud wannan baiwar kyan sura da AllAh yaiwa babyn bayya numfashi saida qyar da qyar yanda kasan bazai qara koda second ba kuwa a duniya saboda hatta mad"igar babyn nasa ana ganin tashin bugawarta. kuka firdauseey take tana cewa "dan AllAh mukhtar kada yarona ya mutu ina sonsa wlh zuciyata zata fashe nima wlh inbisa, dutta rude ta gigice sai sambatu take. rungume jinjirin mukhtar yayi a jikinsa ya zauna bisa wani gado dake gefen na firdauseey saboda yanda yaji son yaran na ratsa b'argo da tsoka na jikinsa kaishi fa jiyake baiqi a halin da ake yanzun ba ace yabada komi nasa ba saboda d'an nasa yasamu ingantacciyar lpia kamar kowa. kawai sai qara rungume jinjirin mukhtar yayi yana kuka. suna haka saiga wata 'yar tsamurarrar baturiya ta shigo room din ita da 'yarta. nan baturiyar ta cirewa firdauseey drip din ta fita yayinda 'yar tata ta matsa kusada mukhtar ta dan riqesa ganin yana kuka kamar qaramim yaro yasata fadin "oh sir yi hakuri kada ka damu babyn ku zai samu sauqi insha Allah" amman ina kwata kwata mukhtar baisan ma tana yiba kuka kawai yake firdauseey na tayasa dan ganin da suke a yanzun rashi zai risqesu dai dai lokacin da sukaga samu Allah kenan! By *Xexen Fasaha* [1/17, 3:10 PM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO !!!* Story and writing by Xayyneb 💤💤 Fasaha online writers f. o.w. *🌳imparting valuable knowledge and entartaiment is our concern*🌳. ~dedicated to my mom Sadeeq hawwas~ -https://www.facebook.com/Fasaha-Online-Writes-751775151851852/?referrer=whatsapp. ```Masoyana na gskia da gskia wanda na sani da kuma wanda bn sani ba ina godia gareku matuqa da nuna qauna, ina roqon Allah kuma alherin Allah ya isar muku kamar yanda nike samun managartan addu'oe daga gareku kuma```. 👁🥡👁 🅿1⃣7⃣. *M* ukhtar kam sai da qyar doctor merzan ya rarrashesa tun shigowan sa shima kuwa ya iske sa halinda yake. kan dole mukhtar ya haqura ya basu d'an ya fita ya canza kayansa ya zauna nan office din doctor merzan kamar yanda ya umarcesa daya jirasa nan. babu jimawa saiga likitan ya fito yayinda firdauseey ke biye a bayansa har zuwa lokacin fiskarta share share take da hawaye. mukhtar nan shima yaji zuciyar sa ta q'ara karewa dole yasa hankicerf wannan karon yana tafiyar da hawayen nasa a cikinsa. bayan firdauseey da likitan sun zauna nan doctor merzan ya dubi mukhtar yace "ka daina saka damuwa a ranka kaji? babynka zai samu lpia insha Allah so dan yanzun haka mun kaisa can dakin da na'urorin suke mun kuma sanya sa ciki, sai dai kuma a qa'idar asibitin nan indai muka kwantas da iriyar wannan patient d'in to ba'a zama wajensa kuma adadin satikan da muka d'iba sai lokacin ake dawowa so dan hka be careful zaku iya tafiya sai nan da sati uku zaku dawo ku iske sakamakon, sannan ita kuma maman babyn munga babu wata matsala a jikinta kuna iya komawa gida yanzun tare da ita wannan shine cikakken bayanin zaku iya biyan bill namu sannan ku tafi" da kuka firdauseey tabar office d'in shi kuma mukhtar saida ya biya bill na komi sannan ya fita daqyar ya rarrasheta suka shiga mota direbansu yaja su har gida. koda suka koma gida bnda sabon kuka babu abinda firdauseey ta dasa dan gaba daya ta hayyaci kanta ta hana kanta sukuni. dole mukhtar ya kirawo mairon tsimbe tazo. tana zuwa kuwa ko sallama batai ba ta fad'o cikin falon gagaf tana fad'in "wai yaya ne mike faruwa nikejin kukn firdauseey ta?" cikin ladabi mukhtar ya fito daga bedroom din ya gaisheta ko kulasa batai ba dan ita ta 'yarta kawai take da sauri ya matsa yabata hnya ganin yanda ta cusa kai cikin bedroom din nasu har tana qoqarin turesa. firdauseey na ganin uwar tata da gudu ta miqe tsaye ta isa jikinta tana cigabada da kuka tana fadin "mama babu babyn babyna zai mutu ya barni mama? ita mero ma sai lokacin ne ta lura da babu cikin jikin firdauseey dan haka wata uwar ashariya ta ingizo tareda fadun"tooo ana wata ga wata fa, bantar ubancan,! gidan uwarwa aka kai mini jikan nawa eye? a fad'a mun inda aka saka mun jikina komuma billaheel azeem na rigizazo muku August a gidan nan" tayi maganar tana dukan qirji tareda cin d'amara da mayafinta tana duban mukhtar alamun dashi take. kasa magana yai dan baq'aramin tsoron meron tsimbe yake jiba matuqa a rayuwarsa, dan haka muryarsa na rawa rawa yace "ai...ai mama yana hospital ne.... "uban ubanmi yasa aka barosa a sosbitel d'in?, cewar meron tsimbe data katse mukhtar d'in dudda mukhtar na halin tsoro saida maganar mero taso basa dariya danjin dayai ko sunan ma hospital din takasa fad'a banda zagi babu abinda bakin ya iya da cin mutunci. kamo hannunta firdauseey tayi suka zauna gefen gado nan suka zauna firdauseey ta fad'a mata da cewa "mama babyn ne bayya da lpia dana haifosa kuma.... nan ta kwashe komi ta fad'a ma uwar ta qarashe da matse qwalla tana cewa "wlh mama bakiga kyakkyawan babyn ba, AllAh kuwa mama inna rasa sa kema zaki rasani ne" kama hab'a mero tayi dayake zuciyar ta ta jima da qeqashewa shiyasa bataji ko d'ar na tausayin firdauseey dawani jinjirin ba, kawai fizgo hannun firdauseey tayi ta girgiza tace "toke dan ubanki uwar waye yace baki fad'a mun ta waya ba nazo munje asibitin tare? kuma uban waye yace kitashan abin sanyin ne eye bare kizo kifasawa mutane makoki?, to wlh can saman kanki kuma marmaza kije ki d'umma jikinki da ruwan zafi dan maijego batta zama babu gashi" haka firdauseey ta miqe ta nufi toilet amman gaba daya zuciyarta naga babynta, mero ta miqe tace "naga sanya kikewa batun bari kiga in shigo kewayen in gasaki da kaina dan ban yarda da kiyi ke kad'ai ba dan wannan in aka barki zaki lalata kanki ki zama maras amfani fanko ga miji saidai yaje ya nemi wata kokuma ya aura kinaji kuwa kina gani kin zama foto a cikin gida bayanda zakiyi" haka mairo taita sakin magana ko kunyar mukhtar dake wajen batayi ba harta bi firdauseey toilet din ta maido kofar ta rufe. zama mukhtar yayi gefen gado tareda dafe kansa yarasa yanda akayi son babyn nn yai masa wawan kamu, zumbur kuma sai ya miq'e tsaye ya koma falo ya d'auko wayarsa yahau kallon foton babyn bai aune ba sai yaji hawayen sa na d'iga bisa screen touch din wayar. yajima a haka sannan yayi shirin office akan dole sakamakon wayar da aketa masa tun dazun akan zuwan wasu baqinsu haka yahau mota jikinsa a mace yabar gidan. A can toilet kuwa kukan da firdauseey take tana kiran babynta kada ya mutu shine ya hassala meron tsimbe ta kufula tace "tace ke dan kan mataccen tsohonki kukan nn ya isheni haka, haba anyi d'iya sai shegen naci? kuma madai naga yaron nn bai mutu ba bare kita asarar hawayenki ko?, to inma ya mutu q'asanki amfanin ubanmi yake miki dabazaki qara iya daukar wani cikin ba ki haife?,, shiru firdauseey tayi amman sai faman gunguni takewa uwar qasa qasa tareda satar hararata, basu baro kewayen ba saida meron tsimbe ta gashe firdauseey fiyeda qema ta qara shan wata azabar kuwa saida ta bud'e sabon famfan kuka sannan uwar ta barta. haka ya kasance kullum mero ke kulaw da firdauseey kuma basu fad'awa kowa haihuwar ba dan a cewarsu sai sati ukun sun cika sun koma asibiti suga yanda lpiar yaron take ko akasin haka. cikin ikon Allah kuwa yau Monday yacika sati uku knn da haihuwar firdauseey kuma yaune suke shirin komawa asibiti dan meron tsimbe saboda zumud'in ganin jikan nata datazo jia nan ta kwana gidan firdauseey kuma a bisa gadonta tayi shame shame a bisa uwa saniya wanda hakan tasa mukhtar dole barar musu d'akin ya kowa d'aya daga cikin d'akunan saman benen, dayake babu abinda babu a d'akunan dudda ba zamnsu ake ba. 6:22pm a hospital din tai musu suna nn zaune har saida lokacin yad'anja wajen 8 da wani abu sannan fa manyan likitocin suka fara shigowa asibitin cikin motocinsu, suna a haka saiga doctor sera ta shigo wato mamar yarinyar nan baturiya wacce ta rarrashe mukhtar jia dayaita faman sakin sambatukan kukan nn. Still 'yar tata raja tana biye da ita, raja iriyan matan nan masu 'yan mnyn shekaru a fuska amman jikinta ya b'oye mata hkn danko mama bata dasu yanda ya dace shiyasa ake kllonta qaramar yarinyane. bayan sun gaisa ne mmnta take cewa "kuna jiran doctor mezan ne ko?" "eh cewar mero data riga kowa harshen mgn a wajen, sai tace "ok to ku qara haquri nan da mintuna 10 zaku gansa" "ok ba matsala doctor thanks" cewar mukhtar su juya suka wuce yayinda meron tsimbe tabi 'yar baturiyan nan wato raja da kallo aiko saita bushe da dariya tana fadin 'o'o ni Allah mai halitta ita wannan jibeta da fuskar manya amman dubi qirjin kamar anyi shafen suminti akai... kanta qara cewa wani abu saiga doctor merzan yashigo aikuwa da sauri mukhtar da firdauseey suka miqe daidai nn doctor d'in ya iso garesu suka gaisa yajasu office dinsa ya aijye brifcase dinsa a side tareda zama kan kujera ya dubesu cikin fara'a yace"congrats ina tayaku murnar babynku ya samu lpia jia muka fiddasa a engies d'in yanzun kam bayada matsalar komi numfashinsa it's very very normal dan yanzun haka ma zamu iya zuwa ku d'auki babynku" tuni suka hau murnar gasken gaske kuwa sai hamdala mukhtar yake haka doctor merzan ya kaisu dakin da babyn yake ai mero na arba da tsantsar kyawun yaron saita dubi firdauseey tace" 'yar banza dole ki haukace kan jinjirin nn ashe? yaro kamar yasha hatimin annabi yusuf shima dai? itadai firdauseey batabi ta kanta ba shayarda yaronta kawai take kamar yanda doctor ya bata izini. sai kallon yaron suke Itada mukhtar sai wutsil wutail dinsa yake na jarirai cikin kayansa an kuma nadesa a showel kaida ganin babyn kasan lafiyayyen baby ne, yanda kasan ka tabasa jini yai tsartuwa haka yake, danba qaramin kyau ya qara ba akanma wanda aka haifesa dashi d'in . basu jimaba aka basu sallama da yake ranar suka kar6o babyn dan haka sai aka maida rad'in sunan yaron da kuma bikin sunansa rana ita yau watau Monday mai zuwa, tuni mero ta dunga fadawa yanuwa da aminan arziq'in haihuwar firdauseey kankace miye mutane sukaita shigowa ganin jariri kuma dud wacce tazo abunci da namomi da juice s saita ture kuwa dan masu aiki har uku mukhtar ya zube musu sannan dud wacce zata tafi sai an mata kyautar 1k sannan. aIkuwa shiyasa a ranar mutane basu katsewa zuwa gidan danjin labarin kud'in da ake badawa wane yaji ga wane knn, kai baka bayarba kaje an baka tomiyafi wannan dadi cewar mutane. koda wasa mukhtar bai taka q'afarsa yaje yafad'awa su baffa haihuwar ba dan tsanar sa da ismail bazai bari yaje gidan nasa ba, suma su baffan ya runtse idone kawai haryayi tunanin gaya musun bawai dan matsayinsu yakai ba na sujin a cewarsa, amman ya yanke hukuncin a ranar daren suna zai je wajenda su baffan ke firar dare saiya fad'a masa faqat yarage ruwansa yaje zanen rad'in suna ko kar yaje shidai yafita haqqi a ganinsa. saidai abinda bai saniba har su baffa ma sunji haihuwar saidai sukayi shiru abinsu batareda sunyi gigin tunkararsa da wani abu wai shi barka ansa mu qaruwa ba,suna masa adduar Allah raya. to mutumin dayace babu kai babu shi babu ahalinsa babu naku kuma ya hanaka taka gidansa tomi zakaje kayo? suna matsa yin iyayensa aisu yakamata yabi basu su bishi ba kodan gobensa tai kyau, dan haka inda bai zo ya fad'a da kansa ba ai huta roro waken gizo yayi 'ya'ya cewar inno da suke tattauna maganar da baffa da ismail. dan yanzun harsun manta ma su rabonda dasusa mukhtar idanunsu dama basusa aka ba bare abun yadamesu, danma musamma ma inno dake da hawan jini, takan qara da cewa "inda ya zabi mace akanmu ai shiknn haka duniyar take ay ba kanta farau ba haifarwa mace namiji tana masa fatan shirya dai. suma kuwa abun Allah a ranar ne bayan gama sallar isha'e Zainab ta suntulo musu kyakkawar d'iyarsu mace barikallahu Masha AllAh, su baffa baqaramin dadi sukaji ba da Allah ya nuna musu d'an isma'il wanda bai yarda suba, shiyasa har nafila sukai ta godia ga Ubangiji,, ranar kam sunyi kwanan farinciki, danko washe gari aka farfado haihuwar maqota akaita shigowa kuwa tayasu murna dasa albarka kowa ya amshi jinjirar nan kuwa kamar karya badata yakeji dan yanda kasan zubin larabawa haka Allah ya basu ita. mutane basu katsewa zuwa gidan kuwa kullum saboda sake ganin jinjirar zainab, dan kuwa wasuma dawowarsu ganin jaririyar yafi a qilga dudda sun zazzazo kuwa, mutane suknce dudda kyan da Allah ya qawata jinjirar dashi saida ya qara mata da farin jinin mutane ta ko'ina, Allah kenan buwayin sarki shi daya gagara misali, haka akaita zaman barka har yau gashi daren suna. kamar yanda shi mukhtar ya tsara haka kuwa a daren suna yazo har wajensu baffa inda suke zama da baba yawale waje sallama kawai yayi batareda ya gaishe suba face "sannynku"' da yace yana daga tsayen sa kuwa, amsa sallamar baffa yayi shima dan ya zama dole kam, amman daga haka ko kallon mukhtar din baiba yaci gaba da jan carbinsa. baba yawale yace "mukhtar kazo ganin jinjirar d'iyar qanen taka ne a fiddo ma ita ka gani? Mamaki mukhtar yayi daman har matar isma'il ta haihu bai gaya masa ba,( kujifa shi ya fad'a masa ne?)jiyayi nan take ya sake tsanar su gaba daya jiyake dazai iya raba jikinsa ya kwashe jinin jikinsa ya maida masu baffan abunsu dayayi koya huta da tunanin cewa dansu ne shi kuma shi dan uwan isma'il ne! (ya subhanalla gskia mukhtar an nemeka an samu da yawa, AllAh shi kyauta dai to). duan baba yawale mukhtar yayi jiyake kamar ya ida qarashe tsohon ta hanyar yi masa zazzafar shaqa danjin zafin mgnr dayai masa nawai yazo ganin jaririya wancen gidan da talauci da babu dake mamaye dashi. shi koda yarinyar ma ta girma kowani yaji zaima je neman auren yar Ismail gidan aisai ya zugesa yadaina zuwa. kuma ma ya d'auki alqawalin yar isma'il indai ta girma itada yin aure saidai taga mata nayi dan kuwa kowa yayi nufin aurenta zai sa mutanen sa su zugesa ne in kuma yaga mutum ya nace tofa numfashi zai gintase a rayuwar sa dan ya tsani dud wani cigaban isma'il koda na farinciki ne kuwa. gani yake inyai masa hakan wata sabuwar hanya ce wacce zaisa maza su guji yarinyar insukaji lavarin kowa yazo neman aurenta yana mutuwa kuwa. tunanin hakan dayai ne yasashi sakin murmushi ya dubi baba yawale da baffa yace "baffa damn nazo fad'a muku zanen suna d'ana ne a babban masallaci bayan gama sallar asuba" ga mamakinsa saiyaga baffa yayi murmushi yace Masha AllAh damn gobe ake rad'in sunan 'yar isma'il kaga sai ayi duka a wuce wajen, baba yawale yace "gskia ne Allah dai shi kaimu lpia, aminn cewar baffa, Juyawa mukhtar yayi yace "sai anjimanku" baba yawale ne kawai ya amsa masa baffa kuwa shiru kawai yayi yana cewa aransa "hmm ta yaro kyau take bata qarko ay." Nansu baffa sukaci gaba da firarsu har lokacin tashinsu yayi sannan kowa ya wuce gida danya kwanta. ana gama sallar asuba kuwa akai sanarwa a masallacin na zanen suna inda d'an mukhtar yaci sunan khaleepa, 'yar isma'il kuma taci sunan heenduh haka aka yi addu'a mutane suka fara fita yarage daga baffan sai baba yawale sai kuma mukhtar da baffan yace ya tsaya kada ya tafi, ala dole ya tsaya kuwa yana tunanin mi baffa zaice masa a masallacin bayan ko jia sun had'u?. babu zato yaga baffa ya miqa masa hannun damarsa yace bani nan mukhtar?" cikin mamaki mukhtar ya dubi baffan nasa yace "baffa mizan baka, dan jikinsa harya soma rawa ganin yanda fuskar baffa ta koma babu alamun wasa a cikinta ko masassaqo. baffa ya qara tamqe fuskar sa yace"dud abunda ya sawwaqa cikin aljihunka indai kud'i ne su nikeson ka bani banson wani ja'inja bani kawai kayi abinda nace" mukhtar bai sake cewa komi ba ya tura hannunsa aljihu yaji babu wasu kudi komi face takardar dubu daya dan jallabiya ce kawai ya fito da ita a jikinsa, haka ya miqawa baffa. baffa ya kar6a yace Allah sanya alheri cikin ta dan mafi qanqantar sadaqi yana habbaka albarka ta aure ai daman fiye da mai yawan ma, juyawa baffa yayi ya miqawa baba yawale dubu dayan shima baffan ya fiddo dubu daya cikin aljuhunsa ya riqe kowa sai binsa da kallo yake tsakanin baba yawale da mukhtar din dan basusan manufar maganar baffan fa, baffa yace "yawwa yawale inason kai ka zama waliyin jinjirin mukhtar wato dansa khaleepa . ni kuma zanzama waliyin heenduh yar isma'il yanzun nan basai an matsa ba za'a daura wa jariran aure dan bazan juri ganin tarwatsewar zumunci tsakanin yayana ba ina raye ban mutu ba, kaga innai ma yaran aure tun yanzun kaga zumunci bai kauba dan zuri'ar mu zata qara yawa" ya juya ya dubi mukhtar daya daskare jin abunda baffan yace gaba daya jikinsa ya kab'e da kyarma ko motsi ya gagara yi, baffa yace "yawale kazama shaida ko bayan raina wallahi tallahi narantse da izzar mulkin Ubangiji Allah kuwa muddin mukhtar yasa d'ansa kaleepa ya saki heenduh yar isma'il dan wargajewar zumunci na har abada kamar yanda yk fata to wlh mukhtar kaji da kunnen ka indai ka kuskura kai hakan Allah ya isa! Allah ya Allah isa!! Allah ya isa!!! tsakanina dakai dan haka ka kiyaye wannan umarni nike baka bawai shawaraba" mukhtar yanaji yana gani a haka kuwa nan take baffa da baba yawale suka daura auren jariran da basusan abunda ke cikin duniyar ba, suna gamawa suka tashi suka fice daga masallacin suka bar mukhtar nan wanda yayi qaramar suma zaune awajen yanaji kamar bugun zuciya zata kashesa a wajen jin yanda zuciyarsa ke bugawa fat! fat! fat! zai iya rantsewa da Allah inda wani zaizo kusa dashi tofa zaiji sautin bugun zuciyarsa a wajen. wannan aishi ake kira a mareka a hanaka kuka kuma, rasa abinda zaiyi yayi yaji dadi koya samu zuciyarsa ta daina bugawa kawai saiya daura hannunsa 2 aka ya fashe da kukan baqinciki na auren dansa da heenduh yar maqiyinsa, Mukhtar cewa kawai yake tsakaninada ismail Allah ya isa nasan shi zaisa baffa yaimum hkn, haba baffa miyasa? wlh bntaba jin inda akai wannan auran ba tunda nike ace ranar rad'in suna jarirai nan take kuma a wajen a daura wa jinjirai d'in aure ba,! wayyo ni Allah na zubewa qasan wajen yayi, yayi goho yana dukan knsa da hannun sa yanamai fidda zafafan hawayen baqinciki da takaici yana cewa "firdauseey zokiji danyen hukuncin da baffa ya yanke mana a rayuwa wanda bai gamda muba"!!!!!!!!!!!!!, tunanin kawai toshi yanzun tayaya zaijewa da firdauseey da wannan zancen wane kuma hukunci zata dauka akansu baffa kuma intaji??? By *Xexen Fasaha* [1/17, 3:10 PM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO !!!* Story and writing by Xayyneb 💤💤 Fasaha online writers f. o.w. *🌳imparting valuable knowledge and entartaiment is our concern*🌳. ~dedicated to my mom Sadeeq hawwas and sis ayush ilyasu musa amaryarmu Ubangiji Allah ya kawo zaman lpia mai dorewa da zuri'a d'ayyaba fatan da muke miki knn ala kulli halin.~ -https://www.facebook.com/Fasaha-Online-Writes-751775151851852/?referrer=whatsapp. 👁🥡👁 🅿1⃣8⃣ *W* lh bantaba jin inda akai wannan auran ba tunda nike, ace ranar rad'in sunan jariran nan take kuma a wajen a d'aura wa jinjirai d'in aure ba! wayyoni Allah na!" zubewa q'asan wajen yayi, yayi goho yana dukan kansa da hannunsa yana mai fidda zafafan hawayen baqinciki da takaici yana cewa"firdausy zokiji d'anyen hukuncin da baffa ya yanke mana a rayuwa wanda bai gam da muba"!!!!!! tunanin kawai toshi yanzun tayaya zai jewa da firdauseey da wannan zancen wane kuma hukunci zata d'auka a kansu baffan kuma in taji?? dole ya miq'e daga wajen yabar masallacin ko ganin gabansa baiyi sosai sakamakon wani mugun jiri da yakeji a lokacin, da qyar yasamu ya isa falon gidan nasa ya zube bisa kujera yana huttai. lokacin kuwa qarfe bakwai da mintuna 50 na safiyar ranar. gida yan suna suna waje sai ida hada delicious na abuncika akeyi da drinks kala kala. mai jegon ce ta sauko daga benan jikinta sanye da wani swice lace kaida ginensa kuwa kasan nera basai an tabbayeta ba gu siyensa, awarwaron mnyan zinarai ne sanye da hannuwan ta sai kunnen ta da wuyanta suma sun shaida nasu golds d'in kuwa. har kusa da mukhtar firdauseey ta zauna sai baza qamshi take ko ina. "yalla6ai yabaka shirya ba? ai yakamata kaje kai wanka ka shirya sosai inda an gama zanen sunan ko? dubnta kawai yake da kansa dake barazanar fashewa, shin tayaya zai iya dubn qwayayan idanunta yace an d'aurawa jaririnta aure da jaririyar 'yar abokin gabansu ne abin q'insu kuma mawai tukun? runtse idanunsa yayi bayan yasa hannuwansa ya shafo tundaga saman kansa har zuwa fuskarsa da wuyansa sannan ya sake dubnta daqyar ya iya furta "akwai matsala firdauseey" arazane ta dubesa, haba ba banza ba takejin faduwan gaba tun dazun kam, cikin tsurewa da faduwan gaba gamida rudewa tace "mi... Mmm. mim. mine ya faru kuma? dan Allah yi maza sanar dani wlh daman sai faduwan gaba nikeji ba kad'an ba" Saida ya qara sauke qarfaffan ajiyar zuciya, ransa bnda tuquqin baqinciki babu abinda yakeji, shifa jiyake daman mutuwa yayi ya huta dayasan zaiga wannan baqar ranar da har baffa zai iya jefa d'ansa gidan matsiyatan nan dan sake hada wata sabuwar dangan takar data wartsake kuma da jimawa ma. muryan firdauseey ta katsesa inda yaji tana fadin "haba mukhtar kawa girman Allah da manzonsa ka fad'a mun abinda ke faruwa danni ka barni a duhu babu kyau iriyar hakan fa" "baffa ya yanke mana mummunan hukunci yau firdauseey inda ya had'a auren khaleepa da 'yar tsinannen yaron nan isma'il yanzun nan bada jimawa ba a masallacin anguwar nan bayan gama rad'in sunan su" wata mummunan hantsilawa firdauseey tayi wajen miqewa wanda har kallabin dake kanta wanda tayi coge dashi wato wanda ake kira tunkud'esa kaga tsiya yana fad'owa qasa amman kota hakan bata biba dan kwanyarta ma ta daina aiki na wucin gadi jin maganar tai mata dirar mikiya a gaggauce kamar ana faffaska mata tafi takeji a kunci. bayan dawowarta hayyacinta tace "wai tukunna madai wane khaleepa din kake magana ne mukhtar???!! khaleepa na fa? " shi kansa abin mamaki yake basa dan tun sanda suka fara soyayya da firdauseey bata qara kiran sunnsa ba gatsal amman yau gashi sai maimaita mukhtar take a bakinta batareda taji ko d'ar ba, amman yasan dole tayi ma fiye da hakan ma a yau inda an tab'ota.. babu zato yaji ta cacumo kwalar jallabiyarsa tana girgiza wa da qarfi idanunta sun yi jajir hawaye na fita ta gefensu tana cewa"wadannan matsiyatan za'a had'a min d'ana da 'yarsu aure? ai wlh bazan yarda ba wlh sai an raba wannan q'addararren auren ko ai kashe kashe a anguwar nan" ran mukhtar a matuq'ar 6ace wannan karon ya fizge hannun firdauseey daga kwalan sa data shaqa, ransa ya b'aci da abinda tai masa matuqa dan yaso lallashenta amman jakin dinsa datai yasa yaji bama zaiba kuma bazai biye mata ba tsinuwar iyayensa tabisa ba a banza a wofi, dan haka ya dubeta idanunsa sun sake kad'awa sunyi jajir yace '' kije kiyi komi ma zakiyi nidai bazan bijirewa umarnin mahaifina ba inda harya tsine mun akan indai nasa aka raba auren nan" yana gama fadin hakan ya haura samansa ya wuce d'aki ya barta nn tana haukan 6a6atu, data gaji zubewa tayi wajen ta d'aura hannunta bisa kai tahau kururuwa tana fadin a ceceta dan gaba d'aya q'arar ihun kuknta ya cika falon gidan, aiko saiga mata 'yan suna wanda suka fara shigowa lokacin suka baro dayan falon da gudu suka shigo babban falon gidan suka isketa baje qasa dutta tuttuje kwalliyar jikinta ta yar qasa hatta dankunnen kunnenta shima bai tsira ba, ta 6alle zanen jikinta sai undie dogo kawai ta bari, ta koma kamar mahaukaciya dan yanda ta dinga kuka da hawaye shate shate gashi sai dukan knta take tana fizgar gashin knta dan azaba ko zafin hkn bataji ihu kawai take tana tsinewa su baffa tana sake cewa Allah ya tsine muku wlh, bazan yarda ba shegunayen mutane kawai wlh saina dauki mummunan fansa akanku gamida abinda kukai mini matsiyatan banza makwadaita, daqyar hajiya Hadeeza aminiyar firdauseey ta kori sauran jama'ar wajen ganin yanda sukewa firdauseey kallon mahaukaciya, suna fita tasamu ta kulle musu qofan falon ta dawo ta zauna kusada firdauseey bayan ta, samu ta rarrasheta tayi shiru daga haukan kukn nata da takeyi takoma zubda zallar hawaye kamar fanfo dankuwa banda zunga da zugugin ciwo babu abinda zuciyar take mata hatta kejin ma inazata ma iya hadiyan zuciya ta mace kota huta tunanin wannan mummunan qaddarar data samesu yau. Hjy Hadeeza tace "haba aminiyar miyasaki haka har kika janyo hankalin mutane kanki? dan AllAh kiyi haquri inma wani abinne ke damunki fad'a mun yanzun nan zami samu mafitarsa(hajeeya Hadeeza wata sabuwar aminiyar firdauseey ce wacce basu jima da dawowa daga anguwar ba dan itama tanada hali kamar nasu firdauseey din bata da son dangin miji bare iyayensa dan tsakanin ta dasu sai wulaqanci da fad'a kaca kaca kuma ta zagesu tas shiyasa batada farin jinin su kokadan gashi kuma ta hana dan uwan nasu qara aure dud tabi tayi kane da dukiyarsa sai fantamawa take da ita son ranta, daman ance sai hali yazo sannan ake mummunan abota gashi kuwa dan gaba daya sunsan sirrin junansu kaf hatta da mugun asirin da sikaiwa mukhtar na rabasa da iyayensa da d'an uwansa saida firdauseey ta fadawa Hadeeza, kuma itama Hadeeza ta fad'a mata tariga ta gama da mijinta alhaji bala, shiyasa yanzun kansu a hade yake battada amiyar data wuce ta itama haka. Kuma itama hajeeya Hadeezar ko kwana goma batai ba da haihuwa itama yanzun haka wannan kenan). dan haka firdauseey tana hawaye take cewa"masifa ta saukar min a wannan rana aminiyar babbama kuwa, gashi kuma mama mero taje qauye yau da sassafe dan kaka musa baida lpia bare na fad'a mata musan mafita dan Wlh bazan bar abinda akaimun ba, tab!!!!! Inkuwa har harma na barsu kenan ma sunshani a basilla" Hajeya Hadeeza tace ''nifa kin sani a duhu ki famitar dani man kona fahimta" Saida firdauseey taqara matse hawayen ta sannan tace "wannan mugun tsohon ne man baban mukhtar yatashi ya had'a d'ana aure da 'yar qanensa" zaro idanuwa hjy Hadeeza tai gaba d'aya sannan ta dafe qirji tace "badai isma'il ba teacher din nan?" "shifa wlh" "tab lallai kam indai hakane qawata an cutar mana yaro wlh, nida naso insun girma a hada su aure da 'yata zarah dan koba komi nera zata gogi nera" cikin quta qatuwa firdauseey tace "hmm gidan matsiyata? marassa shi?! masu jiran albashi sannan suci abinci?! nan aka bawa dana 'ya?! aka cusa masa?! yaron da baisanma uwar mi ke duniyar ba amman dayake jahilai ne q'auyawa shine sukai mana wannan yankan q'aunar" to wallahil azeem bazan haqura ba, qawata ki bani shawara, ko mubari mama mero ta dawo ne saimu makasu wajen boka marakusa aiki da cikawa? dan wlh shine kawai zai mana maganinsu" hjy Hadeeza tace "haba qawata kina dani fa a hannu kokin mnta ne? wannan tsoffin kingin mutuwa har sai mun wani sha wuyan zuwa wajen boka a kansu? ai wanna aikin naki ne ke zaki yisa da knki" cikin mugu mugun mamaki firdauseey tace "kamarya kenan aminiyar kefa bom ce wlh" hjy Hadeeza tace "hmm kawo kunnen ki kiji aminiyar " nan take kuwa firdauseey ta miqa mata kunnen ita kuma tafara d'ura mata mungun nufinsu akansu baffa. tana gama fad'a mata kuwa suka kashe da tafi firdauseey tace"kai naji dadin wannan zazzaqar shawarar wlh kuwa" hjy Hadeeza ta karkace baki tace "hm in kikai hakan sai muga tayaya zasu qara ganinsa bare har su sashi wani abu makamancin haka, ahto yanzun kuma dai aiki ya rage naki sai yaushe zaki qaddamar musu dashi ne?" firdauseey tace "a daran nan danma wannan jama'ar da ke gidann da yanzun zanje na gama aikin aminiyar sake tafawa sukayi hjy Hadeeza tace "hknm yayi abarsa a daren dan zaifi sirri, amman da har zaki wani tsaya b'ata mana ranki akan wasu banzaye qananun qwari, sannan kuma kada ki manta kiwa Alhj mukhtar managar danai miki" babu matsala qawa kedai Allah barmu tare kodan shawarki mai wuta. dariya suka qarayi nan sukaje daki ta qara shiryawa kamar ba itace ta gama borin ihun kuka ba, dan haka koda suka isa cikin jama'a kowa ya tambayeta abinda ya sata ihu haka d'azun amsar da hjy Hadeeza ke basu qadangare ne ya shigo falon ya firgita ta,sudai jinta kawai sukai dnbasu yarda ba. ahaka akaci gaba da buduri da bured'e d'e na suna awunin ranar. hankalin firdauseey kwance danta gama samun matsaya ta ramuwa da maganinsu baffa. baffa kuwa koda ya koma gida nan yatarasu isma'il da zainab harda inno zaune a wajen ya fad'a musu auren daya daura tsakanun jikokin nasa dan qarfafa zumunci, matuqa gaya inno taji dadin hakan har taita sanya albarka ga auren jariran kuwa harma tarasa inda zata tsoma ranta dan murna nan take taje tai alwala ta bada nafila dan nuna jin dadinta ga faruwam hakan. yanzun tunaninta ya tsaya cak na cewa zumuncin mukhtar da d'an uwansa yanzun ma aka farasa kenan, bisa ga da datai tunanin zumunci ya datse ganin mugun halin da mukhtar din ke tsurowa dashi, yanzu kam jitake koda yau Allah zai karb'i ranta itadai kam burinta ya cika Alhamdulilla harma takejin ta yafewa mukhtar abinda yai mata kmr ynda baffa ya jima da yafe masa shima a wata tattaunawa dasukai kwana 2 da suka wuce, sun masa afuwa dan sunsan dan nasu ba haka yake ba a da wataqil ajizanci ne na mutum shiyasa kullum suke masa adduar dawowa madaidaiciyar hnya yaci gaba da kulawa da kowa nasa kamar da. Ismail da zainab kuwa jin bayanan baffa dayai yinin ranar sukuku sika yisa dan sun san km *da sauran kallo* ga wannan al'amari kam wnda basusan iya halin da zai sanyasu ba suda su baffan kuwa, shiyasa kwata kwata basuyi farinciki ba dan sun tabbata akwai mabi baya daga su mukhtar yanda suka qisu dinnan sunsan da sauran rina a kaba. a ranar kam bayan taron suna ya tashi inno da wata maqauciyarsu hawwa'u suka gyara gidan yadawo fes kamar ba'ai taro ba, sannan ta tafi gida inno ta rakota har waje tana godia dashi albarka sanna koma daki, sai kuma ta fito ta leqa dakin mai jego zainab daga bakin qofa tace "zainabu ince dai akwai shauran tuwon suna dan nida mlm kam shinkafar nan ta ishemu zainabu ku yara kuma na lura batta isarku ko" inno ta qarashe maganar cikin fara'a. zainab tai saurin tasowa cikin murmushi bayan ta ajiye heenduh tace "wlh inno ban sani ba amman bari na duba miki naga ni" tana maganar ne tana qoqarin zuro qafarta waje inno tai saurin tareta tace "kul zainabu ai mu bamu barin mai d'anyen jego fita inba wanka ba, da wani uzurin na jikinta kuma, bayaga haka komi kuwa komi zatayi a daki zatai muna fiddawa waje mu kuma, dan haka yi zamanki d'aki bari naje na duba madafin naga" haka inno ta wuce zainab ta bita da kallon batasan mi zata sakawa inno dashi ba tasan inno na qaunarta ta riqeta kmr ynda ta riqe isma'il sam batta nuna mata banbanci tsakanin su bata dauketa suruka ba kokadan, wasu yan siraran hawaye zainab taji sun sauko mata batareda tasan dalilin zubowar tasu ba. komawa tai ta zauna ji heenduh ta motsa tana shirin yin kuka tana zama ta dauketa tareda sa mata nono a baki tafara sha ita kuma. Inno kam ta duba kicin cikin manyan languna da aka zuba shinkafa taga ta rage nan ta rufe tareda bude dayan langar taga tuwo yayi sauran mulmile uku saidai babu miya, shiyasa ta d'aura sanwar miyar kan baffan ya dawo da yake har an fara kiran sallar isha'e shiyasa tana had'a jajjagen kayan miyan ta barta kanta tafaso saitayi alwala tashiga d'aki dan gabatar da tata sallar ishae d'in. a kuma dai dai wannan lokacin ne firdauseey ce sanye cikin baqar after dres da gyalanta ta nade fuskarta da wani baqin niqaf ta fito daga gate din gidan nata danko jaririn na hannun hjy Hadeeza badashi ta fito, yanda take sauri sauri kasan ta qagara ta aiwatar da abunda ya fiddota lokacin. kai tsaye inda ake siyar da shinkafar 6era ta nufa ta siya sannan aka had'a mata da fiya fiya original din marar sirki ta zuge jikkarta ta sanyayasu ciki ta wuce da wani d'an saurinta kai tsaye gidan isma'il ta nufa daman kunsan qofar babu zaure shiyasa tana zuwa kawai tasa hannu ta turata a hankali bata kaiga shigowa ba ta zuro kanta a tsakar gidan tagan shi wayam babu kowa da sauri ta ida kutsa kai cikin sanda ta ida shiga tsakiyan gidan taja ta tsaya a tsakar gidan dan tarasa inda madafin nasu yake damba zuwa take gidanba bare tasan kansa, kallon gidan kawai take a ranta take cewa matsiyatan banza da wofi harni zaku so d'ana to wlh yafi qarfinku d'ana ba kalar auren 'yar talakawan 'yarku bane dan kuwa yau gaba d'aya zanyi maganinku kowa saiya baq'unci lapira yau dinnan tsinannu zakusan ni firdauseey bala'e ce masifa ce a gareku da kuma qazaman rayuwarku ta talauci. da sauri ta boye jikin bayan qyauren qofan waje dan motsi da taji. ta leqo sai taga qanwarta zainab ce ta fito da lullu6in zane da buta a hannunta ta nufi qofan bayi ta shiga ta rufe, hango hayaqi na fitowa ne daga wani tsukakke waje wanda ke nesa da bandakin kadan da firdauseey taine hakan ya tabbatar mata da nan ne kicin dinsu, cikin sand'a ta isa wajen ta iske yar qaramin tukunya a wuta sai tafasa take dasauri ta bide tukunyar taji qamshin daddawa a ciki da cefane tuni ta tabbatar da miya za'ayi ga lokacin, murmushin cin nasara ta saki dan haka a hanzarce ta bude jikkarta ta fiddo kwalbar fiya fiya din duka ta juye musu ita tareda shinkafar 6eran ta d'au muburki ta motse su ciki ta snn ta maida murfin tukunyr a hankali ta rufe tai saurin ficewa daga gidan har tana kaiwa qyaure karo a dai dai nan ne kuma inno ta fito ta shiga kicin din da kuka a hannunta cikin leda, nan ta duq'a ta d'auko muburikin ta bude murfin ta fara zuba kukan tana murtsukawa saida ta gama tsab miyar ta dafu sannan ta zuba tuwon a roba ta juye miyar akai ta koma d'aki, tasake fitowa tana cikin gyara wajen knn zainab ta fito daga kewaye da addua dauke a bakinta nan taiwa inno sannu ita kuma ta amsa sannan ta wuce d'aki. ana gama sallar isha'e kuwa baffa ya dawo ya shigo da sallama har d'aki nan ya iske inno sai fifita tuwo take da mafecin kaba dan tasan baffa baison abu da zafi in zaici, akai sa'a kuwa duka zafim ya fita, bayan ya ajiye buzun sa da carbinsa ya zauna gaban tuwon yana cewa "kai Allah shi miki albarka innon yaranta kamar kuwa kinsan dama yunwa nikeji ta tuwo aamn, murmushi inno tai tace "hmm ai gashi saikasa hannu muci daman kaina tsaya jira, yana gyara hannun rigarsa bayan ya gama nad'eta yace "sannunku aiyau kunsha aiki ya hidima da jama'a na suna?, yayi maganar tareda sha'afa wajen bismilla sai kawai ya tura lomar abuncun a baki, itama inno dai dai ta gama had'iye lomar tata tuwon tace ''Alhambdulilla anyi taro lpia an tashi lpia kuma mlm" masha Allah abinda baffa yace knn nn sukaci gaba da cin tuwon, baffa yace "kash kaga mantuwa iriyar na d'an adam ko, wlh nmnta bnyi addua ba, inno tace wlh nima na shafa'a mlm kuma kaga yaune kawai aka samu akasin dan bismila aita zame mana jiki kam" baffa yace kinsan addini sauqi garesa yanzun ma bamu makara ba sai muyi tare ay, nan take yace "bismillahe fi awwalihi wa'a khirih,,,,,,, tsit yai ya kasa qarasawa jinda yai a lokaci guda cikinsa kamar an daddaure masa hanji waje guda kuwa, kankace mi baffa ya fara fita hayyacinsa tuni le6una sa sika bushe suka koma fari fat dasu sai shaqquwa yake, bnda salati bashi komi lokacin, inno na shirin yunqorowa itama taji cikinta ya kame kam kwata kwata babu dadi abun kamar ana jujjuya ta takeji tuni suka kwanta wajen sai wutsil wutsil na billaye sukeyi dan zuwa yanzu kam abun yakai geji dan har wani kakkauran kunfa kunfa fari tass mai sirkin jini jini ya fara fitowa daga bakunansu idanunsu a kakkafe rai yazo maqwar qwara madakata suna kallon sama sun kasa motsi kalmatisshahada suke yi daqyar Allah sarki kankace mi su baffa har rai yayi halinsa, dai dai nan aka dauke wutan nepa, babu jimawa da dauke wutar zainab ta fito da fitila ta dakinsu inno da nufin kai musu ganin an dauke wuta kuma inno batazo karba ba, sallama tai tashiga dakin tana cewa inno ga futilan taku nak.. Sakin fitilar tai tayi kansu inno a gigice ganin da tai musu a halinda suke aciki shine ya tabbatar mata da cewa babu alamun rayuka a jikinsu ko. sakin fitilar tai qasan wajen takuwa fasa wata mummunan qara ta fadin wajen tana shure shure kanta daina motsin itama..... By *Xexen Fasaha*. [1/17, 3:10 PM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO !!!* Story and writing by Xayyneb 💤💤 Fasaha online writers f. o.w. *🌳imparting valuable knowledge and entartaiment is our concern*🌳. ~dedicated to my mom Sadeeq hawwas~ -https://www.facebook.com/Fasaha-Online-Writes-751775151851852/?referrer=whatsapp. 👁🥡👁 🅿1⃣9⃣. *I* sma'il ne ya shigo gidan bakinsa dauke da sallama yana rungume da itacen daya bayar aka faskara masa shine yanzun daya fito daga masallaci yaci karo da mai faskaren ya kawo masa su cikin baro, dan haka yana ajiyewa saiya qara komawa waje ya qara d'auko wasu itacen ahaka har saida ya kwashesu tas ya sallami mai faskaren sannan ya shigo cikin gidan kai tsaye wajen famfo ya nufa ya bude sa dan dauraye hannunsa da gaban rigarsa daga qurar iccen sai dai kuma kashh basu maido famfon ba, dan haka matsawa yayi ya d'auko wata butar qarfe ta baffa yaji ta da ruwa a ciki kuwa, to dasune yasamu ya gyara jikin nasa sannan ya wuce dakin Zainab ganin bata nan sai jaririyar ce kawai kwance a tanason yin kuka shiyasa ya dauketa ya rungumeta a jikinsa bayan ya zauna gefen gadon yahau jijjiga heenduh danshi a zatonsa ko Zainab d'in ta zagaya ne ban d'aki. ganin shirun tai yawa yasashi miqewa da nufin zuwa dakinsu baffa kan ta fito bayin harzai fita da heenduh sai kuma ya dawo ya ajiyeta sanin dayai dare ne idan inno ta gansa zatai masa fad'a ne kan ya fito da jaririya da dare. yana fitowa ya, shiga dakin tuntuben da yai da mutum ne shiyasa gabansa faduwa yana shirin duqawa ya d'auko fitilar dake yashe wajen qasa danya haska yaga waye wajen saiga hasken nefa wall sun maido, sai kuma suka qara daukewa kuma suka qara daukewa alamun wasa suke da wutar layuka nason faduwa. girimm yayi tsaye wajen kamar butum butumi dan ganin mutanen dake yashe wajen a, qasa sai yake ganin kamar a mafarki ne yake ganin abubuwan. sake maido wutar akayi wannan karon basu dauke va, I zubewa isma'il yayi gabansu baffa a rude yake tatta6asu dan yanzun kam ya tabbatar da abinda kwanyarsa yake gaya masa, dan haka yasake gigicewa yahau dadin "baffan inno Zainab ku tashi dan Allah,, wai mi yafaru daku ne eye? kutashi dan Allah aida gudu ya tashi yabat gidan ya je gidan baba yawale ya tasosa sao gasu sun dawo tare, Allah sarki baba yawale shima dud yarude daqyar ya dubi isma'il yace "jeka taro tasi muje asibiti,, haka kuwa akayi aka kamo su baffan da taimakon wasu jamaar dake zaune nn wajen aka shigar dasu baffan taxi dud da hakan saida mutane suka bi wata taxi din dan babu wnda bai girmama baffa a anguwar nn kaf babban mutum da, yaro shi kowa nasa ne, dan haka suna shiga asibiti aka kai su emergency koda likitoci suka auna baffa da inno tuni suka tabbatar da jimawa da rasuwan su saidai Zainab da tai nasarar farkowa tahau kuka kamar zata mutu sai kiran inno da baffa takeyi, haka likitan ya fito ya shaida musu tsoffin kam sun rigamu gidan gskia saidai haquri daga haka ya wuce. kuka Ismail ya fashe dashi ya fad'a jikin baba yawale da shima yake kukan rashin babban amini na qwarai a, rayuwar sa gaba daya. jamaa yan unguwa suma da zazzo asibiti banda share hawayen rashin mutanen kirkin basu komi, kan dole suka haqura aka d'auko gawarsu baffa aka dawo gida. Zainab da isma'il kamar ba a hayayacinsu suke ba, daqyar baba yawale yaita nusar dasu sannan suka daina kukan haka suka kwana azaune waahe garin ranar talata aka sallaci gawar wakin guda biyu akaje aka rufosu dan isma'il yana ganin yanda aka kamo baffa akasa a cikin rami zubewa yayi wajen a sume mukhtar ma baisam sanda ya fashe da kuka ba a karo na farko ganin dayai cewa da gasken dai su baffan sun tafi, I amman dus halin nn da ake ciki ko magana bata had'a sa da Ismail ba, I daqyae aka samu isma'il ta farko sannan aka juyo da makarorin nasu baffan bayan adduoen da dubban jamaar suks ryfesu dashi bayan gama sasu qabarburan nasu. abun mamaki baya qarewa a, duniya indai kana da rai a jikinka tofa kana da sauran kallo, ana dawowa sam mukhtar yaqi zams zamn amsa gaisuwa qofar gidan Ismail dan zafin qiyayyar sa, sai dai kawai yasa aka daura masa qaton tamfal a harabar qofar gidansa shida mutanensa nan shima yai zmn amsa gaisuwarsa wato wajen amsa gausuwar yazama guda 2 knn kai duniya kuma yan ywa ciki daya uwa daya uba daya 😭. haka akaita fito da abincika kala kala gidan mukhtar hardasu ruwa faro da lemuka sai wasu daga cikin makwadaita na, wajen Ismail sukaita dawowa wajen mukhtar gamin yanda namomi keyawo a kan ainci wanda shi isma'il ko tsoka daya babu a nasa abincin, dan fara da mai ce ma shi aka fito musu dashi cikin gida. ahaka saida akai kwana bakwai ana zaman makoki sannan aka daina zaman, I saida meron tsimbe tai kwana 15 sannan ta duro cikin garin kaduna a ranar lahadi, kai tsaye ko jikkar ta bata ajiye ba ta nufi gidan yar tata, I qearai firdauseey tai murna da ganin uwar bayan ta huta ne firdauseey ta fad'a mata rikicin da akai gameda daurawa danta aure. wata mulmulallar ashar mero ta yi sannan tace amman kinmin dai dai da kika aika yan iska barzahu wlh, I firdauseey tace"hmm wkh naso ace harda Zainab da shegen isma'il dun nn sukaci abuncin nan dana huta da ganin baqinciki, mero tace ko iya hakan ma da kikai musi ai ya ishesu takaici hakane mama, dan yanzun kam dari dari suke ma kada jamaar susan da aure tsakanin yaranmu gudun rasa yarsu. mero tace kamarya bngabe ba, I firdauseey tace qawata hjy Hadeeza ce ta bani wannan shawarar nikuma na fadawa mukhtar, sai gashi ko yasa waau yan tauri nacan saman anguwar nn sun dura wa isma'il din cikin dare suka tsattsare su da muggan makamansu sukaimasa kashedin cewa muddin ya kuskura ya sanarwa da yarinyar sa tanada aure a knta inta girma kokuma suka sanarwa wani tofa bsbu shakka sai sunxi sun daddatsa yarinyar a gbnsu, kuma suka qara cewa mukhtar yace a shaida musu billaheel azeem shida knsa zai harbesu da bingarsa muddin suka fiddo mgnr auren ga yaran konan dashekara nawa ne kuwa yana sauraransu. dole suka firgita suka dau wannan alqawalin kuwa dudda sunsan mukhtar dinne ya turosu kmr ynda ogan yan daban yaxshaida masa aiken yayansa ne kmr ynda yace musu su sanar masa in sunjr, I inkunne yaji to gnfar jiki ta tsira knn, I kum daga nn suna fitowa suka fad'a gidan yawale shima suksi masa barazanar kisa da 6ata masa suns a anguwa na cewar yana 6ata yara qanana dole shima ya ride yadauki alqawalin bazai tada maganar ba dan shi ba mutuwar yake tsoro ba bata masa suna dazsuks smbata zasuyi kyma yassn zasu iya inda yan isksn titi ne komi aka hiyasu kudi aksn suyisa zasuyi sa bsbu fashi kuwa. firdauseey na kawowa nn suka kashe tafi da mero tacr ''yawwa yata lakkaikam yau na shaida kedin da kika shs nono na bski zubar ba, I kums gobe goben nan zan koma wajen bhokammu akan ya qara qaimi wajen zautar mans da mukhtar yazamo takalmn sawarki firdauseey sai yanda kika saitasa snn, I firdauseey tace ai Wlh mama hjnma bakiga ybda yake rawar jiki ba inna nuna bn son abu, yanzu haka ma dana bude masa wuta doke yasa aka qaro maaikata dan aikin gudan da zaki dawo, miqewa tsaye mero rai tace kinyi sai dai ki qara matsa number dan nima inason zuwa qasashen turai ibga turawa, I firdauseey tace aa mama kikace haji kuma zaki? tamushe fuska mero tai tace "nafasa wajen turawq zanje un gnsu a fiki ba cijin tv ba alquran, I ke daga can ma har birnin qudus zani in gano qarshen bangon duniya inda ance daga nn babu nisa, I firdauseey kuwa dariya kawai takewa uwat har saida mero ta d'auko jikjarta tabar gidan tana fitowa ta bude jikkarta taji babu sigarinta dan haka saita tsallaka titi wani shago ta siyo kwalin tabar tazo tsallkowa knn ta jiyo qarar harbin bundigogi daga can nesa a titin kawai sai gani ayi dud mutanen dake wucewa a samn hnyar suna kwanciya rubda ciki plat a qasa tareda mimmiqe hannuwa qasa ita kuwa sai abun ya burgeta ta.washe baki tana hngo wata baqar mota mai budadden jiki ta nyfota wndaga alana nn ciji harbun bindogin ke futowa , ashe wasu muggan yan fashi da makami ne sukaje suka fasa wani bankin da ake canjun kudi da rana qiri qiri suka saki wuta dud suka karkashe maikatan tsarob wajen suks kwaso iya sonsu da suka fito ne sukaci gaba da sakin wuta a bakin titi murane sai boyewa suke wazu na kwanciya qasa san sunsan kalae giggan yan fashun nn basu so ana kallonsu, I wani bawan Allah kuwa fitowarsa knn daga masallaci da carbinsa a hannu baisan mike faruwa ba dan sun zata kallonsu yake shiyasa babu wata wata dasuka dags qatuwar bibdigar nn tasu sai saitin cikinsa suka dinga sakar masa harsashi har saida gaba dayan hanjin cikinsa suka fito waje ya fadi nn qasa matacce nn sukaci gaba da tsala gudu a motar tasu basu damuba, dud wanda suka gani kwance kife a qasa babu ruwansu dashi ana haka kuwa suka isko wajen meron tsimbe I wacxe ke tsaye tana washe baki butunta kawai tayi arba da masu varin wutar nn kota jinjina musu da raahin imaninsu klr nata aiko batai auneba ta dinga jin saukar bullet mnya mnya akota ina cikin jikinta saida sukai mata daga daga jini sai zuba yake kmr an yanka shaniya suka wuce abinsu mutanen dake kwance jin kalar harbin da akeyi a lokacin ne yasa jikinsu qara tsuma saida sukaji shiru ne nasama da kusan awa daya snn suka tashi sukayo kan mairo da jikinta yai fisis fisis, I kai daban hannu daban qugu daban cinyoyi daban yanda kasan an tada mata bom a jijinta haka maau raunin cikinsu sukaita zybewa wajen a sume dan tsabar firgita na ganin ynda aka ciccirewa matar jikinta dan basu ma ganeta ba har saisa aka gama hada jikinta waje guda ne kana wani maqicin mlm zayyanu mijinta yace ''innalillahe,,, wannan ai meron tsimbe ce matar mlm zayyanu mai almajirai,, I nan waau daga cikin jamaar wajen wanda mero tasha wulanqata wa suka dara zamewa suna tafiyasu tareda mata Allah qara sannu a hnkali dud saida kowa na wajen ya yaye aka bar gawar mero da mlm isihu maqocinsu sai wani malami shima ya tsaya sun rage su 2 knn, nan mlm ke cewa ashha shiyasa akeso mutum ya kyautata alaqarasa da mutane amman wannan mata ba haka ba, nima nn na tsaya ne bn tafi ba sbd taimakon musulinci vawai dan ita ba danni kaina wlh ta taba turen rawani a gabn jamaa I kn na mata waazi svd tana zagin mlm zayyanu mijinta, mlm isihu yace wlh nima haqqin maqota kawao yasa na tsaya da muka mutuncib mijinta amman daba haka ba bxn nuna ma nasanta ba, I danni nn wanban baiwar allahn cin mutuncin datake mn da iyalaina kusankullum Allah yai yawa dashi, mlm yace babu koni ai dan Allah zamuyi mata, I nan suka tsaida mai amalanke aka kwashi fisis din jiki I mero aka watsa a ciki aka nufi gidan mlm zayyanu mai almajirai ko kare kiwa bai biyo bayan suba, hmm AllAh knn, yanzu mero kinga iyakar ta duniyar ko?ina wulaqanta mutane ynxu da sauransu?? cewar mutumindaya baada aron baronsa sabida malamin nan har ta samu alvarkacin sanyata a ciki ma. shiyasa akeson ka gyara gobenka dan gbnka tai kyau, I daga haka bai sake cewa komi ba har suka isa qofar gidan ya juyeta qasa kamar kayan banza qudajesaibinta suke abun qyama, I daga nn yaja baronsa ya tafi da nufin kaita wajen wnki dan dud ta 6aci da jinin mero baq'i q'irin dashi kuwa ... By *Xexen Fasaha* [1/17, 3:10 PM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO !!!* Story and writing by Xayyneb 💤💤 Fasaha online writers f. o.w. *🌳imparting valuable knowledge and entartaiment is our concern*🌳. ~dedicated to my mom Sadeeq hawwas~ -https://www.facebook.com/Fasaha-Online-Writes-751775151851852/?referrer=whatsapp. ```Afuwan page d'inda ya gabata an samu type errors, mntawa nayi na turo muku shi bawanda naiwa editing bane ashe```• 👁🥡👁 🅿2⃣0⃣. babu kalar haukan da firdauseey bataiba da taji mutuwar meron tsimbe uwarta, tanaji tana gani wasu yan tsirarun mutane da basu fi su 10 suka wa mlm zayyanu kara akaje rufo ta. iyakar ta duniyar kenan mero aje a girbi abinda aka shuka a lahira cewar wasu daga cikin mutanen wajen. saida firdauseey tai sati d'aya sannan aka fara samun kanta daga d'an q'aramin haukan data somayi, tana qara dawowa hayyacinta kuwa banda kuka babu abinda take sai da sannu sannan ta dangana dan ganin cewa meron tsimbe fa tatafi bawai dawo mata da ita za'ai ba, kuma ita yanzun in zata ganta ai sai iya wajen inda gudun ceton ranta ya tsaya dan babu wnda ya ta6a mutuwa ya dawo bare a fara ta kanta. ahaka dai har aka kwashe watanni har bakwai da rasuwar meron tsimbe ko, lokacin firdauseey ta murmure tasaki ranta gaba d'aya ta kuma d'ora daga inda ta tsaya na rura wutar qiyayyar isma'il a cikin zuciyr mukhtar kullum kuma cikin cin nasara take. amincin su kuwa tsakaninta da hjy Hadeeza gaba kawai yake dan ynzun hjy Hadeeza ke zuwan musu wajen boka tana karb'o wasu qarin magungunan suyita bankawa mazajen su kuwa, ynxu kam duniya ta zame musu sabuwa dal a leda. kullum mutane suna q"ofar gidan alhj mukhtar maula wanda zuiyarsu take a mace knn, wataran inya fito ya basu wani lokacin kuma yaqi fitowa harsu gaji da zmn jirnsa qofar gida su tafi suna masa Allah wadai. wannan abun kuwa na matuqar qonawa firdauseey zuciya ita tafison taga shima isma'il yabi layin 'yan maula a wajen mukhtar yanda zatai masa dariya kuma taji dadin sake wulaqanta sa amman sam yaqi zuwa, wannan yasa a daren ranar ta samu mukhtar zaune a falonsa yana kallon labarai na legos ta zauna kusa dashi khaleepa na hannun ta, da sauri mukhtar ya karb'esa yana masa wasa amman sam yaron yaqi dariya yanda ya kamata, mukhtar ya dubeta yace ''gskia madam yaron nan naki saraki ne dan inya girma ba qaramin miskilin mutum za'ai ba, yanzun kalli fa sai dai yaimun murmushi innai masa wasa bawai dariya ba" firdauseey tace "hmm alhajina knn, kai dan yana ganinka nema kullum shiyasa kasamu ma murmushin amman in baki suka shigo bakaga yanda yake komar musu ba, kadan daga halayan khaleepa na knn tun tuni nima na fahimci hkn, shiyasa nike masa laqani da mai tsada na, hmm amman dahar wani za'a cutar man wannan kyakkyawan yaron nawa a had'a sa aure da 'yar gidan matsiyacin nan wanda kansa ma nazo mu tattauna yanzun hakan nan, mukhtar yace "wannan ai tsohon zance ne kada ki damu madam dina, dan angama wuce wajen tuntuni bana tunanun suma basu mance wannnan jinjirin auran ba da baffa na ya daura kan ya rasu dan matuqa sunji tsoron abunda nace zan aiwatas garesu muddin suka sake *gskiyar magana guda d'aya* ta fito daga bakinsu, dan haka in sun gaji da ajiye tar tasu sayi gaggawar aurar da ita a cikin adalcina na cewa zan 6atata ga maza a tambarin dud wnda yazo nmn aurenta danace zan sa a 6atar dashi un bai jiba amman yanzun taci albarcin auren d'ana dake kanta dan haka yanzun sunada right din aurar yarsu ga kowa ma amman badai gold boy dina ba" cikin jin dadi firdauseey tace "wlh kuwa suje can su qarata matsiyatan" mukhtar yasake cewa "mman wane batu zamu tattauna game dashi din kmr ynda kika ce yanzu kuma? harda gyara zama firdauseey tai tace "naga wannan dan aikin teaching din nan da matsiyacin isma'il dinn keyi yana kar6ar wasu 'yan kud'i can nasa runtse ga hannu to shine na lura sai faman tadawa mutane kai yake knsa, yana alfahari dashi to inada buqatar kasa a koresa daga school din kwata kwata alhajina sai muga ta tsiya da feleqe iriyar nasa muga dami zaiyi taqamar ne? dan wlh so nike inga abinda zaici saima ya gagaresa ya zamanto mana a qarqashin mu zaizo nema mukuma musa q'afa mu hauresa in munso mu watsa masa tsaba ya tsattsaga in munqi kuma mu watsa masa garwashi ya fuce da gudu kamar karenmu lega na bakin gate din can" wata 'yar q'aramin dariya mukhtar yasaki yace "indai dan wannan ne an gama madam din" hakan kuwa ta kasance mukhtar yaiwa makarantar da isma'il ke teaching tsinke tun kan ya wuce office nasa ma, yaje ya sakarwa shugaban makarantar kudi akan maganar korar ismail, dayake an samu marar tsoron Allah frincipal din dudda yasan isma'il na sahun farko daga cikin mnyan malmai da suka bada babbn gudummuwa ta wadataccen ilimi ga yara a makarantar dan har award aka basa last year na nuna haziqancinsa da jajircewarsa amman bai duba wnn ba ya nuna qarfin ikonsa na matsayinsa nan take kuwa principal din yasa aka nemo takardun Ismail akai masa kaca kaca dasu dajan biro kora ta wulaqanci akai masa babu fansho babu garatuti gashi an bata rakardun nemn aikin da mummunan sheda a kai ta yanda indai anan Nigeria ne babu ynda za'ayi government ta sake daukarsa wani aikin kuma. Haka mukhtar yabar wajen ko a jikinsa, ismail kuwa yana zuwa aka basa takardar kora batareda wani daliliba ya kuma tanbayi ba'asin hkn nan take frincipal din yace "d'an uwanka ne ya biya akai masa wannan aikin kuma yace in kazo in gaya maka in kanada buqatar wani aikin to yana neman mai kula da karensa lega a gidnsa zaka iya zuwa ka fara ma aikin kula da karen daga yau ma in kaso, wannan saqo ne ya bani zuwa gareka kuma gashi na isar cikin ikon Allah dan haka zaka ita ficemun daga office na"👉🏽 yayi maganr yana mai nunawa Ismail din qofar fita a wajn da hannunsa. Allah sarki Ismail rayuwa tai masa halin nata na rashin tabbas dan haka ko yana hawayen baqinciki yabar makaranta tareda mata kallon qarshe. koda yaje gida ya fadawa zainab tausar sa taitayi tareda nuna masa amfanin haquri ga dan adam, inda take cewa indai yaya firdauseey ce tasa mukhtar kewa qanensa haka to da sannu zataita ganen qarshensu inda gashi ta fara ganin alamun hkn daga mamarta marigayya meron tsimbe. dole tasa isma'il fara sana'ar gwari can bakin hnya tun lokacin, hkn kuwa ba qaramim faranta ran mukhtar da firdauseey yayi ba ganin qasqantar isma'il din hartakai haka, shiko isma'il baiji komi ba dan dayaje yana maula ana tozartasa qwamna ya yi sana'arsa komun qanqantarta indai zata dauki nauyin sa da kuma na iyalensa haka yaita sana'arsa kuma Allah ya sanya masa albarka ga abun dan shi kadai ke kalar sanaar wajen shiyasa dud kusan jamaar anguwar wajensa suke siyan kayan miya ga kuma sauqi da sauqaqawa dan sanin dayai tsada bata kawo riba, kuma kad'an mai amfani tafi mai yawa albarka. a haka a haka dai kuma rayuwa nata tafiya babu abunda ya sauya daga muguwar qiyayyar da mukhtar kewa isma'il. zuwa yanzun ma kuma mukhtar ya qara samun girma a office dinsu shiyasa arziq'insa kullum qaruwa yake, babu wnda ya kamo qafarsa a kudin dud doguwar santar anguwar sun nan dudda akwai masu halin kuwa a cikinta da kuma marassa shi remix ward knn. wasa wasa kwanaki na tafiya har yau gashi shekara 23 da haihuwar yaran nasu.. haka khaleepa ya taso dason d'an uwan mahaifinsa tunda ya mallaki hankalin kansa kuwa, kullum sai yaje gidan tun mukhtar na masa fad'an daina zuwa har ya gaji ya barsa danba qaramin so suke ma khaleepa ba. saidai kwata kwata khaleepa kokadan basushiri da heenduh ko shiga gidan yy iyakar mgnrsa da mama Zainab ne, dan ya fahinci heenduh akwaita da tsiwa, fad'a kuwa koda uban waye yinsa take inya 6ata mata, saidai tana shakkun khaleepa da kuma haushinsa na ganin girman kansa it's t much ga jama'a musamman mata, kodan yaga yanada kyau ne da kowace budurwa a anguwar take bada knta a kansa shi kuma yake yarfata da rashin ko'in kula kalar nasa ne oho. kuma dud intaso tana shiga godan babanta mukhtar tadauko kalar abin sha data keso ta fito tun firddausy na zaginta tana korarta harta haqura takoma cemata mayya yanda taga koda fakar ido ne sai heenduh tazo gidan ta dauki abinda takeso itada qawarta snn su fice inta ga dama kuma saita kwashe wata daya ko qofar gidn bata kalla ba bare taje, kuma in taje komi takeso bata roqon zata dauka saidi lawai ta dauka tasha ta wullar musu da robarsu nn tai fitowarta dan mmnta tai mata kaahedin kada ta qara daukar abunsu ta kawo mata shi nn ckn gida inda ita batajin mgn, heenduh kan turo red lips dinta jawir wur dasu tace ' to mama na daina' hkn kuwa bazai hanata gobe ta koma gidan ba inta kado mata, dan hatta yan aikin gidan sunsan da zaman heenduh headache kamar yanda sukaji yalla6ai khaleepa na fad'a mata dud in sun had'e ckn gidan nasu, ita kuma takan yatsuna masa kumatu tai gaba dud intaji yace mata ciwon kai din nan kuwa. dayake khaleepa karatun likitanci yake shiyasa kwata kwata bai samun zama a gida inba weekend ba da zasu zauna shida abokn sa su yunus a nan barandar kofar gidnsu smn kujeru suna fira, abinda heenduh ta tsana knn kallo intazo wucewa ta wajen zuwa gidansu sa'a qawarta sukuwa abinda suka sarewa gaba knn kallon dud budurwar da taxo wucewa kuwa, musamma ma ita da suka fiye sawa ido dan cut cheif baby suke ce mata, dan heenduh kam ba qaramin kyakkyawan gaske bace, sautari itake tsokanar khaleepa fada inyazo gidnsu ammn shi ko kulata baiyi bare ya tanka ta, qwamma yai shirunsa yafiye masa in yaje gidan inya iske mama na wani aikin dadai ya biye matan harta sashi mgnr dole. danshi bb wata ma mace dake zaune rayuwarsa gaba daya bare yasa damuwar ta a ransa dan yasan karatun sa nada son nutswa addabarsa datake ne lokutta da dama shine fa harya sa mata sunan headache to dagann kuma kowa saiya dauki sunn daga cikin aboknsa yana ve mata hkn, musaman babban abokinsa yunus. lokacin da heenduh aka zama yan mata sai rawar kai ya qaru dan tana jida kyaunta kamar ynda kowa ke fada mata cewa kalar kyanta ba kowane Allah yaiwa baiwarsa ba a 'alumma, shiyasa feleqe iyayi rangwada tsiwa fafa da nuna ita din babban yarinya ce babu wanda heenduh battayi wannan ne ke qara sawa khaleepa jin haushinta a ransa danta kula kan heenduh ya fiye rawa ba kadan ba. ahaka har ya tafi qasan waje dan qaro karatunsa wanda hkn ba ba qaramin dadi heenduh taji ba, dan ganinta kusa dashi baqaramin laluri take daukar abun ba, kuma koba komi sun daina takurata da wannan muguwar majalissar tasu ma. saida ya shekara d'aya cip sanna ya dawo Nigeria cikin wannan satin da kwalinsa na cikakken likitan mata ta kowane fanni wannsn kenan, doctor khaleepa ya qara girma yazama cikakken namiji qaqqarfan gaske sabida ya biyo jikin babansa mukhtar dogo qaqqarfane sosai ko ina kuwa na jikinsa a murd'e yake cikeda yalwar gashi a faffaden qirjinsa da jikin hannuwansa gaahine kwance lu6 lu6 a kyakkyawan farar fatarsa, yanda kasan balaraben mutim iriyar na musura dun nn tofa haka doctor khaleepa ya koma sak, tsare gida kuwa da rashin bada fuska ga mata sai abunda yaci gaba, koda yadawo yaga heenduh yanda ya barta haka take dan bazata wuce iya kafad'arsa bama a tsayi, saidai yaga ta qara masa hske da kyau sosai komi nata yaqara cika dm dam dasu alamun maqerin budurci nata kera mata siffofinta kowane kwana, samari kuwa kamar su kashe heenduh dnma bawai kulasu take ba saidai saurayinta musaddiq daya nace mata kamar qarfen qafa dudda rashin kulawa da take nuna masa kuwa, kudi yake kashe mata bana wasa ba, wai nanma dan bata karba sai taga dama, dan harso yk ta dunga tambayar sa abu kai tsaye, amman taqi dan batada halin roqon maza ita dud rawar knta kuwa wannan kenan. dawowar khaleepa wannan satin ne iyayensa ba qaramin had'a masa fatittitika na murnar kammala karatunsa sukai ba, khaleepa har aransa yaso kawunsa isma'il yazo wajen amman sanin halin dadynsa yasa yai shiru tukun. kwana d'aya daya wuce ne wato jia mukhtar yaiwa ismail dirar mikiya a gidansa karo na farko tun rasuwan iyayensu kuwa, yai rashin mutunci akan sunbawa yaronsa abinda ba cimarsa ba yasha wuya harya ce saiya ramawa dansa, ran heenduh ya qara 6aci ganin ynda ake cin mutuncin datake iyayen ta kan wancen dan qa'idar, dudda haqurin da baba ismail ke basa kuwa amman saida ya raunatasa a yau din sakamakon turesa da yayi da motarsa har ya kaisu suka tafi cemist shida heenduh dan ayi masa dreesing. in baku manta ba masu karatu a nan aka tsaida labarin. *An dawo labari yanzun labarin* *zaici gaba da kasantuwa*...... By *Xexen Fasaha* [1/17, 3:10 PM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO !!!* Story and writing by Xayyneb 💤💤 Fasaha online writers f. o.w. *🌳imparting valuable knowledge and entartaiment is our concern*🌳. ~dedicated to my mom Sadeeq hawwas~ -https://www.facebook.com/Fasaha-Online-Writes-751775151851852/?referrer=whatsapp. 👁🥡👁 🅿2⃣1⃣. *T* afe suke heenduh na riq'e da hannun babanta cikin tsabar sake tausaya masa ganin yanda yake jan q'afar cikin dauriya, tuni idanunta suka sake cikowa da ruwa, abu ga mai saurin kukan nan dai taku, ba 6ata lokaci kuwa hawaye suka fara zubo mata kuma a fuska. baba Ismail sarai ya kula da hawayen da heenduh d'in ke masa hakan ne ya sashi dakatawa da tafiyar tasa a dai dai q'ofar gidan baba yawale, dybanta yayi yace "heendu na inda bazaki daina mun kukan nan ba to shiga nan gidan baba yawale inje amin dreesing d'in ni kad'ai na harna dawo, dan nikam dai bazan jera mi tafi dake kina mun kuka a hanya ba ki jawo muna hankulan jama'ar anguwa akan muba" yayi maganar yana kallonta. da sauri heenduh ta share hawayen tace "yi haquri babana na daina kukan Allah kuwa to mu tafi kaji ko? " murmushi baba Ismail yayi a ransa yace "hmmm heendu badai tausayi ba" amman a fili sai yace "yawwa ko kefa, ya kalli gidan baba yawale yaga alamun yana ciki, bai shiga ba amman ya q'udurta a ransa cewa in suka dawo daga dreesing d'in zai shiga gidan ya gaishesa kamar yanda ya saba a kullum, dan yanzun yasan inya shiga tayarwa da baba yawale hankali kawai zaiyi da raunin jinin qafarsa. basu q'ara wata klr doguwar tafiyar ba suka iso cemis din haruna. haruna mai cemist saurayin matashin ne shima, kma yayi matuq'ar mutuwa akan son heenduh shima kuwa ba kadan ba, amman sai dai har yau ya gagara samo zuciyar gimbiyar heenduh dan bata ta6a basa damar halattar zuwa qofar gidan su ba koda wasa dudda tasan yana son nata kuwa dan yasha fad'a mtn amman ko kadan bai gabanta ita, ina ruwan manya heenduh. dan haka haruna na ganinta da sauri ya miqe daga saman bencin majalissar su shida abokansa sakamakon ta6osa da wani abokinsa isa kabeer yayi ta hanyar cewa "kai haru gafa gimbiyar mata nan tafe da tsofonta may be wani abun za'ai musu" yana isa kuwa har qasa ya gaisheda baba Ismail sannan ya miqe bayan baba isma'il din ya amsa haruna ya fara magana yana mai kallon qafar baba isma'il din cikin tausayawa yace "subhanalla baba ciwo kaji ka qaraso to sai ai dreesing din wajen sabuda shigar qananun 6oyayyun citukan tetones a ciki" baba isma'il yace "wlh kuwa ciwo ne kuma abinda ya kawo ni kenan nima wato dressing din" nan take haruna ya daga murfin nasa na katako wanda zai shigar dakai cemist din ya shiga ya d'auko hydrogen da auduga da bandj nan baba isma'il ya zauna kan wata farar kujera har aka gama masa dreesing din wajen sannan ya miqe tsaye yace "yawwa mlm haruna sannunka ngd fa nawane kudin naka mlm haruna?" cikin murmushi haruna yace ''haba baba wlh Allah sawaqa na kar6i kudinka, aiko wani ka kawo bazan karba kudin kuba koda ban san shiba kuwa, kaje kawai Allah sawaqa baba ,zan zo bayan kwana 3 na kwance maka dreesing din insha Allah a gida" ya qarasa maganar yana mai miqawa heenduh wasu magunguna yace "heenduh su baba zai dunga sha safe rana da dare" godia baba isma'il yake masa da sauri haruna yace "baba ka daina dan Allah bakomi ay" haka baba isma'il ya juya ya fara tafiya yana cewa "nagode sosai to haruna AllAh jiqan mlm musa" (mahainsa) "aminnn baba" ganin da haruna yai heenduh na shirin tafiya tabi bayan babanta yasashi saurin cewa "ah hm gimbiyar kyawawan matan duniya ko zama baki ba da kika zo kinata tsayuwa fa? wata q'atuwar harara heendu ta sakar masa daman tun zuwanta wajen dud take a tsarge sakamakon wannan shegunayen masa'idawan idanuwa na abokan haru din na nan majalissar sa da sukaita binta dashi uwa mayu, dan haka cikin mafisar sauke hushinta akan haruna din ta sake watsa masa fararan tas qwayar idanun tan nan tace "anqi a zauna d'in, koko zama ya kawo ni ne bare kace in zauna cikin qatti ko ance maka ni yar iska ce?,, da sauri haruna ya kama bakinsa da hannun sa guda na haggu yace "tooo afuwan gimbiyar mata hjy heenduh abin baikai haka ba wlh ba haka niki nufi ba ni sam dam wlh, nasan tsayuwar ne babu dadi ay kuma shiyasa kikaji nace hakan" wata sabuwar hararar ta sake sakar masa bayan ta saki qugunta taja tsoki tace"wannan kuma ya rage ya ruwanka mlm" daga haka bata sake furta masa komi ba ta bi bayan babanta daya fara tafiya a hankula sabida taka qafar. tana barin wajen kuwa abokan haru suka fasa ihu da sowa,,, isa kabeer yace "kai billaheel azeem ajin yarinyar nan yaimun a duka rayuwa fa sosai" musa dake gefensa yace "hm kaima ke fad'i anaji ay"! nan kowa yaita tofa nasa tawun a wajen kuwa. zama haru yayi yace "to yabon nata ya isa haka 'yan karere bansan iskanci fa kun zauna sai mgnr matata kuke" isa kabeer ya doki kafadansa yace "kai d'an iska matarka da ubanwa ye ya baka?,,,, ko damuwa ma batai dakai ba ka zauna kanata kyarmar jiki kan mace" haris da sai yanzun yasake bude bakimsa yayi mgn sakamakon wayar daya gamayi da budurwarsa yace "kai ku qyalesa dan rawar jiki ga mace kamar henndu namiji zaiyi fiye da hakam ma, dan kaf samarin anguwar nan babu wanda baiyi yaqi wajen waccen zazzafar babyn ba ya gaji ya daina badan yaso ba, kai bari in taqaice maka ciki har dani wlh amman ganin danai babu sarki sai Allah dan yarinyar tanaji da kyaun ta bata sauraran kowa shiyasa na haqura na sami tema ta, danna lura qilan sai manyan 'ya'yan manyan mutane take saurara irinsu musaddiq dan gidn Alhj musa kaita". fashewa matasan suka karayi da dariya suna cewa "gaskia ka bada maza fa hakan yawa ne fa, wayace maka ana gudu kan neman kalar su heenduh beauty? gskia haru ka qara wuta kada ka sake ka rabu da waccen hurul aini din har sai inda qarfinka ya qare" dariyar jin dadi haru yayi harda shaga dan dogon gemunsa daya aje yana cewa "Yawwa abokaina ai sainaga abunda ya turewa buzu nadi, Hari's cikin dariyar mugunta yace "ai kam dai ina mai tabbatar maka abokina babu abunda zai turewa buzu nadin nan nasa face wahala wacce kake sa kanka a ciki akan heenduh beauty wlh, kaje kuma gata ga kana nn ay, zakaga wulaqanci kuwa inda har bata gayyaceka ba kk shirin sa mata kai a rayuwar ta, hmmn koda yake hausawa sunyi gskia da sukace mai rabon shan duka bayajin kwa6a sai yasha tukun, dan haka kaje insha maka Allahumma kuwa munanan zaka zo bamu lanarin ketaka da yarinyar can zatayi, zanga hmm sarewar ka ranar" duka haru yakai masa gamida cewa "mugu dan baqinciki sainayi power kuwa a gunta saidai baqin ciki ya kasheka,,, isa kabeer yace "wlh kuwa abokina saidai baqin ciki nasa fa ya kashen sa, yaci gaba da cewar guys wai ashe har doctor khaleepa ya dawo? haru yace "eh man ya dawo wajen sati biyu knn ma" musa yace "kai guy din ai yayi wlh akwai harkar girma wacceb babu qaranta a cikinta sai dai kuma shegen fadin ran masifa ne dashi,,, dariya suka qara kwasa a wajen haru yace "mazaje mazaje mazajen kenan ay, danni wlh guy din takunsa yana burgeni kai kominsa gaba daya burgeni yake over2, cikin tsokana hari's yace ''inda yana kam burgeka mizai hana kaje ka basa shawarar ya auri Sister dinsa heendu dan wlh dud duniyar nan in maka na babban mahaukaci to sunyi masifar dacewa da juna bil haqqi nike fad'a maka hakan haru" Isa yace "bala'e knn, kai km yanzun kana nema dauko dala ba gammo knn, alhj mukhtar din zai bari hakan ta faru yanda ya tsani qanen nan nasa dama talakawa duka tab? ai kama daina wanga zance d'an saurayin " kowa na wajen yace "wannan gskia ne isa qilan in za'ayi auran ma kuwa saidai in alhj mukhtar bai duniyar nan anje can qasan qasa". haru yace "ku rabu da d'an isakan mai mummunan fata insha Allah heenduh beauty tawa ce" dariya kawai haris yayi a haka matasan sukaci gaba da firar su kan dai.. heendu kuwa tana iske babanta ta kama hannunsa sukaci gaba da tafiya mutane a hanya sai yiwa baba isma'il sannun ciwon nasa suke har suka isa gidan baba yawale kuwa. nan suka iskesa yana sallatul tazbihi. zama sukai nan kan buzunsa baba isma'il cikin maganarsa ta yanda bazai takura baba yawale dake halin sallar ba ya dubi heenduh yace "heenduh gskia kam haruna ya.... By *Xexen Fasaha* [1/17, 3:10 PM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO !!!* Story and writing by Xayyneb 💤💤 Fasaha online writers f. o.w. *🌳imparting valuable knowledge and entartaiment is our concern*🌳. ~dedicated to my mom Sadeeq hawwas~ -https://www.facebook.com/Fasaha-Online-Writes-751775151851852/?referrer=whatsapp. 👁🥡👁 🅿2⃣2⃣. *Z* ama sukai nan kan buzunsa. baba isma'il cikin maganarsa yanda bazai takura baba yawale dake halin sallar ba ya dubi heenduh yace "heenduh gskia kam haruna yaron kirkine dubi fa dan AllAh iriyar alheran magunguna daya bamu haka d yawa batareda ya kar6i ko sule namu ba" baba isma'il yayi maganar yana mai cigaba da duba sunan magunguna, itako heenduh ta6e 'yan red lips d'inta tayi tace"baba dan ya bamu wannan 'yan magunguna din, shi yaga dama ya bayar ai ba wai dole mukai masa ba, to dan haka ni banga abin a jinjina masa ba inda dai shi yaga daman badawa ba kuma uzzurasa mukai ba ko babana?" d'agowa baba isma'il yayi ya dubeta ya girgiza kansa kawai yayi murmushi, sam shikam wnn halayen n heenduh wani zubin yakan kasa fassara mata su da awane matsayi ta dauki kanta?, yanaga heenduh data fito tsatson masu arziq'ina iyaye to daba haka ba, shikam ya godewa Allah dabai basa mahaukatan kud'i ba da zaisa 'yarsa tana jin ita watace wataqil har hakan yasata yaga jama'ar annabi danya kula diyar tasa akwai son taq'ama kalar ta 'ya'yan manya na masu dashi, banda haka har yausher wanda yai maka abun arziq'i ita a nufinta abun yayi qanqanta da agode masa knn koko?, murmushi ya sakeyi yace a ransa ''heenduh wannan halin dai naki ba nawa bane bana mamanki bane heenduh,, hmm rigimammiya ta, yarinta ne kawai ke d'awainiya dake nasan wataran zaki yi hnkali ki daina dud randa kikaje dakin mijinki zaman aure har kika fara hayyafa, ina roqon Allah daya bani qarfin gwiwar ciyar daku da tufatar daku batareda gajiyawa ba har na gaza ya rabbu nakaiga sarewa ba amimn, hmmm rayuwa knn, lokacin daya tuno su baffa da inno da kuma abubuwan da sukaita faruwa na lokuttan farinciki da iyayensa da yayansa mukhtar amman yanzun gashi yazamo kmr ba aiba sam, Allah ya kawo mana qarshen abin. "aminn babana" cewar heenduh baisan addu'ar tasa ta fito fili ba. sauke qarfaffan ajiyar zuciya yayi sannan ya dubeta heenduh yace "q'warai kuwa heenduh haruna ya cancanci godiya matuqa nidai a wajena, dan dayace kud'i zai kar6a da bansan yanda zanyi ba inda bani da isassu na siyan adadin yawan iya magungunan daya bani dan dud nayo siyayya da kud'in a kasuwa, duka duka a cikin aljihun nan nawa in q'ididdige kud'in ma zanyi sam bazasu gaza naira d'ari biyu da saba'en ba, to ki gayamun d'ari biyu da saba'en zata saimun maganin ne har haka kala shida fa heenduh na? kan heenduh ta ce wani abun sai sukaji muryan baba yawale na furta cewa "assha ya ilahi isma'il rauni kaji haka dayawa ne a q'afa?, juyowa baba isma'il yayi cikin q'ara sakin fuskarsa yace "wlh kuwa baba abinma yazo cikin sauq'i kuma, na fad'a rami mai kwata ne batareda na nasan dashi ba a wajen" baba yawale yace "ayya Allah kyauta gaba to" "amunn baba, daman munje dreesing ne nida heenduh ta raka ni to shine nace bari na daure na shigo na gaisheka daman naga ban shigo gaishen ka ba yau sammakon zuwa kasuwa saro kayan miyar da nayi" baba yawale yace "ai daka ma zaman ka isma'il dan ciwo ai ya kauda komi ko" murmushi baba isma'il kawai yai baice komi ba, baba yawale yakai dubansa ga heenduh dake 6oyewa bayan babanta dan tasan tsiyar data zo ta shuka ma baba yawale din d'azun bawai mntawa yayi ba, dan hk ya d'aga carbinsa kamar gaske zai shauda mata aiko ta fasa q'ara ta ida shigewa jikin baba isma'il tana fadin "wayyo mairan qarfe kayi haquri,(sunan da take kiran baba yawale dashi knn) baba isma'il najin hakan yasan da abinda tai masa kuwa sababbar, dan haka saiya fara dariya yana qoqarin rabata da jikinsa ya nufi miqawa baba yawale d'in ita amman taqi yarda da hkn, jiyayi baba yawale yace ''kaji ja'ira 'yar albarkar yarinyar nan isma'il d'azun waini zata firgita batasan indai wannan tsoron ne ni maraba nike dashi ba konaje na tadda abokina ba dahar gobe rashinsa baibar bimin jiki naba (baffa marigayi), miq'o mun ita na tsautsaula mata carbin nan inda ta maisheni kakanta na rugar su, wai fa in gaya ma isma'il yarinyar nan kawai tazo lafemun a cikin quryan daki ta sake maq'e waccen qaramin muryar tata wai itace mutuwa idan na shirya yanzun zata d'aukeni sauri take dan akwai sauran wujajen da zata je amman nine na farkon ziyara shiyasa tafara yowa nan wai na jima ban tafi ba yanzun lokaci na yayi... haba baba isma'il dariyar abun kawai yake da gudu heenduh ta hantsala ta miqe tsaye ta nufi q'ofa tana haki ta tsaya ta juyo ta dubi baba yawale tace cikin qyalqyatawan dariya wacce har fararen haqoranta suka fito reras dasu gwanin burgewa "cab kujimin tsohon nan nizai daka da wannan dogon carbin yasamun ya fasan jiki ya cuci masoyina ta66 walle kam Yaseen bazan tsaya ba wlh kuwa,, mairan qarfe naso ka tsorata ka gudu insha dariya a d'azun din nan ay" girgiza kai baba yawale kawai yayi yace"hmm kedai kika sani ay da shirmenki zan kuma riqeki da hannuna in saki mari sai maaoyin naki yazo belinki kinga daman sai ingansa inda daman rowarsa ake mana,dariya heenduh tai tace "ko aiko indai masoyina na haqiqa zaka gani kenan kana da sauran kallo a gaba dan ni kaina ban sansa ba bare na sanarwa wani dashi shi" yatsina fuska baba yawale yai yace "zancen 6ur knn, ashe abunma dud wobuwa ce da hayaniya, inda dai bakida saurayin kizo na taimaka miki mu qulla auran nan namun nan" turo baki tayi tareda juya fuska gefe bayan ta kaso kallabinta har goshi sannan taxe ''ta6 Saidai na had'a ka da goggo dahara( wata tsohuwa ce nan maqotan su heenduh dun take mai saida zogale da kuli kuli da man gyad'a kuma, batada miji danta daya kuma ya rasu ita kadai ce zaune a gidan sau tari sa'a da heenduh can suke zamansu na fira dan sun saba da ita sosai. qyaleta baba yawale yai yadanyi murmushi tareda duban isma'il din yace "yarona isma'il tashi jeka gida haka ka huta rabu da shirmen heenduh, Ubangiji Allah ya sawwaqa kaji" "aminn baba'' cewar baba isma'il yana mai miqewa tsaye a hankali da qafar tasa, saida ya fita sannan heenduh ta juyo ta kalli baba yawale ta kashe masa ido guda d'aya na tsokana tace ''byeee mai ran qarfe sai gani na uku ko wajen kawo sabuwar ziyara dan nasan ka tsorata kadai mazge ne ka b'oye walle kuwa" yunq'urowa baba yawale taga yayi kamar zai nufota da doguwar carbin nan nasa aiko ta d'age siket dinta na atamfar nan sai kusada babanta dayake gabda shiga gida ta dura, dariya kawai take tuntsurawa dan matuqa takejin farinciki dud intana wajen baba yawale, wataran suyi firar arziq'i abinsu hankali kwance, intaja ruwa kuma nan take firar tasu zatai kwab'a ya korota gida. suna shiga gida suka iske mama zainab zaune nan inda suka barta tana q'oqarin tashi zaune ne da sauri heenduh ta q'arasa ta riq'eta tace "sannu mama jikin yayi sauq'i dai ko? "yaya jikin naka mlm?"! tambayar da mama taiwa baba isma'il knn dan sam ita tafi damuwa da nasa ciwon akan nata. ''da sauqi zainabu dan wajenma da akai dreesing ya rage ciwon ba kamar d'azun ba da jinin ke zubowa" cewar baba isma'il din. sosai mama zainab taji dad'i dan ya q'ara kwantar musu da hankalin da kansa ya tashi yaje ya d'auko musu zazafen tuwonsu na jiya wanda heenduh ta d'umama masa d'azun. saida ya matsa sannan suka sa hannu sukaci dan mama Zainab baifi datai ci biyar ba taji cikinta na zafi dole ya haqura ya barta tad'an kwanta nan babu jimawa barci ya kwasheta sakamakon magungunan ta data sha wanda khaleepa ya bata. bayan baba isma'il ya wanko hannunsa ya dawo ya zauna nan kan tabarmar ya dubi heenduh dake gyarawa mama Zainab lullu6in zanen data yane jikinta dashi yace"heendatu yau bakije school bane banga kinje ba?" saida ta d'an lawangwa6e kai sannan tace "eh baba bamuda lecture ne yau sai gobe sanna" sauke ajiyar zuciya baba isma'il yayi yace "to shiknn Allah shi kaimu lpia" "amunn baba, kaima ya kamata ai kaje ka huta kan akira la'asar, tayi maganar tana duban qafar tasa. miqewa tsaye yayi yace "hakane heenduh na bari na shiga d'aki to na d'an runtsa dan na gaji sosai" "to babana afuta lpia saika fito" daga haka ya wuce ita kuma taje ta kai kayan gwarin baba ma'ajiyarsu daga saman hnya data d'auke su, tana gamawa ta dawo ta d'an kwanta nan q'asan wajen tabarmar da mamar ta ke akai tana danna 'yar q'aramar gwaramar wayar nan tata tna tunanin miya hana sa'a kuma zuwa ne har yanzun?". Khaleepa kuwa suna barin gidan saida ya jima nan zaune q'ofar gidan su shida su yunus sannan ya kwashi laptop d'insa da jikkarsa ya wuce cikin gida. main falour nasu ya wuce kai tsaye saman dakinsa ya haura ya zube saman mahehen gadonsa laptop d'in na saman q'irjinsa idanunsa lumshe sai dan ya matuqar gajiya yau da aiki dudda ya kama ranar weekend ne kuwa amman saida ya fita aiki tun safe. wanka kawai yake son yayi koya samu jikin nasa ya warware masa gajiyar daya kwasa, bazato bare tsammani sai jiyai kawai ana shafa masa gefen kwantaccen sajen fuskarsa zuwa sumar kansa wacce ke kwance lub lub a saman kansa baq'a q'irin da ita kuwa wanda kaida gainta kasan ba qaramin kashe mata kud'i guy d'in yake yiba wajen gyaranta, jin abun yaqi qarewa yasa da sauri ya bud'e idanunsu amma still yanadaga kwancen sa bai miq'e ba, caraff suka had'a ido da zarah 'yar hjy Hadeeza aminiyar firdauseey. sosai ya tamq'e fuskarsa bayan ya miq'e tsaye ya zuba mata idanunsa fess bumisa fuskarta a kausashe, tuni jikinta ya fara shaking dan ganin mummunan kallon da yake binta dashi, wai ita yaya zatayi da son khaleepa ne a rayuwar ta? tana tsoron fa kada hakan ya illata mata zuciya da yawan tunanin da zuciyarta takeyi na kaikawo a kansa, har jitake a iriyar sonda take masa babu abinda zai nema a gareta ta kasa mallaka masa shi koda kuwa gangar jikinta ne ya nema ta tabbatas to zata sallama masa ita dan wanna ba wai baq'on abu bane a gareta lura da yanda suke qazamtacciyar soyayyarsu da samarinsu na school kises in every were are her body and hugs wanna ba wani baq'on abu bane a gareta ba muddin zai nema a shirye take data sallama masa knta indai zaiyi farinciki harya kulata dai dai na munti daya cikin sakin fuska ba wannan fuskar shanun da yake ba kullum, shiyasa ake tunanin jawo hankalin khaleepa ta wanna hanyar amman sam ko fuskar haka ta gagara samu a wajensa bare ta cimma burinta dan a haqiqanin gskia tana masifar son jin yanda zumarsa take danda gani zakin mazaje ne a iriyar kalar k'irarsa zai 6atawa mace tunaninta ta yai mata formating nasa gaba daya indai ta wannan fannin ne komin jarumrarta kuwa, shiyasa kawai ta shagala da kallon qirarsa dudda tsoron da takeji na kallon banza da take samu daga garesa ga kuma tsabar qwarjininsa dake kada hanjin kowace mace kuwa data yarda har ya saka mata kalar idanunsa cikin nata idanun. anasa 6angaren kuwa dubnta yake sam ya tsani mace marar kamun kai a rayuwar sa, bare ita daya sha ganinta da 'yan iskn samarinta suna yanda sukeso kuma dud halinda ta ke ciki yasan tabbas mamanta tana sane ammam sabida tsabar son da take nuna mata ya hanata katsa mata, kuma shi koda habitat nata masu kyau ne sam batta daga cikin kalar suffar halittar macen da yakeso matarsa ta kasance dasu na jiki, ko daya batada shi amman sbd tsabar ta rainasa har take iya shigo dakinsa ta dunga ya mutsa sa ma knn, amman taci sa'a ta kuma godewa Allah dabata mallaki surar dirin kalar matar da yakeda buqata bane da saita raina kanta yau yau dinnan a hannunsa tabbas, dan a yanda yasan kansa baida excuse ga dud macen data shiga hannunsa, shiyasa bai cika son shiga harkar matan ba dan kiyaye kansa daga abunda ke sake girmama a jikinsa tabbas tabbas tabbas shi yasan yanada sha'awa bata wasa ba, hakan yasa yake dauke kai ga dud wata mace gudun kada ta rusa masa budget dinsa dan ya d'aukarwa kansa alqawali zai zama virginity shima kamar yanda zai karbi na matarsa shima zata kar6i nasa a ranan zata fara sanin sa itama, hmmm kunji fa, shiyasa ya qudurta worning zai bige wa zarah kan zuwan masa d'aki dan ko muddin ta ci gaba da taba masa jiki da wannan qazamin hannun nata wlh sai jikinta ya gaya mata, dan haka nn take ya q'ara fiddo idanunsa waje gaba daya tareda daka mata wata tsawa sai kuwa gata bakin qofar futa daga dakin yace "ubanmi ya kawoki d'aki na? yayi maganar yana mai zazzaro mata idanunsa waje, jikinta na buga rawa ta fara magana murya na sarkewa "ww.. wlh yaya khaleepa momynka ne tace nazo naga in kana ciki,, "ok dan ina ciki shine akace in kinzo ki dinga shafa ni ke qaramar 'yar iska ko? yana maganar ne yana q'oqarin kwanto belt d'in jeans d'insa aida sauri ta sauka q'asa batareda ta q'ara cewa uffan ba. wani dogon tsoki yaja tareda wurgar da belt d'in tsakar d'akin ya koma ya zauna bakin gadon nasa ya sa yatsun sa cikin sumar kansa ya dunga yamutsata sosai idanunsa a lumshe sam ya tsani yawan magana yanzun kwaratsin da ta sanyasa ji yake gefen kana na buga masa d'al d'al d'al ciki ciki, shifa harda haka ne yasa sam ya tsani harkar mata shiyasa babu shiri ya miq'e zuwa ma'ajiyar magun gunan sa ya d'auko na ciwon kai babba guda daya ya tura a baki tareda daura kofin ruwa akai ya hadiye maganin ya ajiye cup din cikin deep freezer dinsa sake kwance wajen, cire kayansa yai ya daura towel a iya qugunsa nan take faffad'an qirjinsa ya bayyana mai cike da mayalwacin kwantaccen gashi sai sheq'i yake, toilet ya wuce kai tsaye bai jimaba ya fito ya shirya kansa cikin wasu qananun kayan, baqin jeans ne sai Blue din riga mai qaramin hannu rigar tabi jikinsa ta kwanta ta yanda dud wasu zubin damatsam halittar karfi ta cikakken namiji gogaggen d'an boko kuma suka bayyana a kansa, Black cambus dinsa yasa kalar na 'yan q'wallo amman su wanna new designer ne, bayan ya gama d'aure mad'auran takalman nasa ya d'auko wata farar rigarsu ta likitoci ya d'ora saman sheet din jikinsa ajiye medical glass dinsa yayi gaban aljihun rigar sannan ta fito daga dakin sa zuwa babban falon gidan nasu dake q'asa sai baza qamshin sa yake, taku yake cikin takunsa daya saba. cin karo yayo da momynsa tana qoqarin shiga kicen dan ita bama ta gansa ba, dan haka a hankali ya sad'ad'a ya lallab'a tareda kai bakinsa ta bayanta daidai saitin kunnenta yace "momyyy na!!!" da sauri ta juyo tana murmushi tace "mai tsada na ka b'oye ina ka shige yaune? tayi maganar tana kallon had'adden saurayin matashin d'an nata kwalli d'aya wanda dud sonta na rayuwa yana garesa duka, shiyasa gata na gidan duniya babu wnda khaleepa bai samu daga iyayensa cikin ma samin wasu yake, kan ya bata amsa sukajiyo muryar dadynsa mukhtar daga gefensu yana fadin "Masoyana fira kuke ne batareda an gayyace niba?" dariya sosai hjy firdauseey tayi shiko uban garin rungume dadyn nasa yai yana cewa "barka da fitowa dady, zama sukai kan kujerun falon hjy firdauseey tace "kagansa nan kyakkyawan saurayin d'an nan naka alhajina tun safe daya bar gida saifa yanzun na gansa alhalin yasan bana jure rashin ganinsa na sa'oe muddin ba yana office ba dan haka na kawo maka qararsa ya fad'a maka inda yaje dan nasan yau weekend ne babu hospital bare nace can yaje" Alhj mukhtar wani murmushi yasa ki sosai tareda dubn khaleepa dake wani langwave kai kamar maiji barci nanko tsoron klr doguwar tambayar da dadyn nasa zai fara masa ne gameda hkn gashi shi kuma ba gwanin doguwar magana ba bare ya basu amsa cikakka fatansa dai shine AllAh sa dadyn nasa ya taq'aita tambayer tasa domun yaji dadin basu qwararriyar amsa guda d'aya, shi kansa Alhj mukhtar yasan halin d'an nasa da kwaikwai wajen magana dan haka sai ya had'a masa tambayarsa waje d'aya a dunqule a sauqaqe tareda cewar " to my done boy kaji mmnka ta kawo qararka kan ka je ka dad'e a waje ina kaje amsar da take buqata knn? yaqarashe maganar cikin raha. sam bai iya qarya ba baisanma ta yanda ake yinta ba dan haka kai tsaye yace "dady momy nifa yau naje hospital bayan na tashi da safe, shine naje na yiwa wata mata ne 'yar qaramar Theatre dan ranar nai alqawalin zan mata so kuma dady bacin na dawo ne na je gidan small father (isma'il) na iske maman bata lpia shine fa na dubata tareda zuwa samo mata medicines dana futo ne kuma ina nn zaune waje nida freands nawa shinefa na shigo yanzu nai wanka zan koma hospital din na duba matar naga kota farko" gaba d'aya saida zuqatan su suka soya fuskarsu ta nuna hakan sakamakon ambatan zuwansa gidan isma'il kai tsaye da yayi dudda abinda ya faru jia kuwa dud a knsa, to amman da yake firdauseey 'yar duniyar gske ce sai tayi gaggawar q'aqaro murmushi a fuskarta danta kula dud sanda ta 6ata masa rai akan maganar gidan matsiyatan can wuni yake yi mata fushi ita kuma fushunsa quna ne mai ciwo a gareta cikin zuciyar ta. harda mukhtar ya zuciya zai balbale khaleepa nan take a wajen da fad'a da sauri firdauseey ta girgiza masa kai alamun a'a kul kada ya soma. By *Xexen Fasaha* [1/17, 3:10 PM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO !!!* Story and writing by Xayyneb 💤💤 Fasaha online writers f. o.w. *🌳imparting valuable knowledge and entartaiment is our concern*🌳. ~dedicated to my mom Sadeeq hawwas~ -https://www.facebook.com/Fasaha-Online-Writes-751775151851852/?referrer=whatsapp. 👁🥡👁 🅿2⃣3⃣. Sauya fuskarsa mukhtar din yayi kawai yayi kwana da maganar da fadin "ok done boy jeka take care AllAh ya tsare mana kai" saida khaleepa ya d'an duq'o sumb'aci iyayen nasa a gefen fusakokinsu sannan ya fice da sauri yana fadin "ameen dady na da momy" bayan fitarsa ne mukhtar ya dubi firddausy yace "miyasa kika hanani aiwatar da manufata? murmushi tayi sannan ta d'an kurb'i ruwan lemon hannunta sannan ta dubesa tace" hmmn, lokaci yayi da zamu canza taku akan abubuwan da mukewa su Ismail a gaban khaleepa kasan miyasa? girgiza mata kansa yayi, saida ta taso ta zauna jikinsa sosai tana shafa tafin hannunsa sannan tace"na lura adud sa'ilin da muka ciwa matsiyatan mutanen can mutunci tofa mai tsada na yakan d'auki tsawon lokaci kan mu fara gane kansa a gidan nan, jiya fa abunda kaje kai ma isma'il a gida nasan saboda shine yasa hkn ransa ya baci harya fita da safe batare da ya nemomu ba abinda bai tab'a yi mana knn ba, to kaga knn in dai har muka ci gaba da yin hakan gaba yaya knn? munaji fa muna gani d'anmu zai gujemu a kansu, shiyasa yanzun abunda nikega yafi kawai shine mu daina masu abinda muke musu na rashin mutunci akan idonsa, koba haka ba? dan gskia ni bazan juri ganin bacin ran d'ana ba akan wasu mutane qasqastun bayi ba marassa madogara wanda hatta abunda zasu ciyarda kansu gobe tofa saisun nemesa a ranar sanna suci, hmmm wlh naji baqincikin baq'in abuncin daya ciwo gdn nn jia wlh bakaga iriyar kalar haraswar da ya dinga yiba uwa zai amayo yayan ciKnsa waje fa,abinci ne suka dura masa wanda bai saba cinsa ba dan mugunta fa? hm amman harya iya hanawa aje ai musu magana kmr ynda yace, wai ba laifinsu bane shine ya nace sai yaci sannan suka bar masa yacin, hmm! kai jama'a abun nn na d'aure mun kai fa alhajina wlh tsoro nike kada su janye mun yaro na dud sanda yasan cewa akwai auransa akan wannan shegiyar aljanar yar tasu mai tsinannen kyaun tsiya uwa Aljana, kaini abun nan na damuna wlh gashi sam bata da tsoro yarinyar alhajina karfa ce wlh kada kaso kaga ynda nike daga akan ta daina shigowa mun gidan nan amman na kasa hana shegiyar 'yar nan ta fiye naci. sauke ajiyar zuciya mukhtar yayi yace "naji komi kibar batun wai zai gane cewa matars ce dan wannan wani kuma shudaddiyar tsohuwar magana ce data gabata shekara da shekaru dan haka kima daina sa damuwar hkn a ranki, kuma gameda zuwana gdn jiya dandai kece ma kikasa naje a bayan hkn da ni rabon dama nasa dan iskan matsiyacin a idanuna nama kwan 2 kinsan ni yanzun batashi nikeba ayyukn gabana muhummai nafi sawa gaba na dan wlh ni har ma mntawa nike dashi a rayuwa bare nasa damuwar hkn a raina, sannan kuma gameda shigowar 'yarsa gidan nn ki qyaleta ta gaji ta daina wataran , dan komin abunta dai bazata dawwama a gidan ba in tazo dole ta koma gidan matsiyacin ubanta ta kwana kuma zataita ganin abubuwa da mahaifinta bai mallakesu ba a gidan konan taji haushi ai mun qaru da hakan, dan baqinciki nasu mu shine farinciki a garemu, to dnnhaka ki janye komi na nuna wata damuwa a ranki ki fita harkasu madam d'ina kamar ynda na fita kada tunanin hkn ma ta jaza miki ciwo please forget them kinji ko, murmushin jin dadi firdauseey tayi tace "yass alhajina an gama hakan kuma za'ayi shawarar ka abun dauka ce" sun jima sannan ya tashi ya wuce toilet dan yayi wnka ita kuma ta wuce kicen dan cigaba da bawa masu aikin order kan ayyukan da suke gudanarwa da kuma dinner din da suke shiryawa. khaleepa kuwa yana isa hospital d'insu yayi parking a moto park nasu na ma'aikatan nan ya fara tafiya harya shiga cikin asibitin nan yaita gamuwa da nurse sunata kawo gaisuwa da fad'in ''barka da yammaci sir" da "yawwa" kawai yake amsawa yana cibgaba da tafiyarsa batareda yako kalli inda suke ba, dayake yawancin sisters d'in da nurse nurses d'in asbitin dud 'yan mata ne wayayyu aka zuba 'yan bokon gasken gaske ma kuwa, shiyasa kowacensu kesaon ganin tasamu shiga a wajen wannan had'adden handsome likitan matashi mai jini a jika ta ko'ina baida matsalar rayuwa a cewarsu, saidai kuma dai dukknsu tsabar kwarjin da yake musu ne yasa suke kasa shishige masa kamar sauran mazan doctors d'in, dan ko gani yayi doctor sun kirasu ana conversation to indai yana wajen barin wajen yake fuskarsa a kame, jiyake qwamma yaje office d'insa ya kunna kallo a laptop nasa yayi daya zauna wajen yakeji, babu wnda baisan hln muskilan cin doctor khaleepa ba kaf hospital din nasu kuwa,shiyasa yana shiga d'akin Theatre ya iske matar ta farko Alhamdulilla aiki yayi kyau, nan ya rubuta mata wasu magunguna a wani d'an kati wanda za'a siya mata ta dunga sha, bai jima ba a cikin asibitin ya fito ya shige motarsa dan q'agare yake ya koma gida yaje yaga ya jikin mama zainab dan tun d'azun daya baro gidan still tana ransa shiyasa yana shiga anguwar tasu motarsa kawai ya shigar harabar gidansu ya sake fitowa ya nufi gidan. harya wuce wani waje da ake suya su naman kaji sai kuma yayi tunanin bari ya siya ya tafarwa mama Zainab dashi koda Zataji dadin bakinta taci, nan ya tsaya ya sa aka sa masa guda 3 cikin leda mai layi layi sannan ya wuce gidan kai tsaye ya shiga da sallamar sa, yaji shiru babu amsa, zama yayi nan bisa tabarmar bai jima ba saiga mama Zainab ta fito daga cikin d'akin jikinta sanye da hijab alamun sallar la'asar ta gama, cikin fara'a ta zauna tana fad'in "yi haquri khaleepa kana sallama kaji shiru gashi kuma ina salla ne nazata ma ai heenduh na nan inda nan na barta zaune tana latse latsen wayarta sanda na farka, kaga ashe to tama fice babu mamaki wajen sa'a ta tafi kai wannan yarinyar Allah shirya dai" wani d'an guntun murmushi ya d'an saki wanda iyakar leb'ensa na q'asa ya tsaya sannan yace ''yaya jikin mama? "jiki kam dai Alhamdulillah khaleepa dan ina tashi daga barcin nan bayan shan magungunan nan bakaji yanda naji sauqin lamurran ba sosai cikin yardar Allah, kuma gashi na samu qarfin jiki na yanda ya kamata, Allah shi albarka dai ngd fa" a ransa ya amsa da aminn amman a fili ledar ya ajiye mata yace "mama gashi ko zaku buqaci wannsn keda small dad shine na kawo muku, nan mama Zainab tace "kai ayya khaleepa d'awainiyar nn kada tai ma yawa haka damu dan Allah ka rage wasu abubuwa kaji?" cikin muryarsan nan din kuma yake cewa "to mama jinike in bnmaku ba wanike da a dud anguwar nan daya fiku?, ku daina cewa komi dan Allah mama" shiru mama Zainab tai tana tuna tsananin kirki iriyar na khaleepa sam bai d'auko halin mamansa da bbnsa ba ta wannan fannin tunani take ita rabonsu ma da cin wani abu mai dad'in azo agani a gidan harta mnta watan ma na shekar bare ranan, zuwa can dai tace "to shiknn khaleepa mun karba mun kuma gode qwarai da gsk... sallamar baba isma'il ne ta katsewa mama zainba mgn, nn suka amsa masa sannan baba isma'il ya zauna nan kan tabarmar dayake iriyar ta gidan biki din nn ce tabarmar tanada girma amman dutta fara farfashewa sbd jimawar datai. cikin girmamawa khaleepa ya gaishesa cikin murmushi baba isma'il yace "yawwa dai bokan turawa ykk kaima?' "Alhambdulilla small dad" yayi maganar yana kallon nad'in bandage dake q'afar ta baba isma'il d'in. bai q'asa a gwiba cikin tsabar tausayawa ya sake cewa "small dad sannu ciwo kaji ne, miyasa baka kira ba nazo munje hospital namu ba?" ganin yanda ya damu yasa baba isma'il din yin murmushi yace "a'a kwantar da hnkalinka likita namu bawai wani west ciwon yaiba kuma bagashi anmun dreesing ba, kada ma kadamu kaji ko?" "to small dad AllAh baku lpia dukanku" amunn suka amsa, khaleepa ya sunkuyar dakai qasa yace "kuma dan Allah small dad kuyi haquri akan abinda dady na yai muku jia dan Allah, nasan nina jawo muku bacin ran, da sauri baba Ismail yace "kaji ka, nifa harma na manta da hkn dan haka kada ma ka damu knka kaji?" mama Zainab tace "komi ya wuce khaleepa Allah dai ya sasanta tsakanin iyayen naku aminn" Nan wajen yai tsit na yan mintoci kan baba isma'il ya tashi ya je d'aki nan yabar mama zainab tanawa khaleepa q'arin godiya akn d'awainiyar su. shidai bai sake cewa komi ba, suna haka saiga heenduh ta shigo hannunta riqeda handouts guda 2 tana ganinsa kuwa bayan had'a idanu da sukai akaron farko tareda sakarwa junansu kallon banza wani d'an siririn tsoki suka ja a tare, sai dai dud abin nan kuma ashe da sukaiwa juna mama Zainab na kallonsu, ita kam tarasa miya jaza wannan qin da sukewa juna?sam bassa shiri bare a jitu. itads mlm sunsha tsawatar musu akan hkn amman kmr ba gaya musu ake ba girgiza kai kawai tayi dan gskia har cikin ranta bataso taga rashin jutuwarsu yayi tsawo kamar na iyayensu fatanta a koda yaushe Allah ya had'a musu kan 'ya'yan nasu kar abun yayi yawa kuma gana iyaye ganasu ai sai abin yayi yawa kuma. kai tsaye heenduh tayi hanyar d'aki dan ganin sa datai wajen yasa taq'i yowa nan kuma. mama ta bita da kallon takaici tace "ke zonan heenduh" tana tuquburi da turo baki ta dawo can nesa da tabarmar ta zauna tace mama gani, ''daga ina kike da izininwa kika fita? kinsan dai bannason wannan yawon marar dalili ko?" mama naje fa wajen sa'a nefa aro handouts zan duba sbd ance munads test gobe a school shiyasa na aro sabida zanyi karatu an jima kan na kwanta amman kuma kiyi haquri mama" mama tace "babu laifi to ni daman yawon ne banso, kuma bakiga d'an uwanki bane zaki wuce d'aki bazaki gaisheda Shiba?, wai heenduh yaushe zakuyi hankali ne keda khaleepa har kuso junanku a matsayinku na makusantan 'yan uwa na jini emm? cikin sake turo baki heenduh tace "tofa mama shine ai bai wa mutane mgn ni sai nai masa? "ni yimun shuru sakaryar banza baya girmeki ba? na gaya miki bansan wannan shashancin zaki gaishesa koko saina buge wannan bakin naki na tsiwa wa mutane? Sake duban sa tayi a karo na biyu suka sake hade ido wanda tsananin hasken fararan idanunta daya gani sosai yayinda baqin cikinsu shima yake baqi sosai yasashi wani saurin d'auke fuskarsa daga tata yanna wani tabe lips kamar yaga abun qyama amman miyasa gabansa ya fadi ba a haduwar idanunsu a wannan karon. hakan da heenduh ta gani ne yasata q'ara quluwa akan abunda yai matan kamar yaga kashi dai? Quta tai a ranta tace wlh baccin mama kai kayi kad'an dana tanka maka d'an rainin hankalin mutum kawai, kamar bata so ta bude baki daq'yar tace "sannu"!!!! bata jira komi zaice bata kwasa taqara gaba zuwa cikin d'aki daman tasan ba amsawar zaiba koda ta gaishesa saiko gashi ile bai amsan ba saima taji ya miqe tsaye bayan shigarta d'aki yanaiwa mama sai anjima, tanajin fitarsa ta miqe tana fad'in "dubesa kawai d'an mannin sense, ni ai gidan ka iske indai kan halinka ne toka samu dai dai kai dan wallahi ko can wahala tana ga matan da suka mato maka suka damu dakai wlh badai niba heenduh dankuwa nafi qarfin tunanin ka fiye da, q'ima. jin kiran da maman ta ke mata yasa ta matsawa daga gaban tagan dakinsu wacce ke nuna mata waje bayan gama leqen ficewar khaleepa da tagamayi. "gani mama" abunda tace knn bayan ta iso wajen, hararta mama tai tace ''je leqa dakin babanki kiga in barci yake" "to" tna zuwa ta iskesa yana kishingid'e da carbinsa yana ja tace "laaaa baba ashe ba barci kk ba?, tashi zaune yayi yace "a'a heenduh na ba dai barci ba ai babu kyau ma barcin bayan la'asar dan yana haddasa b'acin rai da dai sauransu" kan ma heendu tace wani abu saiga mama Zainab ta shigo d'akin baban hnnunta daukeda ledar kazar da khaleepa ya kawo musu. By *Xexen Fasaha* [1/17, 3:10 PM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO !!!* Story and writing by Xayyneb 💤💤 Fasaha online writers f. o.w. *🌳imparting valuable knowledge and entartaiment is our concern*🌳. ~dedicated to my mom Sadeeq hawwas~ -https://www.facebook.com/Fasaha-Online-Writes-751775151851852/?referrer=whatsapp. 👁🥡👁 🅿2⃣4⃣. *Z* ama tayi tareda ajiye ledar Lazar gaban baba isma'il din tace "mlm gashi d'anka ne ya kawo mana" tayi maganar tana mai bud'e masa ledar a gbnsa. tuni wajen ya gume da q'amshin kajin wnda hakan yasa heenduh had'iye muyau babu shiri dudda taji haushin ambatar cewa khaleepa ne ya kawo ta, to ance musu suna yunwar nama ne dazai kwaso musu shi suga mayu ko kamar yanda uwarsa ke fad'a mata in taje gidan a lokutta da dama ma. baba isma'il yace"khaleepa dai? mama Zainab tace "eh mlm da harna gardama wajen karb'a gudun kada a koma 'yar gidan jiya shiyasa kawai na karba dan wlh bakaga ynda ya koma kalar tausayi ba, kuma gashi munce komi ya wuce gameda abinda babansa yai mana kaga knn idan mukaqi kar6a zaiyi tunanin mun qullaci abun kenan har yanzu a ranmu" heenduh tai zubut tace"to mama inyai tunanin hakan na cewa an qullaci abun ai mun huta saima ya daina shigo mana gida d'an qa'idar😏" hararta mama tayi tace"sannu marar kunya kinji? koko an tsomo dake cikin zancen ne em? sannan da kike cewa yabar shigo muku gida ke ba kina d'aukar q'afa kije gidan nasu ba? shashan yarinya kawai duk kunbi kun qyamaci junanku keda khaleepa, hm basai kuje kuyi ta yiba lokacin da zaku had'e kanunku bamuda labari saidai muga alamun hakan tartare daku inda lokacin da muke cewa kuso junanku a matsayin 'yan uwan juna kun q'iya sai kuje kuyi tayi ai, na ma gama tanka muku kan batun in kun gaji kwa 6aras ay" tuni heenduh ta cino baki tana fad'in a ranta"cabb nikam mam Allah sawaqa na shirya da wannan muskilallen mutumin dan ba halinmu d'aya bama sam sam bazamu ta6a jituwa dashi ba Inaga" kuma danma yaga kwana 2 na daina caja masa qwalwar sa shiyasa yake mun kallon uku saura kwata mako? Hmn Allah kaimu gobe kuwa zaka gani" abinda heenduh ke fad'a kenan a ranta. miqewa tai zata bar dakin mama tace "nace ki dawo ki zauna ki kar6i naki ko? "ni fa mama na q'oshi kuci kawai" sai lokacin baba isma'il yace "aa heenduh na abun kusa da baki ne tsaya ki amsa dan Allah inda Allah ya kawo mana saban tuwa" tsaye tai batace komi ba, kuma harga Allah ita tanason cin naman sai sai wanda ya kawo san ne yasa taji kanta kazar ma haushin cinta take. mama tace "inda tace battaci barta mana malam bakasan hali na yarinyar nan bane ni nasan abunda yasa tace bazata cinba bakomi bane kuwa yasah hakan face jidatai maqiyinta ne ya kawo mana ita". murmushi baba isma'il yai baice komi ba yasa hannu ya d'auko wata baqar leda cikin kayan sa na cefane sannan ya duq'o ya d'auko kazar nan guda d'aya ya saka ta cikin leda ya miqawa heenduh yana fad'in cewa "amshi kije kici heenduh na q'yale mamanki 'yata" haka heenduh ta kar6a ta fice tana jin sanda mama ke mitar cewa yacika goyon bayan 'yar tasa, shikuma murmushi yasakeyi yace "dole naso abata dan ita d'ai ce dani babu q'ari, tanaji sanda maman take magana murya a taushe take cewa baban 'oh ni kenan an ware ni yanzun an daina myn soyayyar nan ko?!, caraf taji babanta yace "zainabu ta aike ta daban ce tafo nan ma kiji wata mgn dan sonike aiwa heenduh q'anwa haka nan itama" aida sauri ko heenduh ta ida gangarewa zuwa dakinta a kunya ce, ita kam soyayyar iyayenta na burgeta, tana matuqar son miji wanda yayi masifar sanin kansa wajen love, jawo filo tai ta rungume sa q'am a jikinta tareda lumshe ido ita da zatai karatu saigata ta 6uge da rungume filo, wata zuciyar taji tace da'ace zaki samu saurayin da zai zama mijinki kamar dai khaleepa da kin dace dan tsarinsa ya nuna cewa zai iya fiye da yanda kike ma tunanin samun mijin. zumbur tai tareda wurgar da filon ta miqe zaune tana yamutsa fuska a fili take fad'a da zuciyar tata da cewa "tur!! tuf tuf! da wannan kalar mummunan tunanin naki dud ki rasa wanda zaki kawomin tunanunsa ma a daidai lokacin da nike tsaka da jin dad'i sai wannan mai mummunan halin? gskia my heart banji dadi ba" miqa hannunta tai ta janyo handouts dinnan ta yakice tunanin komi ma a ranta ta fara karatun ta, sai gab da magrib sannan ta ajiyesu ta miqe tsaye tana yin miq'a dan ta gaji sosai daga nan kuma ta fita tsakar gida saiga sa'a sunci karo da ita, rungume juna sukai suns murnar sake ganin juna. anan sa'a ta shiga d'akin mama tai mata ya jiki sakamakon heendu dataje gidan nasu dazun take fad'a mata maman bata lpia, anan sa'a tace mamanta ma na mata ya jiki zata shigo dubiya kuma insha Allah. mama Zainab tace"bakomi sa'adatu ngd ai" nan suka tattara suka koma d'akin heendu ko zama basuyi ba aka kira sallar magrib sa'a tace "kai limamin nn qawata da azarbabi yake ina lura dashi fa da zarar lokacin sallah yayi wlh ko second d'aya bazai mana gyaransa ba zakiji ya wani d'ale mumbari yana kira" qyalqyacewa da dariya heendu tai tace "ke sa'a kiji tsoron Allah fa, yanzun sa'idon naki har yakai gasu baba yawale liman? hmm to nidai wlh daga nan kada ki qara ta6omin baba yawale na. zama sa'a tayi tace "hmm AllAh jiqan mlm tsalha shiyasa nike yinsa kan ya rasu zakiji har sai masallacin cikin anguwar nan wasu daga ciki sun kira salla sannan zakiji sa shima, anman tunda ya rasun nan aka nad'a wannan kakan naki yadaina mana gyara wlh haba babu wanda yaqi bati fa qawata" heenduh tace "hmn anman da cikin azumi ne kinfi kowa qagarar ya fara kira" dariya sa'a ta saki tace "ah aikuma cikin azumi masifar son baba yawale nike yanda kikasan nai miki qwacen sa na aure maki shi fa kodan kiran sallar da yake mana da wuri" wata dariyar suka sake yi heenduh tai kwanciyar ta tace "mudai Allah ya d'auke mana dan ko ni hutun salla nike wanda na farasa daga yau. wani qarar ihun sa'a ta saki wanda yayi dai dai da wucewar mama Zainab ta gefen dakin ns heenduh, alwala tayo, dan haka dakin ta shiga ta dubesu tace" ku kuma ihun miye kuke haka da dararraku saikace baqin mahaukata? maza ku fito kuyi salla kada lokacin ta ya qure muku" heenduh tai saurin cewa "sai dai sa'a taje tayi tata sallar mama danni bannayi hutu nike" wata hararar mama ta sakar mata tace"to rasa kunya nace ki kawomin laluri ne? shiru heendu tai tareda kanne dariyar ta ganin yanda sa'a tayi wiqi wiqi tana sosa jiki alamun sanyin ke ratsata gashi tana shirin ta6a ruwa. dole sa'a tabi mama zuwa waje nanta dauro alwala ta shigo d'aki tana kyarma saboda sanyin daya qara saukowa a lokacin. dariya heendu ta saki tace"shiyasa nike son harkar hutu wlh qawata hmmn musamman ma lokacin sanyin nan fa, kinga knn tab'a ruwa sai naso znyi" sa'a tace "hmmn kedai qawata bari, bari dai na gama sallar tukun" bata jima ba ko ta sallame nan ta koma ta iske heendu gefen katifarta dake shimfid'e a q'asa tana cigaba da qara duba littafin handouts dinnan. zama sa'a tai tace "nifa ko karatun test din nan banyi ba qawata dan narasa gane wane abu zanyi choice? kinsan malaman nan muggai ne abunda ka karanto bashi zasuyi maka test akaiba shiyasa kawai na haqura innaje ai muna a together dake banda matsala, bare yanda lectures d'in nan su mlm bala yakeda da tsinannen zafafawa kan test, wlh kuwa ya baqinsa ya baqin halinsa tsohon kawai" heenduh tace "yanzun sa'a bazaki karatun ba da gaske? "Yaseen kuwa bazan ba qawata" shiru heendu tai jin wayar ta na ringing sunan musaddiq ne ya fito, lumshe ido tayi tace a fili "Wayyo ni Allah wannan karon Allah ya had'a ni da super glue fa" leqowa sa'a tayi ganin mai kiran ne yasata cewa "yi maza yi maza qawata kiyi holding kada ta katse" tsoki heendu tai taq'i d'agawa saida ta katse ya q'ara kira sannan ta d'aga da cewar"wai miye haka dan Allah musaddiq?! waiba d'azun mukai waya ba kuma miye naka na q'ara kirana?! sakin baki sa'a tayi tana kallon heendu jin wulaqancin datake kartowa musaddiq din yanaji kuma, baida zuciya dai to. to ina laifin ma wanda ya ce yana sonka? girgiza kai kawai tayi tace "qawata har yanzun banga gwanin da zai miki gwanunta ba Indai ta fannin maza ne, amman zanso inga gwaninki gskia konan da wane lokaci ne kuwa. abunda sa'a take cewa knn a ranta. saida heendu ta gama wayar ne ta dubi sa'a tace"hmn wai kinsan mi yace ne qawata ? cewa yai wai gashi yazo shagon da ake siyarda manyan wayoyi ya rako abokinsa siyawa budurwarsa wai dan Allah in fad'a masa wacce nikeso saiya suyomin ni kuma nace yabari inna tashi koda yaushe ne zan fad'a masa saiya suyomin sbd yanzun banda buqata" tayi maganar tana dag'e kafada 🤷🏼‍♀. wata raruma sa'a takaiwa wayar heendu itako tai saurin sanya wayar ma'ajiyarta wato cikin bra dinta ta kwanta ko luf,, sarai tasan sa'a tsab zata kira musaddiq ta basa sunan wayar, saiko gashi ile sa'a tace ''wlh qawata bakiyi ba, dan iskanci arziqi na kiranki tsiya na hanaki? shike nn ai kin kwafsa da yanzun kin rabu da wannan rakani kashin banza kawai,, mtsss Wlh kinma b'atan rai tafiya zanyi," da sauri heendu ta janyota tace "haba qawata banson class dina ne fa ya zube shiyasa na nuna bnda buqata amman bawai dan wani abu ba" tsoki sa'a tai tace "kina sane fa da bikin qawarmu hafsat bala da zamuje cikin satin nan kuma sanin kanki ne 'yan boko na qarya zasu halacci wajen ga kuma yan school namu da suka sa mana ido kuma kinsan dole ai qaryar touching phones a wajen gashi kuma dagani harke d'in babu mai touch bare muma muyi bagarar nan da ita, gashi kuma an mana tayi abun yazo a sa'a kin mana baqinciki kince masa a'a mtss wlh banza ce ke tanan fannin" heenduh tace "ke dalla malama shouting din nan naki wlh ya fara hawar mun kai, dole sai munje da wayar ne? yanzu waya ai tazama ruwan dare babu wnda zai damu kanada ko baka da, ai yanzun abunda zakasa kaje gidan buki shi akeyi ynda za'a maka daukar girma bawai wata waya can ba, ni matsala ta yanzun ina zamu samu qananun kayan nn ne wlh muyi ranting d'insu na rana d'aya dai? sa'a tace" kuma fa q'awata da gskiyar ki, gashi kuma ba atamfa ko less ne za'a saba bare mu je wajen mutuninki sani tela ya ara mana mu biyasa kamar ynda muka saba in biki ya kama bamuda kayan q'awa can muke masa tsinke ya satar mana cikin na masu kawo masa dinki customers nasa ya bamu ranting mu biya, to kinga matsalar baida qananun kaya kuma shi Wlh, yaya knn kikega zamuyi qawata? shiru heenduh tai ta zurfafa tunani sai zuwa can tace "yesss i'have idea, nasamu mafita qawata saidai banda kudi a hannuna enough bansani ba ko wajenki baza'a rasa ba?" sa'a tace "yanzun dai ba maganar kud'in ba wane mafitar ne kika samo mana?. murmushi heendu ta saki sannan ta dunga jujjuya fararen idanunta da wayarta a hannunta ta dubi sa'a tace"wannan karon wajen madam lera mai boutique din bakin titin can na anguwar mu zamuje muyi ranting kayan" sa'a tace "wow gud idea yayi qawata, dan kuwa madam lera kafurin son kud'in tsiya ne da ita da zarar mun bata wasu 'yan q'alilan di kudi la shakka zamu samu kayan, amman hannuna yanzun inada dubu daya dako hamsin ne? to kema kinga saiki kawo na hannunki mu had'a mata mu bata musamu zafafan inglesh-wears na gudun wuce sa'a qawata" heenduh tace "taf wooo danq'ari! kamar nawa kike ganin za'a bata ne? danni wlh bnda kudi fa sosai shekaran jiya na siyo gesha naci muda mama daman cikin wanda nike tarawa ne na school wnda baba ke bani ma fa" sa'a tace "kamar 2k zaiyi ai in muka batan ko nikega? heenduh ta miq'a hannunta ta jawo jikkarta ta d'auko 'yar pos d'inta mai gidan zips ta dinga shiga cikin zifa zifan tana dubawa duka dai kudin da ta had'a su basu wuce dari biyar da talatin ba, hakanan sa'a ta amsa da nufin goben in sun dawo school sai suje wajen madam lera din sumata mgnr. heendu tace "amman qawata wane kaya zamu saka ne gobe zuwa school kinsan jami'a fa inbaka d'aukar wanka tsab za'a renaka" sa'a tace haba qawata kowa ya dubi zubinki ai yasan babu wasa a lamurran mu, kawai musa atamfar anko din sadiya bala kinga ai wancen satin ne muka yi bikin kuma daman bamu sanyata munje school da ita ba" tace "to qawata hakan za'ayi, anman ki tafo min da red din gyalenki" "to qawata shiknn" cewar sa'a din daga nn sukaci gaba da firarsu harta tafi gda ta rakata ta dawo ta kwanta kota kan kazar data cillar bayan katifarta batai ba. hakan kuwa akayi washe gari bayan sun gama test din su sun fito sun zauna nan capeteria nasu na makarantar suna hutawa kan zuwan next lecture dinsu saiga hafsat wato qawar tasu wacce za'aiwa bikin nn ta fito daga class itama alamun ta bada test dinta ta zauna nan kusa dasu dayake dud 'yan group dun heendu ne danma sauran basu fito ba daga class da wajen groups din nasu zaka gansa cike da mata wayayyu ana caskewa. dayake group dinsu yafi na kowa class a cepeteria din nasu in sun zauna, shiyasa hafsat bala na isowa wajensu tace gayu gayu mutanen Allah, yaya test d'in ne?, heenduh ta yatsuna fuska tace "kinsan mu test ko exams no wahala nike jinta" zama hafsat tai tace "aike queen heenduh daban kike, so yaya maganar partyn nawa, kunsan dai kalar dreesing din da zamuyi dan taku bnda matsala inda nasan heendu queen ba harkar qaranta shiyasa nabaku matsayi na daban a cikin abokaina dan banda case daku" sa'a tace ai kada ki damu dan kalar wankan da zamuyi muje wajen nan dud wajen nan baza'a samu masu doke muba" "ke mune fa mukayi gayun ma da knsa kokin mnta?" cewar heenduh tana yin fari da idanunta q'ar q'ar d'in nn dasu. kashewa sukai tareda shewa dukkansu, babu jimawa sauran 'yan matan suka fito nan aka zauna akaita mgnr dreesing d'in bikin hafsat har second lecture d'in tazo suka shiga. qarfe biyu dai dai suka hau bus din school d'insu suka dawo gida, dai dai bakin titi aka ajiyesu nan suka wuce shagon madam lera mai boutique kai tsaye dansuji yanda zasu kaya zata amshi tayin gayun 'yan mata su heenduh koko?.... ~Hhh yan group din Xexen fasaha dana Gital da sauran groups mm xee group kozakuyiwa wannan yan matan agajin inglesh-wears ne zafafa klr d suke so~• By *Xexen Fasaha* [1/17, 3:10 PM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO !!!* Story and writing by Xayyneb 💤💤 Fasaha online writers f. o.w. *🌳imparting valuable knowledge and entartaiment is our concern*🌳. ~dedicated to my mom Sadeeq hawwas~ -https://www.facebook.com/Fasaha-Online-Writes-751775151851852/?referrer=whatsapp. 👁🥡👁 🅿2⃣5⃣. Suna shiga nan bakin shagon daga ciki suka iske madam lera zaune kan wata 'yar farar kujerar ta tana fmn lissafin kudi tana ganinsu ta washe baki tana fadin cewa "hhh yea welcome costomers sannun ku da zuwa kaya kunason siya knn? muje to sai ku dudduba cikin shagon ko? heendu ta Kalli sa'a sa'a ma ta Kalli heenduh da saura kad'an su fashe da dariya ganin ynda madam lera d'in tayi gaba zuwa shagon sai faman su6ur su6ur take sakamakon fat datai mata yawa. heendu taima sa'a alamun su bita aiko suka shige har cikin shagon nan sukaga kaya na gayu kala kala kuwa q'arshen wanka ko kume ince zoda wankan ka kawai saika zura su acan kenan. sai gwada musu wasu kalolin take dan a ganinta kalar dake nn batai musu ba ganin yanda suke ta ruwan idon dube duben nemo qarshen wankan, duban heendu madam lera tai tace "you're beautiful baby,,,, yhu choice dhis colur clothes becouse i'know zasu maka cau sosai" kallon kayan heendu take taga wata riga ce top golden colur mai tambarin wasu stones farare cike a gaban qirjinta amman kuma hannunta gajere ne iya cinyar hannuwa suke, kuma rigar iyakarta saman cinyarta mai gidan hips ce da bra haka desiner nata yake ita. sai wandon rigar shima pencil roba ne amman har qasa ya sauko shi, sa'a ma ta matso ta duba kyn da heendu ta dauka tace "kai gskia ne q'awata zasu amsheki kayan nan kawai ki dafesu nima ga wanda na d'auka nan amman dandai ni top rigar batakai naki sulb'i ba amman naso nasamu kalar naki ko akwaisu ne madam? madam tace "no costomers babu shine dai daya wanda ya rage mana anan sai an sake kawo mana washu kalar kuma" sa'a ta q'ara duban kayan sosai dan sun burgeta dudda haka. heenduh tace "sumafa sunyi kyau sosai knn qawata?" kan sa'a tace wani abu sai ji sukayi ance musu "gaskia ko sunyi kyau kuma zasu dace da kalarku musamma ma ke baby, gskia kin hadu matuqa. yayiwa heendu maganar tareda kallonta. duban saurayin matashin mutumin suka hauyi wanda ga alama d'an masu dashi ne kuma alamu ya nuna shima siyayya yayi wajen, madam lera tace "ah harka dawo to bari na d'auko maka ajiyar naka" nanta shiga cikin q'uryan shagon, dayake kaya ya siya yabarsu nan akan cewa tai masa total nasu yanada uzuri yanzun kn ya dawo, to shine fa ya dawo yanzun, khames kenan d'a ga wani babban d'an kasuwa mai suna hasan gwanda, yaro ne dabaijin komi ya kashewa mace maqudan kudi indai tai masa bayajin qyashin hakan, dan haka shigowan sa yanzun ganin heendu dayai ba qaramin shigar sauri yarinyar tai masa ba a zuciya, karo kuma na farko kenan dayaji yana sha'awar aure koya bar bin yan matan sa dasuke rayuwa. d'auke fuskarta heendu tai tareda jan q'aramin tsoki ganin ynda ya q'ura mata ido kamar wani maye sai wani lasan lips yake. batasan kuwa shi haka halinsa yake ba muddin yaga macen datai masa sai yayi wannan ta'adar sarar tasa. dai dai nan madam lera ta fito tace "gashi to" yace "yawwa madam so nawa ne balance naki da kikai total? tace balance ya kama dubu hamsin da biyar" yace "ok in aka had'a dana su wannan 'yan matan nawa knn? madam lera ta dubi kayan dake hannun su wnda suka za6a tace nasu kuma ya kama 30k knn" a tsorace heendu da sa'a suka fiddo idanuwa waje jin kudin da aka tsagagawa kayan. nan ko ya zura hannunsa a aljihu ya d'auko kudin curr ya bawa madam tuni ta damqe tana dariya ta dubi su heendu datake ganin zuwansu shagon alheri ne ya qara saukar mata tace"ah ladies ku kawo kayan to sai a sanya muku a leda ko,suko tunda sukaji madam lera ta ambaci iyayen kudin kayan jikinsu yayi snyi ashe ba kayan qananun mata bane wajen? wannan wajen ga alamu tafe yake da umarninsa kam, saika shirya wa wajen sannan zaka nufosa, dan su tuni ma harsun fara sarewa akan sun fasa mata maganar renting din dan suda sukazo da kudi runtse da hannu wato dubu daya da dari bakwai sai gashi ana musu maganar dubu 30? amman jin da heendu tai saurayin ya siye musu kayan tuni ta kauda wani d'ari d'ari a ranta ta doje tana yamutsa fuska ta dubesa tace"aida ma bakai whlr da knka ba dan munzo da kudinmu enough zamu siya koma kala nawa mukeso hakan ba damuwa bane. sakin baki sa'a tayi ta kallo heendu jin yanda ta karkace ta tsantsaro q'arya alhalun basu da abun nan? kai heenduh shegiyar yarinya ce Wlh abinda sa'a tace knn a ranta, heenduh taiwa sa'a alamun kada ta badasu man tayi normal itama, nn tk kuwa sa'a ta doje itama tace "qawata kin fad'i gskia fa daka barsa mlm ay zamu bada kud'in" murmushi khames yayi yace "please and please nasan zaku iya biya duka amman naji na yarda abarmun nasamu ladar biyan nan nima to" yatsune lips heendu tai ta zuba masa fararen idanuntan nan wanda yasa khames yaji yaqara shiga a kan wannan yarinyar, dan gskia ta hadu kyanta na daban ne cewarsa. jiyai tace"ok babu damuwa inda ka matsa" "amman ina fatan bamu takura maka ba?" cewar sa'a. cikin 'yar dariya yace "a'a ni ai bnda matsala haka nike" dai dai nan madam lera ta kawo musu kayan suka amsa sa'a na niyar yimasa godia heendu tai saurin fizgo hannunta suka nufi barin wajen, a hankali take cewa sa'a "kefa banza ce miye naga kina shirin masa wani godia? mu mukasa ya siya mana ne? wlh bazan bari ki gode masa ba kawai kije ki 6arar mana da class ai iriyar wannan ba ai musu godia, suna shirin tsallaka titi ne zuwa anguwar tasu sukaga saurayin ya biyosu da sauri harya qaraso wajen dasuke yace "har zaku wuce bansan sunayenku ba friends? banza heendu tai taqi ma kallonsa sai saitin anguwarsu datake kallo caraf kuwa cikin ikon Allah idanunta suka fad'a cikin na doctor khaleepa wanda ke zaune saman but din motarsa yayinda yunus abokinsa yake rubuta wani abu cikin wata farar takarda da alama da abinda ya tsaidasu wajen knn, d'auke fuskarta tai daga tasa gamida tab'e lips. dai dai nan sa'a tace" hakane ni sunana sa'adatu, wannan qawata kuma heendatu sunanta amman muna kiranta da heenduh queen yan school dunmu, kuma mu anan anguwar muke dan haka wnn shine taqaitaccen bayaninmu dazan maka" wow nice names,nikuma sunana khames ina zaune ne nima a garin nan naku kd amman bnjima da dawowa daga karatu ba last year, sa'a tace "ok Allah sarki, mu zamu wuce dan daga school muke munason isa gida ne mu huta" murmushi yayi sai qara qurawa heendu ido yake yace"kunyi gskia kam dan kuwa school daman badai gajiyarwa ba, am nace mlm sa'a kozan number heendu queen qawarki a wajenki dan naga muskila ce queen din ko mgn batason yi kuma hakan yayi matuqar dacewa da zubinta dmn" sa'a tace "ok khames babu matsala kawo na sanya maka number" nan ya zaro wayar tasa ya bata sai cigaba da kallon kyakkyawan fuskar heendu yake kamar ya jawota jikinsa yakeji dan ga alama fatarta zatai dadin hugging a cewarsa. acan 6angaren su doctor khaleepa kuwa tunda ya kallo wajensu heendu sau d'aya yaga wanda suke tare dashi tsaye a wajen bai qara duban wujinba dan baisan miyasa ransa yaji ya 6aci ba daga ganinta dayai da wannan khames din wnda dud garin nan babu wnda baisan mayen mata bane adud cikin abokan su ba. dan haka ransa na zafi ya dubi yunus yace "yunus bar rubutun nan haka na sabbin motors din nan na dady anjima ka ida sa masa, zomu wuce kawai, yayi maganar yana mai durowa saman qafafunsa daga kan motarsa fuskar sa a matuqar daure sosai, dudda bawai shiri yake da yarinyar ba to amman ai 'yar uwarsa ce bazaiso yaga irinsu khames na tarayya da ita ba gudun hurewar kunne, dudda yasan heendu bata daga layin mata masu kwad'ai dan wannan tarbiyya ce data samu daga iyayenta amman shidai ya tsargu da tarayyar su da d'an iskan can mayen mata dan ya iya yaudara qwarai. suna shiga mota nan doctor ya murza key suka fita anguwar ta wajenda su heenduh ke tsaye ya bi da motar aiko nanma akai sa'a suka qara had'a idanu daya wuce. ga mamakinta sai taga ynda dector Khaleepa din yayi mata wani kallon banza da qyamar wajenda take tsaye, sai kuma taji a take dud ta tsargu da hakan dan haka kawai taja hannun sa'a suka bar wajen bayan sa'a din tagama sa masa number a waya. cikin jin dadi khames ya juya ya koma motarsa zuciyarsa tayi kace kace ta jiqe jagab da qaunar heendu hakan yakeji matuqa a rayuwar sa kuwa. yunus dake gefen doctor khaleepa a cikin motar ashe shima yaga su heendu tareda khames dan haka yace "ah ah doctor wanake gani tareda headache kamar fa khames? mayen matan nan?, mizaisa ta tsaya dashi ko ita, kobaka lura bane friend? cikin qunan zuciya doctor khaleepa yace"hmn! miye ruwa na a cikin lamurran headache ne wai yunus? dakabi ka dameni akai ne? kasan bawai wani shiri mike ba dan haka ita ta sani rayuwar tane kowa taga daman tsayawa dashi sai ta yi ay" yunus yace "qanwar kace fa kuma blood sister dinka dan haka komi ke tsaka ninkun ka jnyesa ka taka mata burki akan khames gskia friend" shiru doctor Khleepan yayi alamun maganar ma ta ishesa haka, sanin halin mutumin nasa da yunus yai kawai yasa yayi shiru dan yasan koya qara tankawa bawai amsa zai samuba daga doctor khaleepa din kamar ynda ya zata. heendu kuwa suna isa qofar gudansu ta ce"sa'a kije da wannan kayan gidanku kinsan basu sawuwa nan gida a gaban mama in yaso ranar da zamusa kayan munje gidanku mu shirya sai mu wuce tacan, yanzun inna shiga gida nasan yanda zancewa mama ta barni muje bikin nan kinsan ba barin zuwana fa farty take ba kema kinsan hakan". sa'a tace ''eh hakane Allah yasa kimata dubara sosai dai to komi knn naji nina wuce" "to qawata sai mun had'u kyaji koya mikayi da maman" cewar heendu. haka sa'a ta miq'e hnyar gida heenduh kuma ta shiga gidan nasu qirjinta rungume da handouts dinta. ta hango mama Zainab cikin madafi da sauri heenduh ta ajiye books din tareda isa wajen maman tace"mama daga samun sauqi sai kifara shiga kicen ki bari na qarasa aikin" tayi maganar tana karbar robar hannun maman tata, mama tace "barsa heendu ba wani abun ma nikeba mai wahala kinsan tun wancen satin 'yar tiyar shinkafarmu da wake ya qare hakadai muketa manage na rayuwa a gdn, kuma kinga jia babanki bai zauna sana'a ba bare, inda daman dan abunda ya cinikanta ne a ranar yake siyo yar taliya ko gwangwanin shinkafa uku a samu na girkawa, to kinga yanzun haka bai jima da lallabawa ya fita wajen sana'arsan ba baici komi ba sai dan kingin nmn nan najiya, gashi kuma yanzun lokacin sanwa yayi babu abinda zamu dafa a ranar dole na tashi yanzun na nemo wannan tsohon garin rogon dan a kwada akaiwa baba yawale nasa abincin kamar yanda aka saba kai masan, dan haka jeki dakin babanki gefen gadonsa zakiga wani qullun baqar leda wacce aka sa masa nmnsa shima sai kixo ki miqo man langar kwanon da ake zuba masa abincun nasa saiki miqa masa" jiki a sanyaye heendu taje ta d'auko abubuwan ta dawo ta ajiye nan mama ta ida had'a kwadon ta zuba ma baba yawale a langarsa gamida d'an kullin naman nasa wanda suka kasa dashi a daren jiyan. kwanon heendu ta dauka tareda yafa gyalenta ta fita zuwa gidan baba yawale ta iskesa kwance da carbinsa yanata lazumi, zaunawa tai tareda ajiye masa kwanon a gabansa tace "gashi mai ran qarfe inji mama, baba yawale yatashi zaune yana fadin "madalla zainabu Allah shi albarka bata gajiya da hidima Allah saka da gidan aljanna" "amunn mai ran qarfe,, jiya bakai cigiya taba ko kaga banzo firan dare ba muda sa'a?, baba yawale yace "ai nazata kina gidan giggonki d'ahara ne mai quli quli kinje cinye mata zogale sai gashi khaleepa ma ya shigo dashi ne muka yini dashi anan a tare ba hayaniya kalar taki, tabe lips dinta tai tace "oho kenan ma qwamma da Allah yasa banzo ba, yace "meko sabida mi? kada dai nace har yanzun baku bar wannan halin naku ba? to Allah kawo ranar sasanta wa, zumbur heendu tai ta miqe tace"aa mairan qarfe ba Amin bafa, baba yawale ya kama ha6a yace "ikon Allah, amman kinsan ai yafiki kirki shiyasa kike kishinsa a wajena, yayi maganar cikin tsokana. "tabb aiko bai fini kirki ba saidai neman suna ni kaja ma nai tafiya na gida bazan zauna ba"ta turo kallabi gaban goshi tai ficewarta gyale a kafada guda d'aya. baba yawale cewa yake ''ki gyara mayafin jikinki danke ba kamar kowace budrwa kike ba amman ina ko jinsa batai ba tayi gaba abinta ta fice, girgiza kai kawai yayi zuciyar sa na masa rawa a dud sanda ya tuno dadadden sirrin da suka boye na auran yaran, anya kuwa zasu cigaba da zura ido ga yarinya da aurenta ammn take tareda samari? anya basu so kansu ba? sukaji tsoron abun halitta sa6anin wanda ya halicci halittar shi ba azzalumin kowa bane? shikam yarasa kwanciyar hankali tun sanda yaga heendu takai munzalin cikakkar budurwa gani yake kowane sa6o heendu ta aikata batareda sanin cewa tanada aure ba a kanta tofa tabbas tabbas la shakka sune zasu kwashi zunubin nata inda dai ita harga Allah bata sani ba shima khaleepa din haka kuma, sune dai suka sani gskia dole yasan abunyi kuwa dan bazai dawwama ba a hakan, yanajin shifa koda zai rasa ransa kanya rasu tabbas saiya fadi gskia a dud snda yaji wani ya bujirowa da iyayen heendu maganar aurenta kuwa. dan babu labarin aure kan aure ko a cikin musulinci kuwa, dan haka ya q'wammace ace sanadiyyar hakan zaibar duniya komi mukhtar zai masa saidai yasa ai masan koda kisa ne kuwa qarewar kaq'e dayace zaisa ai masa kawai shi yanzun dai abu d'aya kawai ya sani bazai taba bari heendu tai aure kan aure ba muddin yana da rai kuwa wannan alqawali ne. bude abuncin yai ganin nama a sama yasan cewa samosa sukai bayin Allah, qwarai sosai yake mamakin yanda suke basa kulawa tamfar baffa komi zasu samu a gidan nan koko kuma zasuci tabbas saisun kasa dashi komin rashin dadinsa haka zalika komin dadinsa kuma, yawansa ko kadan dinsa. bismillah yai tareda jawo abincin ya fara ci bakinsa dauke da adduar dayakewa su baba isma'il fatan gamawa lpia gamida maido hankalin d'an uwansa kusa dashi dan cigaban zumuncinsu. heenduh kuwa na fita wajen sa'a taje ta karb'o kud'inta d'ari biyar daga nan ta biya shagon da hjy firdauseey keda 'yan haya dayake dud anguwar nan ake siyar da provisions da kayan abinci sbd shagunan nata a jere suke sama da 20 , dan anguwar tasu makekiya ce dan kowace mota zata iya shigowa ta fita kuma lpia. to nan ta shiga shagon farko ta siyo musu shinkafa da kud'in rabin tiya saurin canjin kuma ta sai musu manja da magi inda tasan sunada sansamin tasshi a gida kuma, koda ace babu saisu haqura suci haka nn inda sun saba. Koda ta koma gida ta ba mama Zainab kayan tai mata bayanin da kudin makarantar tane ta siyo musu abincin har qwalla mama Zainab ta goge a fakaice tasan heendu dud rawar kanta tana da tausayin iyayenta wannan ke nuna mata cewa ko bayan ransu heendu zataci gaba da alherinta ga mabuqata muddn ta samu damar hakan cikin bud'in Ubangiji, shiyasa kullum cikin zuciyarta tanaiwa 'yar tata add'ua dudda wasu halayen nata datake k'i tasan nan gaba ta q'ara hankali a matsayinta na mace zata daina ne, haka suka kasance a yinun ranar itada mamarta, kuma taji dad'i q'warai da taga khaleepa bai sake waiwayosu ba har dare suka kwanta barci. khaleepa kuwa sai wajen qarfe 11 saura ya shigo anguwar daga kallon ball shida yunus ajiyesa yai gida sannan shi kuma ya karkata kan motarsa zuwa gidan small dad d'in nasa sai dai kashh!! abinda ya guda ne ya faru, wato har sun rufe gidan su, yasan maybe sunyi tunanin bazai zoba inda ana gama sallar isha'e ne lokuttan shigowar tasa. juya hancin motar yai zuwa gidan su dai dai wajen gidan su, dayake daga gidan hjy Hadeeza sai nasu to ganin mota wata ja qirar pejo ta tare hnyar yasa shi cigaba da sakin horn amman shuru ransa ya 6aci ya ganin da alamun mai motar na ciki kuma yana 6ata masa lokaci shiyasa a fusace ya fito daga motar tasa ya isa ga motar nan ya leqa knsa ta qofar drive din ciki da nufin masa mgn ya basa waje zai wuce dayake glass din motar an dan zugesa qasa kadan sbd shigowan iska da shaqansa kuma, wacce yagani ne a motar liq'e jikin saurayin nata sai faman tsotsar juna suke kota ina haka kazalika rabin rigar ta a zuge yake har ta dawo saman cikinta ma. mamaki q'warai ne yakamasa dan bai taba tunanin tsabar tantirancin yarinyar yakai ga ta saida mutuncinta ga mazan iska ba sabida tsabar fand'arewa kalar tata, tsoki yaja da qarfi tareda cewa"excuse mlm bani hnya zan wuce dauke motar nn tk" abinda saurayin knn yaji a saitin tagan motar tasa, aiko da wani sauri ya dube khaleepa ganin yanda fuskarsa take a murtuq babu wani wasa yasa tuni mutumin yasha jinin jikinsa daga rashin mutuncin dayaso kartawa dud wani shege dayazo katse masa jin dadinsa da yayi nisa a ciki, dan wani mugun qwarjini daya gani ga khaleepa har wani d'an tsoro da shakku yaji ya kamasa dan gani yai guyn yai masa kama da zubin cikakkun soldiers a tunanin sama soja ne yasa personal din kaya yake round a motarsa cikin ward din, shiyasa tsoron sa ya nunku tuni jininsa ya dawo saman akaifar sa. itako cikin rawar murya da borin kunya tai saurin zuge zip d'in rigarta sama kamar ta nutse wajen takeji dan wata kunya data kamata, daqyar tace "am yaya khaleepa ka.. sam bai bari yaji mgnr da tk shirin fad'a ba ya ya qara had'e fuskan nan tasa a qyamace yabar wajen ya shiga motarsa shi kuma saurayin dayaga alamun b soja bane harya ji dadi ya daina tuno iriyar mugun dukan da zaisha daga belt din jikin khaleepa a tunanin sa. dan haka ckn saurin gaske ya gyara masa parking yai wucewarsa ransa cike da mamakin yarinyar harya shiga harabar gidan nasu abun na tuqosa tuni yaji kowace mace ma ta qara sire masa yagodewa Allah daba koyi sanin ynda ake so ba bare yayisa har ya wahalar dashi a banza. (shifa a tunaninsa so koyansa ake sannan a yisa ma) a haka ya kashe motar ya shige cikin gida yana sakin tsoki a zuciyar sa still hoton yanayin daya gansu bai baccewa tunanin saba kuma! . By *Xexen Fasaha* [1/17, 3:10 PM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO !!!* Story and writing by Xayyneb 💤💤 Fasaha online writers f. o.w. *🌳imparting valuable knowledge and entartaiment is our concern*🌳. ~dedicated to my mom Sadeeq hawwas~ -https://www.facebook.com/Fasaha-Online-Writes-751775151851852/?referrer=whatsapp. 👁🥡👁 🅿2⃣6⃣. *Z* ara kuwa lokacin da taga khaleepa ya wuce nan take kuwa ta d'aura hannuwa a kanta tace da q'arfin gaske "wayyo Allah na, na shiga uku na hafiz! ya'akai nabari yy khaleepa yaimun wannan wawan kamun?!" dubanta Hafiz d'in yayi yace "sweet miya faru ne wai? mizaisa ki shiga uku bacin gamu tare muna jiyarda juna dad'i koko ke bakyajin hakan na qara qaimi akai? ko kuma Innan bai miki ba mu qarasa hotel ne? wani kallon haushi kawai zarah tai masa tace "iskancin banza da wofi ma knn, ya ina maka mgnr cewa wanda nikeso zan aura ya gammu tareda kai cikin wannan halin ka cemun romance bai isan ba? zaro idanuwa hafez yy cikin mmki yace wai wannan mai zubin sojojin kike mgn? ta66 gskia ko daga gani bazaiyi wasa ba danni wlh ba qaramin tsorata naiba sweet na danaga zubin halittar sa. da riga jikinsa kalar kakin soja to wlh nazata sojoji ne masu saka personal din kaya suka fito fateroling a anguwar taku muka tare musu hnya. kukan takaici ta fashe dashi tace "wlh Allah ya isa Hafiz ka batamun budget danasan yaya khaleepa zai gammu haka daban fito ba banza q'aramin d'an iska" da gudu tai cikin gida tana cigaba kukan baqinciki shikuma Hafiz dariya ya saki ya shafa gemo yace "oho gaki cikakkyr 'yar iska kuwa, can matsalarki inda dai nasamu nyc ni ai lpia lau bari na fasa wajen wata cikar indai akwai kalarku a gari aimu ba muda matsalar aure rayuwa sai ba'ai" (niko nace kayya dai Hafiz badai wannan rayuwar ba maras tabbas gskia dan kamataddini tabbas zatai aiki a knku muddun baku cnza ba, wnn fdr AllAh ce.) daga haka ya tashi motarsa yayi gaba. zara na shiga falo ta iske uwar tana waya da hjy firdauseey kan wasu sabbun samfur na kayan zannuwan gado da zasu shigo dasu aqasar dayake had'in gwiwan business sukai sunayi tare kuma ba q'aramin riba suke ciba dan a qalla kowa zai tashi da ribar 10 millions dud yan kwanaki. zubewa tai saman jikin uwar tana burgimar kukanta, a rude hjy Hadeeza ta ajiye wayar ta riq'e 'yar tata tana jijjiga ta dan tayi tunanin ko tayi gamo ne sai cewa take "a 'uzu billahee mike damunki wai zarah? saida taci kukantah sosai sannan ta dubi uwar tace"wlh mama nidai yaya khaleepa nikeso kawai kuyi mgnr aurenmu kada ciwon zuciya ya kasheni yanzun gashi ya gnmu da hafez cikin motarsa a halin da bai dace ba. (kuji fa wai har iya fad'a tk ya gnsu a wani hali jama'a) itako uwar sai tace "Kemadai zara yazaki bari ya gnki aida saiku yi ta inda babu wnda ma zaisan kuna wajen daman har yanzun mamarsa ta gaza shawo knsa akn mgnr ki gashi kuma kin qara wata illar ya gani da idonsa toyaya knn? "to mama in bai sona ni wlh ina sonsa a hakan"! ganin ynda ta rud'e ne yasa uwar rarrashinta da cewa komi knn ta bari zuwa gobe zasu qara tattauna mgnr auren nasu itada mamarsa firdauseey din. sai lokacin ta samu sauqin zarah fa data fad'a mata hakan hartai barci nn kusa da uwar najin dadi. shiru hjy Hadeeza tayi da tunanin waiya zasuyi da shegen yaron nn ne mai dan banzan taurin kai har gashi yana niyar susutar mata da d'iya?, kuma gashi uwar tasa tasa dokar babu batun kai d'anta wajen boka da niyar jawo ra'ayinsa ga zaran harta ke ce mata wlh koda kuwa ta faki idonta taje tofa tabbas babban tsohon bokanta marakusa suna nan tare kuma zai fad'a mata intaje wani gun kai mata d'a. ta qara da cewa abatta dashi zata shawo kan d'anta harya amince musu, ita hjy Hadeeza har mmki take ynda hjy firdauseey koda wasa bata bari koda sunan khaleepa yaje wajen mstsafansu bare har akaiga kai musu kokensu aknsa, amman Bakomi babu ynda zatayi dole ta haqura da batun Hjy firdauseey na cewa datai zata shawo musu knsa koda yaushe nema d'in, amman dudda haka gobe dole taje su q'ara tattauna mgnr da ita hjy firdauseey d'in dangane da batun zarah d'in da khaleepa, dan rabon da su qara tattauna batun kusan 2 month knn danta kula sam Hjy firdauseey batason matsawa khaleepa shiyasa take share mgnr lokacin, tsoki hjy Hadeeza ta saki a fili tareda cewa "duttabi ta mutu kn masifar son danta kamar tafi kowa iya haihuwa mtss kayan 6acin rai kawai inbnda shegen naci irin ma na zarah mutumin daya nuna bai sonka bazaka haqura bane kaima ka barsa, bacin dai kawai kulafanci iriyar na *d'an yau"*. daga cikin d'aki kuwa mijin Hjy Hadeeza ya qara qwalla mata kira na karo sau babu adadi tun zamnta falon amman bata jeba taji kiran nasa tsabar ta gama dashi, yanzun ma daya qara cewa"haba hjta kefa niketa jira mu kwanta amman kin barni nan sakakai" miqewa tai tace"kaiko ka cika jarababben bawa wlh Alhj, haba dole ne sai ka jini jikinka sannan zakayi barci mtss" haka ta shiga d'akin taita masa mita shiko alhj bala cewa yake"haba keko raba kanki da sabo hajiyata. rayuwar fararen turawa hjy Hadeeza takeyi a gdnta koda a gbn 'yarta ne abunsu sukeyi babu kunya hakan kuwa da sukeyi da mijin nata ba qaramin bada guduwar 6ata tunanin 'yarsu sukai ba zara, harta fara tunanin jin sha'awar yin ynda taji iyayen nasu na abunsu ne mafarin knn ta tsunduma knta a rayuwar bnza kota kashe q'ishin da iyayenta suka assasa mata a jiki na tsabar sha'awa. (ana samun hkn iyayenmu dan Allah a kiyaye yin abubuwan da keda kawaici a gaban yara gudun rusa kyakkyawan halinsu zuwa akasin hkn dan sha'awar ba'aimata kawaici musamman ga wanda suka kai matakin balaga, yaran sunsan komi saidai kiga yaran nata kallon iyayen su a kaikaice kuma dud yawanci a cikin gudumuwar iyayen haka ke faruwa). doctor khaleepa kuwa koda ya isa main palor nasu baiga kowa ba sai mai aikinsu asabe datake dauke colars dake kan dining tai saurin gaishesa ya amsa sannan ya wuce dakinsa yayo wanka ya fito,ya dawo falon qasa ya hau dining coffee yasa asabe ta qara hado masa bayan yaci abunci dan sam bai wasa da cikinsa ko kadan, bayan ya gama ne ya koma samnsa yai brush ya dawo ya kwanta smn gadonsa tareda lumshe ido tunanin abubuwan da suka faru yau tsakanin ba heendu dana zara baqaramin haushi ya qara jiba, sam na zara bai damesa ba a zuciyar sa akan na heendu dan gskia koma ya knn bazai Bari tana tarayya da khames ba zaisan ynda zai bullowa lamarin dan bazai qyaleta ba ta jawo musu surutu ba a family nasu ga jama'ar anguwa dole nema ya sanarwa mama Zainab halinda heendu din take ciki kan kula kalarsu khames bata gari muddin ta nemi masa rashin kunyar tata kuwa wajen mata gargad'i na farko akan khames daya qudurta a ransa zai mata dudda ba son shiga harkarta yakeba amman wannan d'in kamawa tai shiyasa. da tunanin hakan barci ya d'aukesa batareda ya kashe laptop d'insa ba da yabari kunne tun lokacin fitowarsa daga wanka sakamakon fara duba wasu abubuwan dayai yana turawa doctor hasan gameda kayan aikin da zasu qarowa hospital din nasu. kuma ya sauka cin abunci sann gashi ya dawon kuma baibi takanta ba har ya kwanta dan yagaji matuqa. yau takama juma'a bayan an taso masallaci doctor khaleepa yatafi kai dadynsa airport cikin mota bada jimawa ba saiga hjy Hadeeza ta shigo gidan tai sa'a kuwa hjy firdauseey din na zaune ita dai a falo tana kallon tashar blywod, tana ganinta tace cikin farinciki "aminiyar sannunku da zuwa" hjy Hadeeza tace yawwa aminiyar,sosai Hjy firdauseey taga yanayin Hjy Hadeeza a sauye nan take ta matso kusa da ita tace"aminiyar dud ynda akai kina cikin damuwa gskia fad'a mun mike damunki ne haka? "hmm wlh kedai bari Hjy firdauseey batun yarinyar nan nefa zara gaba daya ta qara rudewa wai itadai khaleepa, khaleepa dai ni gaba daya wlh al'amarinta yafi gaban tunani na, dan jiya fa da qyar nasamu na shawo knta, shine fa nazo tanzun naji Allah sadai kin shawo kan d'an lelen naki aminiyar? Hjy firdauseey tace ''komi yazo qarshe aminiyar da zarar alhaji na ya dawo qasar nan zan samesa mu tattauna mgnr bikin nasu kada ki damu koya amunce ko bai amince ba ai dole ma ya aureta dan kaf garin nn bnda aminiyar qwarai kmr ki" cikin farinciki Hjy Hadeeza tace "yawwa aminiyar wlh har naji hankali na ya kwanta kinga yanzun saina fad'a wa Zara ta matsayar zancen, amman naji kince Alhj mukhtar bai nan ina yaje ne?" Hjy firdauseey tace''yaje Singapore ne maikatarsu ce ta za6esa ta turasa wani aiki har tsawon wata 4 sannan zai dawo" Hjy Hadeeza tace "ohhh yanzun naji batu, ammam yakamata yasan da mgnr auren kanya dawo fa aminiyar? " Hjy firdauseey tace"na fara masa mgnr jia ay amman yace in bari yadawo sannan sai ayi komi danna rigaya danace masa khaleepa dinma ya amince da mgnr dan idan yasan khaleepa din baiso bazai ta6a yarda ayi auren ba dan shi sam bai lamunci abinda zai takura khaleepa bafa, koya yisa batareda son sa ba shiyasa nayi masa siyasar cewa ya amince" shewa sukai tareda tabawa hjy Hadeeza tace "'shiyasa nakejin dadin hulda dake wlh aminiyar sama da kowa kuwa" nan dai sukaci gaba da tattauna batun. da misalin q'arfe hud'u na yamma heendu ce zaune qofar dakinta ta baje kayan makeup dinta sai kwallace fuskar nan take saiga sa'a ta shigo nan ta sameta bayan ta zauna gefenta tace"kai qawata wannan kwalliyar fa saikace wacce zata fadar shugabn qasa kokuma ince wacce zata gasar za6en sarauniyar kyawawan dun duniya? hmm qawata bakya gajia da makeup a fuskar ki dud wannan d'anyen kyaun da kike d'auke da shi?" fari heendu tai da idanun nan nata masu tsananin haske kamar madara ta dubi sa'a tace "hmm kema kin sani yin kwalliyar nan fa qawata a jini na take dan mace daman ai 'yar qwalisa ce bawai wani abu ba,koba haka ba?" zuba mata idanuwa sa'a tai kawai tana kallon tsabar kyau da Allah ya mallakawa heendu, abinda yafi qara daukar hankalin mutane fuskar heenduh shine yanda takeda zagayayyer face ba doguwa ba, round face cikakka, sai manyan fararen idanun nan nata da sune suka q'ara haskake fuskar tata tareda d'an hancin nan nata mai kyaun gaske wanda ya dace da fuskarta, ga lips dinta jajur dasu masu laushin gske, haqoranta ma farare ne tasss reras dasu. jin da sa'a tai heendu ta tabota tareda cewa" Haba qawata wannan kallon qurillan fa? dariya sa'a tai tace ''hmm kallon kyaunki nake qawata, Wlh qawata kinji dad'inki ki godewa Allah da kyakkyawan sigar dayai miki kota'ina" kan heendu tace wani abu saiga kira ya shigo wayarta ganin sunan musaddiq ne yasata sakin dan tsoki tareda fadin "hoooo kai na tsani naci wlh haba dan Allah nina mnta ma munyi dashi yaune zaizo" daukar wayar tai batareda tace komi ba sai shine yace"ranki shidad'e gimbiyar mata gani fa a qofar gida ba iso ke kawai nikeda burin gani" cikin zuciyar ta tace"hmm jibesa da Allah ance maka inason namiji mai tumbi ne mtss" amman a fili sai tace"ok give me 20 mints i am coming" daga haka ta kashe wayar ta saida ta qara qara 6ata sama da minti 22 wajen gyaran fuskar nan a qalqale nan a goge nan a kuma shafa can sannan fa suka miqe Itada sa'a bayan ta yane gyalenta a wuya ta shiga d'aki ta iske maman a zaune tana Linkin kayan baba isma'il da heendu din ta gama wanke masa dazun, tace "mama zan d'an fita ne nn waje musaddiq yazo" dato mama ta amsa mata amman har a ran mama ba cikin jin dadi take barin heendu tsayawa da samarin taba inda tasan tabbas matar aure ce tun tana jinjirar ta. heendu tace 'wayyo 'sa'a wlh fitsari nikeji gashi ya isheni da waya mayen jeki dan Allah kudan fara gaisawa kanna gama" dato sa'a ta amsa sannan ta fita tanawa heendu dariyar fitsari yazo lokacin zance indama Allah yasa ba uban garin bane da kwalliyar ta tashi dan tasan halin heendu tsab zatace saita sake wani sabon wankan da kwalliyar sannan ta fito. tana fitowa daga bayin ta sawa qafafunta ruwa tareda tsanesu da wani qaramin towel ta nufi qofar fita knn taga an turo kyauren gidan tareda shigowa kai tsaye kamar ynda ya saba, doctor khaleepa knn, qin matsawa tayi dan ta basa hnya sannan kuma ga mamakinta taga ya tsaya cak gbnta batareda ya wuce ba kamar ynda tai tunani. saima wanj kallon da yakebin illahiri jikinta dashi bai kuma tnka ba, daga qarshe dai sauke idanunsu sukayi cikin na juna na tsawon daqiqu biyar sannan ya kauda fuskarsa daga tata bayan ya sake tur6une fuskarsa ya matso sosai gabnta har numfashinsa na sauka saman goshinta dan yafita tsawo. kallon takaici yake qara binta dashi wai shikam yarinyar nan mita dauki knata ne? dubi yanda doguwar rigar material din ta matse mata mama dud sun bullatso sama dan daqyar ma take numfashi tsabar mataseta da rigar tai sai wani matacin gyalenta wnda yashi y babu dud daya amman a haka take tunanin fita wani waje? , ganin yana shirin bata mata lokaci akan tsareta dayai yasata damuqe fuska tareda 6alla masa harara bayan murgudo baki datai a yatsune tayi nufin bita gefensa dan tai wucewarta, babu zato kuwa taji yasa wani mugun qarfin damatsan hannuwan sa ya maidota gabnsa ya ajiye kamar wnda ya dauki 'yar tsana dan batada nauyi sam sam, sai aijyar enlargement breast a gaba da kuma qugu nan ne masu qarfin a jikinta. daqyar ya daure ya bude bakinsa cikin kakkausar murya taji yace "kozan iy sanin miye had'inki da d'an iskan yaron nan khames headache?!.. tunani ta shigayi waye kuma khames?! dan ita kam harga Allah ta ma mnta da zancen wani khames dan haka ta zuba masa idanunta itama tareda cewa "nifa sauri nike zan wuce kabani hnya ana jira na a waje sannan ni kuma bansan wani khames ba dan haka ninka sake ni inda ba 'yar iska bace dazaka kaman hannu ka riqe" tayi mgnr tareda faman hararar hannuwansa dake damtse da cinyoyin hannuwanta. cikin fusata ya fuzgota tareda danganta ga bango yace"ok nine dan iskan knn? yatsine tai tace "nika rabu dani kona kira mama wlh" jiyayi knsa ta fara sara masa babu shiri sakamakon kwaratsin datake sashi yi batareda ya saba ba shiyasa ya cillar da ita gefe tai saurin dafe qasa ta miqe knn taji muryar mama na cewa "ya ilahi mike faruwa kuma haka tsakanunk da kuma heenduh khaleepa??,, duqewa yai wajen tareda tamqe knsa dake barazanar fashe masa lokacin dayaga heendu dun ta fice daga gidan bayan gama jifarsa datai da wani kallo wnda yafi kama da kalmar nan ta cewa *na tsaneka fa ni*,,,,, runtse idanunsa yayi tareda shiga dana sanin na harkar yarinyar daya shiga marar kunya qwarai yayi dana sanin hakan kuwa, dan dabai shiga harkar taba bazai jawa knsa ciwon kaiba anan... daqyar yasamu ya miqe tsaye tareda fita gidan batareda yacewa mama zainab komi ba. itako ta bisa da kallon mamaki na mike faruwane ga lamarin khaleepa da heendu ne wai da sam *basa ga maciji* tsakani??!! "Allah shi kyauta" abinda k-wai mama zainab tace knn ta juya ta koma d'aki dn cigaba da linke kayan wankin dan dama hayaniyar maganarsu ce dataji ta fuddo ta daga d'akin dan tasan sune daman inda sun kwana biyu basuyi ba dmn sai yau knn da mai kamawa ta kama.... By *Xexen Fasaha* [1/17, 3:10 PM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO !!!* Story and writing by Xayyneb 💤💤 Fasaha online writers f. o.w. *🌳imparting valuable knowledge and entartaiment is our concern*🌳. ~dedicated to my mom Sadeeq hawwas~ -https://www.facebook.com/Fasaha-Online-Writes-751775151851852/?referrer=whatsapp. 👁🥡👁 🅿2⃣7⃣. Lokacin da doctor khaleepa din ya fito waje yayi matuqar mamakin ganin heendu tsaye bakin motar musaddiq. daman musaddiq yasan tane? to inya santa tayaya bai ta6a ganinsu tare ba? , tambayar da yakewa kansa knn, sam jiyayi bai iya shiga gida kamar yanda yai niyya saima samun waje yayi nan cikin barandar gidansu inda suke zama bisa fararen kujerinsu shida friends d'insa dud in sun samu lokacin hkn. bayan ya zauna bisa kujerar tareda d'ora qafafunsa bisa wata kujerar daya bisa daya yana girgiza su yai setin inda su heendu ke tsaye yana kalla qasa qasa zuciyar sa na masa wani ba dad'i2 yakeji lkcn. amman bazaka ta6a cewa yadamu dasu ba bare ya kallesu amman kuma dud rabin hankalin sa na wajen dudda knsa naga kllon fuskar wayarsa daya tsurawa ido yana lallatsa ta. acan 6angaren su heendu kuwa sa'a na tafiya musaddiq ya juyo rareda tsurawa kyakkyawan surar fuskar heendu ido ya saki murmushi yace"mai hasken zuciya ta ina matuqar son fararen idanun nan naki da hancin nn naki gamida baki Allah sa in minyi aure ki bani baby girl mai kama dake sak din nan haka babyn raina" a yatsine heendu tace"hmm qwamma da kace mace ma" cikin 'yar dariya yace bakison ki haifi baby boy ne? "qwarai fadi kanka tsaye ni mace nikeson haifa dud in nai aure, ko awane haihuwa zanyi zanso naita haifar ta" kama baki musaddiq yai yace "lallaikam gimbiyar mata a gaisheki gskia kam kina son baby girls naga alama "yayi idashe yin maganar tasa tareda bude murfin gaban motarsa ya fiddo wani dan babban kwalin waya ya miqa mata tareda cewa ga barka da jumaa amman dan girman Allah kada kuce bakiso dan nasan halinki,,,murmushi heendu tai ta saci kallon inda doctor khaleepa yake zaune dan tun wucewarsa take satar kllonsa har inda yake zaune, dan haka wata zuciyar tace mata "ki kar6i kyautar wayar nan man heendu kodan ki q'ara k'onawa dan rainin hankalin nn rai nan take ko ta miqa hannu daya ta karba a yangance tareda furta kalmar "thankzzzz" haka musaddiq yaita fira itako gimbiyar sai wacce taga dama sannan take zabar mgnrsa daya ta basa amsa har tagaji da tsayuwar ta dubesa tace"zan koma gida musaddiq kasan bn jumurin tsayuwa daiko? murmushi yayi yace "nasani gimbiyar mata amman sai yaushe za'amun alfarmar sake dawowa dan na kalli wannan iriyar kyakkyawan fuskar taki gimbiyar mata? saida ta dan sake yatsina lips dinta sannan tace "komi knn mayi waya" daga haka ta juya ta shige gidan baba d'ahara mai qoli2 shiko yabi bayanta da kallo dan gaba daya yarinyar tayi kota ina, sauke ajiyar zuciya yai tareda shiga motarsa ya bata wuta tareda nufa hanyar gidansu, dayake can qasan layin gidansu yk. tun lokacin da doctor khaleepa yaga heendu ta karb'i abu cikin kwalin da musaddiq ya bata dudda baisan komi ba ne a ciki amman saida yaji kamar dai babu dad'i haka a ransa, daga qarshe dai dayaga abun kamar zaisha tunanin sa tabe lips kawai yai tareda korar tunanin hkn a brain dinsa ya gyara zamnsa yaci gaba da touching din wayarsa knn yaji muryar yunus na cewa "yadai friend kai d'aya ne zaune a wajen haka? amman to nayi mamaki dan nasan baka zama kai daya wajen koko kana jiran wani abu ne?" dubnsa doctor khaleepa yayi yajima sannan yasamu ya bude bakinsa yace"no yunus kawai dai ina dan futawa ne nan din shiyasa" gyara zama yunus yayi yace "oh koda naji dai mutumina, but ya naga ba baka shirya zuwa buga Ball bane? naga baka sa kayan ba, gashi kuma dud sauran friends namu sun shirya su muhsin da lawal da muazzam fa" saida doctor khaleepa yad'an mammatsa gefen kansa da yatsunsa guda biyu sannan ya furzar da iska yace"yunus bansan ya akai banjin dad'in zuciya ta bane da jiki na ina tunanin masassara ne keson riqe ni" yunus yace "subhanalla friend indai ko haka ne yakamata ka shiga ciki ka d'an sha magani saika kwanta ko? " girgiza kai doctor khaleepan yayi tareda cewa"zanje buga ball dinnan banson na kwanta ne hot fever dinnan ta saukar mun qwamma inje in excercise na buga ball dinnan kozan samu qarfi qarfi bari na shirya ynxun gani nan fitowa" yayi maganar yana mai miqewa tsaye. Yunus yace ''to inda kace hakan ai lpia lau" bai jimaba sai gashi ya shiryo cikin wasu fararan kayan q'wallo masu ratsin baq'i wanda sukai matuqar qara haskaka zatin surarsa,farar safar iya gwiwarsa ta tsaya sakamakon yanda dai kayan qwallo suke kamar ynda kowa yasani. duqawa yai tareda ida d'aure cambus din igiyoyin takalman sannan suka wuce play ball din tareda sauran friends din nasu. heendu kuwa tana shiga gidan baba d'ahara ta isketa tana toya q'uli q'uli cikin man gyad'a wanda q'amshin sa dud ya buge wajen da sauri heendu ta ajiye gyalanta da kwalin wayar ta isa wata kujera dake gefen baba d'ahara d'in ta zauna tareda fadin "tsohe ya naga q'ulin yau kad'an ne kuma ba kamar na kullum ba? " baba d'ahara tace"kedai bari hendo wannan q'ulin na alq'awali ne yau mukai dasu zasu zo karb'ar ragowar masu sarin nasa, dayake jiya suka zo suka d'auki wani, shine nike sauri na ida kona samu naje gidan bikin nan gobe da wurwuri" heendu tadan lakuto tunkuzar da qaramin yatsanta guda daya ta sa bakinta ta tsotse sannan tace "biki zakuyi ne tsohe?" baba d'ahara tace"kaji yarinyar nan kuma dai? kaddai kin mance da bikin zeenatu nane 'yar qanwa ta wanda za'a fara sa gobe? zaro idanuwa heendu tai tace "Allah kuwa tsohuwa na mnta ashe gobe ne ake fara bikin? baba d'ahara tace "aikodai gobe ne ga mai yawancin rai" matsowa heendu tai tareda ruqo d'ayan hannun baba d'ahara tace"yawwa tsohuwar nan wani temako nikeson kimin wajen mama dan Allah kamar yanda kika saba yi muna kinji 'yar baba d'aharar baba yawale?" da baba d'ahara harta janye baki tana wa heendu kallon hadarin kaji iriyar dai ynda tsoffi ke karkace fuska amman tanajin heendun ta sako mata batun baba yawale a ciki tuni ta saki fuskarta dan baba d'ahara tana matuqar qaunar baba yawale ba kad'an ba kuwa. duban heendu tai tace"ina saurarinki Allah sadai ba wata qaryar zaki sani naje lankatab'awa uwarki zainabu ba kamar ynda kuka saba sani keda sa'a, nidai dan Allah yaran nan kudaina sani qaryar nan hka dn shekaru na ja fa suke farinciki nane mani inga kun fuddo mazajen aure muyi mu aurar daku koma huta da yawon nan naku na gaira babu sabar" fari heendu tai wa baba d'ahara da idanun tan nan tace "kai caiiiii Tsohuwar nan baki iya cin ribar zance bafa, yaseen jiya na jewa baba yawale da maganar aurenku fa" tuni baba d'ahara ta wangalr baki tareda ajiye tunkuzar dake hannunta tasake duban heendu sosai tace"kai 'yar nan hendo fad'a mun to yaya ce miki? d'an tsinano baki heendu tai tace ''kamin na fad'a miki komi na shirya fatan dai zaki mana yanda muke so ko baba d'aharas ras tamu? cikin dariya baba d'ahara tace "kaji ja'irar yarinya da wayau wato so kike miyi bani gishiri na baki manda ko? ''yawwa baba d'aharas ras kinje gana dai knn" kingane so nike koda yaushe ne inkin gama tuya kuli kulin nan kije ki samu mama ki mata bayanin muma zamu jewa zeenatu walima goben nasan inda kece kikai mata mgnr da knki zata yarda kinji ko dan Allah baba d'ahara?! please nida sa'a zaki ce mata zamu je" kama baki baba d'ahara tai tace "o'oni yaran zamani, to kenan ina kukai niyyar zuwa inda ba wajen bikin zeena d'in kuka yanki tikitin nufa ba? murya qasa qasa heendu tace "kin gane ko baba d'ahara wlh kuwa partyn wata class mate dinmu zamuje gobe ne ake yinsa nasan kuma inna cewa mama partyn wata ne zamuje zata hanani zuwa ne shiyasa nazo na had'a wannan planing din kinji ko baba d'ahara, dan Allah ki taimaka mana kada kisa muji kunyar qawar nan tamu kuma wlh tayi masifar yarda damu a matsayin big friends nata" baba d'ahara tace "manyan abokai na shegantaka ko na yan bokon zamani?' heendu tace "Wayyo baba d'ahara kada kice haka man please zakije dai yanzun ko? walle fa in baki jeba nima bazan fad'a miki plan da zan shirya gameda auranku da baba yawale mairan qarfe na ba inna gama tsarawa ba" saida baba d'ahara ta harareta sannan tace "to naji zanje amman saida dare inna gama tuyar nn fa, da sauri heendu tace "inda dai zakije ai babu matsala baba d'aharas ras ta" nan ma baba d'ahara tace "amman fa akwai matsala hendo,, cikin zaro idanuwa heendu tace "amman kuma wace iriyar matsala kuma?! kan baba d'ahara tace wani abu saiga sa'a ta shigo gidan tace "hmn ai daman nasan heendu ki na nan inda kince mun yatafi, naje gida mama tacemun baki shigo ba shiyasa nayo nan" heendu ta jawo hannun sa'a tace "ke dalla yimana shiru cakwai-kwaiwa bari kiji... nan ta fad'a mata yanda sukai da baba d'ahara yanzun gameda zuwa fatin hapsat. itama sa'a cikin d'an tsoro2 tace"tofa baba d'ahara wace matsala kuma dai? Baccin muna kuma murna komi ya tafi yanda aka tsara? " heendu tace"nima dai shi nagani ai" baba d'ahara saida ta kwashe q'ulinta tasake zuba wata tunkuzar amai sannan tace "matsalar itace ni ba gobe zan dawo ba sai gata inda dai mu zamuyi hidimar abuncin bikin can gidansu amaryar kunga dawowar mu tare daku zaisha ban ban knn ko? sauke ajiyar zuciya heendu tai tace"kai ni wlh harkin tsorata ni baba d'ahara, to ai indai haka ne mu munji dad'i kunga bamu ba zullumin ko zaki rigamu dawowa gida a goben bare har mama ta tambayeki mu ina muka tsaya koko sa'a?!" sa'a tace "wlh kuwa kedai q'awas dan inaga bawai da wuri za'a gama fartyn nan bama" baba d'ahara ta coge baki tace"ah to wannan kuma ya rage ruwanku, nanta juya taci gaba da tsame qulinta, qarshedai basu baro gidanba saida suka ci zogale da quli wnda baba d'ahara d'in take siyarwar a alakoro kamar ynda suka saba dud in sunzo sunyi Sa'ar tayi san. daga nan kuma gidan kaka jameela heendu suka nufa wato mamar mama zainab knn, suna wucewa kuwa ta majalissar su haruna mai cemist kuwa nan samarin wajen sukace"mun gaisheda heendu beuty haru na samu miqo miki gaisuwa" ko kulasu bataiba taja tsoki tareda fuzgo hannun sa'a sukai gaba. isa kabeer ne yace "kai abokina mutuniyar taka fa ta qara cika full wlh, gashi dreesing na matuqar kar6arta koya tasa abu sai ya haskata, face dinta ta qara wani masifar kyau fa billaheel azeem fiye da randa ma tazo nan da bbnta dreesing" haru yace "hmm kaidai bari abokina na gari ba kmr wannan d'an iskan ba, yayi mgnr yana hararar Hari's sannan yaci gaba da cewa "yanda kasan hawainiya kullum kyaunta qara rikid'ewa yake, kai insha Allah fa dl babyn nan rabona ce saidai baqinciki ya kashe ka Hari's wlh" cewar haruna. kecewa da dariya Hari's d'in ya dubi haru daya dinga bin heendu da kallo harta qule daga inda yake hango ta. Yace"har gobe wlh haru bazan daina baka shawarar ka rabu da heendu beuty ba dan yarinyar klr mnya ce fa masu nera d'ubge a hannu" matasan suka d'au ihu yayinda haru yace"mugu maq'etaci d'an baqinciki kawai" kan wannan dramar daine suka maida hankali a majalissar haruna mai chemist. lokacin dawowar heendu baiba amman kakarta jameela ta hirgad'osu gida sakamakon addabarta da sukai shikuwa mlm zayyanu dariya kawai yake musu yakance "ato bamai jinku jika da kaka nn bada jimawa ba za'a ga kun d'inke kuna qus qus ay" a hnya ne heendu tace "bazamu je gidn baba yawale ba ynda ake kiran sllr nan nasan yana cen limanci masallaci, sa'a tace aikuwa kema kin sani ai" da sauri heendu tace"wayyo nayi mantuwa sa'a " sa'a tace mntuwar mi? heendu tace"dazun musaddiq yamim kyautar waya na mntota gidan baba d'ahara zo muje,,nan kuwa suka isa gidn tana nn kuwa inda ta barta sa'a ana bud'e wayar tayi wani qarar farinciki tace"wawoooo wlh ipone ce kumsa babbar ma kuwa,kai naji dadi fa wlh qawata wayar nn tazo a sa'a zamuyi babu da ita gobe" shiyasa ma nakarba ai danmu qara bada kala ai a wajen kinsan mu bammason harkar qaranta a waje. tafawa sukai dariya nn sukaita santin wayar suna faman tattabata har suka baro gidan baba d'ahara bata gama salla ba dayake jam'in su baba yawale take bi anaji sosai ta loud speaker d'in. suna fotowa kowa ya nufi gidnsu, heendu tana shiga ta iske mama na salla itada maman salis dayake babban tabarmar nn ce tasu shimfide a tsakar gida sai suka daura sallaya akai. dayake tasan tana fashin salla shiyasa tai wucewarta d'aki ta fad'a bisa babban katifarta dake qasa bayan cillar da gyalenta datai can gefen katifar tata ta shige cikin bargonta tana lallatsa wayar cikin jin dad'i, acan waje mama zainab bayan sun gama sallar ne maman salis datafara mnyanta tace"ina wuninmu zainabu na shigo na iske anata salla ba'a gaisaba, shine nima nace bari kiga da zaman nan d znyi kn kigama salla gwara nima nayi " mama zainab tace "lpia lau Alhamdulillah mama, aikam dai qwamma dakikai sllr kinhuta inkinje gida, nan maman salis tace "dazun naje wajen maman taki Jameela saima take cemun mai gidan naki yasamu rauni mafarin knn nazo na masa ya jiki, to cikin ikon Allah ma sai muka had'u dashi ynzun bada jimawa harma yake cemun daga nan gida ya fito, to shine nai masa ya qafan kuma Alhamdulilla naga qafar ma ta samu lpia mafarin knn nace inda na shigo aibana wuce ba, Shine na shigo danmu gaisa" cikin fara'a mama zainab tace "amman mungode sosai mama" mamn salis tace "bari to natashi natafi inda mun gaisa kn akira sllr isha'e kuma q'wamma mu koma gida muyita acan" cikin murmushi mama zainab tace "hakane, amman mama wai ina yaya salis ne rabon dana gnsa tunkan bikin aurenmu fa shekaru da yawa" maman salis tace "Allah sarki ai tunda q'anena ya d'aukesa aiki inda ya samo masa tofa can yariqesa hannunsa dud yawan shekarun nan kuwa harma ya aura masa yarsa yanzun haka yaransa biyu babban shine musbahu mai shekara 21 sai qaramar mace ce aminatu yar kimanin shekaru 16 amman dayake aikin nasu kwata kwata ba hutu ba koda yaushe yake zuwa nn ba, dan zuwnsa na farko kwansa biyu lokacin da mukhtar suka tafi mecca to aikin nasu kuma danaga ana samun matsala in zakai tafia shine nace yayi zmnsa ni inna samu lokaci zan dinga zuwa dubasa inda yana mana aiken kayan buqatu na rayuwa kuma yace suna waya da mukhtar kullum, to yanzun dai zancen nan ma da nike miki ana shirin yi masa transper ne zuwa nan garin cikin 'yan watannin nan" cikin fara'a mama zainab tasake cewa"za'a dawo knn yaya salis Masha AllAh, AllAh shi taimaka kuma mama, "aminn" cewar maman salis sannan ta qara cewa"ina saran insha Allah in salis ya dawo zaiyi qoqarin ganin ya shawo kan alhj mukhtar naku daga baqin qullin da matarsa tai masa, dan abun yai yawa" cikin sanyin jiki kuma mama zainab tace "'to shiknn mama AllAh shi shi yarda haka akeso ay" maman salis na fita heendu ta fito ta kwantar da kanta a cinyar mama zainab tareda cewa"mama kinga musaddiq ya min kyautar waya d'azun " mama tace"kingode kam, amman tun d'azun ina kika shige ne tun marece badai kuna tareda shi ba? mama zainab tai mata tambayar tana mai tsattsareta da idanunta. da sauri heendu tace "mama a'a wlh bamma tare dashi, baima jimaba ya tafi mu kuma nida sa'a muka shiga gidan baba d'ahara mukai mata yini sannan daga nn kuma mukaje wajen kaka jmcy" sauke ajiyar zuciya mama zainab tai tace "barkanki nazata kuna tare dashi ne har tsawon wnn lokaci ay dasai ranki ya 6aci, sannan kuma ban hanaki cewa mamata jamcy ba? dariya heendu ta qyalqyace da ita sannan tace "afuwan mama na" ture kanta mama zainab tai daga cinyar ta tana shirin magana saiga baba d'ahara ta shigo gidan da sallama. mama zainab ta amsa heendu kuwa da gudu taje ta rungume baba d'ahara kamar gaske take cewa "oyoyo baba d'ahara ta Oyoyo oyoyonki" baba d'ahara tace"nikam 'yar nan sakeni kada ki kada ni q'asa" cikin murmushi mama zainab tace "Gskiar ki baba d'ahara" heendu kuwa aka tsinano lips wai tayi fushi an dizga ta mafarin knn tai komawar ta d'aki bayan ta faki idon mama zainab taiwa baba d'ahara signal kan tayi tayi mgnr data kawota. dan haka bayan sun qara gaisawa nan baba d'ahara taiwa mama zainab bayanin bikin da zataje dasu heenduh gobe, mama zainab tace"baba d'ahara ai basai ma kin zo da knki kin gayamun ba ke mai iko ce akan heendu dan haka babu komi wlh Allah basu zaman lpia amaren" baba d'ahara tace "to to amin amin zainabu ngd da girmamanin nan da kike " mama zainab tace "babu komi ai baba d'ahara zaman taren knn ay"babu jimawa baba d'ahara ta koma gida. acan d'aki kuwa heendu juye juye kawai take bisa katifarta tana dariya q'asa q'asa tareda cewa"sai yanzun na qara tabbatar da cewa kina masifar qaunar baba yawale na baba d'ahara ta" lumshe idanu tai jin ynda cikinta ke kuka gashi kuma kwad'on tuwon ruwa taga anyi a gidan nasu, baccin dai batason sake fita gudun kada maman tata ta tambayeta ina zata dataje gidan babanta mukhtar ta samo koda goran yhugurt ne kuwa, dole dai ta haqura taci tuwon ruwan sannan ta kwanta barci wayarta na gefenta a ranta take cewa "yaudai mun rabu da wannan gwaramar wayar tawa munyi new designer ". ahaka barci ya kwasheta. washe gari da misalin biyar na marece heenduh ta shirya cikin doguwar rigar ta da hijab dinta taiwa mama sallamar tatafi dan baba d'ahara na jiransu alhalin baba d'ahara tun safe tai tafiyarta gidan bikinsu. nan mama tai musu adawo lpia Allah tsare. dan haka kai tsaye heendu tana fitowa daga gidan nasu gidansu sa'a ta nufa ta iske ba kowa sai Sa'ar, dan haka d'akin sa'a suka shige heendu tace "ina mama sa'a tje?" sa'a tace "taje anguwa anmn lpia lau inda nai mata bayanin zamuje anguwa da baba d'ahara dan haka ta d'auki d'ayan mabud'in gdn tabar mun wannan anan" heendu tace yana ganki da wannan zumbuleliyar hijab haka sa'a har qasa cikin gida? badai baki shirya ba kuma dan Allah dai? saida sa'a ta rufo gdn nasu sannan ta dawo tace "qawata komi saida kula ai yaza'ai nasanya iriyar wannan d'amammun kayan na zauna haka gida ai bazai yuyuba duba fa kiga? tayi maganar tareda cire hijab din jikinta, saiga kwalliyar sa'a ta inglesh wears ta fito dudda kayan basu kamata sosai ba amman kunyarsu takeji, tsoki heendu tai tareda cewa"ke wlh banza ce qawata yanzun wannan kayan da kika sanya miye wani abun qumuniya a ciki, sa'a tace "ke ai kin saba bakkyajin komi niko wlh tsoro gareni"harararta heenduh tai tace "kuma kinyi kyaun gske fa qawata bari nima dai nasa kayan nan naga yaza sumin ne, ina kayan suke ne nawa? sa'a tace "shiga q'uryan d'aki suna nan bisa gado" haka ko heendu ta wuce ta sanyo kayan ta fito ta tsaya gaban dogon glass mirrow na maman sa'a tana juye juye yayinda sa'a tayi mutuwar zaune wajen tana kallon yanda kayan sukai masifar mata kyau amman kuma batun d'ameta da sukai babu mgn dan dama roba ne kayan. gadai wando har qasa pencil amman yabi jikinta lam6as sannan haka ma rigar ta fiddo mata shape din hips dinta da laq'umammen cikinta shafaffe sai daga sama mamanta sunyi masifar cika gidan bra din rigar, sai dai kuma stones din da suketa qyalli gaban rigar inda breast d'inta suke cike fam dam kamar zasu fito waje tsabar matseta da rigar tai baqaramin qawata rigar sukai ba. gabaki daya jikinta babu inda bayya rawa yanda ta kama kitson kanta ta maidoshi gefen wuyanta ba qaramin kyawu ta qara ba, ga fuskar dama tasha kwalliya sai qyalli take, sa'a sam kasa mgn tai sai daqyar tasamu tace"wlh qawata kamar nai miki kuka dan tsabar kyaun da kikai, ni saina raina ma kaina kinsa na daina jin kunyar kayan ma danasa dan nawa musulmai ne akan naki arna" ta6e lips dinta taiwa heendu tai tace "aini banjin komi gameda gayu qawata" sa'a tace "amman ba haka zamu fita ba ko? Heendu kuwa ta zaro fararen idanun ta tace "ke rufa mana asiri mu mutu maza su kaimu tomu kam mahaukatan inane dahar zamu fita anguwar nan haka da take cike da sa'idinawa? After dressing zaki saka ko hijab in yaso ma cire in mun isa wajen" sa'a tace"aho yanzun naji Batu ay" nan heendu ta maida baqar doguwar rigar jallabiyarta saman kayan kamar dai yanda ta shigo, itama sa'a ta saka doguwar hijab dinta sannan suka d'auki jukkunansu suka kulle gidan suka tsaida napek suka shiga suka tafi. sun dan jima sannan suka isa wajen da ake partyn, wani qaton waje ne an qawata sa bnda casu babu abunda kakeji na tashi wajen sannan kuma can gefe motoci ne na alfarma wanda samarin wajen suka zo dasu, heenduh sarkin son rawa harta fara taku a napek kuwa, daman tun a napek suka cire kayan da suka daura akai tareda cusasu cikin jukkunnan suka zuge. nan suka daura wani matacin gyalensu wanda 'yan matan kewa laq'abi da *'uryatin* akai, wnda iyakarsa wuya nan sukai rolling dashi suka tasarwa shiga hall din suna taku d'ai d'ai suka samu waje gefen amarya inda shauran class mates dinsu suke suka zauna tareda sauran qawayen amaryar kowace naji da knta wajen,saidai kuma heendu abinda ta tsana ai mata wato kallo shi samarin wajen kuwa suka tasata dashi harta fara tunanin barin wajen amman da aka saki wani kidan sai tsintar knta tayi a filin rawar tana riqe da sa'a suke takawa cikin yangarsu ta mata isassu. kan kace mi tuni aka fara musu ruwan liqe fiyeda sauran matan dake wajen tuni wajen ya dauki tafi raf raf harda amarya da ango kuwa saida suka tafawa salon heendu,, saida heendu ta gaji sannan dan knta ta koma mazauninta yayinda kowane saurayi keson mata mgn amman ganun basu samu damar yin hkn bane daga fuskarta yasasu kallon nesa nesa da ita dan su azatonsu yar mnya ce ko gidan sarauta yanayin takunta da shan qamshinta, mamaki ne ko al'ajabi koko idanunsa ne suke masa gizon itace koko mai kama da itace a kalar wannan wajen?? tambayar da doctor khaleepa kewa kansa knn tun lokacin da su heendu suka shigo hall din nan itada sa'a, bai qara tsinkewa da itacen bane saida yaga yanda take juyin rawa in slowly, yayi matuqar mamakin miya kawo ta nan bikin friend dinsa ashir kabeer? duban inda yake zaune yai can qarshen chairs ya zauna sakamakon alfarmar daya nema daga abokin nasa na cewa nan zai zauna saboda hatsaniyar wurin tabbas yasan zata haifar masa da ciwon kai, shi sam iriyar wannan wuraren ba zuwansu yake ba, danshi baida son ma hayaniya at all a rayuwar sa, sanin halinsa yasa Ango ashir amincewa daya koma bayan ya zauna kamar yanda ya keso dudda yaso ya zauna kusa dashi din kamar yanda aka tsarawa manyan abokan ango da na amarya. wani murmushin takaici ya saki ganin kalar kayan data sa har tazo cikin wannan qattin tana gwatse gwatse, shin mama tasan da hakan kuwa? tambayar dayaiwa zuciyar sa knn, lumshe idanuwa yayi bayan ya cire farin medical glass dinsu na likitoci tareda sake jawo preesing cap dinsa gaba ya rufe rabin fuskarsa, tun zmnsa awajen yayi hakan gudun shawagin 'yan mata a kansa shiyasa ya rufe rabin fuskar tasa daga kishin giden da yake, kur6ar juice d'inda ke hannunsa yayi bayan ya dubi agogon hannunsa yaga duhu ya fara, dan tsoki yaja tareda qara watsa idanunsa gunda heendu suke zaune, sake d'auke fuskarsa yayi danji yai gaba daya zaman wajen ya ishesa shiyasa kai tsaye ya miqe tsaye tareda komawa cikin motarsa bai tintec glass ya kwanta tareda kunna ac sbd zafin dayaji na ratsa sa, ganin kiran ashir kabeer ango, saida yad'an motsa sannan ya zaro wayar daga jeans d'insa sannan ya d'aga tunkan yace wani abu ashir yace "haba *likitan mata* yaya ana tsaka da friends event kuma zaka fita ina kallon kafa, snn ga kuma manyan babies cike a wuri please man ka dawo ka bayyana musu kanka nasan dole ladies su girgiza in sunsan da kalar ku wajen nan dan AllAh ka dawo man"saida ya muskuta tareda saka ear pies a kunnen sa yace "no ashir bazan iya zama wajen nan ba amman nai maka alq'awalin ina cikin wajen nan har sai an tashi partyn nan sannan znwuce ok? dole ashir ya haqura badon yaso ba sanin dayai cewa indai khaleepan yai mgn babu canjawa bare qarya a cikinta. haka waje ya cigaba da, kasancewa har wajen qarfe tara sannnan aka tashi, nn samari suka fara daukar yan matan suna wucewa dasu gidajensu. qwarai sa'a tai mamakin badai tafiya heendu taifa ta barta ba? dan daman tun dazun take zanzamin su tafi kada mama tai fad'a gashi har goma na shirin idawa. taji haushi kam ynda har tatafi ta barta gashi kuma tabar mata jikku nansu a hannunta. "badai haka ta koma gida ba da kayan jikin nata ba? tambayar da sa'a taiwa knta knn a mamakance. yanzun kam ta tabbas cewa kam heenduh ta wuce abinta kuma ganin saura ita d'ai ya rage tsaye bata shiga motocin da 'yan matan keta shiga ba suna tafiya a wajen yasata shiga itama suka tafi nan kuwa waje ya koma ba kowa kamar ba'a ta6a taron jama'a wajen ba kuwa, gashi hasken gun ma ba wani wadatacce ba ne sosai. su sa'a basufi minti biyar ba da barin wajen saiga heendu ta 6ullo ta wani d'an lambu hannunta riqe da mango dayake tana matuqar son mangwaro shiyasa tana ganin dj din wajen ya gama bayanin komi angama har an fara shirin daukar mutane ma. mafarin knn taje tsinkosa ganin ynda yayo qasa qasa alamum basai tasha wahalar curo wa ba, dan ita harga Allah sam tama mnta da an fara tafiya shiyasa ta zauna nan taita shan mangwaro wajen guda uku manya manya, tana gamawa ne taje wajen famfo ta wanke hannunta tareda qara tsunko d'aya ta ruq'osa a hannunta tareda nufin kaiwa mamanta itama. wayam taga wajen tuni ko tsoro ya baibayeta ta dora hannunta a knta tareda cewa "wayyoni heenduh na shiga ukku na"!!! abinka gamai saurin kuka tuni idanunta suka fara kawo ruwa ganin koda nan ma knta isa titi ba qaramin nesa ne da wajen ba. kife kanta tai a cinyoyin ta tana tsinewa sa'a a ckn zuciyar ta na tafiyar mata da kaya datai a jakkarta, yanzun haka zata doshi hnya har gida da wannan shigar kamar 'yar good evening sai kace wata karuwa? tunanin da take a ranta knn, jin haushin kare ne data jiyo a wani wari nn kurkusa yasata zabura ta miqe taresa barin wajen cikin sauri 2 gudu 2 tana waiwaye gabnta na dakuwa da qarfi na tsabar tsoro. hango mutum da rayi ya nufi mota hannunsa dauke da wani abu ya saka bayan motar dake kusa dashi ga alama motar tasa ce kuma tafiya zaiyi shima. dudda bataga fuskarsa ba amnan da gudu ta isa wajen, (doctor khaleepa ne ya samu wani haraban tsaftacaccen guri tun bayan da aka kira sllr magrib bai baro wajen ba saida yai isha'e yana nn zaune saida yaji kidan ya rage sann ya nado abun sallar tasa ya tafo, yayi mamakin ynda yaga har an tashi duba wayarsa yayi da ake kira tun lokcn d yake sllr saiyaga har 12 missed cull daga ashir 3 kuma daga momynsa sai 2 daga yunus, bai maida reply na kiran ba ya nufi motar kawai tareda saka pray mate din a set back), yana qoqarin shiga motar ne yaji murya a bayansa ta mace tana cewa "mlm dan AllAh ka taimaka ka kaini gd wlg bn samu abun haw....... tuni heenduh ta kasa qarasa mgnr tata ganin wnda batai mamaki ba awajen ne, wani dad'i taji ya ziyarceta har tana sauke ajiyar zuciya na ganin komi ya zo mata cikin sauqi, cikin murna tace "laaa doctor kaine nan daman.... shiru tai ganin wani mugun kallo na qyama da tsana da yake wurgo mata,, ita ba abun tace zata rama ba tai masa rashin kunya ba yaqi daukarta dole ne ta kwantar dakai kota samu ya temaka matan, jitai yace "Allah ya sawaqa da in d'auki qazanta najasa kamarki a cikin motata, saidai ki kwana anan inhar kuwa saina d'aukeki marar kunyar qarya kawai mai watsi da tarbiyar iyaye" Qwarai ranta inyai dubu toya baci amman babu ynda zatayi tanaji tana gani ya dinga daddatsa mata munanan magan ganu masu zafin gaske amman kuma tayi shiru fuskarta na kallonsa tasa idanunta na tsiyayar da qwalla gwanin tausayi, dan tuni bakin masifar nata ya mutu dud tsoro ya baibayeta wajen, tabbas yau tasan khaleepa bai sonta yanzun ganin datai yana shirin shiga motarsa ya barta wajen aiko da gudu cikin kuka ta aza qirjinta saman bayansa ta had'esu gam gam tareda q'amqamesa tana gunjin kuka tace "wlh doctor ko zaka kasheni bazan bari ka tafi ka barni wajen nan ba saidai komi zaka mun kamun shi nina d'aukarwa raina shi yanzun nan"!!! tayi maganar tana qara cuccusa kanta da jikinta a bayansa hannuwanta zagaye saman cikinsa duka, hawaye sun mata kaca kaca a fuska jikinta ko ina rawa yake kamar zata katse takeji a lokacin kuwa,,....., By *Xexen Fasaha* [1/17, 3:10 PM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO !!!* Story and writing by Xayyneb 💤💤 Fasaha online writers f. o.w. *🌳imparting valuable knowledge and entartaiment is our concern*🌳. ~dedicated to my mom Sadeeq hawwas~ -https://www.facebook.com/Fasaha-Online-Writes-751775151851852/?referrer=whatsapp. 👁🥡👁 🅿2⃣8⃣. *"W* lh doctor kozaka kasheni bazan bari ka tafi ka ka barni wajen nan ba saidai komi zaka mun kamun na d'aukarwa raina shi yanzun nan"!!!. tayi maganar tareda qara cuccusa kanta da jikinta a bayansa hannuwanta zagaye saman cikinsa duka, hawaye sun mata kaca kaca a fuska jikinta ko'ina rawa take kamar zata tsinke a lokacin take ji kuwa, cikin 6acin rai da haushinta yasa q'arfi ya wancakalar da ita gefe' wannan karon har sadda heenduh ta fad'i q'asan wajen kuwa. a zuciye ya nunata da yatsa yace "nace mini bazan yi dakon najasa ba a cikin motana ba, domin ke najasa CE kinje kin gama gwamatsuwa da maza cikin wajen can kina raye raye da gwatse gwatse sannan Dan kin maisheni kamar me har zaki wani CE na kaiki gida ko no bawanki?,OK daman nine na kawo ki nan d'in ay ko?!" shiru tai saidai ajiyar zuciya take saki tana tsine masa a cikin zuciyarta dan zugin zafin faduwar datai ba qaramin zafi taji wajen na mata ba, jitai yace ''ina mai tabbar miki da cewa headache saidai ki shekara a wajen nan inhar saina daukeki kuwa kokuma kikira 'Yan iskan samarin naki su kaiki gida su, sannan kuma ki San da Sanin cewa saina fad'awa su mama inda na ganki da abinda ya kawoki nan Dan inada tabbacin cewa kin yaudareta ne batasan nan kikazo nuna tsiraici ba da wannan q'azan tattun kayan na jikin kiba wnda yasu ya babu did daya"!!! yayi maganar ransa a dagule. kantace wani Abu taji saukar plasher ta photo ya d'auketa foto, har gabanta ya matso tareda rusunowa ya zuqunna saman q'afafunsa yace"kings wannan foton zai zamar mun cikakkar sheda na nunawa wasu mama da small dad Inda na baro ki yanzu hakan, dan daga nan ina mai sake tabbatar miki street can nayi wajensu, dan su tabbatar da yanda kike son 6ata mana family namu kinga sai kisan amsar da zaki basu wacce zata doke q'wararan hujjoji na zan basu OK?" daga haka ya miq'e yafara takunsa na qasaita ya doshi motarsa da niyar barin wajen aiko da Sauri ta miq'e tsaye da gudu ta sha gabansa batai wata wata ba ta fad'a saman mayalwacin wadataccen q'irjinsa ta rungumesa gam gam tana fidda numfshi mai kama da haki tana cewa cikin rawar murya wacce keson sake sakin kuka "haba doctor kaifa d'an ...d'an u....uwa nane dan Allah ka da katafi ka barni nan wjn wlh bazan q'ara maka rashin kunya ba'' tayi maganar hawaye na sulalo mata a saman cck nata. yaso ya d'anji tausayinta kuma ganin yanda jikinta ke rawa ga alama a matuqar rud'e take muraran, kuka kawai taketa sakar mas@ tana sake fad'in''wlh inka gayama mama haka fushi zatai dani w@nda zan gwammace ma ta dokeni akan fushinta" cikin takaici ya zuba idanunsa a saman gashin kanta da gyalen ya zame yace"OK kinsan da Fushin nata Amman kikai mata zamba cikin aminci kikazo Inda bat@ yarda ba saboda ke tsabar kanki na miki rawa ke gaki a babbar makarantar high instution ko? kun waye boko na muku ranwa akai kuna yanda kukeso ko musamman make da kika raina mutane ko?!" runtse idanunta tai tareda qara nutsewa jikinsa qanqame dashi daqyar tace"wlh a'a na daina kaji doctor dan Allah ka rufan asiri kada su mama susan inda muka je da sa'a, Allah amaryar CE classmate dinmu shiyasa kagan mu wajen munzo!" tsoki yaja yana mai kauda fuskarsa a kan tata, dud duniyar nan babu wacce ke sasa doguwar magana batareda ya ankara ba inba wannan masifaffiyar yarinyar ba mai basa ciwon kai. jikinsa yaji keson canza masa jin yanda tudun Brest d'in nan nata suka tokare masa a qirjinsa duba da yanda tai mugun qwaqumesa da qyar yasamu qarfin gwiwar janyeta a jikinsa tareda bude back set ya cillata ta gameda rufewa da remot key din motar shima ya Shiga ya tada motar suka bar wajen ko kallonta bai sake yiba ma dan jiyake ta ida cinye masa maganarsa ta daren ranar,, har a ransa bai iya cewa ga daliiin sa na tausaya matan dayai daga qarshe dai ne zuciyarsa ke cewa"ka taimaka mata ne saboda mutuncin iyayen ta da kuma gudun abunda zai faru ga 'yar tasu inka barota wajen daba amintacce ba. itako har gwalo ta dunga yi masa ta baya batareda ya kula ba. gatsine tai tareda cewa a ranta"hmmm dani kake zancen zakasan ka wulaqanta ni Allah kuwa. dai dai qofar gidansu heendun doctor khaleepan ya tsaya batareda ya juyo ba yace "saiki samu damar fitarmin daga mota ko?! kallon jikinta tai a marairaice ta dubesa tace"'Doctor dan Uwa na bazan iya fita haka ba waje Dan Allah kasa mamin abunda zan rufe kayan nan na jiki na kaji kada mm ta ganni hakan da babana?'' a hasale ya juyo yace "waike dabbar inace dazaki ta matsawa rayuwa tane?,kin nemi temako nai miki kuma bazan qara mini wani ba Dan haka ki ficemun a mota tunkan na fitar dake da kaina Inda bani na saki saka kayan ba bare kiji nauyin fita dasu, OK ai ni sai yauma nasan kinsan wani abu kunya?hmm, gskia nai mamaki kuma fa,mtsss qaryar banza mane kike ashe? nazata zaki iya karad'e garin kaduna da kalar wannan shigar a yanda kika d'uki kan nan naki da mugun girma?''. heenduh dai sai mutsu mutsu take da baki tana son mas tsiwa amman kuma tana tsoron kada ya fitarda ita daga motar,, wata tsawa dataji ya daka mata tareda qara mata nuni data fitar masa a mota dan yagaji da jinta tareda shi magan ganunta na 6ata masa rai, aiko da sauri batasan sand@ ta fice daga mortar ba Inda daman tuni ya bud'e qofofin mortar tun tsayawarsu wajen, yana qoqarin fitowa daga motar shima aiko saiji yayi tayi wata doguwar sukuwa ta dawo zuwa jikinsa tareda fuzgo mirfin motar ta rufe da qarfi jikinta na rawa kab! kab! kab! dan kuwa baba Isma'il ne ta hango yana nufowa nan wajen hannunsa riqe da buhun sa ga alama yataso daga mazauninsu na firan dare, ta tabbata kuwa yanzu qarfe goma na dare yayi dan lokacin ne suke tasowa daga fira shida abokansa. a hasale ya ingejeta jikinsa zuwa d'ayan set din dake kusa dashi tareda watsa mata kallon banza tareda cewa ''headache wai ke iskancin miye wannan bazaki tafi bane ki q'yaleni ko saina....jin ana q'yanqyasa masu motar tasa ne ya sashi yun q'urin bud'ewa aiko tai wuff ta kamo hannuwansa ra riqe qam a qirjinta wnn karan tsoronta muraran ne take cewa"wayyo doctor kada ka bud'e wlh babane inaga Allah shine kada kai mgn mai qarfi zaiji ne"!! wani banzan kallo yake mata sheqeqe yace "hmmn kinga abu yazo mun a sa'a inda kinq'i barin nan bari nai masa bayanin komi in yaso saiya shigar dake gidan da kansa inda kinqi shiga ke'' ganin da gaske yake danhar ya kama murfun motar zai fita tareda bude muryansa da d'an qarfi yace baba gata....habawa aiko bata bari ya ida maganarsa ba na tona mata asiri tayi wuff ta cimamiyo ta juyo fuskarsa a tata da hannayenta tareda had'e bakinta da nasa waje day'a ta kama lips d'insa ta matse gammm cikin nata tayi hakan ne dan kawai ta tsaidasa daga maganar tasa. tuni jikinsa yaji ya saki ya kasa koda motsi jin yanda wasu tausasan lips d'inta keta matsar masa nasa a hankali kamar Wanda ake sosawa wasu. kuma still ba'a daina qwanqwasa motar ba jin datai wayarsa ta dauki qara yana shirin fiddowa a aljihunsa aiko ta qara qaimi wajen matse lips dinsa tareda danne masw hannuwansa dake wajen,,, banda shaqar numfashin juna da jin kalar taushin lips din junansu bassa komi a wajen. harma sun manta abinda yajaza musu yin hakan kuwa. sun dauki tsawon lokaci a hakan jin da heendu tai an tsagaita da qwanqwasa qofar motar ne yasata jin hankalinta ya kwanta ta fara qoqarin zare pink lips dinta daga NASA taji abin yaqi yuyuwa kuwa. zaro fararen idanuwanta tai waje jin yanda doctor khaleepa ke ma lips dinta wani kalar tsotsa mai masifar dadin gaske da tafiyarda hankalin kowace lafiyayyar mace kuwa. gashi qamshin nan nasa dud yabi ya cika wajen, yunqurin amsar bakinta ta sakeyi daga wajensa Amman saima jidatai ya ida d'agota cancakat daga Inda take ya d'aurata saman tsakankanin cinyoyinsa yana cigaba da kamo fuskarta yana sucking lips dinta sosan gaske.. sai sakar wa juna numfashi suke mai d'umi har heendu ta fara jin wasu yanayiyyika daga doctor khaleepa din Wanda batasan ynda akai suka fara ratsa ko'ina na jikinta ba. saida ya tsotse dukkanin wetlips din dake bakinta sannan ya maidata mazauninta suka zubawa juna idanu babu Wanda ya iya marmarin d'auke idanunsa daga kan na d'an uwansa dan kowa akwai abinda yake saqawa a zuciyarsa. sunkai minti biyar a haka sannan lokaci daya suka harari juna tareda d'auke kai ata gefe gefe, jitai yace"daman haka kike sakarwa samarinki jiki Ashe headache?! Zaro idanunta waje tai turo baki tai tace "wlh bntabayi bafa, daman Kaine fa kawai daga na rud'e na rufe b@kinmu dakai kuma... kuma shine kaki sakina,,, to..to k@i zancewa dai ko haka k@kewa 'yan matanka"!. tayi maganar tareda sako wasu qwalla a gefen ido masu zafi Wanda batasan dalilin zubowar tasa ba. zuba mata ido kawai yayi to kukan na miye? abinda ya tamvayi kansa knn,, kuma saiyaji dadin mgnr datai na cewa bata taba yin hkn da kowa ba yasan kuma sam su mama zainab basu horar da ita magana 2 ba, yasan hkn har iyakar gskiarta ne ta fada masa itan' dahar zai tanka kuma komi ya tuna sai ya ta6e lips dinsa da suka qara jaaaa yana shirin maganar ne kuma yaji wayarsa ya sake ringing lokaci daya shida ita suka zurawa wayar ido ganin Wanda ke kira. zarah CE tai kiran kallon juna sukai shida ita sai kawai yaga ta canza fyska tareda dauke kai gefe cikin wani jin haushin da batasan miya saba. sarai ya kula da sauyawar tata Dan haka wani qasaitaccen murmushi kawai yayi baice komi ba Dan kawai ya qara qular da heenduh din taji haushi kamar yanda yaga taji ga slama ynxun dudda baisan ma miyasa taji haushun ba shikuma yanada burin sata sakejin ba dad'i k@mar ynda take quntata masa itama lokutta da dama a magan ganunta. dan haka snda yake qoqarin d'ag'@ kiran saiya katse baiyi wata wata ba ya kira ta tareda saka wayar hands free yace"yadai zarah ina jinki miya faru ne? Zara dake tsaye gefen motarsa tun d'azun tace "haba Yaya khaleepa tun dazun fa danazo wucewa naga motarka nan nasan kuma kana ciki Inda naga an bud'e motar kuma an rufe lokacn shiyasa na tsaya na danna samu na gnka,wlh dud yau ban gnka ba harna gsji da zaryan zuwa gidan Ku Momy nace mun bakka nan....gskia nayi missing na ganun kyakkyawar fuskar yaya khaleepa na". tayi mgnr a d'an d'are2 dan batasan wacce amsan zata samu ba wataqil ma ya gwasaleta kamar ynda ya saba. Amman kuma a mamakinta sai taji yace"ok kada ki damu yanzun zaki ganni zarah ganin idonki kuwa give me one mints". wayyo har cikin ranta taji dadi sosai shiko baiyi wata wata ba ya bud'e motar saiko gata ta sunkuyo knta tana murmushi. suna yin arba da juna ko tsakanin heenduh da zarah nan fa kowa ya sakarwa kowa kallon banza dan daman ko school suka had'u babu wnda ke tankawa kowa bare uwa uba nan ckn anguwar tasu. ita zarah gani take tawuce tankawa kowane talakkan mutum kuma gni tk yawan shigar khaleepa gidansu heendu din yanda taga yarinyar da shegen kyau nan kada yace yana sonta barema tasan 'yan uwa ne su na jini ma, saidai Inda taji dadi kuwa tasan babu ynda za'ayi iyayensu su bari suyi aure duba da yanda ko kadan iyayen khaleepa bason na heendu din suke ba dudda kuwa tasan baban sa wane ga baban heendun. ita kuma kallon da heendu kewa zarah shine na karuwa ballagaza zahiri duba da ynda take qazamtacciyar tarayya da samarin banza kala kala kawai shiyasa batai mata ba tana tunanin ma bata rasa shaye shaye. Amman da yake kowa tasan knta sai suka doje kowa ya dauke kansa. Zarah tace "hala kunje anguwa ne and your sister Yaya khaleepa? da "em" kawai ya bata amsa tareda cewar INA kikaje ne ke da Daren nan? tace "momy na ta Aiken can shagon na siyo mata credit, cikin ko'in kula yace "OK kije to ma had'u gobe" yayi mgnr fuskarsa babu alamun wasa dan yasan zata iya taita tsayuwa wajen. aiko ta juya knn yace"d'an tsaya man' da sauri ko ts dawo tace "to'' saida ya sake duban ta sama da qasa sannan yace "kozaki aramun after-dress din jikinki nanda 12 hours na maido miki? Cikin mmki ta dubesa da tunanin miye zaida afterdrees shida ke namiji?. Ganin dayai ta tsaya ne yasashi cewa "ok in kuma kina ganin akwai takura jeki abinki barshi" da sauri race "a'a wlh gashi tayi mgnr tareda cirowa ta miqo masa taqara da cewa dmn dady ne ya matsa mun saina sata samn kayan jikina shiyasa" amsa yayi tareda cewa"OhK kije kawai zan kawo miki gobe" tafiya tai tana jin dadin yau sunyi mgn mai dadi da khaleepa. Cillawa heendu rigar yai ya fita daga motar tasa snn ta fito tai masa kallon Sama da qasa a hararance snn tai shigewarta gida. mama Zainab ta iske tsakar gida takasa zaune sai zirga zirga take yayinda baba Ismail ke cewa "ki kwantar d hnkalinki zainabu inda dai kince sa'a tace sun tafo suma..dai dai nan ta qaraso gidan sai rave rave take cikin Bacin rai mama zainab ta watsa mata kallo tace"kin kyauta mun knn heendu?! zakije ki kashe dare waje? tun abun marece fa? koko biki hauka ne daga walima? Tun d'azun fa sa'a tadawo nan gida, shiknn kin kyauta kuma kisani bazaki qara zuwa wani biki ba dan bazaki sa mucigaba da sab'awa Allan ba akan..shiru mama tai jin muryar khaleepa ya shigo gidan tareda cewa "ayi haquri mama tare muke da ita, ce ma nai ta bari mu gama sallaman baq'i abokanmu saina kawota Inda nima ina d'aya daga cikin abokan angon yayi maganar tareda satar kallon heendu data zuba masa idi cikin sauke ajiyar zuciya 6oyayya tareda tunanun rufa mata asirikan dayai tayi yau cikin mamakinsa, kaddai dmn yanada kirki? ta tambayi zuciyarta. shiko ganin kallon da take masa ne yasashi watsa mata wani kalar kallo Wanda yasa jikinta qara yin sanyi sosai gani tai ya ta6e baki tareda kauda fuskarsa can gefe... By *Xexen Fasaha*. [1/17, 3:10 PM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO !!!* Story and writing by Xayyneb 💤💤 Fasaha online writers f. o.w. *🌳imparting valuable knowledge and entartaiment is our concern*🌳. ~dedicated to my mom Sadeeq hawwas~ -https://www.facebook.com/Fasaha-Online-Writes-751775151851852/?referrer=whatsapp. 👁🥡👁 🅿2⃣9⃣. *B* aba Ismail' yace "af to shikenan Inda tare kuke babu laifi ay, matsalar dai itace ace an barota ita d'ai acan tana mace mai nauyi a knta kaga hakan bai kyautu ba ay" khaleepa dai kamar yace wane nauyi ne akan ta? sai kuma dai yayi shiru daga bisani kuma ya miq'e tsaye yace" to shiknn mama natafi saida safenku small dad" da "Allah tashemu lpia" suka amsa sannan yabi ta gefen inda heenduh ke tsaye har lokacin ya wuce bayan ya d'an matse mata yatsan hannunta guda d'aya da remot keys din sa na mota da gangan kuma" da harara tabisa tana juyowa kuwa suka had'a ido da mama Zainab, tai saurin sadda kanta q'asa kuwa tana murza yatsan nata daya matse matan tana cije lips d'inta dan kuwa taji zafi. jitai mama Zainab tace "wannan after drees d'in naga ai bada ita kika fita ba a ina kika samo ta? gaban heenduh yai wata kalar muguwar fad'uwa dan tasan maman tata dasa ido akan dud wani abu daya shafeta na sutura tata koba tata bama, da wasu ma abubuwan muhimmai. dan haka da Sauri tace "eh..ehm.emm mama acan ne wata Friend d'ina ta ari tawa wai tafison mai kauri shine ni tabani wannan na saka kuma da muka tashi tafowa ban ganta ba amman gobe yaya khaleepa zai kai mata inda qanwar abokin sane ita"! tayi maganar tana sosa kai gabanta na qara wani tsananta fad'uwa tana kuma roq'on Allah dayasa mama ta yarda da tsarin maganar tata dan tasan maman tata kamar kotu take saida shar'ia filla-filla kuwa ake wanyewa da ita ko. jitai mama tace "ahoo shine ke gaki marar ta ido sai kika amshi rigar dud tabi ta kama miki jiki kika Santa ta hakan ko? wai yaushe zakiyi hankali ne heenduh dan Allah kuwa?. baba Ismail yace "keko zainabu inda dai tabaki uzurinta shikenan ay kuma magana ta wuce ko?" yayi maganar a d'an fara'ance. harararta sosai mama zainab tayi ganin ynda heenduh d'in keta sunne sunne kamar marar gskia hkn yasa tace. "in kinga dama sai kiyita tsayuwa anan kada kije d'akin naki inda dasaki akai nan wajen da kika kafe ay" cewar mama Zainab d'in. tana gama fad'a mata hakan kuwa tai wucewarta d'aki. wni murmushi baba Ismail yayi yace "zonan wuce d'akin ki heenduh na rabu da maman nan naki mai jiran kiyi laifi ta baibayemun ke, jeki d'akin ki Allah shi miki albarka kinji ko 'yata" cikin jin dad'i tace "ameen baba na mai sona" ahaka ya wuce yabi bayan mama Zainab' itama ta shige d'akin nata. tana shiga d'akin tayi sukuwa saman katifarta cikin jin dad'i ta kwanta tana mai sauke ajiyar zuciya. da sauri kuma ta miq'e ta turo d'akin nata tareda saka sararaf ta dawo ta cire afterdrees din jikinta da inglesh wears din nan ta jawo rigar barcinta ta zura tai saurin lunke q'ananun kayan ta 6oyesu cikin kayanta ta koma ta kwanta bisa katifar idanu a rufe sai faman sauke ajiyar zuciya take. yau kam ta zagi sa'a zagin dama batasan iyakarsa ba, dan a ganinta da bata tafi ta barta wajen ba da dud wannan dabaibayin bai sameta ba yau. gashi wayarta na cikin jikkarta wacce ke wajen sa'a da saita kirata ta qara zazzageta kotaji sauqin fushinta a kanta. sosai ta rintse ido dajin jikinta na mata wani iriyar kalar abu yamm! yamm! yem! said kuma jitai jikin nata ya saki hakan kuma dud ya faru ne sakamakon tuno abinda ya faru tsakaninta da wannan d'an girman kan doctor. a hankali ta saka hannunta tana ta6a le6unan nata tareda miqewa zaune ta dauki madubi ta kalli fuskarta dayake a kwai NEPA aiko nan taga pinks din lips dinta sun koma jawur sabida mugunyar tsotsar dayai musu ta gaba da mugunta ma. komawa tai ta kwanta tareda jawo filo ta rungume sa tsam cikin qirjinta kamar yanda tasaba, sosai ta lumshe idanunta bazata ce bataji dadin hakan ba dayai matan ba kuma gashi koyaya tai mgn sai qamshin turarensa ya fito cikin bakinta' kazalika dudda ta cire kayan jikinta tofa koyata motsa jikinta qamshinsa ne ke addabar rayuwarta' amman yanda lips dinta taji Sina mata tsu! tsu! na dan zafin matsar da yai musu dole ta dinga furta "Allah kuwa ya isarmun mugu d'an iska yai ta wani tsotsar wa mutane baki kamar maye😒." tayi maganar kamar zatai kuka. haka taita juye juye da tunanun abun har barci ya dauketa batareda ta nemi abincin data so ci ba dudda yunwar da takeji tana katsarta kuwa sama sama amman ta kasa ma tashi sam. haka wanshekare ta tashi cikeda tunanin mafarkan da taitayi gameda doctor' sosai jikinta ya qara mutuwa murus dud inta tuno yanda ya dinga yi mata a mafarkan nata, ta tabbata da'ace ba halin rashin tsarki take ba babu abinda zai hanata yin wnka. zaune take yanzun hakan a gefen katifarta da handout ahannunta tana son duba wani abu amn taiwan qofa zuru kamar wacce ke tunanin shugowar wasu. ko kalaci ma batai ba dudda mama ta kawo mata natan kuwa. muryar sa'a taji a tsakar gida tana gaida mama babu jimawa kuwa saiga shi ta shigo dakin. zama sa'a tai gefen heenduh riqeda baki cikin mamaki tace "heendu beauty wagga hararar fa da kike mun fa ta miye kuma to? baccin ma nice ma ya cancanci dana miki ita dan kuturun wulaq'anci har jia zaki tafi ki barni sake da baki saidai shafawa nai naga baki wajen partyn nan tomiye yafi wannan wulaqanci nikega munje tare kin baroni wato ni marar tsoron uwa?, kuma saima niketa mamaki da har kika dawo gida haka rabi tsiraratu wato halp naked ince dai kinci q'aniyarki wajen mama dan naga jikkarki da komi da komi na cikinta na guna?" heenduh saida ta qara dannawa sa'a wata qatuwar harara sannan tace "kujimin wannan matar ma, lallaikam sa'a bariki iyawa CE, baccin ma kina 'yar wulaqanci kin tafi kin barni a filin Allah ta'ala ina gararanba amman zakice wai ma na tafo na qyaleki baccin tare mukaje? cikin mamaki sa'a tace"tofa, ya ilahee, ta666 to wlh qawata serious na nemeki bn gnki ba mafarin knn na tafo ko'a tunanina tunda daman kin matsa mun na tafo naq'i shine na zata maybe kina samun left kika gudu kika barni a wajen shiyasa koda na dawo gida nan gidanku ba fara zuwa amman sai mama tace baki dawo ba ganin kamar ranta ya 6aci ne da rashin dawowar taki ne yasa ni mata qaryar cewa kuna hanya mune aka fara d'aukowa, kuma wlh kuwa qawata da gaske nike ki yarda dani man kinsan ba muna muna tsakaninmu fa" shiru heenduh tai said yanzun ta gano bakin zaren ma ita. dan haka ta dubi saa tace"wkh qawata in gaya miki wani iccen mangoro ne naga ya fito da 'ya 'ya, kinsanni da son mango kawaifa daga na zagaya na ciro to nad'an jima a wajen wai in gaya miki ina dawowa naga Ashe har an tashi partyn nan"! a razane sa'a ta dafe qirji tace"mi?! wai kina nufin nan muka baroki? ca66 d'ijam to Yaya kikayi? yatsuna fuska heenduh tai tareda ajiye handout din dake hannunta tace hmmn wannan marar imanin ne ya maidoni gida baccin gama gana mun azaba da yai kuka na gidan duniya sa'a nasha shi jia kan na samu mugun mutumin nan ya maidoni." sa'a tace "wai wa kike magana wai?" "doctor man mugu"! da sauri sa'a ta rufe baki tace"doctor khaleepa fa kikace qawata? cabbb!! wlh ni namayi mamakin daya daukoki dudda Baku afuwa was junanku" hmmm kawai heenduh tace amman saita samu kanta da 6oye sirrin su dashi bata fad'awa sa'a matsar data sha ba a baki. sa'a tace "wai huuu ai doctor akwai nuna aji fa, kumafa wlh dudda fad'in ran nan nasa fa masifar burge mata yake ciki harda ni dan wlh guy din ta ko'ina ya iya murmurza kambun sarautarsa matuqa, waiyama akai ni bngansa ba wajen partyn jia ba saike?, cikin ko'in kula heendu tace "inda yana burgeki saiki auresa ay"! dariya sa'a ta qyalqyace da ita tace "hoo qawata fitina da musifa, to miye na canza fuska kuma qawata? kuma nadaiga bawai kula matan yake ba bare musa rai dashi ms" cikin yatsina fuska heendu tace "ina matuqar tausayawa dud wacce gigi yasa ta auresa fa ni, kuda ke sonsa ay wlh ko duka zaku auresa ko 'a jikina fa wnn kuku kaji zaku iya dan nikam bazan iya da halin saba na rashin fuska wlh shima kansa ya sani kuma" sa'a tace''ni ko aure zaiyi ai nasan bama kalata yake so ba saidai kalarku shuwa" ta6e lips dinta heendu tai tace "so bashi a muni fa qawata, sannan kuma kidaina mun ma fatan aurensa can yaje ya samu mai kalar halinsa suyi rayuwarsu nima nasamu daidaini talaka na aura dan auran d'an masu kud'i in akai rashin dace ba qaramar nadama ke samun mace ba, musamman ma in akai dace da surukai marassa *m* iriyan Uwa tasa Hjy firdauseey. sosai sa'a ke mata dariya tace aike kinsanta ta sanki mamar tasa sai nikega kamar ma ta daina fad'a in ta kad'o miki kinje musu kwashe kwashen kayan zaqi ko a gidan? wata 'yar dariyar garari heenduh tai tace "ah tamayi to tagani, kuma bama dole ta daina ja ba ta sakar mun ba, inda dai nima inada iko da gidan ba ita kad'ai ba?, hmm Allah sa ma d'an nata ya auro mata mai kalar halina tsaitsaye wlh datasan kuwa tagamu da *surukar zamani* dan wlh tsab zan casheta intamun iskaranci dan bawai tsoronta nikeji bafa walla kwata2🤷🏼‍♀" sa'a tace "lallaikam naga halama ay, amman plss qawata kibani amsar yaya akai doctor yaje gun partyn nn? dan wlh ban gansa bafa ni, d'age kafad'arta heendub tai tace "to ohon masa, nimadai ganinsa nai kawai a gabana zai wuce a lokacin, amman ina tunanin angon nasu nema" sa'a tace "aho koda naji dai, ga jikkarki nan da wayark dan kuwa musaddiq in gaya miki qawata tun jia yake kiranki". tsoki heendu taja tace "matsalarsa" sa'a tai saurin cewa "yawwa qawata na mnta na gaya miki kin kosan jia fa guy dinnan wnda ya siya mana kaya yazo har nan gida nemanki?'' dubanta heenduh tai sosai tace "yakukai dashi?" sa'a tace "nima dai nace masa dai kuna biki be shine yace zai dawo gobe, snn yace kuma wai koya kira wayarki bakya dauka hakane? cikin ko'in kula heenduh tace"kinsan bakowace number nike accept ba barea tasa da bnsn taba" sa'a tace "haka ne, dannayi mamakin ganinsa qofar gidanku lokacin dana fito byn nmnki da naje sai kuma nai tunanin aike bawai 6oyayya bace a anguwar dan da tambaya daya ma za'a iso dashi nan, ko amsa heenduh bata bata ba saima tashi datai tana dube dube cikin dakin kamar mai neman wani abun. sa'a tace"qawata wai me kina nema be haka kiketa bincike ko'ina kuma kina yabud'amun kaya a jiki banfa son wulaqanci kin ma maisheni bola ko? tsoki heendu taja tace"yi haquri qawata wlh narasa Mina ajiye a d'akin nan yake mun wani wari wari can qasa qasa tun jia nikejin hakan mafa" "toh ko kusu ne ya mutu a dakin naki baki sani ba? cewar sa'a. heenduh tace "wama yasani tashi kitayi neman sa dan Allah ma, dan bazan qara ko wuni guda ba cikin dakin nan bare kwana batareda na ganosa bafa, dan na tsani launin d'oyi koya yake Allah kuwa". nanfa suka ma dakin d'ai d'aya did sun fidda kayan waje suna zuwa can kusurwa inda katifa ke wajen saiga wata leda baq'a da alama dakwai wani abu a cikinta ,had sauri suke wajen sunsunawa bayan sun daukota, saikuwa gashi exactly iriyar warin ne ke tashi a dakin. suna bud'ewa saiga kaza harts fara tsutsa kad'an. sa'a tace"kutmelesi ajiyar kaza kikai Ashe qawata?" mamaki heenduh tai sosai na tuno kazar da khaleepa CE yakawowa su mama wace aka bata bats Ciba harma ta lalace, Dan haka wani dogon tsoki tai tace''nina mnce da itama wlh, takusan sati, doctor be yakawo was mama ita, da akaban nikuma dayake banyi niyyar ciba saina jefata nan, kawo nan na fiddata bola ma Ashe itace dud ta hanamun sukuni ma mtss kayan banza" "amman qawata dasai kiba mai so yaci ai inda ke bazakici ba, ko almajiri kikaba sa zaki samu lada akan ki ajiyeta tayi d'oyi" cewar sa'a. a masife heenduh tace "nifa kin isheni malama, dan wanda yama kawo kazar bayya gaba na bare na iya tunawa da wata kazar da ya kawo harna bayar'' saa tace''ke kika sani dai kuma can tsakaninku ne wannan dan kun saba bawai yau kika fara masa rashin kunyarki ba bare abun ya zanemun sabo saidai kuma bansan mizai biyo baya ba dud inya juyo kanki dan kinsan ance mai kurum kurum na nauyin magana zaki ne inya miq'e haiqan, sannan kuma naga zaki iya zuwa gkdansu ki dauko komi kike so kici ko?'' heendu tace "eh idan naje na d'auki daga hannunsa ya fito abun koko? mtss niya mazo ya rabani da wannan baqar rigar kalar mai ita" sa'a tace "wacce ba'ai mata gwaninta oho dai ay riga kam dai rayi miki rana kuwa. taqarashe maganar cikin yiwa heenduh din dariya. qwace ledar kazar heenduh tai tai waje dan sawa a bola batareda ta sake tankawa sa'ar ba danta q'ulu sosai. haka ta yaddo kazar ta dawo (niko nace ayya hafsyna kaza ta tafi sai atari ta gaba wataqil an sami fuffuken nan da aketa mgn hhh). haka suka gyara dakin tareda fesa masa sanyayyar air conditioner mai dadi dan heendu kam badai gayu ba. nan bakin qofar dakinta suka shinfid'a carpet itada sa'a suka duq'ufa yin wani game a wayar heendun na wata 'yar mage Angela, dariya kawai suke abinsu. mama Zainab dake zaune can qofar dakinta tana gyara shinkafa 'yar Hausa wacce baba isma'il ya samo ya auno musu ita kwano d'aya yau da safe dan Allah yasa anyi cinikin kayan miyan nasa jia sosai kam alhamdulilla. to jin dariyar tasu ta isheta ne wajen hakan ne ya sata d'agowa tace "haba kuko? kai dan albarkar iyayenku in bazaku daina isata da wannan shirmen dararrakun naku ba to maza maza Ko kutashi Ku koma d'aki dan kuwa kun hanani jin tafseer a radio d'ina ynda ya kamata." dole kuwa sukai tsit tareda yin komi a cikin qasa qasa yanda mama Zainab din bazata ji sun ba. har cikin kanta taji sallamar tasa kafin qamshin turaren sa ya biyo baya. da sauri ta dago kanta Sam yaqi kallon inda suke itama ganin hakan yasata ta6e baki ganin ynda yaketa daure dauren fuska. qasa qasa ta cewa sa'a"mtss dubeshi" sa'a tace "handsome gy. hakan yake, kazalika qarfaffan takunsa gskia yai masifar sake had'uwa yau wlh qawata, dubi yanda fararan kayan nan na aikinsu sukai masa kyau, kazalika medial glass dindake fuskars.. buge mata baki heenduh tai tace"dalla malama surutunki ya isa hk, ina ruwanmu dashi ma to?mtss kune masu zubdawa mata class wlh" kan sa'a tace wani abu sai jisukai yana gaisheda mama cikin kalar maganarsa a nutse. cikin faraa mama Zainab take ansawa sannan tace"likitoci fa koda yaushe babu hutawa khaleepa naga yauma weekend ne lahadi zaku je asibitin knn. "mama nama dawo at, dayake run qarfe 6na fita sand emergency da aka kawo wata baiwar Allah, shine naje, amman kuma dai alhamdulilla ynxun" mama Zainab tace "Allah Sarki Allah sawqqa to"! "Amunn mama, yana maganar ne yana decline na kiran da zarah ta addabesa dashi tun dazun. soyake ya cewa heendu ta dauko masa rigar ta jia amman bakinsa yai masa nauyi yaji komi yasa oho. sosai yayi farinciki lokacin da yaji mama Zainab tace"heenduh dauko masa rigar nn man saiya kaiwa masu ita tad'oro ko zasuyi amfani dashi" tsam heenduh ta miqe ta shiga daki ta dauko afterdress din a zuciyar ta take cewa"nasan wajen wannan banzar zarah din zaije, saiko gashi ile tana miqa masa rigar kiran zarah na qara shigowa wayar tasa. dauka yayi wannan karon"gani nan zuwa" amsar daya bata knn ya kashe wayar. wani qululu taji ya tasoya tsaya mata a saman qirjinta na jin amsar daya bawa zarah. komawa tai ta zauna kwata kwata taji ta kasa samun cikakkar nutsuwa, dubn sa'a tai taga hankalinta naga game dinsu yanzun, tasake dubn sa taga firarsa kawai yake da mama. tunani take shin wai tawace hanya zatabi tai masa ba daidai ba hartai sanadiyyar hanasa zuwa wajen waccen ballagazar cikin dad'in rai da kuma fanshe haushin klr wulaqancin dayai mata ne jia?! tsam kuwa ta miqe cikin qwarin gwiwa da wani murmushin ta na samun mafita datai. kai tsaye ta nufi wani qaton bokitin tsarinsu ta daukosa tsagwayam tazo wucewa ta daidai inda yake aiko ta taka wani taklmin ta mai tsini da gangan ta sheqo masa tsarin gaba d'ayansa tun daga saman kansa har zuwa fararen kayan jikinsa sannan ta duqe gefensa tareda cewa"wayyo sannu ban lura bane nazo rage ruwan ne a maguji shine ya kucce mun a han.... babu zato taji mama Zainab ta d'auketa da mari tass Tass abinda maman bata ta6a yi mata ba kuwa wato dukanta. sa'a daman tunda taga sanda heendu taiwa doctor khlpa wannan aika aikan hannuwa bibbiyu tasata rufe bakinta cikin wani tsantsar mamaki na heendu. fada kawai mama Zainab take mata tareda cewa"ashe bakida mutunci yarinyar nan?! babu abinda zai hanani zaneki gidan nan kuwa, tayi maganar tana shirin fizgo wani kebel dake jikin wata qusa a bango. aida wani masifar gudu heendu ta shige cikin daki tana qwalla, taba qofarta garamm ta rufe da qarfi bayan tasa sakata. har qofar dakin mama ta isa tana cewa"bazaki bud'e mun q'ofar bane koko? khaleepa datun sanda abun ya faru kansa na duq'e ransa sai tafarfasa yake masa, to sai yanzun ya samu ya dago ya sake duban jikinsa dan ko gaba daya ya 6aci kaca kaca kamar zaiyi amai yakeji a lokacin tsabar qyanqyamin daya shigesa. miqewa yai tsaye bayan ya zare glass dinsa dasauri yabar gidan anan qofar gida sukai kusan karo yunus daya biyosa gidan dan yaga shigarsa gidan baba Ismail din tun lokcn.. kama baki yunus yai sannan kuma ya fashe da dariya ganin khaleepa dayai dagaje dagaje da tsari mai manja. daqyar yasamu ya tsaida dariyar tasa yace "huhhhhhh kaiii!! cancad'i wannan daga gani aikin tijararriyar yarnyar nan headache ne wlh, fadamun man abokina taya hakan ya farune to waima tukun?" wani takaici ya qara kama doctor khlpan na dariyar qeta da yaga yunus din na masa jiyai kamar ya masa wani kalar mummunan kutafo gamida shaqosa koya sauke hushin sa a kansa, amman ganin yanda mutane keta kallon jikinsa ne yasashi daure zuciyarsa yabar wajen kamar ya fashe da kuka yakeji tsabar baqin cikin da heenduh ta qunsa masa a safiyar yau d'in nan...... By *Xexen Fasaha* [1/17, 3:10 PM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO !!!* Story and writing by Xayyneb 💤💤 Fasaha online writers f. o.w. *🌳imparting valuable knowledge and entartaiment is our concern*🌳. ~dedicated to my mom Sadeeq hawwas~ *Ina miqo gaisuwa ga classic Fedo, gaisuwa taban girma gamida jinjina hajiyata Allah sa kinji kuma zaki gani*😍 -https://www.facebook.com/Fasaha-Online-Writes-751775151851852/?referrer=whatsapp. 👁🥡👁 🅿3⃣0⃣. heendu ko wuni tai qunshe cikin daki dana sani tayita sau babu adadi na abinda ta akaita, gefe kuma ga mama Zainab na dakon ta Dan tuni ta hirgad'a sa'a gida tace kota had'a da ita inda did kanwar ja ce ita heendun bakinsu a hade yake suke shaq'iyancin su. har mama ta gama girkin rana wajen qarfe biyu da rabi amman henduh na saq'e a daki yunwa sai qwaqularta take, dole taje ta dauki kununta tun na safen nan ta shanye duka sannan taji fa jikinta ya rage mata rawa rawa na yunwa. komawa tai gefen katifarta ta zuba tagumi addu'a kawai take Allah kawo babanta kota samu ta fita tayi fitsarin daketa muntsilinta tun d'azun. cikin ikon Allah kuwa ko minti 5 batai ba taji sllmr baba Ismail ya shigo gidan. aiko zumbur tai ra miqe ta bude qofar ta fito da gudu ta la6e bayansa ganin yanda maman ta tunkarota aiko ta qadandame baba Ismail tana cewa"dan Allah mama kiyi haquri wlh bada gan gan ba" baba Ismail kuwa tambayar ba'asi kawai yakewa mama Zainab tareda kare 'yar tasa adud yunqurin da mama Zainab tayo wajen kawo was henduh bulaliya. dole mama Zainab ta yarda bulalan cikin bacin ran dahar yanzun bai saketa ba tace"ynzu mlm fisabilillahe ace har rawar kan heendu yakai data dakko qazanta ta tsari ta tuleta a jikin khaleepa? cikin mamaki baba Ismail yace"zainabu kamar Yaya dan ban gane ba, wane kalar tsari kuma a jiki? quta mama Zainab tai tace "ai gata nan bayanka tai maka cikakken bayani na abinda ta aikata." kallon heendu baba Ismail yai yace" garin yaya kikai haka keko heenduh na? tsuraro qwalla tai tace''kuyi haquri baba wlh Nima bada so nabane hkn ya faru tsautsai ne, dan Allan babana ka bawa mama haquri kada tai fushi dani Allah kuwa bazan iya barci ba intai mun fushi"! taqarashe mgnr tareda matso wasu sabbun qwallan. duban mama Zainab yayi yace"Dan Allah ayi mata haquri zainabu abu na, inda ta ce tsautsayi ne bazata qara ba shiknn ay, kuma kinga kuskure daman babu wanda bai aikata sa, to du Allah komi ya wuce kinji uwar gida ayafe mata man sarautar gida" sakin fuska mama Zainab tai tace to shiknn malam amman da sharadi dole taje ta basa haq'uri na rashin ta idon datai masa"!. baba Ismail yace"indai wannan ne babu matsala nasan d'an nawa da haquri, yanzun abinda yakamata tai wanka taci abinci sannan taje ta basa haqurin ince dai shike nan kuma zainabu na?" mama Zainab tai murmushi tace "indai tai mun hakan shiknn mgn ta wuce sai kuma a kiyayi gaba" har a ran heendu taji dadin sassaucin data samu daga mamar dan haka da sauri ta debi ruwa a rijiya ta Shiga wanka ta jima sannan ta fito ta iske baba Ismail harya gama cin abincin yana daure kaba. yana gamawa ya miqe ya koma wajen sana'arsa bayan ya miqawa baba yawale kwanon abincin sa yaita sa albarka kuwa kamar kullum. Heendu bata jimaba ta gama shafa fowder ta da kwalliyarta yar qa'ida ta sannan ta sanya wata blue din doguwar rigar wani material mai sul6i da gyalen kayan. kayan sallar tane sud'in. tana gama cin abincin ta fita tareda cewa mama Zainab "mama naje basa haqurin kamar yanda kika umarce ni, saina dawo"mama Zainab tace ''saura in kinje kiwa mutan gidan rashin kunya dan nasan halinki in bama kiyi sa'a ba suka koroki. "A'a mama bazanyi ba aina daina nace" wani murmushi mama Zainab tai tace"hmmn! a baki kenan heendu dadai bansan halinki bane wannan dasai na yarda da mgnr taki ay, sannan kuma ki tabbatar da cewa saina ganku tare kun dawo gidan nan dashi sannan zan tabbatar da cewa kin yi abunda nace" wucewa heendu tai tana turo baki a ranta take cewa"wai kamarni da ajina da komi nawa za'a turani bada haquri hmn babu komi yaci darajar iyaye ay" kai tsaye gidansu sa'a ta wuce ta same ta tana wanki nan ta gaida maman sa'a din sannan suka shiga daki sa'a tace "qawata miyasa zakiyi masa haka ke kuwa? Allah kuwa bakiji yanda yaban tausayi ba, nazata rufeki fa da duka zaiyi amman saigashi yama bar miki gidan" harara heendu ta sakar mata tareda cewa"ta666 yazo gidan namu ya doke ni? kema kinsan bazai yiwuba wlh"! kallon ta sa'a kawai take dan kam halin heenduh sai itan. amman a fili tace "hmm Allah shirya mun halinki qawata, amman ina zaki haka kika sha wannan kyau haka?" heenduh kamar zata fashe da kuka ta dubi sa'a tace"hmn!! zanje bada haquri a umarnin mama ne" dubanta sa'a tayi sosai tace"ah wane iriyar bada haquri kuma? gawa kuma? nan heenduh ta fada mata yanda suka qare da mman tata. sa'a tace "ngd Allah, ai maganinki kenan Inda ko an baki Shawara bakkya d'auka ai ga iriyan ta nan". tayi maganar tana tsane hannunta mai kunfar wanki da wani tsumman zane. "saiki tashi ki tafi ay kada kije baya nan, kuma dai kinji abinda maman tace kada kidawo sai dashi." yamutse fuska heenduh tai ta miqe tsaye tace"Allah kuwa badan ya isa ba zanje basa haquri ba dan sabida mama ne ma kawai, ni qarin haushi na ma nasan majalissar su nacan ta qa'ida inda yau lahadi" sa'a tace"ban tunanin sun isa futowa yanzun dan sabida sai anyi la'asar suke fitowa kinga yanzun ma uku saura ne" tayi maganar tana mai kallon agogon dake rataye a dakinsu a bango. miqewa heenduh tai sa'a ma ta miqe tareda kamo hannun heendun na dama tace"qawata ina cikin matsala wlh, in bazaki takura ba in kin dawo kimin waya sai nazo gidan ku mu tattauna matsalar wataqil nasamu mafita akai" cikin tausayin sa'a daya kama heenduh na ganin ta sauya lokaci daya yasata cewa"to shiknn qawata insha Allah zan kiraki in na dawo, amman bazaki rakani bayar da haqurin ba knn? d'an zaro ido sa'a tai tace"rufamin asiri, ke kikai laifinki dan haka ke d'aya zaki gogesa kuma ni koma ba haka ba wankin nan bazai bari naje ko nan da can bane" heenduh tace "daman ba kirki kika cika ba ay" qaqalo murmushi sa'a tai tace"koma dai mike nan, kayan nawa ne nikeson wankewa kinga gobe monday school" ni school d'in nan ma ta soma isana" cewar heenduh. sa'a tace"haquri zamuyi kinga saura wata biyu mu zana final exam abun ya tafo ay shiyasa kk jin zafinta" har zaure sa'a ta rako heenduh sannan ta koma taci gaba da wankin ta. heendu na isa gate din gidan babu shayin komi ta ture qofar ta wajen get ta shige har mai gadin yazo hana wucewa ganin ta dayai ne yasashi sakin fuska tareda cewa"ah heenduh kwana biyu anbar kewayo mu" cikin girmamawa heenduh tace"munyi hidindimu ne baba sani ga kuma school muna ta test akoda yaushe sbd gabatowar exam shiyasa ban samun fita sosai yanzun" Mlm sani yace "Allah shi taimaka to 'yata" "Amimm baba sani" cikin falon gidan ta shige kai tsaye ta zauna kujera mai facing Hjy firdausey tace "evening Momy" wani qasqantaccen kallo Hjy firdauseey ta jefo mata ta dauke kai batareda ta kula heenduh dinba taci gaba da lissafa kayan su na lace kala kala da sukayi odar wanda hjy Hadeeza ta kawo mata su bada jimawa ba, lissafa kayan take tana shigar da last price nasu cikin system din dake gabanta" heenduh kuwa batai qasa a gwiwa ba tace"nace momy ina wuni fa" tayi maganar baki a murgud'e. dubanta Hjy Firdausi tai tace"to marar ta ido marar mutunci kin shigo gidan ko? dole ne akace miki sai na amsa gaisuwar matsiyata ne kamarku koko ne? nasan yunwa ce ta koroki gidanku saiki je ki cika cikin naki kibar mun gida matsiyata kawai" wani takaici ne ya tasowa heenduh, lallaima wannan matar, wlh taci arziqin datace wa mamanta tadaina mata rashin kunya wlh da saita mayar mata da raddin mgnr ta kuwa take yanke, amman koba komi ta zamar mata ciwon ido inda har tarasa hnyar dazata daina ganinta a gidan kamar ynda taso tuntuni. maimakon haka saima miqewa datai ta bude fridge ta dauko holandia yughurt ta dawo ta zauna kan kujerar ta dora kafa daya kan d'aya tana lilasu tareda sha. tunani take ko khaleepan bai nan ne jin bataji saba, inko haka nan ne tana nan harsai yadawo dan bazata juri kwanciya barci ba mamanta na mata fushi ba tab!, bama zata iya barcin ba sam dan ko tasan halin kanta ita kanta. sosai Hjy Firdausi tai mamakin yanda yau heenduh batai mata rashin kunyar tata ba, amman ta danganta hakan da tunanin cewa yau qln ko batason 'yan maganar ne danta fuskanci yarinyar muskila ce lokutta da dama kusan halinsu d'aya da khaleepanta intai wani tunanin. satar kallon heenduh tai babu qarya dan haqiqa yarinyar ba qaramin kyau Allah ya d'asa mata ba ta kowane fanni matsalar dai itace ta tsane ta da iyayenta daba haka ba tasan tabbas da khaleepa ya samu mata har mata ko. wayarta ta jawo ta kira babu jimawa aka daga tace "nace Hjy Hadeeza wai nawane kudin qananun lace din ne da manyan su? Hjy Hadeeza tace "hajiyata ay su q'ananun kudinsu dubu d'ari uku uku da hamsin ne sai manyan kuma biyar da hamsin hamsin" "to yayi daman ina shigar da list nasu ne" suna ajiye wayar taci gaba da aikinta tagama knn ta miqe tareda qwallawa asabe kira saigata da sauri ta fito daga cikin kitchen tace "gani Hjy" cikin tsabar raini dudda a haife asabe ta haife ta amman tsabar tana qasanta babu wulaqancin da batai mata, bama wai ita Kadai ba dud sauran ma'aikatan haka take musu, kuma da zarar ta tsaneka yanzun nn ta koreka tasamo wani shiyasa kowa shakkun mata badai dai yakeba a cikin ma'aikatan gidan dan sunsan rashin mutuncin ta Kunlun gaba yake ba baya ba indai itace kuwa. shiyasa asabe jiki na rawa tace"wani abu za'ai miki ne hjy? tace" bawani abu bane ina fatan keda habiba kun gama girkawa mai tsada na abincin sa komi is ready? da sauri asabe tace"eh hjy harma an kai masa tun dazun dan yace bazai sauko qasa ba" shiru Hjy Firdausi tai sannan tace "in yana wannan zaman dakin tabbas nasan b'ato masa rai akai kuma gashi shi Indai yana fushi baison ganin kowa wajen mts na hanasa shiga cikin talakawa anman yaqi dan babu mamaki sune suka jaza masa wannan q'uncin da yakeyi,, amman bari na barsa zuwa anjima inya saki naji koma miye" tana gama fadan hakan ta kwashe system dinta tayi gaba zuwa saman ta,sai kuma ta juyo tace"af na manta asabe biyoni da kayan nan d'aki na dan akwai masu halin 6eraye a wajen kada amun wubb nan da wasu daga ciki" da sauri asabe tace "to hajiya" hakan kuwa ta kwashe kayan nan duka Hjy Firdausi na tsaye a saman benenta saida asabe ta gama sannan ta shige dakin nata cikin nuna isa, gwala gwalai sai motsi suke a jikinta kota ina a hakan ta kullo qofan. asabe ta dubi heenduh tace "kiyi haquri kinji ko muma haka muke haquri da ita kina gani kuma" wani murmushin takaici heenduh tai tace"mama asabe babu komi ay abun ba baqona bane a ji bare na damu, kije kici gaba da aikinku kada kiyi laifi kuma" harta wuce tace ''am mama asabe ina ne d'akin doctor ne dan part din yayi yawa a sama "asabe tace hakane, amman gashi nan d'aki na tsakiya." "Yawwa mama asabe ngd inasan ganinsa ne daman zamuyi mgn bazan iya zaman jiransa har ya fito ba inada uzuri nima" asabe tace''yawata ya wannan kuma qwamma kiji dan bansa ran zai fito yanzun ba" asabe ta wuce kitchen ita kuma ta hau benen gabanta na faduwa ta bude dakin ta shiga. saidai kuma ga mamakinta bai dakin nasa, kuma ga kwanonin abinci nan ga alama anyi anfani dasu yanzun. tana tsaye bakin qofa ta riqe qofar bata shigo ba, dakin bnda qamshin jikinsa bata jin komi a cikinsa sai qarar iskan ac dake tashi dayake yau zafi zafi garin nasu. tuni taji ta daina 'yar zufar data fara kuwa. sakin qofar tai ta ida shigowa dakin aiko ta rufe tareda shiga lock batareda ta sani ba. bin dakin take da kallo Wanda tsarinsa na rashin hayaniya ba qaramun birgeta yai ba. wajen saka kayansa ne sai kuma wani shimfudadden gado a qasan gun, sai wani kwantaccen fridge dinsa tareda hangan suits dnsa. sai wajen ajiye takalmnsa da briefcase dunsa da laptops dinsa, sai carpet shinfude a tsakar dakin su kadaine. tana shurin kama qofar dakin ta fita taji an murda wata qofa an fito. a tsorace ta juya dan ta tsorata kam, ganin shine yasa ta sauke ajiyar zuciya tareda binsa da kallo da fararen idanunta. ga alama toilet ne ya fito dan hannuwansa da lema yasa towel qarami yana goge hannuwan nasa hakan ne y tabbatar mata da yanzun nan ya gama cin abincin data gani wajen maybe yaje wanko hannunsa kamar yanda taga yana goge leman ruwan. sosai yayi mamakin ganinta a dakin nasa sai kuma yayi burus da ita tanfar bai ganta ba dan ya yankewa kanshi shawarar dena kula yarinyar kwata kwata dan nan gaba baisan kuma mizatai masa ba wanda zata kunya tasa a cikin jama'a. amman kuma har yanzun yana jin ciwon abinda tai masa bai gama tunanin saba yaga ta qaraso ta zuqunna saman qafafunta gamida ruqo kunnuwanta tace"dan Allah doctor kai haquri bada niyya nai ba Allah bansan kaje wajen zarah ne shiyasa sbd battada kirki da d'a'a, kuma kaga ma mama tace sainazo baka haquri sannan kuma taganmu mun koma gida tare shine zaisa ta haqura. banza yai mata ya koma ya zauna gefen gadonsa yadan kishin gida tareda lumshe idanunsa har gassan idanunsa suka kwanto kwarminsu Wanda hakan ba qaramin kyau heenduh taga ya qara mata ba, kazalika sajensa na fuska kwance lub lub gwanin so. wani haushi ne ya kamata jin baice mata ci kanki ba hakan yasa ta kamo hannuwansa ta riqe cikin nata tana matsa masa su tace"please doctor wake up...wake up nace kai haquri na daina maka haka, still saima taga ya qwace hannunsa tareda juya mata baya yana qoqarin jawo beedsheet ya rufe jikinsa, tai saurin riqe masa beedsheet din kuwa tana cigaba da yimasa magiya daya tashi sutafi mama ta gansu kota haqure matan, aiko jin ta cika masa kunne dmn gashi har yanzun kansa bai daina sara masa ba na 6acin ranta data cusa mass, dan haka a fusace ya miqe zaune tareda juyowa ya bata wsu qwaqqwaran marika a kumatun ta tareda turata ta fad'i qasan wajen ta bayanta. cikin zafi yake cewa"headache ki fita daga dakin nan tunkan na miki rashin mutunci Wanda ya doke kalar naki fa"!!! aiko cikin zubar hawaye ta miqe tareda sake ruqo hannuwansa tana kuka tace"wai kai bakkajin haquri ne? nabaka haquri ka qiya? to Allah saidai kamin dud abinda zakamun amman bazan barka ba sai munje wajen mama na" tayi maganar tareda sake zuboda wasu qwallan bayan tai saurin rungume hannuwansa cikin tsakanin cikakkun mamanta tareda d'ora kanta a hannuwan nasa tana hawaye. tausayinta yaji sosai kuma ya kamasa jikinsa na masa wani iri jin yanda take qara rungume hannuwan sa tsakanin qirjinta tana basa haquri dan zuwa yanzun muryarta harta fara yin qasa sbd kuka. "zan haqura amman da sharad'i inzakiyi kuma kin yarda?" da sauri tace''na..n. nayarda doctor miye abun? sake kallonta yai ido cikin ido kowanensu gabansa na faduwa daga qarshe tsuke fuska ya qarayi yace "zakimun abunda nai miki jia a mota ne kawai shi ni keda buqata inji yanzun" sakin baki tai tareda zaro idanunta tace "doctor bafa matarka bace ni kuma babu kya.... yayi saurin katseta da cewa ''ke dakata bance kimin surutu ba in bazaki iyaba kuma 6acemun da gani get out in my room"!! yayi maganar fuska daure. sosai jikinta ya mutu murus, shin yaya zatayi? ga qoshi ga kwana yunwa??????!,, ganin datai yana shirin miqewa tsaye yabar mata ma dakin gaba daya yasa tai saurin dafa kafad'unsa bayan ta samu masauki bisa cinyoyinsa ta zauna. zubama juna ido sukai babu Wanda yace uffan da sauri ta lumshe idanunta ganin yanda yai mata signal da girarsa guda d'aya alamun ta fara aikinta. bude idanun tasake yi sai taga yai mata nuni da kuncinsa na dama yace ''oya kiss me here" cikin mutuwar jiki ta kawo lips dinta ta basa kissing a wajen, wani taqaitaccen murmushi yayi tareda juyo mata gudan gefen nanma tai kiss zubawa juna ido suka sakeyi babu zato taga yanuna mata bakinsa da yatsansa bayan ya sake matsoda ita sosai cikin jikinsa. cikin mutuwar jiki nan ma ta runtse idanunta gammm ta sanya bakinta a nasa tana juyawa, dan takasa aikata komi sbd mutuwar jiki data sameta. dan haka amsar bakin nata yai bayan ya kamo harshenta yana mata wasa dashi, wasa kuwa mai gigitarwa dan gaba daya taji jikinta ya ida mutuwa tayi baya luuuuuuuuu zata fadi yayi saurin ruqota tareda saurin kwantar da ita bisa gadonsa ya kamo lips dinta yana cigaba da tsotsen su cikin tsananin qwarewa. sosai suke sauke numfashi banda miqa babu abunda heenduh tana runtse hannuwan ta sosai gamma. so take ta tashi amman ta kasa, gaba daya sai da ya gama lashe mata kwalliyar fiskarta tsab sannan ya gangaro da bakinsa saman wuyanta yana lasan ta ahaka harya iso saman qirjinta da riga bata ida rufesu ba ta sama suka taso tsabar girmansu. qwarai sosai yaji hankalinsa yabar jikinsa jin mugun laushinsu dayai sanda ya d'ora bakinsa saman su. zumbur heenduh ta miqe tana kyarma ko'ina na jikinta gawani jiri jiri dake son kayarda ita, qofa ta nufa zata fita, da sauri shima ya miqe tsaye ya isa gareta trda sake rungumo bayanta zuwa cikin faffadan qirjinsa ya sake d'ora bakinsa saman wuyanta yaci gaba da sakar mata zafafan kisses cikin rawar jiki, nishi kawai suke saki hannunsa yasa ya janye gashin kanta daya sauko har rabin bayanta baki yasa a kafad'anta yana lashe wajen har zuwa cikin kunnenta yayinda hannuwansa ke rungume da d'an shafaffen cikinta. a zabure heenduh ta juyo zuwa jikinsa ta rungumesa tareda fashe masa da kuka tana fadin"please ka daina doctor zakasa na suma dan Allah ka daina it's enough jiri nikeji zan fadi qasa"!!! tayi maganar tareda sulalewa qasa tai zaman durshan cikin wata muguwar kunyarsa da bata taba jiba tunda take. hannuwansa yasa ya sake miqar da ita tsaye ya zuba mata kalar tsumammun idanunsa fesssss a kanta yana faman kallon ta ko qyaftawa ya kasayi. sosai yakejin dad'in bakinta matuqa gaya, dan haka can qasan zuciyarsa ya furta"sugar lips"!!! baisan sanda ma ya sake fuzgota jikinsa ba ya maida bakinsa cikin nata ya mannesu yaci gaba da hautsina mata d'an shauran hankalinta, saida ya kusan 15 mints yana rure mata jiki ta hanyar kissing nasa managarta sannan ya zaunar da ita bakin gadonsa dud kunya ta addabeta tagaza kallon sama. jitai yace "kin fanshe kanki yanzun to headache but please wait a moment I'm back" yana fadin haka ya shige toilet, da kallon mamaki ta bisa da tunanin cewa suwai maza basuda kunya ne?! bai jimaba taga ya fito yadan yatsuna fuska tareda cewa"taso muje" binsa tai kamar wacce aka zarewa lakka dan had yanzun qarfin kuzarin jikinta bai gama dawowa ba. anan tsakar gida suka iske mama Zainab na rubuta rubutun su nasha datake musu na addu'oen kariya. ganinsu datai tare ya tabbatar mata da heenduh ta bashi haqurin dan haka nan mama Zainab ta fara qara basa haqurin yayi saurin cewa"a'a mama Allah kuwa babu komi daman shigowa da nayi d'azun da niyyar in sanar muku keda baba tafiyar da zanyi fatarcout fiddo motocin da dady zaiyo odarsu daga can qasar da yake daga nan ni kuma naiwa mutanensa mgn masu siyen saren motors din sannan na dawo gida, nasan zan kai kamar 5weeks shiyasa na dauki strike na hutu a hospital namu dudda daqyar na samu suka amince a ganinsu kwanakin sunyi nisa" mama tace"Allah sarki yauda gobe dud daya ne ai wajen Allah, basu son ne su rasa jajirtaccen likita ne kamarka ay shiyasa kaji sunce kwanakin sunyi nisa" dan murmushi yai yace"to mama na tafi dan gobe da sassafe zanbi jirgi sannan kuma yunus zai kawo muku saqo" godiya mama taitayi masa tareda fatan dawowa lpia harya juya zai tafi saiya juyo ya kalli heenduh dake tsaye bakin qofar dakinta, ga kma mamakinsa hawaye ne yaga ni suna bin fuskarta bai qara tsinkewa ba saida yaga tana d'aga masa hannu alamun bye bye snn tayi cikin dakin nata da sauri tana share qwalla. fita yai a gidan zuciyarsa cike da tunanin kukan miye kuma take? yasan dai bana tafiyarsa bane dan tayi missing nasa, wata zuciyar tace kukan dad'i ne take q'ilan na katafi kabata filin wajen tasha iska da samarinta. saiyaji baiji dadin hakanba kuma da zuciyar tasa ta basa amsa ta samarinta. sosai zuciyarsa ta zurfafa tunanika kn heenduh batareda ya ankara ba. heenduh kuwa samun kanta tai da fadawa kan katifar ta tana kuka sabo tafiyar dataji yace zaiyin, yanzun bazata sake ganinsa ba knn sai nan gaba kuma? "wayyoni Allah"!!! Kalmar data fada knn cikin share hawaye. haka ta wuni har dare kamar maras lpia danko abinci kasa cinsa tai yanda ya dace. yau kwana uku knn da tafiyar doctor, heenduh dutta koma silently ko mgn batta sonyi sosai, mama inta tambayeta mike damunta? da ''babu komi'' take bata ansa dan ita kanta batasan mike damun taba bare ta fad'a. kamar yau laraba sun taso islamiyyan safe, sanye suke da uniform itada sa'a sun shigo layinsu sunata firarsu kan littfn sira da tarihin annabi muhmd ke ciki sai zuwa can sa'a tace''qawata muje gidanmu inason zamuyi wata mgn a nutse. hakan kuwa akai bayan sa'a sun zauna a dakin mamarta da batanan ta dubi heenduh tace "qawata dud duniyar nan banda qawa amintacciya sama dake kema kuma nasan hakan amman mizaisa ki dinga 6oyemun damuwarki? kwanan nan kowa ya ganki saiya san kinada damuwa dan har baba yawale saida ya tambayeni konasan damuwarki sakamakon kince masa lpian ki lau,naroqeki qawata dan Allah ki daure ki fadamun damuwar ki ta d'oro ko inada shawarar dazan baki dan Allah qawata" fashewa heenduh tai da kuka ta kwantar da kanta bisa qafar sa'a tace "qawata so baimun adalci ba bai kaini inda za'a daraj tani ba nida iyayena ba,! ki gayamun miyasa zuciyata zatace Sai shi ne dan Allah? miyasa!!! miyasa?!!!! ta fad'i hkn da qarfi. duttabi ta rud'a sa'a sai haquri sa'a take bata gamida rarrashin ta. daqyar ta samu ta baryin kukan "kigayamun waye wannan Wanda ya ciri tuta cikin maza harya karya tattaurar zuciyar qawata ya sanya ta kuka? kamo hannuwan sa'a heenduh tai tace"son doctor son Yaya khaleepa yaimun mugun zarge na qulli sa'a kuma wlh koda sonsa zai kasheni bazan ta6a bari yasan ina sonsa ba muddin bashine ya furta mun ba dudda nasan hakan bamai yuyuwa bane sa'a, cikin takaici ta cije le6enta na qasa tace" saidai na sani ne zanyi ta dakon sonsa a raina harna koma ga mahallici na ne sa'a!!" mamaki yai matuqar kama sa'a sosai najin hkn daga bakin heenduh wanda tasan daba a bakin heenduh taji wannan zance ba da bazata ta6a yarda ba kuwa. "walkahi qawata so masifane fa nikega mizai hana ki fada masan hakan inda shi d'in d'an uwanki ne? da sauri heendu tace "har abada wlh kima daina mun wannan maganar" sanin taurin kai iriyar na heenduh da sa'a tai yasata cewa"to shiknn qawata ubangiji Allah yasawa doctor sonki shima a ransa fiye ma da naki addu'ar da zanta miki knn Kunlun" sosai heenduh taji dadin adduar kuwa. nan sa'a ta sake cewa"kinsan kuwa babana ya saka ranar d'aurin aurena da hussain d'an yayarsa dake garin bauci nanda sati hudu?" da sauri heenduh tace"amman shine baki gayamun ba?! sa'a tace"ai shine mgnr danaso miyi dake danace miki ina cikin matsala saikuma kema kika shiga taki matsalar mafarin knn na danne tawa matsalar da roqon Allah har gashi kuma naji sauqin abun" daman nasa rai ne da auran mustafa saurayina, saigashi koda nai masa maganar ya turo magabatansa cikin wasa saiya kama kawomin dalilai wai shi baima tashi aure ba yanzun sai yayi masters degree nasa nan da tsawon shekara biyar daga nan na fahimci al'amarin nasa akwai yaudara dan damn ina zarginsa da son matan tsiya shiyasa na nuna masa babuni babu shi dan iyayena aure zasumun nan yakama borin kunya wai naci amanar qauna inda bazan iya jiransa ba just five years, kijifa?" nan na barsa bai dawowa na gida jia wannan abun ya faru fa" tsoki heendu tai tace "rabu dashi damn baimun ba ni wlh sabida mayen mata ne ko auren sa kikai bazai daina halin saba kawai ya maje ya d'aura miki damuwa, ki haqura da Husain dan yanada nutsuwa sosai kuma" sa'a tace"nima shawarar dana yanke knn nima bin umarnin iyaye sbd gobenka tai kyau, kuma sau tari abinda kkso ba alheri bane gareka sai wanda bama ka sa rai ba zaka ga yazamar ma alheri" haka sukaita tattauna batun, koda heenduh ta koma gida ta iske yunus ya kawo musu buhunnan abunci harda fridge da dubu 200 yace saqo ne daga khaleepa kamar yanda mama Zainab ta sanar da ita. hakan kuwa baqaramin famin sonsa ya sake jazawa heendu ba har saida ta kwanta barci sannan fa ta sami sauqin lamarn a cikin zuciyarta. akwana a tashi babu wuya wajen Allah tun satin da khaleepa yace zai heenduh taita fmn d'auki amman har satin ya wuce shuru bb doctor. dole ta gaqura har yau gashi sun shiga satin bikin sa'a. yau juma'a takama ake kamu gobe kuma daurin aure. 'yan mata cike a wajen kowace tasha ankon ta na kamu a cikin wani ash din lace mai d'igo d'igon baqi. dayake wajen kamun anan cikin anguwar aka samu hall tareda qawata wajen sosai sai walainiya yake. wajen cike yake da dangin amarya da ango tareda aminan arzuqa sai cashewa ake kan isowar amarya da ango da amarya kuma. acan kuma gidansu amarya an gama shiryata an dauko masu makeup sun gwangwaje amarya sa'a da heenduh baqaramin kyau sukai ba, musamman ma heenduh da kyaunta ya fita daban a wajen wanda ma bai sani zaice ma itace amaryar kai tsaye. dan kalar lace din ash colour da d'igon baqaqe nan a jikinsa ba qaramin amsar jar fatar ta yaiba, an gyara mata gashin kanta yai qwarya qwarya laya laya kwance a saman goshinta sannan aka daura mata wani farin flane da beba akai daurin dan kwalin yai kyau sosai yanda aka dan jasa baya bai 6oye gyaran gashin nata ba, sannan aka sa mata wata baqar duguwar sarqa mai yara yara da qulalai har saman qirjinta, sannan kuma da baqaqen 'yan kunnayen sarqar q'ananu. an gyara mata girar ta data idanunta, idanun sunsha eyeliner, yayinda idanunta suka qara wani mugun haske gwanin sha'awar mai kallonta, sannan aka shafe lips din nan nata da wani Jan baki pink colour hakan baqaramin kyau ya qarawa zagayayyar cikakkar fuskar heenduh ba har masu kwalliyan suka kasa jurewa suka dunga daukar ta fics tana dariya fararen haqoran nan nata reras dasu bari kalla masha Allah. saida suka gama kintsawa ne sannan amarya ta fito waje nan suka jera da ango suka nufi hall dunda ake wasu daga dangin ango suna take musu baya. da sauri heenduh ta fito daga gidansu sakamakon manto jikkarta datai. zaune ta gansa cikin majalissar su datazo cewa nan saman fararen kujerunsu. dayake hnyar ne ta kamun. ga alama shima ya gantan duba da yanda ya wani tsareta da mahukuntan idanunsa kamar mai mata gargad'in data koma gida. itako heenduh ta dage tambayar zuciyarta yaushe doctor ya dawo har bata saniba??? toko daren jia ya dawo inda gidansu amarya sa'a ta kwana ba gidansu ba? zuciyarta ta bata amsa da cewa "eh tabbas tabbas haka ne kam kuwa heenduh........!!!!""" ~My jikas Zahra Mai Gari kina cikin ruwan raina fa~.😘 By *Xexen Fasaha*. [2/13, 10:19 PM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO !!!* Story and writing by Xayyneb 💤💤 Fasaha online writers f. o.w. *🌳imparting valuable knowledge and entartaiment is our concern*🌳. ~dedicated to my mom Sadeeq hawwas~ *Ina miqo gaisuwa ga classic Fedo, gaisuwa taban girma gamida jinjina hajiyata Allah sa kinji kuma zaki gani*😍 -https://www.facebook.com/Fasaha-Online-Writes-751775151851852/?referrer=whatsapp. 👁🥡👁 🅿3⃣1⃣. *G* aba d'aya ta d'auke kanta daga setinsu kamar ma bata gansa ba tayi. abun kuwa ba qaramin zafinsa yaji ba, wato shi yana can babu ranar da bazata fad'o masa a rai ba amman ita ta gansa ko'ajikinta barema tai masa sannu. qutawa yayi tareda saurin niqewa tsaye daga saman kujerar da yake ake garin sauri har yana buge dan qaramin table dinda ke gabansu mai d'auke da cups na coffie wanda yasa asabe ta kawo musu, cikin tsautsayi kuwa har cups biyu suka fado qasa suka fashe amman shi sam hankalinsa yatafi ga Inda take dosa zata shiga. Hafiz da yunus da farouq har hada baki suke wajen cewa"lpia friend doctor?? yunus ya sake dubnsa yace "miya rud'a ka haka kai saurin tashi ne kamar an mintsi neka har kana mana 6arin cooffies?" "sry friends kujirani ina dawowa ynzu"! abinda yace musu knn ya rufa mata baya cikin wani kalar qarfaffan takunsa. tana gab da shiga get din hall din da ake kamun knn taji ansa hannuwa an figota baya, ganinsa datai ba qaramin faduwan gaba yasa taji ba dan bata ta6a tsammanin zai iya tasowa daga mazaunin nasu ba. zubawa juna ido sikai na tsawon mintina 5 babu Wanda yace uffan ga dan uwansa face kallon junansu da suketayi kawai. sosai ya gintse fuska bayan ya zuba hannuwansa duka cikin aljihun jeans dinsa sannan ya sake matsowa daf da ita danshi yama mnta a inda suke aiko da sauri ta d'anja da baya kad'an tace "a'a wai miye haka ne doctor a waje mike fa al'umma na wucewa" sake watso mata wata harara yai yace"banda case da wannan kuma bashi nike sonjin amsa daga gareki ba tambaya na dazan miki shine miyasaki fitowa da wannan d'amammun kayan jikinki kowa na kallonki?!, miyasa kikafi yarda da fidda tsarin sura ki futo waje ne? kazalika wannan d'an gyalen da kika sagala sa a wuya yayi zaga zaga kuma bnga amfanin sashi ba inda babu inda ya kare miki a jiki" haushi taji ya cikata a ranta tace"to aifa shiknn ka dawo, dubesa dan Allah yanda ya tsareni da wasu tambayoyi to miye ruwansa dani ma? kamar yasan mitace aiko sai jitai yace "kadafa ki tunanin ko wani abu, just ina fighting abun ne saboda gudun zubewar mutuncin iyayenmu dake zaki jawo masu sbd firsararriyar shigar da kikeyi ki fita ko'a jikinki kuma. dubnsa tai tana yamutse fuska tace"to wai dan Allah ni kadai kagani da zakace haka? dubafa sauran matan dake wucewa kusanma nace gara shigana data wasu fa" saida yadan harareta sannan yace "baishafeni ba su wannan,, kuma danke ce blood sister na kena sani kuma" jitakeyi dutta tsani wajen da suke sakamakon kowace budurwa tazo wucewa tana lura da kalar nacin kallon da take bin khaleepan dashi dan haka tai shirin juyawa ta tafi babu zato taji yace "muddin kuwa kika qara taku daya daga nan sai kin raina rashin kunyar dake cikin kanki" waimi ke damunsa ne yau? mutumin datasan mgn ma saita zamar masa tilas yake furtata amm@n shine yau ya nacewa yinta akanma abunda babu ruwansa da shi? tambayar da take yiwa zucuyarta knn. kamar zatai kuka ta juyo dan ji datayi sauti na sake fitowa daga hall din ga alama an fara gabarta da komi na kamun kamar dai yanda suka tsara, Kuma gashi kiran amarya sa'a sai shigowa yake a wayarta amman tsayen dayai mata a gabanta yasata kasa motsin kirki dan qwarjinin dayai mata yau gani tai dud ya cike wajen. duban agogon hannunta tai taga 4:44 pm dan haka tasake dubansa a marairaice tace "dan Allah doctor pleass ka barni na wuce man kaga sai kirana ake" "nacefa baza kije inda mazan can ke gwamatsitsin shiga ba tun dazun"! zaro idanuwa tai tace "wai kasan bikin wa ake kuwa kk fadamun cewa bazan jeba? d'aga mata gira d'aya yai tareda ta6e red lips dinsa cikin ko inkula yace ''yeah iknow who is she, tunda mama ta sanarmun a jiya da naje kuna bikin babbar qawar kin nan ko marar ji kamarki, tabe baki taga ya qarayi sannan yace koda yake qwamma ita ma dake a fagen azancin hankali dan haka maza ki koma gida na gaya miki" adaidai nan hjy Hadeeza da hjy Firdausi suka wuce a mota amman hjy Hadeeza ta lura dasu tsaye wajen sa6anin Hjy firdauseey din da hankalinta ke kan driving. shiko daman yana gama fadan hakan ya juya zai tafi yaga taqi barin wajen a zuciyarta sake cewa take"tabbb lallaima wannan mutumin qwarai yai masifar rainamun wayau aiko wlh abunda bazaI yuyuba knn" wayarta ce ta sake sabon ringing tai saurin dauka tareda cewa"sorry qawata gani nan tafe yanz....jitai yasa hannun sa ya zare wayar tata tareda sakata a aljihunsa na wata baqar doguwar suwaiter tasa har laps dinsa ta sauko amman mai taushin gaske. wannan karon kasa magana tai kawai ta zuba masa fararen idanunta da b'acin rai yasa suka fara canzawa. wayarsa taga ya dauko ya kira babu jimawa taji yace ''yunus kawomin motor na anan inda kake hangoni yanzu" abunda yace knn kawaj ya maida wayar aljihu. ko minti 5 ba'aiba saiga yunus cikin mota yayi parking a gabansu ya fito ta reda miqa masa key din sannan ya dubi heenduh data cika da fushi har saura kadan ma ta fashe musu da kuka, ganin hakan da yunus yai yasan cewa wata matsalar knn ta sake had'osu da mutumin NASA. dan haka cikin tsokanarta yace"yadai headache dinmu naga kamar kina cikin damuwa alhalin kuma gashi kunata hidiman biki_? aiko wata doguwar harara yasamu daga heenduh tareda cewa cikin tsiwa"ban sani ba babu abunda yasha maka kai dani kuma malam 'yan sa ido kawai"! cikin sonyin dariya yunus yace"ahh ranki shidade Allah huci zuciyarki inda bani nakar zomon ba bare a takura mun da ratayarsa ya matso wajen khaleepan yabasa hannun shima Yakama NASA suka jinjina sannan yunus yace ''to nina wuce friend doctor "ok till we meet" abinda khaleepan yace knn yana mai shiga cikin motar shima yunus saiya duqo setin kunnen khaleepa yace "ah abokina yadai naga haka kaida mutuniyar taka kokun jone ne in between love bamu sani ba dan daman kunyi masifar dacewa fa wlh" hararsa khaleepan yai yace"kaifa d'an iska be mtsss kama daina wannan maganar mai kama da tatsunniya, harararsa shima yunus yai bayan ya miqe tsaye daga duqiyar sa yace ''hmnn kafiye kafiya ay amman komi knn lokaci zai nunasa a lokacin ni kuma zan baka amsa daya da daya. nina wuce yayi mgnr yanaiwa khaleepan wani murmushi yayinda khaleepa yai dan tsoki a raine tareda kallon heenduh bayan ya bude mata gaban motar cikin nuna isa yace "shigo" ta fiddo idanuwa waje a d'an tsorace tace''ina zamu? sake tamqe fuskar sa yai sosai yace "saidoki zanyi inaga ay" badan taso ba ta zagaya ta shiga motar ya sa mata key shi kuma. tanaji tana gani suka bar anguwar takaici yasa batasan ma sanda ta fashe masa da kuka ba tareda d'ora kanta bisa saman cinyoyinta. ko'a jikinsa haka ya hau titi yanajin wayar tata na sake sabon ringing ya daukota tareda sa mata Airplane ya maidata gaban motar ya aje. yanaji tana koke kokenta ko uffan bai ce mata ba dudda jinda yake kukan nata na tsunkulin zuciyar sa sosai. dole ta haqura da kukan ta koma hadiyar zuciya. haka sukaita yawo a wunin ranar cikin gari har sadda aka kirawo sallar magrib sannan yai parking a gefen wani titi inda keda masallaci yake ya fita harta fara murnar ta dauki wayarta ta fice a motar kenan kuma sai gashi ya dawo ya dan duqo tareda dauke wayar tata ya juyo fuskarsa gab da tata har suna shaqar numfashun juna yana kallonta itama ta kallesa saikuma ta dauke fuska daga tasa tana turo baki. fita yai daga motar bayan yasa remote ya kulle ya shige masallacin. sosai ta duqunqune kanta cikin cinyoyin ta ta runtse idanunta a fili tace''wlh mutumun nan mugu ne daman bai dawo ba saida aka gama bikin,, mtsss dud yabi ya addabeni komiya sha masa kai da harka nama? shiru tai tareda sakin wani tsakin bayan ta ajiye qafafunta qasa tace"ya matsawa rayuwata kwanan nan kuma haka nanma yake cemun wata headache bacin shine ya komamun qaton ciwon kai a rayuwa ta". qoqarin bude murfin motar take danta fice amman jinta datai a datse hakan ya tabbatar mata da cewa yagama aikin tunda ya rufe. hangawa tai ta gaban glass din motar ta hangosa can zuqunne yana alwala,, dawowa tai ta zauna wato ita gata kirista maras salla knn ko dazai tafi yabarta anan? "selfishness man"!!! abinda tace masa knn tana hararar inda yake sannan ta koma ta makure jikin motar ta rufe idanunta kamar maras lpia. bai dawo cikin motar ba saida yayi sallar isha'e sannan kuma ya shiga wani restaurant dake can tsallake yayo musu takeaway sannan ya dawo cikin motar ya zauna. lokacin har wani barci barcin gajiya ya dauki heenduh har bamatasan ya shigo cikin motar ba, kallon fuskarta kawai ya tsayayi yanda take barcin ba qaramin kyau tai masa ba saidai harda busassun hawaye yagani a fuskarta a fili ya furta sory headache na ba'a sona na hana ki zuwa ba banson naga kina cakud'uwa ne cikin maza dan ina jin zafin hakan sosai a raina" matsowa yai tareda ja mata d'an hancin nata dayake matuqar burgesa sannan ya sauko da idanunsa a pink lips dinta har sauke ajiyar zuciya yayi lokacin tareda cewa "i miss dhis alot my sugar lips"! matsoda bakinsa yai yai kissing saman tsinun hancinta da saman rufaffun idanunta sannan ya daura hannunsa akan lips din nata yana shafarsu da babban yatsan hannunsa 1, babu jinkirin komi ya daura bakinsa akan lips din nata ya kamosu yana dan lallashe mata su daga saman su, can cikin barci taji ana tsotse mata baki dan haka tai tunanin cewa ko a mafarki ne data saba ganin doctor khaleepa nai Mata hkn tun bayan tafiyarsa dan haka bata yi jinkirin komi ba ta d'an motsa tareda kamo lu6ensa na qasa tana tsotsar masa shi da tausasan lips dinta, wani dadi yaji jin ta temaka masa a lamarun wannan karon, shima ko yai saurin kama lips dinta na saman yahau tsotsa, sosai suke sucking na lips din junansu har yana mamakin kaddai itama dai headache 'yar luv ce duba da yanda take masa a bakinsa cikin nutsuwa mai gigita tunanun wanda akewa. jin jikinsa yafara canjawa hakan yasashi shirin zame bakinsa a nata amman tace inaaaaa wannan kam bazai kasantu ba, wuyansa ta saqalo hannuwanta akai ta ida janyosa cikin qirjinta taci gaba da kamo bakinsa tana tura masa nata a ciki idanunta arufen su still. baqaramin juriyar barin jikinta yai ba tareda saurin sa hannuwansa ya kamo damatsen hannuwanta ya jijjigata da qarfi tareda fadin ke?! ke?! ke headache bazaki tashi bawai koko? zumbur ta miqe zaune tareda waro idanunta waje tana dubansa da mamakin yaushe tai barci kuma yaushe ne ya dawo motar, jitai jikinta ya sauya duba da kalar halin data tsinci qasan ta a ciki. dubnsa tai sosai ganin jan bakinta babu inda bai kama ba a cikin fuskarsa hakane kuma ya tabbatar mata da abunda ya faru ba a mafarki bane kamar yanda ta zata, ganin yanda yawani sha murr ita sai abinma ya bata daria ya iya lallabawa da wayau da dubara yai romance da ita amman sai ya samu yanda yakeso kuma zai yana basarwa. itako yau bazata taba cewa ya goge ba fatama take Allah sa wani yaga fuskar tasa koyaji kunya. gani tai ya d'aura mata takeaway dinta a saman cinyoyinta shima ya dauki yughurt dinsa yana sha ko magana bai sake mata ba. sosai takejin yunwa dan haka bata wani yi jinkiri ba ta fara cin shawarma din daidai nan yaiwa motar key suka bar wajen bayan yasaka wani music a motar. saida taji ta qoshi sosai sannan ta barsa. kwanar anguwarsu taga ya shiga, satar hararasa tai a ranta tace "d'an kaga dama da miyasa ka dawon. satar kallon agogon hannunsa tai da hannunsa me mirza styarin motar tasa wanda gashi ne kwance lub lub akai nan taga 9 da 22. dai dai qofar gidansu yai horn baba sani yai saurin bude musu gate yaje parking motors ya kashe motar tareda juyowa ya dubeta itama dubnsa take da tunanin miye haka kuma gidan nasu ma bazai bari ta koma ba ne koko? kibiyoni ki dauki tsumman rubands dinki Wanda kika yarda mun a daki rannan, dan inna shiga gida bawai sake fitowa zanyi ba, kuma dan haka ke baki isa sani qara fitowa ba" tun kafin ma ta basa amsa yunus ne ya shigo gidan har bakin motar ya iso daidai lokacin sunfito cikin motar hannu yabasa suka tafa yunus yace "kai ya inata magana yanzun baka jiba? khaleepa yace"Sry friend banji bane nadawo ne dud nagaji, murmushi yunus yai ya dubi heenduh dake tuquburi da gunguni ciki ciki yace "headache barka da aiki fa sannu?yayi mgnr yana dariya,,ta lura da abinda yunus yakewa dariya wato jambakin fuskar khaleepan da lebunansa itama dariyar taji tai saurin barin wajen tai gaba ta tabarsu nan batareda tace komi ba tai shiga gidan tai sa'a kuwa babu kowa falon dan tai saurin hayewa samnsa danta dauko bands din kamar yanda yace taje ta dauko kayantan. a can waje ko dariya sosai yunus ya tusa doctor din gaba yanai masa hardai ya qulu yace "wannan dariyar haukan fa yunus anya kuwa brain dinka na lau? daqyar yunus ya tsaigata dariyar tasa yace"Amman kai mugun dan iska ne wlh wato mune kake rainawa wayau da cewa ba soyayya CE tsakaninku da headache bako? Ai ga alamun rashin so din nan mun gani a fuskarka duba madubi kaga", gaban khaleepa yaji ya bada dammm!!! damm!! sanda yaga fuskarsa dud shaitin bbki ne akai, ya rasa abunda zaicewa yunus saida qyar yace''dalla mlm dakata wannan bakin baby girl din wani abokina ce da muka hade dasu ynxun dudufa babyn bama ta wuce 7 years ba kake mun mummunan zato dan iska kawai" dariya yunus yaqarayi bayan ya zari key din wata mota daga cikin keys din motocin gdn dake jikin key din motar da khaleepan suka dawo yanzun. dubn khakeepa din yai yace''oh koba baby girl ba nixaka rainawa hnkali knn, hm ga baby can ai headache malam" yayi mgnr yanai masa dariya sannan ya dauki motar ya fuce. dasauri khaleepa ya dauko hankicerp dinsa ya goggoge fuskar yana zagin yunus a ransa a cewarsa bai fada masa tun wuri ba kn heenduh ta lura baisan itace ma first ba wajen ganin inda itace tasa. maida hankicerp din yai aljihu sannan ya shiga falon tareda hayewa saman sa aiko suka gabza karo da heenduh da tazo fitowa, sosai taji zafin karon takuwa wage baki knn zata fasa qara aiko yai saurin ida baya da ita zuwa cikin dakin tareda rufe mata baki ya fizgota zuwa cikin wasu Cotton's din dogayen labulayen dake jikin bangon dakin nasa suka lafe a ciki saka makom muryar momyn tasa da sukaji itada Hjy Hadeeza sun shigo dakin. cikin dabara ya saka wayarsa silent daidai lokacin ne Hjy firdausey tace "aaha kingamin ikon Allah badai bai shigo dakinba?, Hjy hadeeza tace''ah bayanzun yashigo da motar saba lokacin muna garden ba? "to babu shakka fita yasakeyi ko a qafa inda dai bainan" cewar Hjy Firdausi din bayan ta bude qofar toilet taga bai ciki. zama sukai bisa gefen Mirrow Hjy Hadeeza tace"wlh inci gaba da gaya miki aminiyas bakiga yanda yaron nan ke dafifun shiga gidan matsiyatan mutanen can ba danko dazun tare na gansu da ita yarinyar nan heenduh, hmm wlh kuwa aminiyas kisan matakin da zaki sake dauka kan lamarin nan danda alama yanda yake manne mata da ace yasan cewa yarnyar nan matarsa ce ita Allah kuwa ina mai tabbatar miki dasai dai kiyi haquri dan gaba daya janye masa hankali zatayi da wannan shegem Iyayen nata na kankanba itaga mai miji" Hjy Firdausi tace''aiko billahel azeem uban kuturu ma yai kadan dan su Kansu iyayenta da suka San da auren nasu basu gigin fara fallasa shi duba ga yanda aka tsoratasu ga lamarun dazai faru dasu da kuma 'yar tasu gaba daya bare wannan shauran mutuwar yawale in aka masa qagen b'ata yaran mutane ai baqinciki ne zai ida qarasa shi koya kikace? snn itakuma yar banzar yarinyar hmmn barshi dai nafads miki plane din" dariyar mugunta Hjy Hadeeza ta saki sannan tace "wlh Shiyasa nikesonki aminiyas bani mu khashe nan suka tafa sannan Hjy Firdausi tace"muje can dakin nawa sbd my ida tsara yanda zakije wa maraqusa da saqon nawa inda kinga gobe ne tafiyar kada a tsara komi a lokaci qurarre asamu matsala dan nafison alhajina na dawowa asaka ranar auren zarah da maitsada na kinga shiknn mun ida zama daya daku zumunci babu kan gobe" ahaka suka bar dakin baccin sun rufe qofar. Zufa sharkafffff sukayi baccin sun fito daga inda suka lafe jin abun suke kamar almara wai suna nufin sud'in ma'aurata ne koko ya'abun yake? tabbas haka sike nufi inda har gashi suna mgnr da ace sunsan sunada auren junan su....cabb dijam danqari cewar heenduh bayan ta dubi sa tace"taya ne muka aurun ne?? wai suna nufin kai d'in miji na ne knn yanzun? kwata kwata kasa mgn yai banda hautsinawa da brain dinsa keyi dn tsabar mamaki bayajin komi,, tsam yamiqe tareda kamo hannunta da qarfi, cikin mamaki take binsa da kallon yanda yake jan hannunta. har suka bar dakin suka kuma bar gidan gaba daya babu inda ya tsaya face gaban baba yawale dake kan buzunsa yana jan cazbi. durqushewa gabansa khaleepa yai bayan ya ruqo hannunsa cikin rawar murya mai shaking yace"baba yawale da gaske heendatu *matata ce*??????????,, wani farinciki ne ya rufe baba yawale har yana cewa a ransa dad'ina da gobe saurin zuwa. kabbara yayi a fili cikin fara'a wacce rabonsa da ita tun da ran su baffa. take yayi salati 100 a cikon zagayen carbin nasa sannan ya daga hannuwan sa biyu Sama a fili ya dinga addu'oen godia ga ubangiji tareda fad'in "Alhamdulillah Alhamdulillah Alhamdulilla ya ubangiji Allah nagode maka da baka dauki raina ba kamar yanda Nike roqonka harsai na bayyana gskiar lamarun nan ga yara, Alhandulillah Allah koyau ka d'auki raina farinciki zanyi,,,, Alhamdulilka Allah mungode maka yau gashi jariran nan da aka auras sune suka girma har suka zo da batun mgnr da'aka binne shekara da shekaru ubabhiji Allah shi qarawa annabunka darajha da buwaya ubabgiji,, subhan@ kallahumma wabi hamdik nashhadu anla ilaha illah wa'natubu alaik" baba yawale na kaiwa nan suka shafa gaba dayansu. sannan baba yawale ya dubesu daya bayan daya sannan yace "tabbas ku d'in nan mata da miji ne kuma an d'aura muku aure ne a sa'ilin da kuna jinjirai" mamaki muraran a fuskarsu har suna saurin cewa "auren jarirai baba yawale? "kamar yaya? Inji heenduh da knta yakusan fashewa tsabar mmki takejin abun kamar mafarki nema. baba yawale yace "qwarai ko baruma kuji ynda abun yk. batareda b'ata lokaci ba baba yawale ya fed'e musu biri har wutsiya na labarin ynda akai aurensu. harkawo yau kuma. yaci gaba da cewa dan haka kuna mazaunin maaurata saiku guji mummunan furuci wa juna kuma inda kunsan matsayin junanku kuma kunada ikon yin komi na mata da miji dan ba haram bane nan baba yawale yaiwa hnduh nasihar bin miji da haqqinsa wajen matarsa, nanma kma yaiwa khaleepa nasiha akan sauke dud wani haqqi daya rataya knsa na matarsa. sunyi shiru sungaza cewa komi khaleepa ne yai qarfin halun cewa "amman baba yawale zamu iya shaidawa iyayenmu cewar munji batun?! "kull! kull! kull!! karma ka soma,, kabari harsai ka girbe gonarka tayi yabanya yanda babu Wanda zai komarda ita kamar da lokacin da aka fara girbin, to ina mai tavvatar maka cewa dasunga hakan a jkin gonar taka zasu nemi jin ba'asin taya kasan gonar nan takace bare ka cimmata har tai yabanya?? Fatan ka gane bayani na likita? cewar baba yawale yana murmushi. Wani murmushi khaleepa yai wnda bai taba yinsaba sannan yace ''na gane d'an tsoho. dariya baba yawale yai yace masha Allah, kuje to Allah shi muku albarka" heenduh kan binsu kawai take da kallo dan bata fahimci cakwakiyar maganar da baba yawale sukeyi da khaleepa ba. dan haka Suna shirun fita baba yawale ya tsokanota da cewa "Matas anyi Sabon miji an yarda tsohon ko? turo baki tai ta ko kwasa da gudu tai gida. dariya baba yawale sukai mata shida khaleepa sannan sukai sallama khaleepa yabaro gidan cikin wani mugu mugun farinciki Wanda baisan iyakarsa ba. mamaki yake daman wai dud zaman nan da'ake headache matar sace halalinsa?,haba gskia yakejin feelings da ita na kalar buqatuwa akan kowaxe mace. yunus yake nema dan yasan zancen amman Sam ya gaza samunsa a wayar danhaka tsoki yayi tareda shiga falon gidansu yahau Sama tareda shirin shiga dakin momyn sa dudda baiji dadin ynda tabada gudun muwar hanasa sanar da heenduh matarsa CE ba amman ko yanzun alhamdukilla inda ta dalilinta ne suka san gskia cikin *nufin rabbi ne* hkn yarafu kuma. Saidai maganar daya faraji ne momynsa nayi gameda plane datace zata hada kan heenduh baisan sandaJikinsa ya dauki ciri da kyarma ba kyab! kyab! Kyab! Take jijiyoyin Kansa Suka taso rud'u rud'u kuwa. ay ko a matuqar zabure ya banka qofar ya Shiga dukknsu suka miqe dansun tabbatar da yaji a yanayinsa, dan yanda sukaga kamanninsa suka canza lokaci daya. ile kuwa muryarsa na karkarwa yace"mo...Momy heenduh zaki sa aiwa fade kikace?! Wani murmushin takaici yai yace ''narantse da girman Allah Momy dud sanda kikasa wani ya shiga gonata da nufin ketawa headache haddi billaheel azemm saidai uwarsa ta haifi wani na qwamnace nai zaman prison nahar abada sakamakon kisan da zanyi na d'aukarwa raina wannan alq'awali ne!""" yana gama fadan hakan yafice a fusace kamar zai tashi Sama tareda bugo musu qofar dawani mummunan qarafi harsuna zabura tareda neman mazauni dirshan a qasa tareda rarraba idanu alamun rashin gaskia..... By *Xexen Fasaha* [2/13, 10:19 PM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO !!!* Story and writing by Xayyneb 💤💤 Fasaha online writers f. o.w. *🌳imparting valuable knowledge and entartaiment is our concern*🌳. ~dedicated to my mom Sadeeq hauwas~. -https://www.facebook.com/Fasaha-Online-Writes-751775151851852/?referrer=whatsapp. 👁🥡👁 🅿3⃣2⃣. *S* un jima zaune a haka sai daga bisani suka miqe tareda komawa suka zauna bakin gadon dan kwata kwata kam hjy firdauseey jikinta ya gama mutuwa da abinda mai tsadan nata yace. hjy Hadeeza ta had'a hannuwanta biyu tana tafawa tace''o'oni yau naga ikon Allah,, kinga abunda nike gaya miki ko? to wlh inaga ba subar yaron nan namu haka ba har wani cewa yake kada a shiga gonarsa ko gonar tasa ta uwar wama yake nufi ohon masa" wani gwauron numfashi hjy firdauseey ta saki tace"sun rigaya da sun gama mun da yaro dai ga alama dai mutanen nan, dabai damu dasu ba babu yanda za'ayi yaimun bore kan nace zan sanya aiwa wannan aljanar yarinyar raping anya kuwa basu shaida masa yarinyar nan matarsa bace mutanen Hjy Hadeeza? girgiza kai Hjy Hadeeza tai tace "gskia ban tunanin hakan na daifi bada tsammanin sun ri6acesa ne kawai zuwa garesu da kalar sanabensu na talakawa shiyasa nikega shaquwar da sukai ce yasa shi bazai taba jurar ganin wani abu marar kyau ya jibensu ba fa, shiyasa yaketa haqilon nan ay, barema a ganinsa yarinyar yar uwarsa ce kinga ko bazai bari wani mummunan lamari ya shafeta ba indai yasani kuwa" tsoki Hjy firdausey tai tace"komin masifar su dai bazasu taba iya canzawa tuwo suna ba, bazasu qwacen yaro naba suce sune suka haifaman shiba bare sumin iko dashi komin tsiyarsu zasu qyalesa dud randa yai aure kuwa" hjy Hadeeza tace sosaima rabu da matsiyatan dole ne su sakar mana ay" "ko sunqi bare sunso kuwa" cewar hajiya Firdausin. nan suka ci gaba da tsara magan ganunsu yayinda Alhj bala mijin Hjy Hadeeza keta faman kiranta a waya amman Sam taqi dauka barema tasan uzurinsa. sai kusan 11 na dare sannan Hjy Hadeeza ta shigo gidan aiko abinda ta ganine ba qaramin qona mata rai yaiba na ganin Zahra datai ta tisa kwalaben ta na shaye shaye a gaba tana banka sai layi take tana bankawa Alhj bala babanta zagi sabida kwata kwata hankalinta bayya cikin jikinta. shikuwa sai zubda hawaye yake Na tsabar takaici. uwar ta kuwa fizgota tsaye tace"zarah dan ubanki yauma shaye shayen kikai ko?,bacin kinsan abinda likita yace lokacin da wannan shegen shaye shayen ya kwantar dake har ya kaiga taba miki kodarki? wato shine baki daddara ba kika qara zuwa kikai tatil ko? da sauri uwar ta saketa jin wata gyamba mai mugun wari wacce ta fito daga bakin zarah wacce ke tangal tangal. kamar Hjy Hadeeza zatai amai ta rufe bakinta da hannu wanta biyu tace "em em em yau kice uwar garin ma kika shawo giya ko? innalillahe abunda Alhj bala ke furtawa knn sannan yace "da kanki kika 6ata 'yarki Hjy Hadeeza da kanki dan haka kada kiji haushi Allah nagani bazai kamani da laifi ba dan na bawa 'yata tarbiyya kekuma kika rusa mata ita qiri qiri da kalar mummunan gatan da kika yi mata har gashi yau zarah babu zunubin da bata aikatawa na zina da shaye shaye ku...... Kai dallah malan dakata cewar Hjy Hadeeza data dakawa mijin tsawa sannan tace ''to Inda baka qaunar mu saikai mana addu'a mu shiga gidan wuta inda ka bata tarbiyya na bata maka, kafa kiyayeni wlh Alhj na gayamaka tuntuni ka kiyayi mun mgnr banza wacce zata batamun rai tunkan ajimu dakai gidan nan na karta maka wani sabon rashin mutuncin nawa" Alhj bala yace "Allan shi Baku haquri nadaina mgn bazan sake cewa komi ba akanta, tsoki Hjy Hadeeza tai tace "ato dadai yafi maka asirinka rufe. harya wuce tace "kai zo nan Alhj bala" da sauri kuwa ya dawo ta dubesa a raine tace "kiran miye kake tamun dazun a waya nenene kuma? murya na rawa yace "amm.. @mnm daman rasa yanda zanyi ne da zarah lokacin data shigo gidan a buge tana farfasa kayan falon shiyasa na kirakin,,, "to naji jeka" zugwi zugwi ko Alhj bala ya wuce cikin dakin gwanin tausay. falon ta bi da kallo dan ita saima yanzu ne ta lura da farfasa musu kayan falon da zarah ta bata wasu daga cikinsu, take ta qwallawa saratu mai aikinsu kira akan tazo ta gyara falon yayinda ta kamo hannun zarah suka shiga daki sai layi take kuwa zaran tana sabbatu take cikin maganar maye take cewa "kiyyyyyy haquriyy kawaiiii momyyyy innn kuka auramun Yaya khaleepahhh nasaaaan zan daina sha...shaye kawai ma gaba dayah ina mutttqarrrr sonsa momyyyy kuyi gaggawar mana auree pleassss momuuuuy" tana gama fadan hakan ta zube bisa gado sai kwararo amai take na giyar da tasha tuni d'akin ya d'ume da d'oyi aiko da gudu Hjy Hadeeza tabar wajen danjin datai kamar zata suma sbd mugun d'oyin nan ga kuma cikinta dayaketa qara qulululuuuuuuuu... falo ta zauna tana haki a fili tace "kaii kaii wannan anyi tsinanniyar yarinya ina zamn lpia na kin burkita mun ciki lokaci d'aya.... bata qarasa mgnr ba ta ruga toilet ta dungi zuga zawo da amai lokaci day'a..... daqyar tasamu ta daidaita aiko bayan ta fito hajaran majaran a matuqar galabaice batai gigin sake komawa dakin zarah ba dudda tanajin fashe fashen kayan data ke fasawa a dakin tana cigaba da zabga uwar ashar. itadai Hjy Hadeeza dakin ta tawuce tai kwanciyarta abinta. tana cewa a ranta bazan iya biyewa tunanin munanan halayenki ba zarah harkije ki d'auran hawan jini ba babu gaira ba sabar dan yanzun kam banda lokacin ki Inda baki hayyacinki goben dai zamu gauraya dake dake dan ubanki shegiya 'yar iska". khaleepa kuwa daq'yar yasamu nutsuwarsa ta dawo bayan ya watsa ruwa a jikinsa sosai yajima a ruwan shower na duknsa a tsayen da yake sannan yafito tareda yin plate a gadonsa,,, abubuwan da suketa faruwa ne na al'ajabi sune yaketa tunowa musamman mawai da akace headache na mazauni matarsa. lumshe idanunsa yai yanajin wani mugun farinciki na ratsa dukkan sassan jikinsa wanda tuni ma ya manta da wani bacin ransa da momynsa ta haddasa masa yanzun. hmmm zako ki gyaru headache dan dud wani rawar kanki da kikeji dashi saina sauke miki su na setaki a bisa layi. cewar khaleepan bayan yajawo filo ya rungumesa tsamm a jikinsa tareda sake rufe idanunsa qagare yake yaga gari ya waye kodan ya gansa gidan babansa Ismail duba matarsa. haka barci ya kwasheshi mai cikeda jin dadin da baisan iyakarsa ba tareda tunanin lallai rabo rababbe he wato tsunsu daga sama gasasshe na samun mata daga sama matar ma kamar heenduh batareda wata wahala ba gskia kan dole yasaki ya balle a wannan fagen barema yanda yasan kan san nan da tsananin buqata shiko miya wuce yayi bayan godia ga ubangiji Allah mahaliccin bayi wanda ya qaddara kun fa yakun a tsakaninsu da heenduh gashi kuma sun zamo din. bayan shigar hendu gida kuwa saita nutsuwarta tayi sannan tai sallama a gidan nasu ta kuwa samu mama Zainab na wanke kwaryar furar Baba Ismail zata dama masa wata. "sannu da gida mama" cewar heenduh. dubanta mama Zainab tai tace yawwa harkun dawo kamun knn? da sauri ta amsa da "eh"! sannan ta karbi qwaryar ta ida wankewa, itada knta ta damawa baban nata furar sannan ta kai dakinsa ta ajiye masa. Mamah Zainab tace"in zakici abinci gashi can kije ki zuba damn bn jima da gamasa ba jellop din shinkafa ce" aiko cikin sauri heenduh ta zubo ta dawo ta fara ci tanata ma mama santun abuncin dan daman heenduh best cook dinta knn. tana gamawa ta wuce dakinta ta canza kayanta zuwa na barci ta jawo bargonta ta kwanta kan katifar ta tunanin dake cikin ranta ne ya sake bujuro mata wai yanzun ita daman matar khaleepa ce tuntuni? tabb gskia jin komi take kamar a cikin magagin barci,, wata zuciyar tace aiko heenduh kin shiga uku da sa idon sa wajen fita Inda dmn bawai son fitar taki yakeba yanzun bare ynzun da yasan cewa yanada right din hanaki abu kokuma aika tasa,, yatsina fuska tai tace "woo cabbb da sakal dan dud son da nike masa bazan tab'a yarda ya takurawa rayuwata ba akan dud wani abunda nasaba yinsa kuwa" jitai ma haushinsa ya cikata lokacin da ta tuno wayarta na wajensa. so take ta Kira amarya sa'a ta bata haquri gamida dalilin kin zuwanta kamun. wani sabon tsokin tasake ja ta kwanta tareda qudurtawa gobe da wuri zatai sammakon zuwa kuwa gidansu sa'a din dan gobe ne ake ranar qarhshe wato daurin aure tanajin sanda qanen saa ibraheem ya shigo gidan nasu lokacin barci ya fara figarta. da wannan tunanun ta kwanta barci. washe gari tun bakwai mama Zainab ta fita zuwa gidansu sa'a saboda kama aikin girkin abibcin biki da wuri gudun late kamar yanda maman sa'a din ta aiko mata saqon cewa dan allah tafito da wuri dan mama Zainab kam badai zafin nama ba gun aiki. sai wajen takwas heenduh tagama gyara gidansu duka bar dakinta dana babnta dana mama Zainab. koina yai tass sai qanshi yake sannan ta shige wanka. daman baba Ismail bai jima da fita zuwa wajen daurin auren ba wanda za'a d'aurasa tara na safiyar ranar. tajima tana qalqale jikinta wajen wankan dan daman heenduh badai sanyin jiki ba. towel dinta dauro ta fito daga kewayen ta shiga dakinta cikin sauri sauri ta shafa lotion dinta mai dadin qamshi ko'ina a jikinta sannan tai make up dinta tai mata masifar kyau kuwa kwalliyan. bra dinta da fant gamida kayanta ta fiddo daga cikin akwatinta wanda su zata saka. ajiyesu tai gefe ta koma gefen saman katifarta ta zauna tana sharce tulun gashin kanta wanda ke saukowa har qasan qirjinta wajen cikinta,, daqyar take shartarsa dan dama mama ce me sharce mata shi gashi yau bata nan dole ta zauna zaman shartar tasa dan gudanar da gayunta yanda takeso. tana gamawa kuwa kamar ance ta dago knta aiko sukai ido hudu da gogan likitan nata ya zuba mata idanunsa fesss a knta b'arin jikinsa yana jingine jikin qofar shigowa dakinta qafafunsa hard'e su yai bayan ya rungume hannun wansa a qirji jikinsa sanye da qananun kaya baqar riga da blue din jeans sun kamasa sun masa kyau sosai yaqara fitowa a giant man d'insa fuskarsa sanye da medical glass dinsa fari d'an qarami wanda kuwa ba qaramin kyau ya qarawa fuskar sa ba. jitai gabnta kuwa ya fad'i dassssss!!! dan dama tuni tafara sunsuno kamar qamshinsa a dakin saidai bata maida hankalin ta ba dan tasan bai shigowa gidansu sai wuzin 11 above kuma, amman yau shine ya shigo tunkn 8 da mintoci ma ta ida,, kasa mgn tai dan kunyar kallon da yake bin ko'ina na jikinta dashi sakamakon d'an towel dinta da iyakarsa gwiyoyinta da tasa dan kuwa rabin nashanunta a tatse suke tsakanin junansu gashi sunyo sama . cikin dabara ta barbaza gashinta a wajen ta rufesu. ta miqe ta sungumi kayanta ta nufo sa zata wuce dakin mama Zainab da nufin qarasa shiryawar acan Inda nan yazo ya sanya mata na jiyamu har takasa sukuninta hannuwa yasa ya tare mata qofar. sakar masa harara tai tace"excuse me pleasssss zan wuce akwai abubuwan da zanyi" Ina zakije haka kike rawar jiki kegaki qafar yawo ko? gatsine tai bata tanka masa ba tai nufin kurd'awa tabi ta qasansa aiko ya fixge kayan dake hannunta ya jefar tsakar dakin nata tareda cafkota ya d'agata sunkutukum kamar 'yar baby doll ya kwantar da ita bisa mahehiyar katifarta dake qasan dakin. kissing din wutayan ta ya farayi a haukace yanayi yana cewa "em ba zaki fad'amun inda zaki ba kenan ko? kinmin shiru kamar ba mijinki ba ne ke tanbayarki tsabar kin raina niko? rufe idanunta tai tana matse lips dinta dayake harin kamawa, wani cakulkuli ya dinga sakar mata aiko tai saurin sakin bakin tana qyalqyata masa dariyar dabatai niyyaba tareda cewa "please dan Allah kadaina doctor kada wani ya shigo ya ganmu. saida ya tsotsi bakinta son ransa sannan cikin wata disasshiyar murya datake a buqace taji yace "no sugar lips babu wanda zai ganmu dan na rufe gidan lokacinda na ga fitar small dad, daman naga fitar mama tun dazun dan daman tun 6 nike waje. zuba masa ido tai cikin mamaki wato dmn ya shirya mata hakan knn daman? aiko bazata yarda da nufinsa ba dan haka tai yunqurin tashi yasa qarfin qirjinsa ya danne nata qirjin gammm har wata 'yar qarar zafi ta saki kuwa. hakanne yasake basa damar tura bakinsa cikin nata yana tsotso sugar lips dinta tareda shasshafa mata q'ugunta da tudun hips dinta zuwa gadon bayanta yayinda gashinta ke barbaje saman katifar, banda numfarfashi babu abunda suke saki a lokacin. sosai yake lasar fuskarta zuwa wuyanta qoqari yake ya zare towel din jikinta tai saurin sa hannuwanta ta riqe sa gam tana mutsu mutsu. wani deep kissing ya dinga sakarwa hannuwan nata gamida tsotsonsu aiko da sauri ta janye hannunta daga towel din hakanne yabasa damar zare towel din nan a jikinta tareda warwaresa. cakk numfashinsa ya tsaya masa ganin yanda tula tulan breast din heenduh suke kallonsa jawur dasu cikakku tsaye fam. yayinda nipples din suke baqaqe yanda kowane cikakken namiji yai tozali dasu dole yaji numfashin sa ya janye masa na wucin gadi kamar yanda dai ya faru dashi, dan kuwa kalar breast din nata masha Allah ba kowace mace Allah ya azurta da su ba, har wani salqin sheqi sheqi suke kamar zasu faso nan kuwa *LA* kyautar Allah ce kawai dayai mata. Heenduh kuwa ganin kallon qurullan da taga khaleepa naiwa na shanunta ne yasata saurun yin rufda ciki cikin wata kalar mugunyar kunyar sa datakeji na ganin ya kalli mamanta free a yau. murza bayanta taji yaci gaba dayi gamida tand'arsa aiko tuni ya rud'e ya gigitata itama........ jikinta har rawa yake sanda ta juyo a gigice ta kamo fuskarsa da hannu wanta tana sucking din bakinsa tana qara qwaqumesa. kwantar da ita taji ya sakeyi tareda d'ora bakinsa kan nipple dinta guda d'aya knn aiko tafasa qara dan bata ta6a jin kalar wannan *baqon yanayi* d'inba haka a breast din ta, babu zato taji yaqara jan wani mugun sucking akan d'ayan breast d'in,........ wata qarar ta sakeyi a d'imauce ta miqe da gudu ta figi towel dinta tabar d'akin ta koma dakin mama zainab ta rufe sa ruf jikinta na rawa da tsuma..... babu zato taji hawayee sharrrr suna biyo mata kumatu a fili tace "cabb wlh wannan iskancin bada niba danni ba 'yar iska bace kamar yanda yazata dan yaga na qyalesa yana mun kason dangi a jiki?!!??? cabbbb ashe daman haka Yaya khaleepa yake ban saniba?? waiii!!! dana barsa yaci gaba damun abun nan mutuwa zanyi danni kad'ai nasan yanda naji lokacin nsn..." tayi maganar tareda dafa qirjinta da nipples d'inta ke tsaye curko curko suna d'il d'il d'il na numfashi. itako sai rarraba idanuwa take kmr ace mata qyt ta ruga. jitai yana dukan qofar dakin da qarfi uwa zai balleta cikin rawar murya taji yana fadin cewa "please sugar lips with breast ki tema keni ki bude mun qofar nan dan Allahhhhh wlh ina cikin wani hali dan Allah......help me pleass wifey yayi maganar tareda dafe cikinsa dake masa ciwo lokacin!"" duqewa yai a wajen yana sakin nishi mai zafi tareda runtse idanunsa gamm gamm..... *Kuyi haquri sisters wlh in son samu ne na dunga muku type Kunlun kmr ynda kukeso ammn wlh abubuwan ne na rayuwa da yawa da yawa daga wannan sai wannan, abun ne sai haquri ahakan dai har asamu a gama sa lpia, Allah dai bar q'auna masoyana dan ko ba qaramin dadin ganin yawan coments naku nake ba a ko'ina, Allah bar zumunci dai Allah Ameen*.👏🏻 By *Xexen Fasaha*. [2/13, 10:19 PM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO !!!* Story and writing by Xayyneb 💤💤 Fasaha online writers f. o.w. *🌳imparting valuable knowledge and entartaiment is our concern*🌳. ~dedicated to my mom Sadeeq hauwas~. -https://www.facebook.com/Fasaha-Online-Writes-751775151851852/?referrer=whatsapp. 👁🥡👁 🅿3⃣3⃣. *D* a qyar ya iya samu ya sake bude idanun nasa da sukai masa jawurr tsabar fitinanniyar sha'awarsa data taso masa. again yai saurin sake runtse idanun dafe da cikin nasa dayaji yafi ma dazun masa murd'a. shiru yai yakasa ma cigaba da roqon ta bude masa qofar saima sulalewa da yai nan bakin dokin qofar mama Zainab din yana cigaba da murqususu danshi Kansa abun yakasa control nasa , dan so yake ya samu ya miqe koyaje yasha magani amman sam miqewar ta gagaresa, da qyar yasamu yayi yan dabarunsu na likitoci ta hanyar saka hannuwansa bibbiyu yana dan dan na cikin nasa yana sakin nishi daqyar daqyar sai sannan Allah yasa yaji ciwon ya lafa masa, daqyar ya dafa bango ya miqe tsaye ya dinga bin bangon yana tafiya dudduqe tareda cije le6unsnsa da suka sakeyin jazur tsabar datsesu da yakeyi. jin tafiyar ma yake ta gagaresa hakan ne ya sashi jingina bayansa a inda yake tsaye, daqyar ya zura hannunsa aljihu ya zaro wayarsa ya bugawa yunus, babu jimawa yunus ya dauka yace "yadai friend likita wai ina ka shige ne dan yanzun haka ma ina nan zaman jiranka waje , dan har gidan small dad naje na iske gidan a rufe ma" daqyar cikin sake cijewar lips dinsa yace''yu...yunus ina gidan small dad pleass help me... come now" yana gama fadin hakan ya tsinke wayar yana mai dafe gefen kansa da ciwon dole ya saukar masa akai yanzu. babu jimawa saiga yunus kuwa ya shigo gidan nan khaleepa ya samu ya dafe hannun yunus dan yaji qarfin tafiyar nasa. shiko yunus sai cewa yake "wai lpian ka lau kuwa friend doctor??"! kasa ams khaleepa yai saida qyar ya bude bakinsa yace "yunus d'an kamani muje gida banda lpia ga jikina" sosai yunus ya tausaya masa dan alamu sun nuna kwarai yakejin ciwon, yunus yace''assha sannu aida kasani baka fitoba inda bakajin dadi ko?!,, shiru khaleepa yai masa, dole yasa yunus shirun shima ya tallafesa suka fita. heenduh kowa komi ke faruwa tana leqen su ta window din mama Zainab tana kallo, taso ta tausaya masa amman wata zuciyar tace mata "ta wane dalili to? Kohar kin manta marin dayai miki dan kin nemi temakon ya maidoki gida a gun partyn Nafeesa ne? tana tuno hakan kuwa tuni ta nemi tausayin nasa sama ko qasa ta rasa a cikin zuciyarta. da sauri ta fito lokacin da ta tabbatar da tafiyar tasu. dan tsoronta daya ace wayau yai mata danta fito yai ram da ita. bayan ta sakawa gidan kuba taja tai tsaye a tsakar gidan hannuwanta kuwa rungume a qirjinta. jin datai wani abu datun lokacin da khaleepa yake ta matsetan nan yana mata yanda yaso to shine taji har lokacin bai daina fito mata ba dan yanzun kam har ta gefen santala santalan cinyoyin ta takejin abun nabi matan. tana dubawa kuwa taji wani mugun takaici ya kamata yanzun dan wulaqanci kalar nasa yanda tai wankanta tai kwalliyanta lokaci guda zaisa ta sake wani wankan na dole kenan?? dan tsabar takaicin kwalliyarta data rasa tana wanka tana zubda qwalla kuwa. haka ta sake shiryawa amman wannan karon kwalliyar batakai wacce ta wanke ba dan tsikar jikinta har yanzun tashi take ji tana yi mata dud inta tuno romances moment dinda suka kasance da doctor har wani lumshe idanuwa take yi, batareda ta ankara ba taji tasake wata jiqewar sharkafff saboda tunani,, tana qara dubawa kuwa taga kalar abun d'azun ne yasake fitowa a jikinta.... "wayyoni Allah na banu ni heenduh" ta fasa kuka tana burgima saman katifar tata tareda jin zafin yanda zata koma yin wani wanka again. "Allah isarmun wlh, mugu kawai kasa sai zuba nike ina zaman zamana,, mugu kawai d'an jaraba gashi nima yana shirin d'oramin kalar fitinar tasa jarabar daga tunani" abinda heenduh take fada knn bayan goge qwallan datai. wani sabon wankan tsarkin ta qara yowa sannan tadawo dakin kayanta kawai tasa ko kwalliyan ma qin sake yi tai, dudda haka ko ba qaramin kyau tai ba dan dama heenduh koda kwalliya kobata she is beautiful baby ce sanin kowa kuwa. wata doguwar rigar shadda CE ta zura blue light tareda yafe wani qan qaramin farin gyale wanda iyakarsa dukiyar fulaninta, tai parking gashinta har bayanta. rigar ba qaramun wani sirrin kyaunta ta qara fiddo mata ba, dan heenduh jajur take shiyasa kalan ta kar6eta. ga fararen idanunta da kamar kullum haske ake qara musu, hakama red lips dinta da suke haka dama can , saitai kamar an shafa mata jan janbaki ne a kansu, kallabinma a cikin hannun ta ta riqesa snn ta dauko turare ta fesa ta kulle gidan ta fito tai shigewarta gidan goggo d'ahara dan daman nan ne suka tsara 'yan matan amarya su dinga yininsu. sa'a na ganin heenduh ta dauke kai alamun tai fushi ma saima ta miqe daga cikin 'yan matan abokan nata ta shige dakin goggo dahara. da sauri heenduh ta bita bayan sun gaisa da sauran mutanen gun, binta take tana bata haquri har cikin dakin kuwa. kamo hannun sa'a tai cikin langwabar dakai tace "haba tawan wayace miki amarsu na kuka? In amarya na kuka fa mu tara ake cinta fa na rawa gaban surukai da d'an tohi kad'ai kuma, zaki iya kuwa?" tayi maganar a tsokane,, sa'a kuwa batasan sanda ta yada fushin ba tana dariyar maganar da heenduh tai. murmurshi heenduh tai tace"yawwa qawata harnaji dadi da kika sakar mun ran nan naki daga d'auresa da kikai' harararta sa'a tai tace"bawani dadin baki da zakimun dan wulaqanci jia mc yaita kiran babban qawa amman babu ke babu alamunki, kiranki danaita yi a waya kuma baimun amfanin komi ba saima takaici daya qara qungusa mun yanda kikaqi daga wayar daga qarshe ma kikai switching nata yanzun kin kyauta mun kenan Qawa fisabilillah?! girgiza kai heenduh tai tace"kiyi haquri qawata wlh in gaya miki maqetacin kikitan nan ne yaya khaleepa ya hanani zuwa wajen ya taremun hanya wai mazan iska dud sunfi yawa a wajen wlh saida yasan yanda ya qunsani cikin motarsa yaita yawo dani a gari bai maidoni gida ba said wajen 9 da mintoci gashi daman wayan nawa na hannunsa ya amshe ta. to koda na dawo haushi da takaici ne na abunda yai mun dinne suka hanani zuwa baki haquri sai yanzun" sa'a tace''kashhh shiko doctor yaza'ai yamun haka? zai kama ya riqe mana ke sai kace wata matarsa dai dazai te miki kullen fita? sardar da fuskarta heenduh tai tace "hmm yanzun komi yayi gani yake dai dai da shine inda yanzu yarigaya dayasan matarsa nike zaita matsa mun ne nina sani kuma abinda bazai taba yuwuwa bane" cikin kallon rashin fahimta sa'a tace"ah bangane matar sa kike ba ay" wani kalar dogon numfashi heenduh ta saki sannan tai tagumi tace''_ehmn kedai bari qawas dan idan kikaji abun zaiyi matuqar baki mamaki kema. kinsanko wai ashe tun muna jarirai aka daura mana aure nida doctor?!!!........ nan take ta kwashe komi ta fadawa sa'a sannan ta qara da cewa ni wani abun tambayar kuma yanda baba yawale yace kada mu sanarwa da kowa wannan mgnr hatta iyayenmu kuwa sainan gaba snn zai bamu damar hkn" daskarewa sosai sa'a tai wajen cikeda mamaki sai a qyar ta iya sauke wata qaqqarfan ajiyan zuciya tace "cabbbb dijam... wannan shine ake kira da bazataccen aure ay,,, amman kaina fa ya kulle qawata sosai wlh yanzun daman ke matar doctor CE tuntuni?? to miye dalilin baba yawale na cewa kada Ku fadawa iyayenku hakan anya kuwa hakan bazai yuyuba nikega fa gskia"!!!! cabbb da sakal kam dole mujewa da Hjy furdauseey da wannan zancen dan tasan da komi kota daina daga mana hanci akan tutiyarta datake na cewa tafi qarfin had'a ka da talakkawan mutane faqirai matsiyata Wanda saisun fita nemo na cin yau dana gobe"!!!! ~ayyah Kuyi haquri da qarancin type din baikai na Kunlun ba zamu hadu a next insha Allah~. By *Xexen fasaha* [2/13, 10:19 PM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO !!!* Story and writing by Xayyneb 💤💤 Fasaha online writers f. o.w. *🌳imparting valuable knowledge and entartaiment is our concern*🌳. ~dedicated to my mom Sadeeq hauwas~. *Saqon jinjina gareku 'yan group din khairat up,,,, comments naku na daban ne ga novel din n@n especially maman Sadeeq, dogon comments naki mai bayani kan kowane b'angare na cikin dasauran kallo ba qaramin burgeni yk ba, sosai nike godia and others groups masu comment mabanbanta.* -https://www.facebook.com/Fasaha-Online-Writes-751775151851852/?referrer=whatsapp. 👁🥡👁 🅿3⃣5⃣. *S* ai bayan isha'e sosai sannan su heenduh suka sauka gidan amarya a garin bauchi a anguwar GRA. masha Allah gidan amarya komi yayi saidai fatan Allah bada zaman lpia. har zuwa lokacin da aka fara gudanar da family dinner da dangin ango suka shirya jikin heenduh sukuku yake dan har yanzun abun bai goge a idanun taba na ganin datai wa zarah da khaleepa a mota. sosai samarin wajen ke shisshige wa heenduh kodan su samu Shiga ga wannan 'yar cut baby din nan Amman sam bata sanma sunayi ba dan ita abinda ma ya dameta shiya dameta batasu take ba, dud abinda ke faruwa sa'a na lura da ita dan a zuwa yanzun kam ta tabbatar da cewa akwai abunda ke damun heenduh kuwa matuqa. shiyasa ana tashi daga dineer party din wajen 11 lokacin dud 'yan uwa da qawayen amarya kowacce ta samu makwancinta dan ta huta kalar tata gajiyar doguwar tafiyar da suka sha, wasu kwakkwance a nan falo wasu kuma a cikin dakin amaryar sukai shinfida haka kwanciyar tasu ta kasance dai. sa'a na zaune bakin gadon ta sakamakon zafin da ake zurarawa ne yasata cire babban lullubin dake jikinta danko iskan ac dake cikin dakin jitai yai mata kadan, heenduh ta fito daga toilet sakamakon wanka datai dan sam batta iya barci batai wanka ba haka ta saba kam. kayan barcin ta ta saka masu kauri ta dawo ta zauna kusa da sa'a tace"amarya gobe warhaka kina tare da angonki mukuma mun tsufa gida Allah sarki 'yar baiwar Allah har kinban tausayi ma" tayi maganar cikin tsokana. saiga sa'a idanu sun sake kawo ruwa qwal qwal, sai kuma ga hawaye sharrrrr sharrrrr. zaro idanuwa heenduh tai tace "yi haquri qawata daga tsokana? cikin hawayen kuka sa'a tace"dud inna tuna gobe zamu rabu dake qawata wlh zuciyana quna takemun mai zafi" shiru tai tana goge leman fuskanta da tisuee din hannunta sannan ta sake duban heendu tace "Allah kuwa qawata daba dan kema da aurenki ba daba zan taba rabuwa dake ba ina nufin saidai Husain ya had'a mu ya auremu to saidai kuma qaddara ta riga fata" heenduh jitai ranta ya sake wani 6acin tace"wannan wace mgn ne kike sa'a? Zaki masa cinne nane? to bari kiji koda kuwa babu wasu shauran maza a duniya ni heenduh bazan taba iya auren mijin kiba koda kuwa ace banda aure a kaina kuma koda kuwa ace bayan ranki ne wlh" ganin yanda ran heenduh ya baci yasa sa'a saurin kamo hannuwanta cikin nata tace''kiyi haquri qawata wlh banson muyi nisa da juna ne kinga fa shaquwarmu tun a yarinta take tayaya kike ganin zanyi saurin jure rashinki? sakin fuska heenduh tai kadan sannan tace "yazame miki lazeem ki soma yin sabuwar rayuwa ke d'aya, sauqin tama dangin Husain din dangin kune su din kinga koda yaushe kuna tare sa dinga d'ebe miki kewa ko? sannan kuma ni baga waya ba kinga kullum zamu ringa gaisawa koba haka ba qawata? dan Allah kicire komi a ranki Allah shi zai mana maganin damuwan, kije ga ruwan wanka can a toilet na hada miki ki warwatsa kokyaji dadin kwanciya ma" murmushi sukaiwa junansu bayan sa'a din ta miqe ta dube heenduh sosai tace "madalla da Qawa ta gari mai sauqin kai da kyawawan lafuzza masu dadi da ma'ana da komin yanda zuciyarka ke babu dadi tasan lafuzzan dazata yi maka kaji dad'insu gskia doctor namu Allah ya kashe ya basa ga ilimin addini dana zamanin ga uwa uba kyawu da kyakkyawan zubin siffa gskia qawata hmmm akawai dad'in... hararar da heenduh taimata ne yasata saka dariya tai shiru sannan ta wuce toilet din. binta da kallo heenduh tai sannan ta sauke ajiyan zuciya tareda yin tagumi tana mai sake tuno khaleepa din da zarah. tai zurfi a haka har batasan sa'a ta fito ba itama har ta shirya kuma ta dawo ta zauna tareda sa hannunta ta janye tagumin heenduh tareda cewa"na fahimci fa qawata kina cikin damuwa tun dazun, dan Allan daure ki fadamun mike damunki? yatsuna fuska heenduh tai bayan ta gyara zamanta tareda maida gashin kanta zuwa gadon bayanta tace"nop qawa babu abinda ke damuna daya wuce tsanar zarah danai wlh" zuba mata idanu sa'a tai tace"zarah yar hjy Hadeeza fa? "eh ita sbd daman kinsan can bamu shiga huld'ar juna da it@ sai kuma kawai dazun da zamu tafo nan garin naganta a motar doctor itada shi bansan ina zasu ba kuma taren?!!!" murmushi sa'a tai tace"hmnn qawata inna fahimceki kishin fa mijinki kike a kaikaice?" "bawai batun kishi ba qawata kigane, bandai son ta dunga shisshige masa ne gudun Zargin jama'a a kansa inda kowa yasan halinta karya ce ta maza!!!!"""" sosai sa'a take kallonta sarai tasan heenduh na son khaleepa matuqa gaya amman zafin k@nta ya hana ta sakar masa jiki kamar yanda ta fahimta daga zantukan nasu da sukai a baya,, dan haka tai nufin mata mgn a kaikaikaice dan wataqil ta fahimta ta gyara. dan haka a kaikaicen ta dubi heenduh tace "ay qawata wannan dai kuma sakakin kine da baki nisanta kanki dashi kina shigewa jikinsa tareda basa tarairaya da kulawa a matsayinsa na mijinki halakin ki yanda kike da sanyin kyau dinnan da saurin shiga zucci nasan bazakisha wuyar kauda dud wata iriyar mace ba daga zuciyar sa qawata, qwarai kada kitsaya tantama Shawara Nike baki ba umarni ba kuma sai an gwada akan San na qwarai in kikai sakaki akan kyakkyawan mijin nan naki har wata ta dafe zuciyarsa zaki gane abunda nike gudan miki a lokacin dan haka yanzun dai na barki saida safe Allah tashemu lpia" tana gama fadan hakan tai kwanciyarta tabar heenduh nan zaune dangargar banda tunani babu aikin da brain dinta keyi mata lokacin, to ta ina zata fara gyaran ne? sarai tana sane ta tafo har garin bauchi batareda ya sani ba anya kuwa abubuwan da takeyi masa ya dace kuwa? ta tambayi kanta da kanta. ganin tsabar aikin databa qwalwan nata na tunani na shirin sata ciwon kai dole ta haqura ta kwanta zuciyarta na mai mata cigaba da mintsininta nason samo mafita saida qyar sannan fa kuma har tasamu dai barci yai nasarar dauketa. khaleepa kuwa bayan sun sauke zarah ganin taja ta tsaya tana niyyar fara jawo masa wani maganar tata sababba ta jaddada sonsa gareta dole yaja mortara yai gaba a binsa yanamai sakin tsoki hardai yunus daya dawo gidan gaban ya dubesa yace "abokina wlh wannan yarinyar sam bata dace da tsarin rayuwar kaba kada ka bari kalamnta suci nasara a kanka dan na tsani ballagazar mace har a raina". rai bace idanu jazurr khaleepa ya juyo tareda zubawa yunus idanunsa Wanda har saida gaban yunus ya fadi daga sabon yanayin dayaga abokin nasa ciki kuma take yanke...... Cikin jin takaici doctor khaleepa yunus ka...... *dan Allah kuyi manage bnjin bnjin dadi ne a jikina dan kada kuji shiru ne shiyasa m nai muku D'an wannan d'in.* .. By *Xexen Fasaha*. [2/13, 10:19 PM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO !!!* Story and writing by Xayyneb 💤💤 Fasaha online writers f. o.w. *🌳imparting valuable knowledge and entartaiment is our concern*🌳. ~dedicated to my mom Sadeeq hauwas~. *Ngd sosai da addu'o'enku sosai Allah bar zumunci*🤝🏻🔮🤝🏻 -https://www.facebook.com/Fasaha-Online-Writes-751775151851852/?referrer=whatsapp. 👁🥡👁 🅿3⃣6⃣. *C* ikin jin takaici doctor khaleepa yace"yunus kasan mikuwa kake fada?, kaida tunanin kanka kasan zarah ba zubin kalar ra'ayina bace barema har ka tsaya b'ata bakinka kana mun wasu long talk kanta, kuma kama daina mun wnn zancen danko daka ganmu tare matsawan momy ne datace na rage mata hanya bawai wani Abu bane mlm bare kamun sa'idon naka mtsss d'an iska kawai gudan headache din nawa" sosai yunus ke ta masa dariya tareda cewa" kaidai muuumina indai kana sonta kada ka cuci kanka fa saimu daga maka qafa ka aureta" yayi maganar a tsokane. banza khaleepa yai masa saima daukar wayarsa dayayi ganin doctor mus'ab ne ya kira. byn sun gama wayar ne kai tsaye wajen ball suka nufa. nan sukata playing na buga ball sune basu dawo gida ba sai gab da magrib,, kai tsaye masallaci suka wuce bayan sun fito daga sallr ne har isha'e yunus ya wuce gida da zummar yo wnka ya dawo suje gaisheda mama Zainab kamar ynda khaleepa ya ce masa dan kam dai sunyi kwana biyu basu jeban. doctor khaleepa koda ya isa gida momyn tasa bata nan yaci abinci sannan ya shiga yayo wanka yana fitowa ya shirya kansa cikin wani baqin wando da farar t -shirt sai qamshi yake zurarawa, miqa hannunsa yayi a qasan filon dake kan gadonsa ya tura hannunsa tareda dauko wayar heenduh danko ya yanke hukuncin inyaje gidan mama Zainab kawai zai bawa ta bata abinta danshi sam yama manta da wayar tata na hannunsa dan tunda ya qwaceta baima sake bi ta kanta ba. a zuciyar sa yace "da yake 'yar girman kaice tafi qarfin tace na bata knn ma nina ma manta na amsa tabe red lips dinsa yayi tareda motsa kafada alamun ko a jikinsa ma knn. a fili ya sake jan wani sabon tsokin bayan ya zauna gefen gadon ya zurawa wayar idanu kamar mai son tuno wani abu. hakanan yaji kawai zuciyarsa ta raya masa daya duba wayar ma tata yaga mike cikinta sakamakon missed cull Wanda yaci karo dasu ba adadi wanda tsabar kiran wayar da akeyi dud ya zuqe cajin wayar saura 20 passent.. duba wayar ya fara first contact nata ya fara dubawa gani yai babu wasu numbers datai save data wuce ta sa'a da musaddiq sai ta mamanta sai kuma shauran numbobin wahalallun samarin ta wanda numbers din sun fi a qirgasu amman babu wacce ta samu arziqin tai mata save bayaga ta mutanen nan guda 3,,,, tsai ya tsaida idanunsa kan number musaddiq da tafi tsokane masa idanunsa zuciyarsa na masa babu dadi ganin yanda tai save number da dear musaddiq, nanatawa yake "dear tace masa fa?!! can cikin zuciyarsa. sosai ransa ya b'aci batareda da jinkirin komi ba yayi delete number tareda dud wasu shauran numbobi daya gani cikin wayar a fili yace"iya wannan numbers din sun isheki" yayi mgnr yana mai sake kallon number maman nata data sa'a. hakama dud wasu text messege dake wayar nata wanda ake turo mata baibar ko d'aya ba cikin kuwa wanda ya goge harda na musaddiq da ya tutturo mata su jia da yau na tambayar ko laifi yai mata na inya kira bata dagawa dan Allah ta yi haquri tadaga wayar koyaji sanyi a ransa in yaji zazzaqar muryarta dudda bai garin a yanzun. shiko khaleepa baima tsaya duba tarkacen text dinba ma, bayan ya gama da nan kuma kai tsaye cikin gallery ya shiga nan yaita cin karo da picture nata da wanda suka yiyyi ga bikin sa'a Wanda ba qaramin kyau yaga tai masa ba, baisan sanda yayi zurfi cikin kallon wani picture nata ba wanda tayi sa tana kwance saman katifar dakinta da kayan barci a jikinta masu roba kalar dark green wanda daman maman sa'a ce ta basu su itada sa'a tsaraba dataje garinsu daukowa dayake sana'arta knn, qurawa foton idanu yasakeyi ganin ta d'ora qafarta daya saman daya. yanda tai pic din shine kanta na bisa filo gashinta ya barbazu a jikinta har zuwa saman qirjinta da wuyanta sannan ta turo yan red lips din nan nata bayan tsuke sun datai kmr ynda ake tsuke dai baki idan za'ai picture ynxun a zamanan ce. to hakan tayi pic din. sam a qa'idarsa bai ajiye abubuwa marassa amfani a phone dinsa na pics da sauransu indai baya shafi bangaren aikinsu ba tofa nan zai tura sa ya ajiye shima da zarar yagama abunda zaiyi da shi zaiyi deleting din sa. amman sai ya samu kansa da zaro wayarsa daga aljihunsa ya tura foton nan guda daya yayi zooming dinsa a screen din wayarsa sosai yaga tafi fitowa ma sosai da kyau a cikin wayar tasa,, sosai yake sake bin ta da kallo Wanda baisanma ya iya kalar nacin kallo haka ba kamar yau, kuma kallon ma n@ mace macen ma kuma wai headache mai basa ciwon kai kamar yanda yace. kuma a komi na rayuwarsa yafi maida tunaninsa kacokan bangaren asibiti amman kuma saiga attentions dinsa yau ya sa6a qa'ida na nacewa dayai kallon ciwon kansa to miyasa??!!! ya tambayi kansa. kasa bawa kansa amsa yai shi kansa yasan bai taba yiwa mace wannan qurallan kallon ba dan baida lokacin hakan ma yakega shi sam sam. tsam ya sake miqa hannunsa ya janyo laptop dinsa yayi send pic din a cikinta sannan kuma yayi saving pic din a saman walfare na laptop din nasa saiga kuwa pic din ya sake fitowa daro daro sosai kamar kai mata mgn ta baka amsa a ciki,, sosai ya sake 6ata lokaci yana kallon pic din sannan ya sauke wata zazzafar ajiyar zuciya tareda miqa hannunsa ya shafo lips dinta can qasan zuciyarsa ya furta cewa"I missing your sugar lips headache"!!! a fili kuma tabe baki yayi bayan ya dauke idanunsa da ya samu yayi da qyar daga kan poton nata dake laptop dinsa "rigimammiyar yarinya mai sakawa mutum damuwa she is very beutuful dai ashe?" tambayar dayaiwa kansa kenan dan baitaba qare mata kallo ba iriyar yau dinnan da yai. jiyai bai qi ya kwana yana kallon pic dinba da sauri kuwa ya rufe laptop din ya ajiyeta tareda miqewa tsaye ya bar dakin yama fita daga gidan nasu gaba daya ya nufu gidan small dad din nasa danji yai bazai iya jira yunus harya zoba su tafi sakamakon samun zuciyarsa dayai da mugun son ganin heendu dudda alwashin dayasha kanta kuwa na janye mata. saima samun kansa dayai zuciyarsa na masa fatan inama ace da headache zai fara yin *gamdakatar* da zarar ya shiga gidan?? sosai yake mamakin yanda yake kwadayin son ganinta dan bakinsa na kwadayin sake jin samun lausa lausasan shugar breast dinta kamar ynda ya tuno abun daya faru ranar nan ya fado masa a rai. sosai yakejin kuma lips dinsa na kwadayin sake jin kalar miyanta,,,, runtse idanunsa yai jin wani abu daya ke tsirga masa a jiki gameda tunano hakan dayai. daurewa kawai yayi ya shiga gidan da sallamarsa. mamah Zainab dake qoqarin shiga dakinta dan tashinta knn daga tsakar gida ta juyo tareda amsa sallamar tasa cikin fara'a tana mai sake warware tabarmar data nunke lokacin data tashin zuwa daki. zama yayi cikin salon muryarsa yace"mamah barka sa dare"yawwa dai d'ana haleepa yaka baro mutan gidan, kansa qasa yace lpia suke mamah, ':to madalla khaleepa" dago knsa yayi a dan takure dan baisan miyasa kunyar mama Zainab tai masa shigar bazata ba tun sa'ilin daya fahimci matsayin heenduh wajensa kenan kallon suruka yakewa mama Zainab shiyasa wannan al'adar kunya dake tsakanin suruki da suruka takeson sarqafarsa. wayar heenduh ya fiddo daga aljihun jeans dinsa na gaba ya miqa mata yace "mamah gashi wayar headache a bata inta nan" ya daure yayi maganar dan ya fahimci kamar bata cikin gidan dan inda tana nan kuwa bama zaiji gidan haka tsit ba. jiyai mama Zainab tace"ayyah khaleepa to kuwa saidai na ajiye mata dan bata ma garin sunje bauchi kai amarya sa'a" durummn!!!!! dammmmmm!!!!! yaji gabansa yayi wani azababben fad'uwa da sauri baisan ma sanda yace"hwatt????? mama bauchi kuma bata fad'mun bafa?! saikuma ya nutsu ganin shirin 6aran 6aramar da yake shirin yi, ganin duban da mamah zainab ke masa na neman qarin bayani akan daya ce heenduh bata sanar dashi ba tafiyan dasauri ya gyara zancen da cewa "naso ace mama taimum mgn dasai na'aje komi na kaita inda garin ba kusa bane daga nan har bauci"!! yayi maganar kamar zai sakar mata kuka dan ba qaramin zafi yaji xuciyarsa taqara dauka akan heenduh ba,, sosai ya qara quluwa da ita,, wato lallaima yarinyar nan tsabar rainasa datai harta iya qetarewa tabar gari batareda ta nemi izinin saba a matsayinsa na mijin taba knn tsabar ita ta auri rashin kunya knn ko?, kuma koma ko'ajiinta yanzun maza nawa ne zasu kalleta acan garin? ta d'auro ma har suyi mata mgn?,,, runtse idanunsa yayi bayan dafe kansa dayai sakamakon tunuwa da yanda take shigarta ma intaga dama kuma ta fita a hakan inaga can kuma da biki ya kaisu kacokam?!! wani iriyan fushi ne yaji ya sarqesa dan jikinsa har rawa rawa yaji yanayi masa. mamah Zainab ya tsinkayo muryarta tana cewa"aa khaleepa tayaya za'a tasoka dan kawai ka kaita can alhalin ga moticin dashi ango Husain din yakawo dan a dauki Wanda zasuje?? miqewa tsaye yai dasauri yace"OK mama hakane babu komi nina tafi zamu wani waje ne da yunus yayi hakan ne danya samu ya bar gaban mama Zainab dan bai tunanin zai qara munti 2 a gabanta bata gane halin 6acin ran daya shiga ba. dasauri ya fita mama Zainab tabisa da adawo lpia ta kwashe tabarmar ta wuce cikin dakinta zycitarta cikeda tunanin halaye kalar na khaleepa da heenduh dan ita har mamaki take yanda basu shiri amman hakan bawai yana nuna bassa ba junansu kulawa ba dud inta kama kuwa kamardai mgnr dayakeyi ynxun na zuwa kaita bauchi, da wannan tunanin ta kwanta itama dan lokacin kusan 10, na dare ne. jiyai bazai iya komawa gida ba yasan damuwa ne zata qara farmasa shiyasa kawai yaje yaja yunus sukaje wajajen abokansa, koda yunus yai masa mgnr zuwan nasu wajen mama Zainab "anfasa"! itace amsar da khaleepa ya bas@. bai dawo gida ba sai qarfe daya saura na dare haka ya kwanta dudda gudun dayai kuwa na baison tunanun damuwar hakan ya rufesa saida hakan ya faru kuwa dan daqyar yasamu ya yaqi zuciyarsa yai barci cikin barcin kuwa harda mafarkin wai ya samu heenduh na zance da wani saurayi wanda baisamu yaga fuskarsa ba sakamakom baya daya bashi amman ya zargi musaddiq ne, kuma wai heendunn taqi kulasa ta sharesa saima barin wajen da yake yaga sunyi saiko gashi da safe kuwa ya tashi da zazzafan masasara dan kuwa daman Indai ransa ya jagule har haka dole sai yayi masassara. washe garin ranar da momynsa ta fahimci bashi lpia hankalinta matuqa ya tashi gashi bayashan magani shi indai yana kalar wannan masasarar dan acewarsa magani shine na neman lpia to shikuma wannan damuwa CE ta assasa ciwon bare asha mata wani magani. haka ya wuni kwance ko hospital nasu ma yaqi zuwa yama kashe wayoyinsa gaba daya dan kada a damesa da baizo hospital dinba, wato abokansa na can su doctor mu'sab. har marece yana kwance a wajen sallah kadai ke tadasa ganin har bayan sallar isha'e yaqi fitowa ko abinci yaci dudda ta fahimci yadanji sauqin akan dazun dole yasa hjy fiedauseey ta dauki wayarta ta kirawo yunus. babu jimawa kuwa saigashi. nan Hjy firdausee tai masa bayanin yaqi cin komi dan bai lpia ta qara da cewa"dan Allah yunus kasashi ya fito yanzun yaci abinci" yunus yace"insha Allah Momy yanzun zansa ya fito". wata harara khaleepa yai masa bayan fitar Hjy firdauseey din yace"ok saika fiddani din na gani. cikin sauya zancen yunus yace"please abokina daurewa zakai ka fito fa,wai bakaga yanda dud hankslin Momy bane ya tashi? dan Allah ka kwantar mata dashi ta hnyar fita cin abincin nan sai kagama ta hanyar faranta ran maman naka da zakai cikin hukuncun Allah kaga ka samu quncin nan dake damunka ya barka" sosai jikin khaleepa yai sanyi dajin mgnr yunus danda Sam kuwa baiyi niyyar fita ba amman saiya dubi yunus yace"haka ne abokina bari naje naje n warwatso ruwa to a toilet. yunus yace"yawwa abokina kokaifa seka fito to,, harya juya yaji yunus yace"mutumina ji mana, dakatawa khaleepa yayi amman bai juyoba inda kunne keji, yunus yace''ashe headache batta garin nan daman? juyowa khaleepa yayi fuska babu walwala yace "wani abu ne? yunus yace "no babu wani abu kawai dai naganta dazu an saukesu a moto itada Baba d'ahara d'i ncan maqociyar su anan sani qanena ke cewa daga bauchi suke raka qawartan nan sa'a gidanta" tsoki khaleepa yai yace "to miye ruwana da wannan zancen kuma? Yunus yace "kaji tsiyarka,,, kaifa banza ne daga mgnr arziqi zaka maidata masifa daga warkewarka? harara khaleepa yasake jefo masa yace"yes kozaka sake mayar dani kwancen ne? dariya yunus yayi kawai lokacn dayaga khaleepan yayi shigewarsa toilet tareda rufo qofar bummmmm da qarfi!!!!!. By *Xexen Fasaha*. [2/13, 10:19 PM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO !!!* Story and writing by Xayyneb 💤💤 Fasaha online writers f. o.w. *🌳imparting valuable knowledge and entartaiment is our concern*🌳. ~dedicated to my mom Sadeeq hauwas~. -https://www.facebook.com/Fasaha-Online-Writes-751775151851852/?referrer=whatsapp. 👁🥡👁 🅿3⃣4⃣. *Z* aro idanuwanta heenduh tayi tace "a'a miye abun talla ma ga wannan masifaffen auren kamar yanda mijin ya zamemun masifa? haba wlh yaya khaleepa mugun qulataccen jarababben mutum ne kamar kansa farau aure, dan haka wannan maganar ta zama sirri tsakanin mu inda baba yawale yace kada a fada kinga dole mubi maganarsa inda bamusan miyake nufi da hakan ba, ni hakan ma yamun walh hakanma yaimun dai dai da yace kada a fada kinga sai nai komi nawa cikin jin dadi da sakewa batareda an kaini gidan saba wlh daga gani kullen masifa zaiyi mutumin nan, kuma dagake bazan qara fadawa wani wannan zancen ba danko su mama na nasan basu san da mgnr ba da bazasu barni dinga fita zance ba,kuma bazan fada musu ba kada adinga mun kulle babu gaira ba sabar kema Dan na yarda dake ne bnda qawa Sama dake sa'a shiyasa n fada miki hakan dan Allah ki riqemun sirrin nan kada ki gayawa kowa shi please kinji qawas" ta ida maganar tata kai langabe ta koma kalar tausayi. kamo hannuwanta sa'a tai ta riqesu cikin nata tace"an gama qawata babu Wanda zaiji mgnr nan kamar yanda kikeso shima kuma baba yawale ya tsaran, dan yes bamusan nufin saba na hana fadan mgnr dan haka saimu kama baki mu saya shi" heenduh tace "hakan shi yafi dai" 'Yar dariya saa tai tace"Amman qawata abinda ban gane ba shine tayaya kikasan doctor jarababbe ne har kina cewa ba kansa farau aure ba anya kuwa qawata ba'a fara lasar zumar juna ba tsakanunku dan gaskia dai naga yanda kika qara kyau ashe da dalili" ta qarashe maganr cikin son tsokana. hararta heenduh tai tace "to yar sa ido in munyi haram ko halak? ba mijina bane? dariya sosai saa take snn tace "gskia ne masu aure kuyi komi ba komi ay keda habybyn naki nasan yanzun kukanki ya qare ko inda kin samu cikon burin naki sai a daina mun kuka..... duka heenduh ta kawowa sa'a tai saurin kaucewa tana dariya tareda fadin"gskia ne ay" murmushi kawai heenduh tai dan tabbas haka batun sa'a yake dan tun randa ta san kalar matsayinta gunsa komi na damuwa ya yaye koda ace bai sonta zadai taita ganinsa kullum tana jin dadi koda kuwa babu abinda zaiyana faruwa a tsakaninsu na fannin mata da miji dan jitake ganin sama ya isar mata da komi na rayuwa. tare suka kama hannun juna itada sa'a suka dawo tsakar gida cikin sauran 'yan matan amarya ana maida yanda akai tareda yin shewowinsu. khaleepa kuwa sanda suka isa dakinsa shida yunus saman gadonsa ya zube yana mai cigaba da dafe cikinsa jin ynda komi ya qara tasowa na ciwon nasa a yanzun. dud tausayinsa ya kama yunus dan daman Indai yaga khaleepa na wannan murde murden ciwon cikin nasa yasan komi ke nan,, dan haka da kansa ya dauko masa maganinsa yasha bayan ya zauna gefensa ya dubesa ganin yanda yaketa kwararo gumi kota ina a cikin jikinsa ga alama sauqin yazo dan yanda yaga sosai khaleepa din ya dawo hayyacinsa sakamakon maganin daya fara masa aiki take, dan maganin qarfi ne dashi sosai. yunus yace"haba friend doctor wai tayaya zakaita zama da lalura a jiki Amman kayi aure danka samu isasshiyar lpia ka qiya? gskia kasan abinyi dan nan gaba kada ka kasa control dun kanka ka jefa kanka wani halin alhalin kanada mafita akai. shiru khaleepa yai tareda lumshe idanunsa ruf dan shikadai yasan miyakeji a jikinsa dud inya tuno da kyan zubin tsarin lafiyayyun wannan na shanun nata dan har wani sabon abu yakejin yana tsurga masa inya tuno su., ga yunus yanai masa batun yai aure baisan matar tasa ba ce ta jaza masa shiga wannan halin dayake yanzun a cikinsa dudda yasan yanada sha'awa ta gaske amman tayau tafi tako yaushe motsa masa kuma yasan hakan Nada nasaba da gigicewar da heenduh tasa yai sannan ta gudu ta barsa , so yake ya fadawa yunus heenduh matsayin matarsa take amman baisan yanda akai bakinsa yai nauyi kan furta batun ba dud inya tuno da fadin baba yawale nasu surranta abun, amman yasan babu yanda za ai koda ya fada ma yunus hakan waiya fadawa wani shi kuma dan yasan fiye da kowa shiyasa abotarsu tafi tafiya dai dai akan sauran abokansu. bude idanunsa yai ya zubesu a fuskar yunus din sannan ya bude bakinsa a hankali yace"zanyi barci kozaka iya yimun shiru haka nan malam zubairu (surutu)? harara yunus ya jefa masa yace "qarewar inma shiru yanzun nan ma baran maka dakin naka zanyi inyaso ka zauna buqatar taka data taso maka tai maka komi inda kai baka jin shawara" yana gama fadan masa hakan kuwa yaja kofar ya fuce abinsa zuciyarsa cikeda haushin mugun muskilancin na khaleepa da kafiya kan abu dudda shi kansa yasan yanada buqatar abun kuwa. binsa da kallo khaleepa yai sannan ya samu ya miqe zaune yad'an murtsuke fuskarsa da tafukan hannu wansa a can qasan zuciyar sa yace" tabbas zan janye miki kuwa headache na 'yan wasu lokutta danna fahimci shige mikin da nike ne yasa kike mun yanda kikeso dudda kinsan matsayina yanzun a gunki amman bakida buri sai na kiga kin b'atan rai why?! why isay why?!! yafada a fili kuma da qarfi tareda yardo wasu books dinsa dake bed side dinsa suka ko tarwatse a qasa" sosai yaja wani dogon tsoki tareda yaye bedsheet din jikinsa ya miqe tsaye tareda sakin miqa har qassan sa sukai d'an qara, toilet ya wuce dan yin wanka, yana fitowa ya sanya wasu kayan tareda daura farar rigarsu ta likitoci akai ya dauki briefcase dinsa da key din motarsa da nufin fita hospital nasu saiga momynsa Hjy firdauseey ta shigo dakin hannunta daukeda qaton plate plates na abincika akai. ganin yana shirin fita yasata cewa "mai tsadana amman dai sai kaci abinci sannan ka fita aiki ko? marairaicewa yayi yace "no momy banjin cin komi a cikin nan nawah a yanzun" "A'a mai tsada na nida kaina na shirya maka fa delicious cook din tun safe nike kicen sai yanzun na fito dud saboda kai amman zakace mun em em kuma?!. tausayin momyn nasa yaji ya saurin kamasa dan yasan momynsa bawai qaramun so take nuna masa ba da tsantsar kulawa saidai matsalar momyn tasa d'aya yanda ta tsani dangin mijin nata da hana a kyautata musu da sauran ma mabuqata bayin Allah, Sam momynsa batada jinqai bisa ga dadynsa. dubnta yai sannan ya dubi farar fatar agogon dake daure a hannunsa snn yace''momy zanyi late inna tsaya cin abincin nan dan zan duba wasu patient kamar yanda na tsara Momy kinsan banson African time kan muhimmin abun da nasan i will do it on my time so kawai momy kisamun shi a basket innaje hospital din nagama aikin sanai breakfast din. "Yawwa mai tsada na mu sauka qasa to saina saka maka a motan naka, ahaka suka jero suna tafiya har take cewa "kunyi waya da dadynka kuwa yau? dan yacemun yata kiranka baka daga ba dazun, kuma na shigo dakinka a lokacin baka ciki shiru yai danshi saima yanzun ya tuno lokacin da yake tsaka da buqatuwa da heenduh lokacin suna manne ga dazun din tabbas yaji wayarsa na qara sama sama amman Sam baida kuzarin d'agata a lokacin da hankalin sa bai kansa sosai shiyasa baima duba ba. amman a fili sai yace"ok nad'an futa ne momy a lokacin kuma nabar phone nawa d'in a d'aki shiyasa bn holding bama but innaje hospital zamuyi wayan, to shiknn mai tsadana hakanma yayi ay" saida ta shirya masa abincin cikin basket din tasa masa a back set na motar sa sannan ta ruqo hannunsa tace "amm mai tsada na abunda na furta kan heenduh ga jia din tuntuben harshene baza'a kumaba kaji" sosai yaji dadi a ransa da tunanun inama momyn tasa zata daure a hakan dayaji farinciki muddin ransa. peck yabata cikin murna tareda yace "thanks Momy my pleasure saina dawo" yana gama fadin hkn ya shige motar suna dagawa juna hannu harya bar gidan. ita kuma ta koma ciki a zuciyarta take furta cewa"hmm in kasan wata ai bakasan wata ba yaro bakuma zan taba nadama kan abunda na furta/ zanwa wannan faqiran mutanen ba, nidasu babu wata sauqaqawa muddin suka matsoni gaba kuwa nidasu har yaumul yhu nadi ranar damai kira zaisa ayi kira abusa qaho!!!!matsiyatan banza da wofi talakan iska sunga mun yaro dan caras cas suke son shanye mun tunaninsa har nace zan musu abu kk qoqarin furta cewa zaka iya kisa Kansu??? Hmnnnn bazan bari kai kisa ba saidai na canza taku akansu yanda bazaka sani ba mai maitsada na dan muddin rai na yawo a jikina bakada matar da ta wuce zarah ta. da wannan tunanin ta shige cikin gida. zarah kuwa tun bayan gama rushe rushen kayan dakin natan datai ta fadi nan wajen qasa tana munshari ba itace giyar nan ta saketa ba sai washe garin ranar da misalin qarfe 3:54 Am. zuwa lokacin kuwa Hjy hadeeza tashigo dubata yafi a qirga tana kwance shame shame a tsakar daki duttai amai sai mugun wari dakin keyi. daqyar Hjy Hadeeza tasa mai aikinta ta gyara wajen sannan yai daidai. tana farkawa ta tashi zaune dagar gar gashin attach dinda ta qwaqu bawa knta kuwa dud ya haukace shima, haka nan tatashi taje tayo wanka ta fito tahau shafe shafe ko sallolin dake dubge saman kanta na jia da yau bata damu data yisu ba dan daman bawai damuwa da tai sallar taiba dan saitaga dama takeyi inbata ga damaba saita hada ta kusan sati sannan tayi ta ranar kingun shikenan kuma sunbi sarkin shanu babu ramuwan su knn. dudda kurajen da sukaiwa fuskarta feshin ruwa baqaqe kuma Wanda da ganinsu tambarin bleaching ne dan har glass ya sakar mata a geffan idanunta amman shafa wata tsadaddiyar fowder dinta datai hakan yasa kaso hamsin cikin dari na tabbunan sun 6oye cikin fowder din. haka manyan lips dinta masu girma da tudu ta shafesu da wani dark green din jambaki. ta feshe jikinta da turare sannan ta saka wasu riga da wandon pakistan sun ko matseta ram dan zarah akwai qiba kalar wacce bata nuna sharp din mutum sannan kuma breast dunta bawasu masu yawa bane dudda qibar tata kuwa, snn dud sunma fara russunawa sakamakon sakarwa kowane saurayinta su da takeyi dud sun fara saccewa. gyara gashin dokin dake kanta tai ta dauresa da wani qaton band ta zura wasu plate shoes ta fito falon nanta iske uwar zaune tana shafe fuskarta da fante fante kamar wata magajiyar karuwai wai nan kuma futa zatayi.. "morning momy" dubanta Hjy Hadeeza tai kokacin da ta tsaida laining dinda takewa labbanta kalar na zarah din. "morning din ubanki shegiya 'yar iska tsinanniya tambad'addiya da bakida burin daya wuce kisa adunga zagina a anguwa? to dadin abunma babu d'anta matar da ya isa ya kafamun na qurya masu datti gahukka dan naci dubu sai ceto wlh, dayake kuma yanzun garin Allah ya waye da zakice min morning alhalin marece na shurin saqqowa". turawa uwar baki tai tace''haba Momy ki gane rayuwa man, yanzun fa iriyar Shaye shayen nan ake yayi dud wacce batayi raina mata class ake, kuma birthday party din abokina mukai jia shiyasa kika ganni hakan, amman bagashi na dawo normal ba yanzun? hararata uwar tai tace"ato kowa dai lpia taiwa dadi babu kamar mai ita sarai kinsan ciwonki qodar nan naki bison wannan shaye shayen Inda hasali ma shine ya jaza miki hakan amman kinqi ki daina kiji in gaya miki babu namijin dazai auri mai shaye shaye indai yasan ciwon kansa to bare ma khaleepa kankatak shida kika nacewa" "Momy aibazan bari yasan ina sha ba har muyi aure ko". maganar take ta na kurban totalin dinta na mayensu gaban uwar kuma. "saikije kici abuncin ki gaya can"cewar hjy hadeezan tana mai tashi tsaye rataye da jikkarta tana qara haska kwalliyan fuskarta da madubi dan taga Inda tai badaidaiba ta gyara. "nizan fita inkin gama shaye shayen naki ki dauki saqo gashi nan a Leda lace ne kikaiwa hjy safiya matar chairman kice injini" "to momu in zaki? "Inda kika Aiken" Hararar uwar tai a kaikaice taci gaba da surbar abinta. bayan fitar Hjy Hadeeza kuwa lokacin biyar saura kota kan abincin zarah bata biba dan daman shaye shaye inya kama maka jiki abincin ma bakkada garanti din cinsa yanda ya dace. danhaka wani dan gyalen rariya ne ta yafa akai ta dauki wayarta da saqon ta fice ta kaiwa matar saqon ta fito Kai tsaye gidan hjy Firdausi ta shige ta sameta nan tana cin abinci a plate dan ba kan daning take ba. nan suka fara fira bada jimawa ba saiga khaleepa ya sauko saman sa da kayan ball a jikinsa dan bai jima ba da dawowa daga aiki. yana shirin fita ne zarah tai Saurin cewa "pleass Yaya khaleepa ka ragemun hanya zanje gidan su mama rayya ne(qanwar mamarta) mama ta aikeni" cikin ko in kula yace"Sry zarah ba hanyar filin ball namu bane" dasauri tace "dan Allah Yaya khaleepa, hanyar ce wlh ba cikin gari suke ba daman ay. zai sake musawa momyn sa tace"mai tsadana ka taimaka ka sauketa man inda ta nemi ragin" hadr zece to Momy Ina motarta ita daba zataje ba? sai kuma yai shuru kawai abinsa yayi gaba ya fice, murmushi Hjy Hadeeza tace "hmm muskilin d'ana knn yama amsa mana dudda yanayinsa ya nuna amincewa ammn abun yaqi fitowa a bakinsa maza jeki zarah kinsan baison jira danna tabbatar zai tafiyar sane" aiko dasauri zarah ta mike ta bisa cikin motar ta iskesa tai saurin bude gidan gaba ta zauna tana sakin murmushi. dubnsa tai cikin wata kwarkwasa da banqaro wasu qirji tace"sannu da office Yaya na" keyy kawai yaiwa motar batareda ya amsa taba suka fita waje ya tsaya saiga yunus shima cikin shirin kwallon harda ball a hannunsa ya iso tareda shiga motar suka wuce ta qofar gidansu heenduh sukabi adaidai lokacin motocin Yan daukar amarya sa'a zuwa garin baucin harsun fara daukar wasu daga cikin iyaye sun tafi kamar yanda aka tsara babu yawan gayya zuwa can. shiyasa iyayen amarya hudu aka dauka sai kuma Yan matan amarya suma saisa saisa. Waii!! kamar ance heenduh takai kallon ta lokacin da take qoqarin shigarda qafarta a motar amarya dansu tafi aiko idonta ya hango mata doctor din shida zarah sun wuce cikin mota dan sune a gaba taga sai wani kallo take jefa masa kuma sam bata kula da yunus dake zaune a baya ba yana dan wasa da ball yayinda suke mgn jefa jefa shida khaleepn. suna wucewa taji wani abu mai ciwo da zafi ya taso mata a wuyanta kamar zata fashe da kuka taji batareda ta Ankara ba. Goggo dahara ta janyo hanunta ta ida zama cikin motar Wanda zaman nata yayi dai dai da saukowar wasu zafafan hawaye saman kumatunta na zafin kishin da taji ya d'arsu a zuciyarta babu shiri kuwa. baba d'ahara ta dubeta tace"au kukan ne yadawo kuma? waiku bazaku haqura ba keda sa'ar ne? dole fa daman aure ya rabaku dun Allah kubar koke koken nan haka. heenduh ko batasan tana cewa "miyasa zata bisa ne baba d'ahara???!! kice ya dawo da ita dan Allah kada zuciyana ya fashe dan zafi takemun" akan khaleepa take sambatun kukan mgnr tata amman kuma baba d'ahara tazata akan mijin sa'a take mgnr dan haka sakin baki baba d'aharar tai tace"haba heenduh ke kuwa? tayaya za'akai yarinya gidan mijinta kice miyasa mijin zai dauki halalin sa? shinwai sabo hauka ne ne?,kifa nutsu heenduh kisan maganar da zakiyi" sake fashewa da kuka sukai a tare wannan lokacin heenduh da sa'a, kowa na kukansa maban banta dan ayanzun kam heenduh ba kukan tafiyar sa'a takeba face na ganin zarah datayi a kurkusa da khaleepa sosai taji maqaqin ciwon abun nasake hautsina mata zuciyarta har kamar zata faso takeji, ita kanta saiyau ta tabbatar da cewan tana matsancin kishin mijin nata Ashe ma???!!!.... tana tsaka da wannan tunanun ne har motarsu ta daga zuwa babban garin bauchi...... By *Xexen Fasaha*. [2/13, 10:20 PM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO*!!! Fasaha online writers f.o.w. *Story and writing* *by* Xayyneb💤💤 *🌳Imparting valuable knowledge and entertaiment is our concern🌳*. ~Dedicated to my Sadeeq hauwas.~ 👁🥡👁 🅿3⃣8⃣. *S* hiko baba Ismail murmushi yayi bayan wanke hannunsa da ya gamayi cikin wata roba ta daban, sannan ya sake duban heenduh cikin wani sabon murmushi nasa yace"heenduh na kada ki dad'e tashi kije inda kinji maman ki tana mana canca kwato bayan zumuncin dare zamu" yayi maganar cikin tsokanar mama Zainab din. da murnar b'oye heenduh ta miqe tace"danaje bazan jimaba ai babana" shima baba Ismail miqewa yayi yace "dole nema ai kiji kewa heenduh na inda sa'an ki tai nisa damu dan dama itace abokiyar firan daren naki, nima jirani mu fita tare dan dan leqa gidan baba yawale daga nan na wuce majalasin mu" marairaicewa mama Zainab tai ta dubi baba Ismail tace"yanzun kaima fitan zakayi? ni kadai a gida kamar wacce ba'aso? kan baba Ismail yayi mgn wayar heenduh dake daki ta shiga ringing da sauri heenduh tabar wajen zuwa daki, hakan yabawa baba Ismail damar kamo hannuwan mama Zainab ya dan sumb'acesu sannan yace "wayace miki ba'a sonki matas? ke bakison yawan son da nike miki ne yahanani hangen wata ba? cikin jin dadi mama Zainab ta dan sumbaci hannun baba Ismail tace "soyyarka gareni fiye mun komi take na rayuwa da hakan ne nima nike son amun alfarma naje wajen mama na na dubota" "An miki alfarma uwar gidan isma'il adawo lpia" rufe idanunta mama Zainab tayi sannan ta budesu cikin jin dadi tace"ngd mijina abin alfahari na, ina roqon ubangiji Allah yanda kai mana wannan alfarmar Allah yayi mana alfarmar ganin shumiryawarku kaida d'an uwanka Yaya mukhtar shiryawa ta muddin rai kuma!" saida gaban Baba Ismail ya d'an buga dammmm!!! kafin ya iya sauke ajiyar zuciya bayan zare hannunsa daga cikin natan dayai sannan ya furta da cewa"Ameen, dauko mayafin naki saimu fita tare ko..... kamin ya ida maganar tasa saiga wani yaro yayi sallama. dubansa Baba Ismail yayi bayan amsa sallamar dayai yaron mai suna imam yace "baba wai ana sallama a waje" baba Ismail yace ''imam Kasan mai sallamar ne? Kuma wayace ka Kira masa a gidan? imam yarone mai wayau ga surutu rairai abinda ma ba'a tambayesa ba sai yace. dan haka yace "bansan yaba baba amman yace ince mai gidan zan kira masa kaga harma ya bani sweet ma mai dad'i inasha, amman d'an babba ne mutumin fa baba dan zaiyi sa'an kawunka mai gidan kud'in can ma (yana nufun mukhtar) kuma harda ma motarsa yazo babba qatuwa sabuwa full" murmushi mama Zainab da baba Ismail sukai na surutun imam heenduh data fito daga daki bayan gama wayarta datai da musaddiq yana cemata yashigo gari kozatai masa alfarmar ganinta?take ta basa amsa da cewa a'a tana aiki ne saidai zai iya shigowa gobe,, amman haka yaita mata nacin dan Allah koda basuyi fira ba shi ta taimaka masa ma ko leqowa ne tayi yaga kykkyawar fuskarta dayaketa mafarki amman ta kafe dai a'an, dole ya haqura badan yaso ba Inda tai masa alqawalin tura masa sabbin pics nata sannan ne hankalinsa ya kwanta haka ta fito dakin zuciyarta na mata saqe saqe na yaya tarayyarsu da musasdiq zata cigaba kuwa inda tasan a matsayin matar wani take kuwa? da wannan tunanun ne ta fito ta iske kalar surutun da imam kewa su baba Ismail din. tsoki tai bayan ta kalli agogon wayar taga har 8 da 28 na dare. girgiza kai baba Ismail yayi ya sake duban imam yace ''naji ya isa haka fad'i ba'a tambayeka ba jeka kace masa gani nan ina zuwa." haka imam ya fita shima baba Ismail ya daura takalman sa tareda saka hularsa yaqara kuskure bakinsa da ruwan butarsa sannan ya fita. Wanda ya ganine jingine jikin motarsa tareda wata 'yar matashiyar yarinya riqe da hannunsa ba qaramin girgiza da mamaki yayi ba. da sauri baba Ismail ya qarasa wajen mutumin suka rungume juna saiga baba Ismail na fiddo hawaye na tunano dad'ddan rayuwarsu da sukai dashi da dan uwansa tunkan komi ya hautsine musu da mukhtar yayansa. da qyar yadago kansa ya sake dubansa cikin rawar murya baba Ismail yace"Yaya salis kaine yau nagani koko dai mafarki nike? murmushi salis yayi bayan ya share hawayen fuskar daya gani na Ismail yace"nine qanenmu shekaru da yawa ko? cikin Myrna matuqa baba Ismail yace"kashigo man yaya saika tsaya waje maimakon kawai ka shigo bama saika aiko ba ....haka yai musu shinfida aka zazzauna mama Zainab ta gaishesa itama cikin mamakin ganinsa, heenduh ma ta gaishesa dudda bata sanshi ba amman saitaji mutimin yayi mata yanda taga yanada sakakkar fuska gamida kamala a yanayinsa, gashi yanda tashin farko baby (wato 'yar salis dinta liqewa zama kusada heenduh tanata mata surutu yarinyar mai kyau itama) sai riqe hannun heenduh take taqi sakinta kamar daman ta santa. heenduh kuwa jitai 'yar matashiyar yarinyar ta burgeta. anan bayan mama Zainab ta kawo musu ruwan randar su masu sanyi suka sha aka cigaba da gaisawa saidaga bisani fuskar salis ta d'an canza saboda tuno maganar dazaiyi baqaramin b'ata masa rai take ba dud inya tunota. dan tunda yazo garin a yammacin yau mamansa ta fad'a masa halinda mukhtar ya sauya na yanda yamaida d'an uwansa Ismail kare ma yafisa daraja gunsa, wanda hakan bai wuce har dasa hannun wannan hatsabibiyr matar tasa ba firdausey cewar Maman nasa. tun lokacin jikinsa yaji yana rawa dan bacin rai harma yanaji cewan a ransa inama mukhtar na qasar ayau dayaga dawane ido zai kallesa akan abunda yaiwa Ismail harya yunqura zai je gidan dan ciwa Hjy firdayseey mutunci dan dama bawai sonta yakeba tun usuli yakejin tsanarta, saida mamarsa ta kwantar masa da hankali da cewa komi a hankali ake binsa ya haqura har shi mukhtar din yadawo nanda sauran watanni 2 kamar yanda yace din sunyi waya ya fada masa. amman kuma sosai yayi mamakin yanda mukhtar babu ranar da ba zasuyi waya ba da junansu ba amman ko kusa koda wasa bai taba fada masa abunda ke faruwa ba tsakanin junansu wato shida qanen nasa Ismail. amman ya yanke hukuncin bazaice komi ba harsai shi abokin mgnr tasa ya dawo sannan zaiji dalilin faruwar hakan dan yana ganin wannan qasqantanciyar maciyar amana kamar firdausey batakai harya tsaya yana challange na maganganu da itaba dan ji yake inta fada masa maras dadi zai iya saka hannu ya maketa wajen a matsayinsa kuma na aminin mijinta kuma yakega hakan bazai kyautu ba, danko bakomi mijinta nasa ne shima kuma nasa ne kamar dai yanda suka taso, shiyasa ya d'aga mata q'afa har mukhtar d'in ya dawo sannan asan biri da gatansa. dan haka zuciya babu dad'i salis yasake duban Ismail yace"qanena naji abinda yafaru tsakaninka da d'an uwanka kuma ni wlh baitaba fadamun kalar zaman da kuke ba a tsakanin Ku....shuru yai dan ciwon abun still yaqi Barin ransa, sakin huci yayi mai zafi sannan yaci gaba da cewa''Amman inda gani na dawo yanzun komi zai yaye cikin yardar ubangiji saina kawo qarshen al'amarin hatsabibiyar makirar matar nan tasa dan inada confidance wannan halayen bana abokina bane an cusa masa sune a ransa ina nan ina jiran dawowarsa sannan mun hadu dashi ga da ga zamuyi mgnr kada kudamu insha Allah matsalar ta yanke zaku dawo fiye dada kaida yayanka da yardar ubangiji Allah wannan alq'awali ne qanenmu"!. Cikin murmushin qarfin hali baba Ismail yace "mungode Yaya salis Allah shi amnice" yayi maganar zuciya a kare dan yana ganin yanda yayansa nan yai nisa a q'insu da tsanarsu babu abinda zai canza, to kuma saiyai la'akari da dud kowane tsanani da wahala Indai aka saka Allan a ciki tofa tabbas abin zai shanye tsab yadawo normal komin kuwa kalar cukurkudewar qulle qullen sa kuwa. duka wajen suka amsa da "aminn". saida zuciyarsu tai sanyi sannan baba Ismail ya kalli baby sannan ya dubi salis yace''Yaya salis wannan 'yar mu ce amman dai ko?dannaga kama" rai a d'an sake salis yace "eh aminatu ce amman anfi kiranta da baby amnat, kaganta nan kuwa fitinanniya ce ko'ina zanyi saita liqemun". dariya sukai sannan mama Zainab tace "aiko dai da gaskiar ta dan garin bata saba dashi ba." baba Ismail cikin murmushi yace "gskia kam saidai a hankali zata saba a cikinsa inda tadawo zama parmanet a cikinsa" jisukai tsulum baby amnat tace"nidai dady ka tafi man da wannan Aunty mai kyau a gida dan tana da kyau kuma ina sonta". dariyar shirmen baby amnat salis yayi bayan ya kalli heenduh yace''to 'yata kinji abunda qanwar ki tace zaki yarda kibimu gidanmu? baby amnat ta amshe da cewa"pleases Aunty mai kyau muje gidanmu momy na ta ganki Momy nama tanason abu mai cau dan ita na biyo nima wannan habitats". d'an sanyayyen murmushi heenduh tai mata takamo hannunta tace"zanje gidanku amman ba yauba baby amnat na" sosai baby amnat taita murna hadda maqale jikin dadynta salis su dankusu suna mata dariya. sai wajen tara saura sannan dady salis ya tashi zasu tafi bayan ya ajiyewa baba Ismail kudi masu yawa tareda cewa tsarabarsu nanan tafe,, dan har a ran salis ya tausayawa Ismail ganin halin dasuke ciki na buqatar temako Amman inda ya dawo yanzun insha Allah yana ganin Ismail yagama kukan babu dan yanaso ma su zauna su tattauna yanda zai canza masa Sana'a ta hanyar basa isasshen jari mai kauri yanda shima zai tsaya da qafanunsa sosai. saida baba Ismail yakai salis har gidan baba yawale kamar yanda salis ya nema, nan suka iske baba yawale suka gaisa da maganar yaushe gamo, dazai tafi yai masa alheri shima sannan suka rakosu har mota baby amnat nawa heenduh bye bye har suka bace. ganin tara har tayi yasa mama Zainab fasa zuwa gidan nasu da niyar gobe da safe taje yayinda shi kuma baba Ismail ya wuce majalasin su . ganin mama Zainab tayi gaba hakan yasa heendu tai niyyar shiga gidan baba dahara danta samu ta lab'e koda zauren gidan ne intaga maman nata ta shiga gida saita fito ita kuma ta tafi. ganin mama Zainab ta juyo yasata d'an dakatawa gabanta na d'an bugu bugu na tsoron hanata zuwa dan tara tadan gitta isuwan yanzun. mama Zainab tace"shin wai dan Allah bazaki haqura ba heenduh da zuwa gidan baba dahara sai gobe in Allah ya kai mana ranmu ba? sam batason yawan musuawa maman nata dudda ranta baiso kuwa haka tabi maman kamar wacce qwai ya fashewa a ciki tsabar sanyin jikinta dayai na ganin plan nasu ya rushe yau. sun danyi nisa daga gidan baba dahara taga mama Zainab tasake juyowa ta dubeta, har aran mama Zainab tasan heenduh na mata biyayya Sam batta mussa mata komin sonda takega abu kuwa zata barsa shiyasa tai niyyar kyautata Mata itama akan iriyar haqqin gudan dayasu koba komi ka dadadawa mai faranta maka kaima koyaya ne dad'i ne dashi, shiyasa tace"jeki amman kada ki dade fa kinji ko?" cikin murmushn jin dadi tace"yawwa mamana insha Allah kuwa bazan jimaba" "inma kika jima ay kin kashe kasuwar gobe"""..cewar mama Zainab bayan ta juya harta shiga gida tareda turo qyauren ta saya shi. dasauri heenduh tai wani tsallen murna sannan ta yi sauri sauri har zuwa gidan mukhtar din. bayan ta wuce ma'aikatan gidan cikin add'ua a ranta take cewa"Allah sa babu kowa a falon... tana shiga taga shigar Hjy Firdausi a kicen dan haka cikin sand'a ta cire takalman qafarta masu tsini ta riqesu a hannu tai saurin hayewa saman benen tunkan ta ida hawa ta hango fitowar Hjy Firdausi din hannunta riqeda cup na coffee ta nufo saman itama zata hau. Tsoro heenduh take kada ta fassara ta dami tazo yi wajen shiyasa tayi saurin shigewa cikin wasu dogayen fulawowi masu yalwa Wanda akai ado dasu wajen ta zuqunna ta boye. tana ganin wucewar Hjy Firdausi din harta shiga dakin khaleepa babu jimawa ta fito tana cewa "maitsada na ga coffee dinka nan inka fito wankan na kawo maka nizan wuce daki kan na dawo zamuyi wata mgn dakai". dayake Hjy Firdausi masifaffiya ce ko maganar arziqi take zaki jita muryarta Sama kamar mai fad'a to haka taka sance dan heenduh harsaida tasa yatsunta ta toshe kunnuwanta sannan data wuce tai saurin tashi ta shige dakin khaleepa ta buya cikin cuttons na labulayen dake jikin bangon dakunan danjin motsinsa zai fito daga bayin. khaleepa kuwa yana fito daga toilet qugunsa zagaye da towel dinsa pink color. dayake komi mutun keyi zaka iya ganosa ta qofofin labulayen hakan yasa heenduh ta ke kallon komi yakeyi a lokacin. gani tai ya isa ga mirrow dinsa ya sharce kwantacciyae lallausar suman kansa Baqa sosai bayan mayukan daya shafeta dasu, sannan taga yanata shafe jikinsa da body lotions nasa Wanda tsananin qamshinsa har nan ya iskota. lumshe idanuwa tai tareda sauke wata 6oyayyar ajiyar zuciya sakamakon cikakkiyar qirarsa ta giant man data gani, jikinsa ko'ina a murde yake alamun qosasshen ingarman cikakken namiji. fari tas dashi farin ma mai masifar kyau makuwa kamar wani baqon balarabe take ganinsa a gabnta, hannuwansa da faffaden qirjinsa da qasan fafafunsa kwance gassa ne luf luf gwanin sha'awa kwankwance. bud'e idanunta tasakeyi saita gansa ya zauna gefen gado ya dauko laptop dinsa taga ya zurawa wani abu ido ko q'yaftawa baiyi, dayake pacing d'inta yake hakan ya bata damar tsurawa kyakkyawar fuskarsa idanu, babu kuwa koda q'aqqautawa take kallonsa dan gaba daya tarasa gane kalar zubin kyansa matuqa, tunda suke dashi sai yanzun tataba q'are masa duba tsab. cikakkiyar girarsa gamida gashin idanunsa dasajen fuskarsa har wuzin hab'arsa ko'ina gashi ne baq'i wuluk hakan ba qaramin kyau yaqara masa ba danhar tsakan kanin sajensa na ha6a ya lotsa gwanin burgewa sanda taga yayi murmushi tareda ajiye laptop din setin ta. ya miqe tsaye yana fesa perfumes nasa ko'ina na jikinsa. darammm!!!! damm!! taji gabanta ya amsa mata sanda idanunta suka sauka kan walfare na laptop din nasa, qwarai sosai taji mamaki ya cikata na tunanun ina yasamu pic dinta wannan kalar ma? haryai set nasa as computer nasa Wanda ga alamu shine yake kallo yanzun ma? tunanuka sukaita yawo a Kanta na tunanin miyasa hakan? to ko shima yana sonta ne dai yake b'oye mata? Lumshe idanuwa tayi tana cewa aranta "dakuwa nayi farinciki in har hakan ta kasance. cikin tsautsayi da rabon ayi yasa ta sake bud'e fararen idanunta aiko suka sauka akan jikin khaleepa daya warware towel din jikin nasa yayi qasa dan sanya kayan barcinsa babu zato babu tsammani idanunta nan sukai gamdakatar da kalar qarfin halittar sa a waje free sai abin ya razanata ya bata tsoro dan bata tab'a ganin mutum ba kaya ba haka Wanda tsabar gigita yasata har batsan sanda ta fasa wata qara ba ta fito zata gudu waje zuwa guda. shi khaleepa kuwa har tama basa tsoro dan baisan waye ba awajen dan shi ko a tunaninsa mako zarah CE data shigo dakin kamin shigowar momynsa lokacin yana bayin, to yazata itace bata fitaba wanda yaso yayi sauri ya fito yaji mitazoyi dakinsa bayan yahanata shigo masa daki kai tsaye dan haka dasauri ya maida towel din ya daure jikinsa ransa a maquwar b'ace ya juyo, lura dayai wacece take shirin guduwa yasashi yin wani dogon taq'i, taku biyu yayi ya kuwa damqota ita kuwa dutta wani mugun sake rud'ewa kunya ta isheta da addabarta kuma, cewa kawai takeyi "wayyo..wayyo!! no! no! Pleaseee doctor kayi haquri wlh banga komi ba a jikinka na rantse, ka gama na rufe idanuna ay ko" tayi maganar tana mai saurin sake runtse idanunta gam, d'an bakinta kawai ya zurawa idanu da Lips dinta jazur dasu sunata kyarma Kuwa. zubawa beautiful round face dinta idanu yai bayan danna kofar sannan ya sunkuyo ya d'aukota dukanta yayi kan gadonsa da ita ya zauna tareda ajiyeta saman cinyoyinsa yana mata wani hargitsattsen kallon sa bayan filinging dayai da hijab dinta zuwa can qasa. sosai ta hada masa hannuwanta GU daya takasa magana sai Mi mi mi take da bakin ta. d'aure fuska yai yace"wayasaki shigomin d'aki eye? waya kawoki? ko aikoki ? koko jarabar taki CE ta motso miki cikin wannan Daren kikazo a Sosa miki inda ke miki qaiqayi ne ko?'' tuni taji rana ya soma b'aci da klr wulaqancin dayake sakar mata dan haka cikin hararsa ta miqe tsaye riqeda qugu ta yatsuna fuska tareda buntsuro baki tace"karma ka soma tunanun hakan just Nazo ne baka haquri kan tafiyar danai batareda sanin kaba a matsayinka na wai shi ba" shi abinma nata dariya yaso basa as usually,, ga tsoro ga masifa caiiiiii cikin bakinta. sake tamqe fuskar kawai yayi yace"shi wa kenan? sosai take son goge laifinta garesa yau kotayi kwanan murna dan haka ta sauke fuskarta a tasa race"shi...m....miji....mmmm ...mijina kai wai, "OK shine kika qaremun kallo banda kaya a jikina ko dan taqamar kinzo bani haqurin ki? kinsan kuwa sai kin biya kallon da kikai mun headache?" dasauri ta juya masa baya tana dure duren qafa na shagawaba breast dinta kuwa sai Sama da qasa suke hakan baqaramin tayar masa da hankali yake ba. saicewa take "please nifa bangan nsked ba..."""",,,, tsam ya miqe tareda isa bayanta ya saqalo hannun wansa ta cikinta ya d'agata cancakat ya sake nufar gadonsa daita ya sake d'aurata a saman cinyoyinsa ya zura mata tsumammun isanunsa masu burkitata gamida dama mata lissafinta. "Nine kikecewa wai mijinki? *Wai*? *wai*, fa kikace headache? Kinsan ma'anar ~wai~ ma kuwa?" cikin gunguni tace "bansani ba ay kai ba saika sanar dani. batai tsammanin yaji ba aikuwa yajin sai jitai yace "ok no problems yanzun kuwa zan fahimtar dake waye miji akan matarsa dan miji ba abun raini bane 'yar rainin hankalin yyariny kawai,, tana shirin miqewa kuwa taji ya damqi tudun hips dinta yana murzasu cikin salonsa mai tafiyar da tunaninta kamar yanda ya koya mata jin dadin hakan. danhaka batai qoqarin dakatar dashi ba saima qara murza masa qugun nata take a jikinsa batareda ta ankaraba taji ya fuzgo ta jikinsa gaba data tareda kamo muradinsa shugar lips dinta yana tsotse mata su lungu da saqo wato Sama da qasa. hannunwanta ta saka ta kamo fiskarsa sosai tadunga goga bakinta saman sajensa tana danna fuskarta a tasa cikin sauke numfashi. hannuwansa suka bazu a tsakar bayan ta yana robing nata tareda lasan wuyan ta zuwa bayan kunnuwanta da harshen sa mai gumi dake ratsa mata dukkan illahirin jikinta, dan gaba daya yagama saukar mata da kasala dud jikinta ya wani canza tareda jin fitowar wani abu a jikinta kalar na rannan daya data wanka. bata qara tsunkewa da tsurewa ba saida ta jishi ya zame mata 'yar halp best dinta ya yarda tareds cusa fuskarsa tsakan kanin dukiyar fulaninta. shirin sulalewa takeyi a cinyarsa aiko yaqara fuzgota tareda kama d'aya d'in dukiyar fulanin ta yasaka a bakinsa yana mamula tareda zuqar mata shi cikin badda mata tunani, aiko yayi nasarar hakan dan wata zabura ta dingayi tareda cigaba da danna kansa tana sake tura masa shi a baki Idanunta runtse sai faman shafa sumar Kansa takeyi cikin fuzgar numfashi daqyar dan wannan karon sai bataji tsoron yanda yake playing din qirjinta ba illa majin son abun da take yi. ...suna cikin hakan ne muryar Hjy Firdausi mai kuwwa suka jiyo bakin qofa tana cewa"ah tofa ikon Allah takalman wace mace ne wannan a bakin qofar dakinka kuma mai tsada na? tayi maganar tana mai murd'a qofar dakin nasa zata shigo Wanda jikin heenduh kuwa yakoma kamar mazari lokacin.... still khaleepa na manne da ita uwa gum yanaci gaba da rure mata jiki kamar yanda yafara har yanzun d'ayan ne ke hannunsa ga cikin bakinsa kuma. dudda yaji mgnr momyn tasa Amman ko'a jikinsa wai an tsikari kakkausa.... *Yaseen sisters har tsoron hawa nadin gayi online sbd jajena da kunayi amman fa nafi tsoron mom Ahmed dan cigiyarta itada Anty Marwa rudani suke fiyeda sauran😹🙀😿.* ~to nasan dud kulawa ce tajawo hakan love you all nima nayi missing nsku sosai😘.~ By *Xexen Fasaha* [2/13, 10:20 PM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO*!!! Story and writing by Xayyneb💤💤 Fasaha online writers. *🌳Imparting valuable knowledge and intertaiment is our concern🌳*. ~dedicated to my mom Sadeeq hauwas~. ~K'auna cumumu to Maman Manal (matar doctor.)~ 👁🥡👁 🅿3⃣7⃣. *S* aida yad'an jima a toilet d'in sannan ya fito ya zura wata farar jallabiya suka sauko qasa nanma dai tsattsakuran abincin yai dan yanajin still dai bakinsa babu wani d'and'ano mai gamsar wa bare. dudda haka Hjy furdauseeyn taji dadi nanma ta barsu ta koma daki sbd hjy Hadeeza data lokacin. miqewa tsaye khaleepa yai ya dubi yunus bayan ya dubi agogon hannunsa yaga 4:34 A:M, na marecen ranar knn. yace"bari na shirya ka rakani hospital namu zan dauko wasu files ne a office na dana manta. "OK saika fito" cewar yunus din yana mai cigaba da latsa wayarsa" koda ya fito a shirye cikin qananun kaya dan khaleepa kam mayen qananan kaya ne shiyasa baya katsewa jubgosu dud inya tashi siyo su kuwa, dan har mncewa ma yake da wasu kan yasa. farin medial glass dinsa d'an qa'ida shine ya saka a fuskarsa zarah da dud inta gansa da glass din takance "yaya khaleepa kodan kaga yana qara fuddo maka kyawun kane muraran?". babu wata amsa shi kuma dayake bata lokacin illa ma yaci gaba da abunda yakeyi kan yabar wajen. haka suka shiga motar khaleepa suka isa asibitin nan suka shiga asibitin sauran nurses da sistoci daketa kaikawo lokacin sukaita gaishesa kamar yanda suka saba, haka har suka isa cikin office din nasa ya dauko files din ya fito kenan a bakin office dinsa sukayi clarshing da doctor mus'ab yazo wucewa nan suka cafke hannun juna suka gaisa sannan suka sake gaisawa da yunus doctor mus'ab yace "mutumina ya muka jika d'uf ne yau tun safe baka shigo hospital ba dudda naji wayarka switch off? dan yamutsa fuska khaleepa yai tareda dafe saman goshin sa ya saki sannan ya dubi files din dake hannunsa yace ''kagane ne musab banjin dadi ne yau shiyasa ban samu shigowa ba yanxun ma in urgently ne nashigo daukar wannan files din dan akwai abinda zanyi dasu" murmushi musab yayi yace"wsh you recovery mutumuna, koda yake mai duba mutane ne shima aka dan bud'a file dinsa koko sbokina yunus? dariya yunus yai yace "gskia kam mus'ab" dariya sukai sannan mus'ab yace"amman fa doctor yaune za'aiwa matan nan aiki fa koka manta? kuma sanin kankane sunfison aikin naka Inda harma ka sa musu rana toya knn ynxun? dafe goshinsa doctor khaleepa din yasakeyisannan ya dan huro sansanyar iskan bakinsa yace "na fada maka matsalata ay, kuma asibitin nan namu cike yake da qwararrun likitoci ta fannoni da dama bawai no kadai ba OK?, musab yace''yes dudda hakan dai please mutumina kaje kai musu kamar yanda ka maganta musu, dubnsa khaleepa yasakeyi yace"zanwa doctor bala mgn saiya fansheni ince fine? yunus har hada baki suke shida doctor mus'ab wajen cewa wait mike damun kanka ne yau? shiko gaba yayi yana cewa yunus inkun gama karadin naku saika tafo mitafi..... maganar tasa ta laqafe a bakinsa sakamakon momynsa da hjy Hadeeza daya gani sun tallafo zarah a kafada sai faman kukan wayyo Allah cikinta ciwo takeyi. suna qarasowa suka lura dashi dansu sam bama su lura dashi ba sai yanxun din. cikin rudewa Hjy Hadeeza tace "yawwa dan Allah khaleepa kamata ku dubamun mike damun yata wlh inna rasa zarah zan mutu ne dan itace burina ita dai ce dani... dud tabi ta gigice take maganar. Hjy furdauseey CE mai tausarta da cewa"kiyi haquri aminiya zata samu lpia ay insha Allah" adaidai nan ne wata nurse wace doctor khaleepan ya umarceta data kawo keken daukan marassa lpia ta iso su Hjy Firdausi dinne suka daura ta a kujerar sannan aka kaita room female one shima ya bisu yayinda doctor mus'ab yayi masu momy fatan samun lpian zarah din ya wuce danba likitan mata bane shi bare yasa hannu shima. shiko yunus motarsu ya koma ya zauna abinsa tareda kunna wata yar qaramar TV plasma dake jikin motar daga sama tareda qara ware ac din motar yana kallonsa abinsa. su kuwa su Hjy Firdausi zama sukai jugum jugum suna sauraran fitowar khaleepa din a dakin. acan kuwa doctor khaleepa cikin minti biyar yayi nasarar kwantar mata da ciwon cikin nata sakamakon wata 'yar na'ura mai qaramar danja jah daya hada ya dinga danna mata a cikin nata da taimakon wata sister laure data riqe masa qafafun zarah sakamakon wani fuzge fuzge datake na zafin ciwon dake shigarta. abinda ya basa mamaki bai wuce ganin yanda zarah din take sakin wani bleeding ba babu qaqqautawa kuwa, sosai yaji hankalin sa ya tashi dubata yayi yaga dole tana buqatar dinki a wajen to miye haka ya sa haQ nata ya bude haka wagaga a lokaci daya? tambayar dayaiwa Kansa kenan kansa sosai yaji ya daure masa, da sauri ya fita zuwa wajen su momyn yana isa dud suka miqe tsaye suna tambayar jikin zarah,, da dan hanzari ya dubi hjy hadeeza yace momy tun wane lokaci ne tafara wnn ciwon? Cikin rawar murys hjy hadeeza tace "tun jia ne data dawo partyn qawarta wajen goma na dare take fama da ciwon" yasake cewa "ok taci wani Abu ne bayan 12 na daren ranar? tace a'a dan tunda ta dawo bataci komiba saifa yanzun dana jiyo kukanta a dakin ta ashe abin ya ta'azzara danni dayake ina wajen hajiyarka a gidanku sai ynxun na dawo na isketa a hkn tana mad'od'owa a daki, nan doctor khaleepa ya juya ya koma ciki dan dama yayi mata tambayar ne kafin ayi mata aikin dan qa'ida ne in dai za'aiwa mutum aiki bazaici komi ba after 12 pm. dan haka nan da nan yasa aka canza mata kayan jikinta zuwa na aiki, dudda zarah na hayyacinta a lokacin amman tanajin sanda ya zurkula mata allurar nan tasu ta c.s mai rabaka da hankalin ka a jikinka ka koma tamfar gawa bata sake sanin inda kanta yayi ba ta daina motsi ma kwata2. yana gama yi mata allurar c.s din dan a ganinsa dinki kawai ne yakega zai mata ganin yanda yaga wajen ba kyu dan har tsikan jikinsa yaji tana tashi tsabar cakwalewar sa. nan yasa aka shigar da ita theatre room ya fara mata aikin tareda wannan sauran patient guda 3 da aka tsamosu dan musu aikin dama kuma ranar aka shirya suma za'a musu aikin dandai su nasu na haihuwa ne sakamakon qaruwar tiyar da suka samu kuma sune daman doctor mus'ab ke masa magana a kansu yanzun. to ganin na zarah din kamar nasu ne wajen shiyasa yana gama mata dinkin suma yai masu kalar nata dinkin ana gama musu dukkansu aka fuddosu zuwa other rooms. bashine ya futo zuwa wajen su momyn ba sai misalin qarfe 8 na daren ranar, Ko uniform dinsa bai cireba ya futa zuwa office dinsa inda Momyn nasa suke zaune lokacin har Hjy Hadeeza taci kuka ta qoshi harta sadaqat wataqil ma zarah ta mutu yanda taji shirun nan tai yawa. da sauri ta miqe tace ''Yaya khaleepa jijin zarah ta? zama yayi ya dubi momynsa da itama tambayar jikin zaran. saida yaja dogon numfashi sannan yace "yanzun komi lpia Momy saidai mu saurari farkowarta nan bada jimawa ba dan aiki akai mata". har hada baki suke wajen cewa"aiki dai?" "eh Momy theatre akai mata ya juyar da kallonsa zuwa ga Hjy Hadeeza yace "sorry to say momy binciken mu ya nuna anyi raping na zarah Wanda hakan ya haddasa mata zubar jini sakamon hakan data faru shine HQ nata ta kusan zama one ward mafarin knn akai mata dinki" yayi maganar yana mai zubawa Hjy Hadeeza ido. dudda tasan 'yar tata tana harka da maza Wanda sarai tasan ga jian bayan fitarta datai anguwa da safe tana dawowa wajen qarfe 9 na dare kamar ance ta fara Shiga dakin zarah din nan tai gamdakatar da 'yar tata uryatan itada wasu 'yan iskan samarinta a saman kanta suna lalacewarsu, subhanalla!!! maimakon data gansu ta dauki mataki saima taja qodan dakin ta rufe ta koma falo ta zauna a ranta take cewan shegiyar yarinya yanzun da dawasu na shigo dakin nata aidata sa naji kunya mtss tai tsaki gamida cewa Allah dai shi yaye miki wannan jaraba taki zarah wacce kika gado ta ga ubanki jarababbe. haka tai zamanta a falo har tsawon awanni sannan taga zarah din sun fito dakin itada samarin NATA zata rakasu nan sika ce wa Hjy hadeezar "hy Momy mu munwuce,, cikin maganarsu ta tantiran 'yan iskan 'yan masu hannu da shuni kuma wayayyun 'yan boko wanda duniyar ke gaya musu qarya. daga haka suka wuce zarah kuwa tabisu tarakasu har waje cikin motarsu,,, nanma sadda suka qara watsewarsu sannan ta fito a motar tadawo falo ta zauna kusada uwar tana sosa wuya na kunyar qarya, dan sarai taga shigowar uwar tata lokacin a dakin nata to batada qarfin kuzarin tashi ma bare itadai kawai tasan tanajin dad'inta batason katsesa lokacin shiyasa. Hjy Hadeeza tace "Ke yanzun dan ubanki daya haifeki da'ace mun shigo tareda Hjy Firdausi kina tunanin zata yarda da aurenki da d'anta bayan ta ganki ra'ayul aynun zigidir haihuwa ta da qattai har guda biyu a kanki kuna bankad'a dan ubanki eye? daya kike tunanin zan mata bayani ta fahimta shegiyar yar banzar yrnya lalatacciya? tayi maganar tareda dungure goshin zarah din. zarah kuwa cewa uwar tai ''haba Momy to kintafi kin barni gida nikuma gashi ina cikin halin buqata shiyasa na kirasu.... Classmate dina ne mun saba ay Momy kada kidamu inma gudun kada nayi ciki kikeyi inashan maganin hana daukar cikin ay" harararta uwar tai tace''ni dai ina fada miki ki kiyaye wlh dan dud randa kika kuskura Hjy Hadeeza tasan kina wannan bad'alar wlh nasan keda samun auren khaleepa haihata haihata dan nasan bazata bawa lalatacciya kamarki auren d'anta ba,,,,,,,,,maganar ta Hjy Hadeeza ta katse sanda taga zarah din ta sulale wajen tana shan kayan mayenta data fuddo cikin riga. tashi tai tabar mata wajen, haka washe gari da marecen ranar yau din tana baro gidan hjy firdausy kamar wasa ta iske zarah falo riqe da cikinta tana ''washh zafi!! kankace mi Abu yaci tura mafarin knn a rude taje ta kirawo Hjy Firdausi din suka kamata zuwa asibitin su khaleepa din sukai sa'ar saminsa kuma dudda basu zaci yana hospital dunba sanin da momyn tasa tai bajin dadin jikinsa yakeba shima. salatin dataji Hjy Firdausi tasaka ne yasata firgigit ta dawo tunaninta. Nan kuwa ta fashe da kukan munafunci wiwi wai ita ancuci yarta an b'ata mata rayuwa wayyo taga ta kanta.. daqyar Hjy Firdausi ta rarrasheta tayi shiru bayan fakar idanun Hjy Firdausi din datai tai mata gwalo. Hjy Firdausi tace "kowa da qaddarar sa ita zarah wannan CE qaddarar tata kiyi haquri kinji,, nan kuwa taqara jawo kukan qarya sosai,, tsam khaleepa ya miqe yabar office din sakamakon kiransa da yunus yai. Bayan fitarsa ne Hjy Firdausi ta dafa kafadar Hjy Hadeeza tace "kada zuciyarki tai rawa gameda tunanin cewa ko dan wannan tsautsayin ya fadawa zarah bazata auri khaleepa ba, za'ayi auren nan babu gudu babu Jada baya ki kwantar da hankalin kawai aminiyata." Hjy Hadeeza tace "Ameen aminiya ngd Allah bar zumuncu tayi naganar tana dariya mai kamar kuka dan fuskarta a jikin Hjy Firdausi din take bare ta gani. khaleepa kuwa a mota ya iske yunus ya shiga ya zauna tareda Kwantar da Kansa a bayan kujerar motar shi danshi kansa baicewa mike damunsa,, tunani 2 ne a ransa na farko tausayin halinda zarah ta tsinci Kanta yake na biyu kuma tunanin yanda heenduh tai tafiya bata sanar masa ba dudda tasan cikakken ikon dake kanta nasa a yanxun shine taje taita shiga cikin mazan daba maharranan taba batareda izinin sanin saba?!, to wannan tunanin shine ma yafi muntsinin zuciyar sa. tsoki yasaki a fili yanamai zare glass din idanunsa yunus yace"kai likitan mata nafa shanyu tun ina haquri har gashi lokacin zuwa na tonyce yayi dan wlh harta fara mun waya gimbiyar tawa taji shiru" tsoki khaleepa yasake ja yace ''Ok na d'aureka ne? Kaiyi tafiyar ka man" Yunus yace "kaifa bakkada mutunci haka zakace ma dud zaman jiranka danai ko? hararsa khaleepa yayi yace "ruwanka, nima ai kasan da niyyar zama nazo asibitin ay ko? bayaga da wannan aikin daya riqeni" yunus yace "nidai ba wannan ba yanzun da wanne mota zan wuce?" Miqa masa key din motar khaleepa yayi sannan yace "kaje da wannan zanyiwa lurwan waya ya kawomun wata motar ni. Amsar key din yunus yai ya tada motar ya wuce yana sane yaqi tambayar sa Yaya jikin zarah danshi kwata kwata bai qaunar yarinyar tun kamata dayai a d'akin wani abokin sa jibrin suna ganin damarsu. yaso ya fadawa khaleepa tun a lokacin saikuma ya share dan gudun zargin da khaleepan zaiyi nako qarya be Inda bashi ya ganewa idonsa ba saidai yabar abun da in halinta ne zai bayyana kowa yasani wataran. khaleepa kuwa masallacin asibitin nasu yaje yai sallolinsa lokacin daya Shiga dakin zarah harta farka tana ganinsa ta fashe da kuka dan a tunaninta kilanma yayi bincike koyaga kalar kwayar maganin data sha asirinta ya tonu. gani tai yabar dakin babu jimawa saiga Hjy Hadeeza ta Shigo dakin da sauri ta qaraso ta zauna kusada kan zarah tace"wai ke mike faruwa ne? kaina fa ya kulle... nan ta fada mata abinda khaleepa yace musu na tunanin raping dinta da'akai. sai lokacin ne zarah taji wani mugubn dad'i a ranta na ganin cewar hankalinsa baikai naya binciki abinda tasha ba saidai matsalar HQ din nata daya gani harda ta bleeding din ga alama shine ya dauke hankalin sa. zarah tace"wlh Momy wad'annan 'yan iskan clasmate din ne nawa su aliy da nasir da sukazo suka bani wata qwaya kan mu fara ma yin komi wai tana qara mana nutrition mai gamsarwa,amman sai sukace in qwayar bata karb'ekaba bayan an gama sex zata iya saka ka zubda jini to...to..ni kuma Momy a matse Nike da buqata lokacin shiyasa kawai.. Kawai na amsa nasha.. Hjy Hadeeza tace"kinji bankadaddiyar yarinya ko? dan ubanki aida kin mutu dakin huta gobe ma in halinki ne in sun baki qwayar saiki sha tsinannu suma din. Jin motsin Hjy Hadeeza zata shigo dakin ne yasasu yin gum da mgnr. nanta shigo taiwan zarah ya jiki sun jima sannan suka tafi gida saboda akwai masu kula da patient a asibitin. saida zarah tai kwana biyu sannan khaleepa yabata sallama tareda gargadin cewa ta dinga shiga ruwan zafi tana zama akai akai dan warkewar dinkin tareda wasu magunguna daya rubuta mata. yau kwana biyar knn da heenduh ta dawo amman koda wasa bataga doctor dunba yazo gidansu tun abun bai damunta harya fara damuwa matuqa... dan sautari intaje islamiyya saita biya ta majalissar su amman sam bata sa'a da ganinsa saidaisu yunus, yanzun hakama zaune take tsakar gida kusada mama Zainab wayarta na hannunta chat take da sa'a Amman zuciyarta na jaddada mata cewa taje gidansu man, da sauri ta girgiza kai tace a ranta "cabb saima ya rainani ay yace na damu dako son ganin sane, nasan fushi yake dani kan nayi tafiyar nan to inya gama fushin zai sauko ay" tayi maganar tanamai tab'e 'yan red lips dinta dudda kuwa hancinta datake jin kamar yana son sunsuno mata kamar qamshin turarensa amman Sam bata yarda ba saida taji kalar maganarsa cikin isasasshiyar muryarsa yayi sallama a gidan nasu. kasa motsi tai daka Inda take zaunen ta zuba masa fararen idanunta tana faman kallonsa nan taji kamar taje ta rungumesa danjin dadin ganinsa datai yau, wani farinciki ne fal ya mamaye ranta. saidai taga kamar yayi 'yar rama kadan saidai kyaunsa dataga yama qaru. tuni tausayinsa taji ya d'arsu a ranta tareda wani mugu mugun nunkuwar sonsa a ranta. Lumshe idanunta tai lokacin dataji mama Zainab na cewa"habawa khaleepa aini nayi fushi kwana biyu ka ajiyemu kabar leqomu dudda har Mlm na tanbaya yace kwana biyu bai ganka ba shima shine nace ko wani laifi mukaiwa d'an namu bamu sani ba kasan halin rayuwa". wani d'an q'aramin murnushi yasaki tareda qara dauke kansa daga fuskar heenduh yayi kamar baisan tana gun ba tun kallon dayai mata a sace sau d'aya kuwa bai qara ba dudda yanada burin zuba mata idanunsa ya kalleta sosai hankali kwance kamar yanda yaji zuciyarsa da idanunsa na muradin yin hakan amman saiya danne dan yanaso ta fuskanci hukunci daidai da abunda tai masa shima. Amman a fili yace "aymun haquri mah nayi zazzabi ne kwana biyu shiyasa sannan kuma ga ayyukan office yanzun kusan kullum sai dare Nike dawowa gida wataran ma can nike kwana". sosai mama Zainab ta tausaya masa tareda fatan qarin lafia, haka ya gama zamansa harya tafi bai kalli Inda ma heenduh take ba. haka ya kasance kusan sati 2 saidai yashigo suyi ta fira da mama zainab amman komi bai cemata barema ya kalleta,, abun baqaramin damun heenduh yake ba gashi suna cikin exam dole tasamu ta rage tunsnin taci gaba da zana exam dinta harta samu suka gama. zuwa lokacin jitake ta hukuntu matuqa, haqurinta ya gaza, aiko tana kuka yau tana kwance kan katifarta a daki da daddare takira sa'a tana fada mata doctor ya daina kulata. daqyar sa'a ta samu ta daina kukan tace''baba qawata abunda nike gudar miki kenan ay tuni, nace in kina kula da mijinki dud da fa wannan girman kan nasa wlh na rantse da Allah saikin samesa sannu a hankali yanda kikeso ina mai tabbatar miki ganinki ma a wajen sa saiya fiye masa fita waje inva dole b@, Share hawayen fuskarta heenduh tai tace to qawata bani Shawara Yaya zanyi?! wlh kuwa gab nikeda kamuwa da ciwon zuciya tsabar damuwa mai saka tunani"!!! nan sa'a ta dunga ganar da ita salo salo na kalar shigar kayan tsokanar da zata dingayi dud sanda taga ya shigo gidan nasu kuwa, sannan tace "yanzu yazo gida ne? heenduh tace "ehm baima jima da fita ba wai ya dawo aiki yagaji zaije ya kwnta dan yanason zuwa asbiti gobe in early haka naji yana fadawa mama ina daganan cikin daki kwance dan ban fita wajen ba dudda inason ganinsa"!!. sa'a tace"it's better hakanma yayi ina ga yanzun koma takwas bata rufa ba dan Allah qawata ki dauki wankan kananun kaya ki saka kije gidansu har dakinsa ki samesa kina masa kalar neman afuwan nan tamu ta mata a langwabe ki gigita mun tunaninsa qawata inamai tabbatar miki komi zaiyi normal yau ko. dan Allah qawata kada kice mun a'a bazaki iyaba dan sau tari musun da kike mun kan shawarar da nike baki gameda shi shine ke kawo matsala dan Allah kije ga mijinki yanzun qawata ki lallashe abinki da kulawa banda masa gardama inhar na isa gareki a matsayina na babbar qawarki wacce muka zamo tamfar 'yan uwa na jini."! tana gama fadan hakan tai saurin kashe wayar tabar heenduh zaune da tarin tunanun maganganunta hakan. ganin lokaci na tafiya yasata miqewa jiki a sanyaye ta dauko wata yar robar halp best din rigarta iya cibiyarta mai ruwan zoma ta saka a jikinta tareda saka dogon roba siket din kayan a jikinta wanda ya fuddo mata dukkan surar hips dinta, hakama rigar ta fiddo mata dukkanin sharp din mamanninta cunjum cunjum dasu had'eda d'an shafaffen laqumammen cikinta wnda kamar bata zuba abinci cikinsa. turare ta feffesa ko'ina a jikinta sannan tai kwalliya a fuskarta tai parking tulun gashin kanta a gefen kan nata yakuwa sauko har geffan qasan qirjinta jitai jikinta yaqara yin d'umi sosai wanda natural haka halittar ta take daman. zura wani dogon hijab nata har qasa tai, sannan ta saka takalmnta ta fito ta iske mama Zainab zaune itada baba Ismail suna cin abunci. harta iso gunsu ta dan duqo tace emmm...ma..ma..babana zan..zanje gidan baba d'ahara nai mata fira''. mama Zainab ta kalleta tace "sam bakya gajiya da yawo ko heenduh? yanzun daren ma bazaki zauna ki huta ba? langwabe kai tayi gabanta na faduwa dan tsoronta d'aya kada ace mamah Zainab tace zata hanata fita ta rosa masu plan... inko hakan ta faru zatai kwanan q'unci yau. dan haka kuwa a marairaice ta kalli baba Ismail da tunanin cewa wataqil koshi zai tausaya mata ya saka baki mama Zainab ta barta harta samu ta fitan..... shiko baba Ismail murmushi yayi bayan wanke hannunsa daya gamayi cikin wata roba ta daban, goge bakinsa yayi sannan ya sake duban heenduhn cikin wani sabon murmushin nasa yace heenduh na kada ki..... By *Xexen Fasaha*. [2/13, 10:20 PM] Xainab Documen: 👁👁 👁👁 *DA SAURAN KALLO*!!! Story and writing by Xayyneb💤💤 Fasaha online writers. *🌳Imparting valuable knowledge and intertaiment is our concern🌳*. ~dedicated to my mom Sadeeq hauwas~. 👁🥡👁 🅿3⃣9⃣. *J* in yanda Hjy firdausey ta danno qofar ne yasa heenduh yin wata dogon sukuwa tabar jikinsa cikin kyarma ta shige qasan bed dinsa ta 6uya ko rigar ta kasa maidata ma a jikinta yanda take tsabar rud'un da take ciki bawai na tsoron Hjy firdausey ba a'a na kunyar ganinta a haka tareda shi dan zata d'iga ayar tambaya. shiko khaleepa wani kalar kasalallen murmushi ya saki tareda miqewa kamar zai bita sai kuma ya fasa ya isa qofar dakin ya zare key din daya matsa jikin qofar tun shigowar heenduh dakin, dakuwa ace babu key jikin qofar da dole ne sai fa momyn tasa tai masa bazata wajen shigowa d'akin nasa. yana bud'e d'akin Hjy firdaysey ta shigo cikin wagegiyar babban muryarta tace "haba nace takalman waye can ne bakin dakin ka?, cikin nuna rashin sani yace" ni I don't know Momy.. bansani ba momy nidake nan cikin d'aki yaya zansan mai takalma a waje kuma ma na mata? yayi maganar yana mai ware dagayen hannuwansa alamun gasgata gskiyar magnr tasa dayai. shiru tai tareda danyin wani guntun nazari sanna tace "to ba shakka kuwa na zarah ne dan jia da yau tashigo gidan nan neman ka ba adadi Inda har kaya ta dauko daga gidansu tai wanka anan gidan wai heater nasu yasamu marsala bata iya dafawa ita kuma, to inaga nan tabar takalmn tasanya wasu qawarta tazo suka fita anguwa" shiru yai baice komi ba sai satar kallon hijab d'in heenduh yake dake yashe a qasa tareda adduar kada Allah sa kada momyn ta Ankara da shi bare shima ta diga ayar tambaya a kansan nan dan sanin halinta dayai bata q'auron mgn. jiyai taci gaba da cewa "inata mgn kayi mun shiru tamfar dai baka dakin maitsada na? matsowa yayi tareda kamo hannun ta suka zauna gefen gadonsa kai a dan langwabe yace "sorry sallah nakeyi ne Momy shiyasa kikaji hakan silently a d'azun d'in ne. dubanta takai ga coffee din data ajiye masa tace"a'a wai bama kasha coofee dinka kenan ba... jawo coofee din yai yace"gashi insha yanzun momy na yanzun fa na fito daga bath ne" ahaka harya shanye coffee din tareda ajiye cup din. dan murmushi tai tace ''yawwa hero na bagashi ba mai tsada naba ka shanye kokaifa, yanzun kaga sai muyi mgnr da nace zamiyi ko?" "momy dakin bari gobe mayi mgnr dan yanzun I'm feeling tired ne na aikin hospital" "maitsadana it's very important fa mgnr nan, to dadai kadaure ka jiyemun ita dan jin wadatacciyar amsa daga gareka ko hanklina zai kwanta'' "to momy ina jinki" yayi maganar yana mai sake d'an janyo hijab din heenduh dake qasa kusada shi yayi saurin cukwikwiyesa ~GU~ d'aya yanda bazata gane ainihin miye ba ya q'udundunen. kallon hannunsa tai tace"a'a to miye ne haka naga kuma kake ta wani matsewa kuma a hannun ka?" cikin nuna shashantar da maganar yace"nop momy jallabiya nane" "shine kuma kake qudundunesa haka inyayi squezing fa kaida ke d'an tsantsani a komi ma bare kaya a yamutse?" a basance yace "ok bari na ajiyeta to" yayi maganar yana mai miqewa. tai saurin cewa "zauna kawo nan na linke maka basai ka tashi ba". aiko kamar ta tsikaresa da mgnr tata nan yayi saurin ida miqewa yace "No ..no..barsa momy yayi maganar yana mai tura hijab din cikin kayansa sannan yadawo ya zauna yana kallon ta. "To shikenan ay saika saurara kaji mina zo muyi mgn kansa ko? to momy ina sauraranki yayi maganar yana mai dafe gefen kansa tace"yawwa to mai tsadana kaga baifi saura 'yan kwanaki ba dadyn ka ya dawo ko maitsada na? "Em Momy" riqo hannunsa tai sosai tana dan daddafa masa hannunsa cikin sigar lallashi tace "dan Allah ka amince da maganar auren kun nan da zarah kaga tana matuqar sonka taqi auren kowa tace sai dai Kai na roqeka maitsada na dan Allah dan annabi zan fadawa dadynka cewa ka amince zaka aureta kuma nasan zai kiraka ya tambayeka dan Allah Mai tsada na kace masa gaskia ne zaka auretan kaji? Katemakawa jimammen zumuncin namu dake tsakanina da Hjy hadeeza kada tayi zaton d'ana bayya biyayya wa umarnina kaji ko?"! shiru yai tareda yin wani d'an dumm!!! dan baiso heenduh taji maganar ba dan haka cikin son 6adda maganar yace "Momy kije zanzo d'akinki inna gama shiryawa saimu qarasa mgnr pleaseeeeeeeee" tace"afafaira can zamu ida maganar knn?" a taqaice yace "eh" cikin kosawa d maganar ma. cikin murna tace "yawwa maitsada na kokaifa allah shi maka albarka bari naje saika zo din...a haka ta fita daga d'akin bayan taja kofar ta rufe ammn zuciyarta na mata wani wasu wasi kansa yau naganin ya tsargu a dakin kamarma dawani abu dayake 6oye mata shiyasa yaqi bari su ida mgnr. shiko sauke ajiyar zuciya yayi byn fitar momyn tasa tareda miqewa ya leqa qasan gadon dai dai nan heenduh ta fito tana gyara halp best dinta Wanda ga mamakinsa hawaye ne sharkaf a fuskar ta yagani. tana qoqarin barin dakin yayi saurin jawota ta ya riqe qugunta da ya zagayesa da hannunwansa yace "headache are you mad? Kina hauka ne zaki fita haka babu cikakken riga a jikinki na hijab?" ita sai lokacin ma ta tuna babu hijab dinta ajikinta dan maganar dataji Hjy furdayse nayi masa kan auren zarah ba qaramum rud'ata da gigitata yayi ba dan wani klar fitinannen kishi ne ke taso mata yana tuq'ota dan haka ta share hawayen fuskarta tareda d'aure masa fuskarta sosai ta dubesa ganin bataga hijab dunta daya cire ba hakan yasata cewa "bani hijab d'ina mlm zan tafi gidanmu". sosai yayi mamakin miye ya b'ata mata rai kuma yanzun haka a lokaci guda?. ganin yayi tsaye yaqi tanka mata saima bin ta da kallo yake tun daga tsakar kanta har zuwa qafafunta, hannunsa yasa yana shirin ida gyara mata rigarta dabata qarasa rufe mata saman breast dinta ba sosai aiko cikin Sauri ta ture hannunsa tareda watsa masa harara tace"kaje kaiwa zarah haka bani ba"! shi sai yanzun ya gano kan bakin zaren na hushin nata dan haka cikin dan wani taqaitaccen murmushi dason qara qular da ita yace "kada ki damu da zarar munyi aure fiyeda hakama zan mata Inda kinada buqatan hakan headache na... aikuwa a fusace ta juya zata bar dakin yayi saurin damqota ta baya ya rungune bayanta a jikinsa tareda tura mata hannunwansa ta qasan rigarta yadinga matsa mata cikinta cikin qwarewa Wanda a hankali ya ida miqa hannunwansa yana murza mata Nipples dinta in slowly yana mai kissing din dokin wuyanta da kumatunta yana furtawa a hankali cikin kunnenta da cewa"ki tsaya ki kar6i hijab dinki man headache na.........yaja sunan sosai danshima yafara jinsa wani iri kan wasan da hannunwansa keyi saman lausasan breast ballons dinta. runtse idanunta tai gam gam jin jikinta nason bada itane yasata saurin riqe hannuwansa tana sakin nishi kadan kad'an dan kuwa har tsakan kanta takejin wannan ta6in nasa na yamutsa ta dayake wanda shi kansa ya rigaya daya gano makamarta sune ballons niplles nata shiysa yayi mata hakan sanda yaga ta a zuciyan nan dan samun saukowar fushin nata. q'oqarin raba hannunsa daga wajen take amman yaqi barin abinda yaken sam dan a yanzun takai limit d'in kasa ma hanasa dan jikinta gaba daya tasaki a cikin nasa ta rufe idanunta tana ajiyar zuciya.. jitai ya jinginar da ita a jikin vango tareda wara idanunsa a kanta suka zubawa juna idanu kuwa babu qaqqautawa. lumshe idanunta tai lokacin dataga ya fuddo harshensa tareda nufar bakinta dashi aiko yana gab da isa kan wnn d'an kyakkyawan bakin nata wayarta ta dauki ringing da sauri ta janye daga garesa ta zura hannunta cikin aljihun sikrt dinta ta fuddo wayar da Sauri. ganin sunan mama zainab ne kan wayar ba qaramin rud'ata yai ba jikinta na rawa ta d'auki wayar tareda cewa "am...am mama.... jitai mama Zainab din ta katseta da cewa"kin kayuta heendu kuma kinyi daidai,ina mai tabbatar miki da cewa bake babu qara fitan dare a gidan nan nama gaya miki inda ke bakida lura bakisan dai dai ba....." Kamar zatai kuka ta dubi khaleepa daya zuba mata futunannun idanunsa kuma yanajin komi ake cewa a wayar dan yana kusada ita dan haka janye idanunta tai a kansa bayan ta had'iye wani miyau mai zafi idanunta sunyi narai narai sosai sannan tace "ma..mama kiyi haquri dan Allah gani nan dawowa ynzun...again Maman ta sake katseta da cewa "haqurinki na shashanci kike cewa nayi emmm? kin kosan qarfe nawa yanzun? sha d'aya saurafa ace kina waje tun d'azun a matsayinki na mace wanda ko babanki dake namiji yadawo gida bare ke isassa ko? amman ke kina waje hankali kwance ko? qwafa mama Zainab tayi kawai ta kashe wayar ma duka. Hawaye kawai heenduh taji suna zubo mata dan hankalinta sosai yake tashi da fadan mama Zainab dan haka shima har a ransa khaleepa yaji tausayin ta hijab dinta ya dauko ya zura mata a jiki bayan yasaka bakinsa ta saman rigarta ya sum6aci kan na shanunta guda d'aya wanda take taji tsikar jikinta ta tashi wani yarrrr!!!!! dasauri kuwa ta fita daga dakin bayan tasa takakalman ta. ta sauko daga saman dakin da sauri sauri gudu gudu har sam ma bata lura da Hjy firdausey da zarah dake zaune a dining ba tazo wucewa sai jitai Hjy fursausey tace "ehem zargina ya tabbata kam ashe? .jar uban kan uban can kai!!!!! ubanmi kikaje yowa dakin dana kuma d dare hadda wata sako wann zumbulelen hijab n munafunci kinje ki 6atasa ne koko? Kokuma daman an fara bin maza ne bamuda labari marar kunya?, banza heenduh tai mata tanufi hanyar fita burinta kawai ta ganta gida dan kawai ta goge laifinta ga mamanta. aiko ba zato taji an fizgota ta baya tareda shaq'o mata hijab aka juyo da ita tareda dauketa da mari jikaje tassssssss!!!......,,,,,, a matuqar razane ta dag'o fuskarta ta dubi zarah tace "kam masifan nan zarah ni kika Mara? Zara tace an mareki dan kutmar.....kiyi yanda zakiyi har mune akewa sharri da cewa 'yan iska toga 'yar iska nan mai zuwa 6ata nutsattsen namiji kamar Yaya khaleepa mun mata kamun kazar kuku kuma wlh yafi qarfin biye miki danshi ba jarababbe bane kokinada tacewa ne? Jikin heenduh har rawa yake ta tsuman wani bacin ran, sam bata d'aukar raini bare tozarci dan haka a masifance tuni tai jaking din zarah itama tareda sauke mata nata zazzafan Marin har 2 ....nanfa rigima ta kaure sukaita doke doke da kai bugu a ko'ina, zarah ko q'ibar ce kawai babu qarfi dan heenduh taci k'arfinta Inda har ta sameta a bakinta ta fashe mata shi har yana zuvar yoyon jini, aikuwa tuni zarah ta wawuro hannun heebduh ta datsa mata haqora tareda gantsara mata wani kalar masifaffen cizo wanda zafin nasa yasa heenduh sulalewa a qasa tareda fasa qarar zafi.... kanta taso kuwa har zarah ta tausheta tana kai mata duka..... heendu da qarfin hali take son sake miqewa amman takasa dan zarah kam tagama fasa mata hannu da cizo komi nata ya d'auke mata dan yanda Kasan saran maciji haka heenduh taji shigar cizon. Hjy firdausey kuwa zaune a kujera tana zaune ta hard'e qafafu tana kur6ar lemun take cewa "yawwa 'yata zarah lakad'a mata shegen duka tsinanniyar... wata razananiyar daka tsawa khaleepa yasakar wa zarah rareda tunkarowa wajen a fusace dan tunda yaji Qarar heenduh a falon yafito a gigice take kuma yayi arba da abinda ke faruwa a qasan falon.. qarasowarsa kuwa a zafafe babu bata lokaci ya dago zarah tareda dake kan heenduh ya d'auketa da wani mugun zazzafahn qwaqqwaran mari har watch dunsa na faduwa qasa wanda zafin shigar marunda zarah taji ne ya haddasa mata ganib wasu bulalen stars tareda jin ya sake hankad'ata baya tabugi bango ta dawo ta jibge a qasa war was. Ransa a b'ace yace "ke bakida hankali ne zaki nemi kashe 'yar mutane banza ballagaza...tuni Hjy firdausey ta miqe tace "aiba zarah ya cancanta ka kirawo da ballagaza ba ga dai ballagaza nan a gabanka karuwar b'oye uwarmi har tazo yimaka ne a daki dahar zance maka naga takakar man mace ka rainamun hankali kace bakasan nama waye ba, daman da biyu na zauna falon dan alamun ka ban yarda dasu ba da naje dakinka yanzun kuma akai sa'a sanda na baeo dakin naka zarah tashigo take cemun ba takakarmanta bane danayi mata maganar ashe kana sane damai su ma?!" kasa mgn yai kwata kwata banda zinga babu wani abunda zuciyarsa ke masa. cikin tsana Hjy firdausey ta dubi heenduh tace "maza maza tashi mutafi har gidan naku dan yau sai kowa yasani a anguwar nan ke *karuwa ce*!!". Wani kalar masifaffen kuka heenduh ta saki tuni ta mnta da wani zafin cizo ita kawai tsoranta d'aya kada su baba Ismail susan da ngnr nan dawane ido zata kallesu?????????,, wayyo yau ko ta bani ita wane ma iriyar tsautsayi ne yakawota gidn nan yau??? da kukan dana sani. abinda uwa ta nuna bataso tun farko inkayisa kayisa zaka samu marsala tunanin abunda yafaru take kanta samu mama Zainab har ta barta ta fito bada sonta ba.. jitai Hjy firdausey ta jawo hanunta tana cewa "zaki fadamun abinda ya kaiki dakin D'ana koko saina tona miki aisiri yau cikin Daren nan a nguwar nan wai?" kuka kawai heenduh keyi tama gaza mgn sai faman girgiza kai takeyi. cikin wata kalar dakewar zuciya mai zafin gaske wacce me tattareda takaicin zafin hucin mugun 6acin rai taji khaleepa yace a kaurare "ki saketa momy ninan zan fada mki dalilin zuwanta d'akina!!!!! da sauri heenduh ta dago idanunta cikin wahala take girgiza masa kanta alamun 'a'a...... d'auke Kansa yai kamar baisan mita ke nufi ba ya dubi momyn nasa sosai yace Momy ita wannan heenduhhhh d'in nan mafa da kike magana ta fad'a akai batareda kinsan reason na zuwanta daki nawa ba to taimakona tazoyi a sa'ilin kokuma nace temakonki mafa" a matsayinta nawa zata temakeni kokai wannan faqiran mutanen ma? kai tsaye gwiwa a qarfafe yace ''eah Momy temako bawai yana nufin na kudi ba kowani abu kamar haka daya dangancesa,,, just she...sh...'s help me na a matsayinta kuwa na mat.... By *Xexen Fasaha* [2/13, 10:20 PM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO*!!! Story and writing by Xayyneb💤💤 Fasaha online writers. *🌳Imparting valuable knowledge and intertaiment is our concern🌳*. ~dedicated to my mom Sadeeq hauwas~. 👁🥡👁 🅿4⃣0⃣. *"A* matsayinta nawa zata temakeni kokai wannan faqiran mutanen ma?" kai tsaye gwiwa a qarfafe yace"eah momy temako bawai yana nufin na kud'i ba ko wani abu kamar haka daya dangancesa just she...sh..'s help me na a matsayinta na mataimakiyar nan dai wacce harta iya zuwa kawomun takarkun shedar mallakan sabon company naki da dady ya siya mikin nan kanya tafi Wanda na karbosu yau daga can wajen mutanen kamar yanda suka alqawalta yau zasu bada sakamakon bugota da akai". waro idanuwa Hjy firdausey tai tace "ban...ban gane ba fa?? miya had'ata da takardu bacin kaikaje karb'osu ne?" "no momy ki gane dana karbo miki takardar ne na sakota a tsakan kanin wasu files na asibiti to ashe ta sub'uce ta fad'i sa'ilin da na fito daga mota na shigo nan gida to bayan ta kawomun takardar ne nima na tuhumeta a 'inane ta sameta dan nayi matuqar mamakin nima na yaddatan danai momy kinsan kuma wannan takardar in babu ita koda Wanda ya siyarwa da dadyn company din nan ne yai musun bai siyar ba ta zauna Inda shaida d'aya ce kuma mun rasata..." d'an shiru yai da mgnr yana mai sakin numfashi zuciyarsa cikeda mamakin yanda ya iya tsara mgnr bazata haka babu ko tangard'a bare kuma tazgaro a cikinta shidai kawai yasan yana yine danya qwatowa headache k'imarta daga tozarcin da momyn tasa ke shirin yi mata dan jiyake maqoshinsa harya fara masa zafi saboda doguwar maganar dayaketa sakowa dandai kawai ya ida wankesu daga zargi yasashi daurewa yaci gaba da cewa "kuma momy data kawomin takardar anan take shedamun a kofar gidan baba yawale danai parking din motar dazun alokacin data fito itama daga gidan baba yawalen akai sa'a anan ta hango fadowar takardar kwantiragin lokacin data isa gun ra d'auka nikuma harna shigo gida tofa mafarin knn tun alokacin bata biyoni ba saida tai shirin barci a yanzun take fadawa mamanta mafarin knn Maman tace tazo takawomun yanzun wataqil ko inada buqatar ta a yanzun lokacin dana neme takardar ban sameta ta...... sannan kuma to abinda yasa da kika shigo dakin nawa baki ganta ba ta d'an b'uya ne toilet gudun kada kiyi zargin wani abu tsakaninmu kuma gashi abinda ta gudan shiya faru kunyi zargin NATA.. yanzun dan Allah Momy ki fadamun bata temake kiba data kawo takardar nan Amman shine hadda samun gudumnuwar munanan maganganu daga gareki har kina kusantata da mazinaciya daga temako Momy??"!! yayi maganar kamar gaske harda sauya fuskarsa ta koma kalar tausayi. sosai kuma jikin Hjy firdausey taji yai mata sanyi duban khaleepa tai tace "toni 'ina nasan hakan bansan wannan bayanin ba ay ko? kuma ai laifinka ne dabaka fadamun da wuri ba har saida hakan ta faru sannan" sauke ajiyar zuciya yai ganin yanda tsarin maganar dayaiwa momyn tasa ta shigeta sosai sosai kuwa. duban heenduh yai itama wacce tuni kukanta ya tsaya cak sakamon jin qaryar da khaleepa ke shararawa Hjy firdausey din kuma harta yarda💯. batai auneba taga ya sakar mata murmushin nuna cewa Shifa *mai nasara* ne akan komi yasa gaba dan haka tama daina mamaki dan nasararsa a jinin sa take tuni batun yau ba. kauda fuskarta tai ganin yanda ya zubawa hannunta ido daya d'an fasa yana jini jini inda zarah ta ciza din. Ita kuwa miqewa tsaye tayi lokacin ne taji Hjy firdausey ta dubeta taci gaba da cewa "ay ke kuma saiki haquri ki kuma kifita kibar man gida angode ba'a godeba". "Heenduh ta maimaita kalmar "angode ba'a godeba kuma? mikenan take nufi to? d'an qaramin tsoki taja cikin ranta tace ""wannan kuma matsalarku ce inda Allah dai yasa nayi free daga sherrinki ahaka tafice daga gidan cikin saurin son ta qarasa gida kozafin dake hannunta bataji sbd qagararta datai ta isa a gida kodan mama Zainab ma kuwa.. zarah kuwa tana ganin heenduh ta fita khaleepa yayi komawarsa saman sa ta kuwa rushe da kukan baqinciki dantaso a 6atawa heenduh suna yau na abinda sukai zargi daga farko ashe abun ba haka bane.. wani kukan ta sakeyi tana kuka tana cewa "toni Momy Yaya zanyi da bakina data fasamun? gashi dutta bi ta wani yayyakushemin jiki ta fasa mun shi kamar wata hatsabibiyar mage,,, shegiyar yarinyar nan sai zugin zafi nikeji kallafa wasu gun harsun fasa ni haqorina kamar yana mun girgid'a inda takaimun duka shegiyar nikeji." kamota Hjy firdausey tai suka Shiga toilet tasa ta wanke bakin dake yoyon jini da sauran wurare ta baro mata toilet din tabaro zarah din tana gasa jikinta da ruwan zafi sannan da ta gama hhy firdausey ta koma ta kamota suka fito suka dawo daki ta bata magani tasha tace "sannu kiyi kwanciyarki @ nan ki huta sai gobe kya koma gidan naku inda nafadawa momynki nan zaki kwana daman yau." haka zarah ta kwanta zuciyarta fal tsanar heenduh kam ga ciwukan data jijji mata a jiki sun hanata sukunin rayuwa awahalce barci ya dauketa ko'ina na jikinta na mata zungar ciwo. shiko khaleepa dasauri yasauko samansa hannunsa daukeda wani dan box aids na dressing din ciwo lokacin dayaga momyn da zarah sunyi daki aiko ya ida fita yabi bayan heenduh dan kareta daga fadan mama Zainab itama inda dai silar sa ne komi keta faruwa yau din kuma daga nan har ma yadan duba mata hannunta daya lura taji ciwon nan. heenduh kuwa tana ra6e ra6e uwa wata marar gskia ta shiga gidan nasu takuwa iske mama Zainab tsaye tsakar gida tana d'aura musu net itada baba Ismail. har kusada ita ta isa ta kamo hannun maman nata tace"dan girman Allah mama kiyi haquri mama na ban ankara dare yayi har aka bane wlh" fuzge hannunta mama Zainab tai taqi tanka mata ma taci gaba da qulla gidan sauron saida ta gama tsab sannan ta juyo ta dubi heendu dake tsiyayar qwallan fushin mama Zainab din gareta har haka. fuska daure mama Zainab tace "kinko san har gidan baba d'ahara d'in naje bisa umarnin babanki akan natafo dake ganin yanda na kasa nutsuwa a Daren nan heenduh yau? Ina kikaje kenan?,,, tuni henduh ta fara qyafqyafta idanuwa dan wannan karon kam ta rasa ma ta cewa. mama Zainab tace"wai badake nike mgn ba bazaki bani amsan daga inda kika fito ba inda yanzun sa'a batanan bare kice mun tare kuke??" itawai miyasa komi tai sai ace sa'a bata bare.... kuka take shirin saki dan tunaninta uku ya kasu na farko fadan mama Zainab a gareta,,, na biyu mgnr Hjy firdausey ce kawai ke mata kuwwa a kunne na inda take cewa khaleepa ya auri zarah dazaran dadynsa mukhtar ya dawo ya taimaka yai mata ladabin umarni a hakan ga amince warsa. na uku kuma zafin marin zarah ne datai mata sai yanzun zafin ke qara shigarta zam zam dan daman hannun zarah kona wani qaton gardin namijin albarka kan tauri. hannu tasa a kuncin nata tana sosawa zuciyarta na fada mata cewa kema ai kin rama bata shaki a basilla ba ... zungar da hannunta yasakar mata na cizon zarah din yasata babu shiri sakin kuka a wahale ta durqushe wajen tana matse hannun...daidai nan khaleepa yashigo gidan ganin kukan headache datake yayi zaton ko wani abu mama Zainab tai mata ne dan haka yaqarasa shigowa gidan dad'an sauri sauri byn sallamar dayai. sosai mama Zainab tai mamakin sake shigowarsa yanzun kuma kan tace wani abu har yayi saurin duqawa kusada heenduh a saman qafafunsa ya dubi mama Zainab bayan sauke idanunsa dayai kan heenduh yaja numfashi yace "Momy headache nita raka kasuwa zab'an wasu kayan kyautarwa na mata Wanda nikeson bawa abokina gudunmuwa da zaiyi aure, kuma ma to sai banyi zaton zamu jima ba haka shiyasa dana gamu da ita zata shiga gidan matar can tsohuwa lokacin daman nan na nufo danta rakanin shiyasa kanma tashiga gidan nanemi alfarmar ta rakani din to shiyasa mama muka jima din ayi haquri." sauke ajiyar zuciya mama Zainab tai tace"babu komi to amman aiyaci ace ta qirani a wayar ta inda tafita da ita saita shaidamun kokuma Dana kiratan ga dazun saita fadan din ko? Inda tasan fitarta a dare bana nutsuwa a hakan yanda duniyar nan keta garambawul da mutanen cikinta khaleepa?.. gyaran murya baba Ismail yayi tareda ajiye butar hannunsa daya fito daga ban daki ya qaraso wajen yana cewa "dud naji komi na abinda kuke tattaunawa zainabu kuma inda gashi shi khaleepa yazo yai miki bayani kuma sundawo lpia ai alhamdulilla ko?" "hakane Mlm nidama laifinta nagani ba nasa ba data kasa mun bayani tu wuri shiyasa" baba Ismail yace "ai komadai mikenan shikenan magana ta wuce" "To ai shikenan mlm tayi mgnr tanufi daki dauko musu sauran kayan kwanciya shima baba Ismail ya Shiga d'akinsa dan canzo kayan dayake kwanciyar barci dasu shima wato Wanda suka fara danyin taushi cikin kayansa na sawa. kallon mamaki kawai heenduh kewa khaleepa na qarairayinsa yau din nan kuma wai dud dan ya kareta? batasan sanda da suka had'a ido ba tasakar masa murmushi ba shima taga ya kashe mata ido daya wanda yasa take taji wani iri a jikinta har saida ta lumshe idanunta tana kuwa bud'esu babu zato kuwah taga khaleepa ya miq'e da sauri cikin shigarsa dayayi ta qananun kayansa dasuka haskasa inda akwai NEPA lokacin ga mamakin ta d'akinta taga yayi shigewarsa.. zaro fararen idanuwanta tayi waje a matuqar mamakan ce da kuma tunanin miyake nufi to??!, jiyo muryar mama Zainab tayi tace ''saikije ga ruwan wankan kican a boket rufe na hada miki run dazun". dasauri ta miqe tana kallon hannunta tayi saurin b'oyesa ganin yanda jini ya biyo gefen hannun saurin boyesan da tai gudun kada mama Zainab ta gani ne. dakin ta shiga ta iskesa ya hard'e q'afafunsa kan daya yana zaune kan kujerar dake dakin ta gaban Mirrow dinta yana latsar wayarsa hankalin sa kwance...batace masa komi ba ta dauki towel dinta ta fita daga dakin bayan ta kunna fankar Sama jin akwai zafi lokacin... kashe qwan dakin tai taja qofar ta saya. lokacinda ta fito harta iske su mama Zainab sun kwanta a net dinsu bayan kullo gidan da akai.. jitai gabanta ya wani buga dammm!! Damm! sanin datai khaleepa na gidan basu saniba su kuma sun rufe Yaya kenan to? dan haka jikin nata a sanyaye ta dauko kwandon sabulun nasu kawai tadauka takai bayi tadawo ta dauki bokitin ruwan da hannunta marar ciwo ta Shiga dashi bayin sannan ta fara wankan zuciyarta na tunanin zaman mi wai doctor din kemata ma a daki yaqi tafiya?? !!! tsoro taji ya shigeta na gudun kaddafa mama Zainab taje cikin dakin in case shiyasa tafara wankan cikin hanzari tana Allah Allah tagama taje ta setasa qofar fita inda tanada tabbacin su mama Zainab sunyi barci zuwa yanzu...... ~I heart you mom Ahmed❤.~ By *Xexen Fasaha*. [2/13, 10:20 PM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO*!!! Story and writing by Xayyneb💤💤 Fasaha online writers. *🌳Imparting valuable knowledge and intertaiment is our concern🌳*. ~dedicated to my mom Sadeeq hauwas~. 👁🥡👁 🅿4⃣2⃣. *Y* unqurin barin jikinsa tahau yi amman yanda taji ya matse cikinta da hannuwansa a zagayen da suke a saman cikin nata hkn tasa dole ta daina qoqarin tashin daga jikinsa. saidai cikin mgn qasa qasa bayan ta miqa bakinta setin kunnensa tace "please rabu dani ka koma makwancinka man kaima" juyota yayi da hannuwansa ya zuba mata idanunsa, ahankali yasa hannunsa yana gyara mata gashin ta mai sulb'i daya sake sulalowa mata a fuska shima har ya sauka jikinsa. shima a hankali ya kwantar da kanta bisa qirjinsa yahau shafa gadon bayanta yana mai sunsunar qamshin gashin kan nata yace"em emmmm headache na gaya miki anan zamu kwana waje daya fa, koko dai bakison ki samu baby beautiful kamarki kidinga mata kalar kwalliyar kin nan ta gayu em?" lumshe idanunta ta hauyi bayan taqara cukwikwiye zanen ta a breast ballons dinta ta qara cusa fuskarta cikin malaywacin qirjnsa a saman gashin dake kwance a qirjin nasa tana shaqar sansanyen qamshin sa mai saka mutum jin barci. jin yanda yake yamutsa gashin kanta yana mata Susa a cikinsa gamida bata deep kissing a bayan wuyanta yasata sakin ajiyar zuciya jin datai yace tabasa amsa eh ko a'a na son babyn.? cikin kunya kunya da tsoro still dai kanta na cikin qirjinsa yaji tace cikin wata kalar sabuwar shagwab'abbiyr muryarta mai ratsa dodon kunnuwansa "to..to..nifa ina tsoron yin ciki ne.,.. kada a gane munyi wani abu tsakaninmu". "haba headache na ai babu Wanda zai gane mimikeyi kinji? "em em nidai na haqura da babyn dudda ina sonta" tayi mgnr cikin turo jajayen lips dinta Wanda yaji kamar ya tsotsesu duka ya huta. "to shikenan zanje hospital namu inkin yarda zan baki maganin hana daukar ciki inna dubo kalar daya dace kisha...kinga daga nan zamu dinga enjoying na junanmu koda yaushe batareda kowa ya sani ba ko headache na kin amince? jin yanda yake mata mgnr yana dan rurrugata tareda Mirza mata hips dinta cikin Jan hankali hakan baqaramin shocking yasa mata a jiki ba. narkewa kawai take sakeyi a jikinsa da qyar ta tattaro masa Kalmar cewa"em" dawani mugun sauri kuwa ya burkitota qasa ya hade bakinsu gam yana gigitata da zafafan kissing dinsa daqyar ta kamo sa ta qanqame tareda ja musu abin rufa tana kwance a cikin jikinsa barci ya kwasheta. shiko ya jima yana cikin wani kalar tsantsar farinciki na tunanin yanda headache tai saurin amincewa magnrsa dayace zai bata maganin tsarin rashin samun ciki. murmushi yai a ransa yace"Haba man headache inkin san wata ai bakisan wata ba ai" haka ya qara matseta cikin faffaden qirjinsa ya manneta tsam tsam a jikinsa yanajin dumin jikinta na ratsa nasa, yana kuma qara shaqar qamshin jikinta tareda qarewa kyakkyawar fuskarta kallo shima babu jimawa barcin ya sacesa cikeda nishad'i. da asubahi ita ta fara tashi ta zare jikinta a nasa a hankali ta miqe zaune zanenta har lokacin daure ram yake a qirjinta taqi sakinsa koda wasa. wayarta ta haska masa a fuska tareda zuba masa idanuwanta tana cigabada kallon zatin ktakkyawan surar fuskarsa da ginannen ingarman jikinsa na qarfaffen namijin duniya. fuskarsa kuwa taga dudda yana barci baqaramin kwarjini taga yayi mata ba sosai. jitai gabanta yad'an fadi jin yanda tayi kamar ana qara dad'o mata qaunarsa a ranta. tabbas dud matar data mallaki cikakken namiji haka kamar doctor dinta dole tai kishin abinta saboda hauhawar zalamar kwadayun natattun mata garesa kamar yanda tasan yanata fama dasun kuwa. sauke ajiyar zuciya tai sannan ta miqe a hankali ta zura hijab dinta tareda fita tsakar gida nan ta fara wanke bakinta dan sotake tasamu doctorn ya fita tukun a gidan nasu. nanta ga baba Ismail ya fito daga daki hannunsa daukeda carbinsa yana ganinta yayi dan murmushi yace"alhamdulilla heenduh na inda kin tashi daman yanzun nake fad'awa mamanki inta idar da sallar ta tadoki kema dan naga yau kin kusan makara keda muke kusan tashi ma tare a sallar asuba amman yau shiru". cikin sarqewar murya tace"e..ehh babana naso makara ne yau" wucewa yai yace "zoki rufe gidan to danni zan wuce masallaci kada na rasa jam'e" haka ta fita ta sayo gidan dasauri ta koma dakinta. ga mamakinta tsaye ta iskesa yana saka rigarsa 'yar saman nan daya cire dan haka dasauri ta qaraso gabansa ta janyo hannunsa cikin mgn qasa qasa tace "zo..tafo ka fita baba ya tafi masallaci yi sauri ka wuce kada mama ta gama salla ta fito"! kallonta kawai yakeyi baice komi ba ya fita bayan zura takalman jiqaqqar fatarsa dayai yabar dakin dasauri ta bude masa kofar wajen ya fita nan ta maida qofar ta rufe ta jingina bayanta jikin qofar idanunta lumshe hannuwanta kuma duka biyun dafe a saman qirjinta tana mai sakin ajiyar zuciyan sam barka. ruwan zafi ta dafa ta shiga tai wanka biyu harda na tsarki dan tasan dole tayisa kuwa sbd abunda tadingaji na fita jikinta sa"ilin dasuke tareda shi. ahaka ta fito tai sallah ta daura musu kalacin kunun gyada da fanke. saidai har gari yayi haske sosai baba Ismail bai dawo gida ba..gashi sun saba daya fita masallaci an gama salla yake dawowa gida yaita yin kuma lazeminsa han gari yayi shar amman yau kuma shuru baima dawom ba. haka mama Zainab ta shifida tabarma waje bayan ta ajiye kofin kunun baba Ismail din ta dubi heenduh dake zaune saman turmi da wayarta a hannunta tana shirin bude wani saqo da musaddiq ya turo mata bayan iyayen missed cull nasa data gani dayake wayar na silent shiyasa bata San yayi kiranba. To tana cikin qoqarin bude saqon ne kuma taji mama Zainab ba cewa"0h heendu kinga har yanzun babanki shiru bai dawoba ko'ina ya tsaya Kuma Allah a'alamu?!" heenduh tace "koyaje wani gun ne to mama a uzurance? taqarashe mgnr gamida ajiye wayar bata bude text din bama. sakin ajiyar zuciya mama Zainab tai tace"to Allah sadai lpia" "Aminn mama" wasa wasa har wajen azuhur baba Ismail bai dawo ba bare su sasa idanunsu, zuwa lokacin mama Zainab fa hankalin ta ya soma tashi boyewa kawai take gudun kada heenduh ta lura ta qara Shiga damuwar itama inda tare suke lokacin har yanzun. suna gama sallar azhur ne suna kuma zaune dai a tsakar gidan har Cikin tsakar kan heenduh taji sallamar sa kamin addababben qamshin turarensa yabiyo baya. caraff suka hada idanuwa sanda ya zauna kan tabarmar yana gaisarda mama zainab. bayan sun gaisa take cewa cikin qarfin halinta "ah likitan turai mlm khaleepa har an dawo asibitin ne haka da wurwuri?. cikin murmushi yana d'an shafa Kansa yace"dayake na zo gida ne d'aukar wasu takardu kuma jia da muka fita naji headache na cewa batajin dadi shiyasa na tafo da mata magani nasan intasha zataji sauqin insha Allah" mama Zainab tace to angode kuma ni ai bnmaga alamun wata rashin lapia a tareda itaba yanzun hkn ma lanbonta ne data Saba dan heenduh kan batta da raina ciwo komi qanqantarsa a jikinta. d'an satar kallon ta yayi baidai ce mata komi ba sannan ya bude jikarsa ya fiddo wasu jajayen magunguna saces 2 ya miqa mata yace "kullum zakisha bibbiyu in daily kuma tundaga yanzun zakisha su dan yanzun zasu fara miki aiki ma a jikinki..." jiki a sanyaye ta amsa maganin dan tasan kona miye kuwa. na hans daukar cikin ne dasukai mgn dashi dazyn.... tuni taji tsoro kuma ya shigeta nan take. bata qara tsinkewa ba saida taga ya miqe da kansa ya debo mata ruwa cikin cup ya miqa mata tareda cewa "shasu ma yanzun na gani kamin natafi." dole babu yanda ta iya ta ballo maganin ta tura a baki tabi da ruwa idanunta a runtse... murmushi yasaki yad'an ciji lips dinsa sannan ya miqe yaiwa mama Zainab saida anjima ya fita gidan zuciyarsa fes. saqawa kawai yake a ransa sanda ya shiga motarsa yana tunanin a fili yace "hmn hoooo haba Headache ni din akace miki mashirman cine mai qaramar qwalwa kamar taki har dazan yarda na baki maganin hana daukar ciki ina matsayin likita kuma alhalin nasan babban illar dake jaza hakan shan maganin planing ga matar da bata fara haihuwa ba..... sarai yasan hakan ba qaramar Matsala take jazawa ba Mafarin knn dayai mata dubarar dauko mata magungunan qarin jini a zuwan na family planing din ne inda yasan bawai sanin kalar su maganin taiba. da wannan tunanin ne ya karkata kan motarsa dauki hanyar komawa asibiti dan daman saboda ita dinne har yadawo... acan kuwa yana fita itama miqewa heenduh tai ta nufi dakinta yayinda mama Zainab ta bita da kallo ranta a cunkushe da rashin ganin dawowar baba Ismail dai. sosai hankalinta yaqara tashi ganin har anyi la'asar kuma duba da duniyar nan yanzun babu tsoron Allah a cikinta mutane Sam babu imani ko kadan. tunanin hakan datai ne yasa taji hawaye suna shirin zubo mata babu shiri kuwa.... By *Xexen Fasaha* [2/13, 10:20 PM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO*!!! Story and writing by Xayyneb💤💤 Fasaha online writers. *🌳Imparting valuable knowledge and intertaiment is our concern🌳*. ~dedicated to my mom Sadeeq hauwas~. 👁🥡👁 🅿4⃣1⃣. *T* a fito wankan d'aure da towel dinta har gwiwa gashin kanta dud ya manne saman wuyanta zuwa kirjinta Wanda lemar ruwan wanka ce ta jiqasa. ajiye boket din tai da kwandon a inda suke sannan ta shiga dakin mama zainab nan ta shafa mai a jiknta danma batada da kaya a nan data saka abinta ma. duban agogon dakin mama Zainab din tayi taga har 11:22 AM. nan kuwa ta fito tana shiga dakin nata kuwa wanna Karon ba saman kujera ta iskesa ba, ta iskesa ne tsaye ya zura dukkan 2n hannuwansa cikin aljihun jeans dinsa yana kaikawo cikin tsakar dakin a cikin kalar takunsa.. Yana juyowa 4 eyes sukai kowanensu ya zubawa dan uwansa ido babu qaqqautawa, saurin janye idanunta tayi ta nufi ma'ajiyar kayanta zata dauko sai kawai jin takunsa tayi ya yi mata runfa a bayanta tareda daukota dukanta ya ajiyeta saman gefen katifar ta murya qasa qasa yace "my headache kiyi zamanki haka you are beutuful cut baby kawo hannunki muga" zuba masa fararen idanuwanta tai sosai tama kasa miqa masa hannun sai shine ya kamo hannun ya d'an shafa mata dai dai inda taji ciwon da yatsarsa aikuwa tayi saurin janye hannunsa idanunta na shirin zubda ruwa. girgiza mata kai yayi alamun kada tai kukan, Aid box din ya bude ya gyara mata wajen tareda saka mata wata 'yar farar plistap ya manne wajen. sakin numfashi tai ta dubi hannun nata sannan ta sake dagowa da idanunta ta dubesa shima din ita yake kallo sosai. jitai hannunsa ya sauka saman gefen kuncinta inda zarah tasa wajen yayi mata ja sakamakon Marin nan datai mata. shafa mata wajen yakeyi cikin tsabar tausayinta da kuma wata mugunyar tsanar zarah kan abunda tai matan yaji ya d'arsu a ransa. cigaba da shafa mata wajen yake kamar zaiyi kuka yakejin kamar ciwukan nata ma dukansu sudawo cikin jikinsa koya samu sauqin bugun zuciyar tasa datake ta famanyi masa. hannunta ta daura akan nasa a hankali ta janye hannunsa ta miqe staye tana kallon qofa muryarta qasa qasa tace "tasoo muje na bud'e maka q'ofan gida ka fita please dan dare fa nayi.." tayi maganar tana mai saka hijab dinta. miqewa taga yayi a zatonta fitowar zaiyi saitaga ya zauna saman kujerar gaban mirrow din nan tata dai ya daura qafa daya kan daya yana karkad'awa da takalmansa bayan hannuwansa dayakai bayan wuyansa shima yana wasa da yatsunsa anan. shima maganarsa qasa qasa yace"ok kije ki gwada bud'e gidan in su small dad suka farka suka ganmu tare Yaya knn? kinga zaifi kije daki fara budewa inyaso saina biyoki daga baya OK?" shiru tai tana tunanin kumafa haka ne, bari to taje din ita ta gwada.. cikin sand'a take tafiya harta kai bakin qofar wajen kenan ta d'ora hannunta qarar ta6a kubar ne yasa baba Ismail tashi zaune danshi daman yana d'aya daga cikin mutanen nan marassa nauyin barci motsi Kad'an saiya tadasu koda kuwa na juyin kwanciya ne muddin da mutum kusa dashi saiya ji kuma ya farka to uwa uba kuma kubar gidan Nasu mai d'an q'ara CE. sai jitai kawai maganarsa yana cewa"ah heenduh ina kuma zaki da dare haka?"! a mugun razane ta juyo garesa tana wuri wuri da idanu sam takasa motsin kirki saida ga baya dubara ta fado mata tayi saurin cewa"ay..ay nayi zaton ba'a rufe gida bane shiyasa nazo rufewa baba" tayi maganar gabanta na bugawa dass dass dasssss, "Aa heendu taya zamu kwanta gida bude ai an rufe dan haka kema kije kiyi kwanciyarki" haka ta nufi dakin jikinta a sanyaye da'ace dashi din suka fito aidako kwabarsu tai ruwa qwamma ma da Allah yasa yayi dubarar ta fara fitan. shikuwa daman yana hangen komi akeyi a waje ta labulen tagar tata dan haka tana shigowa yadinga mata dariyar mugunta qasa qasa. haushi taji ganin yanda yaketa sata tsaka mai wiya yau dan haka harara ta wurga masa tareda murguda baki tace "akace maka na sare ne? aibawai haqura naiba saika bar gidan nan yau bazaka kwanar mini anan ba qatoto dakai haka kaje ka danne ni wajen kwanciya" dariya sosai mgnr tata taso basa amman saiya kanne yace "better" ya koma yayi zamansa kan chair din yana latsa wayarsa ma. sau uku tana son fita tana shakku ana hud'un ne tasakeyin qundun bala ta fita wannan karon yitayi Kamar zata nufi kitchen aikuwa taji muryar baba Ismail again yace"wai miya hanaki barci heenduh na a daren nan sai fitowa kike yawanyi dan Allah kada ki sake fitowa haka nan kiyi kwanciyarki ki huta inda ance dare mahutar bawa ne, danma inason tashi qiyamul laili nima yau...shikenan mgn ta qare kuwa inda har zaiyi sallar dare tasan babu doctor khaleepa babu fita a gidan nan dan inhar baba Ismail yafara sallar dare sai da asuba yake ajiyeta sannan. dan haka muryarta a sanyaye tace"to baba daman naji qishi ne shiyasa nazo shan ruwa wajen" tayi mgnr tana mai bude randar ruwan kamar gaske ta debo tai musu shan dole tana cewa inama yanda mama keda nauyin barcin nan haka baba keda shi shima din dabazata wahala haka ba tasani" tazo wucewa daki knn tace"saida safe baba" yace ''to heenduh na Allan bamu alherinsa" "aminn baba" a haka ta koma dakin ta rufesa yana zaune abinsa yanata gem a phone din nasa kuma yanajin komi da suke fada itada baban. kayan barci ta dauka tareda shigewa yar kusurwa bayan ta kashe qwan dakin ta saka sannan ta fito ta kunna kwan. dubanta yake a afakaice ya tabe red lips dinsa yace a ransa"ji abunda yarinyar nan ke boyemun saikace bansan kalarsu ba da zubinsu ba mtss. ga mamakinsa gani yai ta shimfida tabarma a qasa ta shimfida bargo gamida ajiye filo akai ta dubesa tace"ai sai kazo ka kwanta ga shimfida nan nai maka inda ka qwaqufe sai ka kwanar mana a gida." tayi maganar tanai yatsune fuska tareda zama kan kujerar daya bari ta gaban madubin, ta zauna ta warware parking gashin kanta daya zubo har wajen qugunta nan ta hau linkesa dan taji dadin barci. zuba mata idanuwa yayi na tsawon lokaci yana kallon ta, ahankali kuma idanunsa suka sauko saman tudun qugunta dake zaune a kujera cikin silikin rigar tata sai wani motsawa suke. hakan ko baqaramin dauke hanlalinsa zuwa gareta yai ba batareda daya zata ba. baro bakin tagar yayi ya isa bayanta ya tsaya. tana kallonsa ta madubi ta wani share taci gaba da gyaran gashin ta tana rera 'yar waqarta cikin siririyar muryarta wacce take so sosai sosai fiyeda kowace waqa ta hausa wato waqar *dasauran kallo*. tayi tayin abinta shiko yana saurarenta saidaga baya ya juya ya dubi shinfid'ar datai masa ya kuma kai dubnsa ga tata ta katifarta,, girgiza kai yayi tareda sakin wani murmushi dan yasan yanzun nan zaiyi maganin ta. heenduh kuwa tana cikin waqarta babu zato taji hannunwansa saman wuyanta yana shafawa daga bayan nata dayake a tsaye. yitayi kamar zata tashi aiko yayi saurin ida tusa hannuwan nasa ta saman rigarta zuwa cikin rigar tata ya ruqo balloons niplles dinta yana murzawa. tuni dud wani qoqarin tashi datakeyi a lokacin taji ta dainasa dan jikinta yayi mata dayi mai tartare da saukar kasalalliyar kasala mai tsananin gaske. wani dan qarfi ne taji ya saukar mata dan haka tai saurin janye hannunsa ta miqe tsaye batareda ta kallesa ba tace "Kaje dan Allah ga shinfidar kacan katsaya neman mgn." Tayi mgnr tana mai kashe kwan dakin ta kunna fitilar 'yar qarama mai jonin wayar nan wacce kecin batira uku sbd dakin ya d'anyi musu haske koba yawa tunda babu kyau kwana cikin haske kamar yanda malamin islamiyyar su ya fada musu in kana kwanciya cikin haske a dare to in akayi sa'a kuma da shed'anun aljannu suka d'auko d'an uwansu marar lafiya zasu iya sakowa bil'adama shi a jiki saikaga mutum yaita shan wuyar ciwo na duniya. to daman tunda taji wannan maganar gargadin mlm dinnasu daman gata uwar tsoro saita keta kiyaye kwanciyar a haske sosai dan ance zama lpia yafi zama dan sarki muddin kabi mgnr dake cikin tsarkakkun litittaifan nusulunci zaka wanye lpia. bayan ta kashe qwan Kai tsaye shimfid'arta ta nufa da niyyar kwanciya bayan ta qara number fankan dakin dan zafi bata rainasa ita koyayane a jikinta. bata zata ba sai jin takunsa datai ya had'e qirjinsa da bayanta ya rungumo cikinta yasaka mata bakinsa a kunnenta ya d'an lasa sannan yace muryarsa it's very low "tayaya zaki raba mana shimfida headache alhalin muna matsayin halattattun juna?" janye jikinta tai ta juyo ta kallesa cikin haushinsa tace "kamanta kanada zarah zabin mamanka?"! tana fadan hakan ta juya zata tafi yayi saurin rungumo cikinta ya hade bayanta a jikinsa karo na 2 sannan yasake kai bakinsa kunnen ta yace "kincika kishi headache ga alama anya kuwa nan gaba ba kulleni zaki dingayi a gida ba? yayi mgnr cikin tsokanarta. hararsa tai ta yamutsa fuska yasake cewa "kuma nina CE miki inason zarah zan aureta? kokinji hakan a bakina headache na? Sosai taji dadin mgnr tasa amman saita qi gwada masa hakan saima banbare hannuwan sa datai a saman cikinta ta juyo ta dubesa tareda zuba masa idanunta qal qal dasu cikin tabe Yan lips dinta tace "kama so ta din ni ina ruwana ma" shima dagowa yayi ya dube cikin idanunta tuni ya gasgasta mgnr tayita ne bawai har zuci ba, nannade hannuwan rigarsa yai yabarsu dai dai Rabin hannuwansa yasha gabanta ya biyota ta dinga ja kuwa da baya baya bata ankara ba saigata ta fada saman katifar tata kanta yunqura ta taso har yayi saurin dora mata nauyin qirjinsa saman shafaffen cikinta da dukiyar breast ballons dinta dasuke tsattsaye bum bun. harsaida tayi wata yar qara yayi saurin juyota ya koma qasa ita kuma tadawo samansa nan suka sake zubawa juna idanu kowa na saqe saqe a ransa. tashi tayi zaune ta daure fuska ganin yanda yasha mur shima. shirin miqewa take daga zaunen dayake saman katifar yasa dogon hannunsa ya fizgota saiko gata tadawo ta zube saman jikinsa qugunta tsakanin laps dinsa cinyoyinsa. kallonsa tai a marairaice dan tasan indai yai mata kalar wannan ruqon da zaman tofa qyaletan dazaiyi sai Allah. "Pleases doctor kabarni wlh barci nikeson yi kaji pls?" zubawa 'yan red lips dinta idanuwa yai ganin yanda take tutturo masa su a cikin shagwabarta nason ya tausaya mata ba qaramin burgesa hakan yai ba kuwa. matsoda qugunta yayi cikin jikinsa sosai har tanajin yanda yake sake motsa jikinsa da cinyoyinsa tsakanin qugunta. sosai ta runtse idanunta jin tudun wani abu datai wajen a cikin zaman datai a tsakan kanin cinyar tasa wanda sam ma takasa sanin miye shi abun ne haka. rungumeta yai ya jawo masu abun rufarta ya lullubesu tana kwance cikin jikinsa dan yahanata ko motsawa sakamakon wani q'aqqarfan ruq'on dayai wa west dinta lokacin. gaba daya ya matseta cikin jikinsa banda shaqar numfashin juna da sukeyi basu komi. hannunsa yasaka ya kamo band din gashinta data nunke ya warwaresa saigashi gashin ya sauko a fuskokinsu. tattara mata shi yai ya maidasa gefen wuyanta yana mai shaqar qamshin gashin nata. hannuwansa ya d'aura saman hips dinta yana d'an matsa mata su na tsawon lokutta. sosai heenduh takejin dadin hakan shiyasa ma ta qara narke masa a jiki. hakan kuwa datai najin tausasan breast balloons nata na nutsar qirjinsa ba qaramin kwadaitar ta yaji ta qaru a ransa ba. cigaba yai da shafa qugun nata yana sakar mata wani deep kissing a lungu da saqo na wuyanta tareda saka yatsunsa guda hudu na kowane hannunwansa yana sosa mata kunnuwanta zuwa qasan ha6arta. tuni ta fara sakar masa nishi nishi tareda saka hannuwanta biyu ta qanqamesa gamm a jikinta ta matso da fuskarta a tasa tana goga masa kuncinta saman nasa idanunta a lumshe dan sosai take jin kuma dadin kasancewarsu haka dud inta kallesa taga wannan handsome guy din nan mallakinta ne ba qaramin farinciki ke qara ratsa mata sassan jiki ba. tsurawa yar baby cut din fuskarta idanu yai ganin ta runtse idanunta hkn yasashi saka mata yatsunsa kan lips dinta yana shafawa a hankali. abinda ke qara jansa gareta kuwa shine yanda jikinta koda yaushe ke qunshe da daddaden dumi gakuma yanda fatarta keda taushin gaske shiyasa ya qara jawota samansa wannan karon bai tsaya komiba ya saka mata bakinsa cikin nata yana playing sucking lips dinta. a zatonsa zata hanasa cigaba da abunda yake matan saima yaji ta tallafo fuskarsa sosai da hannuwanta tana masa nata kalar salon daya koyar da ita itama. tamfar baqin kissing haka suka komawa junansu sosai suke tsotsan bakunan junansu a nishad'ance har bassa fatan abinda ka katsesu ma sukeji a lokacin dan lokacin harya maidata qasa shikuma yayi mata runfa. saida ya tabbatar daya sakar mata kasala sannan yayi shirin fidda bakinsa cikin nata aiko dasauri yaji ta jawosa ta fuzgo wuyan rigarsa da qarfi saiko gashi ya sake fadowa kanta kanya yi yunqurin wani abun yaji harta qara had'e bakunansu tana shan hot lips nasa. murnushi yasaki a ransa yana fadin perfect couples munyi matching nidake kenan headache need our between. saida tasa ya koma ruwa tsundum shima dan daman yaso barinta dan jindayai hucin numfashinsa nason fita waje gudun kada su baba Ismail sujiyosu yasa shi kawai d'aga mata q'afa ba komi ba, amman inda ta nuna masa bata gaji ba aishi daman hakan yakeso ai. dan haka ya dage yana ta shawo sugar lips dinsa shima babu qaqqautawa. hannuwansa ya zube saman hannuwan rigarta yayi qasa da ita. da sauri ta basa baya tayi rubda ciki bayan ta rungume breast dinta jikinta na rawa dan ita bawai haka take nufi ba data jawosa. dasauri tajawo abin rufar ta rungumesa a qirjinta ta wani qudundunesa sosai sannan ta tashi zaune danshima a zaunen yake dud yakoma kalar tausayi aransa yake cewa wannan headache muguwa CE tasashi a tsaka mai wuya kuma ta zille masa. "Pleass headache ki bani haqqi na wlh bakiji yanda jikina kemun ba da mara na ciwo zatayi mun",,, juya fuskarta tai tace"haqqi anan gidan kuma?' tayi mgnr fuskarta a yamutse cikin yanga. zuba mata idanu yai ganin yanda gashinta ya rufe mata bayanta da qirjinta har gefen fuskarta ma gashi iskan fankar sai kadasa takeyi yana dan nimmiqewa gwanin sha'awa. "to miye ba adakin matata nike ba" tabe lips tai tace "saika bari saika koyi so sannan" cikin mamaki yace "so? so kuma ? na koya naima wa? hararsa tai tace"ina mazaunin matarka bantaba jin ka furta Kalmar kana sona ba shine nikuma kk so ka cuceni na baka kaina inka samu abinda kk so daga baya saika barni kaje ka auri zarah za6in momynka ko? nikuma gani wacce aka cusa maka? koda yake ance daman matar cushe batta daraja." tayi mgnr hawaye na sauko mata. sosai hankalinsa ya tashi dan haka babu shiri ya gangaro ya kwantar da kansa jikin cinyoyinta ya zuba mata idanunsa tareda daura hannuwan sa saman qirjinsa ya rungunesu..yakai minti kusan goma yana kallon kukan nata sannan kuma a hankali ya miqa hannunsa saman fuskarta yana share mata hawayen ganin taqi daina zubosu yasashi miqewa zaune ya jawota kusa dashi tayi saurin qara matse malullubin nata a na shanunta danjidatai zai zame qasa.. shiko ma sam hankalinsa ba'anan yakeba burinsa kawai shine kukan nata ya tsaya cak sakamakon zafin da zuciyarsa ke masa dud a saukar qwalanta guda daya yanaji shima kuma kamar zaiyi kukan ne. dud yanda yaso ta daina kukan kasawa yayi dole tasa yai maganin abun ta hanyar maida bakinsa cikin natan dayai yarufe gam yahau cigaba da rud'ata harda saka harshensa yana shanye mata hawayen sanna fa yasamu tai tsit da kukan Nata. idanunsa sunyi jajir ya dubeta yace "waye ya gaya miki bani sonki headache? dasauri ta dubesa ya gyada mata Kansa yace"tabbas ada bansan wani ma'anar soba headache saidaga bayan tafiyar danai kwanan nan kan batun fiddo kayan dady a patarcout lokacin ne nasan kina raina matuqa Headchee dan dud kowane motsi dazanyi saikin shigo rayuwata amman ban dauki abun serious ba dan banyarda da abunda zuciyata Ke nufun ba a kaknki ..koda nadawo daga tafiyar saina dunga jin kishin ganin kina Huld'a da samarinki zafi nikeji har cikin raina... kamo hannuwanta yai suka zubawa juna idanuwa babu mai kaucewa yaci gaba da cewa"zaki cemun shima wannan ba so bane headache?wlh bn qara amincewa inajinki a raina ba saida Dr mus'ab abokina yaqara fahimtar dani akan dud wannan seems din danikeji gameda ke a so yake zuwa,, hada hannuwanta yai ya aza bisa fuskarsa idanunsa a rufe yace"zaki soni nima headache a matsayina na abokin rayuwarki? wani farinciki ne tsantsa taji yana ratsata dan haka a guje ta fada jikinsa tana matsan hawaye na Allah ya karbi adduarta son ta ya bayyana a zuciyar doctor. tuni farinciki yaji yana shigarsa ganin dayai tayi na'am da mgnrsa dudda bata basa amsaba ai ance alamar tambaya atambayi fuska. ahankali ya balle botiran rigarsa ya dagota cancakat ya runguneta cikin jikinsa dukkansu suka runtse idanu da qarfi sannan ajiyar zuciya ta biyo bayan hakan Wanda hakan yafaru ne sakamakon yanda shi yaji lumewar Brest balloons dinta cikin faffaden qirjinsa yayinda itakuma taji kwantaccen gashin qirjinsa yana dan tsirar mata dukiyar fulaninta tanfar ana mata Susa a Kansu takeji dan haka sosai tasake shigewa tai luf kwance a jikinsa. jitai yasaka bakinsa a kunnenta yace a hankali yana lasan gashin lumsassun idanunta "kinason samun baby headache na?na baki baby? pleass kibani baby mai kamarki kuma ya dauko hasken fararen idanun nan naki masu tsadan samun kalarsu kinji ko sugar lips with Brest na? gaba daya ta zaro fararen idanuwan nata kuwa tana kallonsa dasu a tsorace wanda hakan kuwa datai baqaramin kyau yaga taqara masa ba dan haka qara matsota cikin jikinsa yayi da qarfi yana kissing dinta kota ina a fuskarta yana cewa "Please headache kibani baby mai kamarki pleasssssss pleaseee b... because.. of...I love you with all my heaerttttt you hear me my headache??..... turo baki tai gamida turesa tajawo malullubin ta qara rufe jikinta tayi kwanciyarta tana murmushi a ranta. shiko cikin bugawar zuciyarsa ya ke dubnta tsoro ya shigesa na tunanin cewa kadafa headache tace zata garasa itama ne tace zata rama abubuwan dayai mata a baya??? tuni kuwa yasha alwashin kar6ar kowane kalar zazzafan horo a gareta matuqar zata soshi shima koda baikai yawan sonda yake mata ba kuwa. dan haka jiki babu qwari yaqara kwanciya bisa bayanta sakamakon rubda cikin dayaga tayi cikin rada yace "ki daina kwanciya rubda ciki headache na kinji ko" jin tayi masa shiru taqi kuma gyara kwanciyar hkn ne yasanya yasaka hannuwansa ya juyota tareda daura bayanta a jikinsa yazamto suna kallon fankar Sama dake basu dadaddar iska. dudda kuwa khaleepa yasaba da iskan ac Amman sai yaji hakanma yayi masa kodan yana tareda abar son na headache yasa Bayya banbance iskan fankan talakawa data masu shi ta ac ne oho... ~Love you all dears~ ~😻 By *Xexen Fasaha* [2/13, 10:20 PM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO*!!! Story and writing by Xayyneb💤💤 Fasaha online writers. *🌳Imparting valuable knowledge and intertaiment is our concern🌳*. ~dedicated to my mom Sadeeq hauwas~. 👁🥡👁 🅿4⃣3⃣. *T* unda heenduh ta shiga d'aki kwance take rigingine tana kallon silin yayinda wayarta ke aje saman shafaffen cikinta hannunta na akai kuma, tashiga tunani mai zurfi dan sosai itama ta damu da rashin dawowar baban har zuwa wannan lokacin. gashi kuma bayyada waya bare akirasa aji ko lafia shuru. jin wayarta na ringing ne yasata da sauri ta duba ganin kowaye mai kiran...6ata fuska tai ganin musaddiq ne yasata daga wa akaro na biyo da shigowar wanj kiran jiki a sanyaye. "halo my beautiful lady hope dai kina lpia da kuma wannan ne Nike roqon a yafe mana bamusan miyasa inmun kira ba'a amsa mana ba kuma koda text mukai bawani reply please tell me my beautiful baby miyasa?" yatsuna bakinta tai sannan tace"no bakamun komi ba bandai jin dadin jikina ne shiyasa kaga hakan,amman yanzun nasamu lpia" "Ayya to alhamdulilla dan bansan naga komi na matsa miki 'yar kyakkyawa ta". dakatar dashi tai da fad'in "naji ngd zan yi wani abu yanzun musaddiq" "to babu laifi nima ina kan aiki ne na turesa gefe nakiraki da taraddadin kozaki dauka koko? Amman yanzun naji wani qarfi mai tartare da kuzari ya zomin inda naji muryar beautiful na" "Ok ngd tum" abinda tace knn yaji tana qoqarin ajiye wayar dasauri yace"ah pls wait beautiful baby na kinko duba message nawa? a taqaice cikin qosawa tace "zandai duban tukun" dasauri yasake cewa"no bama saikin duba ma daman namiki text dinne sbd tafiyar gaggawa da tatasomun zuwa wani aiki a Cameron har tsawon 2 month shiyasa nai mk text din, yaci gaba da cewa nayi missing dinki na rashin ganin wannan 'yar kyakkyawa ta kamar na biyo iskar duniya ta nikeji wlh kodan na ganki heenduh sarauniya na Wanda ba'a cika samun mai kalar sunanki ba sai gidajen masarautan mu" hmn kuma ni gashi banje masarauta ba amman kuma Allah yaban sarauniyar kyawawan duniya" murmushi tai sannan tace "Sry musaddiq kamar gobe ne ay zaka gama aikin ka dawo inda kwanakin ba suna jimawa bane yanzun ko?" sauke ajiyar zuciya yai yace"naji dad'i 'yar kyakywa ta shiyasa nike q'ara sonki dan kin iya kwantarwa da mutum hankali" batace komi ba sakamon tuno khaleepa datai a yanda suka kasance a daren jiyan nan da kalar kuma dramar da akasha kan fitarsa.. bata ankara taji murmushi ya su6uce mata tana mai rufe idanunta taq'ara miqewa sosai kwance a katifar tata tana mai kuma q'ara shaqar q'amshinsa daya had'e dukkan katifar tata da marufin da suka lulluba kuma dashi.. sam shaf ta manta da musadiq nakan layi ma it's, saidai ta tsinkayosa yana cewa"alo alo 'yar kyakkyawa ta kina jina kuwa ko network ne ya riqeki minke banjinki?, furgigit ta dawo tunanunta tai saurin tashi zaune saman katifar lokacin ne kuma tad'an sausauta murya tace"network ne amman ynxun yy daidai" "yawwa shikenan to 'yar kyakkyawa ta amman dan girman Allah ki taimaka ki turomun pics din da kikai mun alqawalin zaki turomin kuma shiru? tana d'aya daga cikin mutane masu cika alqawali saidai ko halin mantuwa yasa ta mantan. dan haka tace "ok Sry na mantane afuwan" cikin wanj jin dadi yace"emhem koda naji dan nasan 'yar kyakkyawa ta batta qaramar mgn intace yes to yes ne haka ma in tace no tofa no d'inne" hakanan mgnr tasa tasata murmushi dan musaddeq akwai barkwanci lokutta da dama kobatai niyyar masa abuba saikiga tai masa dan tanasan mutum Wanda yasan mutuncin mutane dukiyarsa bata sa yadinga d'agawa ba kamar yanda kawunta keyi. amman a fili sai tace "zan turo maka ynxun kayi online you can see it" "tanxxx somuch 'yar kyakkyawa ta ki gaisar mun dasu mama dan Allah" "Tom" abunda tace knn ta latse wayar ta Shiga bincika photos nata nanta tura masa har guda uku babu Wanda naturally zallar kyaunta da dirinta bai bayyana ba kuwa a cikinsu. koda yagansu kamar zai rikice mata yabaro garin cameron yakeji yadawo ya ganta a ranar ya juya, saidai da qyar ta shawo kansa ya haqura ta hanyar yimasa voice message mai sakawa mutumin da ake son rarrashinsa cikakkiyar nutsuwa gamsasshiya tofa sai snn ya haquran yaso ta tsaya suyi chating amman ta zulle masa tana mai masa tunin aikin dazata taya mama sannan fane ya haqura badon yaso bane suka rabun. tana kashe wayar kuwa kamar daga Sama ta jiyo muryar baba Ismail a tsakar gida yana sallama. Allah sarki heenduh aida gudu ta miq'e kuwa tayo waje ta iske mama Zainab tsaye a gabansa riqeda hannunwan baba Ismail din tana tambayar sa ina ya shige tun asubar yau ne a rud'e. kan ya bata amsa kuwa har heendu ta ida qarasowa wajen ta rungume baban nata cikin murna harda 'yar guntun qwallan ta tace "babana munyi kewarka nida mama hankalinmu ya tashi sosai da rashin dawowar ka gida". murmushi baba Ismail yayi bayan ya shafa kan heenduh sannan ya d'agota ya kamo hannunta da hannun mama Zainab suka qarasa kan tabarmar dake tsakar gidan suka zauna. mama Zainab tasake miqewa ta d'ebo masa ruwan randa masu sanyi sannan ta dawo ta durqusa a gabansa ya karba tareda cewa"Alhamdulilla zainabu sannunki" zama mama Zainab tai gefensa tana dubansa cikin tsabar murna koda baikai ga cewa ga abinda ya tsaida sanba tasan tana cikin farinciki ma'ishi kuwa na ganin mijin nata lami lafiya zaune a gabanta itakuwa miyafi wannan farinciki a gareta cikin marecen ranar yau bayaga data cigaba da hamdala wa ubangiji a cikin zuciyarta kamar yanda ta fara tun farkon ganinta dashi a shigowarsa cikin gidan. "Huuh!! kai masha Allah Alhamdulila Allah mungode maka da kayo ruwa duniya Allah shi qara mana lpia dan darajar ma'aiki saw." abinda baba Ismail yace knn bayan gama shan ruwan dayai dan kuwa ba qaramar qishirwa ya taraba da "aminn" suka amsa. sake sauke ajiyar zuciya yai sannan ya dubi mama Zainab yace"kunjini shiru ko? Wlh nima hankalin na nan gida gunkun dan nasan zaku damu daman... kuma bakome ya jaza rashin dawowata gida ba sai rashin lpian baba yawale dan daqyar ya gama mana jam'en salla a masallaci da asubar n@n , tofa koda yagama kasa ma tashi yai daga nan inda ya sallame sallar...mutane nan muka rufesa ganin ko mgn yakasa ne yadafe qirjinsa da hannuwansa yasa yaya salis da shima yazo sallar a masallacin bada umarnin kada a d'aukesa zuwa gida kmr yanda wasu kW cewa yace zaifi kyau street awuce dashi asibiti to fa kowa saiya aminta da hakan dan sungano cewa ba'a d'au ciwo a kaisa gida a jinginar ba dudda dai lpia ta Allah ce a ko'ina ka zamo to Amman Allah shiyace ka nemi sauqin magani awajen bayinsa da yabaiwa baiwar damar sanin hakan dan samuwar lafiyar sauran bayin nasa marassa lafian. saida yaya salis ya koma gida ya dauko motarsa sannan muka nufi dala hospital wai Ashe su yajin aiki suke shiyasa muka juyo muka nufi hospital nasu khaleepa inda daman ita asubiti ce mai zaman kanta. to nan aka karbesa emergency aka Shiga dashi dan checking nasa mune tun abun asuba saifa yanzun muka samu muka dawo gida nida Yaya salis din danshi baba yawale sun basa kwanciya sakamon hawan jininsa daya taso masa lokaci daya ga kuma massara harda tari babu qaqqautawa. amman yanzun alhamdulilla inda yasamu barci shiyasa muka dawo gida danni komawa zanyi can wajensa da zama inda mune dai dolen nasa makusantansa a yanzun masu kula dashi" Mama Zainab tace "kaiii subhanalla ubangiji ma'allahu yabasa lpia" "aminn" cewar heenduh da baba Ismail dan har a ran heenduh ta tausayawa mai ran qarfenta fa ciwon nan da akace ya taso masa lokaci daya. sunyi shiru babu Wanda ke cewa komi dan matuqa tausayin baba yawale matuqa yai tasiri a zuciyar su.. babban abinda me tayarwa da baba Ismail hankali shine tunaninsa ina zaisamo kudin dazai biya asibiti da kuma sauran hidimar can? shiru yasakeyi kawai yana kiran Allah a ransa tareda tazbihi yanawa annabi salati.. suna a hakan ne kuma sukaji sallamar almajirai iriyar yan matasan samarin nan su wajen goma kuma kowanne Kansa daukeda buhun shinkafa wani kuma taliya ko macroni dasu man turkey da manja suma jarka biyar biyar kamar yanda buhun shinkafa da na su masara da cattons na taliya da kuma macronin suka kasance da yawa suma. dan wani zaiyi tsammanin cewa inyaga kayan wani dan matashin shagon saida kayan masarufi za'a bude. dady salis ne ke biye dasu a baya saida ya sallamesu almajiran da suka gama shigowa da kayan duka sannan ya zauna aka gaisa ya dubi baba Ismail yace"qanena kaga KO yanzun nan tafiya ta kamani can garin dana baro yayan mama ne baya lpia shima, kuma tareda Maman zamu tafima da Iyalan nawa dan dubosa" sosai su baba Ismail suka jajanta masa wa rashin lpian yayan maman salis din kuma surikinsa. yaci gaba da cewa "ga abinci nan qanena sannan kuma.... yad'an karkata aljihun rigarsa ya qirgu musu kudi dubu 150 ya miqawa baba Ismail yace"wannan kuma kwayi hidimar data taso a gida sannan ya sake qirgo wata dubu 60 daban ya sake miqawa baba Ismail yace"wannan kuma a siyawa baba yawale komi yakeso yaci inda narigaya danaje na gama biyan kudin gado harna tsawon kwanakun dasuka shard'anta masan zai kai dakuma magungunan dud na siya nan yagwadawa baba Ismail bill din na asibitin dakuma qa'idar yanda baba yawale za'a dunga basa magungunan nasa har jikin nasa yayi daidai. sosai baba Ismail ke fiddo hawaye bayan gama karanta bill din dayai danshi tunaninsa dabadan Allah ya kawo musu Yaya salis d'unba tayaya zasu iya biyan kudin nan na private hospital dinnan? dudda suna kulawa da patient dinsu sosai amman asibitin bata kamarsu ce bane masu qaramin qarfi inda su tasun masu qaramin qarfin ma aikata sunyi yajin aiki nan dai. ahaka yahau godiya da fadin "ngd sosai Yaya salis Allah shi qara arziqi mai amfani haqika ka riqe zumunci kadawo kana mana abinda d'an uwan na ya gaza munshi a rayuwa wato taimakawa rayuwar da Mike ciki a buqatance ngd Allah saka da alheri yajiqan magabata" dafasa dady salis yai yace"haddasu baffa da inno da sauran musulman Allah amunnn, sannan kuma shima yayan naka zai dawo ya kuma soka kaida iyalinka ya qaunaceku da izinin Allah wataran saidai labari kaji ko qanen?" gyada masa kai baba Ismail yayi cikin qirqiro murmushi sannan dady salis yace "yawwa kuma insha Allah da zarar na dawo zansa a gyara gidan nan yanda ya dace kuma saimu zauna dakai kafadamun kalar sana'ar da kakeson farawa kadaina zama bakin hanyar nan saida cefane dan Sam banson hakan har a raina, kuma ma sainaita ganin kamar cewa mutane zasu zageni kan nakasa tabuka maka komi dud yanda muka taso a zumuncen nan uwa 'yan uwan jini." Girgiza kai baba Ismail yai yace "bazasu zageka Yaya salis domin halak d'ina ne na fito nema dan haka dud wani mai kaifin tunani bazai zageka ba koyaga laifinka dubaga d'an uwana na jini ma yana raye bai zamemun dole ba amman kai gashi ka zamemun". har aran dady salis d'abi'un qanen nasa Ismail kan burgesa na tsagwaron nuna tawakkali da kuma abin duniya da bai rufe masa ido ba. kan yace wani Abu wayarsa tai ringing ganin matarsa CE wato mmn baby amnat yasashi miqewa da fadin "nina wuce qanena suna can Suna jirana zamu tafi..dasauri heenduh tace"dady salis pleass inkun dawo zaka kawomun baby amnat ta kwanar mun? murmushi dady salis yayi yace"Kunlun saita mun zance ki itada dai Aunty beauty nakaita gunki harmafa ta fadawa mamanta ke? Amman dazarar mun dawo insha Allah zan kawo miki ita heendatuh" cikin murmushi tace"yawwa thanks dady salis adawo lpia. saida baba Ismail yarakasa waje sannan yadawo ciki zamansa keda wuya wayar mama Zainab dake can cikin dakinta tahau ringing duban heenduh tai tace"jeki miqomin ita heenduh". koda taje ganin sunan mama jamila wato mamar mama Zainab din yasata fitowa ta miqawa maman tana cewa qawata CE ke kiranki Ashe mama na" harararta mama Zainab tai tace"kifa kiyayeni heenduh na fada miki fa" dariya heenduh tai kawai takoma ta zauna kusada baba Ismail. mama Zainab bata sake bin ta kanta ba ta d'aga wayar da cewa "Assalamu alaikum mama barka da marece... shiru tai tana sauraran mgnr mama jamila din dasauri sukaji mama zainab tace "Innalillahe wa'inna ilaihirraji'un yaushe yarasu mama??.. dutta rud'e cewa takeyi to.. too gani nan zuwa.. dasauri takashe wayar baba Ismail suma sai tanbayar ta waya rasu ne? sukeyi. cikin hawaye mama Zainab tace"kaka liman malam ne (baban mama jamila dake zaune garin zaria). Allah yaimasa cikawa yanzun nan. innalillahe......tashi zakiyi muje tare" cikin goge hawaye mama Zainab ta kallesa tace"a'a baza'ai haka ba kamanta da baba yawale ne dake kwance shima asibiti ba lpian baban heenduh? to Zainabu naga ai mutuwa CE takauda komi ko?" "dudda haka dai baban heenduh kaga baba yawale na buqatarka wajensa kada kuma wani abun yataso babu makusan cinsa.. Kabari koda yaushe ne saika je gaisuwar inda akwai lalura data hanakan tafiya zankuma sanarwa da mama" to Amman tareda heenduh zaku! Inda kinga gidan yanzun zai zamanto babu kowa inda ni kuma zan dinga zuwa kwana asibiti." girgiza kai mama Zainab tasakeyi tace"batareda ita zaniba inda itace zata dinga muku girki tana kaiwa asibiti dasauran ayyukan gida"..shiru baba Ismail yai baisan miyasa Zainab keda kaifin hankali ba dudda ake cewa qwalwar mata bataja sosai to shikam ya Musa dan Matan ma Suna suka Tara akwai 'Yan baiwa kamarsu Zainab din kuma bugu daqari ga wadataccen ilimin addini data shawo a gidansu musamman a babanta Mlm zayyanu. "to shikenan zainabu kimin gaisuwa inkinje kamin Nazo insha Allah" miqewa mama Zainab tai dan had'a 'yan kayanta dazata jedasu heenduh tabita da kallo da tunanun abubuwan dasuketa samunsu yau na jarabawa ta rayuwa wacce dole daman jarabawa ta dinga rizqar nusulmi kodan gwada yawan imaninsa kamar yanda yazo a hadissai ingatattu. tashi tai tabi bayan mama Zainab din zuwa dakinta daidai lokacin da mama Zainab tagama zuge jikkar 'yan kayanta kala hud'u data saka a ciki. kamo hannunta heenduh tai kamar zatai wani sabon kukan tace"amman mama ni kad'ai kenan zan dinga kwana a gidan nan yanzun?! wlh mama sai nikeji kamar ma zan dunga jun tsoro bazan iyaba mama, zan dunga dai zuwa gidan baba d'ahara ina kwana harku dawon.. ajiye jikkar mama Zainab tayi takamo hannun heenduh tace"sanin kanki ne bannason kina fita waje koda yaushe heenduh , ki daure kiyi zamanki anan din cikin gidanku kada kije kuma ki takurawa baba inda kina ganin yanda yaran danginta dud sunzo mata Hutu kuma gashi babu wani isasshen fili a d'akinta nata kada ki takurasu dan Allah ki zauna abinki anan kinji?." d'an qaqalo murmushin dole mama zainab tayi tareda d'an jan hancin henduhn snn tace "kima daina jin wani tsoron zama waje d'aya danko ba jima zakije d'akin mijinki kinga ta tsoro yakau inda shima zai dinga fita nemo muku abinda zakuci bawai zaman gida zaiyi tareda keba , kema a haka zakiga har kin samu 'Ya'ya abokan zama kema ko? dan murmushin jin kunya heenduh tai batace komiba kawai ta sungumi jikkar Maman suka fito itada baba Ismail suka rakata har gidan mama jamila bayan guzuri isasshe daya bata sannan suka dawo. kozama basuyi ba baba Ismail yace su koma asibiti. suna isa kuwa cikin d'akin cikin ikon Allah babu jimawa baba yawale ya farka. sannu suke masa cikin murna saiga doctor mus'ab ya shigo ya q'ara duba sa sannan ya juyo tmya dubi baba Ismail yace"yanzun zaku iya basa abinci yaci amman mai d'an ruwa ruwa haka" daga haka ya matsa kusada gadajen sauran fatient din yana cigaba da dubasu. duban heenduh baba Ismail yayi yace"muje na tsaida miki napek sai kije gida kid'an dafo masa wani abun saiki dawo ki kawo ai zaki iya gane asibitin ko wajen dawowa?" "eh baba na" "to ungo wannan ya miqa mata dubu biyu yace ''saikiyi abinda yadace" amsa tai suka taso zasu fita a karo na barkatai suka sake hada idanu da doctor mus'ab din. tsoki taja dan tunda yashigo ta lura da kalar yawan mugun nacin kallon dayake mata tatsani kallo fa ita. daidai suna fita harabar asibitin shima doctor khaleepa ya fito daga office dinsa cout dinsa sagale da kafad'arsa dan babu wanda ya lura da junansu shidasu baba Ismail sai sukaji muryar doctor mus'ab dake tafe a bayansu yad'an d'aga muryarsa yace doctor wait mana" d'an jimmmmm na dakatawa khaleepa yayi bayan bud'e murfin bayan motar tasa yasaka jikkarsa a motar sannan ya juyo. ai kiwa yayi arba dasu baba Ismail da heenduh dake gefensa suna tafiya. cikin mamaki yayi saurin yin dogon taqi yaci gabansu yace ckn muryarsa "small dad kunzo dubiya ne asibitin namu?" daidai nan doctor mus'ab ya qaraso wajen zuciyarsa cikeda mamakin daman doctor khaleepa yasan sune? to Indai haka ne bazaiyi qasa a gwiwa ba wajen saka abokin nasa yai masa jagorar samun auren kalar wannan zuqeqiyar hot babyn dayaji ta kwanta masa tashin farko da ganinta dashi a yanzun. Baba Ismail yace "a'a yarona baba yawale aka kwantas ay anan din yau". cikin mamaki yace baba yawale kuma! awane bangare aka kaisa" caraf doctor mus'ab yace "mutumina wannan patient din d'an bangarenmu ne banaku ba. (male section patient) yayi mgnr cikin tsokana. tsoki Doctor khaleepa yayi yace"dudda haka amman kasan takowane fanni ina zagayawa daiko cechking? dan murmusji baba Ismail yai yace "yanzunma munfito ne na nemawa heenduh abun hawa zataje gida ta d'an dafo wa baba yawalen abinci." "OK small dad muje saina sauketa gidan inda nima can zanje." baba Ismail yace"AF to shiknn ma heenduh ga d'an gida ma jeki kuje." doctor mus'ab yace "badai katashi ba?" saida yashiga motarsa ya tada sannan yace "saika duba tyme ai kagani" daidai nan heenduh ta qarasa zagayowa ta shiga motar. dariya doctor mus'ab yayi ya maida idanunsa kan fuskar henduh datai saurin janye fuskarta tana kallon wani shashen cikin Jin haushi q'arin kallonsa. haka yaja motar suka tafi bar suka d'au hanya baice mata komiba tuqinsa kawai yake Yakama fuska ya daure tamau. Kallonsa tad'an sata tayi da gefen idanunta ta6e lips tai tace a ranta "miskilancin ne ya motsa maka yau knn?...to muje a hakan dan nima bazan kulaka ba muje zuwa... tana gama tunanin hakan ta maida kanta gefen titi tana kallon mutanen dake tafiya kan gefen hanya bata Ankara ba saiji tai yataka wani wawan burki harsaida ta firgita. "kee dubeni nan abinda yace knn fuskarsa babu walwala ko kadan a cikinta. q'in juyowa tai saima sake maida fuskarta waje datai ranta itama a b'ace da bahagguwar halayersa karkatacciya maras tabbas.... By *Xexen Fasaha* [3/30, 7:14 AM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO*!!! Story and writing by Xayyneb💤💤 Fasaha online writers. *🌳Imparting valuable knowledge and intertaiment is our concern🌳*. ~dedicated to my mom Sadeeq hauwas~. 👁🥡👁 🅿4⃣3⃣. *T* unda heenduh ta shiga d'aki kwance take rigingine tana kallon silin yayinda wayarta ke aje saman shafaffen cikinta hannunta na akai kuma, tashiga tunani mai zurfi dan sosai itama ta damu da rashin dawowar baban har zuwa wannan lokacin. gashi kuma bayyada waya bare akirasa aji ko lafia shuru. jin wayarta na ringing ne yasata da sauri ta duba ganin kowaye mai kiran...6ata fuska tai ganin musaddiq ne yasata daga wa akaro na biyo da shigowar wanj kiran jiki a sanyaye. "halo my beautiful lady hope dai kina lpia da kuma wannan ne Nike roqon a yafe mana bamusan miyasa inmun kira ba'a amsa mana ba kuma koda text mukai bawani reply please tell me my beautiful baby miyasa?" yatsuna bakinta tai sannan tace"no bakamun komi ba bandai jin dadin jikina ne shiyasa kaga hakan,amman yanzun nasamu lpia" "Ayya to alhamdulilla dan bansan naga komi na matsa miki 'yar kyakkyawa ta". dakatar dashi tai da fad'in "naji ngd zan yi wani abu yanzun musaddiq" "to babu laifi nima ina kan aiki ne na turesa gefe nakiraki da taraddadin kozaki dauka koko? Amman yanzun naji wani qarfi mai tartare da kuzari ya zomin inda naji muryar beautiful na" "Ok ngd tum" abinda tace knn yaji tana qoqarin ajiye wayar dasauri yace"ah pls wait beautiful baby na kinko duba message nawa? a taqaice cikin qosawa tace "zandai duban tukun" dasauri yasake cewa"no bama saikin duba ma daman namiki text dinne sbd tafiyar gaggawa da tatasomun zuwa wani aiki a Cameron har tsawon 2 month shiyasa nai mk text din, yaci gaba da cewa nayi missing dinki na rashin ganin wannan 'yar kyakkyawa ta kamar na biyo iskar duniya ta nikeji wlh kodan na ganki heenduh sarauniya na Wanda ba'a cika samun mai kalar sunanki ba sai gidajen masarautan mu" hmn kuma ni gashi banje masarauta ba amman kuma Allah yaban sarauniyar kyawawan duniya" murmushi tai sannan tace "Sry musaddiq kamar gobe ne ay zaka gama aikin ka dawo inda kwanakin ba suna jimawa bane yanzun ko?" sauke ajiyar zuciya yai yace"naji dad'i 'yar kyakywa ta shiyasa nike q'ara sonki dan kin iya kwantarwa da mutum hankali" batace komi ba sakamon tuno khaleepa datai a yanda suka kasance a daren jiyan nan da kalar kuma dramar da akasha kan fitarsa.. bata ankara taji murmushi ya su6uce mata tana mai rufe idanunta taq'ara miqewa sosai kwance a katifar tata tana mai kuma q'ara shaqar q'amshinsa daya had'e dukkan katifar tata da marufin da suka lulluba kuma dashi.. sam shaf ta manta da musadiq nakan layi ma it's, saidai ta tsinkayosa yana cewa"alo alo 'yar kyakkyawa ta kina jina kuwa ko network ne ya riqeki minke banjinki?, furgigit ta dawo tunanunta tai saurin tashi zaune saman katifar lokacin ne kuma tad'an sausauta murya tace"network ne amman ynxun yy daidai" "yawwa shikenan to 'yar kyakkyawa ta amman dan girman Allah ki taimaka ki turomun pics din da kikai mun alqawalin zaki turomin kuma shiru? tana d'aya daga cikin mutane masu cika alqawali saidai ko halin mantuwa yasa ta mantan. dan haka tace "ok Sry na mantane afuwan" cikin wanj jin dadi yace"emhem koda naji dan nasan 'yar kyakkyawa ta batta qaramar mgn intace yes to yes ne haka ma in tace no tofa no d'inne" hakanan mgnr tasa tasata murmushi dan musaddeq akwai barkwanci lokutta da dama kobatai niyyar masa abuba saikiga tai masa dan tanasan mutum Wanda yasan mutuncin mutane dukiyarsa bata sa yadinga d'agawa ba kamar yanda kawunta keyi. amman a fili sai tace "zan turo maka ynxun kayi online you can see it" "tanxxx somuch 'yar kyakkyawa ta ki gaisar mun dasu mama dan Allah" "Tom" abunda tace knn ta latse wayar ta Shiga bincika photos nata nanta tura masa har guda uku babu Wanda naturally zallar kyaunta da dirinta bai bayyana ba kuwa a cikinsu. koda yagansu kamar zai rikice mata yabaro garin cameron yakeji yadawo ya ganta a ranar ya juya, saidai da qyar ta shawo kansa ya haqura ta hanyar yimasa voice message mai sakawa mutumin da ake son rarrashinsa cikakkiyar nutsuwa gamsasshiya tofa sai snn ya haquran yaso ta tsaya suyi chating amman ta zulle masa tana mai masa tunin aikin dazata taya mama sannan fane ya haqura badon yaso bane suka rabun. tana kashe wayar kuwa kamar daga Sama ta jiyo muryar baba Ismail a tsakar gida yana sallama. Allah sarki heenduh aida gudu ta miq'e kuwa tayo waje ta iske mama Zainab tsaye a gabansa riqeda hannunwan baba Ismail din tana tambayar sa ina ya shige tun asubar yau ne a rud'e. kan ya bata amsa kuwa har heendu ta ida qarasowa wajen ta rungume baban nata cikin murna harda 'yar guntun qwallan ta tace "babana munyi kewarka nida mama hankalinmu ya tashi sosai da rashin dawowar ka gida". murmushi baba Ismail yayi bayan ya shafa kan heenduh sannan ya d'agota ya kamo hannunta da hannun mama Zainab suka qarasa kan tabarmar dake tsakar gidan suka zauna. mama Zainab tasake miqewa ta d'ebo masa ruwan randa masu sanyi sannan ta dawo ta durqusa a gabansa ya karba tareda cewa"Alhamdulilla zainabu sannunki" zama mama Zainab tai gefensa tana dubansa cikin tsabar murna koda baikai ga cewa ga abinda ya tsaida sanba tasan tana cikin farinciki ma'ishi kuwa na ganin mijin nata lami lafiya zaune a gabanta itakuwa miyafi wannan farinciki a gareta cikin marecen ranar yau bayaga data cigaba da hamdala wa ubangiji a cikin zuciyarta kamar yanda ta fara tun farkon ganinta dashi a shigowarsa cikin gidan. "Huuh!! kai masha Allah Alhamdulila Allah mungode maka da kayo ruwa duniya Allah shi qara mana lpia dan darajar ma'aiki saw." abinda baba Ismail yace knn bayan gama shan ruwan dayai dan kuwa ba qaramar qishirwa ya taraba da "aminn" suka amsa. sake sauke ajiyar zuciya yai sannan ya dubi mama Zainab yace"kunjini shiru ko? Wlh nima hankalin na nan gida gunkun dan nasan zaku damu daman... kuma bakome ya jaza rashin dawowata gida ba sai rashin lpian baba yawale dan daqyar ya gama mana jam'en salla a masallaci da asubar n@n , tofa koda yagama kasa ma tashi yai daga nan inda ya sallame sallar...mutane nan muka rufesa ganin ko mgn yakasa ne yadafe qirjinsa da hannuwansa yasa yaya salis da shima yazo sallar a masallacin bada umarnin kada a d'aukesa zuwa gida kmr yanda wasu kW cewa yace zaifi kyau street awuce dashi asibiti to fa kowa saiya aminta da hakan dan sungano cewa ba'a d'au ciwo a kaisa gida a jinginar ba dudda dai lpia ta Allah ce a ko'ina ka zamo to Amman Allah shiyace ka nemi sauqin magani awajen bayinsa da yabaiwa baiwar damar sanin hakan dan samuwar lafiyar sauran bayin nasa marassa lafian. saida yaya salis ya koma gida ya dauko motarsa sannan muka nufi dala hospital wai Ashe su yajin aiki suke shiyasa muka juyo muka nufi hospital nasu khaleepa inda daman ita asubiti ce mai zaman kanta. to nan aka karbesa emergency aka Shiga dashi dan checking nasa mune tun abun asuba saifa yanzun muka samu muka dawo gida nida Yaya salis din danshi baba yawale sun basa kwanciya sakamon hawan jininsa daya taso masa lokaci daya ga kuma massara harda tari babu qaqqautawa. amman yanzun alhamdulilla inda yasamu barci shiyasa muka dawo gida danni komawa zanyi can wajensa da zama inda mune dai dolen nasa makusantansa a yanzun masu kula dashi" Mama Zainab tace "kaiii subhanalla ubangiji ma'allahu yabasa lpia" "aminn" cewar heenduh da baba Ismail dan har a ran heenduh ta tausayawa mai ran qarfenta fa ciwon nan da akace ya taso masa lokaci daya. sunyi shiru babu Wanda ke cewa komi dan matuqa tausayin baba yawale matuqa yai tasiri a zuciyar su.. babban abinda me tayarwa da baba Ismail hankali shine tunaninsa ina zaisamo kudin dazai biya asibiti da kuma sauran hidimar can? shiru yasakeyi kawai yana kiran Allah a ransa tareda tazbihi yanawa annabi salati.. suna a hakan ne kuma sukaji sallamar almajirai iriyar yan matasan samarin nan su wajen goma kuma kowanne Kansa daukeda buhun shinkafa wani kuma taliya ko macroni dasu man turkey da manja suma jarka biyar biyar kamar yanda buhun shinkafa da na su masara da cattons na taliya da kuma macronin suka kasance da yawa suma. dan wani zaiyi tsammanin cewa inyaga kayan wani dan matashin shagon saida kayan masarufi za'a bude. dady salis ne ke biye dasu a baya saida ya sallamesu almajiran da suka gama shigowa da kayan duka sannan ya zauna aka gaisa ya dubi baba Ismail yace"qanena kaga KO yanzun nan tafiya ta kamani can garin dana baro yayan mama ne baya lpia shima, kuma tareda Maman zamu tafima da Iyalan nawa dan dubosa" sosai su baba Ismail suka jajanta masa wa rashin lpian yayan maman salis din kuma surikinsa. yaci gaba da cewa "ga abinci nan qanena sannan kuma.... yad'an karkata aljihun rigarsa ya qirgu musu kudi dubu 150 ya miqawa baba Ismail yace"wannan kuma kwayi hidimar data taso a gida sannan ya sake qirgo wata dubu 60 daban ya sake miqawa baba Ismail yace"wannan kuma a siyawa baba yawale komi yakeso yaci inda narigaya danaje na gama biyan kudin gado harna tsawon kwanakun dasuka shard'anta masan zai kai dakuma magungunan dud na siya nan yagwadawa baba Ismail bill din na asibitin dakuma qa'idar yanda baba yawale za'a dunga basa magungunan nasa har jikin nasa yayi daidai. sosai baba Ismail ke fiddo hawaye bayan gama karanta bill din dayai danshi tunaninsa dabadan Allah ya kawo musu Yaya salis d'unba tayaya zasu iya biyan kudin nan na private hospital dinnan? dudda suna kulawa da patient dinsu sosai amman asibitin bata kamarsu ce bane masu qaramin qarfi inda su tasun masu qaramin qarfin ma aikata sunyi yajin aiki nan dai. ahaka yahau godiya da fadin "ngd sosai Yaya salis Allah shi qara arziqi mai amfani haqika ka riqe zumunci kadawo kana mana abinda d'an uwan na ya gaza munshi a rayuwa wato taimakawa rayuwar da Mike ciki a buqatance ngd Allah saka da alheri yajiqan magabata" dafasa dady salis yai yace"haddasu baffa da inno da sauran musulman Allah amunnn, sannan kuma shima yayan naka zai dawo ya kuma soka kaida iyalinka ya qaunaceku da izinin Allah wataran saidai labari kaji ko qanen?" gyada masa kai baba Ismail yayi cikin qirqiro murmushi sannan dady salis yace "yawwa kuma insha Allah da zarar na dawo zansa a gyara gidan nan yanda ya dace kuma saimu zauna dakai kafadamun kalar sana'ar da kakeson farawa kadaina zama bakin hanyar nan saida cefane dan Sam banson hakan har a raina, kuma ma sainaita ganin kamar cewa mutane zasu zageni kan nakasa tabuka maka komi dud yanda muka taso a zumuncen nan uwa 'yan uwan jini." Girgiza kai baba Ismail yai yace "bazasu zageka Yaya salis domin halak d'ina ne na fito nema dan haka dud wani mai kaifin tunani bazai zageka ba koyaga laifinka dubaga d'an uwana na jini ma yana raye bai zamemun dole ba amman kai gashi ka zamemun". har aran dady salis d'abi'un qanen nasa Ismail kan burgesa na tsagwaron nuna tawakkali da kuma abin duniya da bai rufe masa ido ba. kan yace wani Abu wayarsa tai ringing ganin matarsa CE wato mmn baby amnat yasashi miqewa da fadin "nina wuce qanena suna can Suna jirana zamu tafi..dasauri heenduh tace"dady salis pleass inkun dawo zaka kawomun baby amnat ta kwanar mun? murmushi dady salis yayi yace"Kunlun saita mun zance ki itada dai Aunty beauty nakaita gunki harmafa ta fadawa mamanta ke? Amman dazarar mun dawo insha Allah zan kawo miki ita heendatuh" cikin murmushi tace"yawwa thanks dady salis adawo lpia. saida baba Ismail yarakasa waje sannan yadawo ciki zamansa keda wuya wayar mama Zainab dake can cikin dakinta tahau ringing duban heenduh tai tace"jeki miqomin ita heenduh". koda taje ganin sunan mama jamila wato mamar mama Zainab din yasata fitowa ta miqawa maman tana cewa qawata CE ke kiranki Ashe mama na" harararta mama Zainab tai tace"kifa kiyayeni heenduh na fada miki fa" dariya heenduh tai kawai takoma ta zauna kusada baba Ismail. mama Zainab bata sake bin ta kanta ba ta d'aga wayar da cewa "Assalamu alaikum mama barka da marece... shiru tai tana sauraran mgnr mama jamila din dasauri sukaji mama zainab tace "Innalillahe wa'inna ilaihirraji'un yaushe yarasu mama??.. dutta rud'e cewa takeyi to.. too gani nan zuwa.. dasauri takashe wayar baba Ismail suma sai tanbayar ta waya rasu ne? sukeyi. cikin hawaye mama Zainab tace"kaka liman malam ne (baban mama jamila dake zaune garin zaria). Allah yaimasa cikawa yanzun nan. innalillahe......tashi zakiyi muje tare" cikin goge hawaye mama Zainab ta kallesa tace"a'a baza'ai haka ba kamanta da baba yawale ne dake kwance shima asibiti ba lpian baban heenduh? to Zainabu naga ai mutuwa CE takauda komi ko?" "dudda haka dai baban heenduh kaga baba yawale na buqatarka wajensa kada kuma wani abun yataso babu makusan cinsa.. Kabari koda yaushe ne saika je gaisuwar inda akwai lalura data hanakan tafiya zankuma sanarwa da mama" to Amman tareda heenduh zaku! Inda kinga gidan yanzun zai zamanto babu kowa inda ni kuma zan dinga zuwa kwana asibiti." girgiza kai mama Zainab tasakeyi tace"batareda ita zaniba inda itace zata dinga muku girki tana kaiwa asibiti dasauran ayyukan gida"..shiru baba Ismail yai baisan miyasa Zainab keda kaifin hankali ba dudda ake cewa qwalwar mata bataja sosai to shikam ya Musa dan Matan ma Suna suka Tara akwai 'Yan baiwa kamarsu Zainab din kuma bugu daqari ga wadataccen ilimin addini data shawo a gidansu musamman a babanta Mlm zayyanu. "to shikenan zainabu kimin gaisuwa inkinje kamin Nazo insha Allah" miqewa mama Zainab tai dan had'a 'yan kayanta dazata jedasu heenduh tabita da kallo da tunanun abubuwan dasuketa samunsu yau na jarabawa ta rayuwa wacce dole daman jarabawa ta dinga rizqar nusulmi kodan gwada yawan imaninsa kamar yanda yazo a hadissai ingatattu. tashi tai tabi bayan mama Zainab din zuwa dakinta daidai lokacin da mama Zainab tagama zuge jikkar 'yan kayanta kala hud'u data saka a ciki. kamo hannunta heenduh tai kamar zatai wani sabon kukan tace"amman mama ni kad'ai kenan zan dinga kwana a gidan nan yanzun?! wlh mama sai nikeji kamar ma zan dunga jun tsoro bazan iyaba mama, zan dunga dai zuwa gidan baba d'ahara ina kwana harku dawon.. ajiye jikkar mama Zainab tayi takamo hannun heenduh tace"sanin kanki ne bannason kina fita waje koda yaushe heenduh , ki daure kiyi zamanki anan din cikin gidanku kada kije kuma ki takurawa baba inda kina ganin yanda yaran danginta dud sunzo mata Hutu kuma gashi babu wani isasshen fili a d'akinta nata kada ki takurasu dan Allah ki zauna abinki anan kinji?." d'an qaqalo murmushin dole mama zainab tayi tareda d'an jan hancin henduhn snn tace "kima daina jin wani tsoron zama waje d'aya danko ba jima zakije d'akin mijinki kinga ta tsoro yakau inda shima zai dinga fita nemo muku abinda zakuci bawai zaman gida zaiyi tareda keba , kema a haka zakiga har kin samu 'Ya'ya abokan zama kema ko? dan murmushin jin kunya heenduh tai batace komiba kawai ta sungumi jikkar Maman suka fito itada baba Ismail suka rakata har gidan mama jamila bayan guzuri isasshe daya bata sannan suka dawo. kozama basuyi ba baba Ismail yace su koma asibiti. suna isa kuwa cikin d'akin cikin ikon Allah babu jimawa baba yawale ya farka. sannu suke masa cikin murna saiga doctor mus'ab ya shigo ya q'ara duba sa sannan ya juyo tmya dubi baba Ismail yace"yanzun zaku iya basa abinci yaci amman mai d'an ruwa ruwa haka" daga haka ya matsa kusada gadajen sauran fatient din yana cigaba da dubasu. duban heenduh baba Ismail yayi yace"muje na tsaida miki napek sai kije gida kid'an dafo masa wani abun saiki dawo ki kawo ai zaki iya gane asibitin ko wajen dawowa?" "eh baba na" "to ungo wannan ya miqa mata dubu biyu yace ''saikiyi abinda yadace" amsa tai suka taso zasu fita a karo na barkatai suka sake hada idanu da doctor mus'ab din. tsoki taja dan tunda yashigo ta lura da kalar yawan mugun nacin kallon dayake mata tatsani kallo fa ita. daidai suna fita harabar asibitin shima doctor khaleepa ya fito daga office dinsa cout dinsa sagale da kafad'arsa dan babu wanda ya lura da junansu shidasu baba Ismail sai sukaji muryar doctor mus'ab dake tafe a bayansu yad'an d'aga muryarsa yace doctor wait mana" d'an jimmmmm na dakatawa khaleepa yayi bayan bud'e murfin bayan motar tasa yasaka jikkarsa a motar sannan ya juyo. ai kiwa yayi arba dasu baba Ismail da heenduh dake gefensa suna tafiya. cikin mamaki yayi saurin yin dogon taqi yaci gabansu yace ckn muryarsa "small dad kunzo dubiya ne asibitin namu?" daidai nan doctor mus'ab ya qaraso wajen zuciyarsa cikeda mamakin daman doctor khaleepa yasan sune? to Indai haka ne bazaiyi qasa a gwiwa ba wajen saka abokin nasa yai masa jagorar samun auren kalar wannan zuqeqiyar hot babyn dayaji ta kwanta masa tashin farko da ganinta dashi a yanzun. Baba Ismail yace "a'a yarona baba yawale aka kwantas ay anan din yau". cikin mamaki yace baba yawale kuma! awane bangare aka kaisa" caraf doctor mus'ab yace "mutumina wannan patient din d'an bangarenmu ne banaku ba. (male section patient) yayi mgnr cikin tsokana. tsoki Doctor khaleepa yayi yace"dudda haka amman kasan takowane fanni ina zagayawa daiko cechking? dan murmusji baba Ismail yai yace "yanzunma munfito ne na nemawa heenduh abun hawa zataje gida ta d'an dafo wa baba yawalen abinci." "OK small dad muje saina sauketa gidan inda nima can zanje." baba Ismail yace"AF to shiknn ma heenduh ga d'an gida ma jeki kuje." doctor mus'ab yace "badai katashi ba?" saida yashiga motarsa ya tada sannan yace "saika duba tyme ai kagani" daidai nan heenduh ta qarasa zagayowa ta shiga motar. dariya doctor mus'ab yayi ya maida idanunsa kan fuskar henduh datai saurin janye fuskarta tana kallon wani shashen cikin Jin haushi q'arin kallonsa. haka yaja motar suka tafi bar suka d'au hanya baice mata komiba tuqinsa kawai yake Yakama fuska ya daure tamau. Kallonsa tad'an sata tayi da gefen idanunta ta6e lips tai tace a ranta "miskilancin ne ya motsa maka yau knn?...to muje a hakan dan nima bazan kulaka ba muje zuwa... tana gama tunanin hakan ta maida kanta gefen titi tana kallon mutanen dake tafiya kan gefen hanya bata Ankara ba saiji tai yataka wani wawan burki harsaida ta firgita. "kee dubeni nan abinda yace knn fuskarsa babu walwala ko kadan a cikinta. q'in juyowa tai saima sake maida fuskarta waje datai ranta itama a b'ace da bahagguwar halayersa karkatacciya maras tabbas.... By *Xexen Fasaha* [3/30, 7:14 AM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO*!!! Story and writing by Xayyneb💤💤 Fasaha online writers. *🌳Imparting valuable knowledge and intertaiment is our concern🌳*. ~dedicated to my mom Sadeeq hauwas~. 👁🥡👁 🅿4⃣4⃣. *A* matuqar hasale ya finciko hannunta tareda saka hannuwansa ya juyo ta setinsa da sauri ta fizge hannunta tana hararsa cikin wani sabon hushinsa datakeji. Jitai yace "miya had'inki da doctor mus'ab naga yana son shisshige miki?" miyasa baki taka masa burki ba dan sanin da kikai na matsayin ki na matar wani?"! "ni dakai wanene yafi cancanta daya fad'a masan inkana ganin cewar zaka damu kan hakan?" tayi maganar a tsiwace tareda matsawa daga garesa kwata2 ma. wani takaici yaji ya qara q'umesa bai sake ce mata komi ba yatada motar sukaci gaba da tafiya babu mai kula wani a cikinsu a Haka har suka iso ta hanyar kasuwa sai lokacin tad'an dubesa ta gefen ido tace murya a d'an tsuke "ajiye ni nan zan Shiga kasuwa siyayya" tsaida motar yai batareda ya dubeta ba saima kallon watch din hannunsa yai yaga 5:30pm. "Me zakiyo cikin kasuwa?' tambayar dayai mata kenan bayan ya juyo yazuba mata kaifafan idanunsa. q'in kallonsa sosai tayi kai tsaye kuma tace"zan hado kayan girkin ne" shiru yai bayan ya juya yana kallon mutanen dake shiga cikin central market din mazan ne kawai sukafi tsone masa idanu, jiyai bazai iya barin ta shiga cikin kasuwar ba...katse sa tai da cewa"sauri fa nike kaga zanyi girki kuma gashi ko abubuwan girkin ban ida hadowa ba gashi Time na tafiya kada fa baba yaji shirun da yawa" tayi maganar tana mai hararsa a kaikaice. ganin zai juyo su had'a ido ne yasata saurin d'auke kanta a fuskarsa. "rubutamun list din abinda zaki siyon" sosai take dubansa cikin mamaki kamin tace"_kamarya knn? "saida ya juyo ya jefa mata wata harara sannan yace "kamar yanda kunnen ki ya jiye miki abinda nace, dan bazan barki ki shiga kasuwan nan ba da wannan iyayen mazan a cikinta ba OK?". sakin baki tai cikin mamaki take kallonsa to kishi ne yake wannan koko? tambayar dataiwa kanta kenan. gani tai ya miq'o mata memo da Biro batareda yace komi ba. karb'a tai ta rubuta masa jerin abinda tasan zata buqata sannan ta miqa masa. Karba yai sannan ya cire belt din jikin motar dake sagale a tsagin qirjinsa ya yunqura knn zai fita yaji tace "Am doctor bakaji ba nace" d'an dakatawa yai tareda juyowa ya dubeta tareda mata alama da fuskarsa na mike nan? "em.. Em...daman cewa zanyi wai ka d'an tafomun da ice cream" ta6e iips dinsa yayi tareda qara wara idanunsa kanta snn yace"namiki kama da Wanda zaki bawa sallahun aike ne daman?" cikin mgn qasa qasa tace"ah miye saura bagashi ba kuwa zakaje Aiken nawa ba yanzun?" "mikika ce" ya tambayeta tareda qara tamqe fuskarsa sosai yana kallon le6unanta. d'an muskutawa tayi sannan tace"_cewanai adawo moto lpia." tsoki yaja ya fita tabi bayansa da harara itama. wayarta dake saman cinyoyinta ta dauka tayi wani murmushi bayan ta tsaida idanunta kan number sa'a a fili tace"Allah sarki qawata kwana 2 nadaina jinki ko amarcin ne har yanzun bai qare ba ne?".tayi maganar tana sakin 'yar siriyar dariya. latsa number tai saiji tai ance mata wayar a kashe take. ajiye wayar tai tareda ajiye kanta gefen murfin motar taqara gyara belt din jikin motar dake sargafe a tsagin qirjinta ta rufe idanunta mama Zainab take tunawa ta jima zaune a hakan. daukar wayar ta sakeyi ta kira layin mamar tata babu jimawa aka daga. "assalamu alaikum" "waalaikislmm mama na, daman kira nai inji kun isa lpia?" daga can 6angaren mama Zainab dasuke tafiya a motar tace "tukunna dai saura kadan dai mu sauka insha Allah danma motar na sauri,amman kina inane ke yanzun? ince dai baki fita ko'ina ba kina gida? kan tace wani abu saiga khaleepa ya dawo hannunsa daukeda ledoji manya manya 2. bayan but ya saka su sannan ya dawo motar yayi mata key, dai dai nan tace "A'a mama munje asibiti nida baba yanzun ma yasa na tafo gida na girka wani Abu nakai musu asibitin, doctor tareda ma muka tafo dashi shiya dauko ni daga can munzo kasuwa". daga can mama zainab tace"yanzun kuna tareda khaleepa kenan? "Eh mama" sosai mama Zainab take yarda da diyar tata amman a matsayinta na uwa dason qara tabbatazwa yasata cewa''bani khaleepa din" miqa masa wayar tai batareda kalli setin nasa ba "mama ce keson mgn dakai" abinda tace masa kenan ta d'ora masa wayar a qafafunsa. tsaida motar yai bayan ya kara wayar a kunnensa yace"barka da marece mah" daga can mama Zainab tace"yawwa dai khaleepa nasan kuna tare da heenduh yanzun haka ko? "eh mah" yawwa to kaga bana nan gida naje zariya gaisuwan kaka na dan haka nikeso ka saka idanun kula kan heendu dan Allah dud wani Abu da har kaga zatayi Wanda bai kamata ba ka hanata shi nabar maka kulawarta hannunka kaji ko?" cikin muryar tausayawa yace "Allah ji qansa mah zanyi kuma yanda kikace din, kuma zan shugo gaisuwa insha Allah nima inda tasan gidan headache" ahaka sukai bankwana da mamah Zainab ya ajiye mata wayar a jikinta yaci gaba da tuqin motar batareda kallon taba yace"miya hana ki fadamun baba yawale na asibitun nan? Yayi mata maganar fuskarsa kijin kijin. saida ta mila tasha iska ta hanyar bud'e zip d'in jikkarta ta fiddo sweet minti dinta na kwakwa ta 6aresa ta jefa a baki tana tsotsa acikin hakan ne batareda ta motsa ba tace "Nima yanzun nasan bai lpian" zuba mata idanunsa yai yana mata kallon kada ki rainamun hankali fa, dahar zai tanka sai kuma yayi quta kawai tareda qara gudun motar har suka isa cikin anguwar tasu. azatonta sanda taga ya gama shigo da ledojin fita zaiyi daga gidan nasu to saima gani tai ya zauna bisa kujera dud inda tayi idanunsa na binta. tun tana d'ari d'ari da kallon nasa harta daina ma. zaune take kusada dakinta tana cutting din tsokar naman saniyar dud yana kallonta baice komi ba ganiyai ta had'a itace ta daura tukunya tareda saka markaden datai a blander cikin tukunyar bayan tsawon wani lokaci harta saka naman da sauran abubuwan danginsu maguna ganin naman ya dauko dafowa yasata zuba patatoes na turawa dataiwa yanka qanana shima ta rufe nan sukaci gaba da dafuwa. kankace mi qamshi dud ya bugesa baisan sanda ya rufe idaninsa ba sakamon yawunsa dayaji yana wani tsintsinke masa babu shiri. dasauri kuma ya dawo nutsuwarsa yaci gaba da latsa wayarsa kamar bai damu da itaba ma, Amman a zahirin gaskiya kuma sosai hankalinsa kebin ko wane tatsitsin motsinta kuwa. sosai heenduh take lura dashi da satar kallonta dayake sakamakon had'a idanuwan babu zata da sukai da juna. hararsa tai a fakaice jin zafin wutar ya isheta yasata miqewa da gangan ta cire after dress din jikinta. saiga body hug din rigarta iya q'ugunta data d'ame dukkan illahirin sassan jikinta musamman yau da batama saka wa breast ballons nata breazer ba shiyasa data gifta ta gabansa sai wani rawa suke suna ingizar juna kamar wacce keyin rawa dasu nashanun nata. gabansa yaji yayi masa wata kalar fitinanniyar bugawa dammmmmm!!! Sam wannan karon baisan yana binta da kallo ba muraran na ra'ayul aynun sosan gaske, dan wayar tasa ma baisan ta zame daga hannunsa ba. musamman yanda gashin ta ke yawo a tsakiyar bayanta da kuma yanda shaf din qugunta da hips dunta suka fito sosai Cikin fela din baqin dogon wandonta hakan ko ba qaramun girgiza heenduh taqara jazawa kwanyarsa ba. runtse idanu yayi gam ganin dayai tayi wani kalar miqa sai enlargement Breast dinta yaga suna miqo masa wata kalar babban kyakawar gaisuwa sannan ta daina miqar ganin ya runtse idanunsa. wani murmushi ta saki sannan taje ta dauko colar ta zuba na asubitin ta jera cikin kwando da sauran drins dinda ta hada lokacin. sannan ta juyo musu kingin a plate tazo har gabansa cikin wani taku Wanda ke girgiza dukkan illahirin jikinta kamar wata tarwad'a ta zauna a gabansa tareda yin wani kalar zama wato hannuwanta biyu na dafe da qasa ta buntsuro masa breast ballons din nan nata da gangan tana yatsuna fuska tareda fadin "washh! nagaji gskia.,. muci doctor wanka zanyi sai mu koma asibitin ko kaima ka gaisar da baba yawalen da jiki ".. sam kasa amsa mata yai saima bin dud kan illahirin jikinta yake da kallo daki daki wanda tuni idanunsa suka kad'a sukai masa jaawur wur. bata damu da kallon nasa ba saima gyara zama datai tareda turo red lips dinta tareda karkad'a matsanan tan fararen idanunta manya dasu gwanin sha'awa. babu zato yaji ta fasa wata 'yar siririyar qara sakamakon spond dinda ta saka a bakinta bayan dauko tsokar nama d'aya datai Mai zafi batareda sani ba. tsalle tsalle take a tsayen data miqe dafe da bakinta tana "huhhhhhh washhhh!!! wayyo Allah na!!dasauri ta isa ga randa ta bude ta debo ruwa cikin Kofi tasha amman ina zafin yaqi tafiya dud tabi ta rude ta gigice "please help me doctor bakina ahhh zaf... zafeeeyyyyy....wahhh washhhh ...mnnm. sai faman fiddo harshen take a rud'e tana firfitasa da hannuwanta bibbiyu. sosai ta basa tausayi dan haka tsam ya taso daga inda yake ya tako zuwa gabanta cikin wannan qaqqarfan takun nasa. yana isa ya zuba wa fuskarta idanu fuskarsa bata nuna mata ba yaji tausayinta ne koko akasin hakan. kallon bakinta yakeyi a hankali ya qara takowa ya ida datse sauran tazarar filin dake tsakaninsu. hannuwansa yasaka ya tallafo fuskar tata sai lokacinne ta dago kai nan suka zubawa juna idanu babu Wanda ke marmarin janyewa. a hankali tayi qasa da idanunta ta sau kesu kan iyakar hannun farar rifarsa mai maballe inda ya cire lpcot din tuni, ganin yanda red din agogon tasa keta qyalli saman farar fatarsa tass mai cike da kwantaccen gashi har a bayan hannuwan nasa. zugin zafin ne yasata dauke idanunta akan nasa babu shiri. tuni hawaye suka fara ma zubo mata na azaban zafin datakeji kamar ana dad'a mata jin shi. sake ruqo fuskarta yayi a hankali ya bude qamsassan bakinsa yana hura mata iskar cikinta zuwa nata Wanda dad'in yanda taji yana matan ne tahau sakin ajiyar zuciya idanunta a lumshen dad'i still, shi kuma hannunsa suna kan fuskarta yana cigaba da bata taimakon gaggawa ta hanyar cigaba da huro mata sanyayyar iskan bakinsa zuwa cikin nata bakin... By *Xexen Fasaha* [3/30, 7:14 AM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO*!!! Story and writing by Xayyneb💤💤 Fasaha online writers. *🌳Imparting valuable knowledge and intertaiment is our concern🌳*. ~dedicated to my mom Sadeeq hauwas~. 👁🥡👁 🅿4⃣5⃣. *S* osai taji zafin ya rage ta hanyar messeging din iskar bakin nasa da yake tura mata a bakinta, sunkusa minti shida sannan ya saki fuskar tata ya kamo hannunta suka koma suka zauna kan inda ta tashi. d'aukar cokalin yayi ya tsamo tsoka d'aya yakai cikin bakinsa yana taunawa a hankali, dan sosai yaji dad'in had'in girkin natah kuma yaji zafin ya rage yadawo dai dai ci yanzun, shiyasa ya saka hannu ya matsota kusa dashi ya dinga bata a baki shima yanaci saida suka koshi dukkansu sannan ya miqe tsaye d'aukeda wayarsa a hannun, ya zuba mata idanunsa itama binsa tai da kallo "zanje nai wanka kema kan na dawo saiki ida shiryawan" abinda yace kenan ya fita. sauke ajiyar zuciya tai bayan binsa da kallo datai harya bar gidan. runtse idanunta tai har tanajin kamar ta maidosa ya zauna dan sosai take jin farinciki na wannan moment din nasu. tana cikin gyara gidan ne dud jikinta a kasalance sakamakon yawon tunosa da take, jitai baba d'ahara na fadin"assalamu alaikum mutan gidan na kurkusa ne? d'agowa heenduh tai daga kwashe sharar tsakar gidan nasu data tattara ta tace"oyoyo baba d'aharas sannu da shigowa" zama baba d'ahara tai saman kujerar 'yar tsugunno dake jikin bangon tsakar gidan tareda fadinn "bismillahi Allah, yawa heenduh daman na shigo ne mu gaisa to kuma ga alamun ma zainabun batta nan ko?" dafe kai heenduh tai da hannunta tace "ayya na manta na shiga na fad'a miki mama taje zariya kakanta ne ya rasu yau" baba dahara tace "innalillahe Allah jiqansa amman Zainabu maimakon ta fada mun ai saimuje tare inda dud an zama daya dai ko?, tareda babanki ne suka tafi kenan? "a'a baba dahara aishi baba yana asibiti ne" "Wake ba lpia kuma?, cewar baba dahara din. waro idanuwa heenduh tai tace "Lalala kaddai bakisan habibinki bayya da lpia ba?" hararta baba dahara tai tace"ke banson shiririta da shaq'iyan cin nan naki waye habybyna kuma?" wata 'yar siririyar dariya heenduh tai sannan tace "ah habybynki man baba yawale mai ran qarfe" saurin bugun qirji baba dahara tai tareda dafesa tace "Innalillahe miya samesa? amman dai 'yar nan bakkida kara shine ya gagara kije ki fada mun? Tun yaushe ne suke asibtin ma?, O'hni dahara na shiga Tara mai tarainiya da yawa Allah sa basu kai ga kwana ba dan abun kunya ne agareni ace saisun kwana sannan zanje dubasu" "Kwantar da hankalinki baba dahara yau aka kaisa nima yanzun wanka kawai zanyi na koma asibitin kai musu abunci nida Yaya khaleepa, ki jira saimu tafi tare inda bakisan 6angaren da suken ba ko". baba dahara tace "eh kinkawo Shawara jekiyi wankan to kidaina wannan laqwaiqwaitan tafiyar nan taki dan Allah heenduh sauri." har heenduh ta fito tai sallar magrib sannan babu jimawa taji wayarta na ringing ta dauka ganin batasan number bane yasata ajiye wa. bayan wasu mintoci taji shigowar text message da hartayi burus sai kuma wata zuciyar tace a'a tadai duba taga miye saqon ya qunsa. "nakira baki daga ba, to Ki fito gani nan waje zamu wuce." sai lokacin ne ta fahimci waye ke mgnr doctor ne. shiru tai tana tunanin a ina ya samu number ta to? ganin takasa tunowa yasata tashi ta saqala gyalenta dokin wuyanta daman doguwar rigar atamfa ce a jikinta tai matuqar amsar zubin surata kuwa ta dauki jikkarta ta fito dakin. basket din abincin nasu ta dauka ta dubi baba dahara tace"mu tafi gashi can waje yazo" haka ta kulle gidan suka isa bakin motar ganin yunus a gaban motar yasata bude baya itada baba dahara suka zauna. aladafce khaleepa da yunus suka gaisar da baba dahara din sannan suka dau hanya batareda khaleepa yacewa heenduh komi ba dan wani qululun haushin shigardatai ta fito yakeji saikace budurwa, uwa zata night club ba hospital ba?shifa Allah ma yasani kishinsa zafi ne dashi. Wata zuciyar tace masa"ai matsayin budurwar ce inda baka rabata da abinda yasa take tutiyar budurcin nata ba bare ta hankaltu garage wasu abubuwan inkai sa'a. qutawa yai yace "hmn yau zanyi abun ne" jiyai cikin tsokanar ta yunus ya juya yacewa heenduh "aunty headache babu mgn ne komun fara gaba ne ban sani ba?, "aunty???" abinda khaleepa ya maimaita kenan a ransa sannan yayi wani dan taqaitaccen murmushi wanda iyakarsa lebbensa baihau fuskarsa ba, Qasa qasa yace "zadai ta zama auntyn nan da wasu 'yan awowi gaba. heenduh kuwa a yangance tace "ban lura dakai neba" dariya yunus yai yace"nikam dai ban yarda da cewan ba'a ganni ba saidai nasan mulkin naku ne ya motsa sarauniya heenduh" dauke kai tai abinta bata qara cewa komi ba sai shi da baba dahara da suketa labarin yanayin zafi da aka fara kuma yanzun. sai satar kallon doctor din takeyi a madubin motar caraff kuwa ya kamata tana kallonsa da sauri ta maida fuskarta cikin cinyoyinta saboda kunyar dataji na ya kamata tana satar kallonsa. shiko murmushi kawai yayi tareda bada signal ya karkata zuwa cikin asibitin nasu. yai parking suka fito dukkansu. tundaga nan ma'aikatan asibiti maza sukaita gaishesa da barka da shigowa yallabai. ahaka har suka isa dakin da su baba yawale suke. saidai sun sami baba yawale na barci sakamakon alluran da akai masa cikin drip din. nan su baba dahara sukaiwa baba Ismail yamai jiki ya amsa masu a fara'ance sanna sukai masa gaisuwa shima. shiko khaleepa na tsaye dafe da qarfen gadon baba yawale din ya harde qafafunsa a juna hannuwansa zube cikin aljihunsa 2, matsawa yai a hankali ya cire drip din dan saurin ankara dayai ruwan har sun qare jini ya fara dawowa a cikin robar drip din. cikin sauri sister maryam da daman itace tasa masa qarin ruwan a umarnin doctor mu'sab danya tafi gida shi tun d'azun, ta iso wajen tana fadin"sorry doctor bari na ida gyarawa" bai kulata ba har saida ya ida jona masa wata ledan ruwan bayan ya zare waccen sannan ya juyo fuska a mtqr daddaure ya zuba mata idanunsa kaifafa yasake maida hannuwansa cikin aljihunan sa cikin 6acin rai yace "kinsan kan aikin ki kuwa da matsayinsa?"! zatayi masa mgn knn ya ce cikin tsawa "shut up your lazy mouth, it's enough it's enough banson jin komi daga bakinki kingane? so worning for you! worning! worning! muddin kika qara mana wannan makamancin shirmen aikin ga dukkan kowane ma kalar patient namu bawai wannan kadai ba zamu dauki mataki ga dukkan kowaye bama ke daya ba a cikin ku OK?" cikin rawar jiki tace"Sir..sorry sir baza'a kuma ba doctor" tsoki yaja kawai tareda cewa "fice mun anan dan banson ganin mashirmanci a wajen aiki kusa dani, ki kuma kiramun sister laure". dasauri ta fice kuwa tareda amsa masa. sosai heenduh taji dad'in yanda taga sam 'yan matan sistocin basu gabansa saima wani tsoronsa data gani muraran a idanunsu, lura datai sister maryam din yar iyayi ce da tusa kai ba qwarjini yasa taji ma dadin wanketa dayai. satar kallonsa ta dingayi cikin murmushi. baba dahara kuwa sai cewa take "mutane sai haquri ai babban likita." yunus Yace"sai ana musu hakan ai baba zasuna kula da aikinsu yanda ya kamata." "Allah kyauta to" cewar baba dahara din" sukace aminn.. daidai nan sister Laure ta qaraso tace"doctor gani nazo za'ai maka wanu abun ne?" dud cikin sistoci mata khaleepa sunfi shiri da sister Laure dan macece mai kirki da kulawa da patient sam battada wulaqanta patient gata tasan darajar aurenta akan sauran matan masu aure da 'yan mata dazakaga sunata faman shisshigewa sauran mazan likitocin asibitin. dan haka d'an sakin fuska yayi yace "yawwa sister Laure zakina kular mun da wannan patient din nawa da aka sawa drip please grandpha nane fatan zaki kular mun dashi yanda ya kamata?" murmushi tai tace"insha Allah doctor bama shi kad'ai ba ai dud sauran patient din section nan haqqinmu ne kuladasu" sosai yaji dadin hakan yace "hakane muje laboratory room kitayani na dubo file din matar nan da aka mata gwajin *operation* na ciki naga ya sakamakon ya bada" sister Laure tace "hakane doctor dan gskia matar nan na wahala tanaban tausayi qwamma ayi mata aikin nan a fidda cutar nan kota huta" "small dad ina zuwa" cewar Doctor khaleepa din sannan suka wuce yunus na zaune kusada gadon baba yawale yana dan Mirza masa tafukan hannunsa. sadda ya dawo har baba yawale ya farka yadanci abuncin yanda ya kamata haryana tsokanar heenduh da cewa"Matas ta iya girki ashe banyi zab'en tumun dare ba". dariya sukayi dukkansu yayinda heenduh tace "ay ga matar dana za6a maka nan baba dahara saina koya mata tadinga yi maka inkunyi aure" cikin dan murmushi na majinyaci ya dubi baba dahara yace"kinji abunda jikarki tace zaki aure tsoho kamata? rufe fuskarta baba dahara tai wai ita kunya ta sanya gyalenta a baki tace "nima ai tsohohwar ce ba damuwa zan iya" daga heenduh har baba Ismail da yunus dariya suke musu ganin yanda tsoffin suka qyasa da juna abun ba qaramun burgesu yaiba. dud wannan dramar khaleepa na jingine bakin kofa yana murmushi shima abun ya burgesa, ganin yanda heenduh keta qyalqyata dariya yabasa sha'awa harya shagala da kallon zallar tsantsar kyaunta bai Ankara ba sai yaji baba Ismail yace"ah khaleepa Ashe kadawo ka tsaya nan?qaraso man" cikin kunya ya sosa qeyarsa tareda qarasowa ciki ganin dayai small dad yakamasa yana kallon 'yarsa muraran. duban agogon hannunsa yai ya dubi baba Ismail din yace "small dad zan tafi Allah qara sauqi baffa" da amin suka amsa sannan baba Ismail ya dubi heenduh da baba dahara yace "inda gashi zai koma gida sakuje tare" miqewa baba dahara tai tana gyara mayafin kanta tace"harma dare ya fara bamu ankara ba" cikin tsokana heenduh tace"hohoho baba daharas ai daman bazakisan dare yayi ba inda kina gaban masoyin naki...da gudu tabar dakin ganin datai baba dahara din na shirin Sakar mata ranqwashi akanta,,, dariya baba Ismail sukayi yayinda baba dahara tace "kujimin ja'irar yarinya ta maisheni qawar kakarta sak" dariya khaleepa kesonyi amman saiya kanne. har waje wannan karonma baba Ismail ya rakosu cikin qasa qasa yaiwa heenduh mgnr kalacinsu na safe sannan suka Shiga motar suka tafi. wannan karon shida yunus ne suke dan mgn dan baba dahara shiru tai cikeda jimamin baro baba yawale datai jitake inama itake jinyarsa yanda zata samu damar kusanci dashi kullum wataqil ma yaqara qaimi a sonta inyaga kulawarta da tarairayarsa gareta. saida ya fara ajiye yunus sannan itama baba dahara har bakin kofar gidan ta ya ajiyeta sannan suka ida qarasawa qofar gidan baba Ismail din ya kashe motar batareda yajiyo ya kalleta ba jin dayai tana shirin bud'e motar ta fita itama yasashi cewa "kada ki rufe gidan zan sake kawo miki wasu magungunan dan ina tunanin sunmafi Wanda na kawo miki inganci sosai" qasa da murya tai tace"to amman kada ka jima baka shigo ba zan rufe gidan ne dan gaskia barci nikeji kuma gashi gobe inason zuwa school dan ance an liqa mana sunayen Wanda sukaci exam" baice komi ba tasan daman bako yaushe take masa magana tasamu wata wadattaciyyar amsa a bakinsa ba. rufe masa motar tai bayan ta fita. sauke ajiyar zuciya yayi yaja motar ya wuce gida. jin datai cikin jikkarta akwai kud'i yasata qarasawa wani provision shago ta siyo madara da sugar da Lipton kuma dayake cikin kayan da dady salis ya kawo musu hadda crates nasu qwai hakan ne yasa bata siya ba ta saka dan makullin data sake fiddowa a jikkarta ta bude gidan ta shiga tareda turosa. ajiye kayan tai a daki cikin wani farin boket medium kicin ta koma ta dafa indomie tareda soya wainar qwai tarufesu a plate bayan ta zuba kowanne a muhallinsa. cikin d'aki ta koma sannan ta kwab'e kayan jikinta ta Shiga wanka ta fito tayi alwala ta shigo dakin ta kalli agogo taga har goma saura, rayawa tai a ranta lallaikam mun jima asibiti danma Allah yasa lokacin sallar isha'e shi baya kadan dasai tayi istigfarin rashin sallar kan lokacinta. saida ta fara shafe jikinta da manta na jiki masu qamshin dadi ta saka kayan barcinta riga iya cinya sai wandon har qasa sannan ta saka hijab dinta ta shiga salla. tagama tana cikin wutiri dan tagama shafa'e taji shigowarsa dakin. tana sallamewa ta gama addu'oenta ta miqe zata fita taji yace"tsaya muyi nafila kanki fita". cikin mamaki tace"yanzun nayi salla ni ai" cikin gimtsewa yace "yes I know .....also i see dan haka kinsan i'hate arguments banson musu." jikinta a sanyaye ta dawo ta tsaya bayansa yayinda shi yana gaba dud dai bisa pray mat din suke nan suka Shiga sallan. raka'a biyu yai saida ya fara addu'a cikin ransa ta Allah basu rabo cikin wannan daren mai amfani sannan ya dawo fili yana add'uoe da harshen larabci sosai yake add'ua kan Allah ya albarkaci auren su...da kuma sauran adduoe na haduwar kan iyayen nasu. mamaki taitayi sanda yafara mata tambayoyi na halin tsarki itakuma tana basa amsa dan zuwa lokacin kuwa tsoro ya shigeta Allah Allah take ya bata magungunan dayace ya tafi gida haka kota samu cikakkiyar nutsuwa dan yanzun kam yaraba mata hankali sosai take mamakin lamurran nasa. saida suka gama maimakon taga ya bata ya tafi saima taga ya kwanta rigin gine bisa katifarta fuskarsa na kallon rufin dakin da fankar dake wainawa a sama. kamar zatai kuka a marairaice ta dubesa tace "batafiya zakai ba dare yafara goma ta wuce duba agogonka kagani ma" juyowa yai saitinta shima a langwabe wannan karon yahau shafa cikinsa sannan yace "headache inajin yunwa sosai". dakamar zata ce masa badaga gidanku ka fito ba saikuma taji yace "Momy batanan daman abincinta kawai nike iya ci" ganin yanda yake yine wajen mgnr yasata jin tausayinsa sosai dan haka tace"to nima indomie da qwai ne na dafa zakaci? dasauri ya gyada mata gira alamun eh zaici. zuwa tai kicin ta dauko musu sannan tadawo tana shirin zama qasa taji ya janyota jikinsa ya zaunar da ita bisa cinyiyinsa yace "set here dear, shine mazaunin ki headache daga yau" itako dud kunya da fargaba sun rufeta bata qara tsinkewa ba saida taga yana bata abincin a baki shima yanaci dahaka dahaka harsaida suka qoshi sannan ta mayarda kayan kitchen cikin sand'a ta iso dakin ta toge bakin qofa tace"kazo ka tafi to zan rufe barci zanyi" miqo mata hannun sa yai daga kishingiden dayake a Katifar tata yace "ok taimakamin nata shi please headache iam tired nima yau sosai kamar anmun duka nike jina" yayi mata mgnr a marairaice ta sigar son a tausaya masa uwa gaske. cikin cigaba da tausaya masa ta baro bakin k'ofar ta qaraso gabansa tareda miqa masa hannunta na dama dan heenduh kam badai tausayi ba ita daman can,shiyasa tace"sannu taso to na taimaka maka saika miqe, tayi maganar tana kallon fuskarsa dan Sam bata fahimci wayau ne yake son mata ba danta iso wajen a karan kanta ba. aikuwa tana miqa masa hannunta kantayi wani yunquri bata Ankara ba saiji tai ya fuzgota da qarfi ta fada qirjinsa ya rungumeta tsam ko motsi ta kasa. cikin tsoro da kyarmar baki take cewa "m...mm.Miye haka.. haka karabu dani kada wani ya shigo ya ganmu" tayi maganar tana dan hararsa. "calm down 'Yan mata kwantar da hankalinki na rage miki aiki ai inda na rufe gidan.. inama laifin danazo zan tayaki kwana ai godiya ma yakamata kimin ko headache na?". yayi maganar yana mai kashe mata daya. kukan shagwaba tasaki gamida dan jijjaga kafadunsa da hannuwanta sannan tace"banace ba.. nidai jeka banason taya kwanan" tabe bakinsa yayi sannan yace"any way naji zan tafi yayi mgnr tareda ajiyeta ya miqe tsaye amman ki sani anguwar nan akwai sambin masu yankan kawuna kinga in dare ya tsala ba mamaki kiga sun shigo miki su hada da naki tattauran kan nan marar jin mgn inda sunsan ke daya ce a gidan kuma daman gashi sunfison kan mai kyau kamarki danko yafi tsada" yayi mata mgnr uwa gaske kuwa. cikin wani mugun tsoro dan jikinta harya fara rawa tace"kayyy😳dan Allah da yaushe ne sukazo mana Anguwa mutanen?" ci gaba da cewa yai "Idont know dan haka ni kinga tafiya na byeeeeeee Allah ya jiqan wata yarin.... aibai qarasa ba tadawo da gudu ta shige jikinsa tana hawaye tace"bakka qaunata ne doctor zaka tafi ka barni? cikin murmushin cin nasara ya dago fuskarta yace "bancin ke kika Kore ni kuma? "to..to na fasa qara korar taka yanzun ai ka kwanar mun nan please". "to naji amman da sharadi inkin amince mu zama daya yau banson kuma gardama kin yarda?" shiru tai dan bata gane hausar saba, dan haka ta zuba masa idanu tace"kamarya mu daya?, sake matso ta cikin jikinsa yayi sosai har nashanunta na danne qirjinsa suna lumewa ciki. dukkansu kuwa din saida sukaji tsikar jikinsu ta mimmiqe. babu shayin komi yace"ki mallakamin kanki I mean ok?" Cikin zaro idanu ta dinga ja dabaya2 tana girgiza kai tareda cewa "iam afraid...ina tsoro nidai" "tsoro na ciki ne kuma kin manta na baki maganin hana shigar cikin ne 'Yan mata na? "ba damuwa, yayi maganar gamida zakud'a kafadunsa da wara hannuwan sa snn yaci gaba da cewa inkina ganin akwai damuwa kibarsa zoki rufe gidan nina tafi" "Tsaya dan Allah" abinda tace knn. daga nan inda yake ya juyo yace"you agree? a sanyaye ta gyada masa kai danhar ga Allah ta dauki mgnr masu yankan kan nan serious dan tsoron tsiya gareta shiyasa bata fahimci gadar zare ce ya shirya mata ba" "Kin taimaki kanki" abinda yace kenan ya dawo ya zauna bisa katifar yasake dubnta a kaikaice yace"koba komi mama tabani damar kulawa dake harta dawo kuma kinji kema a lokacin data furta hkn" batace komi ba ta janye lallonta garesa ta isa inda ta ajiye maganin ta b'allosu ta shanye da ruwa sannan ta dubesa tace "ina maganin dakace zaka bani mafi kyan wadannan da kaban"? shi ganin ma yanda taketa shan magungunan nema yakeson basa dariya dud azatonta na gskia ne itadai. maksewa yai yace "zoki amsa gasu nan kinsan dai bazan iya baki su daga tsaye ba" bata kawo komi a ranta ba shiyasa ta isa gabansa a raunane, shiko yakamo ta tsam ya dora a qafafunsa.. tashin farko taji ya zare band din da ta daure tulin gashin kanta dashi. tuni ko gashin yabar bazo mata kota ina a jikinta. sunsunar gashin yakeyi yawara tafukan hannunsa yana matsa mata q'ugunta cikin nutsuwa mai salon janye hankalin wanda akewa. kamar zatai kuka tace"dadai ka fara bani magungunan nasha sannan ko? kissing din dokin wuyanta yake sosai kuma a hakanne yace"bake zaki sha ba nine na shasu to wannan abun da zamuyi shine zaisa maganin ya shiga jikinki sosai haryayi yad'o yanda mukeso kingane ko?" yayi maganar yana kallon fuskarta. gyada kai tai jikinta a Mace tunani take wannan maganin shi kuma a haka yazo knn? lallai magunguna salo salo a duniya ka gansu. shiko kallonta kawai yake lallai babu wayon komi a kanki headache sauna tsiwa Ashe"abinda yake fada knn a ransa. kallon juna suke ganin bazata jure kallon idanunsa ba sbd qwarjinin sa yasata yin baya luuuuuu ta kwanta a Katifar tareda lumshe idanun ta. binta yai yana cigaba da kissing din wuyan nata da dokin kafadunta yana mai cigaba da mammatsa mata jikinta da tausasan hannuwansa da hutu yagama ratsasu, hakan kuwa yasa sosai heenduh take enjoy a lokacin. a hankali ta bude idanuwa tana binsa da kallo daidai lokacin daya had'e bakunansu yana mata wani d'imautaccen kalar wasa a ciki. lumshe idanunta tasakeyi tareda taimakawa zazzafan wasan nasa itama. sunjima ta wannan fannin lokacin kowanensu na zakwadin jin kalar dan uwansa a garesa. bazato taji ya cusa hannuwansa ta qasan rigarta yana mata kalar wani gigitaccen wasa akan balloons nipples dinta da dukkanin kowane lungu da saqo na dukiyar fulanin nata. jikinta ya mutu mururus sanda yazame komi na jikinta yaja musu abun rufa bayan kashe wurar dakin dayai. jawota tai a jikinsa yayinda bakinsa ke kan nata suna cigaba da wasa atanan, hannunsa kuma babu inda bai tab'oba a jikinta dudya rure mata jiki da salonsa tunbuna ma sanda taji ya tura fuskarsa cikin nashanunta yana motsa mata su da bakinsa da fuskarsa tuni ta nemi shid'e masa ta qanwamesa gam a jikinta iyakar qarfinta kuka kawai tasoma saki wanda takasa sanin kona miye danbata saba jin kalar wannan magic play din with all her body up and down ba. saidai kukanta yaqaru jin dadinta kuma ya nemi yankewa sanda tajishi yana niyyar kutsa mata wata shafaffiyar dinkakkiyar hanya mai zafin tsiya, kuka take sosai tana dukansa amman ina doctor Sam baima sanma tanayi ba dan duniyar da headache ta kaisa tafi masa wacce yake rayuwa a cikinta sau ba adadi d'andano mai gamsarwa, Sam baima marmarin fito ta. haka ya dauki tsawon dare kan bisa n'iimtacciyar hanyar nan Wanda bashine ya dawo duniyar saba sai gehen 6 na safe tun abun 11 na dare dan wani wajen ma harsun gama sallar asuba. sosai ya gigice ganin dayai babu inda ke motsi a jikin heenduh fiddo idanuwa yai waje a fili yace"badai na kashe musu 'ya ba? yasalamullahe. jijjigata yake tareda kiran sunanta amman shiru kakeji gashinta dud ya killiqe mata jiki kota ina sbd gumin wuya datasha na wahala. ganin yanda jini yabata wajen yasashi saurin miqewa ya zura kayansa ya rufe mata jikinta da malullubi bayan ya sunkuyo ya sumbaci bakinta sannan dasauri yafita daga dakin... By *Xexen Fasaha* [3/30, 7:14 AM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO*!!! Story and writing by Xayyneb💤💤 Fasaha online writers. *🌳Imparting valuable knowledge and intertaiment is our concern🌳*. ~dedicated to my mom Sadeeq hauwas~. 👁🥡👁 🅿4⃣6⃣. *Y* ana fita tsakar gidan yai tsaye dan da sauri yakeson samun ruwan dumi a gidan. kitchen ya nufa nan ya fara dubarar qoqarin had'a itacen dafa ruwan amman sam ya kasa yanda zai jerasu dan baisan ma ta inda zai fara ba. dasauri ya bude gidan ya fita kai tsaye gidansu ya shiga yai sa'a kuwa falon ba kowa dan haka da Saurin gaske ya haye saman sa ya wuce toilet a gaggauce yayo wanka ya fito ya shimfida pray mate yai salla yana gamawa ya dauki ruwan zafin daya zuba cikin wani boket ja mai murfi yasake fita daga gidan ya koma can bayan ya dauki abinda yasan zai buqata inyaje. yanda ya barta haka ya isketa ko motsi batayi har lokacin yanda kasan matacciya haka ta koma ko hannunta ta gagara motsawa, saida ya yayyafa mata 'yan ruwa a fuska da qirji sannan ta kawo wata nannauyar ajiyar zuciya da qarfi danba shakka sumewa tai a tsawon lokuttan nan da shka shud'e. hawaye ne kawai kebin gefen fuskarta dud sun jiqe fulon da kanta ke akai. cikin tsabar tausayin ta ya daukota ya fito waje da ita sannan yad'an zaunar da ita yaje yasaka dettol a ruwan wankan nata daya kasa gida biyu sannan ya dawo ya sake daukarta ya sanyata a babban roban yana mata wanka idonta a runtse jitake datana iko data turesa daga gareta saidai ko hannunta nauyinsa takeji bare jikinta dukansa datakeji uwa ara mata shi akai ba nata bane tsabar wahalar da ita dayai. wankan tsarkin ma tanaji tana gani yai mata shi, dan nata niyya ne kawai a zuci. yana gamawa ya daura mata alwala sannan kuma ya qudundunota cikin zanen atamfarta ya kawo ta ya ajiyeta saman katifarta yayinda ya kwashe zanen dake kan katifar yai waje dashi ya nad'e qafar wandon jeans din jikinsa da dogayen hannuwan rigarsa ya wanke sa tas ya shanya kan igiya. sanda ya dawo dakin isketa yai jikinta sai rawa yake kaf kaf kaf haqoranta na had'uwa suna datse junansu saboda zafin masassarar data rufeta. wannan karon ma hawayen ma cak suka tsaya mata. da mugun sauri yake jijjigata ganin dayai tunda taja numfashi bata qara maidosa ba alamun ta qara sumewa. babu zato yaji hawaye akan fuskarsa na saukowa najinzafin number daya matsa mata lokacin datake Neman agaji naya rage mata girman number amman did baiji ba gashi ya kwantas musu da 'ya lokacin da mahaifinta ke tsaka da buqatar kulawarta ta hidima dasu itada Wanda yake jinya. daurewa yai ya cije ya jawo jikkarsa ya bude tareda dauko wani farin roba qarami ya bude sannan ya fiddo wata farar qanqara babba guda daya ya daura mata a saman goshinta ya dinga d'an dandan na mata kusan minti 15 sannan yaji ta fara motsa yatsanta babu jimawa ta fara qoqarin bude idanunta da qyar saboda nauyi da sukai mata na tsaban kukan data sha,,, dai dai tana budesu shi kuma digon hawayensa na zubowa cikin qwayar idanun nata da sauri ta qara runtse idanun nata wani hawayen nata tareda qwallar nasa idanun ta matsosu suka yo waje, kuka take wanda babu sauti a cikinsa kokadan dan muryarta ta dushe. bai matsa daga nan ba ya sake fiddo sirinji a jikkar sa tareda wasu fararen kwalba qanana guda hud'u, ya soka siringin a ciki dud a cikin kowane ya tsotso yan qalilan ruwan dake cikin kwalaban tanaji tana gani dud yanda takeda tsoron allura amman kasa motsa jikinta tai bare ta hana, tanaji tana gani ya d'age zanen ya tsira mata allurar wanda hakan yasata kama hannunsa ta riqe qam cikin wani qarfin bazata daya ratsata lokacin shigar tsinken allurar cikin qugunta ga ikon Allah. yana zare allurar taji hannunta ya koma ya kwanta qasa tana rufe idanunta Wanda daman alluran daya had'a na dawowar kuzarin jikin mutum ciki hadda ta barci shiyasa yana gama mata allurar tafara ganin biji biji na dushe dushe a cikin idanunta, amman zuciyarta naga su baba Ismail dan haka cikin magagin barcin nata muryarta ko fita battayi sosai saidai gani yai tana motsa bakinta alamun tana sonyin magana ne amman babu wadataccen voice sound a bakin nata, shiyasa yakawo kunnensa daidai bakinta wataqil ko Allah zai jisshesa abinda takeson cewa din, cikin ikon Allah kuwa yaji tana cewa a qasa qasan magagin maganarta na barci "ba....banahhh...baaaaab.kaka ya..wale m...kujirani...nn. yanzun zan kawo...oo. muku b..breakfast kada Ku..gaji da..jiranahh..bata qarasa ba bakin ya rufe yayinda barci ya d'auketa gaba d'aya tana sakin ajiyar zuciya akai akai. dafe Kansa yai dayakejin uwa zai fashe tsabar tention din dake cikinsa yasashi mantawa da small dad da kalacinsu na asubiti da za'akai, saidai ita baiwar allahn da dud halin da take ciki baisa ta mancesu ba?! runtse idanunsa yai yanajin kamar bai kyauta mata ba inda dud shine silar shigarta wannan hali, shi Kansa yarasa yanda akai ya jima kanta haka tareda mance itadin cikakkiyar new Virgin ce bawai sanin abun taiba, to duba da yanda yajita da dunbin baiwar ni'imar da Allah ta wadata ta dashi ne hakanne yasa tsananin qarfin sha'awar dake jikinsa ta kasa sauka har tsawon awonnin nan, shi kansa baisan iya inda qarfin sha'awarsa ta tuqe ba kawaidai yasan kowane bawa da kalar tasa halittar toshi yasan wannan ce kalar tasa halittar haryakeji koda zai kwana tareda ita bazai gaji ba, ganin cewa tunani bazai masa ba yasashi miqewa bayan ya gyara mata malullubin ya fita waje kai tsaye ya shige motarsa ya wuce wani qaton restaurent ya bada kulars dinda ya fito dasu aka zuba musa ferfesun 'yan ciki, d'ayar kular kuma hadaddiyar pried rice ce mai jar miya da tsokokin nama a ciki sannan aka hada masa kakkauran tea a plastic din gamida sinkin bread 3 masu kyau, nan ya biya balance sannan yasaka kayan a mota ya wuce asibitin tasu lokacin qarfe 9 saura minti 15 na safe kuwa. yana samu yana isa dakin su baba Ismail din nan ya iske baba Ismail na zaune saman kujerar dake gefen gadon baba yawale din dake barci yana karanta Al-Qur'an. yana jin sallamar khaleepa din a gefensa ya dago kansa tareda amsawa bayan ya rufe Qur'an nin. har qasa khaleepa ya rusunna ya gaisar da baba Ismail baisan miyasa kuma ya kasa jurar had'a idanuwa dashi ba yanda ya kamata. daqyar ya samu yace "am...am dama breakfast na kawo muku small dad" tambayar da baba Ismail keta son yi masa tun shigowarsa bai samu yai masa ba sai yanzun ya qara duban khaleepa din yace"Masha Allah angd sosai,amman to ita heenduh din miya hanata zuwa ta kawo da kanta saita wahalar dakai alhalin kuma akwai kudin abun hawa hannunta inma baka samu damar kawotan ba?" cikin magana Kansa na kallon gefen gadon da baba yawale ke akai yace "ta tashi bata lpia ne small dad shine yanzun dana shiga gidan na isketa kwance mafarin knn dana siyo muku kayan Karin kumallo dinnan small dad" sosai hankalin baba Ismail ya tashi har baisan yace "miya sameta? inda baba yawale na barci ko naje ne naga jikin nata? da sauri khaleepa yace"a'a small dad basai ka bar baba yawale din ba kai zamanka dan tana samun dukkanin wata wadatacciyar kulawa ta, dan yanzun ma saida na mata allura kan nazo nan din insha Allah Nike tunanin zuwa yanzun zata samu sauq'i ma" sai lokacin hankalin baba Ismail yad'an kwanta dan har a zuciyarsa yake mugun son tilo d'in 'yar tasa gaba daya. tausayinta ya mamaye zuciyarsa gashi kuma mamanta bata gida kuma yasan heenduh da lambon ciwo koyaya yake to bare kuma wannan dabaisan kalar iya adadin yawan saba ma. dan haka ya dubi khaleepa yace"to sannu da qoqari mum gode Allah saka da alheri ya bada iyali na gari d'ana" cikin ran khaleepa yace"ai small dad iyali na gari sun jima da bayyana kuma har mun qara zama ma daya da gudan jinin ka" amman a fili kuma sai yace "aminn small dad zan koma naga kota farka" baba Ismail yace "ba asibitin kazo ba knn? da dan sauri khaleepa yace"eh zan dawo yanzun amman" yayi maganar yana mai miqewa tsaye dan qagare yake dayaje yaga kota farka kada kuma tanemi temakon wani abun ta kasa inda bainan. "Kaimata ya jiki to Allah bata sauqi" "Aminn small dad" haka ya fita daga dakin nan sukai cinkaro da doctor mus'ab kuma yana qoqarin Shiga dakin jikinsa sanye da kayan likitoci complete. yana ganin khaleepa kuwa ya fad'ad'a murmushin fuskarsa yace "gaisheka nike likitan mata Allah sadai ka tafomun da tawa matar dan tun dazun Nike round na zaryar Shiga dakin dason ganinta nike iske batta nan, wlh abokina un gaya maka fa jiya wlh mafarkin hot beutufil baby dinnan one by one babu kalar da banyi ba, gaskiya na qara tarbatazwa ta zarce cikin jinin jikina tuni yarinyar nan". dubansa khaleepa yake kamar wani mad man yake ganin doctor mus'ab din danshi a taqamaimai baisan ma wacce yarinya CE yake magana akai ba, kuma koda ma yasanta shi in shine bazaita 6arar dason mace a kalar wannan zunzurutun kalaman ba dan a ganinsa qauyanci ne just zaifi in kanason mutum ka gwada masa a aikace data hanyoyi da dama bawai sai kaita zuba haka ba, shi kamarshi haka dud da dumbin sonda yakewa headache Sam bai iya nata wannan zubar gareta ba komi a davarance yake shigar mata dashi kuma take karba batareda ta ankara ba. jindayai doctor mus'ab din ya tab'osa yasashi dubansa jin dayai yace"pleass abokina ba wasa ba kazomun da ita? dan jia sister Marya tacemun kunzo tare bayan tafiya na" sosai kallon da khaleepa ke masa ya juya zuwa harara Mai zafi tartare kuma da mugun takaici dansai yanzun nema shi ya gane da headache mus'ab ke wannan maganukan nasa. ture hannun doctor mus'ab din tai daga kafadarsa sannan yasake jefa masa wani kallo a fili yace "kada ka soma gigin cigaba da raya matar aure a ranka doctor mus'ab kagane ko?" yana fada masa hakan baima saurari amsarsa ba yayi gaba yayinda doctor musab yasaki baki yana kallonsa, dasauri kuma ya sha gaban doctor khaleepa din daidai zai bude motarsa. "wai abokina mikake nufi da mgnr nan taka ne em? kana niyyar cemun ne yarinyar nan matar aure ce alhalin banga alamun hakan ba a kyakkyawar fuskarta da jikin taba?hmnn wannan mgnr taka sak zancen qanzon kurege ce wlh, kuma nadai fahimci bakka son shigar dani wajen sister din nan taka kuma wlh baka isaba bazan janye ba danni naga mata muraran" sosai khaleepa yake kallon doctor mus'ab da jajayen idanunsa da tsananin kishi yasa suka rikid'e masa lokaci daya, jikinsa har wani d'an rawa rawa yakejin yana masa, kamar zai masa kutofu na d'an banzan duka a yanda yake jinsan nan yakeji. damtse hannunsa yai da idanuwansa yana budesu kuwa dariyar da doctor mus'ab ke masa ta tsaya cak sakamakon sauyin halittar khaleepa dabai taba gani ba kamar yau, tuni yaji wani tsoro tsoro ya shigesa farat daya a dabarance ya matsa daga gaban khaleepa ya fara tafiya yana cewa ''kadaije kai tunani abokina dan nasan kasan niba mutumin banza bane bare ka hanani qanwar ka,na barka lpia ni" wani dogon tsoki khaleepa ya saki bayan ya ware hannunsa daya dunqule ya shiga motar yai mata key. jinsa yake dud ya jiqe da gumi ma, a.c na motar ya qaro bayan yasa hankicerf ya share zubar fuskarsa data wuyansa fadi yake a fili "please doctor mus'ab please kada ka bari na tsaneka kan wannan b...maganarsa ta katse jin wayarsa na qara ganin momynsa CE yasashi daidaita nutsuwarsa ya d'aga tunkan yace wani Abu yaji tace "hankalina ya tashi mai tsada na sa'ilin Dana duba na tabbatar ba'a gida ka kwana ba Allah sadai ba wani abun bane dannaji kamar ina fad'uwar gaba tun tashina da safen nan wlh?" Wani kalar d'an murmushin dole ya q'aq'alo Wanda iyakarsa geffan fuskarsa d'aya sannan yace"kada kidamu Momy kinsan ai kalar aikin namu babu yanda bai juyawa , to yanzun na koma dutyn dare can zandinga kwana asubiti kan wani lokaci, dan yanzun ma haka gani nan tafe d'aukar mana breakfast, kinsan nafison cin naki girkin Momy na shiyasa na yanke shawarar zandinga zuwa karbar breakfast nawa hadadde a gunki har nagama dutyn nawa na dare na dawo" yayi wannan dubarar ne kawai danya samu breakfast yanda Yakama ta bangaren sa da headache da kuma su Baba yawale yanda basai tasha wahalar girki ba kokuma shi yasha wahalar zuwa siya. jiyai tace"mai tsada na hakanma Shawara CE amman jia da daddare zarah kecemun taga kamar motarka kofar gidan matsiyatan can fa?". runtse idanunsa yai yana jin ciwon abunda momynsa kewasu baba Ismail sosai matuqa, kuma gashi wannan munafukar zarah harta gani taje ta zartar mata inko hakane dole yadaina shigowa da motarsa cikin anguwar nan tasu inda munafukai sun soma fiddo Kansu dan yana gudun nan gaba baisan kuma mi za'aje a CE mata ba, gwara kawai yadinga kai motar wajen ajiya anan bakin titi daya tashi kawai saiya dauka ya wuce babu Wanda yaji bare gani kuma. amman a fili sai yace"a'a Momy bani bane sudama basa nan sunyi tafiya". yanaji ta sauke ajiyar zuyciya sannan tace" yawwa to shikenan, yanzun zaka qaraso daukar kalacin ne?" "Eh Momy ganima nakusan qarasowa, amman Momy zakina hadawa da dan yawafa daga gobe dan harda abokan aikina fa zan dinga zuwa daukar mana". "to shiknn mai tsada na saika shigo bari nashiga kicen din dan da kam banyi niyyar Shiga ba". ''yawwa Momy na thanks soooow saina iso" nan ya sumb'aci wayar sannan yakashe yana murmushi tareda shafa sumar kansa yadaki styaring motar yace "yesss yes" ahaka yaci gaba da tuqin harya iso nan titin anguwar tasu yakai motar a place take motor park ya fito yazagaya ta baya ya bude gidan baba Ismail din ya shige tareda maido qofar ya rufe harda kuba. dasauri ya shiga dakin jin kakarin aman da takeyi, isketa yai nan a bakin katifan ta sauko a galabaice. a rud'e yake mata sannu bayan matseta dayai gam cikin jikinsa kamar zaiyi kuka. Sam takasa ko d'agowa ta dubesa kanya Ankara tuni har ta fara feso masa amai a gaba dayan jikinsa,, baiji qyama ba haka yaqara riqeta cikin jikinsa harsaida ta gama aman nan sannan yad"ago fuskarta ganin idanunta sunyi luu luuu ne tana shirin komawa ta zube masa yasashi saurin sake tarota cikin jikinsa ya gyara mata jikinta sannan ya mayar da ita bisa katifar ya hada wasu sabbin alluran ya jona drip a qusar bangon dakin sannan yasamata qarin ruwa ganin yanda dud jikinta yai mata yaushi alamun son ruwa yakeyi, gyara wajen yayo wani wankan ya canza Maya snn yadawo ya zauna gabanta gamida tagumi. kallonta kawai yake ganin yanda tayi wata 'yar rama lokaci d'aya, fuskarta taqara haske sosai kuma. ahankali yasa hannu yana gyara mata gashinta da iskan fanka ke kad'asa yana sama da kuma sake dawowa yana shafar jikinta kota 'ina...... barcin datakeyi ne yasashi sauke ajiyar zuciya, shima kansa a d'aura a saman qirjinta tareda shigewa cikin jikinta gabansa na wani kalar bugawa dammmm!!!! dammm!!! batareda yasan amsar hakanba, yadaiji a jikinsa wani mugun sonta ke fuzgar rayuwarsa Wanda haryaji baiqi sun dawwama a hakanba muddin ransa batareda ya sake morar wani 6angare na jikinta ba. " hakan kuwa shine haqiqanin so a rayuwa kaso mutum badon wani abu nasa ba daya mallaka a rayuwa na kyau ko kuma dukiya ko ilimi" abinda zuciyarsa tafad'a masa knn, sosai yaqara shigewa jikinta kamar mai tsoron wani zai qwace masa ita..... Ahankali yadago da fuskarsa yana kallonta har baisan sanda bakinsa ya su6uce yai mata sabon suna nan take yakirata da "lollipop d'ina" ba'a bayyane... *Tawan kike dai mom Ahmed*🤝🏻❤. By *Xexen Fasaha* [3/30, 7:14 AM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO*!!! Story and writing by Xayyneb💤💤 Fasaha online writers. *🌳Imparting valuable knowledge and intertaiment is our concern🌳*. ~dedicated to my mom Sadeeq hauwas~. 👁🥡👁 🅿4⃣7⃣. *A* hankali ya dago da fuskarsa yana kallonta har baisan sanda bakinsa ya su6uce yai mata sabon suna nan take ya kirata da"lollipop d"ina" ba'a bayyane tareda kissing din gashin kanta daya sake kwantowa a ta gefen wuyanta. yanayin shigar deep kissing din dataji har saida tad'an motsa sannan ta koma taci gaba da barcin wuyar wahalar nan tana cigaba sauke ajiyar zuciya akai akai, qirjinta sai sama da qasa suke a hankali yakejin hakan a qirjin sa dake saman nata har wani tsigar jikinsa ta fara tashi a lokacin yakeji. lumshe idanunsa yayi sannan yasake warasu a saman 'yar baby cut face dinta yana kallonta ko qyaftawa baiyi. saida ya kwashi tsawon mintuna 15 a jikinta yana faman kallonta dan sam bai gajiya da kallonta haka yakeji. jin wayarsa na ringing ne yasashi datse kallon nata dayakeyi badan ya soba yana dan tsoki ya maida idanunsa saman screen na wayar dan ganin mai kiran. "dady na" abinda ya furta kenan can qasan lips dinsa yana sakin wani dan murmushi a taqaice sannan ya daga wayar. dady mukhtar ne ya fara amsa gaisuwar da sukaiwa junansu wacce suka saba kalarta sannan yazarce da fadin "my boy ango ansha qamshi ake cewa ango koko mema? daramm!!! khaleepa yaji qirjinsa ya buga da sauri ya qara gyara zamansa sosai yai facing din fuskar heenduh yana kallo da tunanin kodai dadyn nasa duba ya koyi yine bai sani ba? "my boy kana kan layi kuwa?" cewar dady mukhtar din. gyara murya khaleepa yai jin tana shirin sarqe masa maganar. "dady wane ango kuma kake fad'a?" yayi maganar yana d'ari d'arin jin amsar dayake zata daga dadyn nasa kuma. "hmmm my boy kenan daman kun sasanta kanku da zarah ashe shine banji labari daga gareka ba sai yanzun da mukai waya da momynka take fada mun hakan?, hartana cewa ka matsa asa muku ma rana tun kan na dawo ko? hmn my boy kenan yanzun bazaka iya jira na dawo ayi engagement din dani ba kenan?,,,, da sauri khaleepa ya toshe speaker din wayar tareda dan janyeta daga kunnensa ganin heenduh ta farka shi kawai take kallo kamar maijin abinda ake cewa a wayar. da sauri ya miqe yadan fita nan tsakar gida murya qasa qasa yace"no dady ba haka bane" dady mukhtar yace "my son ba haka bane kamar Yaya? kanason kace mun ne maganar da momyn ka ta gayamun ba gaskia bane koko?" runtse idanuwa khaleepa yayi tareda jinginar da bayansa a bangon dakin mama Zainab. tunani yake Yaya zaiyi ya fahimtar da ita momynsa ne waishi baison qaunar auren zarah ne a rayiwarsa datake son qaqaba masa ita dan Allah? gashi kuma sam baida tsarin sha'awar auren Mace sama da daya gudun hayagaga a kansa na qananun maganganu na mata. shi bama haka ba sam ya manta sunyi mgnr zai amince in dadyn ya kirasa kan mgnr auren zarah din kamar yanda yaiwa momyn tasa alqawali, kuma gashi dadyn yaimasa yanada damar qaryata masa zancen momyn ne? a'a. shi yazata bama yanxun ba sai gashi kuma lokaci qanqani maganar ta bujiro masa a bagagatan hayqan. yanzun ya isa ne ya qaryata maganar momyn tasa wajen dadynsa? ina hakan bazai yiyuba. wata zuciyar kenan ta CE masa hakan. shikam Kansa ya rigaya daya fara daukan charge babba dan haka danne kansa yai da hannunsa guda daya yayinda dayan ke riqe da waya a kunne yanajin dadyn nasa na cewa "hello my son kana kan layinka kuwa?'' Kasa amsa masa yai saiji yai d'uf dady mukhtar ya katse layin. sauke ajiyar zuciya khaleepa yai ya cira qafarsa kenan zai koma dakin sai ga wani kiran na dady mukhtar ya sake bujiro masa. "Oh my God!!!!! help me my God. abinda khaleepa yace kenan yanajin wani kalar d'aci d'aci a maqogaron sa. ya fara tafiya kenan da niyyar komawa d'aki yaga heenduh ta dafo bango ta fito daga dakin nata tana tafiya daqayar daqyar, dud tak'i daya kuwa saita tsaya ta huta sannan taci gaba da d'an takawan. da saurin takunsa ya isa gareta yana fadin"lollypop yaya kika cire drip din kuma?!" yana qoqarin riqo hannunta ne yaga ta daga masa hannu daya alaman kada ya soma kusantota. zuba mata idanuwa kawai yai cikeda tausayin ganin yanda ta dauki butar ta shiga kewaye a daddafe. babu jimawa yaga ta sake biyo bango ta fito ta zauna saman tudunkan rijiya tafara yin alwala. sosai wani tausayin ta ya qara lullubesa ganin yanda take komi a da qyar cikin dauriya. yana yunqurin tashi ne daga zuqunnin dayai yana kallonta daga kofar dakin nata kenan yaji wayarsa tasake sabon ringing a lokacin. dadynsa ne yaga ya sake Kiran sa dan haka jikinsa a sanyaye ya daga wayar tareda cewa "dady?" dady mukhtar yace "sorry muna waya my son network ya riqeni amman yanzun it's normally ne, yaci gaba da fadin cewa "ammm muna magana kan batun ka da zarah ko? to sorry my son dan nariga ya da nacewa momyn taka kuyi haquri harna dawo gida tukun ayi komi ina nan cikim family na na hidimar bikin ince dai bazaka damu ba da wannan hukuncin dana zartar?" sauke wata qarfaffan ajiyar zuciya khaleepa yai a ransa sosai yaji dadin hakan dan baisan da wane ido zai dubi lollipop dinsa ba muddin taji wai zai auri zarah danshi ma Kansa sake jin tsanar maganar ma yake a ransa dud inya tuno. a ciki ya amsa da "to dady bkm, nima zanje hospital yanzun" to shiknn my son saimun sake waya" ahaka suka ajiye wayar kusan lokaci daya. binta yaci gaba da kallo sanda yaga ta ajiye butar ta nufo daki a hankali harta shiga dakin ko kallo bai isheta bama tamfar bata sanda shi bama wajen dan ita tsoron ma kallonsa takeyi dan baqaramin hankali yai mata ba kam takega. har ranta takeson tambayarsa abincin su baffa amman ta kasa. ahaka ta shiga dakin daqyar tasamu ta sanya rigar materiyal dinta doguwa dake saman akwatinta sannan tai dirshan bisa dardumar dakin ta fuskanci alq'ibla tareda sanya hijab dan battajin ma zata iya sallar daga tsaye saboda jirin dake som daukarta. lokacin qarfe goma da minti shabiyar na safiyar. ahaka ta samu tayi sallar tareda Neman gafarar rashin yinta kan lokacin ta dubada rashin lafiyan data sarqeta. tana idarwa tai yan adduoenta ta shafa sannan ta kwantar da kanta nan bisa pray mate din ta lumshe idanunta tana sauraron zugin zafin da qasanta ke fitarwa. qamshin turarensa ne yasanar mata da shigowarsa a dakin hakan yasata sakeyin lamo uwa mai barcin gasken. gabanta ya qarasa ya hard'e qafafunsa waje daya bayan ya zauna. daramm!!! taji gabanta yana bugawa dan batasan miya zo yimata ba azaman nasa dayai gabnta. jitai yasa hannunsa yana shirin zare hijab din jikinta data qudundune jikinta da ita bayan ta cusa kanta kuma a ciki, hakan ne yasashi tunanin cewa zata takura da yawa kada kuma wuyanta yai ciwo. d'aura hannunsa keda wuya a saman hijab din nanma wayarsa tasake sabon qara. janye hannunsa yai jiki a sanyaye ya d'aga wayar tareda cewa"momy?" "Mai tsadana najika shiru ne gashi kuma harna qarasa had'a muku komi oready a cikin warms colors da jug yanda bazai canza ba har dare koda kuwa kunada buqatar sake ci" "to shikenan momy gani nan nakusa isowa" "to qwamma dai kayi kazo dan kasan bazan lamunci zamanka da yunwa ba" d'an qaqalo wani murmushi yai yace "I know thanks momy" datse wayar yai tareda sakata a gefen aljihun wandonsa na jeans. harya miqe tsaye kuma saiya sake dawowa ya zuqunna tareda qoqarin warware mata hijab din babu zato yaga ta miqe zaune a fusace tareda fusge hannuwansa dake saman hijab din tana watsa masa wata fitannaniyar harara mai cikeda tsabar hushin Wanda aka baqantawa. saikuma ta rushe da kuka wiwi tana fadin"ai sai kuma ka tashi kaje inda kasamu biyan buqatar ka jeka!!jeka!!,natsani ganinka na tsani ganinka!! dud yanda nike gunjin kuka daka taimaka ka rabu dani hakan amman ka mini buris da roqona wato na mutu kona rayu wannan ba damuwar ka bane ko? ammn haka kaci gaba da zafafamun batareda kayi la'akari da bamtaba yim hknba bare kaimum kallon masabiya, daman nasan da sanin cewa albarkatun jikina kake so kuma kasamu saikaje ay" maganar take tareda qara wara saitin kukanta wanda yakejin kukan nata kamar tana soka masa allurai ne a dukkan illahirin jikinsa, shin miyasa zatai masa wannan fassarar? shin miyasa bazatayi la'akari da yawan qaunar ta dake ransa ne da gangar sukayi nasara a Kansa harya kasa barinta a lokacin datake roqonsa?, shin bazatayi la'akari da hankalinsa ne bai ga jikinsa ne shiyasa har yakasa fahimtar mitake fad'a lokacin ne? runtse idanunsa yai dan ransa wani suya yaji yana masa sanda ya tunano kalamnta datace masa badan Allah yake sonta ba saidan jikinta.!! a hankali kuma ya bude idanunsa dasukai jajur jijiyoyin Kansa harsun fara fitowa daman haka yake komawa muddin ransa ya baci a take. jikinsa na rawa ya riqo cinyoyin hannuwanta yana kallonta maqoshinsa na masa d'aci ya bude bakinsa yace"banyi hakanba saida amuncewarki, kinsan kuma da bana sonki babu yanda za'ayi na shigo cikin rayiwarki headache,,.tabbas! tabbas! tabbas! dan sha'awa inada ita wannan ma jini nace tuni batin yau ba wanda dud sanda tatasomin kwana nike dafe da marana, amman tun sanda na fara muki kallon so headache wallahil azeem sha'awarki bata rufemin ido ba yayinda sonki ya rinjayeta, tabbas sha'awa halitta ce da Allan ya halacci bayinsa da ita tsakanin jinsin maza da mata kinga kuwa kowa nada ita ....ni..,,ke... kowa da kowa ma. d'an shiru yai sannan ya janye hannunsa daga hannuwanta dataketa qoqarin qacewa tuntuni sbd zafin matsarsu dayake keta shigarta. ya miqe tsaye sam bacin rai yasa yama ksa kallonta dan dud cikin maganar ta wacce tafi tsaya masa arai itace wacce tace sha'awarta yake bawai so ba. dan haka Kansa na kallon gefe yayinda hannuwansa cushe a ajikin aljihun wandonsa ysce "amman babu komi inda kince daman sha'awarki nike bawai so ba dan haka na miki alqawalin bazan sake nemanki ba harsai sanda keda kanki kika buq'aci hakan kika gane so daban sha'awa ma daban koda kuwa ace buqatataciyar lalurata zata zama sanadin barina nan duniya kuwa naji zan daure''. yana gama fadin hakan ya juya zaibar dakin saikuma ya juyo wannan karon har hada idanunsu sukai sannan yace "ammm kada kindamu da kai abincin su baffa dan nakai musu tun dazun kuma nizanci gaba dakai musu har kokacin da kika samu isasshen sauqi dan nasheda wa baba baki lpia kuma yana gaisheki da jiki sosai,so kada kidamu ta wannan fannin danna dauki dawainiyar hakan" yana gama fadan hakan yajuya ya fice daga gidan gaba d'ayansa ma. rufe idanunta tai saikuma taji hawaye sun zubo mata nanta fara ganun laifinta akan miysa ma zata daddatsa masa maganganu ne haka ma ? Mijinta nefa yanada damar yin komi da ita koda bada amincewarta ba, hasalima koda bata yarda ba ta amince masa ba muddin yazo mata da buqatarsa tabbas tasan zata kwana ne cikin fushin Allah da mala'iku, to gashi shi yama nemi izininta amman kan kuskusren sa dabata d'auka ba ysata masa rashin kunys gashi haryayi fushi ma yatafi, dudda d'awainiyar daya furta zaiwa mahaifinta da baba yawale amman sakayyar da zatai masa kenan na godia? sanin kantane kuma da'ce yabiyo halin mahaifansa ko kallo ma bazasu ishesa ba arayuwa amman shine taimasa hakan kuma tasa qafa ta doke dukkan alheransa garesu?! wata zuciyar taji tsce''yo miye aiba roqonsa kukaiba shiyaga dama kuma yaji zai iya din haryai mukun. jin bata yabawa tunanin wannan zuciyar datai mata mgn yanzun ba hkn yasa ta kwantar da fuskarta qasan sallayar dan kokad'an taji zuciyarta batai mata dad'i saima zafi datakeji. hannunta tasa saman shafaffen cikinta tana shafarsa jin yanda yaketa mata kukan yinwa gashi am bazata iya zuwa girka wani abunba bare tagirka taci. haka taqara lafewa jikin dardumar Uwa mai barci nanko yunwa CE kawai ta qara nauyayar mata da jikin Nata. lumshe idanuwa tai kawai tana fitarda numfsshi. khaleepa na isa gida ya iske har momyn tasa ta had'a musu abinci a colors, d'aya Kular soyayyen doyace da dankali da sukaji qwai saikma yenbolls da egg into egg da shimfidaddiyar wainar qwai guda Biyar akai manya manya. sai d'ayar kular farfesun kaza ne da dankali gamida tsokokin mama zubu zubu a ciki. sai jug na tea shima dakayan shansa a had'e. sosai yaji dadin hakan danhar rungume momyn tasa yai sannan ya kwashi kayan ya fito harabar gidan. nanko yaci karo da zarah tana qoqarin shigowa gidan cikin jar motarta.. dasauri takashe motar ta fito tari gabansa da sauri tace "hmn laaa yayana inazaka ne haka da kaya?" wata muguwar harara ya jefa mata fuska a d'aure yace "Inda kika aikeni naje to can zanje" "aaaaa to Allan baka haquri yayana daga tambaya dai?" tsoki yaja yafice daga gidan ganin zata 6ata masa lokaci da useless talks nata maras ma'ana, nan tabisa da kallon so Uwa ta bisa ta rungume takeji dan wani annurin kyau taga yake sake futarwa ma yau. ajiyar zuciya ta sauke tareda cewa "kakusan zamowa nawan ni d'aya dan haka dud wani dizginka zan cigaba da juresa harka zamo mallakin zarah yaya khaleepa" tayi mgnr cikin murmushi tareda shigewa cikin gidan tana karkada key din motarta da yatsunta. kai tsaye gidan khaleepa ya sake nufa sanin dayai dole ta buqaci abunci kada tai zaman yinwa yasashi shiga dakin da basket din a hannunsa. har kusada ita yaje ganin kamar tana barci hakan yasa yarasa ma wai ta ina zaima fara tashinta taci abincin ne gudun kada yunwa ta wahalar da ita, dudda shima baici kominba amman Sam bai damu da kansa ba shidai kawai burinsa taci ta qoshi kodako shi baici d'inba. magungunan saka kuzarin jiki da qarfinsa Wanda ya tafo mata dasu ya ajiye yana dan karkad'asu setin kunnenta danta farka amman saima motsawa dayaga tayi tasake gyara kwanciyar barcinta bayan ta fuskan cesa yaga busassun hawaye kwance ma a saman fuskarta. tsaf yake cigaba da kallon fuskarta ganin tana murmura idanuwa kamar zata farka yasashi saurin matsawa daga gabanta ya miqe tsaye, daidai nan kuwa ta wara dukkanin idanunta a Kansa, fauzewa yai tareda d'auke Kansa yayi mata nuni da culars din gabanta da hannunsa yace "ga abinci nan ki zuba Wanda kikeso sauran zankai wasu baffa ne shi asibiti ynzun". wani tausayin sane taji ya ratsata batadai CE komi ba ta sauke idanunta saman basket din datini qamshin girkin ya isheta tareda taso mata da tsohuwar yunwar ta. dahar zatace kai bazakaci abincin bane sai kuma tai tunanin yanda yad'au zafin ran nan batasan kalar amsar dazata samu ba daga garesa. shiyasa kawai ta dauki platse daya daga cikin Wanda ke cikin basket din ta bude kular ta zuba doyan da sauran kayan cikinta sannan ta rufe ta tura masa basket din Kad'an da hannunta gbnsa. batareda ta bude dayar kular ba. "Ya isheki wannan kenan?" yaimata tambayar daga tsayen dayake fuskarsa babu walwala. "Eh " tabasa amsa fuskarta na kallon qasa. "OK ga magunguna nan kisha zakiji dadin jikinki gayanda ake shansu nan a jikinsu" dauka basket din yai ya fice daga gidan batareda yaqara cewa komiba. hakataci abincin sosai sannan tadawo nutsuwarta. sannan tasha magungunan babu jimawa barci yasake surarta. sai azuhur ta tashi takumaji qarfin jikinta babu laifi dan zafun qasanta shi kansa taji ya rage. inda bar wanka tai tasaka wasu kaya marassa nauyi tadawo ta zauna tareda daukar wayarta hakanan ta tsinci kanta da tunanin inama tanada pic din doctor? Lumshe idanunta tai taisaurin budewa sanda taji shigowar messege lokacin. d'an tsoki tai sanda taga musaddiq ne yaimata text na fatan tana lpia na safiyar juma'a. batai masa wani reply ba saima number mama Zainab data kira tajita a rufe dole tahaqura. haka takasance ita d'ai a gidan har akai sallar magrub akai isha'e amman shiru bataga doctor ba. tsoro taji yasoma shigarta na tunanin Yaya zata fara kwana itad'ai a gidan ne? Koko dai gidan baba dahara zata lallaba taje ta kwana dasafe saita dawo? tunowa da yanda sukai da mama Zainab ne Kn kada taje ko'ina yasata haqura dole tareda fidda rai da fitan, dayake tarigaya da tasawa kanta tsoron yasata jin kamar motsi a d'akin dudda akwai NEPA lokacin amman a d'ard'arce take. babu zato kuma taji hawaye na sauko mata na tsoron dake shigarta a hankali dudda tayi addua'n kuwa amman ko gidan tagagara tajema ta rufo. ganin har 11 saura yasata yunqurawa ta canza kayan barci Riga da wando cotton sannan ta q'ulle gashin kanta waje d'aya ta fito waje da nufin kullo gidan kawai tagansa yana turo katifar kwanciya kamar daidai girman tata. sakin baki tai tana kallonsa da tunanin maizaiyi da itato? Baice mata komi ba shima yashiga da katifar dakinta ya kwantar da ita gefen tata kad'a, sannan yakoma wajen ya dauko ledoji guda biyu sai ghana moast go ya shiga dakin dasu baccin yarufe gidan. amamakance tashiga dakin itama nan ta iske ya bude jikkar Ghana din ya fiddo filo farare guda 2 sai bedsheets biyu da blanket biyu. Nanya wara nasa ya ajiye saman katifarsa itama ya zagayo ya daura mata nata Wanda yasiyo musu tare a katifar tasa. yana gama shimfida nasa sannan taga ya nufi tsakar gida tabisa da kallo daga tsayen datake cikeda mamakin raba musu makwanci dayai kenan daman dai da gaske yake mgnr knn? tatambayi zuciyarta. aranta tace "komadai mikenan inda nasamu kadawo gidan alhamdulilla koba komi tsorona zai gudu inda nasan da mutum taredani, ta qarashe mgnr zucin tareda isa bakin tagar dakin tana leqensa ta labule ganin datai ya nufi kitchen yana dube dube. komi yake nema oho?" tatambayi kanta kuna tabawa kanta amsa. ganin ya fito daga kitchen din hannunsa riqeda plates yasata dasauri tabaro bakin qofar taisaurin hayewa katifarta tajuyawa katifarsa baya tajawo lallausan blanket din tarufe jikinta tai lamo kamar mai bacci... *Mom Ahmed Tawan nagaisheki kyauta*.❤ By *Xexen Fasaha* [3/30, 7:14 AM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO*!!! Story and writing by Xayyneb💤💤 Fasaha online writers. *🌳Imparting valuable knowledge and intertaiment is our concern🌳*. ~dedicated to my mom Sadeeq hauwas~. 👁🥡👁 🅿4⃣8⃣. zama yayi gefen katifarsa tareda janyo ledar daya shigo da ita ya bud'e. naman kaza ne ciki yankakke dai dai ci a baki batareda ka gutsura ba ya zuba a kowane plate biyu daya dauko wato daya nasa daya nata. Sanin dayai tana matuqar son ice cream shiyasa ya siyo mata roba guda, gudun dayai kada ya siyo mata da yawa kuma babu fridge a gidan kenan bazai shawu ta dadiba inya sire. miq'ewa yai riqeda plate da kuma robar ice cream din ya isa gabanta ya ajiye mata tareda d'an girgiza blanket din jikinta. a hankali kuwa ta dinga acting din mushau mushau da idanuwa alamun zata tashi kamar mai barcin gsken dama can.. shiknsa yasan bata isa fara barci ba adai shigowarsa gidan yanzun, yadai share ne kawai dan baison sake jan doguwar magana tsakaninsu gudun kada hakan ya jaza karyewar alwashinsa wanda ya dauka gameda ita. "kitashi kici abinci gashi nan" abinda taji yace kenan ya miqe ya koma tasa Katifar ya zauna yana cin namansa bayan bata baya dayai. harya gama ci ya ture kingin gefe bata fara cin komi ba hannunta dai na riqeda robar ice cream din sai faman jujjuyata takeyi. gani tai ya dauki kayansa da brush da maclean ya fice waje tabisa da kallo ahankali bayan dago kanta datai daga kwancen datake. sauke ajiyar zuciya tai tareda maido hankalinta ga plate din naman dake gabanta, miqewa tayi zaune ta dauko plate din nan tadan fara cin naman sama sama. taci da dan yawa sannan ta tashi ta ajiye masa shi kusada kingin nasa bayan ta hadesu waje daya ta rufe wato plate dinta kife kan nasa. burinta kawai taji ta fara shan ice cream din nan dan haka tana komawa shimfidarta abinda ta fara yi kenan wato bude robar ice cream din tana sha tareda tandar lips. shiko yana gama wanka tun acan bayin ya tsane jikinsa tareda shafa body lotions dinsa ya saka kayan barcinsa sannan ya dauko kayan dayai amfani dasu ya shigo dakin. zuwa lokacin takusan shanye robar icecream din nan kuwa tassss. yana shigowa ko qwayar idanunsu suka had'u waje daya yai saurin dauke Kansa ya nufi katifarsa sannan ya nunke towel din da kayan daya cire ya koma ya zauna, sai lokacin ya lura da plate din nata wanda yasa mata nama kife akan nasa. matsowa yayi tareda bud'awa, gani yai bawani na kirki taci ba inda shi dai yasan iya adadin tsokar namansa daya rage baifi tsoka biyar ba amman yazo ya iske nama kusan cikon plate din nasa. juyowa yai saitin ta ya d'an saci kallonta yaga lokacin harta ida shanye ice cream d'in tana ajiye robar qasan gefen katifarta. sannan kuma yaga ta miqe ta nufi waje hannunta riqe da brush nd maclean. binta yai da kallo tareda ta6e lips a fili yace "cikin kine ai" haka ya kwanta ya bawa katifarta baya tareda jawo filo ya d'aura kansa a kai, sannan ya rufe jikinsa iya wuya da blanket ya fiddo wayarsa yana dannawa. babu jimawa itama ta dawo dakin ta kwanta a katifarta tareda juya masa baya itama ta lullube jikinta tareda lumshe idanunta hankalinta kwance bacci yai gaba da ita batareda damuwar komi ba. saida asuba sannan ta farka, ga mamakinta hangosa tai gefen katifarsa yana zaune saman pray mate ga alama sallah ya gama yake hailala da yatsunsa na hannu. tsoki tai ciki ciki ta yaye bargon jikinta tareda zuro qafafunta qasa aciki ciki tace "d'an mannin hauka qyashinma tadani yake nai salla nima, mtss matsalarka dan banda case dakai a yanzun" miqewa tai ta nad'e tulin gashin kanta daya warware wajen barci ta kunna 'yar hasken fitilar wayarta ta jingineta q'asa, nan kuwa dakin yasamu d'an wadattacen hasken ganin hanyar fita sakamakon nepar da aka dauke yasa dakin bada kalar duhuwa. ficewa waje tai. saida ta fara yin burush sannan tayi alwala ta dawo dakin itama ta shimfida praymate ta fara salla. harta gama bai tashi a wajen ba,hakama har tai lazummanta ta gama yana zaune a wajen ko waiwayota baiyi gigin yiba sam. kanta ta kwantas saman gefen katifar a hankali yayinda take zaune a gefen gadon bisa kan sallayarta itama. rufe idanunta tai tanason tuno abunda taji kamar yanason damun zuciyarta kuma a yanzun saidai bata samu cikakken yin tunanin ba yayinda d'an shauran baccin dake tartare da idanunta yai nasarar yin galaba da fararen idanunta. wanda itace bata farka ba saida gari ya waye tangaram gam. dasauri tamiqe zaune takai dubanta kan shimfid'arsa taga wayam babu kowa, cire hijab din jikinta tai tareda maida gashin ta baya sakamakon qin zama a daure dayake saboda sul6insa. muddin kuwa zata kwanta barci Indai har tanaso kada santsinsa ya warwaresa dole saita sanya hula mai raga ragar nan akai sannan zataji daidai bai sulluboba, to yanzun ita kanta batta ma cewa ga inda hular tata take bare. wayarta ta haska dan ganin lokaci, aiko lokaci babu qarya, lokacin ya nuna mata kansa a matsayin 9:33 na safiyar ranar asabar din. zaro fararen idanunta waje tai ganin mamakin lokacin da saurinsa. zata miqe kenan kamar ance ta kalli gefenta nanta ga dan qaramun plastic da kula tareda wata yar farar paper guntuwa kan Kular. komawa tai ta zauna tareda dauko paper ta bude. tafara karanta short note din kamar haka..... ~ga breakfast nan na ajiye miki please kici da yawa kuma ki tabbatar kinsha magungunan ki kan q'aida, nina wuce hospital kaiwasu baba nasu ki futa abinki lpia from your husband~. ajiye takardar tai tana wani murmushin jin dadin a dud sanda tatuno maganarsa ta qarshe dayace daga mijintan nan abun dadin tunosa take. a hankali ta bude cular taga ferfesun naman ganda ne sai dayan plastic din kakkauren tea ne a ciki tareda kayan shansa dangin su bread da butter a cikn ledarsu wacce take ta oasis. mamaki tahauyi a ina yasamu wannan iyayen kayan kalacin harkuma yakai asibiti?? shuru tai tana cigaba da kallon abincin da sam bai mata kama dana siyarwa ba kokad'an. wata zuciyar tace "to ko hjyrsa ce ke musu? dasauri ta kauda wannan tunanun Mara gurbi a kanta danta San kuwa ahalinsu ko mutuwa zasunayi suna dawowa Hjy firdausey bazata taba iya jin zata dafa musu qwayar gero kota shinkafa ta basu ita suci balle wannan delicious lunch haka daya fara zuwa musu tundaga ranar jia zuwa yau. tabe baki tai a fili tace "mima zaisa natsaya wani tunani ni?, indadai shi yajazamun wannan halin zaman da nike ciki, ai samo abinci kuwa ma ya Zame masa lazeem koda kuwa hajiyar tasa CE zaisa ta girka ya kawo mana muci kuma ehe" tayi maganar tareda murguda dan bakinta ta miqe tsaye ta cire kayanta ta fito waje ta kunna famfo taga ashe sun kawo ruwa, nanta tara boket ya cika ta dauka ta Shiga bayin dashi tayo wanka. harta futo ta shirya ta kira mamanta suka gaisa nanma bayan sun gama gaisawar ne takira sa'a still dai wayarta akashe, ajiye wayar tai tana tunanin anya kuwa wayar sa'a lpia kwana 2 tsit? shiru tai sannan ta jawo plastic ta zuba tea din tafara sha sannan taci naman shima, saida tagama sannan ta samu sasha magungunan. tadanjima zaune sannan ta miqe tafara gyaran dakin daga kan katifarsa ta fara da nunke blanket din sannan ta gyara masa kwanciyar beedshet din yaikyau sosai kuwa tsarin datai masan. daga nan taci gaba da gyaran dakin harzuwa tsakar gida ta share sa sannan tayi dan wanke wanken dasuka tara jia. tana gamawa ta dawo cikin daki ta kwanta zuciyarta cikeda son ganin baban ta da baba yawale. haka suka kasance dai a wannan tafiyar tasu dashi har tsawon sati 2 da kimanin 'yan kwanaki. lokacin ta warke sumul sakamakon temaka matan da magungunan dayake bata sukeyi gakuma yawan S shiga ruwan d'umi da take kamar yanda shima ya umarceta..yayinda shi kuma d'an zafin kan naku iyakarsa ya ajiye mata abincin safe inya fita kuwa itada ganinsa sai lokacin barci. abincin rana ya yame mata indome da qwai danshine yafi mata sauqin dafuwa ko taliya da manja da yaji dantafi jin dad'in cinsu, a dud cikin abinci yanzun sutafi kwad'aituwa da da'ukin cinsu. tun abun bai damunta yanzun yazo yana damunta dan aduniya kam babu abinda ta tsana iriyar yanda yake shasshareta ko mgn tamasa daqyar ma yake amsata gawani matsanancin kewarsa dake addabar ta a jiki, jikinta kuma yanzun dudda daman yanada d'umi amman yanzun ya qaru d'umin nasa mai dad'i ma. kuma gashi abun haushin koda asabar da lahadi ta kama wato ranar hutun kowane ma'aikaci to baya yarda yazauna gidan saiyai ficewarsa qarshe koda tayi abincin ranar dashi sam bayyaci saidai yaje gidansu yadauki Nasu baffa yakai asibiti, dudda tace yabari zata dinga girkawa ana kaimusu asibitin. amman amsar daya bata itace "daman kekiye musu can bare?" sannan kuma tayi tayi dashi suje asibiti kai tsaye yace"baba yace kada ta zo asibitin muddin bashine yakawota ba" abun ya isheta sosai har kuka tayi. daren yaukam na asabar taci d'amarar nuna masa halin kissar mata wacce bai tab'a sanin kalarsa ba kota nan wataqil ta wahal dashi ta huce hushinta dayake qunzuma mata a cewarta, shiyasa dawuri tai wanka bayan sallar isha'e, nan kuwa ta kwanta lamo bisa katifarta, lokacin q'arfe goma saura na dare yashigo gidan ya rufe, tuni taqara lafewa tanajin yashigo dakin kuwa tafara acting din yin nishi sama sama kafin ta kwalla wata qara da fadin "wayyo Allah na cikina ciwo...!!!" tuni tafara dubarar matso kwallan q'arya a fuskarta. aiko dasauri ya jefar da blanket dinsa dake hannunsa Wanda ya daukosa ya fara warware sa da shirin kwanciya barci yanufo kanta da sauri tareda zuqunnawa gabanta yafara yunqurin ruqo hannuwanta jikinsa na rawa...sai kuma ya janye hannunsa yasake durqusawa gabanta fuskarsa a tausaye yace"mi..mike miki ciwo kikace?" juyar da fuskarta tai gefe d'aya yanda bazai fahimci wane hali fuskar tata keciki ba,dan sotake ta qyalqyace masa da dariya ganin yanda tashin farko ya rud'e sosai over. kannewa tai ta juyo fuskarta idanunta sunyi narai narai fuskarta takoma kalar tausayi takamo hanunsa tana cijjje le6enta na qasa tana nishi, tasake qasa qasa da muryarta uwa patient din gaske sannan fa tace "cikina doctor ciw...ciwo yakemun" "to kinsha magani? Ta gyada kai tace "eh nasha man saudayawa dayawa amman yaqi dainawa tun safe yakemun ciwon nan gashi harda wajen zuciyana ciwo yakemun yanzun"! "taqarashe mgnr tareda matsar qwalla. waro idanunsa yai yace" tun safe kikace fa?!" miyasa bakimun waya ba kika fad'an? shiru tai bata basa amsa ba saima jawo hannunsa datai ta daura saman cikinta cikin maganar nishi tace "dannamun pleass zafi...,,,,," saurin shirin janye hannunsa yake amman yaji tai saurin sake maido hannunsa saman cikin nata ta d'aurasa tareda dannesa da nata hannuwan 2. "Kibari naje ba dubo miki wani maganin to amman kuma gashi kinqi bari na tashi kuma headache?" "Aa nida nasha magani kuma nafarajin sauqi,,, daman in ina ciwon ciki na menses mamace ke taimakamun kuma kaga battanan ynz plss ka taimaka ka matsamun cikin kaji?,, kasa mata komi yai jin yanda tattausan tafinkan hannunta ke shafa nasa dake saman cikin nataa hankula,, ganin yaqiyi yasata bata fuska tace ''bazaka mumba? ciwofa nakeji?!,, "Zuba mata kalar idanunsa yai yana kallonta sannan yace"menses zakiyi daman?" saida ta lumshe idanunta a fuskarsa sannan ta bud'esu tarr a nasa idanun ta gyad'a masa kai da gira tareda furta "I think may be" taturo dan tsiwataccen bakin nan nata snn tace "inkuma bazaka iya mun helping messages dimba shiknn ngd" tayi mgnr tareda qara turo Bakin tana shirin juya masa baya bayan sakar masa hannuwansa datai. dasauri ya riqota yace" inane zan miki?" d'an murmushi tai a fakaice tareda kallonsa amman a fili sai tace "duka cikina" tayi mgnr tareda janye masa rigar tata iya qasan qirjinta ta barta shafaffen fari tas din cikin nata ya bayyana kuwa da lumtsattsiyar cibiyarta a tsakiya. runtse idanunsa yai ganin yanda sharp din qugunta ya bayyana sosai gwanin sha'awa. hannunsa na d'an rawa ya d'aura bisa cikin nata yana d'an mammatsa matan. itako sai kallon fuskarsa take tana murmushi harda masa gwalo a fakaice.... saiyayi nisa yanayi kuma da zarar taga yana shirin janye hannunsa daga cikin nata yanzun ko zata saka masa d'an kukan rigima ita haryanzun baii da dainawa ba da saura ciwon wajen, a haka zaicigaba da mirza mata cikin daga qarshe ma tasowa tai ta matso ta kwantar a kanta a cinyara ahaka yaci gaba da mata messages dinta tanajin dadi har batasan sanda wani d'an matashin barci yafara figarta ba Sama Sama dafatan imama zasu dawwama hakan take rayawa.. ganin tayi barci ne yasashi cigaba daqarewa kyakkyawar fuskarta kallo sonta na dukansa kota ina kamar ya had'iyeta yakeji a rayuwarsa. kallon lips dinta yayi ganin sunqara jaaaa sunsha farin wet lips sai qyalli suke aransa yace "headache baki lpia kikai kwalliya kuma dan girman fitina kalar taki?" qoqarin d'aga kafad'unta yake danya kwantar da ita a katifarta koya samu ya koma tasa amman kuwa cikin tsautsayi hannunsa ya goce sulbin gashinta yaja hannunwansa saigasu saman qirjinta zube tasaman rigarta. dasauri yaji ta motsa wanda harsaida gabansa yafadi danyazata farkawa zatai amman saiyaji sabanin hakan ya sauya ta hanyar rungume hannuwan nasa datai cikin qirjinta gam tayi lamo wanda daman tun sanda taji saukar hannuwan nasa a qirjin nata Allah yai mata farkawa. saidai tai masa lamo uwa tana barcin data fara. gaba d'aya yaji jijiyoyin jikinsa sunyi masa sanyi yayinda yakejin jikinsa na neman badashi yana masa wani shocking sakamakon tsananin taushin na shanunta dasuke manne da hannunwansa yanda kasan atafa saboda laushi haka yakejin jinsu a hannunsa. runtse idanunsa yasakeyi lokacin daya samu ya zare hannunsa daga cikinsu, bawan Allan a dudduqe ya qarasa shimfidarsa sakamakon ciwon mararsa dataja yataso masa batareda yashirya ba. ko abincin daya shigo dashi baibi takansa ba haka ya kwanta dafe da cikinsa yana faman murqususun juye juye dama da hauni. sosai tausayinsa yacikata ganin yanda yake juye juye dan kusan kullum ma da dare saitagansa a wannan condition d'in yana matse matse kamar mai sick. sarai kuma bata manta mgnr dayai mata nacewa lalurarsa CE hakan muddin tataso saiyayi ciwon ciki. kamar zatai masa kuka takeji dan tausai. yaye blanket din daya rufeta tayi ta miqe tsaye tareda maida gashinta baya da hannunta haka ta isa garesa yana daga kwance rigingine idanunsa runtse tagansu ma.. bata tsaya tunanin komi ba tabi lafiyan jikinsa ta kwantar da jikinta a nasa har zuwa faffaden qirjinsa takai. yayinda gashinta ya sauka jikinsa manyan nashanun ta kuma ke sukar masa tudun qirjinsa, nanta zura hannuwanta ta bayan sa ta rungumosa gam tareda kwantar da kanta tsakiyar qirjinsa a kunnensa tace cikin muryar rauni "nadaina jin ciwon ma amman sanyi nikeji yanzun, kabarni cikin jikinka pleass na kwanta naji d'umi sanyi nikeji. tayi mgnr tana rufe Rabin jikinsu da blanket dinsa tareda sakar masa wani kalar sanyayyen numfashinta a dokin wuyansa tareda qara nutsa fuskarta cikin qirjinsa. tuni yaji wani iriyar gumi na ketowa masa kota ina a cikin kasalallen jikinsa kuwa. jin dayai komi nason qara hautsine masa anan take. so yake ya rabata da jikinsa ya miqe zaune amman Sam taqi basa damar hakan sakamakon nutsewa datake sakeyi a cikin jikinsa...yana shirin mgn ne sarai talura da nufun mgnrsa natabar jikinsa ne zaiyi aiko dasauri ta D'ora lips dinta saman nasa batareda zarce ba iya hakan kawai ta shata layi...nan qwayar idanunsu suka hade da hancunansu da goshinsu ba 6ata lokaci sukahau musayar kallon fuskar juna ko'ina tareda musanyar shaqan numfashin junansu babu qaqqautawa kuwa, gaban kowanensu kuma na bugawa dass dass dasss... qoqarin janye idanun juna sukai daga kallon junansu dasukeyi atare a lokaci daya kuma bayan sauke qarfaffan ajiyar zuciya da sukai shima lokaci daya kuma atare. ahankali tafara shirin zamewa daga jikinsa dasauri kuwa taji yasa dogayen hannuwansa biyu ya ruqota yanamai cigaba da kallon zatin kyawun fuskarta. "kintabbatas ciwon yayi sauqi sosai a yanzun?" tambayar dayai mata knn yana mai qara nutsa qwayar idanunsa cikin nata fararen idanun data lumshesu tareda daga masa girarta alamar "eh haka ne"..... By *Xexen Fasaha* [3/30, 7:14 AM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO*!!! Story and writing by Xayyneb💤💤 Fasaha online writers. *🌳Imparting valuable knowledge and intertaiment is our concern🌳*. ~dedicated to my mom Sadeeq hauwas~. ```Fans sosai nikejin dad'in addu'oenku gareni Allah saka muku da alheri kuma. kuma nima ina miq'a saqon gaisuwata ga masoya Na Nesa dana kusa a muddin matuqar amanance🤝🏻❤```. 👁🥡👁 🅿4⃣9⃣. *S* auke ajiyar zuciya yayi sakamakon salon kallon datai masa da fararen idanun nata wanda ba qaramin tafiyar masa da hankali taiba. wani dan taqaitaccen murmushi yai tareda miqa hannuwansa saman kanta ya tattaro bajajjen gashin kanta daya kwanta saman bayanta shima kuma ya hau har saman qirjinsa, nan yai mata baby parking dashi ya nad'esa snn ya tuqe mata shi. bai sake yunqurin janyeta daga jikinsa ba saima hannuwansa daya daura bisa qugunta ya rungumesu da dogayen arms dinsa sannan ya matso da bakinsa setin kunnenta yace "muyi barcinmu haka ko lollypop na?" cikin jin dadin sunan daya kirata dashi ta gyad'a masa kai cikin rufaffun idanuntan nan da har yanzun bata bud'esu ba.. babu zato taji ya saka bakinsa ya lashi jajayen lips d'inta wanda hakan ba qaramin jin abun taiba har a tsakan kanta taji dadin hakan har tana rayawa a qasan ranta inama zai qara mata hakan data so ay. sannan kuma dai taji yasake ja musu blanket ya rufe rabin jikinsu nan suka shiga barci. sanyayen qamsasshen numfashin sa na sauko mata saman fuskarta cikin nishad'i dajin dad'i barci yad'auki kowanensu suna qwaqume a jikin juna. koda sukagayi sallar asuba lokacin garin yafara dan haske dan lazumin da sukaitayi byn gama sallar asuban dan koyi da sinnar manzon tsira. jikinsa yasake jawota suka koma barci sune basu farka ba saida qarar wayar sa ta tashe sa. momyn sa ce bayn yadaga take cewa "maitsada na ya haryanzun bakazo d'aukar muku breakfast bane gashi inason zuwa anguwa?" saida yaqara matsoda heenduh dake kallonsa a cikin jikinsa sannan yace"gani nan tafe momy yanzun God willing" Yana fadin haka ya kashe wayar tareda miqewa zaune ya miqar da ita bayan ya zaunar da ita saman cinyarsa yasa hannunsa bibbiyu yana shafa saman kanta zuwa wuyanta sannan ya zube mata idanunsa cikin nata dataji gabanta na d'an bugawa sakamakon wani annuri da tsabar kwarjini data sake tsinkayowa a cikin fuskarsa da idanunsa. "jikinki naji so well,,,, hope madai cikin ya daina miki murdawan ko?" yayi maganar yana tura hannunsa qasan rigarta yanamai shafa plate din cikin nata. runtse idanunta tai sannan tasaki ajiyar zuciya bayan ta bud'esu ta bud'e baki a hankali cikin wani salon karya harshen yanga na mgn wanda bata taba yiwa kowa shiba saiyau tace ''ehmnn ya daina duka ay" "Are you sure?" "Eman" sauke ajiyar zuciya yayi tareda janyeta yasake kwantar da ita a katifar tasa bayan ya miqe yace "to kwanta ki qara hutawa sosai kinji ko?" yayi maganar yana mai sake ja mata abin rufa a jikinta. binsa tai da kallo ganin kamar zatai masa kuka yasashi dawowa ya zuqunna tareda riqo hannun ta guda daya yace "fad'amun mikike so na tafo miki dashi inna dawo daga kaiwa su baffa breakfast to emm?" saida ta langwabe kai gefe cikin shagawa66iyar murya tace"emh to kaida baka dawowa saida dare ma taya zaka kawomin abinda nikeso?" saida yayi wani dan murmushi kadan sannan yace "dan dole yasa nike nisa dake lollypop. banason zuciya na da hangar jikina suqara jana na aikata miki abinda zuciyarki da gangar jikinki basu so kingane ay ko? kuma ni mutum ne mai cika alqawali banson na sa6a alqawalin danai miki ne nacewa bazan sake shige miki ba saida amuncewarki sakamakon wani kallo na daban da kikaimun a yayinda zuciyarki take neman fassarani akan abinda bahaka bane har a raina, kinga kuwa dole nayi nisa dake har sanda zakiji zuciyarki hundred passent ta aminta dani a masoyi na haqiqa bawai mai sha'awar ki ba din kamar yanda kikace,, dan shiru yai sannan yaci gaba da cewa "amman dayake yau kin koma patient zan dawo yanzun inna dawo asbiti danki samu cikakkar kulawa da kowane adalin miji kebawa matarsa sa'ilin datake buqatuwa da son a kula da ita akan rashin lapian ta ko?" yayi mgnr tareda shafa saman goshin ta ahankali. wasu kalar zafafan hawaye ne na tsabar tausayin sa taji suna gangaro mata a fuskarta, anya kuwa tai masa adalci kuwa? tana halalinsa amman tasa ya koma manisanci daga gareta batareda wani qwaqqwaran laifi daya aikata mata ba?anya kuwa yanzun haka batana cikin fushin Allah ba yayinda tasa mijinta na tsoron tunkararta da qudirin son samun haqqinsa gareta? yazauna kullum saidai yaita murd'e murd'en ciki dud dare kuma tanasane da hakan da abinda ke jaza masa hakan? amman gashi ita yanzun daga tayi masa d'an ciwo na qarya dud yabi ya rud'e kamar mi? tausayinsa yasa taji sosai ta fashe da kuka wanda hakan baqaramun tsoratasa yaiba dan a tunanunsa ko ciwon cikin ne yadawo mata lokaci daya kuma, shiyasa a rude ta ruqo kafad'unta ya tayar da ita zaune yana fadin"mi...miya faru lollypop?! ko ciwon ne yadawo kuma?? da gudu ta shige jikinsa tareda saurin qanqamesa tana kuka mai sauti kalar mai girgiza dukkan illahirin jiki kuwa. "Kayafemun Yaya khaleepa dan Allah na haqqinka dana riqe maka tsawon lokaci wlh abinne ya firgitani shiyasa nai maka bore, amman kayafemun mijina dan Allah kona samu salama a zuciyata da kuma rahamar ubangiji na, bazan sake hanaka kaina ba bazan juri iya cigaba da ganin qunci da damuwa gamida fushinka gareni ba" mgnr take tana qara sautin kukanta sosai. zama yayi gefen katifar tareda rungumota jikinsa yana dan bubbuga bayanta alamun tai shiru, ahaka baice komi ba ya d'aura ha6arsa saman kanta yana murza bayanta da cinyar hannuwan ta har saida tayi shiru da kukan takoma sauke ajiyar zuciya sannan ya bud'e bakinsa a hankali ya kaisa a kunnenta yace ''is okey lollypop na, bakomi daman bawai d'auka nai da zafi ba saidan mgnr dakikai na cewa ba sonki nikeba sai sha'awanki, amman inda ynzun kin gane so daban sha'awa ma daban shikenan komi ya wuce yanzun" narkewa tasakeyi jikinsa cikin farinciki sosai tanata murmushi Wanda shima ya lura da farinciki nata shiyasa ya tsokaneta da cewa "yanzun Idan nace zan maya second morning za'abani hadin kai kenan?" yayi mgnr tareda kashe mata idonsa daya sakamakon dagowa datai tana kallonsa da idanunta. 'yar dariya tasaki har qasan ha6arta ya shige ciki sann tace "an baka dama oga." "hmnn lollypop na kenan kamar duka kenan kin d'auka na manta rakin ki ne? sum6uro d'an bakin ta tayi ta miq'e a jikinsa ta fice tsakar gida ta d'auko tsintsiya zata fara shara kenan taji ya wani rungumota ta bayanta ya d'aura fuskarsa a tata yana fadin"wasa fa Nike miki lollypo nawa aina fara sanin matata jaruma ce tuni ma" sakin tsintsiyar tai daga hannunta zuwa qasa amman taqi juyowa ta kallesa kamar yanda yakeso. "haddamun yanga ma ni din ko?" yayi mgnr tareda juyota suna kallon juna yana mata murmushin sannan mai kashe mata gabban jiki kota'ina. "zanje hospital yanzun amman bazansamu komi ba lollipop na daga gareki please?'' yayi mata mgnr kansa a langwa6e. "to mikakeso?" ta furta mgnr daqyar cikin mutuwar jiki. turo mata bakinsa taga yayi tareda nuna mata red lips dinsa da yatsansa manuni yace "kiss me on lips with hotttt suck" zaro idanuwa tai tareda saka hannuwanta biyu ta rufe bakinta tareda furta''kaiiiii nan kuma fa dai? you change it please" d'aure fuskarsa yai ya saita bakinsa snn ya dubeta yace "daman nasan baki so na Nike damuwa kawai dake, inda kuma bazakimun ba shiknn" yayi mgnr yana ciccin magani kamar gaske dan a zuciyarsa wasa yake mata ba fushin bane, shi banda ma farinciki tsantsa baijin komi a ransa na shiryawarsu. qara dubanta yayi tana tsaye jikin bango ta zuba masa idanunta tana kallo takasa yinqurin komi dudda zuciyarta na bata Shawara data cire tsoron komi kawai ta farantawa mijin nata kamar yanda yakeso,, wata zuciyar tace "zauna nan yanda mijin nan naki yake dan kwalisan gayu kyakkyawan guy bazai samu wahalar ayi masa hakanba a did budurwar daya canko datai masa komi yakeso cikin masu son neman shiga a wajensa indake ke matarsa kin kasa kuma kinsan halin mijin naki mabuqaci ne sosai fiyeda qima, dudda tasan baya wata harkar banza da mata a waje dan fuskarsa batama nuna musu wargi bare sukawo masa shi amman saida taji gabanta ya fadi Sanin satai buqata ba'ai mata shamaki ita din ay. yiyai kamar zai juya ya fita daga gidan dasauri kuwa yaji. ta ruqo hannuwansa da dukkan qarfinta tasamu ta juyo da shi setin ta ta janyo rigarsa nan gamida kamo fuskarsa zuwa saman tata, nan kuwa yai mata rumfa daga jikin bangon datake tsaye bayan ta gayyatosa jikinta. saida sukabi juna da kallo sosai sannan ta lumshe idanunta , ahankali ta dingi matsowa da fuskarta zuwa tasa sannan ta dora bakinta anasa ta sauke masa tausasan labunanta saman nasa, jin yanda take kissing dinsu ba qaramin dauke masa wuta a jiki taiba, sosai take sucking dinsu kamar ba gobe danshi ko kwakkwaran motsin kirkima ya gagara yi. saida tai masa full sucking na tsawon minti biyar sannan ta saki fuskansa daga riqon datai mata. ganin yanda yayi sororo yana kallonta ne yasata sakar masa wani iriyar dimautaccen smile ta kanne masa ido daya tareda d'age masa girarta tace "hakan nayi trying ko oga na?" sauke wata nannauyar ajiyar zuciya yai shima cikin murmushin daya kalato yace "kinfi qarfin traying ay kinfi qwararrun ma qwarewa" yafada hakan yana dan lasar lips din nasa. qyalqyacewa tai masa da dariya shiko yai tsaye yana kallon yanda dariyar ke qara haskata kawai yana murmushi ya tabbata son heenduh yagama gauraye jinin jikinsa babu inda so da qaunarta bai zagaya ya kakkame saba yanda babu koda wata 'yar qofa wace tai saura dason wata mace daban zai shiga Sam Sam tarigaya data datse zuciyar gam. hannunsa yasa yana shafa fuskarta yana murmushi sannan yace"kina da kyau ma'ishi lollypop gskia naji dadi da Allah yabani kyakkyawar mata har haka, Allah kaiwa kaka Abdalla albarka tareda rahamshesa shida inno haqiqa sun taimaka wajen ganin sun min wannan kyakkyawar kyauta a sanda bansan waye niba a duniyar nan gashi yanzun kuma ina more kyautar Allah na da sukaimun alokacin da nikeda tsananin buqatar Jinson lafiyayyar Mace kusa dani kuma wace nikeso take sona lollypop d'ina, tomi yamin saura a rayuwa bacin nadinga binsu da addu'an nan tanuna jin dadin alheransa garemu" 'wata 'yar sanyayyar dariya heenduh tasaki tareda d'an dukan qirjinsa tace "hmm hearty na yaushe ka iya doguwan magana ma haka wai?" saida yayi dan murmushi sannan yace"ina tareda parrot narasa iya surutu nima inta kama ne? Yayi mgnr tareda matse lips dinta da tatsunsa 2 harsaida tayi yar qarar zafin shagawaba sannan yasaki bakin yana mata murmushi ya juya yana daga mata hannunsa tareda fadun"bye bye lollypop saina dawo zanyi missing din surutunki" murmushi tayi itama tana daga masa hannu tareda furta adawo lpia hearty miss you to" Kamar kada surabu da junansu kowanne ce rayawa a ransa. haka yaje gidan yahau samansa yayo wanka ya saka wata farar riga armless dinnan mai gidan wuya da dogayen hannu wacce ta dan kamasa tai masa kyau matuqa sannan yasaka baqin jeans yadauki abincin yaiwa momyn saiya dawo sannan yafita ya isa asibitin. itako henduh tana gama gyaran gidan da dud wani Abu daya kamata tayi sai wajen bayan azuhur ta gama. wanka tashiga tana gamawa tadawo dakinta bayan tagama kwalliyarta tarasa wanne kaya ma zata saka ma a jikinta sakamakon zafin da aka fara gadan gadan. wando tasaka roba dogo Wanda yabi ya shanye mata jikinta tareda bada shatin hips dinta gwanin burgewa kalar na cikakkun matan da Allah yaiwa wannan baiwa tasa a a halittance. sanan kuma ta dauko wata rigarta wacce tafi kama da matacin koko ta sanya, yar firit da ita kuwa danko cibiyarta bata qarasa rufewa ba hakama kana iya hangen fararen nashanun balloons nata saye da bra dinda ta rufe rabinsu yayinda zaka iya ganin rabin nasu ta saman rigarta sun tattaso mata sama sun had'e jikin junansu babu wani gaf ko qanqane hakan yasa suka bada wani kalar sharp mai ban sha'awar mai kallonsu. sosai takeson lokacin zafi a ranta dan lokacin saka fingilallun qananun kayanta kenan mama Zainab kanta ma tasanda wannan hali na heenduh. turarenta tadauko tareda feshe dukkan illahirin jikinta yayinda takama mayalwacin gashin kanta tai masa baby parking tuni tasake komawa 'yar wata cut beutuful baby daban, zama tai taci abuncin daya bawa wani yaro yakawo mata kular atun dazun byn fitarsa bada kadan, wannan karon farfesun kifin ruwa ne akayo kuma yayi mata dad'i a baki sosai, dan kwanannan battajin komi sai tsabar kwadayin tsiya dudda dama tasan tanada shi amman wannan Karon yaqara nunkuwa ninkin ba nin kin kuwa harrasa gane kanta take ma ita lokutta da dama. saida tacinyesa duka sannan Tasha ruwa taje ta wanko kular takaita kicen. tana fitowa tsakar gida taga wasu matasan samarin yara Wanda sukafi kama da almajirai buyu sun riqo qaton injin generator yayinda biyun suka tallafo wata qatuwar deep frizeer suka ajiye dasauri tace"kai kufa? wannan kayanfa daga ina wayace kukawo? anya kuwa nan gidan ne akace kukawo su ba b'atan kai kukai....to sarkin mgn nina sasu daukowa su shigo mun dasu" abinda khaleepa yafada knn yakatse mata mgnr tata yaqaraso ciki sosai yana mata kallon zaki kasheni fa salon gayunki lollypoo dan tun shigowarsa yalura da dreezing din nata Wanda baqaramin qawata sa taiba. dasauri ya saka hannu a aljihu ya fiddo kudi masu dama ya sallamesu suna fita baitsaya wata wata ba yasureta sukai daki ya zaunar da ita bisa kujerar gaban Mirrow ya dubeta snn yad'an b'ata fuska kadan yace "ahhaka kike shirin cigaba da tsayawa a gaban yaran nan dawannan shigar lollypoo baki tayani kishin kanki kenan? Why?!!! ganin yanda yake mgnr ne Uwa mai shirun kuka yasata saurin d'an kamo hannunsa tace "heartyna naga yara ne ba manya ba sosai shiyasa" saida yadan harareta sannan yace"yaran dakike rainawa basune fitinannun ba yanzun?" dariya ita mgnr tasa taso bata ganin ynda yarufe ido yana masifa kan wancen yaran, ''To yallabai afuwan yallabai baza'a kumaba rayi mgnr tana kallon shigarsa itama data burgerta matuqa. yana shirin mgn ne wayarsa tai qara gani tai yadaga yana cewa"OK kasiyo wears dinne dasauran kayan knn? to shikn shigo kahad'a ina cikin gidan babangida" kashe wayar yai yadubeta yace "kizauna nan dakin kada kifito" yana gama fadin hakan yafice tsakar gidan binsa tai da kallo sannan ta miqe sakamakon muryar wani dataji sina magana dashi a tsakar gidan. bakin window taisa tana hangosu , yayinda dayan mutumin daba ta sanshiba taga yahau kwaranga yana jona wata waya can jikin bango Wanda ga alama shine mai hada wayoyin generator din yanda haske zai wadaci ko'ina na gidan, mamaki tayi sanda taga mutumin ya kunna gen din babu qara cikinsa kuma ba kamar sauran gen data sani. take kuma hasken lantarki ya kawo fankar dakin fankar saman dakin nata takawo itama nanta fara bada iska tuni. lumshe idanu tayi sands taji iskan fankar na korar zafin jikinta Wanda tasoma ji daman.. motsinsa taji a dakin tai saurin bude idanunta sanda tagansa duqe yana hada fridge nan kuwa shima Yakama alamun komi normal, barinsa yai kunne sannan taga yasake fita tsakar gidan yaja mai gyaran sun fita waje tare ga alamun yagama gyaran ne..... komawa tayi takwanta bisa katifarsa tareda janyo wayarsa daya ajiye tana dubawa knn saiga kiran zarah yashigo wayar tasa. wani qululun masifaffen kishi ne taji yataso mata ya tsaya mata a maqoshi a fusace ta daga wayar tace wacece?" daga can zarah dataji muryar mace bata tsaya tunanin kowacece ba ko ta tahau sakin maganganu dan atunaninta wajen wata yaje dudda tana tantamar hkn kuwa dan tasan matan basu kansa amman hakan baihanata cewa "ke wacce??,wacce matsiyaciyar ce ta d'aga mun wayar miji dan qanshin....... babanta? tunkan Zara taqara cewa wani Abu heenduh tace"ke dakata sakaryar banza mai liqewa mazan wasu ahir dinki da cigaba kiramun mijina a zuwan mijinki... banza karuwa mai lasisi ta gaban iyayent..... tuni mgnr tata talaqafe a bakinta sakamakon ganin khaleepa datai tsaye bakin qofa yana kallonta, ransa ab'ace yabaro bakin qofan ya iso gabanta yamiqa hannunsa yazare wayarsa daga hannunta batareda daya duba wayarba yakangata a kunnensa.......jin wata b'abbarkiyar mugun zagi Uwa na maguzawa da'ake d'urawa ta wayar tasane yasashi saurin janye wayar daga kunnensa yazuba mata idanunsa a kaifafe fuskarsa murtuqe yace "kedawaye kike wannan shirmen?" Itama cikin haushin sa da zarah ta goga masa dan haka a tsiwace ta kallesa tace"Kaduba last cull zakaga wacece" tayi mgnr tareda fisgar abayarta tafice waje tasaka takalmanta tayi shigewarta gidan baba d'ahara tanajin qunci aranta afili ta murguda baki tareda sakin tsoki kamar yana gabanta ne..... tana shiga gidan kuwa a nan tsakar gida zaune bisa tabarma taga...... By *Xexen Fasaha*. [3/30, 7:14 AM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO*!!! Story and writing by Xayyneb💤💤 Fasaha online writers. *🌳Imparting valuable knowledge and intertaiment is our concern🌳*. ~dedicated to my mom Sadeeq hauwas~. 👁🥡👁 🅿5⃣0⃣. *T* ana shiga gidan kuwa anan tsakar gida zaune bisa tabarma taga jikokin baba d'ahara din suna wasa. suna ganinta kuwa da sauri suka taso suka nufota Suna murna suke fadin "oyoyo aunty heendu" zama tai cikinsu tana qaqaro murmushi tace "oyoyonku qannena kukad'ai ne a gidan ina baba dahara ne taje?" Zainab mai d'an girmansu tai tsagal tace"ay kullum inta tashi dasafe tagama aiki asibuti take tafiya wajen babanku sai da marece take dawowa". shiru heenduh tai tana mamakin kenan kullum sai baba d'ahara ma taje asibiti? amman ita tun zuwanta na farko bata qara ba kuma ga abunda khaleepa yace mata babanta yace saidai su dunga zuwa tareda shi kuma ita gashi yanzun yanda ta kaya dashi hartai fushi ta baro masa gidan yaya kenan?, jitai wani sashe na zuciyarta na cewa "heenduh fushi na fari ba naki bane dole ki dinga bin komi a sannu in kikace zaki daka ta 'yan matan dake liqe masa kina saka damuwar hakan a ranki yauda gobe zaki jawa kanki wani ciwon ne, ba'adu ma bayan hakan bazaku taba zaman jin dad'i ba zakuna kasancewa cikin fad'a koda yaushe ne. sauke ajiyar zuciya tai bayan lumshe idanunta datai batasan miyasa kishin khaleepa ya girmama haka a ranta ba wai,, sosai taji dadi kuma sanda ta tuno maganrsa dayace baida ra'ayin auren mata fiye da d'aya. itakam tanaji koda sama da qasa zasu had'e bazata iya jurar zama tareda kishiya daga shiba saidai ayi mai yuyuwa haka take rayawa a ranta, tunaninta ya katse sanda taji wayarta na ringing dubawa tayi taga sa'a CE mai kiran dan haka da sauri ta daga tareda furta"ni dai bantaba ganin maqallalliyar amarya ga angonta sa'a kamar ki, dan iskanci kullum waya a rufe? Ince dai zuwa yanzun kin qunso mana na zuwa cin naman suna? dan kada qallafar ta tashi a banza" banda dariya babu abinda sa'a ke mata saidaga bisani tace"wlh qawata masheranciya ceke kawai daga kinjini kwana 2 shiru sai kibi ki faffasareni haka? kinsan dalili ne?" heenduh tace " aa saikin fad'a" sa'a taci gaba da cewar ''wlh wayar ce aka kaita wajen gyara saboda tasamu marsala gashi kuma swety na yayi tafiya kinsan sana'rsa ne tafiye tafiye garuruwa kai kaya su lace atamfa shadda materials yana bada sari to ada yake cemun inma ya tafi yakanyi one month 2 month bai dawoba gda ba sbd wasu in suka karb'i kayan ba wai nan take suke bayarda kudin ba saisun juya su sannan zasu basa to gskia tunda mikai aure ko sati uku bai ta6a rufawa zakiga yadawo innai masa mgn akan yanzun yayake dawowa da wuri wlh Qawa saikiga yayi murmushi yace 'sa'adatu sa'ar mata ai yanzun ba kamar da bane nauyin iyali na yahau kaina dole nazo na sauke sa, duba da mu mata masu qarfin sha'awa ne yawancinmu saidai kunya tasa mu b'oye ,nakanji kunya dud sanda yakemun wannan mgnr wlh Qawa" to kinga shiyasa amso wayar daga gyara tamun wuya danshi ya kaita bani ba, to saida ya dawo jia ne da daddare ya amso mun wayar kinji dalilin rashin samun wayar tawa" murmushi heenduh tai tace "gskia kam swewtynki na kwatanta adalci akan wasu mazajen da in suka lula suka tafi saidai Allah, dubadai misali da mijin Zulaihat maqociyar su maman dady salis kinsan mijinta shima wannan tafiye tafiyen yakeyi amman shidayake ba imani garesa ba bai zuwa sai kusan shekara babu aike babu komi kuma, sai mugun Neman mata daya sa gaba dud garin dayaje mata musulmsi da kiristan, amman su nan ya barsu da yunwa amman dud wannan zaluncin dayai mata bai ishesa ba mugun saida ya d'ebo cuta ya jona mata a jiki kijimin zalunci fa sa'a?" sa'a tace"ai Indai kuma wajen rashin imani ne da tozarta iyalai akazo wajensu na lami mai nama saidai a shafa fatiha a miqe, kedai Allah dai shi kyauta qawata" "amin" cikin tsokana heenduh tace "him shine dud daren jian daya karb'o miki ma wayar kuma maiyakon ki kirani dan kinsan zanta nemanki saiki kaqi saida yanzun da tsakar rana gari ya gaida gari ko😏?" qyalqyacewa da dariya sa'a tai tace"ah kijemun qawata ya mijina yazo daga gari mai nisa munata mararin juna zan tsaya wani buge bugen waya kuma? hehehe ai babu wannan batun dan daren jia rankatakaf d'insa mijina shina mallakawa aha" babu Wanda heenduh ya fado mata arai sanda sa'a tai wannan mgnr bayaga doctor nata, shiru tai takasa cewa sa'a komi, saijitai sa'a tace "wai qawata yaya banji kinmin zancen doctor namu ba? Indai ji yanzun komi na tafiya normal ba marsala? daman tunda heenduh ta fara mgn da sa'a ta miqe daga gabansu yaran ta matsa gaba, kuma yanzun dataji sa'a ta mata wannan tambayar saita ida doganewa da qofar fita daga gidan sannan tace"hmn inafa normal sai an shirya akuma zo aqara botsarewa". banganeba kamar yaya knn? nifa wlh nazata kinzama 'yar gari a wannan harkar ai'' heenduh bata boyewa sa'a komi ba dan itace abokiyar shawararta daman can. sosai sa'a ta girgiza dajin zancen dan haka tace"haba heenduh miye haka nikeji sau daya fa kikace dud wannan kwanakin da kuka shatata tare bayan kun samu 'yanci ma agidan yanzun ku kadai, amman har kike cemun yanzun kan wata banzar zarah kin baro masa gidan kinyi fushi? mtsss gskia ki canza taku wlh inba haka ba zakisha mamaki danshi namiji sanda ya fahimci kana yin kishi iriyan haka a kansa kuma abun haushi bawani kulawa yake samu daga gareka ba to abunda yalura kanawa haukan kishin shine zai nacewa kodan ya baqanta miki kema kamar yanda kike masa, dan haka wlh kada ki kuskura ki bari yasan sabida wannan zarah dinne kike son masa bori ba, danma nagashi bama damuwa yai dasu matan ba bare ita, sanin kanki ne da'ace yana kula iyayen 'yan matan nan dasuke masa zanga daba haka ba, to barcin iskanci ma kinsamu yana sonki har haka zaki zauna kinai muku wasa da hankali da kuma damar sakewar dakuka samu a gidan Ku free yanzun?... Mtss ni wlh kinason ma b'atan rai, kimayi maza maza ki komawa mijinki yanzun kisan kuma dud hanyar dakikabi kikasan zai huce shima ayau dannasan shima hakan dakikai na fitowa dakikai zai qarasa wa ransa yayi zafi dannasan halinsa shima miskilin.... nan sa'a taita qara saitata kan hanya da abubuwan daya kamata ta rinqa masa dan qara Jin sonta ninkin ba ninkin a tartare dashi na kukawa sosai sannan suka ajiye wayar, had'a fuskarta heeenduh tai a qofar tana tunanin d'umbin shawarwarin data samu daga sa'a kuma sosai taji dadinsu danta qara fahinta, shiyasa ma bata shayin karbar Shawara daga sa'a dan akwai dacewa a cikinta sosai. jitai ana girgiza hannunta ana cewa"aunty heenduh kizo mu zauna muyi wasan dake kema to kamin baba dahara din ta dawo ko?''. Zainab CE me mata wannan mgnr. murmushi tai ta kamo hannunta tadan duqa tace"kiyi haquri momy na kizauna kuyi wasanku nima zanje wani waje yanzun" tuni ta fara murna tace"yeeeee nima zanje, zakije dani ko aunty heenduh?" salim ne M@I bima Zainab ya iso wajen yace"laaa yaya zainab fita zakiyi ko? baccin baba dahara tace mu zauna nan kada Wanda yaje koda bakin qofa ne ko? aiko saina fad'a mata to inkikaje" harararsa Zainab tayi tace"to ina ruwanka da sa ido kawai saina je kuma" wani dan murmushi heenduh tai tashafa fuskar Zainab tace"to kiyi haquri momyna inda dai kinji baba dahara tace hakan ki haqura in aka sallamosu daga asibuti sai kirakani wataran inzanje anguwar ko?" "To aunty heenduh shiknn byee byee saikin dawo" itama heenduh fita tai daga gidan tana daga musu hannu. tana shiga gidan kuwa nan tsakar gida ta gansa bakin dokin qofar Shiga dakin nata zaune ya harda qafa daya cikin daya kunnensa jone da ear pies. komi yake ji oho ta furta a ranta, sam batason tsautsayi yasa wani ya shigo gidan ya iskesu gudun fassara yasata komawa ta rufe gidan ta dawo. harta iso bakin qofar bai d'aga kansa ya dubeta ba dudda yasan da shigowarta gidan Kansas duqe saman wayarsa yana latsawa. "excuse me please zan wuce" abunda tace masa knn ganin dud yabi ya faffake qofar dakin. nanma bata samu wata gamsasshiyar amsa ba, qutawa tai tareda komawa baya ta cire hijab dinta ta zauna bisa wata kujera kawai ta zuba masa idanu tana kallonsa. cikin sa'a shima wannan karan ya dago yana dubanta karaff suka had'a idanu da sauri yakuma dauke fuskarsa atata. ita sai abinma yabata murmushi.. tsagwayam ta miqe ta isa garesa batai wata wata ba ta qwace wayar dake saman cinyarsa yayinda ta maye gurbin wayar ta zauna saman qafan nasa taciro ear pies daya a kunnensa ta saka a nata kunnen, jitai wata waqar music ce yake sauraro, dago fararen idanunta tai takai dubanta garesa saita ga ita kawai yake kallo cikin mamakin canzawarta lokaci daya saikace ba'itace tai fishi ba ta fita tabar masa gidan, karo na farko daya fara tunanin anya kuwa heenduh batta rasa aljannu yarinya yanzun zata hau yanzun kuma zata sauko? wata zuciyar yaji tace"ba batun wasu aljannu rigima CE halin heenduh daman, da in tataso mata bataiba batajin dadi kaima tuni kasan da wannan d'abiar tata kuma bare kai mamaki akai. "wai fushi kake dani kake wani d'aure mun haka?" Tambayar dayaji tai masa kenan a shagwab'e kuwa . jitai ya miqar da ita tsaye daga jikinsa shima ya miqe yai shigewarsa daki dan shima kalar nasa salon yakeson fara gwada mata. dasauri tabisa cikin d'akin ganin yanda yake tafiya dudduqe dafe da gefen cikinsa ta. iskesa tai warwas saman katifarsa iskan fankar dakin sai kada labulayen takeyi. a hankali ta zauna gefen katifar a tausaye tace "bakka lapia ne daman?" saka idanunsa yayi cikin nata bayan wani langwa6ewa dayai yace "cikina ciwo yake mun amman masassara tafi matsamin @ jikina" zaro idanunta tai a tsorace tace "amman magani fa? lumshe mata idanunsa yai cikin nata sannan a hankali ya furta"na mantosa asibiti" kamar zatai kuka tace"kasa yunus ya dauko maka man to yanzun" saida yadan muskuta gamida yamutsa fuskarsa uwa gaske sannan yace"yunus yau sati daya baya qasar ma" da sauri tace. "Ina yaje?" saida ya bud'e idanunsa yasake maidasu cikin nata ya kwantas sannan yace"na aikesa ne yo mana odar magani na hospital namu dawasu sauran kayan aiki cikinta new, by list" cikin wani sabon tausayinsa tace "yaza'ayi to yanzun?" jin yayi shiru yasata rarrafowa garesa tasa hannunta ta dafa saman goshinsa da wuyansa ta kallesa tace "amman zafin jikin babu? Ganun zata ganosa yasa dasauri yace "ehh..ehh daman scan cikin jikina nafi jin zafi nace miki ay" shiru tai tana kallonsa kamar mai tunanin wani Abu saikuma ta miqe tai waje. tana fita yaja jikinsa ya miqe zaune tareda jinginarda bayansa jikin bangon dakin yana wani kalar kyakkyawan murmushi nasa...wayarsa yajawo yasakata silent , dasauri yakoma ya kwanta sanda yaji motsin shigowarta a dakin... nan yahau nishi Sama yana babbata fuska alamun masassarar na matsa masa kenan. ajiye 'yar robar ruwan zafin tai da towel dinda ke cikinsa gefe , nanta hau Katifar tasa yayinda ya wara idanunsa yana kallon ta lokacin da take qoqarin balle masa botiran rigar jikinsa. cikin d'an sauri sauri yace '"mimm..mizakiyi haka lollipop?" bata dubesa ba saida ta ida cire masa rigar dukknta sannan cikin qarfin hali tace"ruwan zafi zansa na d'an tsantsane maka jikin dan karage jin zafun jikin naka, tayi maganar gabanta na dokawa sakamakon cikakken mayalwacin faffaden qirjinsa mai cikida gassa kwance lub black datai tozali dashi yayinda ta kamnala masa mgnr ta dubesan.. "Oya kwanta" abunda tace masa knn tadauko towel din a ruwa tana matsewa. ahankali Yakoma ya kwanta zuciyarsa cikeda gudun jin ruwan wannan ruwan zafin a jikinsa yanda bacika tu'amnali yayi dasu ba. shi dama na sanyi ne dazaifi so. Amman Yaya zaiyi indashi yajawa Kansa ciwon ma. yanaji yana gani tadinga danna masa towel dun a goshinsa da qirjinsa jin azabar zafin towel din na ratsa jikinsa ay baisan sanda yai zumbur ya miqe zaune ba, da towel d'in cikin hannun nata da hannuwan nata gaba daya yaruqo su yana kallonta a raunane kamar zai fashe da kuka taji muryarsa a sake yace "nama ji sauqi na warke barsa haka"... wani kalar kallon tuhuma kuwa ta jefa masa da kyawawan fararen tas din idanunta masu sake nutsar dashi a dud sanda ta kallesa dasu kuwa... By *Xexen fasaha*. [3/30, 7:15 AM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO*!!! Story and writing by Xayyneb💤💤 Fasaha online writers. *🌳Imparting valuable knowledge and intertaiment is our concern🌳*. ~dedicated to my mom Sadeeq hauwas~. 👁🥡👁 🅿5⃣1⃣. *G* ganin dayai kamar tana tantama ne a maganar tasa yasashi saurin ida miqewa tsaye yasake dubanta yace"kingani ko lollopop da gaske na ji sauqi" bata daina binsa da kallo ba bar lokacin data miqe tsaye itama tadan qara matsawa gabansa ta daura dukkanin hannuwanta bisa goshinsa a yanda ta dan kwanto jikinsa jiyake uwa ya ida mata masauki a cikinsa kuwa. tunaninsa ya katase sanda yaji tace "warkewa da wuri haka daga fara gashin ruwan zafi yalla6ai? gskia kam ga alama ruwan zafi na son aiki a jikinka" d'an 6ata fuska yai ya shagwa6e ta sannan yace "gashi ni kuma banason yawan tu'ammali dasu,saisa saisa dai kalar no cold no hot din nan tafimun dadi...gani tai yai saurin dafe cikinsa yad'an runtse idanunsa a sanda yagamayi mata maganar. dasauri ta matsa garesa ta ruqo hannuwansa tana fadin"yayadai yalla6ai?" sai lokacin yad'an bud'e idanun nasa tareda kalato wani murmushi dan shi Kansa yasan dole cikinsa ya koka dan kuwa tun wayuwar garin Allah bai zauna ya iya sakawa cikinsa komi ba tun bayaga da ruwan d'umi din daya sha d'azun. "mike damun ka please fad'amun" tayi maganar tana mai d'aura hannunta a gefen cikin nasa inda ya danne da hannunsa shima tana shafawa. sakin ajiyar zuciya yai ya dago da fuskarsa zuwa dubanta nan suka hada idanu yakuwa yi narai narai abin tausayi tareda furta"iam very hungry lollipop dan dud yau banci abunci ba mai nauyi sai ruwan coffee" zaro idanuwanta tai waje tareda furta"miyasa" "Aiki" yabata amsa kai tsaye. b'ata fuska tai tace"gaskia bazan yarda ka dunga hana cikinka abinci ba kana aiki haka dan inkaci gaba da haka nima bazan sake cin komi ba saimu zauna da yunwar tare saikaci sannan nima zanci" cikin murmushi yace"bazaki gane naci ko banci ba lollipop inda ba tare mike zuwa office ba" turo dan bakinta tai tace"basai na dinga binka ba yo" sosai hakan datai ya basa sha'awa yanda ta tutturo red lips dinta ba qaramin burgesa yaji taiba har baisan ma sanda ya shagala da kallon fuskarta ba. jin yayi shiru ne yasata d'agowa tana murmushi ta kallesa. "mikakeso kaci saina dafa maka yanzun inda akwai komi enough ba laifi kitchen" ta katse kallon juna dasukeyi tareda masa wannan mgnr. kamo hannuwanta yai dukkansu ya janyota jikinsa tareda daura fuskarta a qirjinsa yana shafa kanta. dud kunya ta isheta ganin yanda jikinsa babu riga gashi kuma ya daura fuskarta a kan qirjin saitaji jikinta har wani shocking yake mata. jitai ya duqo ya daura bakinsa a kunnenta yace ''please lollipop I need your sugar lips now" d'agowa tai da kanta ta dubesa a dan rashin fahintar gane inda zancen nasa ya dosa tace "kamarya yalla6ai? d'an duqowa yai yai mata rad'a a kunne dasauri ta dubesa tadan fiddo idanunta tace "lalalaaa laaaa"! gimtse fuska yai yace"yes of course idan ba'a bani sugar lips na ba kuma zanta zama da yunwan ne bazanci komi ba yau da gobe da jibi" yayi maganar tareda zama bayan yajawo rigarsa yasaka, ganin datai da gaske yake gashi harma yana shirin kwanciya yasata saurin duqawa a gabansa da gwiyoyinta tace "waitt please tsaya man yalla6ai ai abun baikai haka ba" "za'abani kenan to na tsaya kada na kwanta barcin?" aranta take cewa ''o'ni wai miyasa maza basu cika jin kunya ba akomi zasu fada maka akan buqatarsu? amman afili cikin kunya kunya da nuqu nuqu tace "but promise bazaka wuce 'yan few minute ba?" murmushi yasaki tareda ture blanket din yace "no bazan wuce 50 mints bama lollipop" dasauri ta kallesa da tunanun waishi miyasa bai iya manage na abu kad'an bane shi ya haqura? haka zubinsa yake ne? ta tambayi kanta. Indai ko hakane tanada d'anyen aiki gabnta taba kanta amsa. amman a zahiri cewatai"wooooo no...no.. yalla6ai 50 mints is too much fa i swear, rage dai" shi abinma dariya ma yaso basa data ambaci ragi saikace masu cinikayya a tsakaninsu. ganin tadage ita dai akan saiya rage yasashi cewa"it's okey to na rage" "nawa ka rage to?" ta tambayesa. "kedai inda nace miki hakan ki yarda" yayi maganar tareda fusgota saman jikinsa nandanan, bai tsaya kuma sauraran komi ba ya had'e bakunansu waje guda ya dinga yin budirinsa son ransa cikin nata, uwa zai tsinke mata le6una takeji, haka suka kwashi mintoci da dama a maqale da juna, danshi a tunanunsa yanda ya jima haka yana yamutsata zata hanasa amman kuma a mamakinsa jiyai tai laqawas a jikinsa saishi nema yad'an d'aga mata q'afa tareda d'agota daga jikinsa ya saukar da idanunsa cikin nata ganin yanda suka d'anyi mata kalar ja ne yasashi sakin murmushi, aiko dasauri ta sunne Kanta cikin jikinsa tana murmushin kunya itama dan lura datai yagano weak point nata itama. "inason cin jellop cus cus lollipop zakimun babu takura? a hankali ta d'aga masa kanta alaman "eh" sannan tamiqe daga jikinsa tafice waje yabi bayanta da kallo, sosai yasaki ajiyar zuciya sanda yaga yanda taqe motsa sharp din hips dinta wajen takun nata a hankali, wanda hakan baqaramin tafiyar dashi yaiba matuqa har yakejin uwa yabita ya sake maidota cikin jikinsa yakeji dan samuwar qarin wani farincikin nasa tareda ita madad'iyi. sake sauke wani ajiyar zuciyar yai jin dayai saqo ya shigo wayarsa ta, dubawa yai ganin saqon daga yunus ne kan mgnr su ta kayan aikin su dazai shigo dasu nan yashiga duba sanfur din sabbin cumpurtes din da injinan na aiki ta vidoi dinda ya turo masan nanya fara maida masa reply. heenduh kuwa tana shiga kitchen taga wata babban Leda jingine da bango. dubawa tai taga gyararrun danyen naman kaji ne dana saniya sannan again cikin ledar harda wata babban Leda daure wacce tana budawa taga kalar kifayen nan Wanda ake kira sukunbiya an yanyankasu suma,tasan kuma babu Wanda zai siyo kayan inba shiba,dan haka nanta daura sanwa nan danan taharhada komi acikin dafuwan cuscus din tana zaune kan kujera tana yanka carrot kobo kobo Wanda zata saka a cikin girkin nata saigashi ya fito cikin dakin yazo gabanta ta zuqunna saida suka hada ido taga ya sakar mata murmushi tareda cewa"sannun ki da aiki lollipop, wannan qamshin girkin banjin babu inda bai shiga ba a gidajen anguwar nan bama wai nan gidan kadai ba" a shagwa6e ta langwabar dakai tace"wato tsokana ta ma ko?" "babu batun tsokana wlh haka abun yake sugar lips na" murmushi tai bata sake cewa komi ba, sosai ya lura da yanda take sarrafa 'yar qaramar knife din hannunta wajen datsa carrot din cikin sanyinta take komi, hannuwansa ya daura saman nata a hankali ya zare wuqar tareda dauke plate din carrot din dake saman cinyoyinta yajawo wani turmi ya zauna yafara datsa carrot din shima, dagowa yai jin dayai a jikinsa shi take kallo, hada idanunwa sukai tunkan tace wani abu yace''bai kyautu bane idan na taya matata aikin gida?" murmushi ta saki tace"sosai ya kyautu yalla6ai, amman matsalar itace baka sababa kada ka Yanke da wuqar nan dannaga akwai kaifi gareta,kuma kaga kada kayanka su baci da hayaqi suyi baqi kazo ka zauna kitchen" 6ata fuska yai alamun maganganun nata sun bata masa na danmi zata CE haka baccin ita gata zaune a wajen yayinda yakejin dazai iya shi zaima amshi girkin ita tayi hutawarta. ganin yayi mata shiru ya dauke kai sanin halin 'yan kayanta datai yasata saurin cewa"amman kuma naji dadin zuwa tayin nan dakai doctor na sbd jinka kusa dani zaiqaramin shigar qarfin kuzarin aikin ma a jikina" tayi mgnr danta wanke masa zuciyarsa ne yasan shima yanada matsayi mafi girma a ranta, aiko sosai ta lura da mgnr tata tai masa dadi dan ganin yanda murmushi yawadatu a fuskarsa. saida yagama yanka carrot din sannan ta karba ta bude cus cus din ta zuba tadan juyasu sai qamshi ke qara fitowa kuwa a girkin, rufewa tayi, babu jimawa ya ida nanta sauke ta juye musu shi a plate maidan girma sannan ta gyara wajen tareda shimfida musu abun zama suka fara cin abincin banda santi babu abinda yake zubawa a lokacin yayinda taketa qyalqyata masa dariya ta Ciro tabarau dinsa daga fuskarsa ta ajiye masa shi a gabansa alamun tasa masa waigi na santin nasa dayake mata. murmushi kawai yayi yaci gaba da cin abincin harda lumshe idanu. koda suka gama haka tafara sake gyaran gidan, nan yasa mata rigimar saiya tayata shidai, to sai kuma Allah ya taimaketa kiransa da akai a waya ya fita daga gidan sannan taji dadin fara aikin dan inya nan tasan bawai wani aikin kirki zai bari tayi ba yana manne da ita uwa super glue. tana samu ta idar da sallar isha'e kuwa tai saurin fitowa tsakar gida ta dauki bokket na ruwa tashige wanka, ko minti 20 batai ba da shiga wankan khaleepa ya dawo gidan shima, dan dama momynsa CE a dazun din takirasa sakamakon tafowa datai wajen dawowa daga anguwar dasikaje itada Hjy Hadeeza motarsu tai faci a hanya, sai shine yaje ya daukosu yadawo dasu gida sannan yadauki bakanike sukaje ya gyara tayar dan watama aka canza sabuwa aka nemota mafarin kenan yajima bai dawo gidan ba dud abinda yake kuwa hankalinsa nanan wajen heenduh, dan q'agare yake daya dawon gida,yanzun haka dawowarsa knn yaje gida yayo wanka tareda daukar wasu kaya daga cikin nasa yayo gidan small dad din nasa dasu. mamaki yai ganin batta cikin dakin, ajiye kayan nasa yai nan saman katifarsa yafito tsakar gida. ganin har sauran dakunan ya duba har zuwa kitchen dud batta ciki yasashi tunanin to ina tatafi ne? jin qarar ruwa gamida fitowarsu ata qasan maguji ne yasashi tabbatarwa datana bayi ne tana wanka. d'aki yakoma ya cire kayansa tareda daura towel dinsa yafito, dudda yayi wanka anman yayi cikin toilet din da nufin ya ida wanke abarsa inbata gama ba,yana bude qofan daidai sanda ita kuma take qoqarin ida daure zanenta a qirjinta saikawai ganun shigowar mutum tai, harta firgita tana shirin qwalla qara ne yayi saurin rufe mata bakinta yayinda ya matsar da boket din gabanta gefenta. lokacin itama ta tantance shine bawai wani daban datai zato ba zai shigo mata ba. kamar zatai kuka ta dubesa bayan ta sauke ajiyar zuciya tace "da mutum fa ciki, kuma aidasai kayi knocking ko kanka shigo? matsowa yai gabanta ya daura hannuwansa saman kafadunta ya sauke idanunsa cikin nata yana aika mata da wani hargistattsen duba dayake neman kashe mata jikinta, har ta kusan yin baya luuu uwa zata fadi yai saurin sake riqota sosai, ya tallafota cikin jikinsa yace "bi sannu kada ki fadi, sannan kuma laifi ne dan miji yazo taya matarsa wanka? kasa mgn tai kawai tahau bin jikinsa da kallo, jikinta yadan fara rawa rawa ganin yanayin dayake. shiko daga qasan fararen kyawawan qafafunta yadauko kallonta har zuwa dogon wuyanta sannan yasauke idanunsa saman qirjinta dayaga kamar tana ciyar masa dasu dudda suna a daure lullu6e kuwa basu 6oye haqinanin suba, amman Sanin dayai musu akanda zuwa yanzun sun qara habbaka sosai dan tsaye suka sakeyi cur dan batun ranqwafawa ma babu, uwa an busa mata balloons ne. "kin gama ma wankan kenan ko?" yayi mgnr yana sake bin jikinta da wani kasalalln kallo. daqyar tasamu ta hadiye wani yawu mai d'umi cikin maqoshinta sannan ta gyada masa kai alamun eh. "Better" abinda yace knn tareda sungumarta babu zatonta kuwa taji yai mata hakan ganin duqowarsa datai, ahaka suka baro toilet din babu inda yai musu masauki said saman katifar ta ya kwantar da ita yayinda ya daura mata nauyin qirjinsa saman nata yana kallon fuskarta da har lokacin dakwai sauran leman ruwan wanka dasauran ma wasu wuraren a jikinta. itako sai qoqarin gyara zanenta take daya ware kadan daga gefen jikinta dan har gefen cikinta yadan fito waje. "zakici abinci?" cikin sauri ta girgiza masa Kai dan dud a tsorace take da yanayinsa yau kam, daqyar ta bude baki tace "naci abinci yanzun kabarni nashafa mai a jikina barci nikeji please doctor" juyota yai yakoma qasa yayinda ita kuma ya maidota saman qirjinsa jindayai tafara nishi na nauyinsa a kanta. "yawwa nima banjin yunwa saidai taki my lollipop" yayi mgnr tareda kashe mata ido daya. dasauri ta kauda kanta cikin wata masifaffiyar kunyarsa danta gane inda zancen nasa ya dosa. jitai yaci gaba da cewa"batun yin shafa ki barsa dan haka nafi buqatarki my wife" yayi mgnr tareda shafata, shafawa kuwa mai saukewa mutum kasallalliyar kasala ta tsananin jin buqatuwa a jikin dukkan ko wanne lafiyayyen mutum jinsin mace kona miji. lokaci daya ya fuzge zanen dake daure a qirjinta ganin yanda saqonninsa suka fara shigarta. aiko tai saurin ware idanunta ta dubi inda yake kallo a jikinta, ganin yanda take babu komi tartare da ita a jiki da gudun gaske ta shige jikinsa tahau kukan shagwaba harda turje turjen qafafu. hakan datai ko ba qaramin shauqinta ne yaji yana tsirga masa ba. dan haka a zafafe yahau lashe mata sauran lemar fuskar ta data wuyanta. kanya ida hade bakunansu cikin na juna yana jujjuyasu son ransa. gaba daya jikinta ya mutu mururuss jin yanda yake mata a jiki kota'ina dudya gigitata banda tsuma babu abinda jikinta keyi tana faman rirriqesa sosai cikin qirjinta. kuka take shirin yi sanda taji bakinsa na playing kowane balloons breast dinta, cikin wata shessheqa ta qwace bakinsa daka saman kan breast balloons dinnata ta juya jikinta gefe yayinda kanta kuma na'a sama tana sakin numfashi yayinda hannuwan nata na saman nashanun dukkansu, tana riqe dasu tsamm iya yanda yasamu kamawa sbd sunfi qarfin cikin tafin hannuwanta,gashin kanta kuwa tuni ya barbaje saman katifar daman filla filla,sai faman miqa da takeyi tana qara sakin shassheqa. nanma bai barta ba saida yasake biyota ya sulmiyo ta saman gefen nata yamaida bakinsa a wajen data qwacen yaci gaba da rure mata jiki son ransa bayan janye hannuwan nata dayai akansu. heenduh ko tun tana kakkaucewa har batasan sanda ta miqa wuya bori yahau duka ba, matuqa cikin jin dadi da walwala suka raya wannan dare dukkansa sau ba adadi saida asuba sannan suka tsahirtawa juna. sosai tayi mamakin yanda bataji zafi ba wannan karon wai, saima jin mararin abun datai nata cigaba da ratsa sassan jikinta, sosai take enjoying tunanin hakanma, koda gari ya waye yana kaiwasu baffa abinci bai zauna asubitin ba dudda yanada tarin ayyuka amman dawowa yai wajen lollipop din nasa ya rufe gidan gam nan suka cigaba da jiyarda junansu dandanon shafin sabon salon amarcin da suka bude batareda dayansu ya qosaba, dan dama zanice ta iske muje tsakanin su anyi dai dai wa daida. cikin satin kuwa dai banda tsabar cin amarcin su dasukeyi basu komi dan tuni doctor ya gogar da heenduh kan wannan enjoying din yabi jikinta tasaba,takai takawo koda kuwa ace zai nemeta sau nawa a rana kuwa bazata qiya masa ba, salo kala kala babu wanda basu yiwa junansu shi kuwa. kankace mi suka sakeyin wani fresh na angwanci suka qara wani masifar kyau uwa zara da wata, wanda amarci ne kawai me qara hudasu. yanzun kam takai takawo ko fita doctor zaiyi da kukan gasken gaske heenduh take tusasa gaba ita bazai fita badai, saidaqyar dayi mata wayau da dubara sannan yake samu yana zillewa mata ya fita daqyar din. yau kam takama asabar heenduh farinciki kamarmi jindatai yace ta shirya zasuje asibiti tare wajensu baba Ismail daga nan kuma su wuce Zaria gaisuwa.... cikin wani dark blue din less mai ratsin fari, dinkin riga da zane ta shirya, rigar half gown ce, daga gaban Brest din anmasa wata kalar tattara baqaramin kyau heenduh taiba, baqaramin kyau ta qaraba sanda ta ida daura stayil din daurin kallabin nata. idanuwa kawai khaleepa yake binta dasu sanda ta yane kafadunta dawani farin mayalwacin gyale mai adon stones gefe da gefe banda tsakiya. d'an duqowa tai ta tsotsi red lips dinsa tareda kanne masa ido daya tace "Emhem,,,yadai yalla6ai wannan duba haka uwa zaka cinyeni?" sauke ajiyar zuciya yai cikin sake dubnta ya matsota cikin jikinsa ya jawo mayafin ya daura mata shi har saman kanta sannan yaduqo ya dan tsotsi le6unannta dasuka sha jambaki gwanin sha'awa ko. tuni tafara dure furen shagawab'a na ita bazata yarda ba har saiya maido mata janbakinta, saida yaqara murza mata dan kad'an sannan yajawo hannunta ya rungumeta cikin jikinsa tsam yana sakin numfashi yace"ina sonki matata you are beautiful f my heart" Lumshe idanuwa tai tareda zagaye bayansa da hannuwanta itama tace "nima ina sonka mijina handsome guy are all my eyes" murmushi sukai dukkansu,yadan duwo da bakinsa itakuma ta juyo masa kumatunta shikuma yabasu Sumba one one masu zafi,sannan yasake qanqameta jikinsa yana cigaba da shaqar daddaden qamshinta. sunjima ahaka sannan yajawo hannunta suka fito waje suka shiga mota zuwa asubiti. tuqi yake tana gefensa zaune. kad'an kad'an sun juyo su kalli juna suyi murmushi. hannunta da nasa na saman cinyarsa ya had'e su waje daya yayinda yake driving da dayan hannun. 'A hankali ta zare hannunta cikin nasa babu zato yaji takai hannunta a wata babbar jihar ta daban a jikinsa,da wani mugun sauri ya taka wani wawan burki wanda kuwa har saida ta fada cikin jikinsa, suna had'a ido kuwa ta sakar masa wata sanyayyar dariya abinta. cikin sauke numfashi da dawowa nutsuwarsa daga jikinsa daya sauya sakamakin tab'o matsokanarsa datai da hannunta, zube idanunsa yayi sosai cikin nata cikin wata kasallaliyar murya yace"zakisa muyi accident ko lollipop bayan baki bani baby ba? Cikin shagwaba tace"hmnn yakamata muyi masu baba yawale tsaraba ne shiyasa kaji nai maka hakan yalla6ai na, alamun ka tsaya knn nike nufi ay". tayi mgnr tareda yunqurowa ta wani tallafo jikinsa da hannuwanta ta goga masa lausasan qirjinta a saman nasa faffaden qirjin cikin wani salon dake tafiyar da zuciyar masoyi... sauke wata ajiyar zuciya taji yayi mai qarfin gaske tareda jan wani dogon numfashi... By *Xexen Fasaha* [3/30, 7:15 AM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO*!!! Story and writing by Xayyneb💤💤 Fasaha online writers. *🌳Imparting valuable knowledge and intertaiment is our concern🌳*. ~dedicated to my mom Sadeeq hauwas~. 👁🥡👁 🅿5⃣2⃣. *S* annan ya kalleta tareda qara matsota cikin jikinsa yayi qasa da hannuwan sa yana murza bayanta a hankali,, itako sai shagwab'a kawai take zuba masa kala kala gamida sangarta. gyara mata zama yai a jikinsa a haka yaci gaba da tuqin wanda kad'an kad'an ya kalli 'yar round beautiful cut face dinta har dai suka iso wani katafaren oasis wanda babu abinda bassa sayarwa a cikinsa indai kuwa dangane dana ci ne dana sha. ganin ya fita daga motar bayan d'agota dayai a jikinsa snn ya zaunar da ita a set din driving din, nan itama ta fara qoqarin fitowa a cikin motar aiko sai jitai motar har ya datse motar sakamakon wata 'yar qara ta tsuwa da danjojin motar suka bada saboda latsa remote din motar dayai alamun ya rufeta bazata fito ba. kallonsa kawai take ata glass din motar kamar mai shirin yin kuka, gani tai ya had'a hannuwansa waje d'aya tareda kwantar da kansa a kafad'arsa daga tsayen da yake wajen 2 steps na benan oasis din. juya fuskarta tai gefe daya alamun tayi fushi taqi qara juyowa ma ta kallesa... jitai wayarta dake cikin jikkarta tadau tsuwwa, da kallo tabi jikkar dan harda bazata duba ba sai kuma tayi tunanin wataqil ko maman tace ma, dan haka da dan sauri ta zuge jikkar jin datai ringing din harya katse na farkon, shima kuma na biyun daya fara yana shirin katsewa a nan ne tasamu ta daga wayar batareda ta duba taga mai kiran bama. "Sorry my lollipop na banson mazan dake wajen nan su kallemun kyawunkin nan shiyasa nabarki a moto kinji sugar lips na? kidaina mun wasan fishin nan naki tsoratani yake kinji?, dole cetasa nai hakan dan bansan iya kalar adadin kishinki danikeji a raina ba lollipop" wani kalar sabon d'an sanyanyyen murmushi ne taji ya kutto mata, saida ta lumshe fararen qal din idanuntan nan dan sosai takejin dadin kulawar datake samu daga garesa kota'ina. itama a sanyaye bayan bude idanun nata datai tace"to doctor na please na ji, amman kada ka jima Kasan nima ay ban iya jimirin missing dinka tattare dani koda na minti daya ne kuwa" "Angama lollipop na bazan jimaba yanzun nan zanko dawo insha Allah" harzai kashe wayar tai saurin cewa "pleassss hearty ban lamuncewa idanunka su sauka fa kan kowace macen dake cikin wajen ba koda kuwa staff din wajence fa" taqarashe mgnr a matuqar shagwabe. "wnn ba muhallin idanuwa na bane kallon mata kema kin sani lollipop to danmi zakiwa idanuna kokonto kan hakan?" wata 'yar siriyar dariya ta sake saki sannan ta sumbaci iska ta turo masa a wayar da harafin "muachhhhhh" daya fito a bakinta, sosai yaji sautin sum6ar tata har cikin sassan jikinsa kuwa har saida tsikan jikinsa ta motsa, a hankali ya zare Bluetooth din daya jona a kunnensa da sukai wayar yana sakin wani kalar hadadden muskilin murmushinsa boyayye Wanda bakowa ne zai fahimci kalarsa ba, tana kallonsa ta glass din motar yaci gaba da taka steep din harya isa kan wata lepter ta ida qarasawa dashi ciki sannan nefa ta daina hangosa, lumshe idanuwanta tai tareda komawa ta kwantar da kanta a jikin set din tana cigaba da sakin murmushin kewar likitan nata. ba'a jimaba taji yadawo motar ya zauna ahakan datake bata motsa ba saima yidatai da idanunta kamar mai barci, danko shima haka yazata din wato barcin tayi. ahankali yaji ta sulalo da kanta saman gefen kafadarsa ta kwanta, saida ya qarasa daura belt din motar a jikinsa daya riqo sannan ya d'an juyo ya dubeta a fili ya furta" lollipop like a cat, dason jiki ga saurin barci kwanan kuma, ida janyota jikinsa yai itako taqara lafewa tana shaqar qamshin turarensa wanda yake matuqar qara shiga ranta da jikinta batareda tasan dalili ba,har takeji uwa zata iya shanye turaren zallar ruwansa dazata gansa kuwa. ahaka har suka iso hospital din. yana parking suka fito tareda jerowa tamfar stars suka zamewa jama'an dasuke kaida kawon Shiga da hiccen cikin asubitin. sun zo daidai ta wata qatuwar qawatatacciyar baranda mai dauke da kuma filawowi kota'ina inda office nasu na likitoci ke a jere, gashi ba kuma jama'a a wajen sosai dasukebi. nan ya saka hannunsa ya juyo da ita suka kalli juna cikin ido yayinda tai masa alaman tambaya da ido na ma'anar tsayuwarsu wajen. anan ya dauke Kansa gefe tareda nuna mata office dinsa yace"kinga office na nan lollipop cike yake da tarin ayyukan da nikeson yiwa jama'a amman zaman da muke na kasantuwarmu da juna ya hanamun samun confidence na in fito wani aiki lollipop" murmushi tai tareda dan dunqule hannunta kadan ta nausar masa ciki cikin wasa tana sakin wata 'yar siririyar dariya sannan tace "nakusan maidoka office din ai saikai aikin da hujja,,, tana gama fadan hakan tai gaba shima daya dafe cikin nasa yana kallonta tareda dan boyayyen murmushi, sakin cikin yai ya biyo bayanta yana fadin"matsokaniya da kinsake kuwa kin tsaya dasai na rama danma kiji ni bawai a ciki zan rama bama fa" dariya kawai ta saki yayinda tayi saurin shigewa dakin dasu baffa suke dan kuwa tasan kadan daga cikin aikinsa ne ya aikata abinda yace din zaiyi din abainar nasi dan taga take takensa bawai kunya zaiji ba saidai shi yadaura mata kunyar. tana shiga wajen dasauri kuwa ta qarasa wajen su abakin gado ta iske baba yawale zaune yana shan aiba wadda baba dahara take kwaye masa tana tara masa a plate gamida yankakkan lemo da kankana sai fira suke qasa qasa. yayinda baba Ismail ke sallar walha a gefen gadon nasu. "Inyeee mairan qarfe kamar ba patient ba wannan iriyar jonewa da baba dahara da kukai no easy fa, taf gskia kamin kubar hospital dunnan inajin dole ashafa muku fatiha kaga saita ida jinyar taka dakyau in kun koma gida ko?" tayi mgnr a tsokane tana mai zama saman kujerar gefen gadon bayan ajiye jikkarta datai saman cinyoyinta. baba dahara tace "kaji shakiyyar yarinya ko? ni kwana biyun nan dabakizo asubitun nan ba baqaramun sakewa naiba dan kedai bakya gani ki yi shuru saikin tanka" "baba ku bari zan muku maganunta, cewar khaleepa daya tsaya gefen gadon yana mai dan sakin qaramun murmushin nan nasa. "yawwa d'an albarka danaji dadi kuwa" cewar baba yawale kenan yana mai ida shanye ragowar lemon hannunsa. Itama baba dahara tace"ato daka taimaka ai likita, nidazaka aure mun ma ita daka biyani dan kaine daidai ita wanda zai gyarata itada zamanta." kallon juna sukai su biyu wato baba yawale da khaleepa sikai murmushi kawai, sannan kuma khaleepan yasake waigawa ya dubi heenduh data matse bakinta takasa mgn. baba dahara taci gaba da cewa "yarinya ta hayyaci kowa ai qwamma kisamu mai saitaki kokya nutsu" sumburo baki kawai heenduh tai taqi qara cewa komi dudda Yaya jiki da Baba yawale yai mata qin amsawa tai saidai khaleepan ne ya amsa mata yayinda baba yawale yai murmushi kawai dan yasan rigima kalar ta heenduh. baba dahara kuwa karkace baki tai tace"ato nikam dai bazaki samu ko sannu daga gareni ba 'yar nan dan kima jini dakyau dakyau qwarai'' "banda buqata daman, dan haka riqe sannunki tshowan nan" cewar heenduh tana yamutsa fuska sannan ta zarce da fadin"kuma sainasa ma mairan karfe ya samo mana wata ya qyaleki...tayi mgnr cikin sake turo baki. aiko baba dahara najin haka tace "haba kekuwa 'yar albarkar 'yar nan 'yar kirki ana mgnr arziqi miya kawo ta canjin ra'ayin da zakisa yayi kuma? nifa wasa Nike miki kinga ma Yaya jikin naki jikalle ta?" wannan karan mgnr baba dahara dariya tabasu dukkansu kuwa.. daidai lokacin ne kuma baba Ismail yagama sallra sa, har qasa khaleepa yasunkuyar dakai ya gaishesa sannan shima baba Ismail yaiwa heenduh Yaya jiki,,qara riqe hannuwan baban nata tai sannan ta CE nawarke ma babana.... Mgnr ta katse sanda taga shigowar doctor mus'ab a dakin. shaking hannun juna sukai shida doctor khaleepa asace yake kallon heenduh lokacin dayake qara duba file din baba yawale dake hannunsa, sosai yaga kamar taqara cika, kyau kam yagani taqarasa sosai akan ma wanda yasanta dashi yau, shikam dai yanajin saidai ayita taqare dan dole yasake tuntubar khaleepa yaji gskiyar lamari dan gskia gaf yake da kaiwa maqura kan rashin sanin shinda aurenta koko mgn CE kawai ta khaleepa dayace masa hkn. "baba jiki alhamdulilla, yanzun bakajin matsalar komi a jikin naka ko? cewar doctor mus'ab. murmushi baba yawale tai rareda miqar da hannuwansa ya shafa fuskarsa snn yace"eh alahmdulilla likita banjin matsalar komi a jikina saima wani qarfi dani keji ajikina Allah saka muku da alheri dai likitocin nan" baba Ismail da baba dahara sika amsa da Amiin a bayyane. doctor mus'ab yace"zuwa gobe zamu baku sallama In Allah yakaimu" suka amsa da Allah kaimu lpia dan dama baba yawale yamatsu daya bar asibitin nan yakoma gida daman. duban doctor khaleepa doctor mus'ab yayi dayake a tsaye qyam hannuwansa zube cikin aljihunansa na wandon suits dinsa. sannan yace"doctor muje office dinka please zamuyi mgn. saida khaleepa ya dubi watch dinsa sannan yace "OK let's go" haka suka fito tare heenduh tabi bayan su da kallo zuciyarta cikeda jin haushin doctor mus'ab daya janye mata shi kuma alhalin ga tafiya a gabansu dan qagare take dataga mama Zainab kam a ranta dan tayi missing na mamar tata, sosai takejin kewar hakan a jikinta. suna shiga office din zagayawa khaleepa yai ya zauna saman kujerar gaban makeken tebur dinsa mai daukeda takardu da files2 sai laptop kuma dake tsakiyansu guda 2. ya dubi doctor mus'ab yai masa alama da hannu da kuma idanunsa daya zauna kan kejerar gabnsa ta karbar patient knn. zama yayi tareda furta"thanks doctor daman dai bawai wata mgn bace kan mgnr sister dunka dinnan CE please doctor talk to me trust tana aure kuwa kamar yanda kace?". a mugun haushince doctor khaleepa ya doki tebur din gabnsa har wasu daga cikin takardun dake saman tebur din suka radado qasa dama sauran wasu abubuwan sannan murya a zafafe yace"look dictor mus'ab wai kana tunanin zan maka qarya ne? nace maka heenduh Nada aure to akanmi zaka nace haka ne kuma? Qarya zan maka knn? kokuma kanada buqatar sanin waye mijin nata inyaso saika qara tabbatazwa inda kana tunanin mgn ta ba daidai take ba?". miqewa tsaye doctor musab yayi tareda tattaro masa takaedun dasuka zube qasa ya maida su mazauninsu shima ya koma ya zauna kan kujerar tareda qaqaro murmushi yace"shikenan abokina naji daman dandai inqara tabbatarwa ne danni azatona wlh batada aure ne amman shiknn na haqura yanzun kuma na fahinta, shiru khaleepa yai masa baibasa amsa ba saida doctor musab ya isa bakin qofar fita sannan yasake juyowa yasaki murmushi yace''amman please doctor inkasan mijinta kabasa shawarar inzata fita ta dunga saka niqab dan kalar kyaun sune yake jaza hatsari a hanya inbaka ankara ba, sannan kuma kace natayasa murnar dace da wannan zuqeqiyar mata dayai haka baiwa daga Allah knn, muma Allah yabamu yasu" daga haka yafita zuciyarsa cikeda takaicin rashin samun heenduh dayai a matsayin mazaunin mata. shiko a fili tsoki khaleepa yai yai shiru, kuma sai yaji zuciyarsa ta amunta da mgnr da mus'ab yayi masa nacewa tadunga sakaya fuskarta inzata fita, wata zuciyar tace masa"amman kuma to miye niqab ne? tabe baki yai a ransa rayawa yayi da dolene yama nemosa yasamo mata shi kuwa tadinga sawa saboda masu kallan matan tsiya kalarsu doctor musab da ire-irensu ma. wata takarda ya jawo ya fara dubawa knn yaji an turo qofar din tareda jin siririyar zazzaqar muryarta har cikin tsakiyan kansa tace "amincin Allah ya tabbata a gareka yakai mijna, anmin izinin naqaraso kuwa izuwa cikin office dinnan naka mai albarka? wani dadin nutsattsun kalamn nata yaji suka ratsasa, mgn CE mai cikeda ilimi da tsantsar tsararran lafazi datai amfani dasu zuwaga wanda akeso matuqa, janye takardar gabansa yai tareda komawa baya yajinginar da bayansa a jikin kujerar yana jujjuyata da jikinsa yana jifanta dawani kalar murmushin sa cikin muryarsa yace "Aminn,,kema amincin Allah ya tabbata a gareki mata ta qwarai, mijinki yayi miki izinin shigowa ki zauna adud gun dayai miki a cikin office dinnan fatan dai bazaki takura ba danacin kallon mijinki a gareki sanadin jinsa dayai kusada ke zai tabbata" murmushin ta mayar masa itama sannan ta shigo tareda tura qofar ta datse snn taqaraso gabansa cikin wani kalar takunta babu inda tazauna tai masauki kuwa sai a saman cinyoyinsa tareda kamo fuskarsa ta manna masa sum6ata a goshinsa da gefen fuskarsa tace "ina godia da karramawarka gareni abin alfahari na, zagayawa da hannuwansa yai a bayanta ya kwanto da ita saman jikinsa snn yace"babu godia tsakaninmu sugar lips" murmushi tasaki saikuma tadan turo baki bayan tamiqe zaune ta kallesa tace"mairan qarfe na buqatar ruwan sha ne dan nasu yaqare shine nazo nan naga kozasu samu dudda dai baba yabani kudi gasunan nasiyo musu anan waje, so kaga in babu saika tashi mujemu siyo musu dan bansan gun siyarwar ba anan hospital din tak.....katsewa mgnr tata tai jindatai ya zura hannuwansa gaba daga ta qasan rigarta yana wasa da lomatsattsiyar lallausar cibiyarta. lumshe idanuwa tai sanda taji hannuwan nasa sun sauka saman nashanun ta yana yamutsa mata su son ransa gamida bata kalar wani deep kisses a wuyanta, cikin narke masa ajiki daqyar tasamu ta fiddo da hannuwan sa tai saurin miqewa tsaye tana niyyar ficewa yayi saurin cewa"tsaya matsoraciya daga wasa,,sumburo baki tai tana sauke ajiyar zuciya dan sosai yakusan taso mata da tata.... nan itama tace"hmnnnnnn bawani nan, aidaga wasan nan yake zama gaske, baka tunanin ma a office dinka muke any time za'a iya shigowa kai tsaye musamman abokan ka marassa knocking kaga zaka sani jin kunya ne" dage kafadunsa yai yace "so what matata CE ay, nifa banqi ace na bayyana wa duniya ke matata CE bafa, hmn amman babu komi nan bada jimawa ba hakan zaifaru. jinsa kawai take dantasan wannan mgnr dayake bamai yuyuwa bace dan shi kansa yasan a iriyar mumnunan qiyayyar da iyayensa ke musu bazai yarda kuma yataso musu wannan mgnr ba. tana gani harya isa ga fridge dinsa ya budesa yaciro caton na ledar faro d'aya ya biyo tadashi har suka isa dakinsu baba yawale din. minti biyar da shigarsu khaleepa yadubi agogon hanunsa yaga qarfe goma saura na safiyar ranar. duban baba Ismail yai yace"am small dad zamu wuce zariya yanzun gaisuwa sakamakon bansan gidan ba yasa nayanke shawarar zuwa da lollip...yayi saurin gyara mgnr da fadin "ta wajen ka baba yawale (heenduh) yayi mgnr yana nuna heenduh da idanunsa, saita gwadan gidan" baba Ismail na shirin mgn baba yawale yaisurin furta cewa"a'a bazaku tafi Ku barmu ba, inda dai Allah yasa naji sauqi banjin ciwon komi a jkina ku bar tafiyar sai zuwa gobe in Allah yasa munkai rai lpia aka sallamemun saimu wuce gaba dayanmu Zaria gaisuwar" dubnsa baba Ismail yai yace"baba zaka iya zuwa kuwa babu matsalar komi? Kodai kabarsa basai kaje ba ni naje?" girgiza kai baba yawale yai yace"wlh banjin ciwon komi a jikina bare na tauyaya isma'ila" sosai baba Ismail yaji dadin hakan kuwa da baba yawale yafada dan haka yadubi khaleepa yace "to saiku bar tafiyar yau inyaso in Allah yakaimu goben matafi duka ko?" "To small dad balaifi ma hakan" baba dahara tace "sai muje tare nima nayo gaisuwar inda dud gida ne" baba Ismail yace "hakane Allah bada lada kuma" "aminn suka amsa. cikin tsokana heenduh tace "kaiyyyyyy baba dahara badai kina nufin qafarki qafar mairan qarfen nan ba?,OK OK nama ganoki kina gudin kadda wata tai miki snatching ko?" wannan karon baba yawale ne ya amshi mgnr da cewa "kidaina matsa mata fa heendatu tana miki alkunya ne dan kina gaban babanki fa, tom inko baki dainaba nida kaina zan siyi tsokanar yanda nikejin qarfin nan kuwa kinga rabamu sai Allah wajen damben nan dazamu kwasa nidake" dariya gaba dayan wajen aka saka inka dauke muskilin naku dayabisu da murmushi kawai can maqale a baki daga tsayen dayake jikin bangon gefen gadon. sunjima ahaka saikusan bayan la'asar dasukai salla sannan suka baro asibitin. suna tafe a mota taga yakarkata yashiga kwanar wata qatuwar plaza ta kayan sawa na mata dana ado kala Kala. tai mamakin sanda taga yai parking yajuyo yace"fito mushiga ciki" cikin mamaki tace"doctor mizamiyo ciki ne? kaitsaye yace "Lefe zamu yo" a matuqar mamakance tace "lehen wa kuma?" cikin qosawa da tambayar tata yace"ke , naki, zata sake wata mgnr ne yakai yatsansa saman lips dinta yace "shihhhhh mgnr ta'isa oya fito." dole tafito kuwa yakamo hannunta suka shiga. daga lace manya manya zuwa shadda da atamfofi da materials saida yasake zabar mata Sama da kala nawa baccin wanda yasa ta zaba, to ganin tana kunya kunya ne yasa yazage yana kwasar mata dud kalar dayaga ta burgesa kuma yasan zatai mata kyau, qatuwar danqareriyar qarshen Ghana moast go guda biyu yacika dakayan sannan yadawo yana daukar mata inglesh wears iri iri, dakuma kayan barci gamida gyaliluwa na zamani dakayan fante fuska,danshi mutum ne Maison ganin wadatacciyar kwalliya a fuska da kuma jikin matarsa, sosai yakeson gayu a rayuwarsa. sai akai sa'a yasamu mai son gayun itama kuma dan heendunn sau tari kotaso bada kalar gayun rashin wadatattun kaya ke takurata to bare yanzun data samesu kala kala aisai abinda ya turewa buzu NAD'I kenan kunga. nanma saida yacika mata akwati manya guda biyu sannan dasauka isa wajen balance ya fiddo cak ya biya, suka nufi wajen dinki dud acikin qatuar plaza dinnan kuwa. nan yabada dinkin aka tabbatar masa nanda sati yadawo yakarba dan suma take ya cake musu balance dinsu fiyeda ma da tunaninsu. daya daga cikin telolin wajen ne yataso riqeda tip na awo ya iso gaban heenduh yace"ranki yadad'e zamu aunaki ne sbd dinkin yatai yanda akeso. kallon khaleepa tai ganin yanda yanayinsa ya canza, nantake ya sake hade rai ya wani mugun daure fuska kai tsaye ya miqawa mutumin hannunsa yace "No na huttasheka mlm infact bani tip din ka gwadamun inda zaku auna din i will try do it now OK?" sosai telan yaji kalar soyayyarsu ta Burgesa matuqa , wacce baitaba gani ba haka a life kuma a gabansa ba. nan yadinga gwada masa tun daga misalin fadin kafadunta zuwa Breast dinta yatafo zuwa har sharp duminta gangaro hips dinta shikuma telor din na rubuta numbers din a wani book nasu ahaka har aka gama sannan suka baro wajen. a zuciyarsa yake fadin"tayaya zanjuri ganun wani nataba miki jiki lollipop da sunan awo? Ina I can't see it deep looking i know zuciyata zatai ciwo ne sosai" sun wuto ta wani side ne wanda babu komi a cikinsa sai kayan jarirai iri2, nan heenduh taisaurin dauko wasu kalar kayan baby girl kala daya wacce taji ta natuqar burgeta hartaji zuwa yanzun tanada ra'ayin ganin babynta a hannu tanai mata kwalliya itama, dubansa tai cikin murmushinta tace"musaiwa babynmu wannan, so beautiful hearty na" dahar zai tanka saikuma yabarshi kawai taga ya ci gaba da zabo mata kalar wasu kayan babyn dasukai matuqar burgeta kuma. duban mai kayan yai yace"amnn kuna siyar da wani Abu niqabi a wajen nan na mata? "Eh maigida face hijab kenan, muna dasu , akwaisu kala kala anan" cewar mutumin" "OK mugansu" nanko yadauko masa guda daya mai daukeda hoton wata mata ta sakashi a fuskarta baka ganin komi face qwayar fararen idanunta da girarta da sukasha kwalli. murmushi yayi dan ganin cewa zai kuwa dace da lollipop din nasa, dan haka dagowa yai yadubi mutumin yace "ok banisu some colour differents ..... two dozens". "to yallabai cewar mutumin daya juya yana aikin had'o masa su d'in. heenduh kuwa kasa mgn tai sai idanuwa data zuba masa na tunanin"miye zaiyi da iyayen niq'ab ne haka har dozen 12 guda 2? 24 fa kenan fa?. tasandai maza basa sawa bare tai tunanin nashi ne. tab'e red lips d'inta tai aranta take cewa"hmn tafff did ko wacce zaka had'a da niq'abban nan kam dai a haqiqanin gaskia taga ta kanta, dan niko dama bantab'a ko sasu ba bare kuwa nai marmarin farawa, a'azanallahu, Allah tsareni dasaka niqaf uwa wata munafuka?,,, cafffd'ijam" tayi mgnr tareda gyara tsayuwarta tareda sake rungume rigar babyn nan data dauka a cikin q'irjinta...... By *Xexen Fasaha* [3/30, 7:15 AM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO*!!! Story and writing by Xayyneb💤💤 Fasaha online writers. *🌳Imparting valuable knowledge and intertaiment is our concern🌳*. ~dedicated to my mom Sadeeq hauwas~. 👁🥡👁 🅿5⃣3⃣. *B* ayan ya miqo masa sune suka gama komi sannan yasa aka saka masa troles dinnan guda biyu a but dinsa tareda ledar kayan baby itama. yana gama shigar da kayan cikin dakin ya qaraso ta bayanta tana tsaye gaban Mirrow, ya zagayo da hannuwansa saman cikinta ya rungumeta gamm tareda kurd'ado da fuskarsa ta wuyanta ya jera fuskarsu waje daya suna kallon juna ata cikin madubin suna wani murmushi wanda azahiri nata yafi fita akan nasa dan gabaki daya hankalinsa naga bakinta bakinma asaman jajayen siraran tausasan le6unanta. shafa tattausan sumar kansa tai daga tsayen tace "yadai yalla6ai da wannan duba haka?" saida ya lumshe idanunsa sannan ya budesu tareda ya juyo ta gabansa suna kallon juna. qasa yai da idanuwansa yayinda yaga har lokacin rigar babyn na hannunta bata ajiye ba dudda ta ajiye gyalenta da jikkarta amman sam taqi ajiye rigar. hannunsa yakai da nufin zareta a cikin hannuwanta, aiko tayi saurin qara qanqame rigar tana kallon idanunsa da alamun tambaya. "mugani" abinda taji yace kenan sannan ta sakar masa rigar tana qara matsowa cikin jikinsa sosai kamar Wanda zai gudu da rigar. murmushi yayi ya janyo hannunta ya zauna saman kujerar gaban Mirrow din tareda zaunar da ita saman laps dinsa ya zura mata ido yana kallonta wanda babu shiri tayi qasa da nata idanun dan jitai idanun nasa na fiddo mata wani qwarjini a cikinsu na musamman kuwa. "Inna fahimceki lollipop kina son samun cikin baby ko?" nan take sai taji idanunta sunyi rauuuu rauuuu sun kawo ruwa, dag'owa tai ta kallesa dasu bayan ta zare rigar daga hannuwansa tana kallonta. babu zato taji hawaye na d'isowa saman jikin rigar, yayinda yahau kallonta cikin mamaki na tunanin cewa badai wannan 'yar maganar ce tasata kuka ba?!". hannuwansa yasa ya d'ago fuskarta ransa babu dad'i yace"miyasa? kuka? shiru tai kawai bata ce masa komi ba tahau faman share hawayen da tafin hannunta amman hakan da take bai hana sake fitowar wasu sabbun siraran hawayen ba daga ckn idanunta. "kina son nima nai miki kukan nan ko?" saurin girgiza kai tayi alamun a'a. "to maza fad'amun mike faruwa ne wanda bansani ba haryasa fitowar hawaye daga cikin kyakkyawar fuskar lollipop d'ina em?" kallonsa tai sannan kuma a hankali tabi jikinsa ta shige tareda kwantar da kanta saman faffaden cikakken qirjinsa mayalwaci. cikin sarqewar muryarta ta bude baki a hankali tace. "do..doctor...... inn..inason baby wlh har cikin raina saidai nasan hakan bamai ta6a yiyuwa bane samun nata duba da yanda aure yazamo mana a sirrance, to yaya ne harma zanyi ciki a gabansu mama da baba batareda nasasu halun k'unci ba?" taqarashe mgnr gamida sakin wani shessheqar kuka mai fidda sauti. gaba daya hankalinsa yaji ya tasar masa, shiru yai natsawon lokaci qwalwarsa tahau tunanin yaya zai samun musu mafita dan ganin farincikin nata. danshi ma har aransa yana matuqar kwadayin samun 'ya musamman ma daga gareta ace yau gashi lollipop dinsa ta basa baby girl mai kama da ita sak, shikam da ranar baisan kalar farincikin dazai shiga ba. shi wannan kukan babyn ma datake baqaramin tado masa da kwadayin jin son samun babyn bama a tsakanunsu yayi ba,har ma yakejin yama fita d'aukan tuwa da hakan, sosai yaqara nausawa a tunanin neman mafita. sauke wata iriyar qaqqarfan ajiyar zuciya yayi tareda fiddo wani dan murmushin ajiyar zuciya jin wata idea data shigesa akan hakan. riqota yasakeyi a jikinsa yana goge mata hawayen fuskar tata "mun samo mafita" abinda taji yace kenan a cikin kunnuwanta. a zabure ta dago ta kallesa cikin mamaki dason qara gasgasta mgnr tasa. gyad'a mata kai alamun hakanne sannan yaci gaba da fadin cewa "a dud sa'ilin da ciki ya shigeki lollipop in yadan fara girma wato ya tsuro ya fara nuna alamun kansa Wanda nasan alokacin da zai fito a dan sosai din bazai wuce wata 5 or above ma, gamai girman cikin ma knn, dan wasu matan harsu haihu bazaka yi tunanun sunada ciki ba sakamakon shigewa dayake jikinsu, like area brest or area hips musamman ma knn a taqaice na fada miki waje biyun nan ma, so in cikin ki ya fara fitowa zan wa small dad mgn kan cigaba da karatunki inda daman yatabamun mgnr yanason ki cigaban, to saikuma bai sake mgnr ba a tunani na koya canza Shawara ne yafasa, to kinga da wannan damar zanyi amfani da ita inma fasawa yayi zanyi dud yanda zanyi ganin cewa nashawo kansa ya amunce da karatun naki, kinga nikuma saina samo miki mazaunin gurbin shiga sabuwar makaranta a A.B.U. Zaria zakiyi can kiyi karatun hnkali kwance kinga shiknn zaki zuwar musu wato malaman da d'aluban a matsayin cikakkiyar matar aure mai ciki wanda hakan zai bamu damar cigaba da renon yabanyar mu a makarantar dud innaje visiting naki, kinga hankali kwance mureni abarmu tun kamin ta qaraso mana ko?, kinsan nima nakoyi fadin yabanyar nan daga bakin baba yawale" ya ida mgnr tareda kanne mata idanunsa duka. wani klr tsantsar farinciki taji ya shigeta da gudu ta qarasa qanqamesa tana qyalqyata dariya. murmushi yayi shima sannan yace"nice idea ko?" cikin dariyarta mai ban sha'awa ta d'ago ta dubesa tace"yeah nice nice one nice idea my doctor, kaima kanason samun baby ko shiyasa katunano wann fasaha haka?" "ban tunanin kinfini ko zaki fini da farinciki na samun babyn nn lollipop fa" zaro idanuwa tai tace"lalala hmnn nafika murna sosai sosai fa, nifa inason naga inama baby na kwalliya ina mata wanka, sannan burgeni yake Inga ina mata baby farking da band qananu a gashinta sann.....bata qarasa mgnr ba taji ya had'e bakinsu cikin na juna tareda miqewa tsaye da ita a cikin jikinsa ya dauketa ya kwantar saman katifarta bai tsaya jiran komi ba ya juya bayanta ya zuge zip din rigarta ya cireta dukanta. hakama ya zare zanen yabarta daga ita sai undie da breazier. kwanciya yai saman jikinta nan suka hau kallon fuskokin juna sunajin Uwa su cinye junansu dan tsabar so kuwa. turasa tai ta baya ya kwanta nan tayi saurin shigewa tai kwanciyarta cikin qirjinsa hannunta na saman fuskarsa tana shafa kwantaccen gashin fuskar tasa. matseta sosai yaqarayi cikin jikinsa har saida tayi 'yar qara, akaro na biyu yasake matseta Wanda yafi na biyun ma, nanma ta qara dan fasa qarar wannan karon matsar da ya ida yimata saida ta fasa wata qara mai zafi tana fadin "wayyo ni doctor na zai 6allani" miqewa yayi zaune da ita a jikinsa yana mai sakin wani dan guntun murmushi ya dubeta yace "abunda yasa kikaji nai miki wannan matsen dan ki nutsu kiji q'aidojin da zan miki OK? shiru tai tana yatsuna fuska dan sosai _taji q'ashin bayanta ke amsawa sakamakon matsar nan daya gama mata. "doctor mugu ne wlh" abinda ta furta kenan cikin ranta. "ko matsan bata isheki bane yanda kalaman nawa zasu shigeki na qara miki wasu matsotsin?" dasauri ta riqo hannuwansa cikin nata tace"a'a doctor ya shigeni yanzun saura bayanan naka zanyi jira." wani guntun murmushi yasake saki yace"kin ceci kanki, bawata mgn bace mai nauyi, Danni banji nauyinta ba kema kuma in kika fahimceta bazakiji nauyin taba OK?". binsa tai da kallo bayan gyad'a masa kai datayi alamun to. jikkarta ya jawo wadda a cikinta ne ya zube niqab din, yana zugewa ya fiddosu ya jawo hannuwanta ya daura mata su akai yana kallon fuskarta dan ganin yanda zata dauki abun a saman fiskar tata. cikin mamaki kuwa yaga tabi niqab din da kallo, daqyar ta dago ta dubesa tace "hearty wannan fa?" "naki ne ke na siyawa" dan murmushi tai tace"ayya ai ni banna ma saka niqab tayi mgnr tana qoqarin basarwar ajiyesu qasa. saurin rik'o mata hannuwa yayi yana kallonta fuskarsa ta dan sauya yace "bazan juri ganin kina fita babu niqab ba daga yau anan gidan hijab da niqab kisaba dasu wajen zame miki garkuwa ajiki muddin zaki fita dan kishi ne dani bazan boye miki ba" kaitsaye ta dubesa itama fuskarta babu dadi tace"saidai kai haquri dan gskia banjin zan iya rayuwar k'unci da wannan kayan nauyin a jikin....katseta yai dacewa"bacewa nai kimin rashin kunya ba OK? nace ne kawai yazamana inzaki fita kidinga saka dogon hijab da nik'ab in yaso inkinje gidan dazakije kya cire bawai cewanai kidinga zama dasu a jiki a gida ba bare ki musa mun, zakiyi koko?" Yayi mgnr fuska daure. miqewa tai tsaye ta zubar da niqab din a jikinsa ranta itama a matuq'ar b'ace ta dubesa tace ''nifa gskia saidai kai hak'uri dan bazan iya ta6a saka abun nan ba inama laifin hijab din'. tayi mgnr tareda rungume _hannuwanta a k'irjinta. fuskarta na kallon wani wajen daban. sosai yaji ransa ya 6aci na danmi yana mazaunin mijinta take neman bujerewa buqatarsa, buqatarma da batakai ta kawo ba take tsayawa challenges haka dashi?. ganin dayai tana niyyar bar masa dakin yasashi saurin shan gabanta ya saka idanunsa cikin nata yace "wato bazaki saka ba kenan inna fahinceki yanzun kike nufi ko?" saida ta d'auke idanunta daga nasa tana yatsuna baki tace"haka nike nufi gskia, amman zan dinga saka hijab d'in kawai is okey ma" tana niyyar sake ficewa daga dakin aikam da qarfi taji ya fusgo kafadunta yana girgizasu ransa a matuqar bace idanunsa harsun fara canzawa taji yana cewa cikin tsawa "kije kiyi komi kikaga dama rayuwarki ce ay, balaifin ki bane, nawa ne dakikaga namaida gaba dayan hankalina a gareki har kikemun son ranki tareda qinbin umarnina, to bari kiji har hijab dinma kada ki sanya banaso kije,!!!!!! kiyi gaban kanki kamar yanda kike muradi". sakin tayai da qarfi, cikin fushi ya dauki wayoyinsa yafice daga dakin dama gidan baki daya dan tanajin yanda ya bugo qofar gidan da qarfi har tana tsorata. babu zato taji hawaye na sauko mata tazube wajen tana kuka. shin miyasa ta 6ata masa ma? mutumin dake nuna tsantsar dukkan haqiqanin kulawarsa gareta takewa wannan boren haka? shin dayace ta rufe fuskarta inzata fita laifi ne? inda banan zatai ta zama dashi ba. wata zuciyar taci gaba da cewa "in kinsanya yanzun na lokacin daya buqata kika sani konan ma gaba ya janye miki hakan kidaina sawa ma? Amman gashi nan kin bata masa har yayi fushi haka? miqewa tai ta koma saman katifarsa ta kwanta tareda rungume beedshet dinsa cikin qirjinsa danshin hawayen ta nacigaba da saukowa saman filon nasa... tatabbata dud inda yake yanzun ransa na can a 6ace da abinda tai masan nan. haka ta kwanta cikin tsananin damuwa Wanda sai tadau wayarta da niyyar kiransa saita kasa tsoron jin kalaman sa dazai mata ya shigeta saita sake fasawa, haka taitayi kusan sau goma amman takasa tana haka ne taji an fara kiran sallar magrib ta yunqura ta miqe zaune tareda sakin ajiyar zuciya na wanda yasha kuka ya shanye sa tass. wayar tasake jawowa ta fara rubuta masa text message kamar haka ~"ina mai baka haquri hearty na gamida yimaka albishir dabazan~ ~sake sa6awa~ ~umarninka ba, mijina kadawo na kalleka na konaji sanyin idaniya ta~. harzata danna sending saitaji ta kasa kawai ta danna delete ta gogesa gaba daya..., daura wayar tai a qirjinta ta koma ta kwanta,,kwata kwata jitake babu ta inda zuciyarta ke Mata dad'i ko farinciki. sake daukar wayar tai ta fara sake masa wani sabon messege din nanma saitayi nisa a rubutun saita gogesa tayi haka yakai wajen sau nawa amman saidai tagaji ta share sa takasa sending. qarshe ma gallery ta shiga ta fiddo wani pic dinsa Wanda yadauka cikin fararen kayansa na likitoci da mark face ya medota a hab'arsa yana latsa waya Wanda zaune yake a gefen table na office dimsa ya tasa laptop a gaba yana dannawa da gudan hannun nasa, alokacin dataga PIC din a wayarsa yake CE mata shi baisanma sanda yunus ya daukesa pic dinba yana tsaka da aiki. kuma pic din baqaramin kyau yaimata ba. Shagala tai da kallon PIC din tana shafa sa da babban yatsanta na hannu kawai taji wani kukan na shurin sake tafo mata. dasauri ta shanye sa gamida ajiye wayar take tayo alwala tai salla, tana nan kan sallayar tanata adduan Allah huci zuciyarsa,, taji ankira sllr isha'e nan ta yi ta itama, bayan tagama ta miqe tsaye ta cire hijab din ta linke itada sallayar snn ta cire kayanta tashiga wanka har lokacin jikinta babu dad'i take jinsa, cikin qoqari da qarfin hali kawai take yin komin ta a lokacin. koda ta futo cikin sleeping dress dinta marassa nauyi ta shirya kanta ciki. tea ta hada tasha shima bawai cikin dadin rai ba. komawa tai ta kwanta saman katifarsa bayan baro tata datai. miqewa tai ta janyo katifun nasu ta had'esu waje d'aya tareda shinfid'a musu Sabon bedsheet akai tasake komawa ta kwanta a saman katifun nasu, dudda iskan fankan dake ratsa jikinta Amman jitake wani kalar zafi ne ke bimata sassan jikin nata. wasa wasa tara na dare tayi shiru babu shi, goma tayi nanma shiru, sha d'aya nanma shiru, aiko nan hankalinta yaqara tashi lokacin ta qara tabbatarwa dayayi fushi da ita fushi kuwa bana wasa ba. ganin shad'aya da rabi harta cike yasata babu shiri ta dauki wayarta tayo waje ta tsaya tsakar gida bayanta jingina da bangon d'akin baba Ismail. batareda tsoro ba wannan karan ta danna numbarsa ta kira, fata takeyi itadai ya d'aga wayar tata koda kuwa zai gaya mata ba dad'i ne bazata damu ba. cikin ikon Allah kuwa takira yakusan sau 6 ba'a d'aga wayar ba. daga qarshe ma adagewar datai na cigaba da kiran saijitai ana katse kiran ma'ana ana kashewa tunkan kiran yayi nisa ma. sulalewa tai a jikin bangon ta saka tausasan tafukan hannuwanta biyu a cikin fuskarta ranta na zafi dan wannan karan ma kukan kasa yinsa tai dan wani abun kam yafi gaban atsaya yi masa kuka saidai kayi masa zuru zubin butun butumi ma'ana mai rai kake ko maras shi.. ta kwashi Sama da minti 20 a tsakar gidan banda kukan sauro babu abinda ke yawo a tsakar akanta, daman gashi kayan jikin nata masu duhun ne, dudda kaikawon da matsawar saurayen dasuke mata a jiki hakan baisa ta tashi ba saima pamilia din gyalenta data daure kanta dashi shita kwanto ta rufe iya inda yasamu a jikinta. kunna wayar tai haskenta wanda ya dauke yadawo taga 12 saura minti 2 na dare. kanta dago fuskarta a wayar ne taji shigowarsa cikin gidan tareda rigawar isowar daddaden qamshun turarensa gareta datake matuqar so tunkan ya qarashe ida qarasowama cikin gidan. zumbur tai tamiqe tsaye saidai kuma taji takasa gaba ta kasa baya uwa wacce akaiwa turke a gun. tadai tsinci kanta da dawowar farin cikinta hamsin cikin kaso d'ari data rasa tun fitarsa. tanaji sanda yake waya bayan ya rufe gidan yanufi d'aki yana cewa ''ok yunus inda ka shigar da kayan hospital gobe ma had'un" yana katse wayar yai shigewarsa daki dudda kuwa yaganta a wajen, saidai yayi mamakin abunda yahanata barci har wannan lokacin, danshi a tunanunsa ma zuwa iyanzu tayi barci tun dazun. bunsa tai da kallo itakuma harya shige dakin, sauke wata 6oyayyar ajiyar zuciya tayi, a can cikin ranta ta. a qasa qasa ta furta "shukran ya ubangiji majiqan amsar add'uar bayinsa au jaharan au sirran" murmushi taji ya kutto mata, takusan sake daukar munti 5 tsaye a wajen snn da d'an sauri tabi bayansa zuciyarta na tunanun yunus yadawo gari kenan. tana shiga dakin kuwa ta iske harya canza kayansa zuwa na barci ya kwanta. gefensa ta inda fuskarsa ke kallo taje ta zube gwiwowinta qasa tana kallonsa, had'a idon da sukai ne yasashi juyawa ya bata baya tareda sakin wani dogon tsoki. gabanta taji ya fad'i da ganin hakan dayai mata, bata 6ata lokaci ba muryarta a karye cikin son a tausayawa mata ta had'a hannuwanta waje d'aya tace "nakira ka sau babu adadi hearty dan na baka haq'uri akan abunda ya faru amman kaqi daukan wayan, banyi fushi ba har yanzun dan gashi yanzun ma na zube gwiwowina a gabanka kayi haquri ka yafemun mijina insha Allah bazan qara qin karbar abinda ka nuna kanason nayi ba kaji ko hearty na?, koda cewakai ma nadaina fita qarewar ma nasaka niqab wlh zanyi dan farincikin ka shine silar zuwan nawa farincikin nima, kayi haquri dan Allah kasauko daga fushin nan naka da kake ta mun" sosai farincikin kalaman nata suka dinga bibiyar jikinsa danshi kansa yau Nisan dayai da ita ba qaramin gayawa jikinsa yaiba, komi yake tana maqale a ransa namijin qoqari kawai yayi haryakai wannan tsawon lokaci bai dawo gidan ba, yayi hakan ne kuma danya nuna mata kurenta daman... tunaninsa ne yaji ya katse sanda tabi jikinsa ta shige cikin qirjinsa tana cigaba da fadin "pleass hearty na bazaka haquramun ba??,,, jin yayi shiru ne yasata saka yatsunta tana balle masa madatsen rigarsa tana gamawa tasaka yatsunta tana masa tafiyar tsutsa a qirjinsa na salo kala Kala Wanda tun yana daurewa hartaci lagonsa yasaka hannunsa ya sake manneta cikin jikinsa yana sauke numfashi, sannan kuma afili yace''kidaina mun musu lollipop banson haka har cikin raina, zuciyata da gangar jikina namun zafi da ciwo fiyeda tunaninki muddin muka sa6a a ranar, please lollipop karki kuma kinji ko?" cikin sake narke masa tace"insha Allah yalla6ai na baza'a kuma ba". lumshe idanunsa yai cikin farinciki saidai baice komi ba banda lailaya bayanta da tafin hannunsa dayake bayya komi lokacin. "bazakaci abunci ba?" tambayar datai masa kenan daga kwancen datake a jikinsa. "em em naciwo gidansu yunus na mamansa". 6ata fuska tai dajin hakan dayace bayan ta miqe daga jikinsa. miqewa yayi zaune yakamo hannuwan ta cikin son rarrashi yace"sorry my lollipop naciwo abunci waje ko? to afuwan baza'a kuma ba" sakin murmushi tai tana kallonsa da fararen idanunta. "kedai ga ice cream dinki nan nasiyo miki take it" yayi mgnr tareda bude robar ice cream din ya miqo mata.. dasauri ta d'ale saman cinyoyinsa takarba tafara shansa, jikinta har rawa yake ko sbd tsabar jin kwadayin ice cream din kuwa. zuba mata idanuwa yai kawai yana kallon zallar kyau da Allah ya azurta heendun tasa da. saida tasha ta qoshi tana niyyar ajiye ragowar ne taji yayi qasa da muryarsa yace"ehmnn babu tayi ne lollipop?" "zakasha? to bud'e bakinka haaa" murmushi yai tareda bude bakin. jiyai tace"no no bama haka za'aiba, gani yai ta fiddo harshenta ta zuba icecream din akai tamiqo masa tana karkad'a harshen cikin tsokana, baiyi sanya ba wajen daura bakinsa anata ya kama harshen nata ya tsotse sa tas tana shirin janye bakinta shima yayi saurin zuba ice cream din a harshensa ya miqo mata shi alamun aramawa kura aniyarta.... cikin kunya takama harshen mai daukeda icekream din ta shanye tas tana shurin janye bakinta aiko ogan yace never Lady.... cigaba yai da tsotse dan bakin nata, babu sanya itama tahau tayasa.... dakanta ta temaka masa ya ida 6alle mata 'yar rigar barcinta batai wata wata ba ta shigar da fuskarsa a cikin nashanunta tana goga masa su akota ina cikin fuskarsa yayinda take riqe da fuskarsa tam tam a cikin hannuwanta. saida tagama gwalasa dan kasa kamasu yai da bakinsa Wanda saiyazo damqosu said kuma tai saurin zamewa tana qyalqyata masa dariya, sabida tsabar santsin dasuka qara masa, ganin yawahala yasata sakar masa wata 'yar dariyar tareda tura masa daya a baki tajawo abun rufa ta rufesu ruf. motsata yake,, kota ina yake yamutsata cikin farinciki sukai ta raya wannan dare sau ba'adadi kuwa batareda gajiyawa ba. koda safe tare suka shiga wanka suna gamawa ya sungumo abarsa ya ajiye a tsakiyar katifa tareda bin ko'ina na jikinta da kallo, sosai yake mamakin ganin canjin da jikinta yaqara, Nashanunta sun qara masa matuqar sake ha6aka cunjum cunjum dasu tsattsaye, gashi kuma qugunta yaqara budewa hips dinta sosai suka qara bada wani sharp gawani haske da kyau data qara,acan ma headquarter light take qara sakar masa uwa zai fa zauce yakejin kansa insuna tarayya, harma baitaba gajiya da round a kanta yakeji matuqa. tuni kansa ya sake kullewa. Ankara tai da kallon dayake nacin mata ne yasata cewa "Hearty na?'' baice komi ba kallon any where na jikinta yake qarayi danson tabbatar da zarginsa akanta. kamo hannuwanta yai yana duba qunbunanta, akaifu. sake duban cikin tafin hannunta yai yana latsawa, dasauri ya 6alle towel din jikinta ya kamo kan mamanta guda ya tsurawa ido yana kallo. dasauri cikin kunya ta maido towel dinta a qirjinta ta daure tana sumbura yan jajayen lips dinta dasuka qara jaaa da sul6i sosai suma. dasauri ya miqe yasungumeta tareda daukar wata yar kwalba madaidaiciya suka shiga toilet cikin hanzari yace"please lollipop samun fitsarinki anan" zatai mgn yace "please kada kice komi bani kawai." dole ta zuqunna tai firsarin tabasa, dasauri yafuto suka koma daki ya sanya kayansa tana kallonsa harya fice. gidansu yashiga nan yanufu side dinda yakeda kayan aikinsa na asibiti yafara aune aune kan fitsarin, sosai yayi nisa a zurfafa bincikensa wani tsallen murna yadaka uwa yaro, dasauri yafita yakoma gidan yasameta tsaye gaban mirrow tasaka doguwar atanfar riga tana daura kallabinta. baijira komi ba yasureta yanata zagaya dakin da'ita dansam batada nauyi sai afkin kugu da gaba. saida yagaji da tambayar datake masa snn ya ajiyeta samn katifarsu cikin wata dariyar farinciki datai mamakin ganinta a fuskarsa taji yana cewa" lollipop nakusan zama dadyn baby,,? "bangane ba hearty?" cikin tsantsar Myrna yace"lollipop gwajin danai na fitsarinki yasake tabbatar man da kokonto na yakoma gskia, lollipop kina daukeda cikina a jikinki na tsawon sati 4 da kwana 4" aibatasan sanda ta fada jikinsa ta qanqamesa tana qyalqtata dariyar murna ba,, rungume juna sukai suna hamdala,, "Nakusan samun baby girl yanzun hearty?" "insha Allah lollipop na" cikin wani zillon dadi akaro na farko data hade bakinsu waje daya tana masa kalar wani zazzafan Sumb'a harsaida suka kaiga yin da'id'aya a wajen cikin wani sabon sha'awar shauqin juna, daga nan Abu ya zarce suna sake farantawa juna rai tahanyar jiyar da junansu mugun dadin murnar farincikin dasuke ciki. dukkansu babu wanda bai dauki burinso na gidan duniya ya azawa dan matashin cikin nan ba lokaci 1. daqyar suka sararawa juna sukayo wani sabon wankan suka qara shirya wa. daqyar tasamu o yabarta kuwa yatafi asibuti dauko su baba yawale. koda yadaukosu basu jimaba sukai wanka suka shirya suma gudun qurewar lokaci, inda lokacin sha biyu ne na rana. heendu hijab tasa har gwiwa tareda niqab dinta. a mota tana kusa da baba dahara yayinda babanta ke gefenta kenan sun sata tsaka, sai baba yawale dake kusada doctor ahaka suka dauki hanyar Zaria wanda Kadan2 zasu faki idanunsu baba Ismail su had'a ido ata cikin glass din saman motar su sakarwa juna kuma sanyayyen murmushi. harsuka isa Zaria hannun heenduh nakan cikinta tana shafa babyn girl nata wacce taiwa laqani da baby Neylar a zciyarta, dan qagare take taga sun kebe da khaleepan yaji sunan dataiwa babyn tasu takeji. qarfe 2 suka isa Zaria, sosai aka karrama su dan mama Zainab kam tayi mamakin ganinsu dan bama rabon susha banban dama sun shirya da mamanta jamila yau zasu koma Kd gida suma. heenduh kuwa daman da tunda taga mamanta take lafe cikin jikinta uwa mage abinka gamai son jiki daman, mama Zainab kuwa sai kallon 'yar tata take da mamakin cikarta da canzawarta take. saida sukaci abinci bayan gaisuwar dasukai. sundan jima a garin dan saida suka yi sallar la'asar sannan dukkansu hardasu mama Zainab da maman ta suka dauko hanyan dawowa kaduna. dayake motar jeep ce qatuwa shiyasa ta amshesu babu takurar komi. gabda magrib suka iso gida, mama jamila aka fara saukewa sannan baba dahara. sai baba yawale da baba Ismail dashi khaleepan suka shiga masallaci danbin jam'en sallar da aka fara sakamakon kiran sallar da akayi. sukuma mama Zainab da heendu suka shiga gida. su baba yawale basu suka shigo gidan ba saida sukai sallar isha'e sannan suka dawo. saida mama Zainab taqara yiwa baba yawale ya jiki sannan akadanci abunci inda baba Ismail yaso kwana gidan baba yawale din da nufin koya yatemaka masa dawani abun inyana buqata amman Sam baba yawale yaqi acewarsa ladan ya'isa shima yazauna cikin iyalansa ya huta. dudda haka da baba yawale sukai bankwana dasu mama Zainab saida baba Ismail yatafi masa rakiya zuwa gida. suna fita heendu na futowa daga daki sakamakon saurin zuwa datai had'a 'yan kayan doctor dake cikin dakin nata dabasufi kala 5 ba ta boye su cikin kayanta. dai dai lokacin data zauna kusada mama Zainab shi kuma khaleepa na miqewa tsaye yadubi mama Zainab yace "natafi...! nima zan wuce mama saida safe,yayi mgnr cikin tsabar dauriyan zuciya na ganin shikenan kwanansu waje daya shida lollipop dinsa yaqare dan yanzun. kamar ya'aza dukkn hannuwansa saman kai yakeji ya fashe da kuka sanda yaji mama Zainab na cewa"to Allah yatashemu lpia khaleepa mungode qwarai da abun arxiqin dakai ta mana na hidima, Allah biya dai" kasa amsawa yai danjidayai jikinsa har wani rawa rawa yake sanda yakai dubansa ga lollipop dinsa tana share hawayen fuskarta a b'oye, dasauri yasa qafa yabar gidan dan baijin zai juri ganin halin damuwar data shiga kalar tasa, wanda yakejin damuwar sa ta nunka tata, kawai qarfin zuciya ne kalar tasu ta maza akan tasu zuciyar ta mata masu rauni da saurin karayar .. itama mama Zainab miqewa tai dantayi salla. buta ta dauka tashiga bayi. heenduh ko tana ganin fitarsa da saurin gudu gudu tamiqe tashige dakinta ganitai dakin yayi mata fadi saidai qamshinsa nanan still uwa yana cikin dakin ne lokacin. babu shiri ta zube bisa katifarsu setin da suke kwanciya ta jawo fulonsa ta rufe bakinta dashi dan hana fitowar sautin wani qaqqarfen kukanta dayayo waje,,, kuka takeyi tana qarawa babu wanda zaignta lokacin bai zubda mata hawayen tausayi ba, rabuwa da masoyi masifa ne kammadai kuna tsaka da sabantuwa mai qarfi a tsakani. haka zuciyarta ke rayawa. sosai taji masassara na shirin kamata, kanta jitake uwa zai fad'o qasa tsabar sarawa dayake mata da qarfin gaske. gefe daya ga kuma wayarta datakejin tana ringing, amman lokacin nema taji wani mugun sabon kukan yakutto mata kalar mai saka mad'aciyar nan a maqoshi.. abun kam yaci tura izuwa yanzun dan ko tuni taji jikinta yahau rawa kab! kab! kab! babu tsahirtawa ko kad'an . jan sunayen Allah kawai takeyi da salati acikin magagin zafin ciwon nata dake cikin kwanyarta da kuma sassan jikinta.... By *Xexen Fasaha*. [3/30, 7:15 AM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO*!!! Story and writing by Xayyneb💤💤 Fasaha online writers. *🌳Imparting valuable knowledge and intertaiment is our concern🌳*. ~dedicated to my mom Sadeeq hauwas~. 👁🥡👁 🅿5⃣4⃣. *J* jin motsin za'a shigo dakin ne yasata saurin shanye kukan tareda kwanciya tai lamo kamar mai barci. a kuma lokacin ne wayarta taqara wani sabon ringing din. muryar mama Zainab taji daga bakin qofa tace"wai shin heenduh barci kike koko me? tun ina bayi fa nikejin qarar wayarki anata kira" miqewa zaune tai tana shafa fuskarta da tafukanta snn tace"banji bane mama barci yadan fara dauke ni nema". juyawa mama Zainab taita wuce abinta. jawo wayar heenduh tai ta duba. jitai gabanta yayi wani kalar bugawa dammmmm!! na ganin sunan khaleepa nayawo saman kan screen na wayar tata. daman shine yaita kira haka? ta tanbayi kanta,, dasauri ta daga wayar sanda taji tana dafda sake katsewa. "Wata qarfaffan ajiyar zuciya taji ya sauke baidai ce komi ba face Kalmar "Lollipop na ina nan qofar gidanku please d'an futo" "To" abinda tace kenan tai saurin miqewa tajawo hijab dinta da niqab ta saka ta futo waje ta iske mama Zainab din na shirin fara sallah ta isa kusada ita snn tace"mama zan dan nan fita qofar gida doctor ne yakirani bansan miyakeda buqata ba dai, yadaice na futo" binta mama Zainab tayi da kallo tace"to shine harda saka niqab knn nanda qofar gida kiji kiran da yake mikin?" dasauri tace"eh..eh mama saboda mutane 'yan saka ido, nikuma banson kallo shiyasa ma nasaka shi" harda mama Zainab zata sake cewa wani abu sai kuma tayi shiru tace "jeki to ni salla zanyi" tana gama fadan hakan ta ida saka hijab dinta tareda juyawa ta fuskanci alqilbla akan sallayar ta fara salla. da dan sauri heenduh ta fice daga gidan ta fito nan qofar gida taja tai tsaye dan sam ko kadan bayya ma area ta wajen kamar yanda ta zata. gani tai anmata dogon saiti na haske daga cikin wata blue din mota nesa da gidansu sosai. dudda bata sanshi da wannan motar ba amman kuma hakan nan jikinta yabata shi dinne. a hankali ta tafo har ta isa kaiwa ga bakin motar taja ta tsaya daga wajen. bude motar da yayi ne lokaci daya kasalallen qamshin turarensa Wanda ke kashe mata ga66ai ya bugeta dasauri ta dago idanuwa ta kallesa shima hannunsa na dama ya miqo mata tariqe nasa itama, nan ko ya jawota cikin motar ya rufe motar tareda yi mata key ya tadata zuwa bakin titin anguwarsu yayi parking a nan motor park din dayake ajiye motar tasa. juyowa yai setinta ya dinga binta da kallo da dimautattun idanun nan nasa masu saka mata kasala a ga66ai dud inta nacewa kallonsu kuwa. dasauri ta saddar da kanta qasa tana mai qarajin masassara na sake d'umama jikinta i zuwa yanzun. bin fuskarta da take a rufe da kallo yayi, sosai yayi farincikin yanda bata yi sakaci da buqatarsa gameda saka niqab dinba, dudda tasan shiya kirata kuma wajensa zatazo gashi kuma dai din dare ne amman hakan bai hanata rufo fuskarta dashi ta fito ba. , jiyai wani sonta madad'iyi na kara kaikawo a dud wata ga6a mai sadar da jini a cikin ga66an illajirin kafatanin jikinsa.. sosai heendu takejin farincikin jinta kusa dashi bugu da qari qamshin turarensa datake mutuwar so gashi ya baibayeta har batasan sanda ta nutsar da idanunta ta hanyar lumshe su datai ta jingina bayanta a jikin motar tareda sauke ajiyar zuciya a 6oye ba,,bataq'i ita ace sun dawwama a kalar wannan zaman da sukeyi tareda shi a yanzun ba. juyowa yai sosai yana fuskantar ta. a hankali ya miqa hannunsa ya kaisa inda maq'ullin niqab din ta dauresa a baya ya kwantosa tareda ajiye sa aside. hijab din ma zameta yai daga jikinta ya tullata bayan set yana mai furtawa a cikin kalar muryarsa "bakyajin zafi ne?". dubansa kawai tayi batareda ta basa amsa ba, shida kansa ya lura da zufar da jikinta ya fara har saman wuyanta kuwa. qara qarfin Ac din motar yai yakaisa qarshe ya dan matso jikinta kadan tareda furta "bazan iya barci bane lollipop na batareda munyi sallama ta kurkusa ba tareda jin dumin baby na" yayi mgnr tareda aza hannunsa saman shafaffen cikinta yana shafawa har zuwa ga marar tata kuwa. runtse idanunta tai gam jin yanda yake sarrafa hannunsa jikinta tuni taji jikinta yadauki wani abu yammmm!!!! alamun tashin tsikar jiki kenan. dasauri yayi sama da hannunsa dan jin yanda yaji jikinta yayi zafi sosai, dudda yasan tana da ni'imar d'umammen jiki amman sam wannan d'umin dayaji bai masa kama da Wanda yasaba jiba natural a jikinta ba,wannan yayi masa kama ne da Wanda masassara takeson haiqewa. hannnuwansa ya ida d'aurawa saman wuyanta ya shafa nan fa ya qara tabbatarwa da zafin zazza6i ne a cikin jikin nata. kamar zaiyi kuka ya dubeta yace"daman bakya lpia ne lollipop baki gayan ba?". a qoqarin basa ansa data bude bakinta da nufin yi datai ne, to a maimakon hakan sai kawai taji kuka marar riquwa ya kutto mata.. a cikin tsorata ya kamota ya daurata a cinyarsa ya rungumeta tsam yana cigaba da shafa bayanta da dan bubbugasa alamun rarrashi. cikin sarqewar muryar kuka tace "doctor na ba masassara bane a jikina face kewarka da Nike shirin tunkara a koda yaushe , silar damuwa da hakan ne yake qoqarin sakarmun masassara jikina". gabansa yai wani kalar bugawa, shin tayaya waishi zai iya gwada mata damuwarsa akan hakan ta nunke tata ko kusa? kawai dai yana dannewa ne dan kwantar mata da hankali, dan haka cikin son dawo mata da farincikin ta yasa sanyayyen harshen sa yadinga d'auke mata hawayen dasuka bata mata fuska yaci gaba da mulmula mata bayanta kusan munti 3 suna ajone babu Wanda yake ko motsi a tsakani. sai lokacin ne taji yace a hankali"miye zaki damu lollipop na? baccin Kinsan yanzun lazeem ne zan dinga zuwa gida ganinki kullum koda kuwa ace bamu samu damar ke6ewa ba danjin lafian dumin baby na Neylar?, kinga ai bamu rabu ba ko saidai kawai rabuwar kwana da mukayi waje daya sakamakon dawowar su mama, kuma kinga ai babu laifi sun kyauta mana a tafiyar nan tasu inda gashi har nayi ho66asar namijin qoqarin gwagwarmayar baki kyautar 'yar babyn muko? yayi mgnr tareda kanne mata ido daya, yaci gaba da fadin cewar ''kinga sai a daina masassarar rashina inda ga madadina nan manne dake a jiki Wanda nasan ko bana kusa motsinsa a cikin ki zai tuno miki da dadyn sa ko lollipop na? turo baki tai tana hararsa sannan tace "to shiknn naji sakeni zan koma gida kada mama taji shirun Yy yawa. "Mama bazata damu ba dan tasan kina wajen mijinki ne" abinda taji yace knn. dubnsa tai sosai sannan tadan ta6e lips tace "sanin bad'ini kenan " cikin kwanntar dakai ya marerece mata tareda furta"please lollipop na temakeni muje hotel man ko minti 50 muyi mugaisa da baby neylar" zaro idanuwa tai aiko dasauri tanufi bude motar da niyyar guduwa aiko yayi saurin ruqota yana fadin "kaji matsoraciya wasa Nike miki ay" "Eh naji wasan ne amnan please ka barni na koma gida kasan dai fadan mama kan fita ko? tomm wannan ma dannace mata Kaine nasan yasa tabarni nafito yanzun" "to shiknn naji lollipop amman dai ina fatan zakisha magani inkin koma ko? a matse take dason yabarta ta koma gida dan haka dasauri tace "eh ..eh zansha." saurin qara riqota yai ganin tana shirin barin motar yace "please wait man .. haka zaki tafi ki barni babu ko dan Sweet romance haka lollipop na? shuru tai. jitai yasake cewa "kiban minti 10 da Allah sugar na narage zafi kada kice a'a wlh bakiji yanda nikeji ba a jikina marana zafi yakeson fara mun na ciwon nan" zaro idanuwa tai ta kallesa dan sanin datai indai ciwon maransa yafara motsa masa har tausayi yake bata dan sosai yake shan azaba. saurin matsosa tai a jiki, ta kalli cikin idanunsa tace cikin tausayawa"amman dai bai westing ba ko ciwon qwarai?! murmushi yai ya duqo ya sumbaci habarta yace"bai westing ba lollipop inason dai kanyai westing din ki tallafi dan mijin naki n.... bata bari ya ida maganar ba tai hanzarin saka masa bakinta a nasa tuni ya cafe sa kuwa yahau shan sweet lips dinnata. jikinsu harya fara rawa baisan sanda ya kwantar da kujerar ta ba yabi ta yana faman sunsunar wuyanta, hannuwansa yasa ya yi qasa da rigarta Wanda babu bata lokaci tulu tulun kyawawan na shanunta sukai masa sallama bai yi sanya ba wajen amsar gaisuwar tasu kuwa. kota ina yabi ya tattabeta Wanda ko iya tashin hankali suntayarwa da juna shi basune suka bar juna ba saida kwadayin su ya lafa sannan cikin kunya ta maida rigarta da hijab dinta, niqab kuwa shida kansa ya daura mata sannan ta futo daga motar Uwa kada su rabu sukeji. baitafi ba yaita binta da kallo yana murmushi itama tana tafiya tana waiwayosa suna dagawa juna hannun bye bye har saida ta shige gida sannan yaja motar ya wuce. iske mama Zainab tai nan cikin dakinta tsaye.. tana shigowa tace "yawwa heenduh qaraso, qaraso, yadai naga harda fridge ga kuma generator a gidan namu alhalin nasan bamu da?'' cikin dakewa heenduh tace "la ayya mama na mnta na gaya miki doctor ne yasiyo su kinga harda katifa ma yaqaro mana a cewarsa kodan saboda kwanciyar zafi in kanaso saika fito da guda waje" tayi mgnr cikin dabara take Susan bayan qeyarta da akaifunta. jitai mama Zainab tace"khaleepa baitaba gajia da hidima wamu dai, koka hanasa sai yayi ni yaron nan zainabu, to shiknn ai angode jazakalla, dama shigowa nai dakin naga ko kin dawon dan dana gama sllr daki na koma ne.. injidai sababbiya bawani laifin kikai masa ba harya kiran naki ko? dan turo baki Kadan tai tareda maidasa kuma snn tace "Allah kuwa mama ba laifi nai masa ba tambaya tadai yayi wani abun daban" tayi mgnr gamida kwance niqab din da cire hijab din a jikinta. "Aho shikenan ay" cewar mama Zainab din da tayi, tana gama fadan hakan kuma ta fice. zama saman katifar heenduh tai tareda sauke ajiyar zuciya. shafa wuyanta tai sai taji masassarar ma ta rage amman dudda haka saida ta b'alli magani tasha. tanayo wanka tadawo ta kwanta sai juye juye takeyi a Katifar dan saboda wata sabuwar kewar doctor din ke qara shigarta. saida qyar tasamu barci yayi gaba da ita daqyar. a marecen kwana 5 da dawowarsu mama Zainab ce suna tsakar gida itada heenduh. kan heenduh na saman cinyar mama Zainab datake faman sharce mata tulin gashin nan nata sukaji sallama. da "Amin waalaikaslm Maman ta amsa. "Maraba marabanku yaya salis kaida amnat 'yata.. dasauri baby amnat ta zauna kusada heenduh bayan gaisar da Maman datai. itama heenduh ta gaisar da dady salis din cikin girmamawa. "aunty beuty nayi missing naki, inafatan yau ne zakibini muje gidanmu ko? murmushi heenduh tai tajawo kallabinta ta daura tareda miqewa tsaye riqeda hannun baby ammat tace "taso muje daki na qanwata kamun su dady sugama gaisawa ko" hakan kuwa tabita dakin nata iyayen suka bisu da murmushi. sauke ajiyar zuciya dady salis yai yace"ay da yake jia muka dawo Gari ma Zainabu". mama Zainab tace"Allah sarki andawo lpia ya aka baro masu jiki kuma?" "Alhamdulilla jiki yasamu saidai aqara godewa Allah" maman tace "hakane wannan kam, kuma Yaya salis kayi sa'a gashi baban heenduh yana wajen sana'a amman nasan inda dai marecen nan yayi yanzun zaka gansa yadawo''. dady salis yace"to babu damuwa bari nashiga naga jikin baba yawale sannan" "to Yaya salis saika fito" haka yasaka takakalmansa ya fita yana mai gyara zaman babbar rigar jiqaqqar shaddarsa a kafadarsa. yana shiga gidan kuwa da sallamar sa anan yasamu baba Ismail zaune gefen baba yawale. cikin murna baba Ismail yaje ya rungumo yayan nasa nan suka zauna ana gaisawa yayinda yayiwa baba yawale ya qarfin jikin nasa shi kuma ya amsa masa da alhamdulilla kam jiki masha Allah ya warware. suma sukai masa ya ya baro mai jiki. cikin fara'a yace "yaji sauqi yana gaisheda kuma" saida aka natsa ne sannan dady salis yace"masha Allah yanzun inda nadawo lpia qanena saimu taso da tsohuwar maganar nan danace maka ta canjin sana'a, to daman dai inada babban masana'an ta dana bude ta kwanan wanda bakowa ne yasan mallaki na bane face mamana sai kuma Ku dinnan da Nike fadawa yanzun, ana siyar da buhunnan shinkafa da gero da su alkama dadai sauran kayan masarufi babu kalar Wanda ba'a siyarwa, koda kuwa odan Sama da buhun shinkafa da kowane kayan masarufi ma komin yawansu zamu iya kawo muku shi masu siya da sari kenan a wajenmu, yara na nazuba bawai kuma nike zaune a ma'aikatar ba. dan haka daga yau kuma daga yanzun na yanke shawarar nad'aka a matsayin babban manager na mai kula da shigen da ficcen komi na kamfanin tareda shugowar Duka kudaden cinikayyar ta hannunka a hannunka dan ina buqatar mutum cikakken kamili da amana had'i da ilimin zamani kamarka qanena a masana'antar tawa ta *S L S (salis) provisions store*". daga baba yawale din har baba Ismail saida sukai mamakin jin daman *store provision na s.l.s* da aketa fadi yanzun ko'ina a gari na kayan kowane nau'i na abinci mai kyau ga kuma rahusa na salis ne? ji sukai dady salis din yaci gaba da cewa"ada nufina nabaka isasshen kudi kaja jarinka kaima amman sainakawo shawarar baka wannan matsayin da qudirin nufin a cikin kason albashinka na babban manager wanda zaikai kimanin dubu dari 2 a wata zaka dinga Tara wasu daga ciki sannu sannu anan hannuna dan Inason kudin sukai mizanin matsayin da zamu hada gwiwa dakai wajen shigowa da kayan,, kai koda ace basukai ba nizan cika maka su ida cika kaima kadinga shugo da naka kayan kaga kenan dud wata ribar da masan'anta ta samu tareda ni da kai zamu rabata dan so nike kaima naga ka tsaya da qafafunka qanena, dan tuni nama gyara takardun mallakan masana'antar da sunan ka da nawa a jiki singing kawai zakai akai dafatan ka fahimceni?" tsananin mamakine na alheran salis yahana Ismail koda qwaqqwaran motsi danji yake kamar a mafarki yakejin batutuwan na zuwar masa. saida dady salis din yatabosa sannan yadawo cikin tunaninsa yayi saurin matsowa kusada dady salis din Yakama qafafunsa yana zubda hawayen farinciki yake cewa "narasa ma dawane bakin zanyi maka godia Yaya salis'' rungume juna sukai kowanensu na hawaye, yayinda shi kukan baba Ismail yafi ta'allaqa da tunanin alheran ubangiji Allah lallai tabbas sun yawaita ga bayinsa, kuma wani hanin ga Allah baiwane haka batun yake, dubadai yanda yayansa wanda suke uwa daya uba daya yayi cancelling rayuwarsa tasawa asoke masa dukkan takardun sa na dud inda zaije Neman aiki a qasar nan indai na government ne bazai taba samumsa ba komin qarantarsa kuwa bare girmansa, wanda sanadiyyar hakan dayai misu ne yasa rayuwarsu durqushewa wanda hartakai takawo wani sa'in saidai gidansa su kwanta da yunwa dud asanadiyyar dan Uwa daya? kai duniya. dayake Allah hanyoyin alherinsa yawa ne dasu gashi haqurin dayai da jarabtar da Allah yanufesa da ita shekaru da dama yau yakai ga gaci, inda babu zatonsa babu tsammani alheran Allah ya iskesa har gida lokaci daya, to shikam badole yai kukan farincikin godiyar baiwan da Allah yaimasa ba. dakuma nuna zallar farincikin sa ga salis din wanda yazame masa gudan jini ya daukesa qanensa na gasken tareda maye masa gurbun abinda yaci ace yayansa mukhtar ne yacancanta yai musu hakan bawai amininsa ba. yayinda shi kuma dady salis kukansa ta'allaqa yai kan tunanin yanda mukhtar ya iya yasar da gudan jinin sa qwallin qwal garesa a rayuwa haka akan mace wai? abin baqaramin sosawan zafi yakewa zuciyar saba sosawa kuwa mai q'una. shidai baba yawale kallonsu kawai yake cikin murmushin farinciki yanaji inama hadda mukhtar a wannan daddaden zaman nasu? amman yanaji a jikinsa zaidawo garesu mukhtar nan bada jimawa ba insha Allah kuwa. saida baba yawale din yataushesu sannan suka daina hawayen jimamim. anan kuma dady salis yaja numfashi yadauki wasu ruwa dake gefen baba Ismail yasha sannan ya ajiye tareda yin dan murmushi yace "zuwa gobe insha Allah zanzo da yara su fiddo muku kayanku akawo su nan dankuma saikun dawo gidan baba din saboda gyaran gidan naku daza'a fara. baba yawale yace "Kai Masha Allah salisu Allah shi qara kareka yasaka maka da mafificin alheri, Allah shiqara kuma arziqi mai amfani angode angode." bakin baba Ismail harsai da dady salis yarufe masa shi da hannunsa sbd godiyar tasa, "Ismail kaifa qanena basaika mun godia ba jinike kamar munfito ciki daya ne dakai da mukhtar dan haka babu batun godia a tsakanin mu kaji?" murmushi sukai Sannan sukaci gaba da tattaunawa kan lamarun harzuwa sanda dady salis yakoma gida dan baby amnat kuwa ma k'in binsa tayi azuwan sai tayiwa aunty beautyn tata kwana 2. saiko gashi washe gari tsab aka kwashe kayan aka kaisu gidan baba yawale. danko khaleepa saida heenduh ta gaya masa sun komo gidan baba yawale sannan yssani. shikan jiyai ma kamar taqara masa nisa dashi ne dan ynzun iyakarsa da ita kallo dan babu wata hobbasa dazaiyi ga baby amnat manne da ita koyaushe ga iyayen nasu kuma haba da kunya ay. Shiyasa kwana biyun nan dabai jita itada babyn saba ko kuzarinsa ya rage. saida aka kwashi kusan wata guda sannan aka gama musu gyaran gidan wanda baqaramin kyau da tsari yai ba sai daukar ido yake dan yasha tayils kam qasa dakuma bangunayen daga tsakar gida har dakunan. dan harda kayan daki dady salis ya canzawa mama Zainab na zamani. tuni baba Ismail kuwa yafara zuwa masana'anta bayan trening dinda yasamu ba koyan kasuwanci daga masabinta harkar. aranar yaune laraba da safe kuma suka dawo gidan nasu cikin farinciki, baba Ismail da mama zainab sai shi dady salis din dud suna tsaye cikin gidan "babu abinda baison gyara kam" cewar baba yawale yana murmushi shima lokacin dayaga gidan.. danshi hana salis gyara masa nasa gidan yai waishi yafi sonsa haka gidan tsoho maishirin tafiyan bankwana da duniya yau ko gobe ina yaga ta qyale qyale. salis dariya yai lokacin yace"baba yawale ai mutuwa bataga babba bare yaro dud wanda tanufo saita iso garesa. baba yawale yace "eh nasan da hakan kaidai banni haka d'an nan. baba yawale na gama sawa gidan albarka Yakoma gida. bayan su mama zainab sun gama gyara gidan komi a muhallinsa sannan suka kwanta sudan huta. heenduh nacikin dakinta kwance wayarta na hannunta dud takasa sukuni sakamon dud yau datakejin wayar doctor kashe batasan miyasa hakan ba. gakuma kewar baby amnat data tafi jia said abun yaqara hade mata. da tunanun hakan ne barci yai nasarar surarta. akuma marecen ranar ne Hjy hadeza tashiga falon gidan Hjy furdausey cikinta fal tsogami kuwa. saman kujera ta iske Hjy firdauseey tana waya da dady mukhtar bada jumawa basuka gama daidai sanda Hjy Hadeeza takai cup din lemu abakinta ta kurba ta ajiye. "aminiya ta sai zuwa ina kuma?" cewar Hjy furdauseey tana dariya gamida girgiza qafa tanadaga zamanta a hakimce. gyara zama Hjy Hadeeza tai tacr"uhmm gulma ta fiddoni dan infesa miki kema kiji dan nasan bakida labari" babu shiri Hjy firdauseey ta gyara zama sosai tana kallon Hjy hadeezan tace"harkinsa gabana yafadi wlh Hjy, miye ke faruwa haka dan wlh nasan alheri bakasafai labarinsa ke fitowa daga bakin kiba bare nasa rai ko shi ne" bushewa da dariya Hjy hadeeza tai tace. "Ai kinsan ba son labaran alheran nikeki ba bare na fadesa qwamma na sherrin zaifi dad'i" Hjy firdauseey tace"naji nidai fada mun mike faruwa haka?. saida Hjy Hadeeza ta dafa kafadar Hjy firdauseey sannan tace"kinkosan salis yadawo gari?. cikin tsoro Hjy firdauseey tace "wann...wanne salis din kike nufi?" saida Hjy Hadeeza tayi wani murmushi sannan tace"salis dai wanda kika sani abokin mijinki makusanci, yadawo gari dan kuwa yazama billionier na qashin kansa shima, motocin dayake hawa ma abin kallo ne, ke intaqaice miki karkiso kiga yanda yasa aka gyara gidan matsiyacin qanen mijin nan naki ismail abun saidai wanda yagani, wlh ingaya miki aminiyas sosai nayi baqin ciki kuwa dawannan canjin jin dadin Sabinta gidan Ismail da akai masa'' wani kutukutun mulmulen baqinci ya taso ya tokarewa Hjy firdauseey bisa qahon zuciya harta kasa motsawa tayi wani qwaqqwaran mgn, dan dud inda ismail zaiyi farinciki baqincikin abun takeji iya wuya kuwa. Hjy Hadeeza taji taci gaba da cewa"kiyi tunani dakyau Hjy ta billahel azeem dawowar salis ba alheri bane gareki, barazana ce a rayuwarki dan inada tabbacin zaiyi dud yanda zaiyi domin yaga hankalin mukhtar yadawo garesa kinga kuwa wa gari ya waya? zaki wayi gari kiga tsaf mukhtar yakomawa dan uwansa. Dafe qirji Hjy firdauseey tai da hannuwa bibbiyu tace"na shiga 3 na,wlh nima nayi kalar wannan mummunan tunanin yanzun a raina,ohni in hakan tafaru ai nashiga uku na ni hjy firdauseey" Hjy Hadeeza tace"ga Shawara gobe sammako zamu d'umama muje qauyen bokanmu marakusa Mukai masa kukanmu koya kikace ne?" Hjy firdauseey tace"haka za'ayi kuwa, dole salis yaraina kansa dan kuwa wlh aiki zansa marakusa yai masa mai zafin gaske ta yanda zaiji bai ma qaunar mukhtar bare wani jinin sa, sannan shima nasa asawa mukhtar qinsa a ransa suji sun tsani junansu har abada, sannan kuma zansa wannan arziqin nasa yabi ruwa ya lallace saimuga dami zai cigaba da temakawa wadannan matsiyatan Ismail da matarsa faqat mgn taqare sai muyi zaman jiran gobe zakara kuma yabamu sa'a" wata qatuwar dariya Hjy Hadeeza ta saki tace"kai aminiyas wlh rashin imanin nan naki na matuqar burgeni fa, kuma wannan mgnr taki tayi daidai wlh, dan ina tunanin a arziqin salis fa zasiyi gogayya da mukhtar" "Shiyasa ai zanyi maganinsa dan natsani dukkaninin wani makamancin dantakara na arziqinmu akusa dani nafiso naga na kerewa kowane mahaluqi a duniyar nan insan samu na ne kuwa" a cewar Hjy firdauseey din. dariya sukayi gaba dayansu harda kashewa da tafi kamar yanda suka saba inzasuyi wani mugun qullin nasu na cutarwa kenan.... By *Xexen Fasaha*. [3/30, 7:15 AM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO*!!! Story and writing by Xayyneb💤💤 Fasaha online writers. *🌳Imparting valuable knowledge and intertaiment is our concern🌳*. ~dedicated to my mom Sadeeq hauwas~. 👁🥡👁 🅿5⃣5⃣. *S* aida suka gama qulle qullensu ne sannan Hjy Hadeeza ta fito daga gidan anata kirayen sallar insha'e sannan ta isa falon gidan ta, nan kuwa tai baqin gani kuwa danko zarah ce kwance saman carpet din falon ta tattale qafafu tanata zura wani abu mai siffar halittar maza a qasanta sai ihu take tana sabbatu. cikin sabbatun nata take furta "washh..wayyo Yaya khaleepa ka cigaba Yaya khaleepa kada ka daina mum hakan dan ina matuqar qaunar ka a rayuwa ta kaina fara son aure a rayuwata, ina kuma mai tabbatar maka dasai na sameka kota wane hali ne.... haka taita sabbatun shirmenta. a matuqar qufule kuwa hjy Hadeeza ta isa gareta tareda sakar mata wani wawan mari saiga zarah tasaki wata azabtacciyar qara ta miqe zaune bayan wurgar da abun robar datai tana hura hancina dan Marin ba qaramin ratsa ta yaiba. jitai Hjy hadeezan nacewa"tsinanniyamatsiyaciya 'yar iska, dan ubanki idan wani yashigo fa ya ganki a haka ba daukar tambad'addiya zai miki ba inda asa mani nasan ita din ce ke?. mgn saima da ta harari uwar qasa qasa sannan ta miqe ta daura zanenta ko qala kanzir bata cewa Hjy hadeezar ba dan baqaramin baqin ciki taji ba na katse mata jin dadinta datai lokacin datake tsaka da mugun jinsa tareda suffantawa khaleepa ne take tarayya dashi... duqawa tai ta suri abun robar tanufi dakinta dashi tana qoqarin sake maidasa inda ta fiddosa dazun. dasauri Hjy Hadeeza tace"au medasa zakiyi knn bazaki daina ba ko tsabar kin rainani harkin gayamun? ganin da zarah tai yanda Hjy Hadeeza din ta yunquro ta nufota da nufin fuzge abin wanda daqyar qawarta ta samo mata shi, aiko da gudu ta ida afkawa dakin nata ta maido qofa ta rufo da qarfi tana jawa uwar tsoki danga alama ta banki kayan mayenta basu kai ga ida sakin taba. fad'a Hjy Hadeeza taci gaba dayi tana faman kafawa diyar baki tana fadin "tsinanniya saikije kiyi tayi ai inya shige miki ta cikin jiki kezaki wahala ai bawani ba 'yar banzan yarinya jarababbiya kawai wacce ta gado ubanta a jarabar tsiya" haka ta shige kicen dan nemawa kanta abinda zataci. misalin qarfe 8 na daren ne baba Ismail na dakinsa yayinda mama Zainab ke kitchen tana dafa musu ferfesun kan rago wanda baba Ismail din ya shigo dashi gabda magrib daya taso wajen aikin nasu. qamshi babu inda bai zaga a gidan ba kuwa. adaidai lokacin ne heenduh dake kwance still a gadonta wanda daqyar tasamu tagama salla sbd wani tashin zuciya dayaketa addabanta tun sanda mama Zainab tasaka sanwar ferfesun nan kuwa. dudda tasa malullu6i ta rufe fuskarta Amman yanzun yanda qamshin ya qara yawaita jitai sosai 'yan hanjin cikinta na qara hautsinawa gaba daya zuciyarta takai maqura da tsanar naman ma, taji ko qamshinsa ma batason ji, wani mummunan amai ne taji ya tunkarota aiko da sauri ta zabura ta miqe tsaye tayo waje da gudu ta tsugunna gefen famfo ta dingi kwara amai uwa zata amayar da 'yan hanjin cikinta, dudda daman bawani abun kirki ke cikin nata ba dan sam yanzun batason cin kowane nau'i na abinci bayaga kayan malaqi su ice cream da yoghurt da bucuits dasauran ire Iren su gasu nan kuma doctor dud ya zube mata su a fridge nasawa cikin knn. jin aman da mama Zainab taji tanayi ne yasa tayi saurin kashe gas din dan dama tagama girkin, dasauri ta fito ta iso gaban heenduh ta zuqunna tareda dafa saman kafadanta tana kallonta, sosai heenduh ta galabaita kanta samu aman ya tsaya, kunna mata fanfo mama Zainab tayi ita kuma ta tara hannunta ta wanke bakinta da fuskarta sannan ta miqe daqyar mama Zainab ta taimaka mata tadan riqeta har suka shiga dakinta ta zauna gefen gado. kunna mata fanka mama Zainab tai ganin yanda taketa tsiyayan gumi a goshinta. zama kusa da ita tai ta dubeta tace "baki lapia ko heenduh? lumshe idanuwa heenduh tai tace "lpia na lau mama haka kawai naji zuciyana na tashi naji in banyi aman ba bazan samu nutsuwa ba, inaga hakan bai rasa nasaba da ulcer tace ta taso" taqarashe mgnr tana dafe saitin zuciyarta dayake mata zafi. dubanta kawai mama Zainab takeyi saidaga bisani tace"inbancin shirmenki mana heenduh tayaya mutum na ciwo haka bazaije likita ya dubasa ba saidai dud sanda ta taso miki kita faman shan maganezier, baki zuwa wajen likita ya tantance miki ainahin matsalar taki ba danya tantance maganin daya kamata kisha, to nagaji da wannan shiriritan naki gobe insha Allah nida kaina zan kaiki asibitin a bincike lafiyan ki inda ke bakisan ciwon kanki ba inaga, haba ina amfani da kita zaman fama da ciwo a jiki kiqi zuwa neman magani to wannan shashancin an gama yinsa dani" gaban heenduh taji yabuga mata da qarfi dammm!!!, tunani take inko tasake ta yarda tabi maman tata asibiti ai ta tonawa kanta asiri dan tasan babu tantama a binciken likita zai gano cikin jikinta, dan ita kam ahaqinanin gskia ma rabonda ulcer din ta tataso mata ita kam harta ma manta, kawai dai tacewa maman tata ulcer ce danta fidda kanta daga tambayar da Maman tai mata na gameda zuwan aman nata. dan haka dadan sauri tace ''aiii..ai..nama warke mama...mama Zainab ta katseta da cewan"ni yimun shiru kika warke a'ina bacin kingama kyelaya wannan uban aman haka?". rau rau heenduh tai da idanu tana shirin kuka saiga baba Ismail yazo ya tsaya bakin qofar dakin yana cewa "badai aman tane nikeji ba haka Zainab? nazata ma ko'a maqotane kinga har leqawa nai gidan baba yawale atunani na ma ko shine, to naga bashi bane saida nashigo yanzun kuma najiyo kina mgnr aman anan" mama Zainab tace"etace mlm shigo kaga yanda take zufa kuma namata mgnr kaita asibuti tana neman fasamun makokin nata dabai mata wuyar zuwa" shigowa baba Ismail yai yana fadin"yasalamm" kusada mama Zainab ya zauna ya dubi heenduh da zuwa lokacin nutsuwarta tafara dawowa akan da yace"heenduh na kiyi haquri a kaiki asibitin nan kokya samu sauqin ciwon nan naki cikin yardar Allah" bata cika son yin musu wa iyayen nata ba dan haka jitai kuka ya tafo mata nanta fashe da kuka ta maida fuskarta cikin cinyoyinta ta kwantas tana fadin "to babana na...na yarda zam..zamuje goben...muryarsa datajiyo ne a tsakar gida yana sallama yasata ida had'iye mgnr tata gamida rufe idanunta ganin datai baban nata ya miqe zuwa tsakar gidan bayan amsa sallamar doctor din dayai. sai gasu sun dawo dakin kuma tare. zauna d'ana kagafa qanwar takace maman tata ke fama da ita akan suje asubiti gobe kan ulcer dinta amman taqi, to sai yanzun danazo na samun tadai amunce amman Kaganta kukan take har yanzun, ni ban taba ganun mutum mai tsoron ganin doctor ba kamar heendu na" yayi mgnr cikin murmushin tsokanar heendun. wani dan maqalallen murmushi doctor khaleepan yai snn yace"baba dakin min bayanin ciwon nata dana aunata na bata magani tuni ay" kan baba Ismail yace wani abun mama Zainab tai saurin cewa"haba khaleepa kowane hidima saikace kai zakai mana? a'a wlh kabarsa nun gode kamaji da aikinka na kulawa da jama'a da dama kaima, kabarta kawai goben nan tunda safe zan kaita asubutin nan ta bayan layinmu adubata". abinda heendu tai tunani shima shiyayi dan yasan za'a iya zuwa wajen bincike da aune aune har a hango cikin nata sirrinsu ya fito wanda yasan tonuwar hakan barazana ce ga heenduh akan iyayenta. dan haka yayi saurin 6alle jikkar aikin sa ya fiddo wasu magunguna parasetmol paket 2 daya tafowa da momynsa dasu daga hospital nasu datace masa bayanta na yawan riqewa da qugunta. to sune ya fiddo yace"mama ga wasu magunguna nan ta fara dasu ina tunanun intana shansu akai akai kan q'aida zatabar jin ciwon. karbar maganin mama Zainab tai tace "to shiknn khaleepa mungode, tayi mgnr tareda miqawa heenduh maganin wacce taketa satar kallon doctor din tun shigowarsa dakin. "yawwa to maza fara sha yanzun heenduh ba kinji'' cewar baba Ismail. saida tasha kowane bibbiyu sakamakon qyafta mata ido da khaleepan yayi datasha babu matsalar komi, dan lura dayai tana shakku shakkun shan maganin wanda yasan mgnr dayai mata ne rannan akan ta kiyaye shan kowane magani koda bai nan kuwa, dan ba'ason maiciki tacika yawan shan magunguna akan rashin q'aida dan zai iya taba zuciyar yaron ko kwalwarsa,,shiyasa parastmol akafi amuncewa data sha akan ciwon da jikin nata ke mata dan zaman lafiyan babyn dake cikinta. saida tasha ne sannan baba Ismail ya miqe yadubeta yace"to Allah qara sauqi heenduh na". khaleepa da mama Zainab ne suka amsa mata yayinda baba Ismail din yasake duban mama Zainab cikin fara'a yace "zan shiga wajen baba yawale yanzun kokin gama dafuwar ne nawuce masa da nasa?" miqewa mama Zainab tai tace"eh Mlm dawai innai sallah saina rufa mayafi nakai masa kaika huta ko dannaga kmr ka gajiya yau" sosai baba Ismail yakejin dadin kulawan da mama Zainab ke masa amman a fili sai yace"a'a barsa samin nakai masa inda can na nufa yanzun din, d'ana zakaci girkin maman taka kaima a sanyo maka ko?" cewar baba Ismail din daya juya yana tambayar khaleepa. cikin dan yaqe khaleepan yace "amman intai sallar, zan zauna wajen qanwa nadan kula da ita kamin maman ta gama sallar ta dawo" murmushi iyayen sukai sannan suka fita zuciyoyinsu cikeda jin dadin ganin yanda y'ayan nasu ke shiri sosai da junansu yanzun bisaga da basa ga macijin dake tsakaninsu da muddin suka had'u babu sassautawa junansu amman yanzun har mamaki shirin nasu yake basu dan sautari suna kula dashi inyazo gidan suna fira da heenduh kamar baison tafiya ma, dan wani lokacin sai mama Zainab tai musu nuni da lokaci snn yake tafiya, dan kam yanzun zaman majalissa ma yarage akan da suna tare Kunlun Indai yadawo aiki nan zaizo sita fira harda mama Zainab din dan yanzun ya koyi hiran mgn kam ta qarfi da yaji, lura dai inba hakan yaiba zama kusada heenduh ma wuya zai masa, shiyasa yake fakewa da wajen mama Zainab yslake zuwa wanda hakan kebawa heenduh daman d'asa kwalliya tun zamansu a gidan baba yawale kuwa, dud inyaga ko tayi kwalliyar dayake so kamar yadauketa subar gidan yakeji saidai babu daman hakan yanzun, danshi rabonda yasamu lollipop din tasa tun ranar da su mama Zainab suka dawo kunga kenan kusan wata daya da Yan kwanaki, dan haka izuwa yanzun yakejin haqurinsa narashin jin ni'imar ta garesa yakusa kai maqura kam dan yamayi qoqari sosai. dan haka yana ko ganin fitar su mama Zainab daga dakin yayi saurin dawowa saman gadon ya zauna a kusa da ita tareda zuba mata idanunsa Uwa zai hadiyeta. Lumshe idanunta tai daga kallon nasa idanun dan kuwa fushi takeyi dashi akan danmi dud yau vai kirasu yaji lafian su itada baby neyler ba Yakama waya ya barta kashe. sarai ya lura da fushin nata ganin yanda take yatsine baki tana masa wani kallon harara qasa qasa. dudda kewarsa da takeji amman dannewa tai saima yinqurin miqe datai zata fice waje ta barsa nan aiko nan taji yasa dukkan qarfinsa ya matseta jikinsa gam ko motsin kirki kasawa tayi ma kamar an hadata da super glue taji. cikin rad'a a kunnenta daya lalubo ya daura bakinsa akai yace "baki iya kula da miji ba lollipop? kina ganin yanda mama keta tarairayar small dad"yayi mgnr cikin laso mata kennen nata.. sosai ta shige jikinsa ta narke cikin shagawaba tace"bakai bane kaqi bude wayanka ba dud yau, har ban san sau nawa bane na kiraka ban samu ba, to zaka cemun shima wannan ba kulawa bane knn?" tayi mgnr cikin tsunkulin masa gefen cikinsa. wata 'yar qaramar dariya ya saki snn ya dafe kansa alamun mantuwa. zuwa can kuma sai yace"sorry my sugar na na manta nafada miki ne @ jia yau zanyi aiki sosai hospital, kuma daman q'aida nane Indai nasan zanyi aiki switch off nake na dukkan wayoyina harsai nafito snn, amman kina cikin raina kowane motsina keda baby na lollipop" cikin wani salon harararsa ta turo lips tace"aikin mikayi to?" saida ya dan sumbaci 'yan jajayen leb'unan nata sannan yace "kamin kiji wannan amsar ki fadamun miya saki amai haka har mama na mgnr kaiki asubiti?" sauke ajiyar zuciya tayi snn tasake nutsar da idanunta cikin nasa tace "fersesun kan rago mama tayi shiyasa naji zuciyana na tashi hartakaini ga fita waje amai,,shine take tambaya na mike damuna, to nikuma dana rasa amsar da zanbata gudun kada ta gano abinda yasani aman yasani cewa mata ulcer nace ta tataso dayake tasan daman tun can Indai tatasomun har amai take sani yi, kaga kuma kai tun magungunan daka bata kwanaki na ulcer din tata tama warke tace fa, tokaga ashe ni gudun gara nai abinda naguda shi mama ta fada wato mgnr zuwa asibiti shiyasani kukan damuwa, saikuma akai sa'a kuma gashi kashigo lokacin... murmushi yai taredakai hannunsa a mararta yana shafa saman cikinta inda zuwa yanzun har wajen yadan fara tauri tauri, "laulayi ne kika fara yanzun shiyasa zakita jin kina qin abubuwa da dama yanzun" zaro idanuwa tai tace"wayyoni kenan bazan daina aman ba? please doctor kabani wani maganin da zan daina jin hakan" girgiza mata kai yayi yace"kiyi haquri lollipop na amman babu wani tsayayyen magani daka tsaidawa mace laulayi harsai yakai gejin dainawar tasa" saiko ga hawaye sharrr nabiyo mata fuska. "to ko baki son cikin mu cire sa inda baki iya jure kwaikwansa nanda d'an wani lokaci?" yayi mgnr cikin tsokanarta. wani kallo tai masa tace"inma wahalan tafi haka zan jure ne at kaima kasani mlm" dariya sosai yayi tareda sake matsota jikinsa yana shafa wuyanta yace"emhen nasan daman ai matar tawa jaruma CE" murmushi kawai tayi ta shigar da fuskarta a cikin qirjinsa tana shaqar qamshinsa mai saka mata nutsuwa. cikin qasa da murya tace"to kaima ynx ay saika fadamun miya tsaidaka asubiti sosai yau harda rufe wayoyinka?, ince dai ba wadannan sisters din bane iyayen shisshigi suka shiga aikin naka ba?" tayi mgnr cikin daure fuskarta tam tam. kamar zaiyi dariya ganin yanda tasauya fuska a zuwan kishi amman saiya kanneta baiba dan yasan zata iya botsare masa kuwa botsararrar tasan, a fili kuma yace "hoho mata! Mata! Iyayen kishi ko? to kwantar da hankalinki badasu nai aiki ba am yau, kuma tun misalin 12 na safe na kewa wasu mata da zasu haihu operations shiyasa baki jini ba , banine nasamu daman fitowa daga aikin ba sai ana kiran magrib dan sunada yawa wanda naiwa aikin gskia, kinga ma shigowa ta knn anguwar ko gida ma ban nufa ba nayo wanka nayo miki nan dan kawai naganki lollipop na" sauke ajiyar zuciya tayi tazagayo da hannuwanta saman sumarsa tana shafawa sannan tace"to bazasu iya haihuwa bane da Kansu sai anmusu operation?" taqarashe mgnr cikin jin tausayi. jitai yace "no ,, zasu iya haihuwa da Kansu man sosai,, abinda yasa 'yan gayu ne kamarki masu qwalisa shiyasa sukaqi yarda su haihu ta qasa.. tsaida mgnr yai yana kanne mata ido daya ganin yanda take masa wani kallon hararar shagwaba. cikin 'yar dariya yaci gaba da cewa cikin ta6e lips kuma "wai a cewarsu basu son *haq* nasu wai yayi damage nan danan shiyasa suke dubaran zuwa amasu aiki afiddo babyn ta cikinsu basusan wannan ba dabara bane dan yawan yankar fatar cikin d'an adam lokutta da dama anasamun mas'aloli ta jikin mutum,, dudda dai yanzun akwai kayan aiki na zamani sosai wanda za'a iya wa mutum operation a cikinsa qasa da sau 7 a maimakon uku da akeyi a qa'idan dokan likitanci,,dan dakatawa yayi ya ya mutsa fuska kadan sannan yaci gaba da cewa"Amman nikan bazan iya barin matata ai mata hakan ba saidai inbari inta haihun inma qaruwar tayi na tsaya na dinke abina cif cif yanda zanji dadin harka tamfar ranar dana bare ki a Leda" yayi mgnr cikin tsotsan lips dinta na qasa. Kunya da takaici dud suka isheta, kunyar datakeji shine mgnr dayai ta dinke hanyar jin dadinsa alal misali inta qaru gun haihuwa kenan nufinsa, takaicin dataji kuma shine yanda yakewa mata kalar wnn aikin, dan haka kamar zatayi kuka ta kallesa tace"yanzun dan Allah shikenan saikaga jikinsu din dole sannan zakai musu wnn aikin? shi tambayar tata har dariya tabasa yad'an dara sannan yace"aikin mijinki ne ay kulawa da lafiyan mata kota'ina inta kama kuwa zan duba domin temakonsu sugar na" yasuna fuska tai tace"zanyi zuciya nayi karatun doctor danna dinga qwatarwa mata 'yancinsu,, ganin yana mata dariyar mgnr tata datai ne yasa ta janye daga garesa tace"dan banson jin hakan ne daga bakinka ni daina fad'a mun wannan abun haushin mgnr ta'isa haka kuma" sake maidota jikinsa yai yana qoqarin had'e bakinsu waje daya danya ko rage zafi ne aiko yajiyo mgnr mama Zainab tana cewa ga abincin khaleepa fito nan kaci ga shimfida nan nai maka dan wajen nan yafi iska mai dad'i. dasauri ya miqe tsaye yace"to mama gani nan" yayi mgnr tareda daukar magun gunan daya bata yasaka a jikkarsa jikinsa a mace. Lura da hakan da heenduh tai har yabata tausayi hakan yasata ruqo fuskarsa tabasa full deep kisses wanda ta tabbatar sun shigesa snn ta janye bakinta cikin nasa sunawa juna murmushi yafito dakin. saidayaci ferfesun sosai sannan yawuce gida cikin farinciki da annushuwa dud inya tuno sugar lips dinsa kuwa. hakama bangaren heenduh sosai takejin farincikin tuno daddaden firar dasukai yau da doctor dinta hartai barci cikeda mafarkansa kala2. washe kuwa tunda sassafe Hjy Hadeeza da Hjy firdauseey suka dauki hanyan qauyen marakusa sune basu isa qauyen 'yan maraya ba sai qarfe daya da rabi na rana. babban tashin hankalin dasuka taras ne wato mutane suka samu sunyi dafifi saman bukkar bokw marakusa hakan ne yasa hjy firdauseey tambayar wata mata a wajen mike faruwa?,, budan bakin matar kuwa sai cewa tai "kitayamu murna Hjy wlh mugun azzalumin fitinanan matsafin kafirin bokan nan marakusa wanda ya addabi qauyen nan namu da dodannin matsafan nasa, to yau kuma cikin dare munata jin ihunsa da kururuwa harda tartsatsin wuta dake tashi kota ina a jikinsa damuka leqo ta katangu muka gani to munzata ma ko tsahin nasa ne daya saba yakeyi cikin dare,,,yau kuwa muna wayiwan gari anan mu jama'a muka iskesa nan ya qone qurmus ko tokar tsokarsa ba'a samu ba sai dai qwarangwal din jikinsa gata can yashe saman bukkarsa tsutsotsi na dandamalin na cinta" aikuwa da gudu Hjy furdauseey ta juya tana ihun kuka tana fadun"wayyo Allah shi knn madogarata ya tafi nikam yau na shiga uku na lallace a duniyar nan..said sambatu take yi sai daqyar Hjy Hadeeza takamota tana fadin"haba waikinyi hauka ne hjy firdausey kinutsu man musamu mafita aiba shikadai ne boka ba qwararre a duniya" kuka Hjy firdauseey take tana qarawa kamar zautatta take cewa"bazaki gane bane Hjy wannan bokan nayi imanin nagama samun kamarsa a duniyar nan,shike nan ni tawa ta qare'' tayi mgnr cikin gunjin kuka tareda daura hannuwanta saman Kai kafin kuma taji idanunta sun rufe tayi baya talauuu ta kife cikin ciyayi a qasa tu6us rica uwa giwa ta fadi, jikinta yahau karkarwa kamar wacce ciwon farfadiya yake son shigarta nan take kuwa a wajen.... By *Xexen Fasaha* [3/30, 7:15 AM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO*!!! Story and writing by Xayyneb💤💤 Fasaha online writers. *🌳Imparting valuable knowledge and intertaiment is our concern🌳*. ~dedicated to my mom Sadeeq hauwas~. 👁🥡👁 🅿5⃣6⃣. **G* anin haka da Hjy Hadeeza tayi tuni yasa ta fasa wata razananniyar qara mai cike da ihu gamida zaman 'yan bori gaban Hjy firdauseey tana girgizata amman ina lokacin Hjy firdauseey tayi hannun riga da sanin mi duniyar tamu take ciki ne saboda sumewar datai bisa bala'in data ji data gani kuma muraran. kankace mi tuni kwaratsin ihun da Hjy Hadeeza ke ci gaba dayi yajawo hankalin jama'a dasuke wajen mushen gawar marakusa wasunsu suka fara baro wajen suna nufo su.. kuka take tana qarawa ganin jama'a sun musu zobe yasata fadin "Ku taimaka mana dan Allah bayin Allah mukaita asubiti suma tayi kada ta mutu dan Allah" to dayake da dama daga jama'ar sun shaida su hjy firdausey suna yawan shigowa cikin qauyen da motar su, kunsan jama'an qauye yawancin su da bin sahu dan neman qwaf anan ne suka tabbatar da suna zuwa wajen bokan can sakamakon sahunsu da suke lalabowa suna biyowa insunzo garin kodan suka qara kallon motar tasu datake dauke musu hankali da qyalli. dan haka suna ganin sune nan suka fara janyewa suna tafiya tareda Allah wadarai da su temakesu da take fada, dan wasu masu gajen haqurin cewa suke inama harda ire irenku masu zuwa wajen nasa kuka taru kuka qonen gaba daya da an rage mugun irin masifu kala da kala da ake fama dasu a duniyar nan na marassa tsoron Allah da zuciyarsu ta qeqashe a sabawa mahaliccin su. yazamana a wajen wanda suka tsaya dud su basusan su Hjy firdauseey din ba wanda suka sansun ne dai sukai tafiyarsu suna ida temaka jama'an da suke watsa fetur saman bukkar tsafin boka marakusa kafin su qyasta a Shana, nan take wajen yakama da wuta faaaaaaaal sakamakon laso ciyayin qasan dajin datai shiyasa wutar taita gudu har qasa tana niyyar tunkaro jama'an wajen haiqan, wasunsu da suka kunna wutar kuwa har cewa suke gwamma marakusa yaqarajin zafin azabar wutar duniya kamun yaje ya iske ta lahira(Allah mana kyakkyawan qarshe). hucin zafin wutar ne na azaba harnan kuwa ya iske su Hjy firdauseey dake wajen ga kuma wani mummunan hayaqi mai mugun wari dake tashi cikin wutar, warin kuwa in kana shaqarsa Uwa zaka mutu zakaji, shiyasa mutane sukaita gudu daga wajen dan tsira da lafiyarsu ga kuma wutar da suke gani sai bunqasa take tana feshi harda wata qara take saki quuuuuuuu Uwa wacce ake qarowa daga wani wajen tana qara yawa. hatta mutanen dasuke gabnsu Hjy Hadeeza runqa gudu sukai kuwa, wani wani farin bafullatani ne yai qarfin halin dawowa shida wani qaton saurayin dansa nan suka jawo qafafuwan Hjy firdauseey qiyyyyyyyyyyy a cikin ciyayin yayinda Hjy Hadeeza ta biyosu dan zafin wutar itama ya addabeta da warinta. saida sukai d'an nisa daga zafin wutar sannan suka daina jan Hjy firdauseey din wacce jikinta dudya gurje da qayoyi harya fara jini a wasu wuraran. dattijon yace"iya temakon da zamuyi muku knn Hjy" d'an nasa gambo yace "qwarai kuwa dan ko garin nan namu da kike gani to ko chemist na magani bamu mallaka ba bare kuma Uwa uba asibiti da kuke fadan akaiku,, yaqarashe mgnr tareda ballo ruwa a robar dake daure a qugunsa ya cire murfin tareda watsawa Hjy firdauseey ruwan a jiki wanda nan take sukaji ta kawo wata ajiyar zuciya mai qarfin gaske. Hjy Hadeeza cewa "kai ngd sosai mutanen kirki.... katsewa mgnr tata tayi jin datayi Hjy firdauseey na cewa "wayyo Allah nahh marakusa kadawo garemu dan Allah in kaga mana wannan babban aikin danafi buqata a rayuwata na rabuwan kawunan 'yan uwan nan wlh na yarda ka koma dan Allah kadawo"!!!! mgnr take tana qarar kuka tana qarawa harda dalalar da yawu gamida fece majina. itako Hjy Hadeeza kunya da takaicin Hjy firdauseey dud ya isheta jin yanda take bud'e asirin ta gaban mutanen nan 2 da basusan tare suke da bokan ba su. aiko dattijon da dansa najin hakan suka zabura gamida cewan dattijon"aho daman kuna tareda wannan mugun bokan kuna aikata mummunan aiki kuma kuka sa muka taimakeku? to wlh kuwa Allah ya isa temakonku da mukai" d'an ya amshe da cewa"aida munsani ma munbarku wutar ta laqumeku kudashi arna maqiya Allah, ashe ba'a banza mutane suka dare daga wajenku ba suka ki taimaka muku dan sunsan mugun halinku?, turrr daku na jikin la'anannen bokan nan marakusa, lallai kuma kuwa annoba kalarku a duniya inda har kuke zancen raba zumuncin Allah,, d'an kuwa yaci gaba da cewa cikin hucin zuciya "ay barsu dani kawai baffa yanzun zasu amshi hukuncin wahalar damu dasukai abanza wlh..Kan su ankara sukaga ya jawo wata zungureriyar dorina murtuqeqiya kalar ta bugun hird'a hird'an dawakai babu 6ata lokaci kuwa yaita lafta musu a jiki suna ihun ceto su kuma, kan kacemi jikinsu yayi rid'u rid'u aida gudu suka miqe suka arce shima d'an dattijon nan wato gambo yabiso da gudun nasa yadinga cigaba da kafta musu bulalar kota ina su kuma suna cigaba da kwarara ihu suna gudu suna sosa d'uwawuka da baya da baya,,,ba shine ya barsu ba saida yaga sunkai kusan qarshen dajin zasu fita waje hanyar jama'a sannan fa yahaqura ya koma sukai wucewarsa shida babansa suna qara Allah wadai dasu. hajaran majaran cikin wuya da azabar uq'uba su Hjy firdauseey suka fada motarsu suna maida numfashi, a 309 da hamshin Hjy firdauseey ta murza sityaring motar suka fuce daga qauyen sukaita tsala gudu tsawon awanni basune sukai burki ba sai a bakin gate din gidan ta. nanma wani mummunan oda ta dungayi da gudu baba sani mai gadi dake alwalar sallar la'asar yataso ya bude danya sheda horn din motarta. suna parking kuwa cikin tsamun jiki suka fito suka shiga falon gidan baba sani yabisu da kallo kawai ya girgiza kai yakoma yasake sabuwan fara alwala bayan Kalmar sa ta "Allah kyauta muku" daya furta a ransa. suna shiga falon kowacce ta zube nn warwas a qasa suna huhhutai. sunkusa minti 10 sannan sukaji jikin nasu da hankalinsu yafara dawowa waje daya sakamakon ruwan sha da kowanensu yasha Sama da robar faro uku uku, rarrafawa Hjy firdauseey tai ta shige toilet din qasa dan kam bata iya hawan benen, ruwan zafi ta kunno yana sauko jikinta tana zaune tubus qasa ko kayan tagagara cirewa, saida ruwan zafin suka ratsata ta rage jin radadin ciwon, kuma jinin jikinta inda ya farfasa ya daina zuba saidai shatin fasawar na nan rad'o rad'o sun kunbura. tajima tana gashi a jikinta na ruwan zafi sannan taji dan dama dama har ta maida kayanta jikinta tareda qudurtawa a ranta da bazata bari mai tsada yasan dukan dasuka shaba dudda tana buqatar maganin da zata shafa sbd rage radadun zungar daga garesa, saidai tasan mizata CE masa su samu maganin koda na shafawa ne a jiki dan rage zafin. haka itama Hjy Hadeeza ta shiga ta gasa jikinta sosai sannan ta futo tana nishi dan jiki daman gashi bai saba da wahala ba shiyasa sukejin abun sosai. saida suka dan natsa ne budar bakin Hjy Hadeeza said cewa tai "Amman dai ubangiji Allah ya tsinewa mugun mutumun nan da dansa, shege Uwa basamude ya kamamu yana ta jubga Uwa an jera masa jakuna gashi yanzun yasa mun tane da gashin ruwan zafi uwa masu wankan jego" dagowa Hjy firdauseey tai ta dubeta jiki a mace tace"hmnn ni fa har yanzun mutuwar marakusa CE tafi addabar min rayuwa ta gaba daya ji na nike uwa bani ba a jikina, dan ganin komi Nike tamfar a mafarki." saida Hjy Hadeeza tad'an gantsara sakamakon wata cakar zugar zafin ciwon jikinta dataji yaja ta soketa,, runtse ido tai tace "kai wash Allah na, daqyar tasamu takoma dai dai lokacin sannan ta dube Hjy firdauseey tace"yafa kamata ki cire tunanin boka marakusa a ranki inda ya rigaya daya mutu, kuma Alhj mukhtar dai kin samesa yanda kikeso to miye yai saura ana damuwan kuma?" sauke ajiyar zuciya Hjy firdauseey tai snn tace"eh dudda hakan Amman kamar in inason aqara mun wani zazzafan aikin ina kikega zan samu kamarsa? Ai babu" taqarashe mgnr cikin dafe kanta tana cigaba da sharben kukan baqinciki ga kuma zafin bulalar jikinta dake mata zugi dan abun kam 2 ya hade mata,,wanda tanajin rabonda a bigeta tun tana qarama sai yanzun da girmanta tasha zana daga qaton qauye harma kuwa yana neman zagwanye mata fatar jiki da dukan. dafata Hjy Hadeeza tai tace wannan ai badamuwa bane inada wani tantirin malami aikinsa yankar wuqa ma yai masa kadan wajen sauri, saidai shi fa dole sai yayi amfani dake sannan zakiga aiki da cikawa, dan shine yaimun aiki kan alhajina dadyn zarah wlh ko kara Alhj bai qetarawa saida umarni na, saidai kuma shi aikinsa sa'a ne saudayawa zakije kita samyn biyan buqata, sau dayawa kuma zakije kiji shuru, amman biyan buqatar tafi shirun yawa dan haka ki kwatanta kigani" "yanzun saida kuka watse dashi knn snn buqatarki ta biya? dudda ciwon dake jikin Hjy Hadeeza saida ta kece da wata kafiran dariya tace"yo miza'a fasa? kuma wlh kijima in gaya miki yafimun Alhj dadin harka, sainaga dama ma nike bawa alhj kaina inbangani ba saidai yahaqura da jarabarsa a ranan nai kwanciya ta, dan haka nan siddan fa in naji kwad'an Mlm har zagawa nike kobadan aiki bama musha budirin mu" wata dariya suka saka dukkansu snn Hjy firdauseey tace"wani ma yayi rawa balle dan makadi da abinsu, yanda banda mahaifar nan ma bare naji tsoron ciki ai na amince Qawa indai buqata zata biya qarewar ta gaba yake neman customers dinsa wlh indai zaimyn aiki mai kyau kota baya na yanemi tsab zan basa" Hjy Hadeeza tace"mikikece na baka na zuba? ay Indai Mlm kalla ne babu ta inda bai Neman mata, sake darawa Hjy firdauseey tai tace"babu marsala zaki kaini cikin satin nan yamun aikin nan nasu salis dan bawai haqura zanyi b....shiru tai ganin khaleepa ya shigo falon gidan fuskarsa ad'an sake wanda ga alamu yana cikin farinciki Amman dayake muskilin qin qarawa ne saima fuskar tasa bata bayyana ainahin farincikin nasa ba sosai. gaisheda Hjy Hadeeza yai snn yazauna saman hannun kujerar da Hjy firdauseey take zaune cikin kalar murmushinsa yace "surprise Momy dady yace mun yanzun damukai waya yana nan sauka zuwa Nigeria gobe ko jibi" wani ihun murnar dadi Hjy firdauseey tasaki tareda kama khaleepan tariqe gam tace "amman shine bai kira ni yafara myn surprise dinba?'' tayi mgnr tana wage baki. "Sryy momy yace ai yaita kiranki dazun baki holding ba" dasauri ta zage jikkarta ta fiddo wayarta ta duba nan take kuwa taga har 8 missed cull na Alhj mukhtar din. nan tace''aikam dai gashi yakira kuwa Ashe,,shiru tai tana tunanin ina zataji Qarar wata wayarsa tana can tana shan duka ga qaton Allah ta'ala cin tuwon qauye. Hjy Hadeeza ma cikin zuciyarta sosai tayi farincikin jin Alhj mukhtar zai dawo Nigeria koba komi tafara sunsuno qamshin auren zarah da khaleepa knn kamar yanda Hjy firdauseey ta maganta mata mgnr auren wato inya dawo. miqewa khaleepa yai zai fita nan tayi saurin cewa "mai tsada ina buqatar magani" dan dakatawa yai tareda juyowa yace "Momy na jia fa dana kawo miki?, koba su kike so ba ne?" kai tsaye ta lauye mgnr da cewa bayan qarasowa har gabansa datai "kagane ko maitsada na wata qawarmu ce jia wani qaton gabjejen mahaukaci ya shiga gidanta ya zaneta ram daqyar jama'a suka kawo mata dauki aka fiddasa a gidan to shinefa fatar jikinta did ta d'addaye ga jini, to kuma saidai jinin ya tsaya yanzun" sauke ajiyar zuciya yai yace"to Momy zaifi kyau tazo hospital adubata daganan kinga sai abata magun daya dace m... katsesa tai da cewan "a'a maitsada na munrigaya da munyi mgn da'ita naimata alqawalin zan tambayeka inda wani maganin dazata ringa shafawa ciwukan su warke to saika bani nakai mata kawai,," bai son cika doguwar mgn shiyasa yace"ok akwai wani cream lotion zai mata amfani ciwukan suyi saurin qamewa in tana shafasa, inzan dawo gida zan shigo miki dashi sai abata ta dunga gogawa saman ciwukan dan fita zanyi yanzun zamuje wani waje da yunus''. "to shiknn saika dawo amman kada fa kamanta katafo dashi dan Allah dan tanada tsananin buqatarsa a yau ne". "OK Momy" abinda yace knn yashige motarsa yabar gidan. duban Hjy Hadeeza Hjy firdauseey tai ta zauna daqyar sannan tace "da zarar alhji na yadawo shiknn ai biki yataso a tsakanin zarah da maitsada" washe baki Hjy Hadeeza tai tace"aikam dai qwamma ayi a ture ay" "Shidinne ay" cewar Hjy firdauseey din tana faman sosa bayanta. miqewa Hjy Hadeeza tai tace "Zan shiga gida na kwanta nad'an huta hjyta" "To shiknn saina kawo miki maganin knn" cewar Hjy firdauseey. "eh ina saurarenki inda tsinannun mutanen nan sun daura mana ciwon dole, dan nikam har abada aibazan manta da mutuwar marakusa ba dud in naga ciwon nn a jikina" Hjy firdauseey tace"qyale matsiyata Allah Isar mana dai inda bugu ne sun rigaya dasun buga tsinannun" ahaka har suka rabu suna tsinewa su fillo gambo sanna tafice daga gidan itama Hjy firdauseey din tadawo cikin gidan tareda qara nufar bayi danta qara was jikinta wani sabbin gashin ruwan zafin. misalin qarfe 8:35 pm dady salis ne shida baba Ismail zaune a sitroom din dady salis din Suna total na kudaden ribar masana'antar tasu da yaketa faman qara hauhawa. bayan sun gama komi ne baba Ismail ya miqe dan shirin tafiya gida anan dady salis ya gyara zama yace "dawo ka zauna qanena zamuyi mgn" "to yah salis" cewar baba Ismail din bayan ya dawo ya zauna inda yatashi tareda bismilla. sake qara zamansa dady salis yai yace "tunda na dawo daga dubiyan kawuna ko yau kimanin kusan wata 2 kenan cikin ikon Allah kamun natafo daman acan na jejje wajen malaman kirki da nufin su tayamu da addu'a gameda lamarin mukhtar kuma dukkansu sun tabbatar mun da insha Allah zasu tayamu da addua gamida nafilolin dare kmr ynda mukeyi muma, kuma har suka ban shawarar ma dana dinga kai alqur'anai sadaqa makarantun allo dana islamiyya da kuma masallatai dan neman sake dacewa da ba'asan ta inda Allah zai kawo taba, kuma haka akayi dan banma iya cewa ga iya adadin alq'ur anan dana babbayar dakuma sadaqoqi ba masha Allah dai, to kuma koda ma na dawo nan haka naci gaba dabada sadaqa ga malaman addini dan harga Allah banda buri a rayuwa daya wuce naga mukhtar yadawo garemu qanena, to abunda yasa ma kaji na kawo maka wannan mgnr shine yanda wani babban malami wato Mlm Abdul Kareem yace zai bani wani rubutu dud sanda mukhtar yasha rubutun to cikin ikon Allah dud wani qullin sihiri dake jikinsa inma akwaisa to dazarar yasha rubutun nan zai game ko'ina a jikinsa wanda a hankali a hankali sihirin zai narke har yabar jikinsa zai kuma dinga kasayo sa baqiqirin a cikinsa yana kuma d'oyi, kuma zaiyi rashin lafia sbd cutar datake ficcewa daga jikinsa, dud shine ya siffatamun yanda alamomin fitar sihirin zasu fito, sannan kuma yace dud dai acikin rubutun zai hada mun da rubutun maganin kariya daga kowane jifa ko sammu daza'ai masa cikin ikon Allan yagama samunsa saidai yakoma inda aka yosa inma yatafo din. nima dana buqaci yaimana rubutun sha daga cikin ayoyin qur'ani mai girma na kariyar a dukka iyalan namu yace in Allah ya yarda zaimana namu daban, to yau da kumai waya da mukhtar yake cemun gobe ko jibi yana nan dawowa Nigeria, shine kaji sanda kashigo dazun ina waya to dashi Mlm Abdul Kareem din ne nike fada masa dawowar tasa shine yace inzo gobe in amshi rubutukan namu kuma Allah yatema yabamu sa'a. yanzun gobe insha Allah zanje dasafe can gidansa a rigasa na karb'o, kuma nafada maka hakanne kaima dan kasan lamarin' qara kallon baba Ismail din yayi yace Kadaure qanena kadinga saka dan uwanka addu'a dan inada tabbacin wannan halayen dayake yi banasa bane d'aura masa akai kuma komi yazo qarshe insha Allah". sosai baba Ismail yarasa bakin shi dai dazaice ga wacce kalar godia zaiwa dady salis a rayuwa, dan ya gyara musu cikin temakon Allah matuqa, wani sabon kalar son d'an uwansa kuma yayansa mukhtar gamida tsananin kewarsa yaji yana ratsa masa dukkan illahirin jikinsa, cikin goge qwalla yace ''insha Allah Yaya salis zan cigaba dasa sa a addua fiyeda kullum ma,,Allah ubangiji yasaka maka kaima da alheransa Yaya salis, yafaranta maka fiyeda ynda kake faranta mana". cikin murmushin jin dadin adduar dady salis yadunga cewa "aminn qanena, muje nataka maka inda naga bakazo da motar kaba a qafa ka tako kazo ko?" "Aa wlh ya salis kaizamanka ngd dan gidan baba yawale zan wuce ma shiyasa" ''to shiknn qanena kagaishe mun dashi Inkaje" "to Yaya salis zaiji insha Allah" ahaka suka rabu cikin jin dadi. yaukan tun bayan sallar isha'e heenduh keta barci har khaleepa yashigo yazauna suna gaisawa, mama Zainab take CE masa''ni narasa isalin wannan barci na heenduh khaleepa datakeyi kwanan nan au dare au rana bata taba gajiya? Tun ina fadan harna ma haqura" aran khaleepa murmushi yayi danyasan wannan dud yana daga cikin laulayin heenduh amman a fili kuma saiyace"kotana yawan aiki ne mama?" mama Zainab tace"Amman khaleepa dan kana aiki kuma sai ace lalacin barci yasameka? kawaidai raggwanci ne yaran zamani aiki kadan dasunyi zasuta raki" murmushi kadan ya subuce masa kawai yana ayyanawa a ransa inama ace a gidansa ne lollipop take laulayin cikin nasu da shi kansa baisan iya adadin tarairaya da kulawa ba dazata samu, saidai inaaa babu wata damar nuna hakan a yanzun, har ransa yakejin rashin dadin hakan kuwa. yadan jima sannan yaiwa mama Zainab saida safe yafita gidan zuciyarsa cikeda rashin jin dadin na sugar tasa dabaisata cikin idanunsa ba dud yinin yau kuwa,, dole yahaqura da qudurin da wuri gobe zai baro asibiti inyagama aiki yazo ya ganta koyaji daidai a ransa, dayake can zai kwana yau sbd ayyukan dazaiyi na dare. da tunanin hakan ya shige motarsa yanufi hospital din. tunda hhenduh tagama sallar asuba taji wani amai nason tuqota saifaman maidasa take kuwa cikin yamutsa fuska da danne gefen cikinta dake ciwo yana katsawa mata. qarfe 9 saura na safe dauriyarta ta qare danda gudu tataso ta fito ta durqushe gaban maguji tana kakarin fiddo kumallo dan babu komi a cikin nata, sosai ta galabaita, can cikin barci mama Zainab tajiyo aman aiko cikin salati tamiqe tayo waje tasamu heenduh did tayi tubus liliss ko hanunta takasa dagawa sosai. cikin tausayin 'yar tata mama Zainab take mata sannu tareda shafa mata ruwa a fuska. harta gama tana qoqarin miqewa mama Zainab ta riqeta tace"zauna nan bari na fito, tayi mgnr tareda zaunar da ita kan tabarma. babu jimawa mama Zainab tafito cikin mayafinta ta fuce waje,, zuwa can sai gata tadawo tasake shiga dakin heenduh ta dauko mata hijab ta iso tasaka mata a jiki sannan tace "taso muje ga napek can natsaida mana" dudda tsananin ciwon kan da heenduh keyi saida ta dubi mama Zainab tace "inazamu mama?" "Asubuti kuma karki saki kice zaki misa mum tashi kawai muje dannagaji da ganinki haka heenduh kina ciwon wahala dinn kullum, haba amai badare barana Uwa wata mai yaron Ciki?, kojia cikin dare fama saida naji kina qaqarin aman nan fa a dakinki" dammm!! heenduh taji gabnta ya yanke ya fadi, jin mama Zainab takamota tamiqe tsaye babu yanda zatayi haka tabita suka tafi asubitin. sun zauna bin Layin ganin likita ahaka har layi yazo Kansu suka shiga, mama Zainab dakanta tadinga ma likitan bayani gamsasshe nan yayi wani rubutu yabasu yace sukai wajen 'yan awo.. babu bata lokaci sunakai takardar sai kuma aka kaisu wani dan daki nan wata nurse tace heenduh tayo fyyy tabata. atsorace tayo firsarin tabata zuciyarta sai faman tsinkewa takeyi dan tsoro sanin datai khaleepa ta kalar wnn binciken ne yagano cikin jikinta. sunjima zaune saiga nurse dun tadawo tace "kutaso muje" binta sukai nan sukaga sun sake shiga office din likitan nan daya rubuta musu awon. "Doctor ga result din mun fiddo" cewar nurse din gamida ajiye masa result din a teburin gabansa. likitan wanda shekarunsa aqalla zasukai 57 yadauki result din yana dubawa yace "weldone Sera zaki iya tafiya" "OK sir" abinda tace knn ta fice. saida doctor ladan yagama duba result dinn sannan yadago yadubi mama Zainab sannan yamaida dubnsa kacokan a heenduh wacce kamar zata narke dan firgici takeji. duban mama Zainab doctor ladan ya koma yi sannan yace"munduba komi kuma gameda bayanan da kikai man to wannan bakomi bane yake jazawa yarinyar haka ba face cikin dake jikinta d'an kimanin wata biyu da kwana uku" gaba daya miyan bakin Mama Zainab taji ya qafe mata a baki tareda jin wata mummunar qishin ruwa dake shigarta sakamakon maqoshinta daya bushe qayau2. daqyar ta kalato murmushi tace "anya kuwa dai doctor wannan inaga ba result din'yata bane ko kake fad'a?" murmushi doctor ladan yai yace"kada ki damu munsan aikimmu kuma abunda nagani ne a rubuce shina fada miki kisani kuma awo baya qarya dan haka ga result dunku nan" yayi mgnr tareda fadin"next" saiga wani mutum yashigo ga alama shine mutum na gaba wanda za'a duba. daqyar mama Zainab tamiqe daga kujerar datake kai tareda daukar result din tafice kotakan heenduh bata biba dan gaba daya kwanyarta ta tushe hatta tafiyar datakeyi jitake kamar ba qafafunta bane ke taka qasar ba Uwa saman iska takejin ta. dasauri heenduh ta iskota tana gabda fita asibitin daidai inda babu yawan jama'a nan ta zube gwiwoninta qasa gbn maman tana faman kuka hannuwanta hade👏🏻take cewa "mama dan Allah kiyi haquri" cikin zafin qunar rai mama Zainab tadubeta hawaye na zubowa a fuskarta itama sannan tace"ni zaki tozarta cikin anguwar nan Hindu? mi iyayenki mu muka rageki dashi daidai azancin qimar iya qarfinmu? dahar zaki je ki bayarda kanki ga wani?!!. yaushe kika zama haka heenduh? yanzun tarbiyyar danai miki kenan kirasa sakamakon da zaki bani saina cikin d'an waje? wasu zafafan qwalla suke sharewa dukkansu ganin hankalin mutane yafara zuwa Kansu yasa mama Zainab qara share qwallan fuskarta zuciyarta kamar zata fashe dan baqinciki bama sosai take ganin heenduh ba dake zube gabnta, bayan ta share kukan taci gaba da cewa "heenduh kin ganni nan ko? to insha Allah daga nan gidanmu zan koma da zama dan bansan da wanne idon zan fadawa mahaifinki wannan ta'asar dakikai ba kije ke kuma dan kanki ga abinda kikayo" haka mama Zainab tafuce daga asibitin heenduh kuwa saka fuskarta tai cikin jikinta tana kuka wanda muryarta harta dishe, sosai takejin bazata iya taba furta cewa khaleepa ne mai asalin cikin nata ba, hakan ta kudurta a ranta dan tana tunanin in tace shine tofa batasan kallon da iyayensu zasuyi masa ba wanda take tsoron hakan na'iya janyo batawar sa da iyayenta wanda bazatai fatan hakan ba ta qwammace tabar sirrin a ranta tareda daukar dud wani hukunci dazatai *gamdakatar* dashi daga iyayenta na wahala ko kuma tsananin azaba kala kala darashin nuna kulawa kmr yanda mamanta tafara mata yanzun na juya bayan ta gareta lokaci daya datai!!.. hawaye nabin wasu a fuskarta ta dago kai tana hango mman tata bakin titi tsaye goslow ya hanata tsallakawa zuwa anguwar tasu dayake dmn asibitin bayan titin anguwarsun CE sikazo ga dazun din, dan tasan maman tasan bata iya zuwa qasa shiyasa tataro musu abun hawan. kafin kuwa tadauke idanunta ta hango mama Zainab har ta kuwa tsallaka titin hankalinta kamar bai kanta wanda hakan yasa ita mama Zainab din Sam batasan da tafowar motar nan mai tsinannen gudun gaske ba ta 'yan smogal tayo kanta kiyyyyy!!!!! wata qara heenduh ta qwalla tareda furta"mamahhhhh ta"!!!!! tuni numfashinta taji yaja ya tsaya mata cak zuciyarta na bugawa da tsananin qarfin gaske fat! fat!! fat!!! kafin ta ida sulalewa wajen qasa ta zube a sume ba'inda ke motsawa a jikin nata kuwa... *zakuji ni shiru sisters kwana biyu, uzuri ne yataso mun sai kuma Allah ya sake sadamu da alherinsa a qarshen sabon satin nan dazai kama insha Allah.* daga maison ganin farincikin ku *Xexen Fasaha*. Ce [3/30, 7:15 AM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO*!!! Story and writing by Xayyneb💤💤 Fasaha online writers. *🌳Imparting valuable knowledge and intertaiment is our concern🌳*. ~dedicated to my mom Sadeeq hauwas~. 👁🥡👁 🅿5⃣7⃣. *D* wani mugun sauri 'yan smogal din suka take burkin motar amman dudda haka saida suka dan taba jikin mama Zainab din yayinda motar tasu ta d'aga ta baya sannan ta dawo qasa har wasu daga cikin buhunnan shinkafar da suka lallodo suka zube qasan titin. amman ita dukkan wannan tashin hankalin da mama Zainab ta qara rizqar kanta a ciki bata jishi ba dan kunnenta tsam ya dauko mata qarar da heenduh tai sau daya bata qaraba. Allah sarki 'ya da uwa sai Allah, sai gashi dud kalar hushin da Maman tai da ita hango ta datai kwance warwas qasa hakan yasa da sauri tayi saurin komawa zuwa wajen da heenduhn take ta durqusa gabanta tana Dan tattaba jikinta, jin datai babu inda ke motsawa ne a jikin heenduhn yasata dan girgiza ta tareda fadin ''heenduh??! ke heenduh ki tashi nace ko?" jin babu wani bayani hakan yasa tai saurin miqewa ta isa wajen wani yaro mai saida pure water nan bakin gate din hospital din ta sayi guda daya tadawo ta sake zuqunnawa gaban heendun ta fasa ruwan tana zubasu a cikin tafin hannunta na dama tana shafawa a fuskar heendun wanda batadau tsawon minti uku ba kuwa heenduh ta farko cikin subbatu tana fadin"a'a dan Allah kada Ku kasheman mamana wayyo mamana,,,"! sai dud mama Zainab kuma taji ta tsargu da kallon mutanen wajen dasuke giftawa yanzun kuma jefi jefi ciki hadda nurse dinda takaiwa likitan nan result din su suna kallonsu. cikin takaicin surutan da taji heenduhn na mata yasa ta d'aga hannu ta buge bakin nata dashi, cikin tsananin azabar zafi heenduh tai saurin bude idanunta tareda dawowa cikin nutsuwarta lokaci daya kuma. wani farinciki heenduh taji ya sauka aranta sa'ilin datai arba da mamanta tsaye lapian Allah a gabanta,ko zafin bakinta ma bataji a Inda jini ya dan futo daga gefen bakin nata ba sam sam ata sanadiyyar bugesan da Maman tayi. Allah sarki da gudu ta miqe ta rungume mama Zainab din tana cigaba da kuka tama kasa cewa komi. tureta daga jikinta mama Zainab tai tayi gaba tasake Barin asibitin a karo na biyu, dasauri heendu tabiyo bayanta kuwa, lokacin da mama Zainab ta isa titin har 'Yan smogal din sun gama kwashe buhunnan sun mayar zasu tafi, har kusa dasu mama Zainab ta isa tabasu haquri tareda cewan bata hankalinta ne taratso titi sbd patient dinta da ta baro cikin asibitin. sun nuna mata babu komi tareda mata fatan samun lpia wa patient din tata sannan suka wuce. kusan lokaci daya mama Zainab suka isa gidan kaka jameela din kuwa, mama Zainab najin takun sawun heenduh a bayanta aiko a fusace ta juyo tareda nuna heenduh da yatsanta manuni tace"kull kada ki kuskura ki ida qaraso mun da qafarki cikin gidan nan wlh kuwa heenduh, inko bahaka ranki zai sake mummunan 6aci kinjima na fada miki ko? tokiyi maza maza ki koma gidan mahaifinki tunkan dare yai miki" sulalewa heenduh tai daga jikin bangon zauren datake raku6e, ta durqushe saman gwiwowinta tana sake sakin wani zazzafan kuka danji take gaba daya duniyar tai mata zafi da baqiqqirin battajin dadin komi kuwa a cikinta daidai da qwayar zarra kuwa. banda harararta babu abinda mama Zainab keyi tana sake jin wani tuququn zafin ciwon abinda heenduh taje ta aikata da aurenta wanda batasan hakan ba ita , wato tanada auren akan NATA. wasu zafafan hawaye mama Zainab taketa sharewa na baqinciki da takaici da tunanun yaya zatayi kenan ita ne. daidai nan kaka jamila(Maman mama Zainab) ta fito daga bayi tana fadin "kai maganganun wa nikeji haka kuma tareda futar sautin kakkarfan wannan kuka.... katse mgnr tai tareda ajiye butar taqaraso gaban heenduh ta kamota zuwa jikinta suka shigo tsakar gidan tareda zama saman tabarma kan tai mgn saiga daya daga cikin almajiran Mlm zayyan ya shigo gidan kansa daukeda buhun gero ya yi sallama mm jamila ta amsa masa sannan ya shigo ya dure buhun a runbun hatsi yagaidasu sannan yace "baba gashi inji Mlm daga gona" kaka Jameela tace"Mlm din yanzu yana gona kenan?" ya amsa da fadin "Eh baba aikin girbi akeyi ne shiyasa yace nafara kawo wannan buhun inyaso saimu qarasa aikin idan na koma, dayake su musa da lurwan da garbate dud tare muke aikin suna can, kuma yace kibada furar da kika dama akai can" "To shiknn" cewar kaka jameelan tana mai miqewa ta shiga daki, bata dau ko minti daya ba ko sai gashi ta futo daki hannunta riqe da baban qwaryar data dama furan da faifai akai gamida luddai ta miqa masa ya karba ya fita. dawowa tai ta zauna tana sake kallon heenduh da dud tabi ta rakube jikin bango tana sakin ajiyar zuciya dan tuni kukan yaqiyi mata dadi wajenyi wanda ba arziqi tabarsa jin kanta nawani mummunan sara mata ga kuma wani murd'a ta ciwo da cikin nata keyi. dafata kaka Jameela tai tace "jikata heendu mike faruwa ne dan Allah?" wani sabon kukan kuma taji heendu yazo mata wanda bata shiryaba, mgn take tana girgiza kai tana cewa"dan Allah kema kada kice zaki tsaneni ki juyamun baya akan abinda ban aikata ba bisa son kaina ba face saida tabbas...a fusace mama Zainab tace"tabbas din banzan ki dake gareki, in kuma kinada tabbas kan abunda kika je kika aikata to fad'i tabbas d'in naki...shuru tai kamar zatai wani kukan itama takeji kodan tasamu sauqin zuciyarta..cigaba tai da cewa"wlh heenduh kinban mamaki yanda har kika iya zuwa kika jawo mana fitina muna zaman mu cikin rufin asirin Allah mahalicci" taqarashe mgnr tareda share kwallan da suka subuto mata. cikin rashin jin dadi kaka Jameela ta dubi mama Zainab tace"zainabu kul daki daina zubdawa 'yarki hawaye dan wannan zai iya qara zama mata musifa a rayuwa, dan haka kowane laifi tai miki abinda yafi ki dinga mata addu'a kawai kekuma kidinga fadin hasbunallah dan samun sauqin zuciyarki" cikin duban kaka Jameela din mama Zainab tace"mama wlh kukan nan zuwar min yake dan abunne yafi qarfin zuciyata, wai mama yanzun kamar heenduh duniya zata rudeta har tayi amfani da kyan da Allah ya azurta ta dashi ta dinga bin mutanen wofi har gashi yanzun tana daukeda ciki wata biyu da satitittika, to dan girman Allah mama ki gayamun wannan tashin hankalin dami yai kama wanda har zaisakamun nutsuwa a cikin zuciyata har abada?" salati da sallami kaka jameela takeyi gamida qarashewa da fadin"subhanalla innalillahee wa'inna ilaihirraji'u... gaba daya heenduh taji tsikar jikinta na tashi jin salatin da kaka Jameela keyi, tuni ta qara sautin kukanta gamida girgiza kanta da gaba daya jima takeyi bakinta ya kulle, zufa kam ajikinta sharkaf daga ita har mama Zainab din. kaka Jameela cikin tsabar mutuwar jiki ta dubi heenduh bakinta na rawa rawa tace "haba..haba heendatuh baki rasa ci ba baki rasa sha ba a gidan iyayenki kazalika zanen d'aurawa amman miye yakaiki ga aikata wannan mummunan aikin na sabawa mahallicinki da iyayenki dakuma yiwa kanki mummunan tabo a rayuwa wanda zai dawwama har jikokinki zakiji anmusu gorin abinda kakarsu tayi a yarintar ta indai a duniyar nan tamu ce?'' gaba daya jikin heenduh yakatse da kyarma kota'ina, tama gaza dagowa da kanta bare ta dubesu.. kaka jameela cikin karyewar zuciya ta juya ta dubi mama Zainab tace "yasalamullahe!!! innalillahe wa'inna'ilaihirraji'iunbabanta yasan da wannnan mgnr ne?" saida mama Zainab tasake share zufar jikinta sannan tace"bazan iya tunkararsa da wannan zancen ba mama, dan dawowarmu knn ma daga asibiti kingama result din tabbatar da ciki dasuka bamu, dan haka nina rigaya ma dana yanke Shawara bazan iya komawa gidan ba gskia" girgiza kai mama Zainab tai tace"dole ko isma'ila yasan da wannan batun gskia, yanzun yana ina?" "Yana wajen aikin su" cewar mama Zainab din tanamai jin idanunta na mata zafi kamar ansa mata yaji a cikinsu. shuru wajen yadauka fiyeda minti biyar sai faman bin heenduh da kallo suke wacce kanta ke saqe cikin cinyoyinta tana kukan bazatacciyar qaddarar data afka mata batareda shirin dasukai da doctor din ya fidda suba tunkan ma aje ko'ina knn. sai zuwa can kaka Jameela ta bude baki cikin qarfin hali tace "Dole kuwa yasan a wannan batun dan ba abun boyewa bane, tashi zakiyi muje gidan gidan naku harmujira dawowarsa zansan yanda zan bullo masa da mgnr indake baki iyawa .." Badon mama Zainab taso ba haka suka tashi ganin kaka Jameela tadauko mayafinta, nan suka fito. saida suka iso qofar gidan nasu ne snn mama Zainab tatuna bata dauko key din qyauren wajen gidan nasu ba d'azun dan rud'u sanda zatakai heenduh asibiti, dayake jamlock ne qyauren nasu yanzu, wanda indai aka datsesa saidai abi da makullinsa a sake budesa sanann. dole mama Zainab tafadawa kaka Jameela hakan, kai tsaye kaka Jameela tace''kumu shiga gidan baba yawale majirasa anan din'' haka suka shiga gidan da sallama suka iskesa yana zaune da Qur'anic a hannunsa yana karantawa,ganinsu ne yasashi kawo qarshen surar dayake tareda shafa addu'a. cikin qarfin hali suka gaggaisa dasu mama Zainab tareda masa bayanin matsalar key din da akasamu. sosai baba yawale ya fahimci su mama Zainab nacikin damuwa musamman ma daya san dud da karadin heenduh Amman yau yajita laqwas dudda mgnr wasan dayai Mata Amman saima gani yai tana matse qwalla. cikin mamaki ya dubeta sosai yace"to yaufa mikuma ya faru da wannan addababbr baiwar take mana matsen kukan NATA?" yayi mgnr cikin murmushi.. kasa amsa masa sukayi dukkansu sai daga bisani sannan kaka Jameela ta janye tagumin da tayi bayan sauke wata qaqqarfan ajiyar zuciya datai sannan ta dubi heenduh kuma taqara maida kallonta ga baba yawale daqyar ta bude baki tace"mummunan al'amari ne ya tunkaromu yaukam baba yawale wanda yadagula mana gabaki dayan zuqatanmu da hankulanmu..sosai baba yawale yagyara zama cikin mamaki yace"miye wannan Abu kuwa jameelatu?'' saidaqyar da jibin goshi sannan kaka Jameela ta nuna heenduh da hannu tace"ciki tasamo sannan kuma taqi mana bayanin waye bababansa ma, kaganta nan banda kuka babu abinda takemana tun dazun" cikin rawar murya mai gauraye da karayar zucci mama Zainab tace"wlh baba yawale bansan ta yanda babanta zai ji shigar mummunan batun nan ba inya jisa" shuru baba yawale yai yana kallonsu fuskarsa daukeda wani kamalallen murmushi dan har ransa yaji farinciki ya mamaya, sosai yasani daman komin daren dadewa gaskia zatayi halinta ta bayyana kamardai ranar yau data fara risqarsu. sosai su mama Zainab sukai mamakin wannan murmushin dake fitowa daga daga fuskar kamilallen dattijon baba yawale, suda suka zata ma zai shiga tashin hankali shima. babu zato sukaji yace"Alahamdililla gskia tayi halinta daman najima dajiran zuwan wannan rana ta samun yabanyar da aka jima shekara da shekaru da shuka irinta" sosai mamakinsu yaqaru suka dinga binsa da kallo zuciyarsu cikeda rashin fahimtar inda zancen baba yawale din ya dosa... By *Xexen Fasaha* [3/30, 7:15 AM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO*!!! Story and writing by Xayyneb💤💤. ~dedicated to my mom Sadeeq hauwas~. *Allah qara had'a mana kawunanku mutane na qwaran gaske, mafasaha tsabtacacciyar fasaha, Maman abdul jalal da haleema Awwal xexen fasaha takuce muddin rai kada kudamu ana mugun tare har yanzu.* 👁🥡👁 🅿5⃣8⃣. *S* aida ya kurb'i furarsa wacce ke gefensa cikin farin kofi sannan yasake duban su mama Zainab still murmushin sa na ga kan fuskarsa yace"dan haka wannan bawai wani abun damuwa bane dazaku tashi hankulan Ku akai" mama Zainab ta dubi kaka Jameela yayinda itama kaka Jameelan tajuyo dubanta ga mama Zainab sannan kuma lokaci daya atare lokaci dayan dai suka maida kallonsu ga baba yawale din kowacce zuciyarta na tunanin wacce mgn baba yawale ke yi haka na wannan mummunan abun daya samesu amman yake cewa su kwantar da hankali? kodai tsufa ne yake fada masa sabanin abinda suke fada masa yayinda hankalinsa na rudun tsufa yagaza fahimtar ma'anar babban mgnr da suka zo masa dashi ynzu. jisukai yace"kada kuyimn wata fassara Zainabu da mamanki dan cikin hankali na nike baku wannan amsar kudai kudan dakace ni harshi isma'il din ya dawo saimu ida tattauna mgnr tamu, zanje masallaci jan jam'e yanzun saina dawo" yayi mgnr tareda miqewa yana saka takalmansa roba masu rufi blue. "To" abinda sukace knn cikin qarfin hali, binsa sukai da kallo harya fita sannan ne kaka Jameela ta sauke ajiyar zuciya a fili "gskia kam dai din *da sauran kallo* a gabanmu, Allah kawo shi Ismail dindai lpia" cikin matuqar alhini mama Zainab ta janye tagumin ta itama ta kawo ajiyar zuciya tareda furta "Aminn mama" tana mgnr ne kawai tana kallon heenduh wacce ta miqe tadauki buta tashiga bayi. tana fitowa tai alwala suma suka miqe sukayi alwalar dan sallar la'asar din. sunjima dagamawa suka zauna jugum jugum bamai wa wani mgn. acan waje ko baba yawale koda suka fito masallaci nan ya zauna shida dady salis saman dakalin qofar gidan nasa suna fira. lokacin qarfe 5:22 na yammacin ranar. hamdala baba yawale yai a zuciyarsa na hango motar baba ismail dayai tana parking can gefen gidansa Inda yasaba ajiyeta. baba Ismail na futowa motar da jikkarsa a hannu yakuwa hango su baba yawale din mafarin knn yadoshi wajen yana murmushi faffada a fuskarsa. da sallama yaqarasa wajen suka amsa masa suma fuskokinsu cikin annushuwa. yana niyyar zama ne saman dakalin shima anan baba yawale yayi saurin dakatar dashi da fadin"a'a isma'ila kada kakai ma ga zaman nan muje ciki gida zamuyi wata muhimmiyar mgn dakai" duban baba yawale baba Ismail yayi yace"to baba bari nakai jikkar gida ko?" girgiza masa kai baba yawale yai yana kallonsa sannan yace "kada kadamu ay iyalan naka ma suna ciki" sosai kuma sai baba Ismail yaji jikinsa yayi d'an sanyi kuma yaqara tabbatazwa da eh lallai tabbas mgnr ba qarama bace kam inda har mata da 'yarsa na gidan baba yawale din kan batun. a sanyaye ya miqe tsaye shima ganin baba yawale din ya fara tashi shima. shima dady salis miqewa yayi ya dubesu sannan yace"toni zan wuce gida baba...baba yawale yai saurin katsesa da cewa ''a'a salisu ai dakai za'ashiga gidan kaima kaji batun inda dud dai an rigaya an zama daya babu zancen ayi wasa tare ci kuma yazo yazama banban, dan haka kumu shiga gidan dukanmu" har a ran dady salis yaji dadin rashin bambancin da baba yawale din bai nuna masa ba akan batun nasu na gida. dan haka binsa sukai suma suka shiga gidan cikin sallama. su mama Zainab suka amsa yayinda heenduh najin muryan baban nata tayi saurin qara cure jikinta waje daya gabanta na wata kalar azabben yankewa yana faduwa dasss dass. dukkansu zama sukai kan shimfidar baba yawale, sannan shimà baba yawale ya zauna yana kallon yanda heenduh dud tabi ta takura kanta, sosai ya fahimci bata nutsuwarta, dan haka yace mata cikin kalan wasan da sukeyi" amaryata kifa daina damuwa komi zai bayyana ne yanzun ay insha Allah, dan haka in kika kuma mana wani shesheqar kuka nan sainasa carbi nan nawa na dabaibaye miki baki dashi sainaga ta bud'esa ay kuka" yaqarashe mgnr cikin raha yayinda baba Ismail da dady salis suka musu dariya, ita kuwa har cikin ranta take furta cewa"shi wai baba yawale miyasa zai na mata hakan a wannan quncin taskun data tsinci kanta cikinsa? baisan wasa ma lokaci ne dashi ba... kwatsam taji saukar mgnr baba yawale nacewa"sama'ila da salisu kumu taya junanmu murna dan muna shirin samu qaruwa a cikin dangi ta kyautar d'a da Allah ubangiji buwayin sarki gagara misali yai mana akan 'yarmu heenduh" cikin baibai na rashin fahimta Su baba Ismail ke faman kallon heenduh da tunanin cikin a ruwa ne ake samunsa yanzun da baba yawale ke musu mgn akai? abinda sukaji baba yawale din na qara nanatawa shine yasa gaba daya jikinsu yin la'asar sanda kunnensu yasake juyo musu yana cewa"heenduh na dauke da juna biyu na wata biyu da satittika" amatuqar mugun zabure baba Ismail ya miqe tsaye a gigice yake fadin "ciccc...ciki kuma fa kace a jikin heenduh na baba?"! yana mgnr ne idanunsa sun kada sunyi jazur a wajen jikinsa naqara ciri. kamo hannunsa baba yawale yai na ganin halin dayake ciki uwa zai fadi sbd kyarma" "Kwantar da hankalinka sai kace bakaine dai ka aurar da 'yar taka ba kuma kasan hakan? to lokaci ne yazo ya nuna Kansa gashi jaririyar 'yar taka daka auras ta girma harta samu qaruwa tareda jinjirin mijin nan nata da aka aurawa to miye abun tada hankali daga cikin batun em?" wannan karan dagasu mama Zainab har baba Ismail din gaba daya daskarewa sukai da kallon baba yawale da tunanin kaddai fa ya bayyanawa yaran nan sirrin aurensu na jarinta har cikin nan yakaiga samuwa?, to in hakan ya kasance gaske kenan matakin da iyayen khaleepa suka furta musu zai hau Kansu muddin suka bayyanawa yaran gskia knn yakusan Hawa Kansu knn?????!!....katse musu tunani baba yawale ya sakeyi da cewa "heenduh dube ni nan" cikin firgita kuwa ta dago tana kallonsa danma ko iyayen nata ta kasa duba. "kiramun khaleepan ta cikin wayarki'' Abinda yace knn yana mai cigaba da lazuminsa a zuci da carbinsa a hannu. cikin rawar jiki ta bude jikkarta ta fiddo wayar ta duba number tasa da daman itace a sama sannan ta kira, tana fara ringing babu jimawa taji an katse wayar, batareda daukar second daya ba saigashi ya kirata.. dasauri tadaga Wayar hannunta na rawa wayar kmr zata qwace mata ma takeji dn ganin wani kallo da mama Zainab da baba Ismail me mata na tsantsagwaron mamaki. da rawar murya tace"ka...ka..kazo.. gidan baba yawale yanzun injisa" tana gama fadin hakan ta katse wayar batareda tama saurari amsar mi yake bata ba. dayake daman khaleepa fitowarsa knn daga gida bayan dawowarsa hospital yai wanka yaci abunci yafito knn cikeda azarbabin zuwa gidan baba Ismail din gun sugar din nasa sai kuma ga wannan kiran dole tasa ya cewa yunus yajirasa yana dawowa kaitsaye ya nufo gidan. cikin muryar sallamarsa ya shiga gidan bayan sun amsa anan ya zauna gefen heenduh qiri qiri ko kunyar iyayen baiji ba sai itace ma tadinga qoqarin janyewa daga garesa cikin basarwa yadunga janyo tafin qafarta alamun ta tsaya a hakan. saida yagaidasu snn baba yawale yace "Nasa akiraka ne daman dan nai maka wata tambaya khaleepa" sai lokacin ya lura da fyskokin su baba Ismail a jugumgumce, hakan yasa ya sake nutsuwa sosai tareda furta "to" "To alhamdulilla,,,cewar baba yawale din yana mai ajiye carbinsa gefe daya sannan yaci gaba da cewa "shin mlm khaleepa daman kasan kuwa matar ka heenduh na dauke da cikinka ko kuwa? daga farko ya firgita dajin wannan bazatacciyar tambaya daga baba yawale,, sai kuma yayi tunanin to miye? daman shifa jiran zuwan wannan ranar yake fata dan yagaji da boye boyen nan na aurensu gwara abasa matarsa dud wacce za'ayi inyaso sai ayi. dan haka cikin dakewa gamida Sosa qasan Kansa alamun kunyarsu baba Ismail sannan yace"eh baba najima dasani kamar yanda itama tasani" murmushin baba yawale ne yasake fadaduwa a saman fuskarsa sannan yace"masha Allah,, kukuma bari kuji yanda lamarin yafaro wanda har yaran Ku sukasan da aurensu da kuke boyewa wanda bakowa ne yafara fallasa hakan ba face kanwa mamar khalepan inkun fahimceni...nan take baba yawale yafada musu tun asalin farkon yanda su khaleepa suka ji mgnr daga bakin Hjy furdauseey sanda take fadawa qawarta harkawo zuwan da su khaleepan sukai wajensa da mgnr shi kuma ya sake tabbatar musu da haka batun shike har kuma zuwa damar dayabasu ta kasantuwa mata da miji adud sanda suka so hakan domin halalin juna suke sud'in tuni.. yaqarashe mgnr da cewa"to miye abin tashin hankali anan inda cikin nan da ubansa gashi kusa?" yayi mgnr yana mai sake sakin murmushi. daga mama Zainab har baba Ismail har kawo kaka Jameela wata sanyayyen ajiyar zuciya suka saki dan koba komi hankulansu ya kwanta dajin matsayin sahihancin Inda cikin jikin heenduh yasamu usuli kuma zarginsu yasauka a kanta na tunanunsu ko cikin waje ne dan basu taba tunanun cewa baba yawale din zai fadawa su heenduh matsayin junansu a garesu ba, hatta dady salis shima saida yai mamakin wannan auren jarinta haka da'akai musu dan baita saniba shima inba yanzun ba, kuma sosai yaji dadin hakan a ransa. cikin sake sauke ajiyar baba Ismail yadubi baba yawale yace"amman baba baka gudun abinda iyayen shi khaleepa zasuyi kmr ynda sukace muddin muka bayyana gskian lamarin nan?" "abinda Nike tunani nima knn wlh a zuciyata dan nasan halin Yaya fursauseey sosai ta dauki zafi kan haka, dady salis yace "zafi kamar yaya?'' atsanake baba Ismail da baba yawale suka bayyana musu abinda mukhtar yace shida maidakinsa kan batun Indai suka furta sa. tsoki dady salis yayi tareda cewa ''wannan kuma ba hujja bane...nan baba yawale shima ya katsesa da cewa"abunda nagani knn nima haryasa nakaiga bayyanawa yaran gskia dan lokacin dazasu santa kuma yayi, kuma wlh ko d'ar bazanji tsoron hukuncin da mukhtar zai yi Kn hkn ba" shiru baba Ismail yai zuwa can kuma wurin yai tsit sai muryar khaleepa dasuka tsinkayo yana cewa''insha Allah dady bazaice komi akaiba dan daman nayanke shawarar daya dawo zan fada masa komi da kaina. "Hakan yayi khaleepa gwarzon namiji haka akeso yazama ay ba tsoro" cewar baba yawale da dady salis. saida suka qara tattaunawa sosai kan batun sannan sukaiwa baba yawale sallama sika fito. kaka Jameela tawuce gida hakanan taji farinciki samuwan cikin heenduh dantanaji kamar cikin shine silan gyaruwan zumuncin 'Yan uwan, suma kuma su mama Zainab da baba Ismail iriyar tuanin kk jameela hakan ne aransu kuma suke fata. shima daddy salis gida ya wuce. su mama Zainab ne suka shiga gida heendun naqoqarin binsu ciki a d'arare babu zato taji an ruqo mata qasan hijab..dasauri tajuyo ganin doctor ne keta marairaicewa akan tatsaya su gaisa da baby nayler cikin inkiya dayake mata ata cikin nagartattun idanunsa zuwa nata,aiko cikin kunya ta fuzge hijab dinta dan ganin mama Zainab tajuyo takamasu ahakan, aiko da gudu tayi cikn gida shi murmushi abinma yabasa, ahaka yatafi yanajin zuciyarsa wasai yau na tunanin su mama Zainab sunsan yasan wacece heenduh garesa inda harda babban sheda ma ajikinta. heendu kuwa tana shiga gidan nasu tasamu su mama Zainab zaune nn tsakar gida aiko cikin kunya ta rab'asu tabi ta jikin bango tana qoqarin shigewa cikin dakinta knn taji baba Ismail yace "yaki zonan ki zauna heenduh na" wata sanyayan ajiyar zuciya ta sauke jin mgnr tasa cikin kulawa bakamar d'azun ba daya tashi hankalin ta, kazalika koda tajuyo taga fuskar mama Zainab asake itama hakan baqaramin dadi da nutsuwa ya kamata ba lokaci daya. danhaka cikin qarfin gwiwa ta dawo tazauna kusada baba Ismail din kanta qasa dan kunyar cikin jikinta take jiwa kanta dan tasan izuwa yanzun iyayen nata sunsan tayanda tasamu cikin dud saitaji kunyar m@ had'a idanu takeji dasu ita kam yanzu. sosai su mama Zainab suka lura da hakan dan haka suka dubi juna shida mama Zainab sukai murmushi. baba Ismail yai gyaran murya yace "daga farko mun fahimci zancen baibai heenduh dudda damn muna tantaman tarbiyyar da mukai miki bazaki iya watsi da'ita ba saidai zuwan qaddara wacce ta rigayi fata kuma, muna miki addu'an Allah saukeki lpia, snn kuma mamanki zata dinga baki kulawa insha Allah, yanzun kije d'akin ki huta ko Inda ansha kuka dagake har Maman naki" yayi mgnr cikin myrmushin son mgn. afakaice mama Zainab ta wulqa masa harara tadubi heenduh tace "jeki daki heenduh inkinason wani abun kimim mgn" haka heenduh tawuni daki komi takeson ci kuwa mama Zainab sai tai mata shi kankace mi... farinciki yadawo cikin rayuwar heenduh sabanin dazun dayai mata balaguro a jiki. abin Allah kuma daga mama Zainab har baba Ismail sai sukaji son cikin jikim heenduhn tasu har cikin ransu dazuciya daya kuma. washe garin ranar da misalin qarfe tara na safe dady salis zaune cikin motarsa yana driving dan tafia airport dauko babban aminin nasa wanda jirginsu zai sauka nanda hour guda, kuma daga khaleepa har Hjy furdauseey babu wanda mukhtar din yafadawa zaidawo yaudin dan sosai yakeson musu surprise. dady salis din na'isa airport din tunkan yafito ya miqa hannunsa ya dauko sanyayen laksera mai duhu yad'an sha kad'an ya rage iya adadin yanda rubutun nan daya karbo zai ida cikashe robar, bismilla yai tareda fasa qullin rubutun ya zurara sa ata bakin robar duka sannan ya karkad'e ya mayarda murfin a kai ya rufe tareda ajiye robar lemon gaban motarsa. sannan yafito ya qarasa wajen zaman tarbar baqin na airport din wanda keda jama'a da dama dasukazo daukar 'yan uwansu da abokan arzuqan su suma. ba'a dau rabin awa ba jirgin su yasauka matafiyan suka fara saukowa one by one yayinda dady mukhtar shine mutum na uku a sahun fitowa, sosai yanisa tareda shaqar iskar Nigeria dinsa ahankali yakejin kewa ta babban shaqiqinsa qanensa kuma dan uwansa wanda baisan miyasa ba akwanan nan yake matuqar jin hakan ajikinsa musamman ma yawan mafarkan baffansa da inno dayakeyi dazarar ya runtsa kuwa, babban ma abunda ke tada masa hankali yanda muraran cikin mafarkin nasa dazarar yaga iyayen nasa saiyai yunqurun binsu amman saiyaga sun juya masa baya alamun kamar suna fushi dashi ma,, qwalwarsa kuma tatushe yanason tunano wane laifi yaimusu amman sam yakasa saima yaji wani abun daban yataso yatokare wannan tunanin nasa. mafarkin dayai Daren jia da baffansa shine yana zaune saiga baffansa yazo har inda yake babu abunda yake cewa face"kariqe addo'e mukhtar domun addua da azkar muddin takobin mumune ce kaikuma kajima da daina yunsu dudda kanada ilimin sanunsu, salla akan lokacinta tana yawan kucce maka mukhtar sbd zafin neman duniya shin tayaya in kanaqin yin hakan salla Kn lokacinta da addu'oen Neman kariyar ta ubangijinmu kowanne abu bazaiyi tasiri akanba ba in aka maka?" daidai nan ne kuma mukhtar din ya farka, haka yawuni sukuku tun lokacin dan daqyar ma yaqarasa shirya komi nasa sannan yabaro qasar. sauke ajiyar zuciya yai tareda ida saukowa saman matakalan jirgin yatunkaro inda yahango daddy salis suna tsattsaye. sosai dady salis yaga abokin nasa yaqara haske da stayi da kakkauran jiki, kyau da annuri alamun hankalinsa kwance,saidai alamun manyanta data fara rizqarsu. cikin tsantsar farinciki suka rungume juna suna dariya saidaga busani suka kwashi trolleys dinsa sukasa a motor suka shiga suma suka fara tafia. cikin murmushi dady salis yadubi dady mukhtar yace"welcome back to our nation my big friend fatan komi lpia ko?" cikin murmushi dady mukhtar yace"oh thanks so my big friend All is fine alhamdulilla ya qasar tamu Yakuma yarana su meenat" "Komi lpia abokina,yayi mgnr tareda dauko laksera dinnan mai rubutun Mlm aciki yadubesa yace "gashi kadan taba abu mai sanyi natanadar maka shine domin nasan zai amfaneka tareda zama garkuwa a cikin jikinka" sosai dady mukhtar ya fadada murmushinsa ya miqa hannunsa ya karba tareda furta "Kasanko daman ina buqatar Abu mai sanyi kasan whether tacan data nan Nigeria tasha mana bambam shiyasa dud bayan lokaci nikejin qishi gakuma zafi,but nasan zandaina daga yau Inda nadawo qasata abar alfaharina ko friend" murmushi sukai daganan ya bude murfin robar zaifarasha dasauri dady salis yace "my friend zaifi maka kyau kafin kafarasha don't forget bismilla kafara bismilla zaifi ma'ana" "hakane abokina nasha'afa ne kuma na gode datunatarwa amini na qwarai'' yayi mgnr cikin murmushi tareda yin bismillsn yakafa bakinsa arobar yafara sha wanda bashine ya janye robar ba saidaya shanye lemon tas sannan. cikin murmushin jin dadi dady salis yace"gskia abokina kaji qishin ruwa fa inaga" dady mukhtar yace"wlh kuwa kuma bakaji yanda hadin lemon nan yaimyn ba babu qarfin gass dinnan nasa sosai kmr ammasa surki ne" wani murmushi dady salis yasakeyi ataqaice yace"inaga haka yazo maka kai" shiru dady mukhtar yai jin yanda zufa keta ketowa a jikinsa saifaman share goshinsa yake da hankicerf. sosai dady salis yalura da hakan shiyasa yaishiru harsuka qaraso anguwar tasu akuma gate dun gidan dady mukhtar din. yunus ne yaga fitowarsu motan danhaka yayi saurin isowa wajen yafasa shiga motarsa zuwa inda zaijen ga lokacin. gaishesu yai cikin farincikin dawowan dady mukhtar din snn dakansa yadunga daukar jikkunan yana shigar dasu ciki. nan dady salis yadubesa yace"zan wuce friend saimun hadu anjima" cikin rashin jin dadi dady mukhtar yace"haba mana friend bazamu shiga tare cikin gidan ba knn?" girgiza kai dady salis yai cikin fara'a yace''inaso kahuta sosai inkai wanka kaci abinci abokina zamu hadu tonight insha Allah danzanje office ne yanzun" "To shiknn my friend ngd saimun hadun" musabuha sukaqarayi snn suka rabun. lokacin ne yunus yafito daga gidan yasake yiwa dady salis barka da dawowa cikin jin dadi dady mukhtar ya amsa sannan yunus yashiga motarsa cikin sauri domin yaqagara ya isa hospital dinsu khaleepa danya fado masa zuwan bazatan dadyn nasa. dady mukhtar kuwa afalo yaci karo da Hjy furdauseey tana qoqarin fitowa taga mijin NATA. aiko qanqamesa tai tana ihun murna jikinta sai b'ari yake batasan dalilin faruwan hakan ba. ruwan wanka ta hada masa yashiga yayo yafito yazura jallabiya sukahau dining saifaman nan danan takeyi dashi hatta abuncin ita tabasa ma. saidaya gama cin abuncin sannan suka dawo nan qasan falon suka zauna cikin washe baki hjy furdauseey tadubesa tace"oni auran maitsada na da zarah yatafo knn Inda kadawo... dakatar da ita yai yace"haba Hjy ta kibari Mayi mgnr daga baya yanzun ina buqatar hutawa ne"sororo tai tana kallonsa aranta take furta"ni furdauseey yau mi kunnena ke jiye mun ne? Mukhtar keman musun yagaji fa akan mgn dazan masa sabanin da dajikinsa har rawa yk wajen sauraran uzurina? amman dayake muguwar yar bariki ce ata kowane fanni shiyasa tai saurin saita nutsuwarta tareda cewa''afuwan to alhajina ahuta lpia... tana qoqarin miqewa saiga khaleepa asukwane yashigo falon. hakanne yasa takoma ta zauna. a hanzarce yaqarasa jikin dadyn ya kwanta yace"barka da dawowa my dad imiss you a lot" cikin sabon murnushi dady mukhtar yace"miss you too my don, my gental man yanaga kaqara girma haka kama zarce handsome mi momynka take girka maka kakusan taddoni agirma?" dariya Hjy furdsuseey tai tace"wlh kuwa alhajina nima ina mamakin budewar da maitsada na yake qarayi Uwa mai sabon aure, amman inaga hakan yasamo asali ne daga dokin auransa dayake da zarah ko maitsada na?" nanda nan khaleepa yaji ransa yabaci Da mgnr zarah data sako. tsam ya miqe yana yamutsa fuska yace"Momy dady zankoma hospital daman ina cikin ayyuka ne natafo ganin Dad na" yana gama fadin HK yaisaurin ficewa yashige motarsa yabar anguwar. Acan falo kuwa dady mukhtar yaturawa Hjy furdausey jikkunan tsarabovinsu sannan yadauki sauran yanufi dakunsa dasu bacin yace mata zai kwanta yadan huta. dole tahaqura ta kwashi kayan tashige dakunta badan taso So ba. khaleepa sai ana gama sallar isha'e ya shigo cikin anguwar. Har qofan gidan baba Ismail yaje ya tsaya da motarsa yana son Shiga gidan amman wata masifaffiyan kunyarsu yakeji, sosai yamatsu dason ganin baby pace cut sugar n tasa yarasa yadda zaiyi. saiya fito kamar zai nufi gidan snn ya koma motar tasa kuma, wayarsa yajawo yadanna number heenduhn amman katsam yaji ana cewa it's switch off. runtse idanunsa yai gam sosai yaji kansa nason yafara ciwo ransa namasa babu dadi zuciyarsa nabasa kalar d'aci2 wata zuciyar tace"kai maganin matsalar nan khaleepa koka samu sauqin zyciyarka gamida dawowar matarka hannunka kadaina zagaye zagayen nan dan abun yayi yawa gskia. yana gama tunanin hakan da sauri kuwa ya juya kan motarsa zuwa gida. dawani sabon saurin yakashe motar yashigo falon gidan inda ya iske momynsa da dadynsa zaune a falon suna kallon tashar BBC London. ganin yanda yafado musu falon a sukwane yasasu saurun miqewa tsaye dan azatonsu ba lpia ba musamman ganin yanda sukai idanunsa sunyi jazur jijiyoyin kansa suntaso rad'a rad'a. agigice kuwa Hjy furdauseey ta matsa gabansa tana kamo hannuwansa take cewa"mai tsadana lapiyanka Lau kuwa kashigo mana haka a hautsune dud kabi katada mana hankula?.. janye hannunsa yai daga nata sannan yataka takunsa qarfaffa cikin combus din shoes dinsa budaddu masu qara yaja yatsaya gaban dadynsa mukhtar murya cikin dakewa yace"dady ayau zan sanar muku da cewa inada buqatar matata heenduh tadawo hannuna namatsayin dindun din. Cikin wata razananniyar qarar mgn yaji Hjy furdausey tace "Kai khaleepa?!!!!! abinda bata tabayi ba knn ambaton sunansa muraran. kankace mi harta iso gabansa tashaqo kwalar rigarsa tahau dauke sa da zafafan maruka kota ina, amman yana tsaye qyam agabanta shiko cikin dakakkar zyciyarsa. ahaukace takoma dukan kafadunsa tana cewa"wayyo nashiga uku matsiyatan mutanen sun tona mun asiri kaicona qarya suke maka khaleepa kada kayarda dasu dukiyar Ku sukeso, wayyo mukhtar kaje kasa akamasu a daure muddin rayuwa tsinanun munafukan..." tayi mgnr tanajin numfashinta na fuzga..janyewa doctorn yai daga gabanta yana kallonta sannan yajuya yadubi dadynsa da kamar an sassaqa awajen komotsi yakasa bare yai mgn. juyo da kallonsa yasakeyi ga Hjy furdauseey kaitsaye yace"tabbas Momy matatace heenduh nasani wanda yanzun haka mgnr nan danike tana dauke da cikina natsawon kusan wata uku a jikinta" aitanajin haka tayo wani muguwar ashar tareda yo kukan kura zata nufo khaleepa saikawai jiri yakwasheta kamanninta suka sauya nan take sakamakon murgud'ewa da bakinta ya farayi idanunta suka jujjuye take takife a wajen hannunta a maqale kamar wanda inna takama ta gabakin ta izuwa yanzun yakusan zuwa ga kunnenta tsabar yanda aka janyesa tareda futowar dalalowar miyau a cikinsa tana kakari... dawani mugun sauri khaleepa da dady mukhtar suka nufota hankali tashe....! By *Xexen Fasaha* [3/30, 7:15 AM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO*!!! Story and writing by Xayyneb💤💤 ~dedicated to my mom Sadeeq hauwas~. 👁🥡👁 🅿5⃣9⃣. *G* anin da khaleepa yai momyn tasa sai faman kakkafewa take qarayi hakan ya sashi saurin duban dadyn nasa cikin wani sabon tashin hankali yake furta"dady...dadyyy mumu... mukaita asibitin mu kawai...yana mgnr ne tareda kinkimota cikin hannuwansa yai mata daukar jinjirai ya tallafota yafito dasauri yayinda dady mukhtar yafito cikin sauri yashiga motar yajasu zuwa asubitin, salati kawai ke fitowa a bakinsa dan hankalinsa yayi mugun tashi gskia, dandai yasan matar tasa batada jinnu amman dayace sune suka taso a jikinta yanda take wannan kanannad'a haka. suna isa aaibitin dasauri nurse ta turo gado wanda khaleepan yakirata tun suna hnya data zama ready daman. dan haka dakansa ya daura momyn nasa a gadon daukar marassa lpian yanufi emergency room din da ita yayinda dady mukhtar ya zauna saman wata kujera yama rasa abinda ke masa dadi kawai saiya tura tafukan hannuwansa cikin fuskarsa. yana nan zaune sama da awa 2 wato wuzin sha biyu saura na dare knn sannan khaleepa ya fito daga dakin daya shigar da momyn tasa jikinsa sai gumi yake faman tsattsafowa dan hatta farar rigar lolikitocin dake jikinsa saman kafadarsa ya ratayota. zama yai kusada da dadyn nasa tareda jingina bayansa a kujerar sannan ya saki wata qaqqarfan ajiyan zuciya tareda zare medical glass din idanunsa yasa hankicerf yashare gumin fuskarsa. dafa kafadan dadyn nasa dayai ne tareda furta"dady" hakan ne yasa dady mukhtar saurin janye taguminsa yajuyo yadubi khaleepan danshi kam kwata kwata ma baisan ya fito ba. cikin muryar karaya yace"yajikin maman naka danna soma fidda rai ma ganin shurun tayi yawa dan masallacin kun can naje har na dawo kuma najima banji motsinka ba" ya qarashe mgnr tareda shafe zufar goshinsa da bayan hannunsa dudda easi dun dake wajen kuwa. saida khaleepa yayi dan shuru na tsawon minti 3 sannan ya jinginar da kansa a kafadan dadyn nasa murya a kasalance yace "dady mummunan hawan jini ne ya shige Momy lokaci daya wanda yakusan zuwa qarshe sosai, badan Allah yataimaka ba dady zuwan namu asibitin nan kan lokaci dababu abunda zai hana momy kamuwa da cutar faralize, ciwon baren mutuwar jiki ya sameta,,dan da alama mgnr da mukai ne a gida ya bugeta sosai, amman yanzun Alhamdulilla dady komi ya dawo mata lpia lau tama samu sauqi zuwa gobe da safe zata iya komi da kanta dan barci take yanzun sakamakon injections danai mata dasauran abubuwan daya dace" sauke ajiyar zuciya dadyn yai tareda hamdalla na sauqin da ubabgiji Allah ya saukar musu dashi. cikin karewar zuci khaleepa yasake duban dadyn yanajin babu dadin abun da zai sake fitowa daga bakinsa dangane da wani ciwon na daban dake jikin momyn, dandai kawai babu yanda suka iya da qaddarar ubangiji ne. daqyar yabude baki yace "dady Momy na daukeda cutar ciwon sugar a jikinta a binciken danai, dan har ma yafara nisa sosai a jikinta,, dady..dady ina tsoron Momy taji wani ciwo a jikinta gudun matsala ta rashin warkewa ga cuta.... dakatar dashi dady mukhtar yai yace "komi kaga Allah ubangiji ya daurawa bawansa hakan yana nufin qaddarar sa ce ta rayuwa wanda daman a rubuce yake watom cikakken musulmi shine mai iya jure haqurin zaman qaddarar da mahallincinsa ya nufesa da ita domin gwada imaninsa, dan haka kada kasa damuwan hakan aranka Allah zaiyi maganin abun da iyakarsa tazo" wani sanyayyen numfashi khaleepa ya sauke yace"to dady kuma zan duba magungunan daya kamata tadinga sha dan raguwar ciwon a jikinta cikin ikon Allah ma zai iya barinta in akai dace" "Allah sa to haka ake fata ay" "Ameeen dady muje nakaika gida inyaso saina dawo dan daman zan kwana wani aikin kuma anan asibitin zan dinga kewaya momyn kozata farka ta buqaci wani abun" girgiza kai dady mukhtar yai yace "hakanma yayi to, amman kabar motar a hannunka danko munyi waya da dadynka salis yana hanya ma yanzun zaka gansa inyazo kaga saimu wucen kaiba saika fito b...katsewa mgnr dady mukhtar tai sakamon kiran dady salis din dayagani yashigo Wayar tasa, nan danan Kuwa yai saurin dagawa da fadin"assalamu alaikum ka'iso ne hospital din salis?" daga can dady salis yace"eh mukhtar bansan bangaren da kuke bane ka fito gani nn moto park na asibitin" dady mukhtar yace"OK gani nn fitowa to ynzun" "OK saika fito" Cewar dady salis din suka ajiye wayar atare. tareda khaleepan suka fito anan dady salis yai musu yamai jiki dady mukhtar ya amsa da fadin"ay mai jiki kam alhamdulilla dasauqi dan tama samu barci zuwa gobe da safe zan dawo insha Allah, zamu tafine yanzun dan khaleepan shi yanada duty ne na dare. "To shiknn saimu wucen goben dasafe madawo tare" cewar dady salis. haka khaleepa yajuya yakoma asibitin bayan sunyi sallama da su dadyn sun wuce suma. office dinsa yanufa yana tafiya yana sake trying number heenduh still tana rufe ake ce masa, tsokin haushi kawai yai tareda jefa Wayar aljihunsa ya'ida nufa office din nasa dan fara shirin ayyukan dazaiyi. tun da dady mukhtar yayo sallar asuba ya dawo yazo nan falo saman kujera ya had'a tagumi danjinsa yake yau tun tashinsa uwa wani sabon mutum dabn wanda aka daukewa kaya masu tsananin nauyi saman kansa, sosai yake jinsa kamar wanda ya farka daga wani dad'ad'd'en nannauyen shekararren mafarki marar dadi. dan sosai hotunan abubuwan dayaita yiwa iyayensa musamman ma dan uwansa qaninsa Ismail yanda yabanzatar dasu yazamana ma babu wata kyakkyawan alaqa atsakaninsu face ta zallar rashin mutunci dayaita danqara musu... babu zato yaji hawaye na zuraro masa a fuska wanda rabon da hawaye su sauka fuskarsa zai iya cewa tun na yarinta danko su baffa dasuka rasu bazai iya tunawa yayi kuka koko baiba. afili yake cewa da qarfi "miya faru dakai ne mukhtar ka zamowa dan uwanka gurnanin zaki? miyasa kagaza cigaba da qaunarsa da tarairayarsa gamida basa dukkan jin dadi na dukkan rayuwa kamar yanda ka faro masa daga farko miyasa?! Miyasa?! Miyasa?! akan mi hakan yaita faruwa waye silar faruwan hakan kuma tsakaninku mukhtar?'' tambayar dayaita yiwa kansa knn yagaza samo amsar Kuma,, sosai yaqara runtse idanunsa sanda ya tuna mummunan fad'an bata kashin dasikai da qanen nasa akan mallakin gidansu su dukansu na iyayensu amman ya qwace?? dakuma sanda yasa aka koresa a makarantar dayake teaching bacin yasan teaching shine burin qanen nasa a rayuwa? yanaji yana gani kuma qanensa yake kwana da yunwa dudda dumbin dukiyarsa kuma? saidai ya 6uge da seda cefane a bakin hanya yana samu yana cigar da iyalensa wanda ahakan ma baqinciki yake masa kuma dai? kuka sosai dady mukhtar yakeyi har ya sauko nn qasan carpert din yanayi sakamakon sauran kalar mummunan wulaqancin da kwanyarsa taita tunowa yaiwa qanen nasa naqin qari miyasa hkn? gakuma babban tashin hankalinsa yanda iyayensa har suka rasu da baqincikin sa arai batareda ya nemi gafararsu ba? kuka sosai yaitayi babu qaqqautawa kamar yaron goye wanda hakan yasa masa jin saukar masasara mai kyarma ta kamasa gawani ciwon kai,,,daqyar yatashi yaje yasha magani ya dawo ya kwanta nan qasan tiles dudda sanyinsa kuwa dake damun jikinsa sakamakon masassarar daya saukar masa amman shi sam hakan bai damesa ba danji yake to miye amfanin kwanciyarsa waje mai laushi alhalin qanensa gudan jininsa nacan yana saka haqarqarinsa cikin gurarun daki dababu ko arziqin suminti a cikinsa sakamom zaizayewa dayai. (dan shi a tunaninsa har yanzun isma'il na cikin zafin talaucin daya sanshi dashi a baya shiyasa yake tunanin hakan) haka yaita sambatu yana cewa''wayyo Allah na nacuci kaina da kaina ni mukhtar.... haka yaita yi gwanin tausayi kamin yasamu barci ya daukesa, wanda baisamu maganin yasakesa ba saida misalin qarfe tara na safia. tashi yai zaune yai zuru, saigashi cikin ikon Allah ciwon kuma yasauka saidai kuma har lokacin babu tunanin komi aransa daya wuce yaga yasaka qanen nasa a idanunsa yanemi gafararsa ko Allah yasa nutsuwar kwanciyar hankalinsa datai qaura daga jikinsa tadawo masa. tunanowa yai da asuba daya fito daga masallaci har sau wajen uku yana zuwa qofar gidan Ismail din amman saiyaga baiga gidan ba saima wani tsantsararren gida mai dutsi daga waje sabon gini a gidan dayasan na Ismail dinne kuma a da, sosai yaita mamaki a ransa lokacin na tunanin kodai Ismail siyarda gidan yai yabar anguwan? tunanin hakan dayai kuwa baqaramin fad'ar masa da gaba yaiba na tsoron cewa Allah sadai ba garin suka bari ba inda baisan Inda zasu koma ba bare yasaka komar nemansa shi da iyalin nasa. ahaka yamiqe cikin kasalar jiki yayo wanka ya shirya ya fito cikin shigarsa ta kamala kaida ganinsa kaga babban mutum wanda tsaban hutu da nera suka gama bin jikinsa suka shanye, anan ya dauki makullin motarsa ya fita gidan cikin motarsa kai tsaye qofan gate din gidan dady salis yatsaya inbai mantaba kamar yanda yashiga gidan a daren jia byn sunje sun dawo daga gaido maman salis din dan haka yakega kmr nan ne qofar gate din gidan salis din. amman dan kawar da taraddadin sa yasa ya fuddo wayarsa yakira number dady salis din yashaida masa gashi qofar gidansa yazo. babu jimawa saiga dady salis din kuwa ya fito cikin fara'a yaqaraso inda dady mukhtar din yafito yake jinginr a jikin mortar tasa, suka kama hannun juna sukai musabuha sannan cikin murmushi dady salis yace"ay saika shigo ciki kayi breakfast ko dan nasan tunanin madam bazai barka cin wani abun ba sosai danni nazata ma sammakon fitowa zakai ay muje asubitin dantun dazun nashirya ma ni" wani dan guntun murmushi dady mukhtar yai yace"kamin nan inason kagayan ina qanena yakoma ne dannata zuwa gidan banganin gidan saima wani sabon gini awajen" wani sanyayyen ruwan farinciki ne dady salis din yaji a ransa na murnar jin abunda mukhtar ke fada yau da bakinsa, nason ganin qanen nasa abin mamaki, lallai kam mai roqon Allah baitaba tabewa a rayuwarsa komin tsawon lokaci kuwa haka batun shike. amman afili saiyai shirin waina mukhtar din dan haka ya tsuke fuska kadan sannan yace "ni sanda ma na dawo garin nan nima ban iskesu ba dan jinai jama'a na cewa anwayi gari ne aka nemesu aka rasa har zamn yanzun kuwa babu labarinsu da'aka sakeji....habawa ay tunkan dady salis ya'ida zancen nasa dady mukhtar ya cimamiyo kwalarsa a gigice jiki na rawa idanunsa na yoyon ruwan hawaye murya na rawa yace"kaddai kacemun qanena yayi duniyarsa yabarni salis? kaddai kana nufin kace yatafi da fushin yayansa akan munanan laifukan daya dinga aikata masa da iyayensu? kaddai kacemun yatsani ganin yayansa ne salis shiyasa yabar garin dan girman mahaliccunmu Allah?!!,,,,, sakinsa yai yaduqe jikinsa qasa yana kuka yake cewa "billahel azeem salis a dud inda qanena yashige arayuwa koda kuwa ace zan rasa dukiyata, lpia ta, raina,saina gano gudan jinina na nemi yafiyarsa najiyar dashi jin dadin rayuwa sannan zan samu salama a cikin zuciyata..can yatsaida kukan tareda miqewa tsaye yana share hawayen sa cikin murmushi dole yake cewa murya narawa "kaicona salis nabar iyayena da dan uwana da baqincina aransu wanda narantse da girman Allah mahallicina salis bansan sanda hankali ya gurgurshe mun daga jikina ba harta kaini ga aikata musu wannan mummunan laifukan dani kaina bazan iya yafewa kaina shiba face qanena yaya femun...kakarewa mgne tai nadan lokaci sannan yasamu mgnr ta dawo masa yaci gaba da cewa"zan nemosa a rayuwa, salis zan Shiga duniya nemo qanena jinina mudawo muyi rayuwarmu cikin farinciki kamar yanda muka farota kamun wannan mumunan qaddarar data afko mani.. yaqarashe mgnr tareda rungume salis yana sake fiddo hawaye masu tsananin zafi da quna a zuciya. sosai zuciyar salis yaji takaraya shima yafara hawayen tausayin mukhtar danzuwa yanzun kam ya yarda cewa💯wato d'ari bisa d'ari hankalin mukhtar din sa yadawo jikinsa inda har yake fadin wannan maganganun masu ciwo dubaga ma yanda yakeyi kamar zai shide wajen mgnr sbd qona masa rai da abinda ya aikatawa ahalin nasa kuma yake fad'a da bakinsa kunnensa nasake jiye masa hakan, kuma dud sanda kuwa mummunan furuci daya yafito daga bakinsa dangane da abinda yaiwa qanen nasa a rayuwa kukansa dad'a qaruwa yakeyi danya lura da hakan sosai shi dady salis din. hannunsa dady salis ya kamo suka shiga cikin motar mukhtar din shida Kansa dady salis din ke tuqi batareda yasake cewa dady mukhtar din komi ba, baitsaya ko'ina ba sai qofar gidan baba Ismail din dankuwa yanada tabbacin baije office ba yau yana gida yau weekend. dady salis yace"muje qanenka nacikin gidannan bar yanzun dan wasa nike maka baibar gari ba"dagudu dady mukhtar yayi cikin gidan kuwa. hakan kuwa akayi dan nan saman qaton shimfidadden carpert suka samesu shida mama Zainab suna fira yayinda heendun ke kwance saman qafafun mama Zainab tana mata parking din tulin gashin kan nan nata data gama mata shartarsa. ai suna ganin mukhtar din yashigo gidan yana tunkarosu babu wanda baiji d'ar aransa ba dan atunaninsu koyaji mgnr cikin heenduh ne yashigo wulaqantasu kamar yanda yasaba. dan haka kallonsa kawai suke suna jiran jin damai yazo kuma yau. tuni heenduh tadauki mayafinta ta rufe kanta bayan ta miqe zaune tanawa dady salis sannu da zuwa danko kallon inda dadyn mukhtar yake tsaye ba taiba sam. sosai mukhtar yaji zafin hakan a karo na farko a rayuwarsa ace wacce take matsayin 'yarsa take nuna masa halin ko'inkula haka? amman kominene yama faru shine sila ay. tuni hawaye suka sake cicciko masa a idanunsa dawani mugun hanzari ya ida isa gaban qanen nasa baijira komi ba ya rungumesa yana cigaba da zubda hawaye na tsantsar nadama cewa yake "qanena ga yayanka yadawo gareka yana mai neman yafiyarka akan munanan abubuwan daya akaita gareku da iyalinka,, qanena kawa girman Allah da iyayenmu kadubeni cikin salama batareda ka tuno abinda na'aikata gareka ba kayafen qanena nayi nadama a rayiwa ta, wlh qanena nikaina ban cewa ga dalilin dayasa Nike maka haka a lokacin, dan sainayi nakoma na zauna kuma nadingajin zafin hakan mai ciwo a cikin qasan zuciyata dan billaheel azeem nagaza sanin miya sameni a lokacin jina nake kamar baniba ne wani mutum ne daban ke rayuwa a jikina..amman a yau najini a jikina nine, nine mukhtar din Ismail na inno da baffa..!!! kayafemun qanena gani na durqushe a gabanka yau ina yafeyanka kayafen dan darajar iyayenmu qanena" yayi mgnr tareda durqushewa saman gwiwowinsa hannuwansa hade waje daya ya fuskanci Ismail alamun Neman tuban sa qarara a fuskarsa dahar lokacin bata daina zubda hawaye ba. gaba dayan wajen saida jikinsu yai sanyi dajin kalaman mukhtar dan mama Zainab da heenduh suma basusan sanda suka dinga share hawaye facey facey a fuskarsu na tsananun tausayin nadamarsa daya nuna qarara yana kuka kuma. Allah sarki dagudu baba Ismail yashige jikin yayan nasa shima yana kuka, amman shi kukan farinciki yake na dawowar yayansa garesa, d'an uwansa talli daya a rayuwa hankalinsa yadawo garesa tomi yafi wannan dadi da farinciki bayaga yadinga godia ga Allah mabuwayi gagara misali. saida sukai kuka sosai dan tunowa da rayuwarsu ta baya dasukai da iyayensu mai dadi saidaga bisani baba Ismail yadinga cewa"wlh nina nayafe maka Yaya na, daman ban riqekaba a raina Sanin yanda muka shaqu da juna nasan cewa komin Daren dadewa muddan darai a jikinmu zaka dawo ga gudan qanenka,zamu cigaba da yin daddadan rayuwar mu cikin salama da qaunar juna kamar yanda muka saba tun yarinta". yaqarashe mgnr tareda qara riqe yayan nasa yana hamdala gamida yiwa annabi salati. jikin kowa zuwa lokacin ya mutu mururus a wajen kuwa sbd kukan babba tashin hankali ne dashi. daqyar suka saita hankulansu suka zauna nan kan carpet din sosai gaba dayansu sann mukhtar yace"ngd sosai qanena daka yafemun ngd ngd"! mgnr yake yana goge hawayen fuskarsa dasuka gaza yanke masa har lokacin, yana murmushi kuma. kamo hannuwansa baba Ismail yai yace"yayana kadaina damuwa dan qanenka komi yawuce garesa tamfar ba'aiba dan haka kadaina *tuna baya* kan wannan lamarin daya wuce ma dan Allah" yayi mgnr cikin murmushi" shima dady mukhtar din yayi wani qaqararren murmushi baice komiba dan ko haryanzun abunda yaiwa qanen nasa dud inya tunosa baqaramin bugun zuciyarsa yake qara yiba. d'an bata fuska baba Ismail yai sbd lura da hakan dayai dan haka yayi nufin furta masa abinda suka saba cewa juna shi sa'ilin yarinta dadud in daya yaga dayan a halin damuwa, sake duban yayan nasa yai yace *"zanyi fushi dakai na tsawon minti daya yayana,* inhar baka daina damuwa haka bafa"yaqarashe mgnr cikin d'an murmushi.,Allah sarki nan take mukhtar yasaki dariyan dabai shirya ba sbd tuno wannan ta'adar tasun dayai. nantake sika ida yin d'ayar ta'adar tasu wato suka had'a hannu🤜🏻🤛a dun qule suka sake sakin dariya cikin farinciki kmr su cinye juna dan murnar farincikin shiryawar tasu yau a rayuwa cikin hukuncin Allah. cikin murmushi dady mukhtar yadubi mama Zainab datake qara goge qwallar farinciki tana mai fatan Allah sa wannan shiryuwar harda yayar tata furdauseey. jitai dady mukhtar din yace"Zainab kema kiyafemun laifukan danai miki dankema kinada haqqi akan furta yafiyarki a kaina danna matsa muku number haqiqa a rayuwa" dasauri mama Zainab ta girgiza kai cikin kakalo murmushi tace"bakomi Yaya mukhtar nayafe maka ubabgiji Allah yayafe mana baki daya" aminn suka amsa harda dady salis dake gefensu yanata faman zuba murmushi. " 'Yata kema zaki yafewa baban naki ko?" cewar dady mukhtar din daya dubi heenduh cikin fara'a. akunyace tace"sosaima nayafe maka komi duka dady" taqarashe mgnr cikin miqewa tsaye dasauri tabar wajen tashige dakinta ranta fal qal murnar hadin kawunan iyayen NATA. dariya sukai mata nan take dady salis yasasu kowannen yai salatin annabi Muhammad s.a.w. dan qara jadada farincikinsu kan hakan. bayan sunyi harda add'ou harga iyayensu sun shafa ne sannan dady mukhtar yaita kallon gidan qanen nasa cikin mamaki danyasan da gidan aiba haka shike ba dandud yamace sa'ilin daya sansu cikinsa. baba Ismail ne yalura da hakan dan nhaka yace"yayana wannan gidan namu Yaya salis nema yagyara mana shi sannan yabani manager a ma'aikatarsa(dayake shima dady salis yashaidawa mukhtar din ma'sanaantar tasa daya bude) danhaka kaga komi na rayuwarmu yacanza cikin ikon Allah"cikin tsantsar farinciki dady mukhtar ya rungume dady salis yana masa godiyar alherin dayaiwa qanen nasa, shiko dady salis nunawa yai babu komi ai dud yiwa Kaine an rigaya da zama daya. sunjima suna zaman farinciki da mgnr cikin heenduh da dady mukhtar yaimusu cikin tsananin jindadin zai samu jika a jinin dan uwansa. sai wajen qarfe sha biyu na safiyan ranar sannan dady mukhtar ya dubi qanen nasa yace "kozaka biyomu ne asibiti qanena?" cikin mamaki baba Ismail yace"waye babu lpia yayana?" dady salis ya amshe dacewa"Hjy furdauseey CE amman jikin yayi sauqi" dady mukhtar yace "dan khaleepa ma yace zata iya dawowa gidan yau'' Allah sarki Nan take baba Ismail yamiqe, mutum mai sanyi hali dan Sam baituno rashin mutuncin Hjy furdauseey ba amman yadubi mama Zainab yace jeki maman heenduh ki dauko mayafinki mutafi ganota tare..dady mukhtar yace"dama kabarta qanena" girgiza kai baba Ismail yai yace"ai dubiya CE yayana bakomi"hakan kuwa mama Zainab tahado kayan abinci tasaka a basket sannan sukatafi harda heenduh ma. Suna isa dakin da Hjy furdauseey din take nan suka iske Hjy Hadeeza harda zarah sai khaleepa dake zaune gefe momyn tasa yana bata ruwan tea a tea spoon zuwa cikin bakinta da Allah ya temaketa yadawo daidai daga gurmud'ewar dayai hakama kuma hannunta yadawo daidai shima. Hjy fuedauseey naganin yanda dady mukhtar yariqo hannun baba Ismail tuni zuciyarta ta tsinke babu shiri ta qware da tea din bakinta dan ganin abun take Uwa a mafarki. "sannu Hjy" suka hau mata yayinda dud rabin hankalin doctor kega heenduh dayaga sai faman kumburi take tana cika tana batsewa wanda shi yakasa gane dalilin hakan, yayinda a bangaren heenduh ba komi ne yajaza mata hakanba face ganin zarah datai kusada shi. nanko suka hau bankawa junansu harara a boye itada zaran kowace kishi na cinta dankuwa Hjy furdauseey tafada musu komi yafaru dangane da mgnr cikin heenduh tun kamin shigowan khaleepa ma dakin tana fada musu tana kuka , lokacin cikin dabara Hjy Hadeeza tadinga kwatanta mata da tabar tada hankalinta inyaso in sun koma gida sasan abinyi . shiyasa koda su baba Ismail sukai mata yajiki kadaran kadahan ta amsa musu wato a daqile babu yabo babu fallasa. danzuwa yanzun kam tashaida haduwan kawunansu da junansu yadawo. jitake uwa tai hauka ko lokacin. sosai khaleepa yakeson kebawa da sugarn tasa sai alama yake mata da 'ido amman sai faman sake daure masa fuska take tanashan qamshi, yayinda Hjy furdauseey taqurawa cikin heenduh ido tanaji Uwa ta tausheta taita bugun cikin harsaita mutu snn zata barta. dan dai kawai rashin imani kalar na hjy firdauseey. dole khaleepa yahaqura kuwa badon yasoba ganin dayai lollipop din tasa Asama take yau mulkin ya motsa. saida suka jima sannan suka rankaya harda Hjy furdauseey suka nufo gida cikin motocinsu dandama khaleepan ne yace kada su tafo abari dadyn yazo amman dabadan haka ba datuni Hjy furdauseey ra tsufa gida yanda takejin ciwon mgnr nan ta cikin heenduh mafita kawai takeson samu wajen qawarta ko'amutu ka'ai komi wannan ba damuwarta bane, damuwarta shine Indai za'a kashe d'an cikin heenduh da'ita kanta heendun kokuma ahaukatata to yanzun ko zataji daidai. danko tuni tasha alwashin komi zai faru bazatabar bibiyan heenduh ba saitaga bayanta da iyayenta. itada Hjy Hadeeza da zarah na cikin mortar ita Hjy hadeezan, yayinda baba Ismail da dady salis da dady mukhtar suke cikin mortar dady mukhtar din. saikuma mortar khaleepa da heenduh CE kawai a cikinta saikuma kwandon kayan abincin dake bayan mortar wanda mama Zainab takai wanda qiri qiri su haj Hadeeza sukaqi karba, har lokacin kumburin fushi heenduh kawai takeyi yayinda tuqin sa yi shima baice mata uffan ba har suka isa cikin anguwarsu. kaitsaye su Hjy Hadeeza gate din gidan dady mukhtar dinsuka shiga da motarsu, yayinda shi kuma dady mukhtar yakarkata motarsa domin zuwa masallaci sallar azhur bayan ajiye mama Zainab dasukai kodar gidan nanma yabar motar shima sukai alwala suka shiga masallaci sakamon sallar azhur da suka jiyo baba yawale nashirin had'a jam'e. khaleepa kuwa ganin dayai heenduh na qoqarin bude motar sanda yai parking qofar gidan baba Ismail din aiko yayi saurin danna remote ya rufe dukkan qofofin motar baitsaya wani bata lokaci ba yayi saurin kwantar da fuskarsa saman laps dinta. cikin wata sabuwan harararsa da turo red lips dinta take cewa"nika dagani natafi gida." tsurawa fuskarta idanunsa yai a marairaice yace "waikin daina sona ne? haba lollipop na kiketa mun bore yau dudda daukin ganinki danakeyi amman ke ko a jikinkiki kin barni a damuwa da naita Kiran wayanki kashe lollpop na why? Kuma gashi nazo anata hararena konayi laifine nadaba haquri sugar lips na" yayi mgnr murya a sanyaye shagwabe. hararsa tasakeyi sannan tahau ture kansa a cinyoyinta amman yaqi bata damar hakan saima zagayo da dogayen arms dinsa dayai ta qugunta yasake kwanciya laps dinta sosai. cikin tsiwa tace "nika rabu dani natafi inyaso saikaje waccen Mayyar zarah din taita cigaba da shisshige maka kai kuma kana qyaleta" dariya sosai mgnr tabasa saidai yakanne yadubeta yace"Sry sugar na i swear bansama tana shisshuge munba ni bare nadamu da ita awajen,, qasa qasa da Maurya yai yace "Kinsan ke d'ai CE a zuciyar nan dukkanta lollpop na kidaina damuwa" wani farinciki kalaman suka sanyata, jin yana mata susar qadangare a tafin hannunta daya riqo hakan yasata qyalqyacewa da dariya. sosai yaji dadin hakan miqewa yai zaune yamatso jikinta a cikin kunnenta yace "I miss you lollipop na"! lumshe fararen idanunta tai murya qasa 2 itama tamayar masa"miss you too my doctor" saida ya janye rigarta ta qasa yahau shafa cikinta shafaffe kmr babu baby a cikinsa yana fadin"baby neyler na kema nayi missing naki fa sosai yayi mgnr tareda daura kunnensa a cikin wai nufinsa baby tabasa amsa yayinda heenduh keta qara sakar masa siririyar dariyarta itama tana shafa cikin da hannunta cikin jin dadi. dasauri yadago yace"lollipop na kinjime baby neyler tace kuwa" cikin zaro idanuwa heenduh tace"a'a" saida ya murmusa tareda kashe mata ido daya snn yace"tace atemakawa dadynta muje otel danmu gaisa sosai da ita dan nkwana biyu batajini ba kusa" turo baki heenduh tai zata kamar masa kukan nata na shagawaba nanko yayi saurin kamo bakinta cikin nasa yana gigitata tunaninta. abunka da'an kwana biyu ba'a had'u ba hakan yasa heenduh sake ruqo fuskarsa da hannuwanta tana taimaka masa yayinda take qara tura masa sugar lips din nata abakinsa..sosai jikinsu yamutu babu shiri ya kwantar da kujerar motar ya kwantar da heenduh akai ahankali yasake bin jikinta ya lafe bayan yadaura hannunwansa bisa nashanunta dayaji sun qara masa wani mugun cika da laushi , snn yamaida bakinsa kan nata yana qoqarin zage zep din gaban rigarta ne sukaji ringing.... dasauri heenduh ta bude idanunta tai azamar miqewa Zaune tafiddo wayarta a jikka taga mama Zainab CE kekiran..gabanta na faduwa tadaga Wayar taji mama Zainab tace"wai ina kika tsaya ne heenduh tun dazun kuma?" cikin rawar murya tace"gag...gani nan mama tafe na biya ta wajen baba d'ahara ne" "to kitafo ynzun kinajidai anata sallah ay" "To mama" tana ajuye wyr tayi saurin dubnsa tace"please doctor budemun qofar nan natafi" Har aransa baiso hakan ba amman Yaya'iya, cikin kasala yace "zamuyi vidio chat ko sugar na?" sosai ta tausaya masa ganin halinda yake ciki amman Yaya ta iya babu damar tai helping nasa koyayane dan mama Zainab najiranta tadawo. ahankali tace"eh" kamar zaiyi kuka yasake jawota ya sake tsotsan d'an zagayayyen bakintan sosai sannan yabude Mata kofan ta dauki kayansu dake back set tawuce ciki, sai dayaga shigarta hartana sake waiwayonsa snn tashige gidan duka daganan yawuce shima sakamon wayar da yunus keta masa lokacin. Hjy furdausey kuwa sun nutse daki itada zarah da Hjy Hadeeza kan batun heendun. Hjy Hadeeza taja numfashi sannan tace"kinga tun rannan nace miki kizo muje gidan mlmin nan nawa kikace abari alhj yadawo togashi yadawon shikuma mlm wlh yau kwanansa biyu yaje lekoja wani aikin" Dafe qirji Hjy furdauseey tai tace"kibari dan girman Allah? Knn haka zamu bar wadannan tsinannun mutanen nan ne sakaka muyita jiran harsai mlm dawo?,yanda nalura hankalin Alhj Yakoma garesu yau muraran? Kai ina wlh bazata sabuba ehe"caraf zarah tace"wlh gaskian ki momy kidau mataki Kansu barema tsinnanniyar nan heenduh data dauki cikin danki" runtse udanuwa Hjy furdauseey tai tace"daina tunamin HK zarah dan zuciyata tarai bindiga ne wlh" Hjy Hadeeza tace "haba kwantar da hankalinki inada malamai kala kala Gobe maje, ai mumeda garin mun san ko'ina, gidan Mlm da gidan boka" dariya sukai ta mugunta haka suka wuni saqa mugun nufinsu ga heenduh kuwa da iyayenta. washe gari kuwa sukaiwa gidan wani dan tsubbo tsinke sukakai masa kokensu nantake yashafa qasa yashare yai wasu surutai zuwacan yadago yadubesu yace"Hjy saidai fa kuyi haqyri domun yarinyar nan da iyayenta sunci sunsha maganin tsari a jikinsu daga dukkan mugun Abu Daza'ai musu, dan haka ina baku shawaran ku haqura dan ko'ina kuksje haka za'ace muku saidai aqi fada muku gskia''. haka suka baro wajen dan tsumbun jiki a sanyaye basu daddara suka qara zuwa wajen wani shima haka yace musu kmr yanda nafarkon yace musu. Basu qara daddaraba dai saida sukaje wajen bokaye da malamai samada a qirga a ranar amman dud babu sa'a haka suka dawo gida sika baje falo cikin takaici matuqa. Dafe kai Hjy furdauseey tai tace"dama nasani tunda marakusa na ya mutu bazan sake samun hatsabibi kamarsaba, gskia nayi mummunan rashi" tayi mgnr tana matse kwalla tareda fyace majina da habar zanenta. dafata Hjy Hadeeza tai tace"in haggu taqiya saimu koma dama, ma'ana mubar komi har zaqwaqurin mlmin nan nawa yadawo ayita taqare dan zazzafan aiki yke wlh kota ina yasan makaman mutum, amman kafunnan zamu canja taku, wato ina nufin mukoma kissa tamu ta mata wato cikin laf laf da ladabi da biyya zaki shawo mana kan ahljnki tahanyar nuna masa sonda zarah ke wa khaleepa wanda yasata kwanciya asibiti, to kinsan mukhtar da tausayi nasan zai amunce... tafawa sukai Hjy fyrdauseey cikin qatuwan dariya tace kinkawo Shawara, mufara da itan to Kan Mlm yadawo ayi mai gava dayan ga matsiyatan mayun." hakanko akai dadare Hjy furdauseey taciwo kwalliya tanufo dakin dady mukhtar tanawani rangwada kotsari babu abun. har India yake kwance taje tazauna. Kankacemi saita fashe dakukan qissa,, dasauri yatashi zaune yana fadin"subhanalla furdauseey lpianki kuwa? Miyafaru?" cikin kukan munafunci taci gaba da cewa"kataima mun yallabaina kafuddani kunyar qawata Hjy Hadeeza, wlhl azeem yallabai na karkaso kaga yanda zarah ke matuqan son khaleepa,harfa a sanaddiyan son sa nefa harta kamu da ciwon zuciya dansai ma jia aka sallamota daga asubiti". dasauri dady yaqara gyara zamansa yace"innalillahe.. yanzun abun haryakai gasu wannan ciwon haka a jikin yarinyar daman? saida ta fyace majina da hankicerf sannan faki idonsa taimasa gwalo tace"wlh kuwa yallabai yamafi haka indai kan sonda zarah kewa mai tsada ne,, shiyasa na tausaya mata, dan so musifa ne zai iya kar mutum kataimaka dan Allah ayi auran nan" shiru dady mukhtar yai dan sosai yaji tausayin halinda akace zaran take,, kuma ganinsa in akai auran da zarah dud qara ma hada danqon zumunci ne inda mamanta aminiyace ga Hjy din babu wata matsala. dagowa yai tadubeta cikin tausayawa matuqa yace"shiknn daina kukan za'ai auran insha Allah,, kuma ki fadawa zaran tadaina damuwa ta kwantar da hankalinta , gobe in Allah yakaimu zanje nashaidawa qanena samuje neman auran nata harda salis kinga sai akaisu gidan nasa rana daya, heenduh a zuwan uwargida zarah amarya kuma Ince shuknn zance ya qare?" sosai taji wani kutu kutun baqinci a ranta na ambato Ismail da heenduh dayai amman yata iya dole tabi komi sannu kmr yanda suka tsara. danhaka a fili taqaqaro murmushin dole snn tace"eh shiknn yallabai na ngd" daga haka suka kwanta dan dare yafara kam lokacin. Kamar yanda yafurta kuwa washe gari yaja yaja salis sukaje gidan Ismail mama Zainab taimusu shimfida tabasu wake. anan suka zauna dady mukhtar yafada musu buqatarsu tazuwa neman auren zarah byn ya shaida musu ciwon nata kan binin khaleepa cikin tausayi.. Sam baba Ismail baiji haushin hakanba saima tausayawa zarah dayai shima sosai. sabanin salis dayaji wa heenduh kishin za'ai mata kishiya tunkan tare, knn ranar tariyarta gidan mijinta ranar zuwan kishiyarta knn? baitaba jin hknba shikam. qara duban baba Ismail yai yaga ransa fess ba damuwa saima murmushi dayake yana cewa"Allah kaimu goven saimuje gidansu zarah dun asa lokacin daurin auren Inda kace babu lokacin saka wani biki inda tariyar tasu duka yanda nike zato bazata wuce nanda sati biyu ba, Allah sa alheri kuma yayana yabashi ikon riqesu dukkansu'' sosai dady mukhtar yaji farincikin goyon bayansa da d'an uwan nasa dayai masa batareda damuwa ba da hukuncin nasa " danhaka yace "aminn qanena ngd da kyakkyawan fahimta dakamun" daga nn suka fita dukkansu a gidan a tare su 3 zuwa gidan baba yawale dan shaida masa shima zancen a matsayinsa na uba garesu. heenduh dake cikin d'akinta tanajin komi suka gama tattaunawa dan tuni fuskarta tai kace kace da hawaye, da gudu tafada gadonta tana kuka wiwi banda radadin zafi babu abinda zuciyarta ke mata. cikin muryan kuka ta tashi zaune a fili tace"wlh narantse da Allah bazan taba zama a cuceni ba tafiyata zanyi sai abasa itan da hujja" da sauri ta miqe tasaka hijab da takalmanta zata fuce daga d'akin knn taji cikinta yayi mata wani mugun juyawa babu shiri tadafe cikin tareda durqushewa qasa tana cije lebe tareda faman sakin nishi kan kukan azaban zafin ciwon murd'awan cikin nata dayake yakece mata... ~Indai kasan/kinsan tanzz kawai zaki/CE ko kyautar emoji babu add'ua bare comment dud innai posting, to gskia kai/ ki shiru da bakinka/ bakinki dan harga Allah na yafe miki/maka akan zaman type din danai ka karanta /kika karanta, dan wnn abubuwan 2 basu marubuci keso wajenku ba inkunyi tunani fisabillila har in dai kana karantawa kanajin dad'i kuma yadace kai coment kan labarin daya qunshi novel din koda kuwa comment s din ba yawa ne maimakon heart ko tanzz, sharhinku ga labarin shine zaifi bamu qwarin gwiwar qara muku hob'basa ay muma kan lavarin da kuke bibiya~. ```daga taku Maison ganin farin cikinku```... *Xexen Fasaha*. [3/30, 7:15 AM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO*!!! Story and writing by Xayyneb💤💤 *kuyi haquri masoyan heenduh kan complain naku da kuketayi kan auran zarah da khaleepa, dan saida zuwan wata cutar ake kauda wata cutar kamar dai yanda zai faru nan gaba in kuna biye da alqalamin xexen fasaha da yardar Allah....* *Kuma comments naku ya burgeni ya qayatar dani sosai*😍👏🏻👍💯 ~dedicated to my mom Sadeeq hauwas~. *I heart you mom Ahmed*. 👁🥡👁 🅿6⃣0⃣. *R* untse idanunta tayi katamau hannunta dafe da cikinta tahau cije baki wanda har lokacin cikin bai lafa ba, babu shiri ta fara kamo sunayen Allah kala daban daban dan neman rangwame. tadauki kusan munti 15 a hakan tana hadawa da addu'oe sannan taji kamar d'aukewan ruwan sama ciwon ya tafi lokaci daya kamar ba'ita bace take murqususu ba. wani sanyayyen numfashi ta saki bayan tayi wani tunani sai kawai ma ta yakice hijab din bayan cire takalmn nata datai takoma bakin gado ta zuba tagumi still hawayen zafin kishi basu tsagaita daga tsattsafowa ta cikin idanunta suna sauka saman fuskar taba tareda radadin zafin da zuciyar ta ke mata. muryan mama Zainab taji bakin qofan kamin ta'ida shigowa d'akin ta zauna tana kallon fuskan heenduh dahar lokacin ta gagari share hawayen nata. har aran mama Zainab taji tausayin 'yar tata wanda tasan dole kowace mace akaiwa hakan tadamu amman duniyar dole sai ana runtse mata idanu koda bakason abun kuwa to girman mutumin da matsayinsa gareka daya nemi afuwan hakan daga gareku dole ka saduda kayi mubaya'a bare wannan raya sunna ne ba wani aibu ba. bareshi mukhtar dinda keda babban matsayi garesu ai yafi gaban yanemi alfarma garesu su gagara masa. dafa heenduh tai bayan ta goge mata hawayen fuskarta cikin dauriya tace"kiyi haquri heenduh nasan kishi akwai ciwo to amman haquri zaki, inma kinyi tunani ai abokiyar zama nada dad'i ta fannoni da dama in Allah yasa kikai dace data gari, mutane basu gane bane,kinga a misali koda baki lpia miji bainan zata iya temaka miki harma da dawainiyan yaranku dasauran hidiman gida, dan haka kiyi haquri Inda bawai saman ki zata zauna ba kuma ba kanki aka farawa mace qarin abokiyan zama ba bare ki damu kanki, dan Allah kiyi haquri ki kwantar da hankali dan kishiya 'yar Uwa ce zakiga in kuka hada kanku mijinku shima ba qaramin jin dadi da alfaharin hakan zaiba" shiru heenduh tai tana sauraron maman aranta take cewa"kayya dai mama dud abubuwan nan da kika lissafo na tabbata zarah ko daya bazata iya ba bare aji dadin zama da'ita, amman dayake batason musawa Maman yasata cewa cikin muryan kuka"to..to mama bakomi" murmushi mama Zainab tai tana shafa kan heenduh tace"yawwa 'yata 'yar albarka naji dadin yanda kikemun biyayya akan komi na baki haquri a Kansa dama sauran wasu Abubuwan wanda da'ace haka 'ya'yan zamanin nan kewa iyayensu daba hakaba, da duniya tazauna lpia, amman ynzu lokaci yazo da iyaye zasu umarci d'a da abunda sukega sunfi qarfin samunsa garesa amman kai tsaye zai nuna bazai iya ba..amman Allah kyauta dai yakuma shurya mana zuri'a "Ameeen mama" "heenduh Kema kuma Allah baki masu miki biyayya sauda qafa kamar yanda kike mana a rayuwa" cewar baba Ismail daya shugo dakin yazauna shima. mama Zainab ta amsa da "amunn baban heenduh, Allah kuma sauketa lpia dai'' "Aminn" inji baban. har aran heenduh taji dadin addu'an iyayen nata amman yanda zuciyarta ke mata quna akan dud wai matan kirki na garin nan arasa ma wacce za'a bata a matsayin kishiya sai wannan muguwar ballagazan,, ??!sosai ta qudura a ranta dud ranar da kuwa khaleepa igiyoyin auran zarah ya yarda ya riqesu a hannunsa to wlh saiya gane wacece heenduh a ranar Inda shida bakinsa ya furta mata baison zarah, todanmi kuma zataji haka daga Sama nawai auransu katsam? to knn ma da saninsa da amincewarsa hakan zai faru itace zai maida shashasha ma? wani mugun haushinsa daqin son ganin koda fuskarsa ne sbd kishi daya rufe mata ido taji ya kamata. daurewa kawai tai taci gaba da sauraran nasihohin da iyayen nata ke qara mata Wanda gaba daya bama cikin nutsuwarta take ba lokacin dan tunanunta yai nisa na qudurinta dake ranta. bayan fitar baba Ismail da bama tasan ya fita ba taji mama Zainab tace"wai nikam heenduh wanne kayane can kiketa faman rufewa da bargo tunsanda nadawo daga Zaria fa na lura dasu a dakin nan?" dasauri heenduh takai dubanta ga manyan jikkunan nan dasuka amso kayan d'inkin da khaleepa na kayan daya siya matan ne wanda har yanzun ko daya tagaza fuddowa tasa sbd gudun tambayar Maman a lokacin shiyasa taketa faman rufesu. amman yanzun datasan cewa maman tasan da mgnr su ta auren da khaleepa fili yasata sauke ajiyan zuciya tareda miqewa tsaye batace komiba takamo hannun mama Zainab suka isa ga jikkan ta yaye bargon saiga d'ika d'ikan ghana mst go dinnan cikeda kayan. daqyar tasake duban mama Zainab tace"doctor ne ya kawon su sanda kina Zaria , ni ko daya banma gwada sawa a jikina ba, tayi mgnr tana hararan jikkunan kamar khaleepa ne akan nasu sbd haushinsa dake qara nanuqar mata zuciyarta saitakeji Uwa ta qona kayan ma kotai sadaqa dasu tadaina ganinsu kwata kwata. cikin fadada murmushi mama Zainab tace''ina ruwan khaleepa baigajiya ay" tana mgnr ne tana duba kayan bayan zuge zip din jikkunan datai,, sosai mama Zainab tayi mamakin dumbin kayan nan da khaleepa ya kashi kudi haka Kansu, duban heenduh tai tace"kuma heenduh bakice yarage siyan kayan ba sainikega kmr anyi barnar kudi da yawa, wannan kaya haka da yawan gaske na kanti dana dinkawa uwa dai lefen mace guda goma kokuma ince na 'yar shugaban qasa?" cikin duban Maman heenduh tace"nace masa yarage daukan kayan mama amman saiya nuna a'a. shiru mama Zainab tai tace"dudda kike matarsa komi Allah yabasa iko zai miki ammn kayan nan da yawa fa heenduh gwanin tsoro, ga tsadan gske kuma dan dud supopi ne atamfofin hakama lace da material da kayan kantin nan akwai kudi sosai, gskia kam qwamma da baki fara saka kayan nan ba zaifi kyau inkin tare gidansa kmr yanda aka tsara nanda sati2 kyasa kayan acan karki jawomana mgn aga kinasaka wannan manyan kayan kinsan mutane da zargi zasuyi zaton babanki na kwasan kudin inda yasamu aiki yana kashe mamu, dan haka barima kigani kamamun jikkunan mukai d'akuna can qarqashin gado na ajiye su...dole kuwa takamawa Maman sukakai kayan can duka sannan fa tadawo dakinta ta kwanta tana ganin kiran wayan khaleepa Amman saidai tai tsoki ta latse koren kiran ya katse..dataga bai daina kiran ba saima ta kashe wayar gaba daya tai kwanciyarta tana tunanukan takaici hardaga qarshe tasamu barci ya dauketa. a marecen ranar ne dady mukhtar sukai mgn da baban zarah akan mgnr zuwa Neman auren zarah wa yaronsa khaleepa saigashi nan danan baban ya amunce da cewa yabasa auren zarah ga khaleepa, dan har aran baban zarah yayi matuqar farinciki da hakan kamar ya zuba ruwa a qasa yasha yakeji dankoba komi rufin asirinsa ne in zarah tai aure koya samu tadaina ja masa mgn da zund'ensa ga mutane idan yafita da surutunsu nacewa gidansa yafi qarfinsa matarsa da 'yarsa _ke mulkasa. wanda da haka ne suka rabu da daddy mukhtar bayan sunyi musabuha kowa yawuce gidansa. washe gari ko kamar yanda aka Zanta da baba Ismail da dady salis da dady mukhtar din suka shirya sukaje gidansu zarah anan sitroom baban zarah da yayansa suka amshesu da karamci bayan anyi abinda yadace aka tsaida ranar daurin aure nanda sati 2 masu zuwa. dazasu tafuko har waje baban Zara yabiyosu yana fadin yafa gode yafa gode Allah saka da alheri yabar zumunci. sosai a zuqatan su dady mukhtar suka rasa godiiyar mi baban zarah yakeyi musu haka inda sunsan indai dan arziqi ne shima yanada nasa a aljuhu kuma susukaje nema aka basu...dole dai suka fudda zaton komi a ransu suka tafi. da misalun qarfe hudu na yamna zarah da mamanta Hjy Hadeeza suka fad'o falon gidan kuwa Uwa an jefosu dan sallama ma kam a janye batunta gefe dan batta cikin tsarinsu na rayuwa ga wuri in sunje bare suyi ta. anan falo suka samu Hjy furdauseey ta daura kafa daya kan daya tana kallon tibi. Aida sauri babu ko kunya zarah ta fad'a jikin Hjy furdauseey tana tsallen murna take cewa"wayyo dad'i ni zarah nanda sati 2 zanzamo mata a gidan Yaya khaleepa na kyakkyawa na, ai dole nema naware kudaden gyaran jiki dana kayan mata danya jini zamzam kota ina, ammanfa Hjy kin gyaramun zako kikiga yanda zan dunga tattalin d'anki kosau nawa ya buqaceni a rana zan basa wlh dan niko banda rowan kaina kaman yanda naji wasu matan nawa mazajensu wlh, tofa wannan shine albishir dazan miki momyna suruka ta sakamakon namijin qoqarin dakikai mun wajen sawa dady mgnr auran nan ta tabbata da shirinki na qasa ...buge mata baki Hjy Hadeeza tai tace "to marar kunyan banza uwarmi takawo mgnr raya sunna kuma anan?, bakida setin bakin iya mgn ko zarah? Ynxunfa Hjy ta zama surukanki ki daina yin abu haka sakaka na gallaqanci" tayi mgnr tana qyaftawa zaran ido a fakaice..aiko cikin fahintar mgnr da uwar tai mata da ido dayake 'yan bariki ne itada uwar harta gane nufinta, shiyasa nan danan zaran ta boye fuska Uwa gaske wai ita nan kunya takoma tazauna ta nutsu tace"sorry in law na momy tsabar d'okin murna ne wlh yasani fadan hakan ban shirya ba" tayi mgnr tareda yiwa uwarta signal da uban tayani muninta a fuska. murmushi Hjy furdayseey tai tace"tomiye na damuwa danki CE hakan? ba mijinki bane zarah 'yata?, ni fa damuwa ta shine ynx Mlm yadawo wlh kona rabasa da auran wanna n Mayyar yarinyar kokyaji dadin waqatawa ke daya a gidansa" fashewa da dariya zarah tai tace"wlh kuwa dakin kyauta" Hjy Hadeeza tace"ay dayake ma munyi waya dashi d'azun yace saura Kadan yagama aikin NASA nacan yadawo nan" Hjy furauseey na shirin mgn saiga dady mukhtar ya shigo cikin falon da sallama ga alama dawowarsa knn daga waje. dasauri zarah da Hjy Hadeeza suka gaishesa cikin girmamawan qarya, shiko ya ansa cikin fara'a sannan yawuce samansa. nan Hjy Hadeeza taiwa hjy frdauseey rad'a da cewa"sun wuce zasu dawo anjima" sannan suka fita ita kuma ta koma tazauna tana cigaba da kallon tv dan tasan wanka Alhj mukhtar zaiyi shiyasa bata bisan ba ta tsaya zamn jiran yagama ya sauko. azahari TV take kallo amman aranta wassafawa take na kalar mummunan ta'adin dazatasa mlm yaiwa heenduh muddun yadawo kuwa. wani murmushin mugunta tasaki taredata girgiza kafa a fili tace "hmnn dani kuke zance matsiyatan nan wato ma har kun mance wace Firdausyn meron tsimbe knn ko? wacce bata mantuwa da yafiwa bare kuma daukan fansa? Hmnn muje zuwa tayaro kyau take bata qarko ay yayinda yaro baisan wuta ba inba takata yaiba yajita a jikinsa ba. wata mugunyar dariya tasaki ita d'ai a wajen uwa wata mahaukaciya sabuwan kamu, aranta tace "hmm auran nagani kuma banga zaman saba ay, tsinannu mayu kawai" haka taita tuqawa tana qarawa harsanda taji motsin saukowar dady mukhtar daga saman benen zuwa falo. yana qarasowa kuwa kuwa yana zama saiga khaleepa yashigo falon d sallama hannunsa riqeda jikkar laptop dinsa idanunsa sayeda medical farin glass dinsa gwanin fin kyau yama qarayi yau. sosai yake a gajiye dan aikin dayai yau asubiti ya wahalshe sa sosai ga tentions dinda heenduh ta aza masa na rasa gane kashe masa waya datai yau, burinsa kawai yai wanka yaje gidan danshi gudunsa ma kada kobata lpia bata dai fada masa bane ko batason takura danyasan halin 'yar kayansa shiyasa takashe Wayar tatan may be ma. saida yaje jikin momyn da dadyn nasa sukai kalar gaisuwarsu sanan yamiqe yana yamutsa fuska yace"wlh dady Momy nagaji sosai yau a hospital, wanka kawai nike sonyi konaji Strong nawa yadawo ..cikin murmushu dady mukhtar yace "sannu my son jeka kayo wankan daman akwai mgnr dazumiyi dakai" "to dady" Momyn tace "yawwa maitsada na afito lpia to" dasauri yahaura Sama kuwa zuwa side nasa. duban ta dady mukhtar yaice "kinsan dud bidurin mgnr auran nan da ake baida labari amman yanzun zaijisa nasan zaiji dad'i''. Cikin murmushi tace"qwamma yasani kam kozai fara shirye shuryen daya kamata shima a matsayinsa na ango kam" tayi mgnr cikin girgiza qafa. minti 20 tsakani saigashi ya sauko falon cikin shigarsa ta jar t-shet da farin jeans sosai sukai masa kyau kayan musamman dasuka kama jikinsa saiyai gwanin kyau da burgewa sosai,ga damtsensa cike hakama gashin hannunsa har zuwa wajen yatsunsa kwankwance suke baqaqe yas yas, sajen fuskarsa da girarsa gamida cikakkun gassan idanunsa madaidaita shiya qara bayyana sirrin kyan fuskar tasa dan kallo d'aya zakai masa kai zaton baqon balarabe ne ingarma fari Sol a gabanka. tundaga nesa iyayen suke kallonsa dayaba tsarin kyan halitta ta d'an nasu. harkusa da dady mukhtar ya zauna ya kallesa yace "iam ready dady na wace mgn zamuyi?" Yayi mgnr tareda kallon momynsa Uwa gareta zaisamu amsar. saida dady mukhtar yai gyaran murya tareda gyara zamansa sannan yace"mgnr dai nasan daman dai kasan da zamanta tuni tunknma Nina sanda ita" duban dadyn yai yace"mgnr CE ta 6acemun amman tunamun dad dan gskia I forget it" dady mukhtar yace"OK ba wata mgn bace illa ta auran Ku da zarah wacce kuka gama tsarawa kaida momynka yun asa'ilin da bannan, sannan kaida bakinka inbaka mantaba mukai waya Kn mgnr kuma ka jaddadamun amincewarka ga zarah, inban mntaba lokacin harna roqi ku dagan qafa kaida momynka kamin na dawo dannaga kamar momyn taka taso ayi bikin tun lokacin, saida na alqawanta mata dazarar na dawo za'akai mgnr gaban manya to shine yanzun cikin ikon Allah da yardarsa da kuma cika alqawalin danaiwa momynka yau munje nema maka auran zarah nida babanka Ismail da d'ayan baban naka salis kuma Alhamdulilla mahaifanta sun amshemu hannu bibbiyu dan haka nan take muka tsaida ranar daurin auren naku nanda sati biyu masu isuwa wato jumaa' ta sama kamar yanda aka tsara ranar za'akai itama heendun tokaga saisu tare ranar gaba daya, shiyasa nasanar maka da zancen kokaima Kanada wani shiri karan kanka da abokanka na hidiman bikin dazakuyi, tokaji dalilin Kiran naka danai nace zamuyi mgn" tunda khaleepa yagama jin saukar wannan hargitsattsan mgnr gaba daya tunaninsa yabar kansa yayinda jikinsa gumi yadinga tsattsafowa kota'ina banda heenduh babu wacce ke karakaina a tunaninsa, dawane duba zai kalli heenduh ne? bacin yagama fallasa mata qin zarah da rashin damuwa dayakeyi kanta bare yaji koda burbushin sonta ne a ransa? Knn zatai masa kallon maqaryaci mayaudari mai fuska biyu knn? alhalin har aransa ba haka bane?? abinda mashi yafi d'aga masa hankali yasan heenduh da tsananin kishi musamman yanda basu shiri da zaran shiya san hakan, zai iya rantsewa kan wannan mgnr tsab heenduh zata iya masa bore tareda juya masa baya dudda sonda sukewa junansu kuwa, inda gashi cikin mgnr dady ga alama su heenduh sunsan da mgnr auran sboda gashi harda babanta a zuwan nema masa auren zarah ma, to tayaya zata fahimta babu wata mace a dukkan rayiwarsa harga Allah bayan ita? Ita ya fara so ita kuma zaici gaba da so har qarshen rayuwarsa. dafe kansa yai sakamon bugasa dayaji ana masa Uwa ana doka masa guduma akan kuwa tsaban yanda kwanyarsa taketa hango masa yanda zasu kwashe da heenduh dan jikinsa na basa za'a samu babban matsala kuwa ta sanadiyyan auran zarah kuwa da aka qaqaba masa ta qarfi dayaji, Sam bazai iya musawa iyayensa ba bare gardama danbai sababa dan haka samuyai ya miqe yana qoqarin barin falon knn yaji dady mukhtar yace "yaka tashi bakace komiba kuma?" Hjy furdausey tace"a to Nima dai da abunda zance knn ay" baijin zai iya juyowa dan ba shakka da zarar sun kallesa zasu harbo tsananin tashin hankalin daya mamaye zuciyarsa dan haka daqyar ya hada kalman "to dady Allah kaimu lkcn lpia" yana gama fadin hakan kuwa ya fice dawani mugun sauri daga falon. kaitsaye gidansu yunus yanufa yawuce dakinsa aiko ya iske yunus din yana waya ga alama shidama yarinyar sane..wani wawan ball khaleepa yayida wani qaton jug na glass cikeda ruwa Wanda ke ajiye tsakan dakin saiga cup dinkuwa yatashi yabugi bangon dakin yadawo qasa yayi tatsa tatsa dashi wanda ruwan da suka faso sune har jikin yunus suka fallatsa amman khaleepa ko'a jikinsa saima zaman sa da yayi can gefe yahada kaida gwiwa yayi shiru sai zufa yake. babu arziqi yunus sukai sallama da budurwar tasa ganin yanda abokin nasa ya shigo gigice dasauri ya'isa garesa ya zuqunna tareda tabosa da cewa"friend doctor lpia kuwa?" d'agowa khaleepa yayi wanda hakan kuwa baqaramin qara tadawa Yunus hankali yaiba sakamakon ganin yanda idanun khaleepan sukai jaaaaazur dan tsabar tention daya bawa kansa. "haba dan Allah nace kafadan mike faruwa newai kabi ka tashi hankalinka haka?" cikin mgn wacce murya tagama sanyi babu qarfi a cikinta khaleepa yakalli yunus yace"bansan taya zamu qareba yunus da ita, yunus inaji a jikina wannan mgnr bawai qarama bace gareta dan tanada kishi a kaina yunus,, yunus sonta yamun kamun bazata batareda na shiryawa hakanba, munso junanmu muna kan son junanmu yunus, sanda mike farincikin daman mallakan juna batareda wani shakku ba ko boye boye na tarayyarmu gudun fallasuwan sirrin ga iyayenmu, amman lokaci d'aya yunus wani baqon al'amari ya ratso mana wanda narasa ta yanda zan bullo mata da batun tagane babu niyyata acikin lamarin face *biyayyan iyaye*" yaqarshe mgnr tareda sakin wani zazzafan numfashi. gaba daya yunus yagaza gane inda zancen abokin nasa ya dosa kwata kwata..dan haka yasake dubnsa yace"kafahimtar dani danni bangane kan zancen ba, kuma atarayya tadakai bansan ma kafara soyayya da mace ba ayanda nasan halinka kan rashin maida hankali gasu matan ma gaba daya, dan hana rantsuwa zan iya cewa headche dinka CE kawai ma kake kulawa inkaso shima tab'a 'yar tsaman tsakaninku da'ita" shiru yunus yai yana kallon khaleepan kawai tareda sauraran amsarsa kmr ynda ya buqata yawarware masa manufar sanin inda zancen sa yasa gaba saida khaleepa yasake sakin wani numfashin sannan yafara korowa yunus tarihin aurensu shida heenduh ta hangar baba yawale dayai musu qarun haske kan batun dakuma rayuwar dasukai harta kaisu ga samun cikin dasuke raino da tattali har kawo mgnr auran Zara kuma yanzun. yana kawowa nan yasauke ajiyan zuciya yace"to yunus gashi su dady sunkarbo auran zarah kuma kasan bazan taba iya musawa ba tayaya knn zan kalli lollipop ?" sakin baki kawai yunus yai yana kallonsa cikeda mamakin auransa dawai heenduh headache? danhaka yace"amman wlh abokina kai masifan maidani garwa ko? Wato Ashe kasan heenduh takace kaki fadan in san madam dunmu CE saima kabi kadinga lalube yarinya har ka samu kyautar sadaqi(ciki),ammandanka maidani baho saiyanzun da matsala ta kawoka ka fada munko kai dan iska? Sabanin da dakaje kakejin dadunka kama manta dani wajenmun wannan bayanin ko?" tsoki khaleepa yai yace''toba gashi yanzun kaji ba? nidai kagayamun mafita kawai Kan ynda zanjewa lollipop dan wlh nasan zaiyi matuqar wuya mukwashe ta dad'i da ita" shiru yunus yai danhar a ransa shima baiso kmr khaleepa kamili zai auri ballagaza kamar zarah ba, yarinyar data gama tsiyayar da mutuncinta a titi gaba d'aya, to amman Yaya zasuyi sai haquri dan dukkan d'a nagari bazai taba jayayya da iyayensa ba dan gamawa da duniya lpia kan buqatarsu garesu muddun bata kaucewa hanya ba, wataqil ma kota sanadiyyan auran nasa ne zarah zata shiriya daga shashancin qazantacciyar rayuwar barikin cikin gida datakeyi. danhaka yunus yadafa kafadan khaleepa yace"naji kuma nafahimceka kuma kada ka damu da mgnr auran zarah kabi umarnin iyayen dan Neman rabauta dan kuwa aljannar namiji naga iyayensa sabanin ta mace dake qasan qafafun mijinta, dan haka komi Nada iyakarsa zakaga wataran kmr ba'aiba abokina"sosai khaleepa yaji dadin tunasarwan nan ta yunus madalla da aboki na Gari shiyasa akeson tarayya dasu dan baka kyakkyawan Shawara dud inka shiga cikin taskun matsala kuwa, sa6anin wasu abokan da zasu ida dulmiyaka ta hnyar baka gurbataccuyar shawara a rayuwa wanda wataqil kazo kana nadama ta hakan daga baya. katse masa tunani yunus yai dacewa"batun heenduh kuma babu matsala insha Allah, kaidai bari na shiga cikin gida na amso mana abinci inmun gama saimuje wajenta ninasan ta yanda zan bullowa headache dun tamu mai yawan bamu ciwon kai" mgnr yake yana dariya harya shige cikin gidan nasu, khaleepa saman katifa ya kishingid'a tareda sakin sanyayyen numfashi snn ya lumshe idanunsa yana murmushi kawai abinsa na mgnr yunus dayai kan heenduh ynxu dazai fitan. a kuma daidai wannan lokacin ne heenduh ta fito daga gidan baba yawale sakamakon abincinsa data miqa masa still ranta a matuqar jagule yake, tana gabda shiga gidansu ne taji yo murya daga bayanta ance''heey 'yar kyakkyawata naji dad'in ganinki kuwa, Kice yau nazo anguwar a sa'a" dasauri heenduh tajuyo tana kallon fuskar saurayin da kmr tasansa wani GU saidai ta manta. lura dayai bATA ganesa bane yasashi cewa"I'm khames hasan gwanda Wanda muka taba haduwa keda qawarki a boutique na madam lera siyan kaya??" you remember ?!Yy tmbyr yana kallonta Uwa ya lasheta ykji .sosai ta tunosa kuwa, wato shine mutumin dayasai musu kaya a bikin Nafeesa qawarsu, rabonta dajin lbrinsa tun sanda sa'a tace mata yazo nemnta a kwanan bayan nan. jitai yaci gaba da cewa"to Yaya kike ranar danazo sister naki da'ita muka hadu takemin baki nan to daga washe garin ranar ne dadyna yaturani wani course a garin faris najima a can sai cikin satin nan na dawo, kina raina beuty dud tsawon lokacun nan 'yar kykkayawa,, shiru yai snn jin taqi mgn saima yawan kallon cikin gidansu datake Uwa mai gudun wani ya isketa, azahiri hakane a ranta dan gskia saurayin mutumun yafiya surutun tsiya gashi yanda warin taba keta fitowa ta bakinsa dawani tsami data rasa game kalarsa abakin nasa kmr lemo kmr wani Abu, wanda azahirin gskia barasa CE tasa masa tsamin bakin nan dan yanzun haka fitowarsa knn daga hotel inda suka rabu da yarinyarsa darabon zaiga heenduh ne yasashi shugowa cikin anguwar tasu wajen abokansa nura isa. jitai katsam yace "akwai zafin rana baby ko zamu d'an qarasa cikin motata maqarasa firar tamu acan?'' kinsan wannan kyakkyawan jikin naki bazaiso jin zafin rana ba ga alama. dasauri ta kallesa karo na farko data dubesa ta watsar snn tace"kai haquri Mlm danda aurena ynzun haka" daga haka tai gaba dudda kiranda yabiyota da dan gudunsa yanai mata amman kuwa taqi tsayawa hartai nasarar samun ida shiga gida tana tsoki a ranta dan ita maza sun koyar da'ita tsoronsu gani take dud mayaudara ne mgnr qarya kmr ynda khaleepa ya nuna mata. Khamees kuwa lashe bakinsa yai byn yashiga Mota cikin takaicin rashin kulasa datai danhar yafara wassafa ynda zaiji babyn inda ace tabasa hadin kai, tsoki yaja kawai yaja snn yaja motarsa a zuciyarsa yana fadin"tsiyan wasu matan cikin anguwan knn, ga abun neman kudi a jikinsu amman kauyanci da rashin wayewa ke d'awainiya dasu.. ahaka yabar anguwar zuciyarsa cikeda haushin rashin samun had'in kan wannan zuqeqiyar babyn da sha'awarta ta tsurga masa tunn farkon ganinsa da ita kuwa, amman ganin dayai babu sa'an komi kanta ala dole yahaqura danya lura babyn miskilace bakalar tasu bace wnn, haka yabar anguwar gaba d'aya yana cizon leb'e.. heenduh kuwa tana shiga gida kusada mama Zainab tazauna suna d'an fira jifa jifa ko mnti 10 batai da shigowa ba wani matashin saurayi Umar Yashigo gidan da sallama yagaida mama Zainab snn yace"ana sallama da heenduh waje inji musaddiq" kallon heenduh mama Zainab tayi yayinda itama heenduh dIn ta dubeta zuciyarta cikeda tunanin musaddiq kuma? Yadawo Gari knn shima? sosai abinda yabata mamaki Neman number sa datai Tarasa a cikin wayarta, gashi Sam bata riqe number sa aka ba sa6anin ta mamanta data sa'a data riqe tun da jimawa ma. Kasa ma yunqurin tashi tai dantasan mama Zainab da qyar zata barta cigaba da tsayuwa dashi sabanin da kamin fallasiwan auransu. Amman kuma ga tarin amamakin ta saitaji mama Zainab tace"to Umar jeka kace masa gata nan" Umar na fita suka sake kallon juna mama Zainab tace "yazuwa yanzun heenduh yakamata kisanarwa musaddiq matsayinki na matar aure inkin fita yanzun, dan baya halatta cigaba da tarayyarku kina matar wani da d'inma dakukai akwai dalili shiyasa harmuka bakku dudda bada son muba,Allah yafe mana kuma, dan haka yanzun kije kimasa bayani ta yanda zai fahimta" haka heebduh ta miqe jikinta a sanyaye dan bata masan ta inda zata farowa musaddiq wannan mgnr ba. haka ta iskesa zauran gidansu jingine jikin bango zuciyarsa cikeda mamakin yanda aka gyara gidansu heenduh haka har aka fiddo qaton foundation haka a zaure danshi bayan abokinsa daya fada masa nan ne gidan dabazai gane saba sa ma sam sam. ganin ta'iso Inda take cikin sallama yasashi sakin fara'an nan tasa ya amsata tareda gyara tsayuwarsa. Yace "Gimbiya ta Heenduh barka da warhaka fatan mundawo mun sameku lpia?" wani murmushi ta qaqalo tace "alhamdulilla musaddiq ya hanya?" "Hanya alhamdulilla gimbiya dan banma jima dasauka ba gida kawai naje na'ajiye jikkata nai wanka nayo nan dannaji wani laifi nai haka ba'a daukan wayana innai text ma babu responding?, shiru heenduh tai dan ita kam halinta ne hakan tama saba indai batasan number ba toka a text koga kira bata dagawa bare dubawa iyaka intaga text da baquwan number sunma taru a Wayan to batch operation takeyi dutta marking tasharesu..jitai yaci gaba da cewa"queen beauty na inlaifi nayi akemun wannan horon ayi haquri, dan Allah mani ki amunce mun na turo magabata na gidanku ayi mgnr aur....wata gigitacciyar tsawa sukaji an sakar musu tareda cewa "kada ka kuskura kaqarasa wannan banzan furucin naka akan matata wawan mutum kawai" abinda khaleepa yace knn lokacinda yaqaraso wajen yana jefawa musaddiq din mugun duba. cikin kalar dubansa shima musaddiq din yace "Kaikuma asuwa dazaka dakatar dani daga qudurina akan matar dazan aura? Inkana cikun masu sonta ne saika gwada sa'anka kaima har Allah yabawa mai rabo sa'a ,kadaina ganin kana brother nata sa'a bata anan ay'' cikin zafin rai khaleepa yashaqo kwalan rigan musaddiq yace "kaika isa? nafi qarfin natsaya takara dakai wlh banza abanza ma dakai mai matowa mace...tuni rigima taso kaurewa daqyar yunus yashiga tsakani yarabasu yana basu haquri kowa yaja yatsaya sai haki yake tsakanin khaleepa da musaddiq din,, cikin fushi heenduh tadubi khaleepa yayinda ta'isa garesa tasa hannuwanta tana dukan qirjinsa cikin muryan kuka take cewa"wlh natsaneka! natsaneka! kafitarmun arayuwa doctor bazan iya zaman auranka ba danda auran maqaryaci kmrka gwaramun auran ingantattun mutane masu mgn daya ta gaskia da gskia kamar su musaddiq din wlh..."tsabar takaici da zafin furucin nata datake masa ne yakeji Uwa tana watsa masa garwashin wuta a jikinsa hakanne yasa baisan sanda yafidda hannunsa yasakar mata wasu zafafan maruka ba jikake Tass tass...jikinsa na ciri. durqushewa tasaki qaran kuka tace"kamin komi daidai da Kaine amman kasani nagama yin sonka a rayuwa mugu kawai...muryan baba Ismail takatse mgnr khaleepan dayake shirinyi zuciyar cikeda nadamar marukan dayai matan wanda yasan zafin kishi da ambatar jin haushin tsanarsa datace tayi ne yajaza hakan dayai matan batareda ya saniba. ji sukai baba Ismail din yace"subhanalla heenduh, khaleepa, yunusa musaddiq mike faruwa ne kuketa sa'insa haka tundaga fa waje na jiyoku kuna hakan ?.,,,. *Hmmn dasauran kallon nan fadai Fans, kudai kumuje zuwa dai da yardar Allah*. ~Allah qara miki lpia mom Sadeeq hauwas d'ina~.👏🏻 By *Xexen Fasaha*. [4/18, 11:06 PM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO*. story and writing by Xayyneb 💤💤 ~dedicated to my mom sadeeq hauwas~° 👁🥡👁 🅿6⃣1⃣. *K* owanen su kasa magana yai awajen dan banda kukan heenduh babu abinda ke tashi a wajen. "kunmin shiru ku fadamun mana dan hankalina yasoma d'aguwa nima"cewan baba isma'il d'in yana mai sake binsu da kallo. daqyar yunus ya samu yafad'a masa komi ya haddasa faruwan hakan. duban Khaleepa baba isma'il d'in yai da yaketa faman sakin hucin zafin zuciya yanaji uwa baba isma'il yabasa dama daya koyawa mutumin nan hankali. janye fuskarsa baba isma'il yayi daga ta khaleepa sannan yamaida dubansa ga musaddeq daya mayarda kansa qasa bakka iya gane yanayin da yake ciki Sam. girgiza kansa baba isma'il yai sannan kuma ya sauke ajiyan zuciya yace "dud ku biyoni cikin gida zamuyi magana daku" babu musu heenduh ta samu ta miq'e tsaye tabi bayan baban nata mararta na katsawa yayinda suma su khaleepa d'in suka biyo bayanta har zuwa sitroom d'in baba isma'il d'in kamar yanda suka samesa ciki. zama sukai sannan baba isma'il yayi 'yar gyaran murya yace "Alhamdillah na fahimci dud Inda zancen naku yandoma, kuma kai khaleepa a wannan lamarin kada kaga laifin bawan Allah yaron nan musaddeq danba laifinsa bane tun Fargo laifinmu ne dabamu fad'a masa gaskiyar lamari ba gameda tsakaninku da heenduh, daga nan kuma baba isma'il ya juya ya dubi heenduh da fuskarta ke kallon qasa yace "heenduh kin fadawa musaddeq ne abunda ke tsakaninku da yayanki khaleepa tun sa'ilin da gskian zancen auranku ya'ida fitowa ne?" bata d'ago fuskarta ba dan tasan dole yau musaddeq yaji ainahin ko'ita wacece. daqyar tasamu kalmar "a'a" ta fito daga cikin bakinta. saddar da kansa baba isma'il yayi qasa yana kallon hannunsa sannan ya d'ago ya dubi musaddeq yace"kai haquri da abinda kunnen ka zai jiya Maka daga garemu musaddeq, dan gskian mgn cigaba da boyewa baida wani amfani agaremu baki daya, sirrintawar damukai abaya muka sa6awa ubangiji to muna cigaba da roqon ubangiji Allah daya yafe mana kan tsawon tarayyar damuka barku ku kayi da heenduh alhalin tana mallakin wani, shiru yai sannan yaci gaba da cewa "musaddeq heenduh da kuke zaman saurayi da budurwa da ita kamar yanda kuka zata daga kai har ita to ahaqiqanin gskia heenduh matar aure ce musaddeq tun tana jinjirarta a cikin zane ranar rad' in sunanta aka d'aura mata aure da d'an uwanta gashi nan khaleepa" ay azabure musaddeq yad'ago da fuskarsa yana kallon baba isma'il bakinsa na kyarma yace "auurrr... aure kuma heenduh a jarinta baba?" baba isma'il yace"qwarai kuwa musaddeq suma basu San da hakan ba har tsawon shekaru sama da 25 sai wannan lokacin a kuma cikin wannan 'yan watannin suka sani musaddeq, bakomai neyasa kuwa muka boye musu gskian auran nasu ba musaddeq sai dan saboda wata gaggaruman matsala ta cikin gida wacce take sirri ne saikuma yanzu da Allah ya kawo mana maslaha a lamarin daidaituwar zumun cin namu har suma suka san da auran awattni uku da suka wuce, to wannan shine gskian zance, saboda haka kayi haquri musaddeq munsan babu dadi dan nasan ko wataqil zuciyarka zata iya zarga maka ko akanmi dud wannan jumawan da kukai da ita heendun bamu hanata tsayuwa dakai ba, to babu yanda zamuyi ne wlh musaddeq dan munsan a lokacin muddin wani bangare daga cikin mu da basu San da auran ba suka san an sani to a lokacin gskia zan iya cewa gaba dayanmu daga mu har ita heebduhn rayuwarmu zata fuskanci wata barazanar ta daban akanma wacce muke ciki wato barazanar rasa rayuwarmu a lokacin, shiyasa muka haqura muka cigaba da roqon Allah Akan yai mana maganin abun daya gagari qarfin mu a lokacin, to sai gashi da Allah ya kawo iyakar komi yazamo tarihi anyi setling nakomi ya daidaita,kayi haquri musaddeq muna roqa Maka ubangiji Allah kaima ya musanya Maka da mace mafi dacewan alheri a gareka kaima,da fatan zakaiwa mgn ta kyakkyawan fahimta musaddeq dan wannan shine babban dalilin dayasa nace kazo muyi mgn dakai kai haquri dan Allah musaddeq dan bazan taba iya gajiya da baka haquri ba sakamakon barinka cikin duhu da mu kayi maka kuma ba'a San ranmu ba kai haquri dan Allah" Sosai musaddeq yayi mamaki wannan babban magana dayakeji daga bakin baba isma'il din wanda ya tabbata da'ace ba'a bakinsa yafarajin wannan zance ba lashakka kuwa bazai ta6a yadda ba da magnr, saidai harga Allah son heenduh ya shigesa sosai har yana mamaki yanda yamatowa heenduh haka, lallai so bawasa bane, yazaiyi dole yahaqura komi sonda yake mata kuwa lazeem ne rabuwa da'ita dan cigaba da girmama tsarin dokokin musulnci na rashin halatta yin tarayya da matar aure batareda izinin mijin taba, koba komi yaji dadin yanda baba isma'il yayi masa zancen cikin tsantsar kyautatawan lafazi da nuna san mutumin da ake fahintarwar yasan inda aka dosa gamida haqura da abun , yatabbata da'ace wasu iyayen ne daban kai tsaye kota yaya takama haka zasuyi masa mgnr kotai masa dad'i ko kuma akasin hakan sukam dai basu damu ba, kuma yatabbatar dacewa su baba isma'il abin duniya bai rufe musu ido ba bare yayi tunanin kodan kud'i ne suka auras ga heenduh GA khaleepa toba hakaba ne kuman dan tun jarinta kam yafi qarfin ace son abin duniya saidai dan qulla zumunta kmr yanda baban yace marigayi baffan nasu yayi, dan haka a hankali kuma sai musaddeq d'in kuma yaji ransa yarage damuwa sakamakon ambatan Allah dayakeyi can qasan ransa cikin 'yan muntunan nan kuwa, dan haka cikin murmushi yad' ago yadubi baba isma'il yace"to shiknn baba na fahimci mgnr ka bakomai ina kuma roqon Allah daya basu zama lpia a tsakani ", cikin farin ciki baba isma'il yace" masha Allah ngd sosai musaddeq da fahinta ta dakai Allah saka maka da alheri" cikin wani murmushin dole musaddeq yace"aminn baba insha Allah nima zanyi amanna nayi biyayya ga auran wacce mahaifiyata taso bani na aura wato 'yar qanen baba na hafsat, todayake su iyayen nawa sunso nayi auran kuma da suka fahimci muna tarayya da' ita heenduh to sai suka janye mun mgnr hafsat d'in da tunanin in Allah yaqaddara matatace ko bayan auran namu da heenduh ne saina auretan inda rabon, todayake Allah yasa ita heenduh ba rabona bacen Allah sa hakan yafi alheri" da amin suka amsa inka dauke heenduh da khaleepa, har gaban khaleepa musaddeq yaje yabasa hannu sukai musanya cikin yiwa juna murmushin dan zuwa lokacin hankalin khaleepa ya d'an kwanta tunda yafuskanci musdq ya haqura da binbinin heenduhn tasa kuwa. dan haka musaddeq yace "ayi haquri abinda yafaru tsakanin mu ynx likita akan rashin sanine" cikin wani kwantaccen murmushin khaleepa yace "komi ya wuce musaddeq kuma insha Allah zamuna tare har yanzu kada kadamu" yunus ya amshe da fadin ''hakane kuma dayardar Allah in bikin naka ma yaqaraso muma zamu shigo cikin hidimar ayi damu insha Allah" haka musaddeq yaiwa heenduh Satan kallon bankwana yafuta baba isma'il yabisa shima dan heenduh kam batasan sunma fatan ba sbd kanta na qasa har lokacin, to Jin shiru yayi yawa ne a wajen yasata daguwa aiko caraff takama idanun khaleepa yana faman qare mata kallo, yayinda yunus ke kusa dashi nandanan ta b'ata fuskarta ta daureta tam tareda kauda kai gefe. jitai yunus yace, "afuwan amaryamu muna qara dai bada haquri na tsautsayin daya gitta a tsakaninku da mutumin tsantsar kishine yasa shi yin hakan ayi haquri muna tuba" wani takaici ne yasake taso mata wato itama zasu rainawa hankali knn dawasu maganganun su na bacin ran?, alhalin yana ganin sanda abokin nasan ke faffaska mata marika a lokacin bai basa haquri ba sai yanzu da'aka rabata damai sonta na gaskia ko?, jitai kamar tarufesu da duka dan haka cikin fushi ta yunqura zata miqe knn saiga baba isma'il d'in yasake dawowa sitroom d'in yazauna a inda ya tashi . hakanne yasata komawa ta zauna dole. baba ismail dinne yadubi khaleepa sannan ya maido da dubansa wajen heenduh yace" heenduh na kema zakiyi haquri da abinda nasan kinji wataqil kodaga ma bakin mahaifiyarki Inda munyi magnr da'ita wato mgnr auran zarah da khaleepa nanda sati na sama,munsan kishi halitta ne acikin zuciyar kowace mace, da hakane niqe qara tausar heenduh na data qara haquri da dauriya gamida jajircewa fiye da yadda na sanki dasu kinji ko heenduh na?" cikin dubara heenduh tayi saurin maida hawayen idanunta ta shanyesu dan kwata kwata battason baban nata yafuskanci damuwarta ko kadan kan wannan batun, dan haka cikin sanyin murya ta dago ta dubi baban tace"mama ta fadamun babana bakomai kuma,,, taqarashe mgnr muryarta nason fara seizing dasauri kuma ta datse mgnr tareda mayar da fuskarta qasa tana wasa da yatsun hannunta kamar ta fashe takeji tsabar yanda can qasan zuciyar ta yake qara 6aci da d'acin mgnr zarah. sosai fara'ar dake fuskar baba isma'il ta q'ara fad'ad'a yace "naji dad'i kuwa heenduh na Allah shiyi muku albalrka dukkanku kuma ina roqon Allah kuma Allah Baku masu muku d'a'a kamar yanda kuke mana''da aminn suka amsa''sannan ne baba ismail din ya miqe tsaye yace" nashiga cikin gida ni zand'an watsa ruwa dan dama daga office nake na dawo na iske wannan lamarin amman alhamdillah ay Inda komi ya wuce an fahimci juna Allah kuma qara hade Kanunku" yunus ne yace '' amin baba sai anjima to'' "to shikenan mujima da yawa yunus''cewa baba ismail din yana mai ida fucewa daga sitroom din. har gaban heenduh doctor yataso tsam daga mazaununsa ya durqusa gabanta sam baiji kunyar yunus ba yakamo hannunta yana murzawa cikin nasa a hankali, wanda haka kuwa ba qaramin tadawa heenduh tsigan jiki yaiba lokacin, ahankali ya kwantar da kansa saman qafafunta muryarsa cikin son lallashi yake cewa''please lollipop na kiyi haquri da marin da kikaga nai miki d'azun dan zan iya rantse miki da Allah bansan ma sanda hakan ya faru ba, kawaidai tsananin zafin maganganun dakikai munne suka samu gurbi araina harna kaiga yin wannan gangancin..... bai ida qarasa fadin mgnr tasa ba azabure ta miqe da qarfi bayan ta ture kansa daga jikinta cikin tsiwa sosai takama qugunta na dama da hannunta ta riqe tace''ok nicema naja harka maran ko? wato kai bakaga kalar cin amanar daka munba ko na qaramin kishiya ko? wani murmushin takaici tasaki tace "uhmm yaya khaleepa to albishirin ka ni heenduh isma'il inamai farin cikin shaida maka cewa Kagama samun Jin wani d' and'anon farin ciki daga gareni ko misqala zarratun adai wannan lokacin wannan alqawali ne, sannan kuma Abu na 2 shine bazan taba yarda akaini gidan kaba kamar yanda ake fada Allah kuwa saidai akai maka zarah din ita kad'ai kaga saima kufi sakewa a gidan ku babuni 'yar had'in aure na iyaye bare natakura muku"tana gama fadin hakan tajuya zata bar wajen aiko taq'i daya khaleepa ya yariqo cinyar hannunta tareda juyo da ita zuwa gabansa, har wata 'yar qara tasaki sanda taji zafin riqon nasa uwa zai ballata kuwa taji lokacin, harara tasakar masa tace''miye haka ne? sakarmun hannu fa mlm kaje can kariqe matarka zabun ka'' kallon ta kawai yake shi dud wannan shirmen maganganun nata bai daukesu wasu Ababa face kawai na zallar kishi dan yasan data huce zata daina masa wannan borin sudawo daidai, dubanta yai yana sakin wani dafaffen murmushi idanunsa nakan baby face dinta kallon jajayen yan hyalan hyalan lebunanta yayi uwa tashafa musu janbaki amman babu komi data shafa musu akai natural haka suke daman,ji yake uwa ya jawota jikinsa yatsotse mata su tass koyasamu nutsuwa. yana qoqarin mgn ne yaji yunus yace"haba headache namu atemaka arage zafin nan da aka dauka damu haka man a ajiye kishin nan gefe muzauna muyi mgnr yanda zaku gudanar danaku hidiman bikin keda qawayenki kinga babu lokaci sauran mana sati 2 fa,,, afusace tajuya tadubi yunus tace "ina ganin girmanka yunus dan haka kaimum shiru da bakin ka kaima kannadawo kanka" tayi mgnr tana banka masa harara shima. dariya takusan qwacewa yunus yy saurin saitata saiyai saurin maye gurbin faffaden murmushi a madadin dariyar, dan yasan dayayi dariyar nan tsab headache zata qara qufuluwa ne dasu , dan haka cikin murmushin yace "a'a to Inda abun hakane kam Allah huci zuciyar ki rankishidad'e, nadaina cewa komi din kamar yanda kika buqata gani aside nazama dan kallo'' tsoki tai tareda tabe baki tace''karufawa kanka asiri knn"juyowa tai tadubi khaleepa dayaketa kallon ta yana sakar Mata wani kwantaccen murmushi sam tama lura babu damuwan komi a tareda shi, dasauri ko tajanye fuskarta danji datai gabanta na faduwa sbd kallon da yake matan ne tarigaya datasan ma'anarsa tuni kuwa, dan kallo ne nanuna tsananin buqatuwa yake Mata dud sanda taga yana matashi kuwa tasan miye aransa, amman saita basar tadinga kallon wani wajen daban tasake daure fuskarta tareda furta cewa"kada ka ciremun hannu karabu dani mlm zan wuce"tayi mgnr tana murguda masa d'an bakinta najin masifa. Cikin kalar muryasa yace"yanzun bazaki daina tsiwace tsiwacen nan ba da fushin ba lollipop na?, kai tsaye tabasa amsa da fadin ''eh danka ji ma kuma ka sani yanzu ma nafara maka hakan ehe" matsota yayi kurkusa da jikinsa yazageye hannuwansa ta bayan qugunta yariqo to gam Jin tana kicikicin zillewa yasashi cewa''nanda kwana qalilan zan mallakeki cikin gidana fa to miye nawani yimani kakkafi da yanga damage? please calm down man sugar na yayi mgnr tareda ida rungumota tsam a jikinsa enlargement ballons nata kuwa cike saman qirjinsa yajisu lausasa. cikin takaici da tsakanin kunyar abinda yai matan gaban yunus din aiko daqarfi ta turesa daga jikinta ganin jikinsa har ya soma saki. nan takoma baya tana sauke numfashi tace ''ko mafarki kayi naganin cewa zan tare cikin gidanga to Allah kuwa inka tashi kayi sadaqa dan abinda bazai taba yuyuwa bane"tana gama fadin hakan tafuce dasauri ganin datai khaleepa din yana qoqarin isowa wajen nata da nufin sake kawo mata caffa kuma ita bata shiryawa hakan ba. murmushi sukai suda yunus sannan suka fuce suma suna dariyar mgnr shirmen mgnr tata dansu a shirme suke jin komi nadaga bakin nata kam. wasa wasa har sauran sati daya biki amman khaleepa yaqi yarda WA yunus sufara tsarin fatittika na bikin dan har yanzu heenduh taqi kwantar da hankalinta itama shiyasa yakejin komi bai masa dad'i shiga, danta rantse masa bazata halarci party ko daya ba suje suyi da zarah mafarin knn abubuwan suka qara dame masa. gefe guda zarah sai faman shiri akeyi na gyaran amarci dan tunda satin bikin yashigo take tara qawayenta maza da mata kullum sai sunje anyi party na innaniha ayita shaye shaye da sauran abubuwan ko kyan gani babu kuwa, zarah ta yanke shawarar yin wannan fatittika ne tun sanda tajewa da khaleepa da mgnr shagulgulan bikin kai tsaye yace bazaiyi ko daya ba in ita zatayi taje tayi yabata change. mafarin knn take bushasharta na fatittika fitsararru da friends nata maza da Mata haryau gashi gobe daurin aure. mama zainab ma tayi qoqari sosai wajen gyara d'iyar tata ciki da waje harna tsawon sati kuwa, shiyasa nn danan fatan heenduh taqara kyau ko'ina ta gitta tashin qamshi ne kawai ke maye gurbin wajen, kallo daya kamata bazakace tana d'aukeda ciki bama sam tsaban bin jikinta dayai. hausawa na cewa komi akasawa lokaci zanzo, yaukam dandazon mutanen a bababan masallacin juma'an dake anguwar tasu baba isma'il bayan sllr jumaan daaka gama suka shaida daurun auran zarah da khaleepa ananne kuma take mai shaila awajen yasaka amsa kuwa ta masallacin yana qara jaddadawa mutanen wajen da cewa kamar dai yanda dady mukhtar yabasa izini, nan yafara dacewa "Aassalamu alaikum jama'a gawata sanarwa daga bakin iyaye ango since a shaida muku cewa yau ango khaleepa da qanwarsa 'yar uwa tasa heendatu auransu ya jima da d' auruwa tun azamanin jarintarsu aka daurasa, wannan jaddadawa ne ga jama'a domin wanda baisani ba yasani yau,, aureeeee daikam ya jima da dauruwa tsakanin heenduh da khaleepa, dan haka yanzu heendatu na mazaunin uwargida ta khaleepa zarah nazaman Amarya ubangiji yasaka albalrka ga auran gamida zuria dayyaba,........ " Ana gama daurun auran kuwa aynan take wajen kuwa yakaure da hayaniya mutanen nata mamaki auran heendatu da khaleepa kowa nata fad'in albarkacin bakinsa kuwa, cikin mutanen dasuka halarci daurun auran kuwa harda haruna mai khemist da abokansa wanda mamaki suma nawai jin jimammen auran heenduh da khaleepa jiki a sanyawa haruna yaja tawagarsa suka tafi, dan harga Allah yaso heenduh amman yazaiyi Inda da auranta ba batun so yaqare kam yana fatan Allah masanya masa dawacce yake so kamar heenduh shima. ango khaleepa kuma yaci adonsa cikin dakakkiyar shaddarsa dark blue sai maq'in nera take, yasha yar ciki da babban riga kansa hular nan ta zauna sosai gwanin kyau haka kwantacciyar sumar sa ta kwanta bayan gashinsa nakan nasa baki Kirin sai sheqi yakeyi kuwa, qafafunsa sanye da takalman sawu ciki, hannunsa d'aure da agogonsa q'irar diamond light blue, kowa kuwa yaggansa yasan yana cikin farin ciki lokacin na ganin yau lollipop nasa zata zama mallakinsa suyi rayuwa gida daya na har Abadan abidina, danshi harga Allah mantawa ma yake dawata zarah cikin rayuwarsu, lollipop ce kawai tsaye cikin rayuwarsa. hakanne yasa yasamu yazulle daga cikin abokansa su yunus kai tsaye gidan baba isma'il yashiga dudda iyayen mutanen yan biki dake cike da gidan kuwa sai tsiya ake masa amman haka yashiga kutsawa ciki burunsa kawai yaga heenduh a lokacin saiko yaci karo da mama zainab tafi to daga daki, babban sanda yace Mata bak'in abokansa ne sukazo zasu gaisa da heenduh shiyasa yashugo da knsa, take kuwa mama zainab tace''ayya khaleepa ay tun safe heenduh na gidan kawunka salis,, Sosa kansa yai cikin yar kunya sannan yace"to mama shikenan bari saina kaisu can din'' yana fita kuma nan waje yasamu su yunus yakoma cikin su yana shirin ma yunus zancen zuwa gidan dady salis din knn nan yaga maroqa da mawaqa goge na gargajiya sun tunkarosa suna qarasowa kuma suka qara bude muryan su suka hau masa kirani da fadin '' *🥁🎸kaga jajirtaccen tsayyen namijin Mata 2 gimbiya heenduh uwargida sarautar mataye ta kyawawa da fatima zarah, gimbiya heenduh mai babban suna wanda sunan sai a gidan masu masarautar musulman nuggeria shikan dada bayyana sarauniya heenduh uwargida ga khaleepa Allah ja kwana yabar masoyi da masoyiyarsa injini Usain mai goge jiqan audun malam*.. sosai khaleepa yaji dadin wannan waqar dayaji mawaqin yafiya saka lollipop din nasa aciki ,nan kuma yabude bakin aljihunsa yaita musu ruwa dubu dubu karshen kudin Nigeria suko suna kwashewa suna sawa aljihu bashine yabar musu ruwan kudinba har saida su yunus suka janyesa sannan. sosai yunus yaji dadin hkn danshine dmn dakansa yasanar da maroqan yanda zasu tunkari khaleepa da waqar tasu sanda yashiga gidan baba ismail din. daman abokan angon sun hada reception nasu na abokai da aminan arziqa da zarar an gama d'aurin auren shiyasa dud yawancin abokan suka fara nufan garden din gidan so khaleepan inda nan suke fatin nasu. yarage daga yunus sai khaleepan tsaye wajen mota wanda ganin wajen yayi sauqin jama'a yasa khaleepan ya dubi yunus bayan yakalli watch din hannunsa sannan yace "yunus kashiga ciki kufara event din nan please zanje wani waje ne yanzun nan zan dawo'' cikin mamaki yunus yace '' dadai kahaqura an gama event dinnan sann kaga ynzu friends namu zasuta tambsyar ina ango fa" 6ata fuska khaleepa yayi yace"no,, no bazan iyaba yunus dud yau ban saka lollipop na a idanuwa naba ,wlh ba kaji yanda nikejin jikina ba uwa nayi rashin wani abu daga jikina please yunus kaje kaji da friends din namu kaban 15 mnt naje gidan dady sales naga lollipop na ko naji qarfin jikin gudanar da event din nan yau cikin dadin rai., " sosai yunus yaji tausayin khaleepan,, lallai so maisaka abu laushi komun taurinsa kuwa, bayaga haka dubi yanda so yakejan abokin nasa dud miskilancin nan ya'ajesa gefe yana nan nan da abokiyar fadan nasa ada ayanzun kuma abokiyar rayuwa ta aure tahar abada, dan haka cikin murmushin sauke ajiyan zuciya yunus yace"jeka abokin adawo lpia tareda gaishe man da mutuniyar tamu , murmushin Jin dadi khaleepan yasaki yace"yawwa friend tnxx yanzun nn zndawo" yy mgnr cikin saurin shiga motorsa ya wuce, shima yunus ya wuce wajen abokan nasu, daidai qofar gidan dady sales yy parking yarasa tayaya zai shiga gidan, aqalla yajima zaune a cikin motor harya fara yanke shawarar yafito ya aiki yaro sakamakon wayar tata dayaita bugawa taqi shiga, yana shirin kirawo wani yaro saiko ya hango baby amnat tafi to daga gidan nasu. da sauri ya bude motor yafito itama tana hangosa tayi murmushi tareda nufosa tana fadin "oyoyo uncle khaleepan " sanyayyen murmushi yai yace" oyoyo babyna amnat aunty ki heenduh na ciki ko? "eh uncle doctor tana tareda momy na, zomuje narakaka inyaso sainaje gidan su grandpa damn momy ceta aikin can" sosai yaji dadin hkn kuwa dan haka har falon gidan suka shiga nan suke iske momeyn amnat din zaune yayinda heendub ke gefenta tana kwance saman doguwar kujera idanunta lumshe kamar mai barci amman tsabar damuwa ne cunkushe kawai cikin zuciyarta, dan kuwa qiri qiri taqi gayyato abokanta wani biki danko sa'a ma bata fada Mata ba balle. jitake tomimane abin gayya a wannan aure da'a ka kuntata mata a cikinsa, dan ita Batama ganin laifin kowa daya wuce doctor din dan Inda bai amine da auran zarah d'inba bazasuyi masa dole ba iyayen nasa. dan haka kuwa tanajin muryarsa falon tareda qamshinsa haka baqaramin fadar Mata da gaba yaiba sakeyin lamo tai tanajin yana gaida momyn amnat ta amsa cikin took arsa dacewa "ango na amarya sannunku da hidima fa, allah sanya alheri yabaka ikon riqesu lpia kuma" tanajin sanda yake amsawa cikin muryarsa da '' aminn aunty." wani kulukulun sabon jin haushi yataso mata tareda tokare mata zuciyarta, wato zarginta nasan zarah da yake yazama gaskiya knn Inda gashi yana amsawa da aminn da'aka musu addu'a. jitai momyn amnat nad'an ta6ata tana cewa "heenduh..?heenduh tashi ga doctor nn yaxow"tana gama fadin haka tamiqe tabar falon danufin hadowa khaleepan koda kayan motsa baki ne. shiko ganin tabar falon yasa shi qarasowa har kusada heenduh ya zauna , yazuba Mata fararen idanunsa yana kallon yanda atamfar jikinta lemon green riga da Zane suka masifar karba ta, fuskarta simple make up ne amman baqaramin kyau taiba, sosai yashagala da kallon to saiko gashi caraff ta Bude idanunta sukai four eyes, ganin shigarsa shine ya tabbatar mata da aure yashiga tsakanin sa da zarah knn ?babu zato taji ko mararta tayi wani mummunan murdawa gamida katsawa amman dudda abin datakeji saida tayi qoqarin matsawa daga garesa tamiqe tsaye tana aiko mass da wani kalar mummunan kallo, shiko kokarin ruqota yake kodan yararrasheta danya hangi kishin nata kuwa qarara a cikin idanunta ya motsa, saura kadan yariqota kuwa tayi saurin ture hannuwansa hawaye suka fara zubo Mata murya narawa cikin tsawa tsawa tace "macuci mayaudari kawai ni kafutar mun daga nan mizai kawoka wajena alhalin kadai na sona nima kuma nadaina sonka kawai ka futa kakoma wajen zarah nabar mata kai duka.... taqarashe mgnr tareda ida fashewa dawani kakkarfan kuka, har cikin ransa yakejin zafin kukan nata kuwa matuqa, danhaka murya a sanyaye yace"wai dan Allah lollipop wanne kalar kishi ne haka ne dake sai kace kank...katsesa tai ta hanyar d'aga masa hannu datai zatai mgn knn taji lokaci daya cikin ta yasake wani mugun juyawa sbd tsananin azaban zafi wata qara tasaki tareda dafe cikinta da hannuwa biyu ta zube awajen tana murqususun azaba danko kukan ma tagazayi nai, ta runtse idanunta tana sakin salati domin azatonta mako mutuwa zatayi yanda takejin wannan azaban a cikin nata, ba su Ankara ba dukkansu kuwa sai ganin jini sukai yana malalowa a qasa daga jikin qasan ta. aida gudu yaqaraso wajen yazube hankali tashe idanunsa 'sukai jawur nan take, cikin tashin hankali yake cewa "shikenan?! ,,, shikenan! hankalinki ya kwanta kin zubda zubda min cikin neylar" yy mgnr jikinsa na rawa. damqo hannuwanta yai idanunsa jujjuye da tashin hankali yake cigaba da cewa " me yasa???!!! miyasa ??miyasa akan wannan banzan kishin naki heenduh zaki zubar min da gudan janina minai miki haka kikai hateing dina haka why! why minai miki kifadamun nace!!!! yayi mgnr cikin wata matsanciyar gigitacciyar tsawa gamida girgiza kafadunta, yayinda itakuwa batasan Inda kanta yaiba tun sanda taji yafurta zubewar cikin nata kuwa tune ta shid'e a wajen tareda sumewa gaba daya, lura dayai bata numfashi ne yasa shi qara gigicewa tuni yazame babban rigar jikinsa da hularsa cikin jinin ya sunkuyo ya sungumeta a jikinsa zaifita saiga momyn amnat sunshugo falon hannunta daukeda plate na snack sai baby amnat nariq'e da jug na lemo a plate itama. dukkansu rudewa sukai ganin yanda jini ya bata musu kaya musamman heenduh ma dasuka lura bata numfashi sakamakon ko'ina na jikinta daya saki ,, momyn amnat cewa take "wayyo allah Mike faruwa khaleepan miyasame ta,, kasa mgn yai yawuce kawai dawani mugun sauri ya fito ya bud'e motarsa yasakata abaya dasauri momyn amnat ma ta'iso ta shige motor yaja dagudu suka bar gidan yayinda cikin kuka baby amnat ta nufi gidan su heenduh. Suna isa asubitin dakansa ya dauko ta a saman kafad'a ya shigar da ita emergency room na masu miscrage yafara dubata,, yadau tsawon lokaci a kanta Amman dud yanda yaso ya tsaida zubewar cikin amman ina Allah bai yarda ba saida ya zube tsab ,,, daqyar yana share hawaye yayi mata wankin ciki tareda wasu allurai yasaqala mata qarin jini ta hanyar jininsa daya deba da kansa nan take yasa mata danta zubar da jinin sosai,, zama yai gaban gadon yana kallon yanda take sauke numfashi jiyai idanunsa suncika da qwalla nn yad'ora kansa ajikin gadon nata wasu zafafan hawayen d'acin baqinciki na fita cikin idanun nasa. yajima haka harya samu yatsaida zubar hawayen nasa lokacin har ledar jinin daya samata taqare nanya zareta yasake mayar mata da qarin ruwa danta samu qarfin jiki,, saida yayi tsawuwan minti 10 yana kallon to saidaga bisani yabar dakin yana fitowa waje kuwa nn ya iske dady sales da dady mukhtar gamida baba ismail sai momyn menat da mama zainab dukkansu sunyi jugun jugun musamman masu mama zainab da baby amnat ta kai musu wnn labarin maitada hankali na cewa datai musu GA aunty heenduh can cikin jini. suna ganin fitowar khaleepan kuwa sukayo kansa da tambayar yaya jikin nata? "" jikin babansa yashige yana hawaye dan xuciyarsa sosai take sake raunana kan fitar cikin nn dud inya tuno kuwa.. a haka yashaida musu zubewar cikin heenduh dudda yaboye musu ainihin dalilin fitar cikin kuwa. har dakin suka shiga ganinta sunji babu dadi suma amman ya suka iya da abinda Allah yaqaddara saihaquri ay,,nan su dady sales sukai ta rarrashinsa dan kmr yaro yakoma musu kuwa, saidaqyar yayi settling xuciyarsa da kansa sannan yayi saurin barin room din dukansa. burinsa ya'isa office d'insa koya samu wata nutsuwar acan, danshi kota b'acin kayan da jikinsa sukai bai damuba daya chanza su, haka yawuce yana goge hawaye xuciyarsa na cigaba da rawa dud inya tuno cikin sa na baby neylar yafita da gske kuwa, haka ya'ida wucewa yashige office dinsa ko ganin gabnsa baiyi sosai, gefe guda GA kiran wayarsa da momynsa da yunus gamida amarya zarah dasuketa famanyi amman kwata kwata yama rasa ta'inda ake daukan wayar ma a rayuwa bare yayi qoqarin yin hakan. haka suka zauna asibitin harzuwa lokacin da'aka kira sallar la'asar su dady mukhtar suka nufi masallacin asibitin danyin salla yayinda mama zainab taje gida itada baby amnat daukewa heenduh kayan dazata sake,nan akabar maman menat wajenta, basu jimaba suka dawo akai sa'a ko minti uku su mama zainab ba suyi da dawowa ba heenduh ta farfad'o tareda bude idanunta. ahankali ta d'aga hannun ta na dama ta d'aurasa saman cikin nata jin wayam babu alamun wannan d'an tudun cikin nata data keji inta taba a wajen nan take ta fashe da wani gigitaccen kuka naqin qari harda turje turje banda baby neylar babu abinda taken tunawa . dasauri _su_mama zainab suka yo kanta suna faman rarrashi, momyn meenat kecewa "kiyi haquri heenduh insha Allah ubangiji zai canza miki wani kiyi haquri da wannan daya fuce kinji ko?, kihaqura ba'a fushi da ikon Allah kuma Inda rayuwa bata qareba bazaka yanke qauna ba ay daga samun haihuwan kudama zaku fara rayuwa yanzu,, kiyi haquri ki kwantar da hankalinki muma knmu bamuji dadin zubewarsa ba, amman babu yadda muka iya sai haquri, tashi muje toilet ki gyara jikinki kiyi wanka ga part nan dasauran kaya an dauko miki daga gida saiki cire wadannan na jikin naki dasuka baci, ganin qarin ruwa yaqare heenduh bata tsaya wata wata tasa hannu ta fusgesa harsu mama zainab namata fadan mimakon tabari akirawo khaleepan, shiru tai a haka momyn meenat takamata suka shiga toilet din tadan taimaka Mata da hada ruwan dumi sannan tabaro toilet din bayan ta'ajiye Mata kayan da zata saka, bata jimaba tafi to bayin sanye da doguwar rigar material green colour da gyalenta data yafosa aka, taqara wani haske sosai saidai kai daka ganta kasan tana cikin tashi hankali kala daban daban, dasauri momyn amnat takamota tazaunar da ita sannan tamiqe tana cewa''bari naje toilet nawanko kayan dakika cire,, da kallo kawai heenduh tabita batace komiba hartaga shigewarta toilet din kuwa, kallon ta tamaida can gefe tahango mama, zainab na salla Dan haka cikin murmushin qarfin Hali ta juyo ta dubi baby amnat data sata gaba tana kallo kamar mai tsaron lafiyanta tace "baby amnat kinsan office din yaya khaleepan ko? dasauri cikin jin dadi na ganin aunty tata na mgn tace '' eh aunty nasani dazun munje , yawwa tojeki ki kiramin shi, aiko dasauri baby amnat ta fuce, nan danan heenduh tamiqe ta zuge jikkar momyn amnat ta dauko wayarta data sakata ciki tun zuwanta gidan nasu, tareds wasu kudi data gani cikin jikkar ta dauko dubu uku dasauri tazuge jikkar tagyara mayafin kanta ta rufe fuskarta dashi tabi tawata kofar ta fuce daga asibitin tahau napep babu Inda ta sauketa sai tashar mota kuwa tabarin garin kaduna....... tarasa wanne gari zatace akaita gashi sai tambayrta Inda zata direbobin tashar keyi, batasan ko'ina ba batta zuwa ko'ina to ina zatace akaita kenan yanzu??,,,, *kuyi haquri kunjuni shiru uzurirrikane wlh..* By *Xexen Fasaha*. [4/18, 11:06 PM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO*. story and writing by Xayyneb 💤💤 ~dedicated to my mom sadeeq hauwas~° 👁🥡👁 🅿6⃣2⃣. *K* awai gidan sa'a dake garin bauci taji shiya fad'o mata arai a cikin lokacin, dan haka Inda motan baucin take kai tsaye nan ta nufa kamar yanda aka gwada mata kuwa. tayi sa'a kuwa babu jimawa motor tasu ta d'aga suka bar tashar tareda miqar hanyan bauci, tanajin sanda ake cewa a harhad'o kudin mota nata ne first din badawa suna manne cikin hannunta daman, dankuwa jitake gaba daya jikinta yasaki tasan muddin iyayen nata suka ankara da bata nan tofa tasan ba qaramin tashi hankalinsu zaiyi ba naqin qarawa ma. sotakeyi ta samu tayi kuka kota samu relief a cikin zuciyar ta amman ina babu damar hakan domin babu yanda zatai kuka da iyayen mutanen nan cikeda mota tasan dole zasu d'iga mata ayar tambaya mafarin knn ta haq'ura ta daure tareda shanye kukan nata saima duq'ar da fuskarta datai saman qafafunta ta lumshe idanuwa uwa mai bacci a haka sukaci gaba da tafiya sune basu sauka cikin garin bauchi ba harsai da ana kiran sallar isha'e, wai nan danma direban yayi sauri ne kamar yanda taji wasu na fada a cikin motor lokacin da suka ison, tana fitowa itama daga cikin motor ta tari napek tahau babu Inda ta sauketa sai a anguwar G. R. A. a qofan gidan sa'a. jin da mai gadin yayi ana qwanqwasawa ne yasashi ajiye 'yar radio din tasa tajin waqoqin zamani da yake gyara yaje ya bud' e qofan,, wani murmushin qarfin hali heenduh ta qaqalo taiwa yahuza mai gadin, dan kuwa mutumin tane shi d'in tun lokacin da sukazo bikin sa'a suka saba dashi da yake d'an ban dariya ne haryake cewa heenduh matarsa ita kuma tana cemasa ango na, dan koda zata tafi kuwa har kyautar tsarabar baban dudu yakawo mata mai masifan dad'i da yake shi matarsa yuhanasu take yi na siyarwa . dan haka yana arba da'ita ya washe baki yana fad'in ''ah matana shaukan dale ankayeh ne? to malaba malaba isuwa shiki koh?'' (da yake jinin fillo ne shiyasa hausan be fita sosai a cikin bakinsa). shigowa tai tana fad'in''ango na mun sameku lpia yaya matanka yuhanah? cikin mgnr sa ta dariya yace' 'laffiyyallau mukke'' ''to yayi nina shiga daga ciki saimun hadu gobe ko?' ' "to matana ahuta lahiey, abinda yace knn yakoma yaci gaba da gyaransa yana maijin dadin abokiyan dramar sa tazo. tana shiga falon kuwa taci Karo da sa'a tana ajuye jug a center table tareda qoqarin zama a kujera..... jin muryar heenduh datai ne tana sallama cikin siririyan muryan nan tata data santa da'ita kamar daga sama yasata saurin miqewa tajuyo tana kallon qofan shigowa falon,, arba sukai da juna kuwa, dagudu suka tarbi juna sa'a na tsallen murna heenduh kuwa kamar an bude mata fanfon kuka haka ta farasa wiwi kamar jira take tashi go falon daman ta farasa, nan kuma sai jikin sa'a yayi sanyi takamo hannuwan heenduh suka zauna saman kujera tana fad'in ''ya subhanillah ya ilahu ,, wlh qawata kinsaka gabana sai faduwa yakeyi na tunanun ko mutuwa akai mana ne? jin heenduh taqi mgn saici gaba da kukan take harda sakin shessheqa yasa sa'a qara rudewa ta rungumota jikinta tana cewa "kiwa girman Allah da darajar iyayenmu ki fadamun mike faruwa haka?, wlh nima shingin qiris na fara nawa kukan dan kin kadar mun da zuciya sai bugawa take"! daqyar heenduh ta samu daman bude bakinta dan muryarta zuwa lokacin harta shaqe nan tadubi sa'a hawaye na cigaba da sulalo mata a fuskarta tace ''baby na sa'a baby na nayler danike muddin qauna tunkan naganta tazo hannuna yaya khaleepa yayi sanadiyar dahar tatafi ta barmu,, wayyo sa'a ki fadamun yaya zanyi wlh ina cikin matsala ta matsanancin tashin hankali shiyasa na gudo zuwa nan batareda sanin kowa ba harsu mama kuwa dan daga saman gadon asibiti nake yanzu haka kingama shaidan hakan anan, tayi mgnr tareda nunawa sa'a Inda 'yar plsta ta qarin ruwa take a hannunta. sosai hankalin sa'a yaqara tashi tace '' innalillahee qawata dan Allah mike faruwa haka harda zafi harki iya gudowa gida su mama basu sani ba? wacece kuma baby nayler ne? " girgiza kai kawai heenduh keyi cikin soyuwar zuciya tace" wlh babu dadin ji ne abunne sa'a wlh gaduk mai sona zai tausayamun a halin da'aka sanya zuciyata a ciki dan dukan yayi mun yawa,,,,,, nan heenduh ta shedawa sa'a tun usulin shirinsu da khaleepa zuwa samun cikin nata da kuma shiryawar su iyayen nata hardai kawo mgnr auran zarah dayau da aka d'aurasa dakuma abinda yafaru da'ita da doctor din harya jaza zubewan cikin dakuma gudowarta anan d'in yanzun,,,,,,,, taqarashe mgnr da cewa sa'a "Allah kuwa zama da zarah masifa ne kinsan tuni munsan halinta haka kawai ina zaman zamana akawomun tashin hankali, wlh kuwa sa'a nida'ace ba zarah bace Allah kuwa zan haqura da mgnr babana nazauna amman nakasa dan bansan miyasa naji na tsani zarah ba haka da yawa'' tayi maganar tareda dafe kanta dake faman sara mata, sauke ajiyan zuciya sa'a tayi tareda janye tagumin fuskarta datai ta kalli heenduh cikin tausayawa, dan sosai zaka fahimci kalar fad'awan datayi sbd tsaban tashin hankalin da take ciki kuwa, takuma tausaya mata matuqa gaya. jitai sa'a d'in tace"gskia an cucemu kam qawata, wlh doctor bai mana adalci ba daya had'a class d'inmu dana waccen karyar mazan kuma kinmin daidai wlh da kikai tafowanki inyaso yaji yaji Inda dad'i k'untatawa masoyi shima" d'agowa heenduh tai tana kallon sa'a d'in idanunta suka sake kawo ruwa muryarta nad'an kyarma tace"ni abinda yafi damuna halin da su mama zasu shiga insun duba sunga bani nan inajin tsoron abinda zai faru gaskiya " sa'a tace" hakane amman ga shawara mai zai hana ki rubuta musu text koda zuwa gobe ne inkin hutu, ki rubuta musu text cikin hikima da dubara wanda zaisa hankulansu ya kwanta ko? dan gaskiya bazanso ki komawa doctor da zarah yanzu ba dan inada tabbacin zuwa yanzu an kaita gidansa mayyar mazan" wannan maganar da sa'a tayi kuwa na cewan ankai zarah gidan ba qaramin girgiza xuciyar heenduh yaiba dan haka kwantar da fuskarta tayi saman hannun kujeran da take tayi tareda lumshe idanunta wanda Allah kad'ai kalar yasan zafin da zuciyar ta ke mata matuqa. jitai sa'a ta dafata taci gaba da cewan '' ynzun qawata da'ace hakan bai faru ba da bazan tab'a sanin ana mayin bikin tarewar kiba kin kyauta mun knn haka amunci da qawance yace ayi daman?" d'agowa da fuskarta tayi tadubi sa'a cikin sanyin murya tace"kiyi haquri qawata wlh dud abokaina babu wanda na gayyata daman fa, dan tunda aka fara mgnr ma ta tariyan nan wlh bnda wani cikakken qoshin lpia ma a jikina bakiga dud nama rame ba?" kamo hannuwanta sa'a tai ta riqe tareda dubnta tace"to shikenan qawata babu damuwa dan daman nima cikin satin nan mukayi mgn da my na jia dazai yi tafiya logos akan zanje gida nayi kwana 7 na gaishesu sannan,amman Inda gaki kinzo to insha Allah Bama zankai satin ba kwana uku zanyi na dawo ai zaki iya zama ke daya a gidan ko qawa?" lumshe idanunta heenduh tai sanda taji batareda ta ankara ba tunanun khaleepa ya fada mata arai na zaton cewa yanzu hakama qilan yana can shida amaryar sa zarah yana mata kalar abinda yake matan nan insuna tare. wasu 'siraran qwalla ta goge tadubi sa'a tana nurmyshin qarfin hali sannan tace"zan iya zama qawata kada kidamu Allah maidoki lpia kuma dan Allah kada kifa fad'awa kowa cewan ina nan bauchi gidanki kinji?, gyada mata kai sa'a tayi alamun babu wanda zata fad'awa, snn heenduh tace"amman inkinje gidanmu dan Allah ki qara kwantarwa dasu baba da mama na hankali dan Allah qawata" " to insha Allah zansan yanda zan qara kwantar musu da hankali innaje karki damu, yanzu taso muje kiyi wanka kamin kifito saina dafa miki mutumin naki cus cus kici ki qoshi, daman d'azun nayi miyan kifi nasan kina sonta da cus cost, taso taso muje..... haka taja hannun heenduh data ida zare layikan cikin wayarta dan gudun kiran wani ma, daga nan suka wuce bedroom din sa'a d'in tayo wanka tafi to tasaka kayan barcin da sa'a ta ajiye matan sannan tafi to falon ta d'anci abincin ba sosai ba shima dan sa'a tayi magiyan taci abunci gudun kada yunwa tai mata wani abun. tana gamawa suka koma daki suka kwanta dud yanda sa'a taso suyi fira amman sai heenduh tai lamo ta rufe idanunta uwa mai bacci dole tasa sa'a tahaqura da firan ta kwanta itama. yayinda wannan dare gaba dayan sa a baibai ya zowa heenduh dan takasa runtsuwa dai dai da second one banda daukan chaji na fitunannun tunanuka babu abunda kwanyar ta ke addabarta dasu. dole ta miqe tashiga toilet tayo alwala ta fito ta shimfida pray mate tafara salla domin kai kukanta ga rabbul samawati dayai mata maganin abinda ya addabi zuciyarta kuwa. saida tayi sallar asuba gari yayi sha sannan fa ta samu barci ya sureta anan kan sallayar da take. acan kuwa asubiti koda mama zainab ta gama sallarta ta isha'e wuzin 8:24, tayi mamaki qwarai yanda bataga heenduh saman gadon ba alhalin yanzu datana salla tadinga jin mgnrsu da baby meenat kuma. komawa tayi gefe gadon ta zauna dan a tunanin ta ko heenduh na toilet 🚽 ne jin motsin futowa ne daga toilet d'in yasa mama zainab ta maida kallon ta ga wajen, sosai tayi mamakin ganin momyn meenat ce kawai ta fito daga toilet d'in harta iso ta zauna cikin murmushi ta dubi mama zainab tace''a'a to ina kuma ita heenduh tayi kuma itada bata jin qarfin jikinta? Allah sa daito ba baby amnat ta biyewa ba suka shige cikin asibitin yawo kmr yanda naji tana matsa mata a dazun dasu fitan" tayi mgnr tana kallon gadon da heenduh ke akai, mama zainab tace" to kam saidai hakan gaskiya, dannima yanzu na gamajin maganar su da'ina salla itada ameentun.... katsewa mgnr mama zainab tayi ganin khaleepa ya shago room d'in hannunsa riqeda hannun baby amnat d'in [4/18, 11:06 PM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO*. story and writing by Xayyneb 💤💤 ~dedicated to my mom sadeeq hauwas~° *Assalamu alaikum dears sisters nayita jin qorafe qorafen ku da dama na cewa ta yaya heenduh dake cikin jini zatai salla?* *to inaso ku d'an fahimta dears, sufa mata kowacce da kuke gani da yanayin da Allah yake halittarsa akanta, zaku iya ganin wata macen ma wacce ta haihu ma a ranar jini zai iya* *d'auke mata kuma kunga knn dole taci gaba da ibadarta Inda mai hanawan yakau , wata kuma zaina iya mata wasa ma, wato yanzu zata gansa yanzun kuma zataga ya d'auke (ga wa'yanda jinin ke musu wasa knn inkun fahimta).* *to shin sisters bazakuyi tunanin ko'itama heenduh na d'aya daga cikin jinsin matannan guda 2 dana lissafo muku ba yanzun?, Dan haka ku daina mamaki da nace tai salla, ko da yake *koma dai a wanne jinsin ta kasance inkuna biye da xexen fasahan taku zaku fahimta......* *sannan kuma danace mama zainab ta gama sallar isha'e to kuyi haquri akasi aka samu na sanin cewa fa d'an Adam da yawan mantuwa yake kuma nasan kun san da hakan, to ina nufin data gama sallar la'asar wai saina mnta nace muku isha'en ta idar.* *dafatan kun fahimci bayanan nawa 😊🤝,,,, Allahu ta'ala a'alamu*... 👁🥡👁 🅿6⃣3⃣. *S* osai doctor khaleepa ya maida hankalinsa kan gadon da heenduh take ganin dayai gadon wayam babu kowa akai sai mama zainab dake gefen gadon still yayinda momyn amnat ke tsaye gefen ta, tunani yai kotana cikin toilet ne shiyasa yadan saki fuskarsa yaqaraso wajen su mama zainab d'in ya gaidasu suka amsa, momyn amnat tace "a'a kinga kuma maman heenduh ashe amnat na tareda doctor to ina ita heenduh tayi?" hakanan mama zainab taji gabanta ya fadi tadago tana shirin mgn knn baby amnat tai saurin cewa''momy ina aunty beauty ne? yanzun fa ta aikeni nakirawo mata doctor ina tatafi ta barni bacin munyi tareda ni zatai round a asubiti shan iska? taqarashe mgnr tana bata baki uwa zatai kuka kuwa, kamo hannunta khaleepa yai snn ya dubi su mama zainab yace ''momy bari mu duba koda nan waje ne wataqil tana wajen.... a haka yaja hannun baby amnat suka fuce ... tun daga barandar dakin Fargo yafara dubawa amman sam babu ita babu dalilunta wasa wasa haka yaita dube dube amman ina komai kama da heenduh bai gani ba, sosai hankalinsa ya tashi danhar cikin dakunan da sake maqautaka dasu dud ya shiga ya duba amman bai ganta ba, dan haka dasauri ya koma wajen su mama zainab din baby meenat na biye dashi a baya. hankalinsa tashe yashiga dakin suna ganunsa kuwa dud suka miqe tsaye suna tambayar yaya tana ina,, cikin dan rawar murya yace"mo.... momy babu Inda ban dubata ba amman ban ganta ba,,, innalillahee to ina taje kuma tana ma fama da lalura a jikinta? cewar momyn amnat dan hankalina ya dagu itama,,, kwata kwata mama zainab kuwa kasa mgn tayi ita saima duqar dakai datayi kawai. sallamar su baba isma'il ne yasata dagowa da kanta tareda amsa sallamar. daga tsaye doctor ya sulale ya zuqunna kasa sakamakon kansa dayaji yana sarawa, wai wannan wanne kamar qaddara ce Allah ya jarabcesu da ita? danshi kam yanaji a jikinsa cewa heenduh na cikin asibitin ba nisa taiba, damuwarsa mizaisa ta fita waje tana jinyar kanta kuma. anan ya tsinkayi momyn amnat na shedawa su baba isma'il d'in baasan Inda heenduh ta shige ba cikin asibitin.... dady mukhtar yace"adai qara dubawa sosai amman banda abin heendatu ma ina zata batajin wani kuzari sosai, dady sales yace, "nalura yarinyar nada qarfin Hali kuma" baba isma'il yace '' ikon Allah kuma kaga tun da muku futo masallaci muke zaune can wajen masallacin amman ko gilmawarta bamu gani ba...... katsewa mgnr baba isma'il tai ganin yanda khaleepa yayi azaman miqewa da sauri yabar dakin nan danan suma baba isma'il d'in suka rufa masa baya, daki bayan daki haka khaleepa yaita shiga suma suna biye dashi, saida yakwashi sama da awa daya wato wuzin qarfe shidda na yamma yana bin dakunan patients yana dubawa amman saidai yaita ganin majinyata damasu jinyarsu, daki na qarshe dasuka shiga suka duba nanma babu ita hakan ba qaramin mummunan faduwan gaba ya dinga haddasawa a zuciyar khaleepa ba, aida sauri ya nufi office din doctor musab ya banka da qafarsa amman yana shiga yaga babu kowa cikin office d'in, haka yafito da wani mugun saurin ya nufi office dinsa dan yayi tunanin baya batada kadan kosanda yafito ita kuma zata iya zuwa office d'in nasa tunda baisan neman da take masan ba kmr yanda baby amnat ta je ta shaida masan ba a dazun d'in da yake tsaka da ayyukan daya jijjibowa kansa danyasamu ya kore koda rabin damuwar da heenduh tasa masa ne, haka yazage yana duba patient a lokacin uwa ba ango ba, to koda kuwa yayi saqon kiran nasa datakeyi dole kuma yabaro patients d'in yatafo dan tana ransa kuwa dud da bata masan datai kuwa. to ganin dayai office d'in nasa ba kowa yasashi durqushewa wajen jikinsa ka wani mummunan ciri hankalinsa yatashi sosai zuwa lokacin dud zufa tayi masa wanka kuwa ta jiqe shaddar nan tasa dahar lokacin bai cire ba, daman ga bacin data farayi tun Sanda yadauko heenduh a dazun. a haka su baba isma'il suka shigo office d'in dasauri ganinsa a hakan yasa suma hankulansu qara tashi matuqa, cikin mgnr dady sales yace"yailahu babu shakka wani abu ya faru da heenduh dan dud yanda akai lashakka daukar ta za'ayi a bar asibitin nan da ita"yayi mgnr yana share zufan goshinsa, yayinda dady mukhtar yace '' tabbas hakane sales dan yarinyar da adazun bata sanma Inda kanta yake ba taina zata iya barin asibutin nan ma? kai gaskiya da yanda akayi. Allah sarki baba isma'il dudda dumbin damuwar da yake aciki na rashin taqamai mai Inda yar tasa tayi a wannan duniya da tazama abin tsoro amman ganin yanda gaba ya lura jikin khaleepa na karkarwa tsikan jikinsa na mimmimeqa yasashi dafasa da fadin "kayi haquri khaleepa komi zaizo da sauqi insha Allah heenduh babu abinda zai faru daita insha Allah kaji,? ya haquri ka dawo cikin nutsuwarka.... ai khaleepa bai ida bari yayi abinda baba isma'il ke fada masan ba da wani mugun taqi na gudu yabar office din uwa marar hankali wanda babu shiri kuwa iyayen nasu suka buyosa suna kira amman kojinsu baiyi ma kwata kwata wanda babu Inda yayi tsinke sai gaban man police security dinda ke tsaron bakin room d'in da heenduh ke ciki. yana zuwa kuwa ya samesa zaune bisa kejera bai tsaya wata wata ba yacakumosa jikinsa uwa zaikatse dan rawar da yake qarayi fadi yake cikin gigitacciyar murya da man "ina kake harda zaka bari a fitar mun da matata bakada hankali? bakasan aikin kaba ko to kaje daga yau wannan uniform d'in sunzama haramiya a jikinka yayi mgnr tareda sakarwa maigadin duka kota ina shiko saifaman cewa yake sorry sir I swear I don't see her out...... daukesa da mari khaleepa yayi wanda babu arziqi ya'ida hadiye mgnr dai dai nan su dady mukhtar suka qara so daqyar suka cire security d'in daga hannun khaleepa d'in aiko khaleepa babu zato yaji wasu zafafan hawaye masu tsakanin quna suna sululo masa a fuskarsa wanda dasauri yashige jikin baba isma'il d'in yana kuka mai girgiza jiki na tsakanin ban tausayi, fadi yake "please dady ina heenduh na take kumedomun da'ita wlh zucuyana bugawa yake sosai dan Allah tana ina dady kufadamun kufadum,, yayi mgnr tareda rirriqe baba isma'il wanda dukknsu suma basu Ankara ba sukaji hawaye babiyowa ta fuskokinsu suna sharewa... kuyi haquri da wnn wlh sbd ma mgnr Saman 👆🏼can ne tasa nayi type din dankuga amsan ku, sbd busy nk kwananan Amma insha Allah komi zaiyi daidai. kuyi haquri in kinga type errors bn samu nayi editing ba. *Xexen Fasaha* [4/18, 11:06 PM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO*. story and writing by Xayyneb 💤💤 ~dedicated to my mom sadeeq hauwas~° 👁🥡👁 🅿6⃣4⃣. *D* ady salis ne yayi qoqarin jawo hannun khaleepa d'in suka koma can dakin dasu mama zainab suke dukkansu, su mama zainab na ganin shigowarsu sukai saurin tarbarsu, momyn amnat ce tai saurin furta cewar"yaya anganta kuwa? Allah yasa, dan ubangijin mu na roqeku kada kuce muna sace heenduh azayi?!,,, tayi mgnr hawaye na zuraro mata daga fuska yayinda mama zainab zaiyi wuya kace ita ga yanayin halin da take ciki dan kuwa, dan kwata kwata ma kasa mgn ma tayi saidai binsu kawai da takeyi da idanunta... su dady mukhtar kasa amsa musu sukai kowa yai jigum jigum sai khaleepa kawai ne yafara mgn yana mai cigaba dajin wani dandanon maqaqin daci a idanunsa banda azaban zafi da harbawa babu abinda zuciyarsa tafiye yimasa lokacin, daqyar yadago jajayen idanunsa yadubi su mama zainab hawaye na tsiyaya gefe kuncinsa na dama, sosai mama zainab tai mamakin abinda yasaka khaleepa kuka haka, dan iya sanin ta dashi mutum ne shi mai taurin rai farin cikinsa da baqincikinsa ma ba fiye gane masa su zakai ba in yana cikinsu amman yau kam da alama babban abu ya girgiza zuciyarsa rawanin buzu yayo qasa warwas, abinda kaga khaleepa ya zubarwa hawaye kansa lallaikam abun azeemun ne kuma yanada matuqar mahimmanci garesa, babu zato taji yana fadi cikin muryarsa da cewa, "mama heenduh mun duba a gaba kidayan hospital din nan bamu sameta ciki ba, mama waye zai daukemun mata? mama ki fadamun waye shi bazan taba yafe masa wannan mummunan sa6on zunubin daya aikata gareni har abada kuwa na rantse!!!!" mgnr yake cikin wani sabon tashin hankalin dayake Jin yana sake shigarsa lokacin. gaba daya suma su mama zainab sai suka ida rudewa tareda rawar jiki daya kwashe su nan take, suna faman cigaba da tsattsafo hawaye na tunanun ina heenduh tayi a cikin wannan rayuwa haka mai ban tsoro?? daqyar dady mukhtar yashawo kansu suka zauna kowa yai shiru bakkajin motsin komi face na shessheqan kukan momyn amnat da amnat d'in yayinda mama zainab tunda ta sadda kanta qasan wajen bayan ta zauna to bata sake marmarin sake dagowa ba saidai tanajin komi ke faruwa a wajen, sosai mama zainab takeda tsananin nuna alkunya akan dud wani lamari daya shafi heenduh. dady mukhtar ya dubesu dukknsu shima yasake sauke wata ajiyan zuciyar sannan ya hada hannunwansa waje guda ya dunqule su ya daura saman qafafunsa sannan yace"ya ilahi ya rahman innalillahee wa'inna ilaihirr ajiun,Allah ka kawo mana dauki, haqiqa daga ubangiji Allah muka fito kuma daga garesa ne zamu koma, tabbas tashin hankali yasamemu ba kadan ba, dan 6acewan d'a ba qaramun tashin hankali bane ga iyayensa wanda kuwa har gwada ace yau ga gawarsa a gabanka kasan wannan Allahn daya bakannan shine ya karbi abinsa tareda sanin daka qarayi na cewa kaima adud sanda Allah ya buqaceka tabbas ko second bazaka qara ba,, shiru yai nadan wasu daqiqa sannan yasake duban fuskokinsu kowa yayi jigum jigum jiki a matuqar sanyaye,,, cigaba yai da cewa '' to bare kuma wannan b'ata ce bawai mutuwa ba, saidai kuma ni'inaji a jikina adud Inda heenduh take bata mummunan waje cikin hukuncun Allah, dudda dai dukknmu nan bamu da tabbaccin cewan shin ya'ilahi d'auketa akayi ne? ya'ilahi ita d'in da kanta tabar nan d'in to allahu ta'ala dai a'alamu, yanzu ina roqonku da girman Allah ku kwantar da hankulanku kada kubawa jama'a damar sanin halin da muke ciki ta hanyar ganin damuwan a fuskokinsu, dan Allah inaso ku dauka cewa tanfar heenduh na gida ne dan yanzu daga nan Inmun tashi zamusa afara mana roqon Allah ubangiji daya bayyana mana ita ko jin wani lbr daga gareta,, insha Allah zamu dauki tsawon sati Ana wannan roqon Allah daga bangarenmu mudaku dakuma sauran malamai na Allah, dan tabbas dud wanda ya maida lamarinsa ga Allah bazai taba tabewa ba da fatan kun fahimci ni, kaima kuma khaleepa ka fahimci zancen nawa kuyi haquri zata dawo nan bada jumawa ba da yardar Allah dan dukknmu nan dama sauran musulman Allah munsan adud kan lamari in akasa ubangiji Allah a cikinsa to zakuga abun yazo cikin sauqi da yankewan wahala insha Allah, zamu cigaba da addu'a bazamu taba gajiyawa ba har Allah ya bayyanata garemu'' daga dady salis har baba isma'il dasu mama zainab sunji hankulansu kashi 50 cikin dari daya bar kansu to jin wannan sanyayen hikayan fasihan bayanai da dady mukhtar yayi ba qaramun sanyaya musu zuqata sukai ba, nan take sukai na'am da shawarar da ya kawo musun Inda babu yanda suka'iya da tsarin Allah wanda sunsan daman Allah ne ya hukunta heenduh zata barsu a wannan lokaci to yaya zasuyi da ikon Allah Inda babu damar yin shisshgi a lamarin ubangiji, dan kuwa dud inka cika musulmi na qwarai kuwa tofa jarabi na qaddarori da dama zakaita cin Karo dasu a rayuwarka dan auna imaninka, kuma daukan qaddara ma ga musulmi na abunda Allah ya nufesa dashi to wannan ma lada ce mai zaman kanta. baba isma'il ne ya sauke ajiyar zuciya ya dubi yayan nasa cikin qarfin zuciya yake " hakane yaya munkuma ji dadi sosai da wannan tunasarwa taka ubangiji Allah kuma yasa tana hannu na gari" da aminn aka amsa yayinda shima dady salis yace "amman kuma mutane 'yan biki yaya za'ayi dasu knn dan kaga dole zasu tuhumi Inda ita heenduh take dan kaita gidan mijinta kamar yanda a'lada ta sabar" momyn amnat cikin sanyayen murya tace '' hakane kam dady amnat dan wlh kaga wayana nan tun dazun mama(maman salis d'in knn take nufi) taketa mamu waya nida momyn heenduh kan mutane 'yan biki sun fara jaje na babu ita heenduh babu mamanta kuma kasan mutanen yan biki basusan ita heenduh d'in nama asibitin ba'' dady mukhtar yace "yanzun abunda za'ayi ke maman meenat kikira maman kice ta sallami kowane abokin arziqi da fadin cewan an d'aga tariyar heenduh gidan nata sai nanda wani dan lokaci, sannan kuma dan Allah ina roqon kada kowa a cikinmu ya sanarwa da wani batan heenduh inkun dauke mama daya zama dole ta sani daman ita, dan muddin mutane sukaji b'atan nata to Allah kadai yasan surutun da mutane zasuyi tayi, dan wasu zasuce ma gaban kanta tai tatafi dadai sauran su,,, kunsan mutane da maida qaramun magana ya zama babba, musamman ma in mgnr ta dura cikin taron mata to insha Allah in ba'ai sa'a ba yanzu kaji an murd'e mgnr lokaci daya ta bada ma'anar wani batun na daban kuma,, koni kaina bazan fadawa hjy furdausey wannan batun ba dan bansan mgnr ta fita, mucigaba da roqon Allah har Allah ya kawo mana mafita a lamarin, saidai batun ita zarah d'in babu matsala zata iya tarewa a gidan dan gudun zargi na cewa itama d'in adaga tarewar ta gidan kunga knn za'a sakawa mutane wasu wasi a zuqatansu ace mata biyu babu wacce aka kai a ranar da aka tabbas daza'a kaisu gidan mijin nasu rana daya kuma ko ba haka ba?" baba isma'il da dady salis suka amsa da hakama shawarar ce yayi, dan haka nan take momyn amnat takira mmn salis ta shaida mata dud abunda akace itama ta buqaci Jin dalilin sallaman mutanen amman sai momyn amnat din ta nusar da'ita data bari insun dawo daga asibitin sayi mgnr. a haka suka baro asibitin amman dudda wannan kalamen da dady mukhtar yayi zuciyar khaleepa batabar masa zafi ba, shiyasa koda ya had'u da abokansa su yunus suna shirin masa complain na yaje wajen amarensa ya sharesu dakatar dasu yayi tareda basu haquri ya nuna baijin dadin jikinsa mashi yanzun haka, dole suka tausaya masa kuwa dan sun kula da rashin nutsuwa kuwa muraran daga doctor d'in nasu musamman da kalolin idanunsa suka sauya daga na'uin asalin fararensu zuwa na'uin jaaa....daga nan ya karb'i key d'in dakin yunus ya wuce danyafi son ya kwanta Inda zaisamu yayi jinyar zuciyarsa shi daya batareda an takura masa ba, asali ma shi koyaye ne baison yaji kowa ya rab'esa bare yasa shi mgn, mafarin knn ya kashe dukkan wayoyinsa bayan kiran number heenduh daya tayi tafi shurun masaqi amman taqi shiga, kwanciya yai a katifan yunus idanunsa na kallon sama yayinda wasu zafafan tafasassun ruwan hawaye suke qara baquntar fuskarsa batareda ya ankara ba,dankuwa jiyakeyi in bai bawa hawayen damar futowa ba tofa bazai taba samu sukunun sauqin zugugin zafin da zuciyarsa ke masa ba a lokacin. acan kuwa gidan su heenduh bayan 'yan biki dud kowa ta tatafi su dady mukhtar suka iso gidan suka iskesa rufe dole suka nufi gidan mmn salis d'in anan suka sameta itada baba d'ahara ananne kuma mmn salis d'in tashaida musu dalilin rufo gidan datai wato sbd yan biki basu katsewa shugowa gidan, wato wasu na tafiya wanda sukaji lamarin d'aga tariyar wasu kuma na shigowa wadanda basusan da mgnr d'agawan tariyar ba. mafarin knn ta kallo gidan sbd kowa yazo dole dai yaja daga knn. mama zainab ta nuna hakanma yayi, babu b'ata lokaci kuwa nanma dady mukhtar ganin baba dahara dayai kuma yasan itama tanfar jinin suce yasa yafada musu batan heenduh, sosai hankulansu kuwa ya d'agu dan baba dahara hannuwa ta daura aka tana kuka daqyar dady mukhtar ya shawo kansu suma suka dan haqura ta hanyar bayanan dayaiwa su mama zainab d'in a dazun suma. haka sukai jigum jigum har aka kirayi sallar magrib sannan su mama zainab suka fara shirin salla dan qara had'awa cikin adduo'en'insu na salla da roqon Allah ya maido heenduh gida lpia ko hankulansu ya kwanta. suma su baba isma'il koda suka fito daga masallaci byn sungama sallar isha'e bin baba yawale sukai har gida shima suka shaida masa batan heenduhn kuwa. Allah sarki har rikicewa baba yawale yasoyi saida salati da fadin Allah sannan ya dawo dadai gamida tausarsa dasu baba isma'il d'in suka dinga yi.. baba yawale bawan Allah dakansa yayi musu alqawalin farayin qiyamullailai tundaga yanzu kan batan heenduhn har sai Allah ya bayyanata lpia tukun, sosai sukaji dadi daga nan bayan sun fito wajen mlm zayyanu baban mama zainab suka nufa basu fito fili sun shaida masa 6atan ba amman sunbuqaci yatayasu da addu'a kan wata 'yarsu data b'ace,, babu b'ata lokaci kuwa tun anan wajen mlm zayyan yafara addu'a kuma sunji dadi sosai daga nan suka qara nausawa wasu wuraren mlm kuwa dan barar addu' oe dud dai kan Allah ya taimaka ya kawo qarshen lamarin lpia. yayinda kuwa acan bangarensu amarya zarah tun bayan sallar juma'a wato ana gama daurin aure knn, nanfa ta azalzala su momynta da a kaita gidan mijinta dan tasha alwashin saita riga heenduh taka gidan.. haka kuwa babu kunya hjy furdausey uwar ango da hjy hadeeza aminiyarta kuma uwar amarya suka saka zarah a mota batareda sunja mace ko daya daga yan biki ba ko qawayenta suda kansu suka nufi kaita wai kada aje a bata gidan a cewarsu da kwamacala ta mutanen daba saban ba. wanda hakan da suka aikata kuwa ba qaramun surutu yaja musu ba daga mutane yan biki suna cewa tunda uwa tasu ta haifesu sukazo duniya basu taba ganin wannan abun kunyar ba kojin labarinsa, acewai uwar ango da uwar amarya kuma sune kadai zasukai amarya wannan zamani damai yai kama kuma wai har suna cewa suzasu siyawa amarya baki idan ango da abokansa sunzo dan suna nan har suzo bazasu tafo ba, wai sune iyayen biki kota ina sun fanshi abokan amarya da yan rakiyarta... haka jama'a sukaita gulma kuwa har a hankali gida ya dawo ba kowa inka dauke baba musa mai gadin gidan dady mukhtar d'in, dan yan biki kowa ta kama gabanta cikeda takaicin abun kunyar dasu hjy furdausey suka watsattsaka yau. su hjy hadeeza kuwa da hjy furdausey har an kawo zarah amarya cikin tamfacecen gidan khaleepa wanda babu kawai ke babu a cikinsa, komi najin dadin rayuwa akwaisa cikinsa kuwa, har saman benen dakin zarah suka shige daman zarah bawani lullub'i datai saima gwala idanuwa datai tayi babu kunya takewa iyayyen santun gidan da kod'asa. har saman gadon amarya kuwa su hjy furdausey suka haye sukai baje baje kowacce ta miqe qafafunta kuwa suna shewa da gud'a ayyuriiri nanaye. yayinda zarah ta mimmiqe saman gadon ta dubi hjy furdausey tace "momy oh nice yau a gidan yaya khaleepa a matsayin mayarda???? wohoho inama ace ni d'ai ce batareda an jonamun da wannan mai siffan aljannun ba sai shegen kyaun tsiya wlh har baqin cikin ganunta nike yanda kikasan na b'ata mata fuska da acid matsiyciyar yarinyar nan haka Nike ji wlh dan wlh ko kyaun ta kadai na fuska ya'isa yasa ta daukewa yaya khaleepa hankali dashi bare na jiki shegiyan ga tsinannen kugu da nonuwa kota ina zata iya janye masa hankali billaheel axeem baqinciki na knn... hjy hadeza ta kstseta da buge mata baki snn tace "ke ar shasha sai wani lissafin banza kk saikace ke ba mace ba? ko'ance miki kyau shine so? " turo lebunan nan nata tayi yayinda hjy furdausey tace "kibar damun knki zarah kawai kedai kiyi shurunki gidan nn dake d'aya ya dace dan haka kada kisaka tunanun cewa kinama dawata kishiya kisa kawai a ranki ke d'ai ce lokacin hakan zaizo" hjy hadeeza tace"fad'a mata dai nibari ma nakira mlm lamma (da yake sunansa ya bace a bakin mutane *mlm lamma* ake kiransa dashi) naji yayane batun dawowarsa..." yawwa tambayar mana shi aminiyas" cewar hjy furdausey d'in tana mai saurin gyara zama. babu jimawa kuwa mlm lamma d'in ya d'aga wayan "hello... hello.. abinda hjy hadeeza ke cewa knn,, jin datai kamar network yana hanata jiyo mgnr da mlm lamma d'in ke cewa yasata yimusu alama dabari taje waje qilan network d'in ya dawo. saiko gasa tana fita akayi sa'a network d'in ya dawo normal nan ta maqe murya a hankali tace "hmnn barkanka da aiki mlm lamma na zakin mazaje nayi missing zakanyar ka fa kwana biyu dan Allah kayi kayi ka dawo dud na matsu wlh naganmu tareda kai, gakuma aikin nan fa na zarah kasan yaune aka daura auran kuma kaqi ka dawo kayi mana aikin nan, babu zato taji mlm lamma d'in nata d'an tsubbu yace"bangane ba hjy hadeeza? wai kina nufin 'yata zarah kika auras ban gari? wannan wai wanne kalar mummunan wulaqanci ne kk min hjy hadeeza? nafa lura qiriqiri kinason ki mantar dani cewa ninai miki cikin zarah kika haifeta sa' ilin da kike neman cikin idanuwa rufe sakamakon sanin da kika mijinki mai kudi ne kinason kici kudi ko? nikuma matsiyaci talakka ko? to wlh in kika wasa zan tona asiri ga mijinki alhj Bala dan yasan 'yata Zara ba 'yar sa bace sanholon mutum kawai dashi"!!! yaqarashe mgnr da qarfun gske cikin tsawa. SOSAI gaban hjy hadeeza ya buga dammm dan kwata kwata kam batai zaton mlm lamma zai dauki zafi haka ba, itako inya tona mata asiri aiya kasheta kam da ranta,sirri ne tsakanin su dud duniya babu wanda yasan hakan kuma saisu biyu wato itada mlm d'in danko aminiyarta hjy furdauseey bata yarda ta fada mata ba dan shegen wayau ne da'ita hjy hadeezan, dan haka ta qara rage murya tafara rarrashinsa da cewa "haba zakina miyayi zafi haka? to shikenan naji kayi haquri na karbi lefina ina kuma mai tabbatar maka da cewa baza'a kuma hakan ba, kasan ay bazakai fushi daniba nasamu nutsuwa wlh kaima kasan banda abin jin dadi kamarka a duniyar nan" jitai mlm lamma yasaki ransa harda yar dariya snn yace"to to naji shiknn amman naji kince tanada kishiya kuma kinga zai zamo abin kunya ne a gareni ace ina cikakken bokan zaure tantirin dan tsubbu ace 'yata na da ki shiya to knn inama amfanin aikin nawa?, hjy hadeeza tace' ''shi dinne ay nima na gani fa, shiyasa naqagara ka dawo ayita ta qare... shiru mlm yy yana dan tunani snn zuwa can yace "zanyi aiki dole kishiyar tabi duniya ta shigeta ta haukace kuma, amman kada ki bari shi angon ya kusanci zarah dan inya kusanceta to aikin bazai tafi yanda akeso ba, dan bama zaiyi ba kwata kwata, dan haka kuce mata kada ta yarda ya kusanceta nima zan dawo cikin watannan dazarar nadawo saikuzo nafada muku yanda za'ayi aikin dan tundaga nan zan fara had'osa ma.'' sosai hjy hadeeza taji dadin hakan kuwa shiyasa suna gama wayar dasauri takoma daki ta sheda musu sunyi waya da mlm lamma da kuma sharadun daya gindaya, nan take hjy furdausey tai na'am da hkn dan batta da buri daman saina son taga bayan heenduh a rayuwa, yayinda kuwa ita zarah sam wannan hukuncun bai mata dadi ba dan taso jin kalar zumar khaleepa a tareda ita yau din nan, amman yazatayi babu yanda ta'iya dole ta haqura saidai tasan dole ta dinga samun hanya suna cigaba da sheqe ayarsu da saurayinta hafiz dantasan bazata iya rayuwan sati daya batareda namiji ya wainata ba(x)knn. haka sukaita zama gidan har dare sannan suka tafi dan mgnr mlm lamma tasa ma sun fasa jiran zuwan angon da abokansa kamar yanda sukai tunanin zasu zon , dansunsan babu wani amarci da za'ayi dan yanzu dan ance abi doka a zauna lpia wato dokar mlm lamma. haka sukabar zarah tanata faman kiran wayan ango khaleepa kashe dole takira hafez ta kwatanta masa gidan da yazo ynxn dan wata sha'awa datakeji na tsirga mata lokacin tasan hakan harda magungunan da taita d'irka ne na mata a yau shine ya jaza mata hakan, babu jimawa kuwa saiga hafez yazo, da kanta tafito ta shigo dashi har dakinta kan gadonta ta kulle dakin, nanta nuna masa buqatarta ta maitarta a fili ,shiko sai mmki yake yanda ranar amarci ace zarah bazata bar shegantakarta ba dai yau d'aya? amman kam zarah tacika tantiriyar gaske shikan bazai damuba dan gaba ta kaisa gobarar titi a jos.. haka ya biye mata sukaita sharholiyarsu a gadon ta na sunna anan gidan yayi kwana saida asubahi sannan yasaka kayansa tarakosa ya fuce yashige motarsa yana tafe yana dariya dadin daya kwashe yabar ango da fankon hq ba kwabonsa bare sisinsa. (zarah baki biyo kyawawan halayen mai asalin sunan ba, fadimatul zarah. Allah shirya dai ya kyauta kuma amin). yau kwana 2 kenan khaleepa na gidan su yunus a dakin yunus d'in rashin lpia sosai yakeyi kuma yaqi bari yunus d'in ya shaidawa su dady mukhtar d'in dancema su dadyn ma yayi yaje Abuja wani aiki kwana 2 tafiyar gaggawa ce ta samesa, ya fadi hakanne kuma kawai danya samu yayi jinyar kansa kawai, yayinda yunus idanuwa kawai ya zuba masa danya kasa gane kan doctor khaleepa d'in kwata kwata kam. da misalin qarfe goma saura na dare heenduh na kwance bisa gado yayinda tuni sa'a tayi barci daman ta kwanta ne da wuri sbd sammakon dazatayi gobe zuwa kd ganin gida gobe Monday. idanuwan heenduh na bisa screen d'in wayarta tana qara karanto text dinda ta rubuta tun jiya wato wanda zata turawa baba isma'il amman takasa sending dinsa banda azababben fad'uwa babu abinda gabanta keyi mata a yanzu. wata zuciyar ke cewa anya kuwa heenduh ga abunda kikayi kin kyauta knn? lashakka iyayenki nacan dud in hankalinsu yayi dubu to tasasshe ne. runtse idanuwan ta tayi tareda danna sending saqon ya tafiya snn tayi saurin kashe wayar ta tullar da'ita gefe can, aiko tasaki wani dan marayan kuka kawai ta cusa fuskarta cikin filo tanayin sa qasa qasa gudun farkawar sa'a, sotake ta tashi tayi koda nafila ne ta roqi Allah daya yaye mata damuwar da take ciki saidai babu daman salla sakamakon jinin data gani yana d'an d'iso mata a qasanta tun safiyan yau kuwa. haka taita kama sunayen Allah kala daban daban har barci yayi nasarar surarta a haka cikeda mafarkan gida. akayi sa'a kuma a daidai sanda heenduh ta tura message d'in a wayar baba isma'il lokacin suna tare da dady mukhtar da dady salees anan cikin sitroom d'in baba isma'il suna qara tattaunawa kan batun ita heenduh danyau kwana biyu knn da faruwan hakan. mama zainab ce ta shigo wajen da sallama ta ajiye musu ruwa a cups dake saman plate d'in qarfen data dauko ruwan bayan ta gaishesu wanda kaidai ganinta kasan dauriya kawai take a lamurranta, sosai suke tausaya mata musamman baba isma'il ma da kullum saiya rarrasheta dud dare dan muddin dare yayi tofa babu batun barci kuma a idanunta yakau kwana suke yin salla, yanzu dinma qaqalo fara'a tai tace"ga ruwa nan bari na hado muku abincin (da yake kwanan nan dud dare gidan baba isma'il d'in su dady mukhtar suke cin abincin dare) sannu da aiki sukai mata bata jima ba da fita kuwa baba isma'il yaji qarar shigowan saqo a wayarsa, sam bai duba ba har saida yasha ruwa sannan ya dauki wayar dake gefe hannun kujerar da yake zaune yafara dubawa. dasauri ya miqe tsaye yana mai qara kallon number heendun tasa da kuma text d'in data turo masa kamar haka. ~"Assalamu alaikum iyayena, dan Allah ina roqonku daku kwantar da hankalinku kan rashin ganina da kukai,ina mai tabbatar muku da cewa a'inda nike ban cikin matsi na takura ina cikin qoshin lpia kuma insha Allah zan dawo gareku nan bada jimawa ba bissalam na barku lpia saqo daga 'yarku heenduh"~° wani farinciki baba isma'il yajisa a ciki uwa kuwa ance masa yau ga heenduh ta dawo gida an ganta lokacin. nan take yabawa su dady mukhtar wayar jikinsa na rawa, suka karanta suma sunyi farin ciki matuqa sai godiya sukewa Allah, ana cikin haka kuwa saiga mama zainab ta dawo hannunta daukeda colors da plates ta ajiye tana shirin fita baba isma'il ya miqa mata saqon batace komi ba ta karba ta karanta itama, Allah sarki saiga hawaye na biyo mata a fuskarta, cikin mamaki suke kallon ta atunaninsu saima tafisu murna daganin wannan saqon amman shine take kuka kuma? baba isma'il ya amshi wayar yadubeta cikin tausayawa yake "haba zainab miyasa kuka kuma? keda zakiyi farin ciki na ganin alamun da mukayi ubangijnmu Allah ya karbi adduanmu mun fara samun bayanai a kanta" share hawaye fuskarta mama zainab tayi taqaqaro murmushi tace"haqiqa farin ciki ne yasa ni kuka amman damuwa ta shine shin baban heenduh ita heenduh wai da kanta tagujemu tabarmu ne tareda sakawa hankalinmu ya tashi haka kan wani tunani nata can na daban? shiru tai sannan taci gaba da cewa '' inko tunani na yazamo hakan wato yazamana gaskiya ne tokuwa dud sanda heenduh ta dawo zata fuskanci fushina wanda bata taba sanin ina dashi ba, shiru baba isma'il d'in yayi zuwa can yadubi mama zainab d'in shima ransa babu dad'i yace"gskia ne amman maman heenduh ban tunanin tarbiyar da mukaiwa heenduh zata sakata tayi kuma wannan gangancin, saidai kuma d'an yau baka gane masa ka haifesa ne baka haifi halin saba kuma nima banjin zan goyi bayan heenduh a wannan karon in har tunaninki yazamana gaskiya ne..... katsesa dady mukhtar yayi yace"nasan heenduh bama zata aikata mana hakan ba mudai fatanmu Allah bayyana mana inda take, dady salis yace "aminn zata dawo lpia insha Allah kudai kumuci gaba da addu'a Allah tsareta adud inda yazamana ta zamo yamaidota gida lpia kuma" da aminn suka amsa su dukknsu, fita mama zainab tayi jikinta ya mutu sosai da ganin wannan text message na heenduh gaskiya, dan ta fara tantama akan wai saceta akai ko kuma 6ata tayi sosai tasan halin heenduh da taurin kai a kusan dukkan lamari nata wanda saidaga baya tazo tanawa abun kuka kuma. qarfe 2 na washe garin ranar sa'a ta dura gida murna wajen iyayenta da 'yan uwa babu mgn kuwa, saida ta hutu knn awanshekare da safe wajen 11 sannan tayi wanka tatafi gidan su heenduh. Allah sarki sosai mama zainab taita hidima ga sa'a tun zuwanta kuwa, sa'a cikin tausayi taita satar kallon mama zainab ganin dud tayi rama wanda kallo daya zakai mata ka fuskanci tana cikin matsananciyar damuwa, haka ta daure tafara cin soyayyen plantain da mama zainab d'in ta ajiye mata. sallamar khaleepa ne yasata saurin kallo wajen, sosai ya d'an rame shima, sanye yake da baqar riga mai zanen *don't hurt me*, a gaban ta da farin rubutu , sai farin jeans d'in wando, babu fara'a kwata kwata a fuskarsa danhar yau baijin dad'i a jikin sa ko qarfin sa ma baiji sosai abinci kuwa rabon da yacisa full tun juma'a banda ruwan tea babu abinda yafiso kuwa. wasu hawayen tausayin wannan ahalin ne yatararwa sa'a a cikin idanunta, nan tayi dubarar gogesu. Karo na farko knn dataji tabar goyon bayan heenduh kan abinda tayi na barin gida. tanaji suna gaisawa shida mama zainab d'in a lokacin, itama sa'a d'in ta gaishesa ya amsa batareda ya kallo Inda take bama. jitai mama zainab tace "khaleepa bari a kawo abinci ko? gani tai ya girgiza kai a hankali ya bude baki yace" a'a mama azumi nake yi abarsa ngd yanzu ma nashigo na gaishe ki ne dan mun hadu baban dazun. " mama zainab tace"Allah sarki, Allah bada lada kuma" "amin mama" agogon hannunsa ya kalla snn ya miqe tsaye yace"zanje wani wuri mama saina dawo" mama zainab tabisa da adawo lpia harya fice idanunta na kansa banda tausayin kansu bata komi,, dasauri sa'a ta miqe tsaye tace wa mama zainab tana zuwa, a haka tafice dasauri daidai lokacin data hango khaleepa na qoqarin barin zauren gidan ta qwala masa kira da fadin "yaya khaleepa dan tsaya zan fada Maka wata mgn..... dakatawa yayi harta iso wajen, nan kuwa ya juyo fuskarsa ba walwala ko miskala zarratin amman hakan saima kyau dayaqara sawa fuskarsa tayi,jin ta tsaidasa kuma tayi shiru tana Inda indar mgn yasa yaqara watso mata dubansa tareda zuba mata idanunsa kaifafa wanda babu shiri sa'a ta dauke idanunta a nasa sakamakon wani qwarjini dataga idanun nasa suka qarayi mata yau fiyeda ko yaushe matuqa,, daqyar ta samu ta bude baki tafara da cewa"amm... immm.. yaya khaleepa daman zan shaida maka cewa ne heenduh fa tana can gida na a garin bauchi can ne taje ta 6uya.....!!! ~hmnnan..... niko nace sa'a mai tonon silili knn, koko kunga laifin sa'a dears fans anan~??? by *Xexen Fasaha*. [4/18, 11:06 PM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO*. story and writing by Xayyneb 💤💤 ~dedicated to my mom sadeeq hauwas~° 👁🥡👁 🅿6⃣5⃣. *G* a baki daya khaleepa yaji mgnr tazo masa uwa a durar mikiya yanajin kamar mafarki yake da hakan, wato sa'a na fada masa hakan kuma. fiddo idanuwa yayi cikin mamaki yasake duban sa'a yace " kin tabbatar maganarki gaskiya ne sa'a datu?kinsan kuma ba wasa Nike daku ba bare kimun qarya fa" yy mgnr yana mai sake tsareta da idanunsa. cikin rantsuwar mgn sa'a tace"wlh Allah kuwa yaya khaleepa heenduh nacan gida na yau kwananta uku"lumshe idanuwa khaleepa yayi zuciyar sa na wani bugawa fat fat fat saboda tsabar farin ciki uwa ya zubda ruwa qasa yasha yakeji,godia kawai yayinda miqawa ga ubangiji acan qasan ransa,daka kalli fuskarsa kuwa zakasan ransa a matuqar farance yake sosai wanda ko sa'a dake gabansa saida ta fahimci hakan. amman saiya kanne dudda wani shashi na zuciyar sa na tuhumar to akanmi heenduh zata gudu ne kuma? juyowa yai ya kalli sa'a kai tsaye yace"kota fada miki dalilin tafowarta ta ne zuwa wajenki?" sauke ajiyar zuciya sa'a tai batareda boye masa komi ba ta fada masa dukkan dalilan da'ita heenduh ta fada mata na gameda zubewar cikinta da take tuhumar sa da shine sila gamida auran zarah dayayi na ganin zaici amanarta ne kawai" wani kalar dan guntun murmushi khaleepa yayi sanda yagama jin bayanan sa'a d'in sosai yayi mamakin kan hakanne kawai zaisa ta gudu tabar mutane cikin tashin hankali? shin miyasa tunanin headache yafiya qaranta ne? dan intai wani shiriritan tofa insha Allah ko yaro qarami bazai yi hakan ba, sake duban sa'a yayi tareda katsewar tunanunsa yace "OK ngd sa'a kiban full address d'in gidan naki a bauchi d'in to sainaje na tafo da ita... nan take sa'a ta basa full address d'in gidanta kuwa tana shirin komawa cikin gida ne yace" amman please sa'a kada ki fadawa kowa wannan mgnr kinji ko?" gyada kai tayi tareda cewa "insha Allah bazan fadawa kowa ba hakan yaya khaleepa" daga haka ta wuce cikin gida shima yafuce da sauri yaje dakin yunus ya samu yunus d'in yana bayi yana wanka nanfa cikin sauri ya dauki dud wani abunda yake buqata sannan ya dauko key d'in motorsa ya futo waje yashige motorsa tareda bata wuta kan kece mi har ya dauki hanyar garin bauchi kuwa, gudu yake shararawa na mutunci a kan titi uwa mai gasan tsere na wasan motocin dud duniya kuwa, wanda hakanne yasa sharp sharp ya iso cikin garin bauci yaita bin address har ya iso anguwar dai dai gate d'in gidan sa'a ya kashe motor ya futo, watch d'in hannunsa ya kalla yaga har d'aya ta kusa, nan yayi takun sa ya tafo tareda isa qofan gidan yasa key d'in hannunsa yayi nocking d'in qofan wanda babu jumawa saiga maigadi yahuza fillon nan yazo ya bude masa qofan,, ganin khaleepa dayai bai kuma sansa ba yasashi cewa"asshalamu alaikoum mlm mashu gidan basha nan sunje ganin jida" wani dan taqaitaccen murmushi khaleepa yai yasake duban mutumin heenduhn yace"eh nasani ay heenduh na ciki ita ko? "gyara tsayuwa yahuza yayi yace" eh Itakam ay tana shiki batama juma da barin nan haraban ba" "OK mijinta ne to ni, fatan zaka bani hanya na wuce?"aiko khaleepa na fadan hakan yahuza fillon yaita kallon sa yana hango kuma tsantsar tsabar kamarsu da heenduh d'in wanda shi sam bai lura dama hakan ba sai yanzun da khaleepa yabasa haske. dan haka cikin sauri yace "ah to yalla6ai shannunka da juwa ka shigo tana ciki dai kmr yanda dai na maganta makan yanju to" shigowa khaleepa yayi yanata kallon kowa ne side d'in gidan da tunanin yanzun fa lollipop d'in sa na ciki fa? a haka harya doshi shiga falon gidan yanajin yahuza fillon na cewa "afito lpia yalla6ai". har tsakiyan falon ya shiga ganin babu kowa a cikinsa sai qarar TV ma dake tashi yasa shi sake bin falon da kallo haryayi nasarar hango wata qofan daki dake bude wanda ga alama nan ne hanyar shiga dakin. zama yayi saman kujera tareda daukan qafarsa daya ya aza saman gudar dayar qafar tasa yana karkadawa yayinda fuskarsa ke bisa fuskan TV plasma d'in yana kallon tashar da suke hasko wani film na Indian wanda hakan yaja hankalinsa yana kallon soyayyar da film d'in ke nunawa tsantsa tsakanin miji da matar harda yaransu guda biyu da gani ahalin gidan na cikin kwanciyar hankali sosai, lumshe idanunsa yayi tareda dan kishingidawa saman 3sthear d'in da yake akai zaune, wato yadan kwanta knn yana tunanin wani abu a ransa bai ankara ba saijin motsi yayi wanda tabbas kuwa yasan kobai juya ba itace ta fito daga daki dan yanada tabbacin ita d'ai ce a cikin falon da kuma dakunan gidan, sake gyara kwanciyarsa yayi ya zuba mata kaifafan idanunsa ransa wasai da wani mummunan jin dadi daya mamayeta , kallon ta kawai yake kogaza yunqurin tashi ya qiyi dan kam yafison ta gansa da kanta batareda yayi mata inshara da kansa ba kodan ta ma mamakantu da ganin nasa, mafarin knn daya cigaba da jifanta da kallon sa, sosai shigarta taso dilmiyar da tunanun sa kuwa. yayinda ata bangaren heenduh kuwa tun tana toilet tana wanka tadingajin wani gizon qamshi wanda tuni tashaida mamallakin sa saidai tasan kawai gizo ne na hasashen zuciya dan tasan ko kusa babu abinda zai kawosa gidan nan Inda babu wanda yasan tana nan kuwa, a haka harta gama wannan wankan da tunanin hakan a ranta, sosai gabanta taji yayi mata wani azababban bugawa dammmmmm!! dam!!!!! a sa'ilin data fito daga toilet d'in zuwa room d'in dakin nan taji kamshin yamafi yawwa anan uwa yana cikin dakin,,, sosai jikinta ya mutu daqyar ta samu ta shafa mai ko fowder bata murza ba ma amman kyaun ta natural baiban shaining ba akota ina kuwa a jikinta. zafin da akeyi dudda akwai fankoki sama da uku a dakin amman batabar jin dishi dishin zafin ba koyaye ne a jikinta kuwa, mafarin knn yasata saka wata yar riga iya cinya dud tabi mata jiki kwata kwata battada nauyi rigar, gata kuma shara shara mai qananun kofofi wanda ko bra bata saka ba dan tafi son tajita a haka Inda tasan babu mai shigowa cikin gidan. shiyasa komi na jikinta bata boyewa hatta cikakkun tsaye young manya maman ninta koyaya ta motsa jikinta suma samsun yi nasu motsin na daban. parking gashinta tayi tareda saka turare a jiknta dan ita ma'abociyar son qamshi ce matuqa. jin cikinta na mata alamun jin yunwa tasan kuwa dole taji hakan dan kuwa tun safiyan yau babu abinda tasakawa cikinta mafarin knn ta dauko wayarta ta nufo falon,,, dasss dasss wannan karon kam haka gabanta yayi wani azababban bugawa sakamon tabbatarwa datai da koma yayane tabbas mai kalan turaren doctor ya shigo gidan nan, to da yaushe knn? harbata ga kowa ba? koko tana ciki ne aka shigo aka tafin bata sani ba!? tambayar datakewa zuciyarta knn. kallon falon kawai take cigaba dayi jiki a sanyaye wanda sai daqyar ta samu dai ta daurewa tanufi hanyar kitchen d'in dan samawa cikinta haqinanin haqqinsa. ta gabansa tazo tabi ta wuce amman da yake hausawa sunce hankali ke gani ido kam gululu ne shiyasa hankalin ta baibi ta wajen ba ta shige kitchen shiko yabi bayan ta da kallo babu shiri ya lumshe idanunsa danjin yanda wani abu ke masa xirrrr xirrrr yana tsurga masa a jiki, qara lafewa yayi cikin kujerar wanda babu jumawa saigata ta fito daukeda cup na ☕ a hannunta da soyayyen dankali daqwai wanda tun data gama hadasu tun dazun harta kaima yahuza nasa amman ita bata waiwaye natan ba sai yanzu. zama tai tai seting TV tana kallo yayinda take cin komi dake gabanta a hankali wanda a haka taci babu laifi dudda har yau batajin dadin zuciyar ta kuwa komi cikin sanyin jiki take yinsa uwa marar lpia, sosai jiknta yaqara sanyi akan dud abinda takeyi wanda shi kansa saida ya fahimci hakan harya fara tunanun to kodai bata lpia ne dan sanyin jikinta datake da ya qaru sosai akan ma wanda ya Santa dashi naturally d'inta. saida taji cikinta yayi dan nauyi ne yasata zuwa ta wanke kayan datai amfani dasu ta dawo falon knn zata wuce daki nan tsakan falon taja ta tsaya tanason dai sake tantance sanin Inda wannan futinannen qamshin ke qara bujiro mata, kamar ance ta kai dubnta kuwa Inda yake nan ta ga ya tsareta da idanunsan nan yana bin ko'ina nata da kallo daga kishingiden sa da yake dai hankali kwance . matuqa ta girgiza gamida gigita wanda babu arziqi ta kwalla wani uban ihun dan a zaton ko aljanine yayi mata siffar shi. dudta bi ta rude tana shirin shigewa tsakankanin kujeru ta buya saiko taga ya taso ya nufota, aida gudu tayi cikin daki tana haki ta turo qofa zata datse shiko yasa hannuwansa da qarfi ya turo qofan daki ya shigo nan kuwa ta duqe a rude kasa tana kuka tana fadin "a'uzubillahe minal shaidanin rajeem bismillahirra'manirra'hemwa'innahu sulaimanu wa'innahu bismillahir rahem" haka taita salati ta kama idanuwa kuwa ta rintse su gam jiknta naci gaba da rawa zufa dud ta rufe ta a jiki. shi abunma dariya yaso basa ganin lura dayai tamaishesa aljani,amman sai ya gimtse baiyi hakan ba, ahankali ya tako ya iso gabanta yaja ya tsaya hannuwansa zube suke cikin aljuhun wandonsa duka biyun ya zuba mata idanuwa kawai yana bunta da kallo. zuqunnawa yayi gabanta saman qafafunsa yasake zubo mata idanunsa kawai kallon ta yana sakin wani murmushi wanda rabon da yayisa tun tana nan [4/18, 11:06 PM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO*. story and writing by Xayyneb 💤💤 ~dedicated to my mom sadeeq hauwas~° 👁🥡👁 🅿6⃣6⃣. *A* hankali ya miqa hannuwan sa ya aza saman kafadun ta ya riqosu tareda dan jijjigata yace "ki nutsu fa, nine nan bawani ba, look at me baby, kalleni sosai bawai sprit bane, aljani kamar yanda kika dauka ba matsoraciya kawai banda rigima babu abinda ke dawainiya dake sai kuma tsoro" yaqarshe mgnr tareda kamata suka miqe tsaya tare jikinsu na gogan juna. sai a lokacin ne nutsuwa taji ta saukar mata harda sauke wata sanyayyen ajiyan zuciya tayi,data bude idanunta kallon sa kawai takeyi da fararen idanun nata fuskarta cikeda tsantsar tsabar mamakin yanda akayi yazo nan Inda babu wanda yasan da hakan kuwa, to waye ya fada masa?" sa'a, amsar da taji zuciyar ta knn ta bata, tuni ranta taji kam ya baci banda bankawa sa'a kwandunan zage zage babu abinda takeyi a cikin zuciyar ta, qasa tayi da idanunta ganin hannunsa na riqe da nata yasata fusge hannun ta a fusace taja tunga tana qare masa kallo tareda yatsuna fuskarta snn tace "wlh nasan babu munafukan da zata fada maka cewa ina nan face sa'a, mtsss wlh kuwa da nasan zaka zo da tuni na qara mai nabar gidan nan" jin wannan kalaman nata dayayi ransa kuwa ya baci dasu dan haka cikin fushi ya daka mata tsawa da cewa "ke kifa shiga taitayinki wlh, wannan ba komi ne kikeyi ba kuwa face borin kunya kike neman nad'esa da hauka,har kan wani banza kishi naki zaki iya guduwa kibar gida? kinsan kuwa iya girman tashin hankalin da kika jefa iyayenmu ciki kuwa? wanda har yanzu suna cigaba da jinyar zuqatansu kan rashinki? kin dauki akhakina kin zubar mun da ciki sannan kuma kin dauki alhakinmu na d'aga mana hankali da kikai da tunanun ko sace ki akayi, heenduh shin yaya zakiyi da wannan alhakin mutanen da kika dauka na hanasu bacci da samun cikakkiyar nutsuwa a garesu dud dan a cewarki an miki laifi ko ?to mu knn wannan abin da kikai mana miye sunnsa musamman mani da kika zubar min da ciki sbd tsaban kishin ki can, dakikai mun hakan kinga na dauki wani qwaqqwaran mataki a kanki ne em?! girgiza kai yayi tareda yin murmushin takaici snn yaci gaba da cewa ''ki dauka kinada 'ya kuma tai miki wannan abin da kikaiwa iyayenki wato na bujerewa umarnunsu harta kaiga guduwa ta barki shin wane kalar zafi da radadi zakiji zuciyar ki tayi a lokacin? , amman ke baki damu ba kinbar iyayenki a halin qunci da damuwa wanda in ba roqonsu gafara kikai ba Allah ba bazai yafe miki ba dan sabawa iyaye ba qaramin zunubi bane babba, wanda ke har gara ke dan hanyar samun aljannarki tana wajena amman ni kuma hanyar samun tawa aljannar tana wajen mahaifana to ki gayamun saina qi bin umarnunsu kan sun zabamin mata ke kuma nabi naki ra'ayin innai hakan kin kyautawa rayuwa ta knn? hakan na nufin nayi fatali da mgnr iyayena knn fa? kiyi tunani akai, amman ynxun dud laifin da kikai mana baki gansa ba harma kina batun qarawa gaba saboda shed'an nata kad'a miki gangarsa ta kururuwa akai lollipop" shiru tai dan jikinta ba qaramin sanyi taji yayi ba, dan ko harga Allah tasan tun Sanda tabar gida bata qara samun wata nutsuwa ba itama, koda yaushe iyayenta na cikin ranta, to miyasa zata aikata hakan wa iyayenta ta daga musu hankali ma kan wata kishiya can wacce ba'akanta zata zauna ba intazo,, zuqunnawa tayi qasa dan gaba daya zuciyar ta a dagule take jitake banda ganin iyayen nata batta buqatar komi a lokacin kota roqesu gafarar abinda ta aikata kuwa, wani kukan ne taji ya zo mata nan taita yinsa sosai hadda shessheqa, bai hanata ba yasan tadauro intai kukan ya rage mata wani damuwan kamar yanda yasan hakan kuwa shima Inda ya shiga damuwan shima,, saida ta jima sosai tana kuka sannan taji dan relief a ranta, miqewa tai batareda ta kallesa ba ta futo nan falon dan wani haushin sama ta ke qaraji dud Akan zarah kuwa daya aura dan abin ne yafi ma tsone mata 👁👁. zama tai saman kujera tana sauke ajiyan zuciya, ganinsa tayi shima ya futo ya qaraso kusa da'ita ya zauna tareda ruqo hannunta yana murza mata tafukan ta. sosai taji dumin gumin hannunsa na ratsa mata dukkan illahirin jikinta, so take ta janye hannunta amman a maimakon hakan saima saya idanunta datai wato ta lumshe su. jitai yasaki ajiyan zuciya shima sannan taji yaci gaba da cewa "kada ki damu dan indai ta nine lollipop na yafe miki komi kikai mun gaba daya,danni komi nawa naki ne, da farin cikin ki nike rayuwa kema kinsan hakan lollipop na" hakanan taji kalaman nasa sun mata dadi amman bata nuna hakan ba a fuskarta ba saima amshe hannunta datai daga nasa ta miqe tsaye batareda ta kallesa ba tajuya fuskarta can wani waje, cikin mgnr yanga tace"mizakaci ne a kawo maka?"murmushi yasaki ya kwanta saman kujerar ya mimmiqe yace "rabon danaci abincin kirki tun ranar da lollipop na ta gudu ta barni inata walagigi cikin kuncin rayuwa" ganiyai ta hararesa ta gefen idanunta tareda tabe lips batace komi ba, murmushi kawai yayi ya miqe tsaye yatako gabanta tareda tsayawa a bayanta baice mata uffan bama anan sai ma jitai kawai ya rungumota ta baya ya manna bayanta cikin faffadan qirjinsa hannuwan sa na saman shafafen cikinta ya zagaye ta dasu. dukkan su saida suka saki wata qaqqarfan ajiyan zuciya dan ankwana biyu basuji dumin junan suba shiyasa da hakan ta faru yanzun sai sukaji uwa sun kwana 1000 ne basuji dumin junan su ba. ahankali taji yana murza mata qugunta mai sharp sosai qirar kalangu, babu bata lokaci taji yayi sama da hannunwansa zuwa wuyanta yana shafa ta tareda matsa mata kafadunta a hankali gamida yi mata busar sanyayyen iska a dogon wuyanta. jikinta rawa kawai taji yana mata a sanda taji ya juyo da'ita zuwa gabansa bai tsaya wata wata ba ya tallafo fuskarta da hannyensa murya qasa qasa taji yace "wannan nike son ci,yayi mgnr gamida shafa mata yan jajayen red lips d'in nan nata da babban yatsan sa na hannun dama,aiko zaro idanuwa tayi tana kallon sa so take tai masa tsiwar tata aikam lura da hakan dayayi nan da nan ko yayi saurin rufe bakin tsiwar ta hanyar daura bakinsa saman tausasan sweet lips dinta da yayi yana mata shan alewa a kansu..... da sauri taji ya ida jawota suka zube saman 3sthear d'in nan ya kwantar da ita jikinsa fuskarta na kallon rufin dakin kamar yanda ya saba mata kwanciyar hakan knn a jikinsa dan yanda zai taba abinda yake so San ransa a jikinta, nan ya rungumota tsam a jikinsa yana cigaba da bata wasu azabatattun deep kissing wanda yasan suna girgiza ta, banda sauke ajiyan zuciya batta komi a lokacin kuwa, qirjinta sai sama da qasa sukeyi idanunta a rufe gam gam, a hankali taji yayi qasa da hannuwan sa yana mata tafiyan tsutsa tun daga saman laps, cinyoyinta har kawo ramin cibiyarta yayinda ya'ida yin sama da hannuwan sa yana qoqarin daura hannuwan sa saman burinsa nashanunta, aiko ta shammacesa tayi wuff tabar jikinsa da gudu ta shige daki ta turo ta fada saman gado tana sauke numfashi. murmushi kawai yayi ya miqe ya nufi wata hanya da yasan toilet ne a wajen daga kallon wajen kuwa, shiga yayi yayo wanka tareda alwala yafi to ya isa bakin qofar dakin da dan qarfi yace "you ready, ki zama cikin shiri kamun nayo salla na dawo mu wuce." yasan bazai samu amsarta ba dan haka bai wani tsaya ba yafuce daga falon ya samu yahuza mai gadi ya tambayesa inane masallacin anguwar, babu bata lokaci yahuza ya masa kwantance sannan shikuma ya fita. acan ko daki haushin kanta dud ya qumeta na tunanin cewa mima yasa zata sakar masa jiki da fuska harya samu damar mata hakan ma? gashi yana niyyar daga mata hankali kawai,, tsoki taja ta miqe ta nufi toilet tacire kayanta ta fara wanka, koda ta fito wata atanfa riga da siket ta saka dinki zamani daga kayan sa'a, dinki yayi sharp d'in jikinta tsab.. tana jinsa daya dawo yana mata mgn Akan tafi to su tafi kada suyi dare a hanya,, amman banza tai masa sadda ta mila tasha iska sannan ta fito da wani dan qaramin gyale a saman kafada, tayine dan yaji haushi sanin datai yayi hating ta sanya gyale ta fito kuwa, kuma shima sarai ya lura da hakan amman daya fahimci neman ba'asi takeyi yasa shi sharewa kawai baibi ta kanta ba harsuka shiga mota yahuza yabude musu gate suka wuce ita dashi wato yahuzan sai daguwa juna hannu suke. koda suka dauki hanya babu wanda ya cewa d'an uwansa uffan gudu kawai yake tsalawa dudda yasan tana tsoron gudunsa na mota amman saiya share yaqara speed sosai. ta tsorata matuqa amman kuma girman kai yama hanata data roqesa yarage gudu saima saka fuskarta datai ta cusa ta cikin qafafunta tana kiran Allah a ranta. sarai ya lura da hakan murmushi kawai yayi abunsa yaci gaba da tuqinsa zuciyar sa wasai cikin tunanin cewa yagano lollipop dinsa cikin yardar ubangiji Allah hargata kusa dashi miyafiye masa farin ciki a wannan rana babba a garesa bayan yaita godewa ubangiji sarki Allah. sune sai ana kiran sallar isha'e snn suka iso cikin garin kaduna a cikin anguwar su. dai dai qofan gidan su heenduh ya tsaya tareda kashe motor ya juyo yana kallon yanda ta saddar da kanta qasa ko motsin kirki ta gazayi wanda a zahirin gskia kam banda tsabar tsoro na tunanin hukuncin dasu mama zainab zasu ya mata babu abinda ke damunta,, hannuwanta dukknsu na zube saman cinyoyinta tana kallon su, jin yayi parking ne yasa ta dago da kanta. reassess! rass! rassss! taji gabanta ya yanke yana bugawa,, cikin halin tsoron da take ciki ne taji saukar hanuwansa cikin nata yana qoqarin riqo mata hannuwan da sigar kwantar mata da hankali dayake son yi gamida bada confidence sakamakon lura dayai da furgicin datai, aiko babu bata lokaci nan tayi saurin ture hannunsa tareda buge hannun daga jikinta ta juyo tana dandanda masa manya harararraki cikeda tsiwa tace "kada ka kuma, dan jikina haramiya ne gareka nafada maka hakan kuma ynxun ma na qara maimaita maka, Inda ban sonka sai kaje wajen wacce kakeso itama kuma take sonka amaryar taka, sai kaje wajen ta tabaka dukkan jin dadi" taqarashe mgnr tareda yamutsa fuska. tabe lips yayi ya dubeta cikin son ya qara quleta danya fuskanci kishin ne nata ya kuma bujirowa, nan ko ya kanne mata ido daya tareda dage gira ya tabe baki yace "kinyi gskia dan amarya kam akwai nuna qwazo abin cwai cwai dad'i muah" wani qululun takaici ne yasake taso mata a fusace kuwa ta Bude motor ta fice zuwa cikin gidan nasu gabanta na cigaba da bugawa kuwa sosai, shima Bude motor yayi ya fito tareda rufeta ya biyo bayan heenduh zuwa cikin gidan yana mata dariyar kishin nan nata a ransa. tana shiga ta samu mama zainab ita da baba isma'il zaune saman carpet nan tsakar gida tana yanka masa kankana sallamar datai ne cikin d'ari d'ari tareda bin bango hakan ne yasa daga mama zainab har baba isma'il suka dago fuskokinsu da sauri suna kallon to cikin mamaki wanda lokaci daya suka miqe cikin tsakanin farin ciki kuwa, dasauri mama zainab ta'iso gabanta tana fadin"henduh kece kuwa? inn....... ii.... ina kika shiga ne Allah yabaki ikon futowa yau...? kai alhamdillah mun gode Allah, Allah qarawa annabinsa daraja aminn, tana mgnr ne cikin zubar hawaye farin ciki dasauri suka rungume juna suna hawaye daidai nan khaleepa ya qara so wajen cikin murmushi ya isa kusada baba isma'il daketa faman godiya ga Allah hannuwansa na'a sama,shima banda fara'a baya komi,, baba isma'il ya dubi khaleepa cikin mamaki yace"ah khaleepa yana ganku tare? badai kai ka nemo mana ita ba?, khaleepa yace "eh taje gidan sa'a ne qawar ta a bauci dan ta samu sauqin zuciyarta kamar yanda nasamu labarin hakan daga ita sa'a d'in, to shine sa'a d'in taban address d'in naje na daukota,,, jin hakan da mama zainab tayi taji ranta yabaci nan take ta ture heenduh daga jikinta da sauri, nan ta matsa daga gabanta sosai tana mata kallon mamaki,,, da gudu kuwa heenduh ta qara so gaban mama zainab ta duqa qasa tareda rirriqe qafafun mama zainab d'in cikin kukan nadama na abinda ta aikata musu take cewa "dan Allah mama kuyi haquri, baba ku yafeman wlh bada sona na tafi batareda sanun ku ba,, tunkudeta mama zainab tai bayan ta watsa mata marurruka qarawa biyu saiga heenduh a qasa, da sauri khaleepa ya'iso wajen ya tayar da ita ya dubi mama zainab ransa babu dadi shima yace "dan Allah mama kuyi haquri ku yafe mata damuwar data saku wlh nina yafe mata har a raina,, cikin wani sabon bacin ran mama zainab tace" rabu dani khaleepa na fuskanci taurin kan heenduh ya shallake tunanin mu, yanzu fisabilllahe bacin tana 'yar banzar yarinya dud tausarta da mukayi kan batun auran nan tai mana lub lub uwa ta dauki maganar mu da muhimmanci amman ashe ba haka bane ita a ranta ba? harta iya daukan satan hanya ta tafi gari ya garara har bauci ba tareda sanin muba tana halin ciwo kuma amman ko kanta bata tausayawa bare mu da mukayi tunanin sace ta akayi ta tada mana hankula a banza a wofi!?amman shine yanzu da Allah yasa ita sa'a d'in ta fada Inda take har aka ganota dafa knn Bama tayi niyyar dawowa gidan ba dan yanzun dan ubanta, kuma shine dan batada kunya tazo tana mana kukan qarya Alan? " taqarashe mgnr tareda qoqarin wani marin heenduh wanda dasauri khaleepa ya shiga tsakani saiga saukar marin tasss saman fuskarsa amman bai damu ba saima mama zainab d'in data dinga basa haquri dan bashi tazo mari ba, amman shi fadi ma kawai yake "kuyi dai haquri mama ku yafe mata bazata qara ba insha Allah... shiru mama zainab tai amman badan tawai haqura da hukunta heenduhn ba. heenduh daketa a cigaba da rusgar kuka ganin datai babu sa'a ta samun sauqi a wajen mama zainab hakan yasata rarrafawa gaban baba isma'il dake tsaya yana kallon ta kawai tun dazun yana mamakin abinda tayi shima wanda ko kwata kwata bai tsaye hakan daga gare taba. dasauri mama zainab tabar wajen tareda shigewa daki, heenduh kuwa tana isa wajen baba isma'il d'in shima ta dafa qafafunsa cikin hawaye tace "babana nasan kai bazaka iya taba yin fushi da heenduhn kaba, dan girman Allah ka yafe mun kuma kasa mama ta yafemun itama wlh bazan taba samun nutsuwa ba in kuna fushi dani a rayuwa ta gwaramun kuyita mun huro mai tsanani wanda koda hakanne zaiyi sanadiyyar rayuwa ta na amunce da hak... kanta ida mgnr baba isma'il ya qwace qafarsa daga gareta yana kallon ta cikin tsananin d'acin zuciya ta bacin rai yana cewa "wlh kinban mamaki heenduh matuqa gaya kuwa, da hankalinki da tunanin ki kikai wannan abin? girgiza kai yace lallaikam kin mana d'an baka zata ba, kin batamun rai sosai heenduhn wanda baki taba 6atan rai ba kamar wannan lokacin, kiyi haquri heenduh bazan iya fara kallonki da fuskar afuwa ba kamar yanda kike buqatan hakan daga gareni... kuka heenduh ta qara fasawa tadaura hannuwanta aka ta zube qasa tana burgima da mad'od'owa tana fadin "wayyoni Allah ni heenduh rayuwa kinmin zafi iyayena sun tsananta fushi dani, ubangiji Allah na roqeka ka dauki raina na hutu...adaidai nan mama zainab ta fito daga daki hannunta boye a bayanta tana isowa kuwa wajen da heenduh take, heenduh nata billayin kuka a qasa kuwa, bata ankara ba saijin zazzafan saukar wayar wuta tadunga ji a jikinta, ai wani uban ihun ta kurma tareda miqewa tsaye a guje ta fada jikin khaleepa tana ihun tsalle tsalle tareda sakin wani kukan tareda sake qamqamesa a jiknta dake rawa kota'ina. wanda shima khaleepa tsakanin tausayin hukuncin dayaga tana kar6a daga iyayenta ne yasashi fitar hankalinsa a jikinsa sbd zugin zafin da zuciyarsa ke masa, sosai yaqara qanqameta jikinsa yana sakin ajiyar zuciya mai zafi, dasauri baba isma'il yajuya yabar gidan yayinda mama zainab tai shigewarta daki bayan ta jefar da bulalan qasa..suna qanqame da juna a haka saiga baba isma'il ya dawo shida baba dahara tareda dady mukhtar da dady salis sun biyo baya suma sun shigo gidan....... by *Xexen Fasaha* [4/18, 11:06 PM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO*. story and writing by Xayyneb 💤💤 ~dedicated to my mom sadeeq hauwas~° * 👁🥡👁 🅿6⃣7⃣. *A* hankali cikin dubara khaleepa ya zame heenduh daga jikinsa suka zauna nan saman carpet d'in, suma su dady mukhtar d'in suka qaraso suna shirin zama saiga baba yawale shima yashigo gidan da sallama hannun sa riqe da carbunsa, kusan tare mmn sales da momyn amnat suka shigo gidan suma anan suma suka zauna dukkansu suna sake gaishe da baba yawale d'in. sake futowa mama zainab tasakeyi jin mgnr baba dahara tana rarrashin heenduh dacewa tabar kukan haka nan komi yazo qarshe ay insha Allah Inda tadawo gida lpia. zama mama zainab tayi dud aka nutsu wajen, saida baba yawale y bude taron wajen da addua gamida salatin annabi sannan fa baba isma'il yakoro musu bayanin komi ya faru har kawo futarsa dayai yanzu yakirawo su. shiru kowa yayi a wajen banda sallallamin baba dahara da tashin shessheqar kukan heenduh bakajin komi a wajen. cikin d'ashewar murya wacce taci kuka ta qoshi heenduh ta bude bakinta da qyar tace"kuyafemun dan girman Allah wlh na tuba bazan qara ba, kuma wlh ni gidan sa'a kawai naje bawani waje ba, ko sa'a din ma aka kirawo aka tambayeta zata shaida muku hakan ne.... kwab'e mata baki mama zainab tayi tace "sakarar banza da wofi yimana shuru mikuma zaki fada mana wanda zamu yarda dake yanzu ay babu shi,, kuka ta qara saki tanayi tana dafe kai gwanin tausayi wanda khaleepa baisan sanda ya fara zubda mata hawaye ba na tsakanin tausayin ta dake bin ko ina a cikin saqon jikinsa. sosai su dady mukhtar suka tausayawa heenduh matuqa, sunsan komi ya faru da mutum qaddarar sane dudda itama heenduh d'in nada laifi amman Inda ta gane kuranta tazo tana neman ahi na tuba ai sai a haqura komi ya wuce Inda ubangiji Allah ma ana masa laifi ya yafe bare mutum abin halittarsa. baba yawale yadubi heenduh sannan ya dubi su baba isma'il kawai ya girgiza kai yace " komi dai ya rigaya daya faru, sai ayi haquri kuma, ya dubi heenduh yace" kinfi kowa laifi hendatu miyasa zakije wani waje ba tareda sanin kowa ba? kinbi kin tadawa kowa hankali sannan kuma kinqi bugowa a waya ki fadi inda kika je har saida Allah ya kawo wannan yarinya sa'a datu ta fada gskia a hakan da kikayi kin kyauta knn? " girgiza kai tayi cikin share hawaye tace" ban kyauta ba amman kuyafemun narantse da Allah mairan qarfe bazan sake maimaita hakan ba" baba yawale ya maida dubansa ga mama zainab da baba isma'il yace "zainabu da isma'il indai kun daukeni da gske a matsayin mahaifi to ku yafewa heenduh dan qaddara nakan kowa kuma kun hukuntata yanzu iya hukuntawa wanda nasan koda wasa bazata qara fara gigin sake aikata hakan ba, dagowa baba isma'il d'in yayi fuskarsa a sake dan shima runtse idanuwa kawai yayi ya kauda ido akan heendun tasa yayi mata hukunci da daidai abinda ta aikata kuwa, dan haka yace "nina yafe mata komi ya wuce baba, daman munyi mata hakane danta gane iyaye ba abin wasa bane, bakomai ynxun komi ya wuce Allah baku zama lpia kuma, Allah shi muku albarka" cikin murmushi dady mukhtar da dady sales sukai tareda cewa "aminn qanenmu,, dady mukhtar yasake cewa " naji dadin sake fahimtar juna da akayi haka a sauqaqe komi ya wuce ai insha Allah,, dady sales ya karbe da fadin cewa "hakane, aci gaba da haquri dai dan haquri shine ka isa gaci Allah iyakar qarshen taqaddamar knn Allah kiyaye gaba kuma" da aminn suka amsa, cikin fara'a baba dahara tace "uwargida ta gudu tabar ango a rude to ina kaga a gaishesu? dud tasa yabi ya rame ko? hmnn kinci arziqi ban aure miki shi bama ay na tausaya miki shi Inda kin gaji kin bada kai kin sare" duka wajen akayi dariya harda mama zainab da baba isma'il kuwa, dankuwa hatta gogan naku doctor saida ya dan murmusa dan shima yaji dadin yanda su mama zainab suka sauko daga fushun nasu kan heenduh. yayinda heenduh kuwa wani farin ciki ne taji ya mamaye mata zuciyar ta najin baban ta ya haqura ya yafe mata gashi harda ma sa mata albarka,, jitai mama itama mama zainab tace "baba yawale bakomai ka'isa garemu ai fiye da komi ma na duniyar nan, dan haka nima d'in nayafe mata saboda kai, amman da sharadin karan kaina ban amunce mata ba dako kwana daya ne wannan shashashan yarinyar ta qara mun a gida ba, ta tashi tabi mijinta can gidan sa, kuma ki bude wadannan kunnuwan naki marassa ji kijini, to fa muddin naji kinyi wani abun wanda zai batawa abokiyan zaman ki rai ko kuma shi khaleepa d'in to Allah kuwa zamu sake gauraya dake ne dan ranki sai yafi nayau 6aci sakaryar yarinya kawai wacce batasan annabi ya faku ba" murmushi mamn meenat tai tace "ah adaiyi haquri komuda mama ne da baba dahara mu rakata dakin nata, mama zainab tace" wlh kuwa mmn menatu kinji na rantse babu wanda zai rakata,kuma ko wannan dukan danai mata ita tajawa kanta, banso ma na tsaya mata iya haka ba Inda naga alaman rawar kanta bai buyuyuwa da nasiha kad'ai, Inda ko an mata nasihar bata dauka dole sai an had'a da tab'a mata lpian jikanta snn za'a daidaita da'ita yarinyar kawai" baba yawale yace "kinada iko sosai akan heenduh zainabu dan haka komi kika yanke yayi Allah sa shine mafi a'ala akan tafiyar ta dakin nata yanzun kuma hakan amin,, kama hab'a baba dahara tayi tace "o'oni heenduh kinjawa kanki kinga mamanki ta hana mu rakaki bare na koya miki kwalliyan zamani kina cancarewa,, dariya mgnr baba dahara ta basu dan kuwa sunsan wasa ne kawai baba dahara d'in ke mata dan haka nan take su baba yawale suka dungayiwa heenduh da khaleepa nasiha kan sabuwar rayuwa da zasu fara, sosai nasihan ta dinga ratsa heenduh har batasan wani kukan ya sake kutto mata ba kuwa ta cigaba da yinsa.. daga qarshe suka umarcesa daya dauki matarsa su tafi Allah basu zaman lpia..... haka su mmn meenat da mmn sales da baba dahara suka rakosu har mota babu wasu kaya dauka dauka wanda ya danganci heenduh Inda daman tun ran safiyan juma'an data gabata aka rigaya aka kai mata kayan nata... dazasu tafi nanma saida baba yawale ya rufe taro da addue dan cika sunnar manzo kan hadusin dayazo yayi mgn da cewa turr da majalisin da'aka zaunasa tundaga farkonsa har qarshensa sannan aka tashi ba'a ambaci Allah ko manzon saba ciki, tofa anyi alla wadai da zaman nan. suna shafa addua'n ko a haka heenduh tana kuka su mmn meenat suka fito da'ita daga cikin gidan suka saka ta mota khaleepa yashiga motar shima yaja suka tafi sai bye bye su mmn sales suke musu har suka qule sannan kuma su mmn sales suka dawo suka samu mama zainab nan zaune Inda suka barta,nan suka ci gaba da qara tattaunawa kan batun, yayinda tuni daman baba yawale yawuce shi gida abinsa ransa qar farin ciki naganin cewan yau Allah ya cika masa burinsa da ransa yaga tarewar zaman auran heenduh da khaleepa koba komi ya cika alqawalin daya daukarwa kansa na bayyanuwar gskia kan auran jariran yaran, manya kuma a yanzun, duniya knn komi lokacin sa yake ci, a haka yashiga gidan nasa ya kullo. su kuma su dady mukhtar suna can zaune cikin sit room d'in baba isma'il suna cin abuncinsu kamar yanda suka saba, zuqatansu fall farin ciki fira kawai suke hankali kwance, sai bayan sun gama ne suka fito itama baba dahara harta yi musu bankwana ta wuce gida zuciyarta cikeda tunano baba yawale kuwa dan zaman da sukai yau tareda shi baqaramin tsaya mata yayi a rai ba, dan haka tana murmushi itama harta shige gidanta ta rufo sa da yake jikokin nan nata sun gama hutunsu sun koma. dady sales suka shiga motarsa shida mmnsa da mmn meenat suka wuce gida saida suka fara ajiye mmn sannan sukai bankwana suka wuce gida suma can bayan layin su maman knn.. baba isma'il kuwa har qofar gida yaraka yayan nasa snn sukai bankwana shi ya dawo ciki shi kuma dady mukhtar din ya wuce kowa zuqatansu fall farin ciki a wannan dare tunbuna ma mama zainab din da baba isma'il kwanan farin ciki sukai a daren. khaleepa kuwa tunda aka kawo zarah gidan bai tako qafarsa ba cikinsa ba dan ya fada Mata itama a waya tafiyar tasa Abuja kmr yanda ya fadawa su dady mukhtar da momynsa kuwa sa'ilun da yake cikin tasku kwana biyu da suka wuce, to sai fa yau a rana ta uku da tarewar zarah a gidan yaduro a cikinsa. dakansa yakai heenduh har dakinta tanata kuka kuwa wanda shi harya sare wa rarrashinta kuwa, a haka ya qyaleta snn yasake saukowa qasan falon yasake ganin babu dai kowa dai a cikinsa kamar yanda suka wutosa yanzun, banda qarar esi kota'ina a falon bakkajin motsin komi, dakinsa shima ya wuce yashiga wanka ya fito ya saka jallabiya ya shinfuda sallaya yafara salla. zarah kuwa tun shugowarsu cikin harabar gidan take tsaye ta saman window d'in tana kallon su,kallon ta ta maida ga heenduh ganin yadda ta qara mata haske da kyau gamida cika tamfar ta manyan yan mata yasata jin wani sabon tsanarta maras algus ya lunku cikin zuciyarta, ranta ya bata babu shakka kuwa tare da ita yayi tafiyar a Abuja Inda gashi sun dawo gida tare. amman a fili murmushi tai sanda ta tuno kalar tarkon d zasu datsa mata muddin mlm lamma ya dawo kuwa to tabbas tata ta qare saitaga qaryar feleqe da iskanci gamida mannewa miji uwa gum. ganin sun yo cikin falon gidan wato ta daina ganin su hakan ne yasata komawa bakin gado tana zama kuwa saiga kiran hjy furdausey ya shigo wayar tata, tsoki tai tareda furta "mtssss tsohuwar banza nifa yanzun bakida wani amfani da zaki mun a rayuwa Inda har kin sake kin mallaka min danki dai, tsoki ta qara ja tareda katse wayar kai tsaye ta kirawo mamanta hjy hadeeza, kamar jira take uwar ta dauka nan ko ta fara cewa" momy nifa iskancin nacin da kiran wannan tsohuwar guzumar qawarki da take isana dashi kulluyaumum walailatun yafa fara isana, haba mace sai nacin son da na masifa kullum fa saita tambayeni ya dawo daga tafiyar sa koko? to dan kambu....... cinyesa nace zanyi inya dawo ne? inda abinda take tunani bazai faru tsakanina dashi ba dan yanzun, ni wannan ba damuwa ta bane dan inada madadinsa sama da nawa innaso, haba haka kawai mata ta koma karya uwar d'a" hjy hadeeza tace "nima naga take taken matsiyaciyar tunda akai auran nan take yawan saka mun ido adud Inda taji nace zanje, to ban sanar mata ba ko tana zargin zamuyiwa danta wani surqullen ne bayan idonta oho" zarah tace bar tsinanniya Allah kuwa in tazo gidan nan ko fuska ta ta gama samu hartagaji tabar zuwa..... hjy hadeeza tace "a'a kada kiyi hakan, ke yarinya ce kinda qarancin tunani, ay bari zamuyi mlm lemma ya dawo mu samu muje tare da ita a gama da matsalar kishiyar nan taki in yaso itama hjy furdauseey d'in sai muje daga baya musa aimata zama daya a tura mata baqin aljani a jikinta yazamana ta ma nakasa takoma battada sauran wani amfani a rayuwarta wanda a haka zata ita ganin muna juya danta babu abinda zata iya Inda tana zaune waje daya ciwo ya cinyeta, kinga shikenan sai kiyi sabuwar duniyar ki keda mijinki hnkali kwance babu mai sa muku ido" dariya zarah tasaki harda wani dan ihun murna tace "ihuhu wlh kin kawo shawara momy na dan wlh ga dukkan alama irinnsu hjy furdauseey ne ke da shegen sakawa matayen 'y' yansu idanu a gidansu su rasa saqat inaaaaaaa wlh nikam bazan iyaba momy gwara da zaki mun maganin jarababba wanda har bacin ciki yasa ta hadiye zuciya ta mutu a nakastanta" "kedai kawai mu'ida jira mlm lamma ya dawo musan abinyi, amman yanxu kada fa ki nuna mata wani abu daya danganci raini mubi a sannu har muyi aikin nan dan in ki kace zaki gwada mata rashin mutuncinki harya fusatata zata iya qin zuwa wajen mlm din damu kuma zatama iya sakawa dan nata ya danqara miki saki kuma kinsan bazai musu ba Inda daman bawai sonki yake ba kin sani kema dan baida yanda zaiyi da iyayen nasa ne yasa ya yardan da auran, dan haka kisan yanda zakiyi mata mgn da fatan dai kin fahimceni ko? " " inaaa ay kada kiji komi kawai momy na fahimci dukkan ki ay" hjy hadeeza tace " yawwa kidai kiyaye kamar yanda nace mikin" daga haka ne suka ajiye wayar. zarah tana ajiye wayar kuwa saiga kiran hjy furdauseey d'in ya sake shugowa wayar tata, figar wayar tai ta daga taqi cewa komi sai hararar wayar take. hjy furdauseey tace "lpia dai zarah nike ta kiran wayar ki kinqi dagawa qarshema sainaji an katse ta?" cikin mgnr gadara zarah tace "eh, nayi baquwa ne wayar na hannun 'yarta kuma shiyasa kikaji hakan" Sam hjy furdauseey bataji dadin amsar da zarah ta mayar mata ba amman saita daure tace "daman ba wani abu bane yasa na kira ba nakirawo wayar maitsada ne najita kashe kuma ynxun dadynsa daya shigo gida yake cemun yadawo daga tafiyar dayai to shine nace in yadawo nan gida kice masa inason nagansa dan kwana uku knn rabona dana sakasa cikin idanuna". tabe baki zarah tayi tareda juyasa tawani hura qofofin hancinan nan nata sama abin ko kyau bai mata ba, snn kai tsaye tace "ban gansa ba, bai shigo ba inya shigo inban manta ba na fada masa dankin sanni da yawan mantuwa,tana gama fadan hakan kuwa bata jira komi ba ta kashe wayar tabar hjy furdauseey dake zaune cikin falon ta dayin sakatoto da baki cikin mmkin zarah wanda tama Gaza gane Inda yarinyar ta dosa,, a haka tamiqe jiki babu lakka ta koma dakin alhj mukhtar tana masa complain na har yanzu khaleepa bai shigo ya ganta ba anan alhj mukhtar ya nuna mata wataqil koya gaji ne amman yasan zaiyi wuya gobe bai shigo ba, a haka ta kwanta dai zuciyar ta babu dadi ga damuwar son ganin khaleepa ga kuma takaicin zarah. heenduh kuwa tana ganin futar khaleepa daga dakin nata nan ta wancakalar da gyalenta ta miqe tashiga toilet ta watsa ruwa sbd dud jikanta babu dadi kukan data sha ne har takejin uwa tana masassara ma, nan tayo alwala ta fito tayi sallar ta, tana gamawa ta bude Inda taga kayan ta suke nanta zaqulo wasu riga da wanda na barci tasaka, ta qaro qarfin iskan dakin tareda kashe fitilar dake bed side dinta, tahau gado knn tajawo blanket tana shurin rufe rabin jikanta taji ya turo qofar dakin ya shigo, saurin kwanciya tai tareda lumshe idanunta uwa mai barci kuwa, tsaye yayi yana kallon ta, ahankali ya miqe hannunsa ya kunna hasken dakin wanda nan da nan haske ya gauraya dakin dukkansa. kusa da gadon ya qarasa yasa hannu ya janye abin rufar tareda dan girgiza kafadunta kadan yana fadin "lollipop ki taso man muje falo inaso na hada kune keda zarah muyi mgn gudun shiga haqqin wata ko?" aiko tanajin hakan wani takaici ya qumeta dan haka tuni ta wartsake daga barcin qaryar tata da takeyi ta miqe zaune ta wasa masa harara tace "na huttassheka basai kasha wahalan mgn ba dan I think bai wuce na rabon girki bako? to kaje na yafe mata kai aje ayita shan amarci lpia" tana gama fadan hakan kuwa tai kwanciyar ta,, wani mummunan 6acin rai mgnr tata ta haddasawa khaleepa, tunda yake da'ita bata ta6a bata masa rai kamar haka ba, wai ita wanne kalar hali ne da'ita? an doketa an mata nasiha da addua amman abin nata ya shallake tunanun mai tunani, dan haka tuni idanunsa suka fara bada kalar ja,,,, daman muddin ransa ya baci haka ne alama atattare dashi, cikin zafin zuciya da fushi ya daka mata wata uwar tsawa da fadin ''keeeeeee??!! nan yasa hannu daya ya ida funcikota daga kwancen da take wanda adai dai nan zarah ta saurin tasowa daga kujerar da take zaune a nan falo sakamakon tsawar da tajiyo daga dakin heenduh d'in,aiko nan take ta'iso saman kofan dakin na heenduh ta lafe ta musu la6e, jitai khaleepa yace "ki shiga hankalinki dani nonsense girl,,, kuma kibar ganin cewa ina shanye dud wani abu da kike mun banson daine kawai ki taso mun da asalin fushi nane b'oyayye , but I can't now,,, kin kaini mature, abinda kika furtan yanzu ya dugunzuma mun zuciya gaba dayaketa,! zakisan kuma kinyiwa d'an halak hakan, kuma abinda kike taqama dashi a jikinki kije ki jiqasu duka ki shanye an haqura dasu dan inada wajen samunsu it's available inaso,, mtwww " yana gama fadan hakan ya turata saman gado ta fad'a akai tanata zazzare idanuwa kuwa, qafarsa ya daura a qarfen gadon ya dan sunkuyo fuskarsa wacce babu annuri ko kadan yanzun a kanta, wanda hakan ba qaramun fad'ar mata da gaba yayi ba kuwa, dan khaleepa kuwa na ainahin taga ya rikid'e ya koma mata sak, wato. marar wasa da fara'a din nan ko kadan, "nidake aga mafashi dan yanzu aka fara wasan!" abinda yace knn ya nufi barin dakin wanda da gudu zarah ta sauko ta koma wajen zaman ta zuciyarta cikeda tunanun tomi heenduh ta guma masa haka da zafi dud yabi ya haukace haka da masifa lokaci daya?." yana barin dakin kuwa heenduh ta fashe da kuka gamida jin haushin kanta na abunda tace masa yanzun kuma gashi yayi fushi ya tafi, wai ita mike damun tane? tambayar da taita yiwa kanta knn kuwa. khaleepa kuwa yana fitowa falo dudda yaga zarah kuwa amman kuma ko Inda take ma bai sake kallo ba ya fuce da ga gidan yashige motarsa ya kunna, wanda heenduh najin qarar tashin motor tasa kuwa hakan yasa da gudu ta tashi ta bude qofar window tana hangensa harya fuce daga gidan, zubewa tai saman gado tareda dafe kanta tana adduan Allah kare mata shi,,, hawaye suka ci gaba da mata ambaliya a fuska sanda taita kiransa a wayarta amman sam yaqi d'agawa. shiko koda fitarsa kai tsaye gidansu yaje har hjy furdausey kuwa ta fara bacci ya mata waya sai gata kuwa ta sauko qasan falon ta zauna cikeda farin cikin ganinsa nan tahau cewa "dadynka yake cemun ka dawo kuma naga baka shigo kaga momyn taka ba itama kuma ta ganka ba, shiyasa nakira wayan ka kuma taqi shiga inche dai lpia mai tsada na?" wani dan murmushi yayi kadan wanda baikai har zucci ba sannan yace "phone d'in ne na barta a motor ne momy shiyasa kuma tana rufe, saurin kauda zancen yayi gamida shafa cikinsa yana motsa fuskarsa yace "momy yunwa nikeji kun rage abinci ne a gidan?" dasauri hjy furdausey ta miqe tana fadin"mai tsada na ai ko babu abuncin nan saina dafa Maka kowanne kake da buqatar ci kuwa bare ma akwai, ta so muje kaci gashi can a dining area "a haka yaje ya zauna yafara cin abinci, wanda yaci sa ko sosai ya qoshi wanda ba shine yabar gidan ba sai wajen sha biyu na dare snn yayi bankwana da momyn ya shiga dakinsa ya debo wasu kaya ya saka a but din motarsa ya shiga motor ya kunna tareda barin anguwar, koda ya dawo gidan dakinsa ya shuge yayi kwanciyar sa baibi ta kan kuwa ba cikinsu. washe gari da misalin qarfe 11pm ya fito dakinsa sanye cikin qananun kaya wanda suka qara haskasa sosai, kai tsaye kitchen ya nufa, babu zato ya iske heenduh tsaye cikin kitchen d'in tana hada breakfast, tana sanye cikin wata qaramar riga da wando jeans na mata jajaye da surkin fari wanda kayan suka matseta gam gam sunmata kyau matuqar gske kuwa, Snn tayi gammo da gashin ta tuni ta koma uwa yar baby kuwa, tana ganinsa taji gabanta ya wani mummunan bugawa dasauri ta sunne kanta tareda furta "ina kwana doctor?" acan qasan ma qoshi tayi mgnr, sarai ya jita kuma tasan yaji d'in amman saiyayi burus da'ita ya nufi Inda yaga ctl yayi sa'a akwai ruwan zafi kuwa a cikinsa, nan ya dauko cup yana qoqarin hadawa da kansa knn tayi saurin qarasowa gabansa taja ta tsaya tana kallon sa tace "gafa breakfast nan ina shirya maka..... wani kallo taga ya jefeta dashi fuskarsa a tamqe ya watsa mata harara gamida tabe lips yace "nop, bani buqatar hakan daga gareki kibari wacce kika barwani tai mun hakan OK? "zuba masa idanuwa kawai tayi tana kallo jikinta a sanyaye,,, tsulum saiga zarah ta shigo cikin kitchen d'in cikin kayan barci ga alama tashin ta knn ko wanka batai ba gashin dokin nan dake kanta dud ya gargitse kuwa, tana ganin khaleepa tasaki wani murmushi danta qunsawa heenduh takaici kawai ta nufi khaleepa ta wani shige qirjinsa ta rungumesa tana kwarkwasa gamida shafa sajen fuskarsa tace "Haney na naga kana qoqarin hada cooffe ka bari na hada maka man, dudda khaleepa yanajin tsamin bakin zarah a hancinsa sanda take masa wannan mgnr amman dan kawai ya quntatawa heenduh taji itama Inda dadi kawai saiya ida zagaya hannuwansa ya rungumota jikinsa ya hada goshinsu waje daya yana kallon ta yana qaqaro murmushi, wanda zarah kuwa jinta datai a cikin jikin wanda take mafarkin samu ne yasata jin wani mugun dadi a ranta tuni ta manta a Inda take kuwa sakamakon qanshin nan nasa daya baibaiyeta. runtse idanunta heenduh tai da qarfi tareda runtse wuqar dake hannunta a cikin tafin hannunta wanda hakan yasa tasaki wata 'yar qara sakamakon yankewa da tayi da wuqar kad'an... dasauri suka kallo ta kuwa, tsoki yaja ya janye daga jikin zarah yace cikin murnushin mugunta wa heenduh "swt zarah soya mun indomie da qwai ki hadomin da tea ina falo please quick zan fita ne ynxun" dasauri zarah ta amsa da "to honey an gama" daga haka ya fuce abinsa. yana fita kuwa zarah ta kama yin wata miqa tana fadin" hmnn ina ruwan Haney na, dud yabi ya gajiyar dani a daren jia da zaqinsa marar qosarwa,, hmmn gskia nayi dace da samun gwarzon mazaje namiji tamfar da dubu maqi gani kam saidai su kauda ido,, ahayye nanaye garin dad'i ashe dai yana nesa inji 6arawon zuma,, tana mgnr tana hada kayan girkin, dagowa zarah tai ta dubi heenduh datake nad'e hannunta da tissue nan ta tabe baki tafara aikinta. kukan zucci kawai heenduh takeyi tana cigaba da dana sani a ranta yanzu gashi wannan figaggiyar zarah ta gano basu shiri itakam ta shiga ukunta, haka ta daure taci gaba da aikin wanke kayan datai amfani dasu ba tareda tabawa zarah damar fahimtar damuwarta taba gudun kada taga wallenta ta raina mata class... gani tai zarah ta kwashi kayan girkin nata data gama hadawa tabar kitchen d'in tana tuntsura mata dariya gamida rera waqar"ahayye wata tafi wata,,, ahayye koni nafi...... tana fita kuwa hawaye suka dinga zubowa heenduh wanda daqyar ta samu ta tsaidasu, nan taji kwata kwata breakfast d'in data hada ma yafita ranta nanta barsa ta futo falo nan ma tasake cin Karo da wani kayan takaicin, dan zarah ce tagani zaune gandan gandan saman cinyar doctor tana basa breakfast d'in a baki,, dauke fuskarta tayi sanda suka hada ido dashi tayi saurin hayewa dakinta ta zube saman gado tana sharar qwalla. wasa wasa yau kwana uku knn babu abinda zarah da doctor suke qunsa mata bayan kayan takaici muddin yana gida to zataita ganinsu a falo tare jikin juna, dan ta lura zarah dinma tafi rawar jikin shige masa akanshi muskilin naku. wanda a 6angaren zarah kuwa tayi mamakin yanda khaleepa ke riritata a falo in suna tare musamman ma inya lura heenduh na wajen, dud girman tannan da qibarta har goyata yake suna wasa da dariya amman da zarar tashiga dakinsa zataga babu fuska kwata kwata uwa bashi ba, ko jikinta bai marmarin tabawa bare ma, itako takan tabe baki tace "haka nakeso ay daman kayi komi guy lokacin ka ne, nima nawa tym d'in zaizo very soon, takan bar masa dakin nasa kuwa tunbuna intaga yana harare harare gamida daure rai har tsorata takeyi. yauma kamar kullum da qarfe 6:11pm na marece zarah ta ciwo wata kwalliya da wasu qananun kaya, mini skirt da riga uryatan, pimples d'in bleaching dud sun cike mata fuska, breast sunbi sun kwanta talauu wanda rufun asirinta bra d'in da take sawa mai soso itake taso mata da kwantaccen gaban nata, cikin taku ta iso nan falo Inda khaleepa ke zaune saman carpet ya tasa laptop dinsa gaba yana aika wani saqo a ciki... zama tayi gefen a kafafunsa tana shirin mgn knn saiga heenduh tana saukowa daga samanta cikin shigarta ta dogon wando pencil roba da kuma wata 'yar half best wacce hatta rabin dukiyar fulaninta ana ganinsu waje, dud yanda tayi takunta saisun girgiza kuwa suna rawa sakamakon bra d'in da bata saka musu ba, daga khaleepa har zarah qarar hl-shoes dinta da turaren jikinta sune suka ja hankulansu gareta, kasa janye idanunsa khaleepa yayi daga kanta gaba daya, dan jiyai tana shirin burkita masa brain har yana shirin manta abunda yakeyi kuwa cikin laptop d'in nasan, a hankali ya dauke idanunsa ya maida a laptop d'in ya ida tura saqon amman kuma yaqi sake duban Inda heenduhn take saima wata foledr daya bude ta pictures d'in gidaje yana dubawa one by one ta hanyar using dayakeyi da hannunsa Saman tamfurin d'in laptop d'in. tsoki zarah tayi tawani bata fuska dan taji haushin shigar da heenduhn tayi shegiyar yarinya sai masifafen kyau uwa ita ta zabawa kanta sura dubi yanda take neman janye masa hankali dudda tasan ba shiri suke ba da junansu,abinda zarah ke cewa knn a ranta. yayinda sarai heenduh ta lura da kallon da khaleepa yai mata, hakama ta lura da bacin ran zarah dan haka murmushi ta saki a ranta take furta cewa " hmnn zarah knn kin dauka ke daya ne kika iya salon duniyanci wajen janye hankalin miji? to kuwa kinyi kadan, dan nima macece, nagama jurar dud wani iskancinki a gidan nan na salon bariki, ni dake aga wanda zaiyi nasara a garesa,,, ahaka ta qaro so gabansu cikin tafiyar yanga babu bata lokaci tayi masauki saman kafafunsa dake mimmiqe a carpet d'in, dasauri zarah ta kalleta sannan ta juya ta kalli khaleepa d'in daya dago shima ya sake zubawa heenduhn idanunsa kawai yana kallon yanda take sakar masa wani tattausan murmushin ta... daure fuskarsa yayi tamau yana qoqarin tureta nanko tayi saurin riqesa ta marairaice murya kai a langabe tana turo masa qirjinta datasan sune burinsa, nan ta fara cewa "please and please doctor I want to talk with you, inason yin magana dakai please" sake hade girar sama data qasa yayi kan ya ce wani abu zarah tai zuruf tace "kamarya kina son mgn dashi kuma? saiki bari in rigaki fadin tawa buqatar dan nima ina da'ita.... kallon ta kawai heenduh tai a banzance batace mata komi ba tadai qara kallon khaleepa dake kallon fuskarta, a marairaice" Please doctor na mgnr tanada girma.. nanma zarah ta dubesa cikin murya a sama dan bata iya tsaranta mgn ba lab lab ba, tace "honey ka manta ne yau ne zamuje gidan mu..." ya isa zarah bari na fara jin uzurinta snn, Inda tarigaki fad'an hakan,, abinda khaleepa yace knn bayan janye idanunsa dayai daga heenduh ya maidasu ga ita zaran, turo baki tayi tace "haba hany yaufa ne nace mak... zarah stop it, isay gate out from here pleases,, in yaso kya fadi naki uzurin inta gama fadan nata because I hate argument in between OK? jeki kawai,, haka zarah ta miqe jiki ba qwari ta hau samanta tana waiwayensu zuciyarta cikeda takaicin kunyar daya bata yau kam, koda ta shiga dakin labewa tai tana hangosu,,, saidai kashh!! batajin abinda suke fada amman ahaka ta tsaya ta zura musu 👁👁. zarah na barin wajen ya juyo yana kallon ta da wannan d'aurarriyar fuskar tasa yayi mata alama da 'ido data fad'i uzurin nata yaji,,, heenduh ko dud saitabi ta dabarce takasa nutsuwa banda fadin "ammmmmman.... ,,,,innnnnnn,,,,, bata iya furta komi,, zamewa tayi ta koma gefe jikinsa ta shige ta daura hannunta saman laptop dinsa itama tana kallon fictures d'in,,hakanne yasa zara barin inda take da sauri dan takaici. " bakida abinda zaki ce ne dan inada abinyi OK? " shiru tai kawai tama miqe zaune tana kallon sa idanunta sunyi narai narai zuciyarta cikeda nadamar abunda tayi masa, so take ta basa haquri amman ta rasa ta'inda zata fara mgnr ma,,, babu zato taga ya miqe tsaye ya kwashe laptop d'insa zaibar wajen aiko da sauri tasha gabansa cikin rawar murya tace "yayana dan Allah kayi haquri da abinda na maka ka yafemun natuba nabi Allah da manzonsa nabika ka ya haquri ka yafemun please.... tayi mgnr hawaye sun cicciko mata,,, gani tayi yayi mata wani wulaqantaccen kallo ya tabe baki gamida yamutsa fuskarsa tareda jan wani dogon tsoki yayi wucewarsa yahaye samansa,, Allah sarki da gudu ta bisa tana zubda hawaye,,,,, sai dai inaaa kan takai Inda yake harya shige dakinsa ya ida datse qofar sa ya rufe harda murza mata key a jiki. nanko ta sulale wajen ta zauna tareda had'a kai da gwiwa tana cigaba da sakin wani sabon kukan marar yankewa,,,,,,,,... by *Xexen Fasaha* [4/18, 11:06 PM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO*. story and writing by Xayyneb 💤💤 ~dedicated to my mom sadeeq hauwas~° *"RANAR KUKE JIRA YAU GATA TAZO...............*!!! *(inji wani mawaq'i)"* 👁🥡👁 🅿6⃣9⃣. *J* a khaleepa yayi ya tsaya adai dai bakin qofar shiga falon gidan sakamon tunowa dayai ya manto da gift d'in da yunus ya siyo ya basa yace yabawa madam heenduh kyautar bikinsu, kuma gashi ya barosa a cikin motorsa, jiyai yunus yace ''yadai mlm naga kaja ka tsaya mana a hanya uwa an d'aureka a wajen? in bazaka wuce ba ni kaban hanyar na wuce, dan wannan qamshin girkin yamun kama dana headac...... dafe baki yai ganin khaleepa ya juyo yana watsa masa harara, cikin dariya yunus yace "au sorry na manta ne oga, ina son nace queen heenduh neh fa wai, wannan qamshin girkin nasan kalar nata ne dan kuwa na san qamshin girkinta tun tana gida,,, wlh kuwa friend miyau na harya fara tsinkewa ma in gaya maka mafa, please let's go man" hararsa khaleepa yayi sannan ya d'an saki murmushi tareda fadin "kaidai ka sani da tarin kayan kwad'anka, ni kaida lollipop d'in ma ta fannin kwad'ai da maqulashe bansan gwani ba" yayi mgnr yana mai niyyar komawa da baya. dariya yunus yayi yace "eh munji dai bakomai mlm, bin khaleepa yayi da kallo ganin ya juya yana tafiya hakan yasa shi cewa "a'a yaya zaka fita ne ka barni kuma anan?" cikin nisa daga wajen da khaleepa ya farayi dan kuwa har yayi kusa ma da isa bakin motor, to jin abinda yunus yacen ne yasashi d'an waiwayowa yace "shiga ciki ka jirani a falo, gift d'in nan naka zan dauko danna baiwa maishi abinsa" yunus yace "OK shikenan to" kai tsaye kuwa yunus ya d'aga qafarsa ta dama ya kutsa kansa @ cikin falon gidan tareda sallamarsa da fadin cewa"Assalamu alaikum masu gida gamu mun qara so cikin yardar Allah" yana gama fadan hakan yasa qafarsa ya ida tsallakowa ya shigo falon gidan.........!!!!! (faqat) wanda adaidai wannan lokacin ne hjy hadeeza dake zaune kusada hjy furdauseey anan gidan alhj mukhtar d'in, dan daman tana gidan tunda suka dawo, dan cewa tayi bazata bar gidan ba har sai sunji waya daga zarah in khaleepa ya dawo ya tsallako domin shigowa gidan snn hankalinsu zai kwantan. aiko dai dai sanda yunus ya shigo falon ai anan take daga hjy furdauseey har hjy hadeeza suka kwarwatsa wani uba uban ihun suka mimmiqe tsaye suna billayi tareda qanqame jikunnansu wanda sukeji uwa ana galgala musu zazzafan garwashin wuta a kota 'ina a cikin jikinsu kuwa, gwara kawunansu suka dinga yi a bango suna ihu gamida cizgar gashi kansu suna kuka dan hankalinsu kuwa qoqarin gushewa yakeyi kwata kwata daga cikin jikinsu,,, da gudu dady mukhtar yasauko qasa jin wannan ihun, da yake yana cikin bedroom dinsa gama wankansa knn da shiryawarsa yana qoqarin futowa zuwa gidan qanen nasa cin girkin dare kmr yanda suka saba kuwa dayin hkn tun shiryawarsu,,,yana saukowa qasa kuwa abinda yagani ne na faruwa dasu hjy hadeeza ba qaramin tayar masa da hankali yayiba, musamman dayaga yanda suka cumamiyi junansu suna dukan fusakokinsu jini na futowa ta baki ta hanci gamida turawa junansu mummunan zagi na batsa na wulaqanci gamida aibata juna,,, a rud'e yake cewa "kai subhanillah hjy Mike damunku haka da girmanku kuna abu na qananun yara marassa hankali?? babu wanda ya kulasa a cikin su dan basu sanma yanayi ba, kasa rabasu yayi dan haka jiki na rawa ya fito ya shedawa baba musa mai gadi yaje da marmaza ya kirawo masa baba isma'il da baba yawale gamida dady sales yanzu nan, dasauri kuwa baba musa ya fita shima a rud'e dan halin dayaga dady mukhtar kuwa a ciki yasa babu lpia yau a gidan kam, ai baba musa na barin wajen saiko dady mukhtar yaga da gudu su hjy furdauseey da hjy hadeeza sun sheqo sun fito daga gidan da gudu suna niyyar fucewa,, da gudun gaske kuwa dady mukhtar yaje ya rufe qofar da sarqa, suna isowa kuwa suka yi wani mummunan Karo da qofar, tuni fuskokinsu suka qara fashewa kuwa, amman Sam basu haqura da son fita gidan ba haka suka dinga d'alewa saman jikin gate d'in gidan uwa qadangaru, saidai tsawon gate d'in da sulb'insa ya dinga fyad'eso qasa kuma basu daddara ba nan take zasu koma,, shiko dady mukhtar tagumi yayi daga tsaye yana kallon su, dan zuwa yanzu kam ya shaida dutta qare su hjy hadeeza gamdakar sukai da baqaqen aljannu marassa imani masu kasar juna........ a kuma can dakin zarah itama daidai sanda yunus ya shigo falon gidan ai nan take ta duqe qasa tana kwarara ihun, kankace mi tuni tayo qasan falon da gudu wanda heenduh dake shirin saukowa qasa tajiyo wannan ihun daga dakinta, wanda hakan yasa ta ida fitowa da sauri, hatta yunus ya furgita da ganin zarah yanda ta sauko qasa a guje,, tuni ta nufi kofa tareda bangaje khaleepa daya shigo falon a lokacin har yana watsar da gift d'in dayake riqe a hannunsa kuwa,, a rud'e suka biyota ganin yanda take ihun kankace me harta bud'e qofar gate d'in gidan ta fuce tahau titi tanata falfala gudu, da wani mugun sauri kuwa khaleepa da yunus suka shiga mota sukabita,,,yayinda suka bar heenduh nan tsaye hankalinta a matuqar tashe,,,,. daqyar suka cimmata suka kamota suka sata a motar, ganin yanda take fuzge fuzge abun sai qara tuburewa yake hakan yasa khaleepa yanufi gidansu kai tsaye,, yana shiga anguwar kuwa yaci Karo da alhj Bala, dasauri ya kashe motor daidai gate din gidansu yaje Inda alhj Bala d'in yake tsaye sun gama gaisawa da abokinsa yana qoqarin wucewa gida shima,, khaleepa yayi qarfin halin sheda WA alhj Bala abinda ke faruwa da zarah wacce ke cikin mota tana sakin qara, dud ta fashe masa glass na mota kuwa hannuwanta sai jini sukeyi,, dasauri alhj Bala suka kamota suka fiddota a motor, alhj Bala ganin dayai gidansu khaleepa d'in yafi kurkusa yasa shi umartar khaleepa da su shiga gidan kawai da'ita Inda dud gida ne kuma, ahaka sukai mata talla talla suka shiga ciki da ita, dan sauqinsu ma dare ne babu mutane sosai a wajajen, kwata kwata kasa binsu ciki yunus yayi dan gani yake wannan personal life dunsu ne, kuma komi na buqatar sirri shiyasa kawai ya musu fatan alheri yajuya motor khaleepa d'in ya wuce da'ita gida. wani tashin hankalin khaleepa da alhj Bala suka risqa sadda suka shigo harabar gate d'in gidan suka samu su hjy furdauseey zube a qasa suna billayi uwa macizzai wanda da qarfin gaske zarah ta qwace kanta daga wajen su khaleepa da alhj Bala dasuketa rirriqe da'ita , da gudu tayi sukuwa ta fada jikin iyayen nata, tuni suka kacame da fad'a suna yagin juna uwa mayunwatan zakuna giggan ma juwa, kankace MI tuni sun qara 6ata jikinsu sunyiwa junansu jina jina wanda dasauri khaleepa ya'isa gaban mahaifinsa dake tsaye har lokacin yagaza mgn, nan ya riqesa hankali tashe yace "dady miya faru ne dasu momy suke wann... shugowar baba isma'il ne da baba yawale gamida dady salis harda ma mama zainab, dan da baba musa yaje gidan cewa yai kowa yazo inji alhj sbd gigita dayayi shima, to ganin su yasa khaleepa yin shiru yakasa ci gaba da mgnr, banda ma bugawa babu abinda zuciyarsa ke masa... su kansu su baba isma'il dasukaga halin da su hjy furdauseyy suke ciki saida suka d'umauta,, daqyar dady mukhtar yaja su baba isma'il da nufin kamo hjy furdauseyy datayi nasarar d'alewa takai qarshe gate d'in tana niyyar durewa qasa dudda mummunan tsawon gate d'in kuwa amman bata kula ba, dan ita dai burinta kawai ta haura, banda bugawa fattt!! fattt!! babu abinda zuciyar khaleepa take sakeyi,, dasauri ya matsa ya kama gate din yana hawa ganin dayayi takusan sulalawa gasu dady sun kasa cimmata,, yana gab da'isa Inda take kuwa cikin ikon Allah sukaga kamar anyi sama sama da'ita an fyad'ota qasa jikake timmmmmm nan take qafafunta suka karairaye da hannuwanta sai gulu gulu suke suna yawo gamida zubar jini,, dasauri sukazo kanta dan har ta sume sbd tsananin azaba,, kuka khaleepa yake sanda ya durqushe gaban uwar yakasa furta komi sai faman girgiza uwar yake,,,,, daqyar su ka samu sukai musu talla talla suka shigar dasu cikin gidan anan falo wanda hjy hadiza da 'yarta zarah suketa sakin ihun kuka har lokacin suna fuzgar gashin kansu tareda dukan jikinsu suna yagansa da haqora wanda nan take suka sake yiwa jikinsu kaca kaca da jini,,, yayinda hjy furdauseyy ke a sume har lokacin. dasauri baba yawale ya umarci khaleepa dayaje ya kawo masa ruwa cikin kwano, nan da nan da gudu kuwa khaleepa yaje ya kawo masa ruwan, baba yawale ya kar6a yadunga adduo'e a cikin kwanon ruwan yana tofawa yana gamawa kuwa ya miqe tsaye yawatsa masu hjy haddeza ruwan a jiki su dukknsu harda hjy furdauseyy da ta farfad'o lokacin, jin saukar ruwan adduo'e in nan a jikinsu kamar Ana babbaka su sukaji, nan take suka qara qwalla wani uban ihun suka zube wajen babu wacce ke motsi a cikinsu sama da daqiqa goma sha kuwa, banda sauke numfashin azaba babu abinda sukeyi,, zuwa can suka miqe zaune suka dinga bin jama'ar wajen da kallo (daya daga qa'idar sihirin nan da mlm lamma ya basu shine muddin akayi ba daidai ba tofa bala'oen nau'in azabobi ne gamida tonon asiri zasuyi tasiri ga wanda sukai abin ba daidai ba) mafarin knn hjy haddeza na d'aura idanunta kan alhj Bala mijinta nan take ta fashe da kuka tana fadin "alhj Bala ka yafemun bisa kalar mummunan cutarwar danai maka a rayuwa, ta hanyar bin malamai da na dungayi da 'yan tsubbu dud a kanka, wanda hakan harta kaini ga rabaka da' yan uwanka, kuma nai maka asirin da kaji kaqi jinunsu, snn kuma nice nayi asiri dahar na mallakeka, wanda komi nace kamin baka musu da rawar jiki kake mun shi, wanda ahaka wajen bin malamai na harna samu wani malamin tsubbu waishi mlm lamma yanaciga ba damun aiki a kanka kuma muna harkar alfasha dashi wanda ahaka ne har na samu cikin zarah dashi, sanin danai cewa kana son haihuwa ido rufe a lokacin shiyasa na fad'a maka ina dauke da cikin zarah a lokacin, wanda kai kuma kayi tunanin cikin Kane, shine a lokacin kuma mlm lamma yaqara mun wani aiki wanda saida aka yanka saniya goma, jar akuya goma, bunsuru biyar shima, Snn akayi aikin wanda aikin anyisa ne Dan dud wata qaddarar taka na gajeta na mallake ta, kuma hakan akayi,, kuma musabbabin abinda yaje famu cikin wannan tashin hankalin ayau bakomai bane face kai heenduh da iyayenta da kuma dud wani wanda keda saka hannunsa a lamarin auranta da khaleepa da'a kaudasa, haka muka fadawa mlm lamma kuma ya'amunce yabamu magani da gargadin cewa kada a samu kurkure wajen aiki da maganin dan indai aka samu akasi khaleepa bai qetare maganin ba har wani ya qetara to zamu shiga taskun bala'e da musifa kamar yanda shi mlm d'in ya fada,, to munsan tabbas zarah tasaka maganin a ba daidai ba shiyasa hakan ta faru damu, Dan Allah alhj ku yafe mana koma samu sa'ida a jikinmu dan munsan alhakinku ne ke bibiyar mu..wayyo Allah,, suka sake fasa wani ihun nan take" alhj Bala da tun sanda yaji hjy hadiza na wannan maganganun jikinsa yadunga rawa da karkarwar cin amanar da hjy hadiza tai masa a rayuwa, amman shine dan bata da kunya take neman gafararsa,,,, aida gudu sukaga alhj Bala ya fuzgo hjy hadeeza yadunga bugata da bango yana nanata da qasa tana ihun neman ceto, wanda nanma zarah ta miqe babu zato sukaga taje gaban uwar ta danneta tareda shaqota daga kwancen da alhj Bala ya kaita wanda daqyar su dady mukhtar suka janyesa dan makasarta kawai sukaga yana bid'a . zarah maye gurbin alhj Bala tayi ta sake shaqe uwar tana kuka take cewa "kincuceni kin batan rayuwa, ashe dama ni ba 'yar dady bace shegiya ce? wlh to nice ajalinku daga ke har tsinannen bokan mahaifin nawa dakikayo cikina wajensa,,, ganin da sukai tana niyyar qarasa uwar da shaqar mata maqoshi datai ne da zaqa zaqan akaifanta dahar tafara fasawa uwar wuyanta dasu, hakan ne yasa su dady sales saurin janye zarah daga jikin uwar tata wacce idanuwan hjy hadeeza sunfito luhu luhu tana tari tul tul tul na azababban zafin dake ratsata kota 'ina a jikinta kuwa,,,, zarah ko sai kuka take tana darjewa da cewa ita a suketa saitaga bayan uwar,,, hjy furdauseyy kuwa dud abinnan da akeyi ta makure kanta waje daya tana kuka sbd yanda takejin cikinta kamar ana faffaska mata 'yan hanji ana karkatsesu,, gashi ko motsi ta kasayi sbd jikanta babu Inda babu karaya a cikinsa,jiyowa sukai hjy furdausey na cewa daqyar cikin kuka "toke hjy hadeeza mima kika aikata? komi kika aikata bai kamo koda qafa qafar nawa wajen muni ba, nida har kisa saida na aikata....... laifuka munana babu wanda ban aikata ba, babu shakka inaji a jikina babu ni ba samun rahman ubangiji Allah domin wadanda na zalinta basu duniyar ma gaba daya,, wayyo kaicona ni furdauseey, nasani babu wanda ya jefani a wannan mummunan hanyar bayaga mahaifiyata kanta rasu,, ina roqon mata Allah daya qara mata nauyin qasa...... fashewa tai da kuka wiwi takasa ma cigaba da mgnr. dasauri baba yawale yace"kashh subhanillah,,, furdausey ai komi mahaifiyarki ta aikata baici kimata wannan mummunan fatan ba ay, cikin kuka sosai hjy fursausey tace "nayi mata d'in yawale,, narantse da Allah bazan mata addua ba, Dan bata cancanceta ba, baka san abinda tayi a duniyar taba ne shiyasa kake cewa na daina mata wannan fatan,,,, kamar abin hauka sai kawai sukaga kukan hjy fursausey ya koma wata mahaukaciyar dariya, dariya take sosai kalar ta fitar imanin nan kuwa, nan take kuwa cikin haukar dariyar tata tahau watsa musu jimammen boyayyen sirrinta na munanan gsken kuwa, tundaga farkon zuwansu wajen marakusa itada uwarta sbd raba mukhtar da kowa nasa har kawo kisan da taiwa su baffa da inno ta hanyar guba data saka musu a abunci har kawo dai yau da dubunsu ta cika, tana gama fadan hakan tasake sakin ihun sbd yanda taji ciwukan jikanta ke mata wani mummunan addababben zunga da rad'ad'i. daga baffa dake babbansu a wajen har kawo khaleepa dake qaraminsu Suman wucin gadi sukai dan tsakanin mamakin daya kashe su najin abinda hjy fusrdaseey ta gama furtawa,, su daga kan daddy mukhtar har kawo baba isma'il da baba yawale babu abinda sukafi jin shigarsa jikinsu fiyeda yanda ta furta kisan su baffa, babu wanda ya ankara da ganin tashin dady mukhtar saidai ganin sa sukai ya dawo da wata sharbebiyar wuqa ya nufo hjy furdausey da'ita a guje,,,,, wani mugun ihun hjy fursausey ta saki dan ita kadai taga ya nufo da wuqar tsirara, tabbas tasan tata tazo qarshe yau dan abinda ta jima tanata shukuwa shine yake tanbayar ta yau haiqan,, gashi bazata iya ko motsawa daga Inda take ba bare ta samu matsera, dasauri su dady sales da baba yawale gamida khaleepa suka daddafe dady mukhtar din da jikinsa ke ciri yana fidda gumi gamida zubar da hawaye sharr sharrr,,, kamar yaro dady mukhtar ya dinga kuka riris yana fadin "innalillahee wainnailaihirraji'un,, haqiqa kin cuci rayuwa ta furdausey,kinmin tabon dabazai taba gogewa ba a zuciya, kin rabani da dan uwa na na tsawon shekaru amman dud wannan bai miki ba saida kika dan gana da kashe mun iyayena ta hanyar zuba musu guba a cikin abinci... wani kuka ya fashe dashi tareda isa gaban baba isma'il ya riqesa da qarfi yana cigaba da kuka uwa lokacin yaji mutuwar nahaifansu, dan abun sabo fil ya zo musu,dan shima baba isma'il banda kukan babu abinda yake cuzga,,, hakama mama zainab data tuno zaman dad'in da sukai dasu inno,,, cikin rawar murya dady mukhtar yake cewa "wlh qanena bazan taba yafe haqqin su baffa fa koda dukiya ta zata qare gaba daya sainaga an zartarwa da furdausey hukuncin kisa itama sannan hankalina zai kwanta,, bazan yafe miki ba fursausey dan haka mataki na farko dazan dauka a kanki shine kije na sakeki saki uku...."!!! ai wani kuka mai qarar gske hjy furdausey tasaki tareda fadin '' tashiga ukkunta ta lalace, Allah tofin Allah wadai da rayuwarta,, haka take fad'a. tuni khaleepa ya duqe qasa tareda dafe kansa yana kuka sosai, ko a mafarki bai taba tunanin mahaifiyarsa ce keda wannan munanan halayen ba, gaba daya jiyai duniyar tayi masa mummunan duhu,, banda dokawa babu abinda zuciyar sa ke ya matuqa gaya a lokacin jiyake kmr zaibar duniya ne sbd tsantsan tashin hankali .... wani qatuwar murya suka juyo awaje tareda bankado gate din gidan an shigo,,, kamun suyi wani motsi sai ganin mlm lamma sukayi dudus ya fado falon daga shi sai dan tohi a jikinsa,, hjy hadeeza na ganinsa tuni haukan ta yaqara tuburewa ta miqe tsaye tana qyalqyata dariya tana nuna mlm lamma tana cewa "hhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhh zarah ga ubanki nan yazo zai tafi dake wajensa,,, katsewa mgnr tata tayi babu shuri, sanda taji mlm lamma d'in ya kwatsatsa wani uban ihun tareda Buda hannuwansa sama yana fadin"dan tsito ka sauqaqamun wannan bala'en da kk mun a jiki,,, waiiiii huhuhuhu waiiiii huhuhuhu, tuni sukaga an daga mlm lamma an bugasa da qasa tareda curesa aka kanannad'esa waje guda jini na fito masa ta baka ta hanci ta kunne, dan wannan faduwan da baqaqen aljannun sukai dashi qasa harsun fasa masa qwalwan kai,,,, kowa ja da baya yayi a wajen ganin yanda wuta ta fara cin jikin mlm lamma,, da gudu sukaga mlm lamma ya miqe yana qwala ihu yake cewa "narantse da ubangiji Allah mai gaskiya bazan mutu a wukaqance nid'ai ba,,, babu zato kawai sukaga ya kwashi hjy hadeeza da zarah yafuce waje dasu a kafada a guje kuwa,suko ihu kawai suke suna neman barin jikinsa amman yariqesu gammm kmr danko, da yake mlm lamma sangama sangaman mutanen nan ne,, to ganin haka yasa su dady mukhtar suka yo waje da gudu suka biyo su,, saidai ina gudu ba daya ba bare gudu kalar na turin iska, shiyasa nan da nan kankace qyat har mlm lamma yayi wankan tsarki ya afka dasu hjy hadeeza da zarah dashi kansa zuwa wata tsohuwar rijiya mai zurfin gaske dake can tsakiyar anguwar tasu dady mukhtar, wacce babu komi a rijiyar face gama gaman duwatsu dake cikinta, dudda an rufe rijiyar ne da wani qarfe amman zuwan mlm lamma d'in duka daya da yayi mata da qafa yasa murfun ya 6alle har sukayi nasarar ruftawa ciki, wanda qara daya su hjy hadeeza da zarah dashi mlm lamma d'in sukai a cikin rijiyar basu qara wata ba, tuni mutane suka fara taruwa a wajen ana salati,, dady sales ne yayi qoqarin fiddo wayarsa nan take ya kira fire service, 'yan kwana kwana,, babu bata lokaci kuwa saiga motor 🚑 ambulance ta' yan kwana kwanan ta shigo anguwar a guje tana jiniya,, kankace MI har an saka qugiya da fitilu an shiga an fiddosu dukknsu an kwantar nan qasa, gaba daya jikinsu ya ratattake har kwakwalan kansu sun zazzalo waje,, rai kuwa baqon duniya tuni yayi hijira daga jikinsu su ukun mlm lamma da zarah da uwarta hjy hadeeza, ganin wannan tashin hankalin ne na ganin yanda gawarwakin su hjy hadeeza cakud'e waje daya uwa sunyi hatsari mota ta murjesu ko fuskokinsu ba'a ganewa kuwa sun daddame, jini sai malala yake wajen, hakan ne yasa wasu daga cikin mutanen wajen suka dinga yanke jiki suna fad'uwa qasa a sume sbd tsabar furguci da tsoron ubangiji Allah dake qara ratsa zuqatan su. yayinda wasu daga cikin mutanen kuma suka dinga guduwa sbd gigicewa.. ganin babu yanda za'ayi a kwashe su daga wajen ba tareda anbar wani 6angare ba na jikinsu yasa cikin dauriya baba yawale da sauran tsiraran mutanen wajen suka hada gawarwakin namomun su hjy hadeeza suka tattara waje daya sukai alwala, nan take sukai musu salla sannan aka haqa rami mai zurfi a wajen aka zubasu tareda maida qasa aka rufe su ruf iyakar ta tasu knn. abinda yabawa mutane mamaki shine yanda qiri qiri alhj Bala yaqi shiga sallatar gawarwakin kuwa,,, haka dai kowa ya kama gabnsa suna mgn wacce ba'a rasa ba ga mutane ta cancanin miye musabbabun mutuwar tasu ma haka katsam. su khaleepa wajen hjy furdausey suka koma, khaleepa na kuka yake fada Mata mutuwar su hjy hadeeza, ai tuni hjy furdausey taqara zarewa babu arziqi khaleepa da dady sales da baba yawale suka nufi asibitin su khaleepa da'ita dan qiri qiri kuwa dady mukhtar ya hanasu baba isma'il binsu shima yaqi zuwa kuma, Dan a duniya bayada maqiyi babban gske na bugawa a mujalla daya wuce hjy furdausey haka yakeji a ransa, dankuwa ko sunanta yatsani yaji bare ya tuna da sunyi wata rayuwa ma a baya. koda khaleepa suka shigar da hjy furdausey emergency nan suka kwantar da'ita saman gado, wanda kusa da gadon nata harda wani crista shima yana kwance galabaice ba lpia.. tashin farko khaleepa daya fara buncike yaga dole sai an yankewa hjy furdausey qafafunta 2 da kuma hannuwanta dukknsu Snn zata samu nutsuwa sbd sugar din ta. Dan haka yana kuka ya sanar WA su dady sales, to babu yanda suka iya haka suka yita tausar khaleepa d'in dayayi hakan kodan nema mata sauqi kuwa dan ihun kukanta kadai da takeyi gamida yagar naman jikinta d'anye tanaci ya'isa ya qara tada musu hankali, dole tasa khaleepa yayi mata allurar barci tareda Sanyo kayan aiki ya dawo yafara aikin cire mata qafafunta yana kuka riris, saida yagama tsab wajen qarfe uku na dare sannan yasa bandage ya nad'e wuraran tsab sannan yayi saurin komawa wajen su dady sales ya zube jikinsu yana kuka sosai gwanin tausayi,, sosai suka dinga rarrashinsa wanda daga qarshe suna nan wajen akayi kiran sallar asuba, daqyar sukayo salla a cikin masallacin sai wajen bakwai na safiyar ranar ne Snn suka baro masallacin, suka shigo room d'in da hjy furdausey take kwance wanda suna shigowa tana farkowa,, ganin datai jikinta ya koma dungu kawai ta fashe da kukan nadama na abinda ta aikata a rayuwarta kan kace MI tuni idanunta sun kakkafe tana kyarma,, da gudu khaleepa yaje ya rirriqe ta yana kuka yake kiran "innalillahee.... momy ki tashi,,,, kitashi,,,,, kiyi haquri ki tashi indai kika tashi nai miki alqawalin zanje gaban dady na durqusa nayita roqonsa harsai ya yafe miki kinji,,,, haka khaleepa yaita sabbatu hatta su baba yawale da dady sales da 'yan uwan wannan kiristan dake jinyar sa basu San sanda hawayen tausayin khaleepa yadunga fito musu daga cikin qwayar udanuwan su ba,, daqyar dady sales ya tayar dashi daga wajen, wanda sosai baba yawale ya lura da hjy furdausey magagin mutuwa kawai takeyi, dasauri baba yawale d'in ya qara so daidai setin kunne ta yana laqafa mata kalmatusshahada, amman inaaaa tayi tayi tama bud'e bakin amman takasa kwata kwata, uwa an datse mata bakin kuwa haka takeji,, haka baba yawale yaita maimaita mata kalmatusshahada d'in nan amman tagaza kar6awa dudda ya fahimci tana son maimaitawan amman Allah bai bata ikon hakan ba,,, abin mamaki da al'ajabi ji sukai wannan kiristan dake kusada gadon hjy furdausey d'in shi kuma yana nanata kalmatusshahada d'in dayaji baba yawale nason hjy furdausey ta fad'a amman takasa,,, cikin mamaki baba yawale ya tambayi 'yan uwan kiristan mutumin nan wato mace guda daya namiji daya, baba yawale yace musu ko daman dan uwansu musulmi ne? nan take sukace masa a'a kawai dai sun sani yana yin wasu 'yan al'adu masu kama dana musulmai,wato na kullum safiya ta Allah yana bada sadaqar kud'i biyar goma ga qananun yara, snn in sallar su tazo wato kirsimate yana sawa a dafa abinci wanda babu nama a cikinsa ko tsoka daya, yasa adinga kaiwa gidajen musulman maqotansa, damuka tambayesa miyasa baisawa asaka nama a ciki dudda dai ga naman da yawa, sai yakance yayi haka ne gudun zargi, wato kada musulman ganin naman a cikin abinci yasa musu shakkun cin abincin gudun kada suyi tunanin ko naman alade kona kare ne ko kuma ma mushe ne a ciki,, koda suka gama gayawa baba yawale hakan sosai yayi mamaki, a ransa yake cewa "lallaikam gaskiyar hadisin dayazo Akan fad'ar cewa, zakaga mutum na aiki kalar na 'yan wuta baifi saura qiris ya rasu ba in Allah ya soshi da rahamarsa zaisa shi yayi aiki kad'an wanda zaisa ya shiga aljanna babu hijab wato ba shamaki, hakama mutum na aiki kalar na' 'yan aljanna zakaga saura qiris ya rasu zai aikata aiki kalar na 'yan wuta kuma y@ shiga wutar, wannan dud suna faruwan ne a cikin littafinka na kunfayakun, ya ubangiji Allah. Jin da sukai mutumin yana gama maimaita kalmatusshahada d'in yayi shiru idanunsa a sama yasa yan uwan fahimtar ya mutu tuni suka fara kuka suna kiran jesus jesus jesus,, sunjima suna kuka dudda sun kira saurin 'yan uwansu kuwa da cewa azo da mota a dauki gawan dan bakin binneta,, koda sukazo zasu dauki gawar baba yawale yayi qoqarin fahimtar dasu cewa yanzun fa d'an uwansu ba kiristan bane Inda harma Allah yabashi dama ya ambaci kalmatusshahada to susamo malamin adini yai masa salla, amman qiri qiri sukace baza suyiba Inda sunsan d'an uwansu kiristan ne, ahaka suka fita baba yawale yabisu da kallo snn ya dubi dady sales yace "Allah yasosa da rahman sa dan haka komi zasuyi masa bazai sauyasa daga musulincin daya karba ba ynxun snn ya mutun. dai dai lokacin ne sukaji wani nishi mai qarfin gaske hjy furdausey taja sannan ta nimmuqe dungurmin jikinta daga haka tace ga garinku nan...... ta cika knn. Allah sarki ay da gudu khaleepa yaje ya qanqame gawar tata yana kuka ma'ishi dan kwata yakasa mgn jijjigata kawai yake jikinsa na fidda gumi uwa yayi wanka,,, daqyar baba yawale ya janyesa shikuma dady sales yaja malullu6i ya rufe ta har kanta yana kallon ta da tunani a ransa yake cewa "ay shikenan to, iyakar taki ta duniyar knn furdausey, yanzun ina yawon neman asirin naki yake? babu? Allah shi kyauta ya shiryi masu hali kalar naku kodan gobenku tayi kyau. girgiza kai yayi shida baba yawale yayinda khaleepa ke dafe da bango har lokacin hawaye basubar fuskarsa ba, kallon gawar baba yawale yake a ransa yace ''hatimatussu'e mummunan makoma ta cikawa bada imani ba, wa' iyazu billah,, Allah ya tsaremu da 'ita,,. daqyar baba yawale yasa khaleepa yayi shuru har suka tallafo gawar tata shida dady sales suka sakata a mota suka tuqo ta har suka iso ciki anguwar tasu kuwa da misalin qarfe 10 na safiyar ranar .... By *Xexen Fasaha*. [4/18, 11:06 PM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO*. story and writing by Xayyneb 💤💤 *my big daughter na ummu sulaimu haqiqa na tayaki murnar fara sabon novel dinki mai suna amra da afna WAKEDA hatimin nasara??*,, *kai kai gskia wanda bai fara bin novel d'in nan ba yayi mazmaza ya shiga sahun nemansa dan kada girkakken daddad'an ma'anannan nishadaden soyayyen labari ya yabarsa abaya,,* *ku nemesa nina fada muku, dan labarin na bada citta zazzafar kuwa ma, tafe yake kan tsari na jadawalin basira na fasihiyar marubuciyar nan ta mu ummu Sulaimu,,,,,.😍*. *karku manta da sunan novel d'in wato shine,,,,,,,,,* *AMRA DA AFNA WAKEDA HATIMIN NASARA*????? *karku ku sake a baku labari ku maza ku garzaya kusha karatu Akan nera 100 d'inku kacal 👌a sauqaqe,* *wanda dazarar ka biya 100 din nan bazaka qara* *biya ba har sai an gama wannan sabon salon labarin dakai.....* wannan qasaitaccen labarin zaizo muku ne daga kudin taskar marubuciyar...... *1_kibd'iyya* *2-ta aure mijin* *3-gimbiya meena* *4-tattali* *5-khairat matar cornel NK* *6-sinadarin rayuwar aure* ~7----_________--------------now AMRA DA AFNA is loading.......~📲 *domun hausawa na cewa biyan buqata yafi dogon buri*,,,, ```kuyi maza ku garzayo kusha labari 👨‍👨‍👧‍👧daddad'a mai tarin ma'ana da kudin ku qalilan.```👯🏼‍♀. ~dedicated to my mom sadeeq hauwas~° 👁🥡👁 🅿6⃣8⃣. *G* agin datai bashida dai niyyar bud'e mata qofan ne nan tasake sakin wani qarar kukan wanda hatta zarah dake cikin d'akinta saida ta juyo ta, aiko da sauri saigata kuwa ta fito ta tsaya daga nn setin qofar dakin ta tana sakin wata dariyar mugunta tana fad'in "kai kai saurina da gobe dai kam saurin zuwa wlh, yanzu wata banza tasa aka gama qonamun rai a banza a wofi, to ashe itama natan nanan tafe? hehehe danasan hakan ma zata aiko aida banyi saurin b'ata ma raina ba dan gashi yanzu an wankemun shi tassss" hhhh may be duka kikasha ya tulloki waje ma ko? kaiiii huh,,,, abin gwanin burgewa, naji dadin ranar nan, nan taita danqarawa heenduh zafafan maganganu masu dauke da qasqanci, amman ita heenduh kam sam zarah bata gabanta dan ita abinda ya dameta ya da meta shiyasa kawai taga babu dalilin da zaisa ma ta biye mata dan ita kam yanzun bata d'auki zarah mai cikkaken hankali ba yanzun,,, dan haka miqewa tai daga wajen ta goge hawayen fuskarta tareda watsawa zarah kallon tsana da qyama snn tace "uwa da uba sun bani tsabtatacciyar tarbiryar dako ina naga dabban mahaukacin mutum ko kallon Inda yake bazan iya ba gudun kamuwa da jahilci kalar nasa kuwa, dan haka ina umartarki a shawarance da cewan kije ki samu karya abokiyan haushinki kuyi tayi amman badai niba heenduh na wuce class d'in musayar harshe da kishiya, kishiyar ma musamman ballagaza kamarki, kuma ki sani doctor na da kike taqama da wai kin samu power a gunsa kike wani tadamnun kai da hura hanci ko? to ki sani ganin damata ne na bar shige masa har yasa hakan ya faru, in yanzun nayi nufi maidosa gareni to ina mai tabbatar miki da cewa ruwa saisun miki wuyar had'iya kuwa a maqoshin ki cikin gidan nan, dan in baki wasa ba da kanki zaki bar gidan nan qafa ana kare, domin yaya na aronsa na baki, kuma aron nasa ma dana baki photocopy dinsa ne tare dake dan original dinsa na waje na damqe a tafin hannuna, so da fatan kin d'auki darasin karatun nawa ko? nina wuce dan ban iya jin zan tsaya sauraron wannan haushin naki ba na manyan karnuka"!!!! tana gama fad'in mata hakan kuwa ta zagayeta tai shigewarta d'akinta. aiko zarah cikin zafin zuciya na kalar zafafan maganganu da taji heenduh ta gama dandanqara mata su ata cikin ruwan sanyi yasa nan take kuwa taita sako ruwan bala'e tanata qunduma uban zagi na munanan ashar wanda sak 'yar bariki zakaji tana sakin kalar wannan zagin , tanayi kuwa tana dukan qirji bakinta na fitar da farin kunfa ata geffensa,,, ganin datai babu wanda yasan tanayi ne yasata had'iye masifar tata ta koma cikin d'akinta tana cigaba da zagin heenduh, dan qwarai maganganun data ya6a mata sun ta6a mata zuciyarta matuqa. jitai gidan yayi mata zafi tuni ta daura after dress saman kayan jikinta ta figi key d'in motarta ta shige bayan ta kira hafeez tace su had'u a hotel d'in da suka saba had'uwa. heenduh kuwa najin tabar wajen da wasu mintoci nan tayi saurin qara futowa ta koma bakin qofan dakin khaleepa daga ciki wajen qyauren ta raku6e ta zauna gamida dunqule jikanta waje daya ta sanya fuskarta cikin gwiyoyinta, zuciyarta naci gabar mata da zafi na ciwon fushin da yakeyi da'ita. tarasa ma mike mata dad'i a cikin rayuwar ta, tana nan zaune harta fara jiyo kiran sallah daga babban masallacin dake anguwar,,, sake lafewa tayi wajen ta kwanta, babu zato taji qarar bud'e qofa kokan ta yunqura ta janye jikinta daga jikin qofar inaaa,,, dan har ta fad'i qasan farkon shiga dakin,,, "washh Allah na!!!" abinda heenduh tace knn sanda ta miqe zaune tana luliya damtsen hannunta ta na dama data fad'i samansa,, binta yayi da kallo cikin mamaki na tunanin kaddaifa ace yarinyar nan tana wajen nan zaune tun dazun gashi yanzun duhun magrib harya fara,,, ganin datai ya d'auke kansa daga gareta yana qoqarin tsallaketa ya wuce wanda ga alama masallacin zaije Inda ga prayer mate nan da nurussubahe na cazbaha a hannunsa. aiko da sauri ta ta yunqura tareda durqushewa gabansa ta rungume qafafunsa tsam tsam a cikin qirjinta tana matsar qwalla take fad'in "doctor please ka yafemun na rantse maka fa da Allah nace bazan qara maka rashin kunya ba, ka yarda dani bazan sake b'ata maka rai ba I will promise"!!!! qwace qafafunsa yayi har tana fad'uwa qasa, baice mata komiba yayi ficewarsa masallaci" tashi tai daga wajen tana share hawaye ga kuma yanda takejin kanta na wani mummunan sara mata kuwa a lokacin, toilet ta wuce ta shiga tareda yo alwala ta fito tayi sallar, tajima bata d'ago ba, tanata kai kukan ta ga Allah cikin sujjadarta ta qarshe na roqon Allah ya sanyaya zuciyar doctor d'in nata, ba'ita ta tashi ba daga wajen ba saida tayi sallar isha'e sannan ta miqe ta cire dogon hijab d'in jikanta, tayo wanka tadawo saman gadonta daga ita sai towel daure a qirjinta ta kwanta tayi lamo idanunta a rufe..... jitai wayarta dake gefenta ta d'auki ringing, bud'e idanunta tayi a hankali gamida tareda miqa hannunta ta jawo wayar,,, number sa'a ce tagani. dasauri tayi qoqarin miqewa zaune ta daga wayar tunkan tace wani abu nan ta jiyo dariyar sa'a d'in cikin tsokana take cewa "uwargidan doctor khaleepa yakk ya amarci, na bugo ne na goge lefina nasan cinmutunci da zagi daga bakinki heenduh saidai na to she kunne Inda nai miki tonon silili, sorry qawata bazan juri ganin iyayenmu cikin damuwar rashin ganin kiba, na boye musu alhalin nasan Inda kike,, shiyasa tun ranar da kika dawo dudda nasan kin dawo wato doctor ya je ya d'aukoki naqi kiran ki na bari ne daman ad'an kwana 2 inkin huce saina kiraki dan nasan nida qawata bata 6aci ko? to kiyi haquri yiwa kaine shiyasa nai hakan" wani murmushin dole heenduh ta qaqalo, dan kuwa tabbas tayi niyar wanke sa'a datai mata wannan tonon,, amman ina yanzu ta rusa budget d'in komi dan labarin kuwa yarigaya da yasha banban, dan yanzun Inda akwai abinda take buri bai wuce ace ta samu mafita wacce zata shawo kan doctor d'in nata ba, shiyasa tace " hmnn sa'a da knn kika sani, yanzun nayi sanyi, wlh ina cikin matsala sa'a please yaushe zaki shigo ne?" sa'a tace "cab ke d'in ke daukar shawara? aini na daina baki shawara Inda ba dauka kikeba 'yar renin hankali kawai da shegen taurin kai uwa a garin arna kika fito" marairaicewa heenduh tayi tace "yi haquri qawata, wlh komi dakemun yawo aka yanzun na ajiyesa waje d'aya, please ki taimaka kizo dai d'in dan nasan bama bari na zaiyi nina zoba yanda yake fushin nan dani, ay da saidai kawai ki ganni" sa'a tace "to shikenan Inda kin kawo uzurinki, kinci sa'a da gobe zan koma amman zan daure nazo da wuri gobe d'in da safe insha Allah kanna wuce baucin" cikin murna heenduh tace "yawwa qawata ta kaina ina jiranki" a haka sukai sallama. komawa tayi ta kwanta jitake ta qagara gari ya waye sa'a tazo, dan uwa ta jawo gobe da safe takeji saidai inaaa. haka ta kwanta taita juye juye hardai tayi nasarar bacci ya dauketa. washe gari Monday tunda wuri khaleepa ya fuce zuwa office zuciyarsa cikeda mamakin yanda zarah bata kwana gida ba, saima text datai masa nawai tana gidansu can zata kwana sai gobe zata dawo, ko replay bai mata ba a lokacin saima barcinsa daya shigayi bayan dawowarsa daga gidan su, da kuma gidan su heenduh, wato wajen mama zainab da baba isma'il gamida baba yawale daya biya yakai masa gasassun kaji, sanda ya fito daga masallaci yashiga mortarsa yanufi anguwar tasu iyayen nasu knn. heenduh kuwa bacin ta gama komi tayi wanka ta shirya cikin wani milk d'in lace riga da zane sai faman walainiya takeyi cikinsa, nan ta dawo falo ta dake, zaune take saman kujera hannunta riqe da wayarta taga har goma da kusan minti arba'in sa'a bata iso ba alhalin ta mata text d'in address d'in gidan da anguwar dataje ta tambaye maigadinsu wani soja ne, kuma gashi sa'a d'in sai ce mata takeyi gata nan a hanya ta tafo amman kuma shiru kakeji har yanzu, d'an siririn tsoki heenduh taja tana qoqarin sake kiran number sa'a d'inne kawai taji sallamarta ta shigo falon gidan,, aida gudu heenduh ta miqe ta isa wajen sa'a suka rungume juna suna faman qyalqyata dariya. saida suka natsu ne sannan ta miqe taita cikewa sa'a gaba da kayan ciye ciye danginsu kwad'ai. saida sa'a taci dambun naman nan sosai da holandia yoghurt snn suka bar falon suka shige cikin lambun gidan suka zauna saman wasu blue d'in kujeru bayan sa'a ta daura jikkarta a tsakiyan tebur d'in kujerun. shiru heenduh tayi tayi qasa da kanta dan tarasa ma ta Inda zata farowa sa'a mgnr ma kwata2. dafata sa'a tayi tace kinacin tym dinki fa matar doctor kinsan da tafiya a gaba na kuma nazo kinyi shiru kinqi cewa komai"tayi mgnr tareda sakin murmushi. sauke ajiyar zuciya heenduh tai snn ta kwashe komi ta fadawa sa'a dangane da abinda tace masan nan har yayi fushi, snn kuma da qofar da zarah ta samu ta sanadiyyar hakan tana mata cin kashi kala kala, dubanta sa'a kawai take kamin tace "komi ke kike jawo wa kanki shi heenduh, yanzun to da kikayi wannan katob'orar zancen wa gari ya waya knn? kefa knn, snn kin bawa kishiya kofar sanin babu jituwa tsakanin ki da mijunki har tana miki habaici,,, gskia in zaki chanza kawai ki canza qawata dan wannan hanyoyin da kiketa bi bamasu 6illewa bane kwata kwata, dan banda wahala babu abinda halayenki ke ja miki " kamo hannunta heenduh tai tace" naji komi kikace kuma na rigaya danasan nayi kuskure tunma kan kizo, please sa'a kibani solution wlh gaba daya banjin dadin zuciya ta" taqarashe mgnr daqyar uwa zata fashe da kuka. itama sa'a kamo hannun heenduh tayi cikeda tausayin ta kuma, sakin murmushi tayi tace "mafita daya ce dhe first solution shine kasan yanda zakiyi har kishawo kansa ya haqura, karkice kin gaji yaqi haquri, no daurewa zakiyi kina basa haqurin gamida yar kissar nan tamu ta mata, dadai sauransu wanda a matsayinki na mace nasan kinsan sauran hanyoyin janyewa mijinki hankali koda kuwa bada yawwa bane,, zuge jikkarta sa'a tayi ta fuddo wani dan farin kwalban turare ta riqesa a hannunta tana jujjuyasa snn ta miqawa heenduh shi, heenduh ta karba wanda tun sanda sa'a ta fuddo kwalbar turaren taji gaba daya wajen ya kaure da wani qamshi mai tsananin sanyin dad'in gaske,,, "wannan fa na mine?" abinda heenduh ta cewa sa'a knn tana kara kallon turaren wanda takeji uwa ta shasa kuwa. gyara zama sa'a tayi tace "wannan turaren da kike gani ba qaramin aiki yake ba, muddin kika shafasa a jikinki doctor yaji qamshinsa ko? hmnn sauran bayani kya bani shi daga baya qawata, dan nima mama ce ke sarosu a hadaddun nagartattun kayan mata datake sarowa daga manyan masu sayar dasu tana siyarwa, to shine ta bani guda daya, kinsan tsada ne dashi sosai wlh kwalban fa ta kusan 100k, dan manyan mata ne suke jure siyansa dan sanin amfanin su garesu ba kadan ba,, dan lokacin da'ina amarya tafara bani shi kiji in gaya miki qawata wlh bakiji sanbatu ba daga bakin my ba sanda muke tare....,, to yanzun na baki shi dan ahalin yanzun kin fini buqatarsa, yanda zakiyi amfani dashi ne cikin ruwan wanka zaki dunga zubasa kamar sau uku haka a kulum kinga yini guda knn zakiyi amfani dashi duka, to cikin yardar Allah kamshin zai bi jikinki ya zauna radam, kuma wnn turaren da kike gani matsayin ingantaccen maganin mata ne sama da goma.. kada nacikaki da surutu dai ga kuma tafiya a gabana, cewar sa'a d'in tana mai miqewa tsaye sargafe da jikkarta a kafada. rungumeta heenduh tayi cikin farinciki take furta "wayyo qawata ngd ngd sosai Allah barki da my dinki" sa'a tace "amin qawata komi kenan mayi waya ay" daga haka heenduh taja sa'a cikin kitchen ta juye mata sauran snacks din datai mata gamida dambun nama dud a culors snn ta rako sa'a d'in har kusada gate suna bankwana snn ta dawo ciki bayan wucewar sa'a d'in. haka heenduh ta dawo ta ajiye turaren da nufin sai gobe zata fara amfanin dashi, khaleepa kuwa sai da ya daidaici heenduh tayi barci sannan ya dawo gidan wuzin 12 pm, dan yana wajen abokansa su yunus yana fira dudda kuwa tana manne cikin ransa amman haka yake daurewa kawai danson ganin ta qara shiga taitayinta, dudda shima bada sonsa yake mata ko'inkula d'in nan ba amman dole tasashi mata hakan dan ramuwar gayya,,, haka koda safe da wuri ya fice dudda ya hangi zarah a kitchen kuwa amman Sam ita bata gansa ba danta juya baya sai hadar abinci take uwa taiki, dan zarah kam bata wasa da cikinta sam. koda heenduh ta farka dasauri ta duro saman gadon ta tashiga bayi tayo wanka da turaren nan ta fito ta shirya cikin skirt da riga na wani material mai rawa rawa wanda gaba daya yabi jikanta ya manne d'af,, har mamaki take in tana kallon kanta a madubi yanda fatar ta taqara fresh, taqara kyau sosai hakama dukiyar fulanunta sun sake ciccikowa da girma suna tsaye curr curr gwanin sha'awa, gawani bud'ewa da hips dinta suke qarayi, dasauri ta ida daura scalp dinta ta fito tanufi dakinsa tana takun d'ai d'ai sai Baza qamshi take, tana tura dakin kuwa taga wayam alamun ya ficce, tsaye tai kawai tayi shiru, dudda bataji dadin hakan ba amman haka tahau gyara masa dakin nasa har zuwa toilet, tareda saka abin qamshi sannan ta baro dakin ta sauko qasa ta samu zarah kace kace ko wanka batai ba, sai soshe soshen kai tajeyi da daurin qirjinta kuwa tun na tashi barci. tanaji sanda ta wuce kitchen dan samawa cikinta abin kari zarah sai habaici take mata tana zaginta amman ko kallo bata isheta ba, koda tagama hada breakfast din kuwa nan kitchen ta zauna taci sa tareda wanke kayan datai amfani dasu dan bata son barin abu da datti koda kuwa cokali ne. haka ta fito tai komawarta saman ta ta kwanta. wasa wasa kuwa wajen dai tsawon sati daya knn khaleepa yaqi zaman gida kulum yana gidansu ko gidan mama zainab ko wajen su yunus muddin ya taso aiki kuwa, dan baison zuciyarsa ta raunana ne kan heenduh tun yanzu. yau an tashi da hadari a safiyar ranar lahadi,da qarfe 9 na safen. iska ake mai qarfin gske, wanda kan kace mi tuni ruwa ya tsuge shaaaaaa tanfar da bakin qwarya. dasauri heenduh ta sauko daga gadon ta tayo waje, ta sauko qasa qasan falon, dan Inda akwai abunda heenduh ke sha'awa kuwa tun yarinta har kawo girmanta bai wuce son yin wanka cikin ruwan sama ba, dan haka dasauri ta qulle gashin kanta da band ja, tayo harabar gidan tashiga cikin ruwan tareda juya juya hannuwanta a ware fuskarta na kallon sama idanunta a runtse ruwan na sauka taaaaaaaaa kota'ina a jikinta tanata dariyan farin ciki kuwa, wanda kan kace mi tuni wandon ta na siliki da take sanye dashi iya saman rabin cinyoyinta yajiqe jagab gamida d'ashewa a jikin ta har ana iya hango sharp d'in hq dinta kuwa, yanda take juya mazaunanta kuwa uwa roba shima abin kallo ne,. ga rigar ta da take iya qirjinta danko arziqin halp best dunma bata kai ba, rigar ta manne mata mamanninta sosai wanda hatta kan nipples dinta jajaye kuwa ana iya hangosu,, gaba daya khaleepa dake tsaye saman benen dakinsa ya tsura mata Ido yana kallon ta yanajn tsigar jikinsa na mimmiqewa, jijiyoyinsa kuwa uwa ana tsinka masa su dan wani shocking dayaji a dukkan sansan jikinsa, runtse idanunsa yayi gam gam zuciyarsa na buga masa, numfashinsa na fuzga da qarfi, jiyai wata zuciyar tace "yanzu in mai gadi yana kallonta fa cikin filin nan yaya knn? dasauri kuwa ya bude jajayen idanunsa yakai dubnsa wajen mazaunin sojan mai gadin nasu yaga wayam babu kowa dan hatta tagogin dakin da yake ciki a rurrufe suke harda qofar ma,, sauke wata kalar qaqqarfan ajiyar zuciya yayi sai lokacin yaji hankalinsa yad'an kwanta,, da sauri kuma ya fara gangarowa waje shima ya nufi Inda take cikin ruwan, so yake ya fiddota a ruwan gudun kada lollipop d'in ta kamu da mura ko fever, ganin satai kawai a gabanta tsaye kamar an jefosa,, ya zuba mata Ido yana binta da wani nataccen kallo sama da qasan ta kuwa,, lumshe idanuwa yayi gam jin yanda daddad'an wani ni'imtaccen qayataccen turare ke fitowa daga jikinta zuwa mashaqarsa wanda sosai qamshin yatafi dashi ba tareda ya ankara ba. damm!! dam! dammm, abinda k'irjin heenduh ke bada kalar sautin bugawarsa knn. ahankali taji jikanta yayi mata sanyi daga kalar d'imautaccen kallon da yake watso mata dashi,, sosai ruwan ya jiqesa shima sharkaf amman sam bai damu ba, heenduh zuwansa wajen gamida tsayuwarsa ne taji dud ya cike mata wajen da qwarjininsa, ahankali ta juya masa baya da nufin barin wajen taji an riqo qugunta ta baya an rungumesa tsamm,, kan tayi wani yunquri taji ya juyota gabansa ya matsoda ita cikin jikinsa ya rungumeta qam qam cikin mayalwacin qirjinsa yana sauke numfashi,, banda sunsunar dogon wuyanta zuwa tsakankanin qirjinta ta cikin rigar bai komi,,, tuni taji jikinta ya qara saki, da sauri ta riqe fuskarsa da tafukan hannuwanta jin datai yana shirin yin qasa da hannunsa zuwa hq dinta... ganin tana d'ari d'ari ne yasa bai jira komi ba ya sureta cikin jikinsa yanufi dakinsa da ita ya shimfid'ar da ita saman gado yana bin fuskarta da wani kasalallen kallo wanda hakan yasa heenduh saurin runtse idanunta gam, ahankali yaci gaba da binta sunsunar qamshin turaren nan nata wanda cikin dabara ya rabata da komi na jikinta yaja blanket ya rufesu ruf, qarar saukar ruwan ne gamida wata tsawa da aka saki yasa heenduh gigicewa ta haye saman jikinsa ta qamqamesa jikinta na rawa,,, murmushi yasaki gamida daura hannuwansa saman nashanunta dasuke tsikarar masa qirjinsa a lausashe,, wani zazzafan kalar wasa khaleepa ya kwantar da heenduh yana mata, tundaga qasan ta har samanta babu Inda bai kai wa caffa ba cikin rawar jiki suka qanqame juna tareda hade bakunansu waje daya,,, sosai suke tsotsan juna kota'ina dan anjima kam ba'a hadu ba daman shiyasa suka haukacewa juna kowa na qoqarin ganin cewa ya farantawa dan uwansa, farin ciki kuwa cikin zuciyar heenduh fall wanda koda ba'a fad'a mata ba tasan doctor d'in nata ya daina fushi da ita yau kam,dan haka ta sake zage dantse wajen ganin ta faranta masa ta hanyar wasa datakeyi da hannunta a jikinsa kota'ina wanda kankacemi taji yafara mata sabbatuttuka kala kala kuwa, dan datakai bakinta a mamansa tana wasa dasu da haqoranta tuni ya'ida shid'e mata harda hawaye kuwa,, dasauri ta kamo fuskarsa tasaka ta cikin nashanunta taqara ja musu bedsheets ..... haka sukaita mukurkusar juna babu yankewa , dud sunbi sun rud'e sunbar hayyacinsu sai sabbatuttuka na dad'i sukewa juna, dan khaleepa kuwa cikin hawaye da baisan suna fitaba yake cewa "I really love you sugar lollipop na,,, please kada ki qarasawa nai fushi dake haka da yawa,,, wanda zaisa munisanci junanmu,, kinsan cewa dajin dad'in d'ayanmu muke rayuwa, please sugar na banda wacce nikeso matuqa a rayuwa ta sama dake,, kiyarda dani.... jin sambatun nasa yayi yawa ne yasata qara kamo fuskarsa ta tura masa sweet balloons d'inta d'aya a bakinsa, tuni bakin sambatun kuwa yasamu aikin yi ka jisa shuru kuwa, banda saukar numfarfashinsu bakkajin komi a d'akin... tun ana ruwa har aka jima ma d'aukesu tsab amman suna maqale da juna suna cigaba da farantawa junansu rai wanda basu ne suka sararawa juna ba saida wajen qarfe 2 na ranar. koda suka nutsu still tana kwance saman faffad'an qirjinsa tana wasa da kwantaccen gashin qirjinsa, shi kuma hannunsa nasaman bazajjen gashin ta dayai mata rufi a jiki, kallon tsakar idanuwa kawai suke jifan junansu dashi suna murmushi. sake yo sama yayi da'ita ya saddo da bakinsa a qirjinta yana qoqarin sake saka bakinsa a kansu dan ba qaramin tsokane masa ido suke yiba, muddin yana ganinsu free tofa babu sauran saqat na zaman lpia, uwa jinjiri ga mamansa haka doctor yake ga sweet balloons d'in heenduh wanda itama ta jima da sanin hakan, ganin hakan da tayi ne yasa tayi saurin barin jikinsa tajawo abin rufa to rufe rabin qirjinta tana qyalqyata masa dariya, dasauri ya bita nanko ta duro saman gadon sunata zagaye dakin kankace mi tuni yayi wani dogon taqi daya ya funcikota saigata saman jikinsa warwas,, fuzgota yayi ya matseta tsam tsam a jikinsa wanda had'uwar qirjinta da nasa baqaramin qara susutasa yayi ba, sunkuyowa yayi daga tsayen yana qoqarin cusa mata bakinsa a nata tayi saurin dakatar dashi idanunta sunyi narai narai tace "please sugar doctor na bafa kace ka yafemun ba" tayi mgnr tana goga masa qirjinta a saman nasa qirjin. lumshe idanunsa yayi snn ya budesu, bai tsaya jiran komi ba ya sureta ya kwantas saman gado, bayan ya kwantar da'ita ya duqo ya zuba mata idanunsa wanda hakan yasa tayi saurin runtse idanunta cikeda kunya,,, jitai yace "ko dama can sugar baby na ba fushi nike da ke ba, adud abinda kikaiman kama daga zubda mun ciki da kikai kan kishinki da kuma guduwar da kikayi dudda raina ya baci hankalina kuma ya tashi, amman abinnan da kikace na kin barwa zarah ni baqaramin haddasa mun mummunan ciwo kalmar tayi cikin zuciya taba,, amman Inda na lura kinjima da zubda makaman yaqin naki to na haqura sugar lollipop na, daman na jajircewa fushin nawa ne gareki bada so na ba saidai dan in tabbatar miki da kurenki na mgnr da kikai mun data 6atan rai since time, but forget it,,,,,, then komima h gonna sugar lollipop na OK?" aikam dasauri kuwa ta rungumesa tana dariya qasa qasa sannan tace cikin shagwaba "to... to shine kaita dizgani da bani headache na kunya a gaban zarah ko? kaita gwasaleni kana hantara ta, naita Jin ciwo sosai a sanadiyyar hakan fa a zuciya ta, taqarashe mgnr tana turo masa red lips dinta a shagwabe. murmushi yayi cikin kanne ido yace" inba haka na dinga gwada miki ba nasan bazaki shiga taitayinki ba snn nima bazan huce ba madam,,, dukan qirjinsa tahauyi cikin kukan shagwaba, shiko sai kama ta yake qarayi yana sakin kalar isassar dariyar nan tasa. a haka har yayi nasarar sake damqota ya kwantas da'ita a gabansa knn yana shirin shigewa cikin jikinta, danhar ya aza hannunsa a saman nashanunta dukknsu nan kuwa yaji wayarsa na ringing,, dakatawa yayi snn ya dauko wayar, ganin sunan yunus ne yasashi d'agawa yace "lpia mlm? bakusan time d'in daya dace ku dinga kiran ango ba?" yayi mgnr gamida kashe wa heenduh ido wanda kunya yasa tayi saurin lumshe fararen idanunta tana sakin murmushi,, daga can yunus ya fashe da dariya yana fadin "kai ka kai inye,,,, gskia guy dinnan na lura wuyanka yayi qwari,, hmnn kwantar da hankalinka muma lokaci zaizo wanda zamu shiga damshenku,,,, saida doctor ya sunkuyo ya saka bakinsa ana heenduh yayi sucking nasa tsawon one mints snn yace" hmnn dadai yafi,,, yunus yace "ka fad'awa headache..... dasauri khaleepa yataresa da cewa"kai kull na haneka, kayi gaggawar yin deleting all na wannan sunan daga bakinka mlm dan nayi cancelling dinsa, just kirata da gimbiya heenduh I think zafi OK?" mamaki ya qara kashe yunus yace"kajimin d'an iska, to dama waya saka mata sunan *headache* d'in in ba kaiba?, gimtse fuskarsa doctor yayi yace "yeah I know nina saka sa amman dan uban mutum nace stop it ko? dariya sosai yunus yakeyi masa snn yace" gskia mutumina ka shiga da yawa fa, toma dud ina girman kan nan da cika baki da kake yaje? ina kuma sababbiyar rigirmarka da gimbiya heenduh d'in dakukai tashen yi ya kwana? "tsoki khaleepa yayi yace"mtss d'an sa ido, wait mlm in bakada abinyi ni 'inada OK?"heenduh kam kallon sa kawai take a ranta tana musu dariya,,dan tanajin komi suke cewa sbd tana kwance ne a jikin doctor d'in, daga can yunus yace "niko keda abinyi ka fad'awa gimbiya heenduh yau zan shigo cin girkin uwar gida, wata' yar dariya khaleepa ya saki bayan ya juyata qasa yakwantar da gefen fuskarsa a saman lumsasan dukiyar fulanin heenduh snn yace"hmn kace munada babban baqo a gidan namu knn? to shiknn sakamon baka taba shigowa gidan ba I promise nida kaina zanzo daukan ka,,..... yana gama fadin hakan kuwa babu zato yaji saukar hannun heenduh a saman babbar jiharsa tana masa wani kalar wasa da tattausan hannunta, wanda nan take yaji wayar na shirin subutowa daga hannunsa, dan jikinsa harya fara rawa.... a haka taitayi kuwa tana masa murmushi kuma taqi yarda su had'a ido,, mgn yunus yake masa da cewa "after sllr isha'e zan kiraka sai kazo mu tafo dan yanzu wani aiki zanje nayi nima.... tuni yunus yafara jiyo sambatun khaleepa cikin wayar kala kala, wanda a cikin sambatun ne yake cemasa" to.... to yunu.... OK lollipop na I love.... It is playing please continue... I love you my sugar na.... ba arziqi kuwa tuni yunus ya katse kiran danya fuskanci abokin nasa yafara sakin layi wanda ga alama anhau hanyar babban birnin maji dad'i. saida doctor da lollipop dinsa suka qara komawa ruwa tsundum cikin sabon shafin jiyarda juna wani sabon dadin snn ya dauketa a jikinsa sukayo wanka suka salla tareda sake sabon shiri wanda heenduh na cikin taje masa sumar kansa data yayyamutse masa ita dasuna enjoy juna a daqiqun dasuka shud'e, nan akayo masa waya daga hospital na cewa matar dayaiwa dashen q'oda jia ta farko,, shiyasa nan da nan yafito heenduh ta rakosa har motan sa, uwa kada su rabu da juna sukaji, daqyar ya rarrasheta snn ya samu ya zulle,,haka ta dawo daki ta kwanta wanda ba'ita ce ta farka ba saida la'asar sannan ta tashi tayo alwala tayi slla ta sauko qasa ta wuce kitchen dan samarwa yunus da doctor d'in nata insun shigo. tana cikin hada kayan da zatai amfani da su ne taga zarah ta shigo kitchen d'in tana sakin tsaki uwa tsaka,dan neman mgn kawai, ko kallon ta heenduh batai ba, tana gani ta bude fridge ta dauko lemon juice ta fuce,, cigaba tayi da aikinta heenduh kam ita hankali kwance tana rera soyayyar waqarta tana fadin cikin siririyar muryarta ```"nayi nisa da gida saboda so nai hijira°°°° wanda rai ke a jikinsa nada sauran kallo.... ``` [wato ta *da sauran kallo.*] "banza a banza mtsss" abunda zarah tace knn sanda tadawo daukar cup ta samu heenduh na rera waqar tata, haka tasake ficewa heenduh tabita da harara taci gaba da soya namanta,,, data fara soyawa wanda qamshi miyar vegetable dinda take a dayan gefe nata dudta cike wajen. zarah ta zauna saman kujera knn saiga wayar hjy hadeeza ta shigo, saida ta kurbi lemon juice d'in Snn ta daga wayan, "yata ya kk, cewar hjy hadeeza d'in" qalau momy "jitai uwar tace inji dai baki yarda da mijin naki ba har yanzun? kinsan maza da kafirin wayau indai ta wannan fannin ne, bare shi mijinki gashi daman cikakken wayayyen d'an boko ne" dariya zarah tayi tace "rufamin asiri momy, inaaaaa ai dazarar naga yana gida shigewa daki nike ina rufewa sai innaso zan fito ma, kinsan ay bazanyi sanya ba, na qagara lamma ya dawo wlh yamun maganin tsinanniyar yarinyar nan da take hanawa rayuwa ta sukuni" dariya hjy hadeeza ta saki snn tace "shakuruminki 'yar nan, dama musabbabun kiran naki danayi knn da kiyi marmaza ki tafo gani nan zan shiga gidan gudar matsiyaciyar matar nan mai hayen arziqi wato hjy furdausey, dan itama na shaida mata cewar yanzun nan mlm lamma ya bugo man waya ya dawo gida tun jia muje mu kar6o magani dan yagama had'asa " wani uban ihun murna zarah ta saki wanda har taso tsorata heenduh dake kitchen har cup d'in ruwan dake hannunta ya subuce ya fashe tushhh a qasa. tsoki heenduh tai tareda dauko tsintsiya da paka tana gyara wajen. zarah kuwa cewa take" wayyo dad'i, kice lokacin samun *'yanci na* yazo momy,, gani nan tafe yanzun nan kuwa " dasauri takoma sama ta dauko gyalenta da key ta fito tashige motarta tabar gidan a guje. koda taje gidan dady mukhtar d'in tasamu momynta da hjy furdausey suna zaman jiranta, tana zuwa kuwa babu 6ata lokaci suka fito suka shiga motan suka wuce. zaune suke cikin dakin boka mlm lamma suna faman yimasa barka da dawowa, shiko mlm lamma kallon zarah kawai yanajin dadin samunta a mazauni 'ya, dama baitaba haihuwa ba dud yaransa dake gidansa na riqo ne. gani sukai ya dunqule hannunsa na haggu sama a sama ya runtse idanunsa yana wasu surutai, kamar daga sama sai kawai sukaga wani zabgegiyar tsuntsuwa saman hannunsa ta duro,, ai daga zarah har hjy furdausey ihu suka saka suna neman mab'oya dan sun firgita sosai sa6anin hjy hadeeza datasaba ganin hakan daga garesa, daman tasan muddin zaiyi aiki mai kyau wanda zaici ba 6ata lokaci to fa zakaga yana amfani da qananun halittu sa6anin in baiga damar aikin ba ya baka magani kawai. daqyar hjy hadeeza ta nutsar dasu snn suka zauna amman fa dar dar dan sun shaida hatsabibanci na mlm lamma kuwa, wanda har hjy furdausey na cewa cikin ranta "ashedai akwai hatsabibi kamar marigayi bokanta maraqusa a duniyr nn har ynxun?" basu qara tsinkewa ba da lamarin saida sukaga mlm lamma ya daki kan tsuntsuwa d'in wanda nan take tsuntsuwar ta dinga sako wuta cikin bakinta wanda daga qarshe saiga wani qullin baqin magani d'an furut tsuntsuwar ta tullo daga bakinta maganin harda zafi jikinsa dan bala'i. dukan kan tsuntsuwar mlm lamm yasakeyi nan take kuwa ta 6ace musu 6at. daukar maganin yayi yace "to gafa magani ya'iso, wannan maganin da kuke gani shine akewa laqani dacewan sha yanzun magani yanzun, miqawa zarah yayi wanda zafinsa ya kusan qona mata tafin hannu dasauri mlm lamma yace ta sakasa jikkarta, nan take kuwa ta zuge jikkarta tasaka sa. jisukai mlm lamma yace "bazan iya kareku dukkanku ba daga sharrin maganin nan ba muddin kuka yi Kure to ku duka ukun zakuga abinda zai faru daku dan harni kaina sai abin yashafa dan haka ku rufa mana asiri kuyi aiki dashi yanda ya dace, bawani wahala garesaba wajen yin amfani dashi, sunan zarah yakira ta ta amsa har sau uku sukai hakan, jitai yake "ki saurareni da kyau fa, bacin maganin za'ayi ba ko shansa, kawai dai dazarar kinji mijinki zai shigo gida zakije ki barbad'e qofar shigowa da maganin dukkansa, yazamana shine zai fara qetare maganin, to dazarar hakan ta faru nan take yarinyar da iyayenta gamida dud wani makusancinsu inkin d'ebe mijin naki da babansa , to sauran fa zasu haukanta subi duniya haihata haihata bazaku sake jinsu a rayuwarku ba, hatta yaron da maifinsa mukhtar bazasu tab'a iya bud'an baki su tambayeku Inda suke ba har a bada " sosai sukai murna nan yaci gaba da musu kashedin kada a samu kuskure wani ya gitta maganin ba khaleepa ba, hjy furdausey tace"baza'a samu matsala ba mlm ay" "kwantar da hankalinka mlm lamma na, ay aiki zai tafi daidai yadda akeso" cewar hjy hadeeza " koda hjy furdausey ta tambayesa nawane kudin, dahar mlm lamma zaice a'a nan hjy hadeeza taimasa alamun ya karba kawai yasha shagalinsa, nan take yace dubu 50, sai gashi ta fiddo dubu d'ari ta ajiye masa sukai masa bankwana suka tafi. koda suka dawo gida su hjy furdauseey suka dinga cewa zarah data kiyaye maganin wajen sakasa a kan lokaci,,, zarah na komawa gida lokacin har angama sallar isha'e nan cikin falo ta dake number ta zauna Inda tasan dud Inda khaleepa yake to ranar weekend da wuri yake dawowa gida ya huta, heenduh kuwa na gaban mirror a daidai lokacin tana daura kallabin shaddar data saka hadaddiya kalar purple tasha aiki kuwa shaddar uwa wata yar tsana wajen kyaun datayi. dan yanzun suka gama waya da khaleepa akan cewa suna hanya shida yunus, babu zato taji qarar shigowar motorsa a farfajiyar gidan, haka nan taji gabanta na yawaita faduwa babu adadi,,, zama tayi gefe gadon nata tana karanta "ya hayyu ya qayyum a ranta... sam taji tama kasa qoqrin miqewa. acan falo kuwa zarah na juyo qarar shugowar mota d'in khaleepa aiko ta miqe jiki na rawa tana murmushi ta isa bakin qofar shigowa falon gidan ta barbad'e maganin dukkansa daqyar hannunta na zafi sbd zafin maganin na jikinsa har yanzun. komawa tayi dakinta da gudu kuwa tana tsalle murnar ta ta zauna bisa gadon ta ta hard'e kafa daya bisa daya tana girgizasu tareda jiran sakamon. dai dai nan Khaleepa da yunus suka tunkaro shigowa falon suna fira suna dariya dan khaleepa shine a gaba yana cewa "wait,, wait mlm bari mai gida ya fara shiga gaba kamin tazurawa susawo kai,," yayi mgn suna dariya a haka har suka iso gabda shiga falon kuwa.... *by *Xexen Fasaha* [4/18, 11:06 PM] Xainab Documen: 👁👁 🥡🥡 👁👁 *DA SAURAN KALLO*. story and writing by Xayyneb 💤💤 ~dedicated to my mom sadeeq hauwas~° 👁🥡👁 🅿7⃣0⃣. *K* ai tsaye khaleepa gate d'in gidansu yaiwa tsinke, saidai ya samu gidan datse, babu bata lokaci cikin kasala da mutuwar jiki yajuya kan motor xuwa gidan mlm zayyanu mijin mahaifiyarta in Baku mnta ba, umarnin baba yawale knn daya cewa khaleepa aje da gawar can,,, sosai mlm zayyanu da mama jameela suka girgiza da ganin kalar da mutuwar fursaurseey tai mai kamanceceniya data uwarta,, Allah shi jiqan rai abinda sukace knn. shidai khaleepa yana jingine da kansa jikin hjy furdauseey jiyayi kukan ma ko dad'i baya masa, shiyasa banda faman had'iyar zuciya dayake bayya komi, ga kansa daya kaji uwa zaibar gangar jikinsa tsabar ciwo da yake masa,, daga nan su baba yawale suka koma gidan baba isma'il wanda anan suka iske daddy mukhtar d'in shida baba isma'il, kaida ganinsu kasan maganar jiya ta marigayya hjy furdaurseey bata sake suba, hatta heenduh datazo gidan a safiyar yau a gigice sakamon baba dahara dataje ta tafo da'ita saida ta tausayawa doctor din nata ganin kallon datai masa harya rame sosai tsakanin jiya da yau kamar wanda yayi rashin lpia,, kara kwanciya tai bisa qafar mama zainab tana zubar da qwallan tausayin khaleepa, musamman ma dataji su baba yawale na shaida musu mutuwar hjy furdauseey d'in, amman ko gezau daga dady mukhtar har baba isma'il babu wanda yayi, bare suyi yunqurin shirin karbar taaziyarta,, saida baba yawale ya kwatanta musu da cewa duniya sai Ana haqure mata,har yaci gaba da nusar dasu harda dan nuna musu bacin ransa sannan fa suka yarda aka fara sanarwa da jama'a jana'izar..... qarfe d'aya na rana dai dai aka dawo daga kai hjy furdauseey makwancinta, mutane sai qushin qushin ake na yanda wajen saka hjy furdauseey cikin qabarinta saida aka sha dagar duniya sannan gawar tata ta zauna daidai. ko zama ta'axiyar ma saidan saboda baba yawale yasa su dady mukhtar suka zauna suna amsa gaisuwa, wanda a haka suka share tsawon sati d'aya sannan aka daina zaman kowa ya kama gabansa. wasa wasa saida khaleepa da heenduh suka kwashe wajen wata daya a gidan mama zainab, dan cewar da baba isma'il yayi da khaleepa d'in daya zauna nan wajen nasu kan jikinsa ya qara dayayewa sakamon rashin lafiya ta tashin hankalin dole data durar masa, dan tuni dady mukhtar da baba isma'il da dady salis suka juma da komawa a bakin aikinsu. a daren yau ta kama juma'a, heenduh na zaune cikin dakinta nada wato na gidansu, tana hada 'yan kayanta tana sawa a cikin akwati dan gobe ne khaleepa yace ta shirya zasu koma gidansu. tana tsaka da zuge zip d'in jikkar ne taji motsin shigowar khaleepa d'in, ya tsaya nan waje yana gaisar da mama zainab, da saurin ta ida miqewa tsaye tana qoqarin fita wajen itama, to anan sukaci Karo da juna har tana fadawa cikin qirjinsa, tallafota yayi ya dawo da'ita cikin dakin ya zaunar da'ita a gefe gadon shi kuma ya kwanta a gadon tareda daura kansa saman k'afafunta dake zube a qasa,, kallon sa kawai take dan har ynxun tana ganin alamun damuwa a tattare dashi, ga alama har yanzun rashin mahaifiyarsa dayai baibar jikinsa ba, sosai take qara fahimtar hakan dan rashin son maganar sa yaqara nunkuwa akan da nunkin banunkin kuwa, qara zuba masa fararen idanunta dasuka qara haske sosai yanzun tayi, cikin tsabar tausayin sa tasaka hannunta a fuskarsa tana shafa sajensa cikin sigar rarrashi. sake rufe idanunsa yai yana sakin ajiyar zuciya kamun ya bud'e baki daqyar yafara da cewa "har yanzun abun na ta6amun zuciya lollipop, dud inna tuna da halayan da mahaifiyata ta gabatar dasu a cikin rayuwar ta, bud'e idanunsa yayi sosai ya zubesu ana heenduh yaci gaba da cewa" dawane kallo mutane ynxun zasu dinga yiwa family namu ynxun? zasuyi mana kallo ne na cewa mahaifiyata ta aikata munanan shukakkun abubuwane a cikin rayuwar ta data gabata ko?, girgiza kai yayi snn yace "wlh a halin ynxun lollipop natsani shiga cikin jama'a dan bansan wanne kallo zasu dinga yimun ba" yaqarashe yin mgnr cikin qunar zuciya tareda fitowar wani zazzafan hawaye daga idonsa na dama ba tareda da ya ankara ba,,, sosai taji idanunta itama sun cicciko da qwalla taf, amman dan ta kwantar masa da hankali nan tayi dubarar maidasu ciki taci gaba da shasshafa sajensa cikin dauriya tace "kadaina saka damuwan hakan doctor a ranka kada kakamu da wani ciwon kuma please, dan wlh inada tabbacin a mutanen waje babu wanda yasan da sirrin nan naku bare kuma a bibiyeku, namu dai shine mu dinga musu addu'a Allah ya rahamshesu cikin yafiyarsa da rahman sa" dudda zuciyar sa babu dad'i amman kalaman dayaji heenduh tayi masa saida suka sanyaya masa zuciya harya saki wani d'an murmushi kuwa, wanda rabon sa da koda murmushi ne kuwa tun da rasuwar mahaifiyar tasa. dan haka cikin sanyayyen murmushin sa gareta yake cewa "madalla da mata ta gari mai share hawayen mijinta tareda kore masa dud wata kalar damuwa data addabesa, Allah shi miki albarka matata" cikin murmushi tace "aminn mijina" a hankali kuma sai ta sunkuyo da fuskarta a saman tasa, anan tasa harshenta tana shanye masa qwallan gefen idon nasa, cikin mutuwar jiki ya lumshe idanunsa yana sakin wani ni'imtaccen murmushi kamun yamiqa hannuwansa yana shirin dannota cikin jikinsa knn suka jiyo muryar mama zainab a qofar dakin heenduhn tace "heenduh kuzo keda khaleepa ga baba yawale nan ya shigo yace yana son mgn damu dukkanmu, dan hatta su babanku yaya mukhtar suna can sit room ku kad'ai ake jira, kuyi maza ku tafo dan Allah" dasauri khaleepa ya watsattsake tareda saurin miqewa daga jikin heenduh snn yace "to mama gamu nan tafe ynxun muma insha Allah" mama zainab na wucewa itama heenduh tataso suka nufi sit room d'in baba isma'il itada khaleepa suna tafe jere da juna sai haskawa suke uwa zara da wata. suna shiga falon da sallama anan suka samu dady mukhtar da baba isma'il gamida dady sales sai kuma baba dahara dake gefen mama zainab, heenduh da khaleepa suna ganin taron saida gabansu ya fad'i dan basusan taron akanmi zaiyi mgn ba, wannan taron da suka gani babu abinda ya fad'o musu arai sai taron da akayi sanda shi khaleepa d'in ya dawo da heenduh daga gidan sa'a, dan haka kuwa jikinsu a sanyaye suka zauna bayan gaishe da iyayen nasu da sukayi. saida kowa ya d'an natsa ne sannan sukaga baba yawale ya d'ago yana sake kallon kowa na wajen fuskarsa cike da *Alhini* kamin yace "haqiqa nasan in kukaji abunda zai fito daga bakin nan nawa zakuyi mamakinsa qwarai haqqun, to saidai ba abin mmki bane rayuwa ce data gaji haka, babu kuma wanda na taba gayawa hakan bayaga aminina baffanku da matarsa inno, Allah jiqansu da rahman sa kuma aminn, kallon sa kawai dukkan mutanen wajen keyi na tunanin to wannan wanne kalar abu ne dazasuji daga bakin sa. murmushi baba yawale yayi snn yaci gaba da cewa "sama da shekaru 30 kenan rabona da garinmu mahaifata da kuma iyaye na da 'yan uwa gamida dangina" mamaki matuqa ya qara shiga zuqatan su, dan ko kusa koda wasa basu tab'a tsammanin cewa baba yawale nada *Ahali* ba, tun tashin su na quruciya kuwa, iyaka matarsa data rasu dashi kansa baba yawale d'in kawai suka saba gani batareda wani mutum koda guda daya yazo ba wajen su da sunan d'an uwa, abinda dady mukhtar da baba isma'il gamida dady sales knn suke saqawa cikin ransu, yayinda 'su mama zainab da khaleepa gamida heenduh abin yayi matuqar d'aure musu kai dan ko kurkusa basuyi tsammanin hakan ba kuwa suma. ji suka baba yawalen yaci gaba da cewa "bawani abu ya raboni da mahaifata ba dake qauyen rugar fulanin sule ta jihar jihar adamawa ba face sharrin matar baba na ard'o a lokacin, abinda ya faru kuwa shine..... alhalin mu ahali ne mai tattare da zaman lpia da qaunar juna, hakama a wajen mahaifina ard'o wato mai garin rugar ba qaramin sona baba na yake yiba, da yake nida qanena muntari kawai ne mahaifiyar mu ta haifa, to cikin ikon Allah kuma dare daya ciwon ajali ya kama mahaifiyarmu inna wuro, kamin gari ya waye har ubangiji Allah Ya yakarbi ranta, munsha kuka sosai, dan mahaifinmu kuwa kusan zaucewa yayi sakamakon sunyi zama na haqiqa da mahaifiyar mu, saida qyar mlm imbo wato qanen mahaifina ya dinga rufutowa mahaifina rubutu na dangana snn mahaifina ya fara haqura,, tsawon sama da shekara mahaifina yaqi yayi aure dan acewarsa nida qanena muntari mun ishesa farin cikin rayuwa, amman inaaa mahaifina jamaa saida suka takura masa da mgnr cewa ta yaya yana mazaunanin mai gari guda snn ace baida mata..... daqyar da zufar goshi dai a lokacin sukasa mahaifina ya auri wata bazawara dake rugar tamu wai ita shatu. daga farko tafara tattalina nida qanena mukhtar kamar gske dan har mahaifina yafara murna da farin ciki na yayi sa'a ta matar arziqi kuwa mai kulawa da 'ya'yansa, wanda dama hakan na daga cikin abinda ya hanasa son sake wani auran, wato gudun kada ya auro wacce zata tsani 'yayan nasa, ana haka ne har mahaifina yayi mana aure nida qanena muka zauna nan cikin gidan, lokacin har ita ma goggo shatu matar mahaifina ta haifi d'a na miji shima ya girma, har matar muntari ta haihu mace, wacce aka sawa sali amman nida matata har lokacin Allah bai babu haihuwa ba, haka muka kasance muna rayuwa dai, toshi qanena muntari ba mazauni bane zuwa yake kiwon shanu da cinikayyarsu koda yaushe daga naqautan rugarmu, to mafarin knn da mahaifina ya tattara yan uwansa dana mahaifiyar tawa yace musu ko bayan ransa to babu wanda zaihau kujerarsa ta mulki bayaga ni... wannan abin ashe ba qaramin k'onawa goggo shatu ran ta yayi ba, dan ita taso ace d'anta kabeey shine zaihau mulki, ahaka taita shige da fuce tana samo asirika tana sawa a abincin baffanmu dan nida kaina nasha kamata tana sawa amman bata san na gani ba,. ana haka katsam aka wayi gari mahaifina ya kirawoni a gaban mutanensa yace nabar masa gari nida matata kada na kuskura nasake waiwayosu sai nan da wani dogon qarni, acewarsa haka nan yaji yatsani ganina bare kuma tarayya dani, dudda haquri da mutanen fadarsa ke basa amman yakafe, inaji ina gani na tattara kayana da matata nabar garin muna kuka nida qanena,, to babu Inda na sauka sai garin kaduna, dan ji nai qwara nima nayi nisa da gida kona samu kwanciyar hnkali, cikin ikon Allah harna shigo nan anguwar neman matsakaicin gida wanda zan siya dan inada 'yan kud'i na na shanu na dana siyar da wasu daga cikin su a satin, anan ne Allah ya had'ani da mahaifinku kai mukhtar, shine yayimin hanyar samun gida anan layinku harna siya muka zauna cikinsa muna rayuwa nida matata, sosai muke zumunci da baffanku dan dud anguwar nan dama garin gaba daya banda amini kamarsa wanda na yarda dashi shima kuma ya yarda dani, mafarin knn dana fada masa shida inno taku abinda ya raboni da gida, lokacin ku kuna qanana baku fara mallakan kanku ba sosai, haqiqa sun tausayaman wanda tun daga lokacin mahaifunku yaqara jawoni jiki sosai ya zameman dan uwa shaqiqi, kuma gefe guda ga addua dayaketa mana kan Allah maido da hankalin mahaifina gareni. haka al'amurra sukaita faruwan hardai kawo rasuwan matata da kuma ta iyayenku data biyo baya har xuwa yanzun dai kuma ayau din nan danake muku wnn mgnr" baba yawale ya qarashe mgnr tareda goge wasu 'yan siraran qwalla. sunji tausayinsa sosai wanda babu wanda bai share qwalla ba a wajen. " hmnn duniya knn" abinda baba yawale yace knn yana qaqaro murmushi, snn yace "gobe insha Allah zanje garinmu wajen qanena muntari da sauran iyayena su ganni nima na gansu ko hankalina ya kwanta. cikin jimami dady mukhtar yadubi baba yawale yace" yanzun baba shikenan tafiya zakayi ka barmu bacin mun saba dakai muna ganinka a mazaunin uwa da uba namu munajin dad'i kuma? "yaqarshe mgnr yana hawaye. cikin mgnr kuka shima baba isma'il yake cewa" dan Allah baba mun roqeka kada kace zaka tafi ka barmu, inka barmu muma zamu bika ne"! "dady sales cikin karayar zuciya yace" kadubi koken mu baba ka haqura ka zauna cikinmu dan girman zumuncin dake tsakaninku dasu baffa kada kace zaka tafi ka barmu" murmushi baba yawale yayi yace "ku kwantar da hankalinku, dannaga dud hankulanku sun tashi danai muku mgnr tafiyar tawa, to baccin abunku ma ta yaya zan tafi na yarda amana? alhalin aminina baffanku daya danqan amana taku a hannuna sannan ace kuma na watsar na tafi na barku? toni ba haka nike nufi ba da mgnr tafiya na gida, nufina shine zanje naga 'yan uwa da abokan arziqi snn na dawo da fatan kun fahimci zancen nawa yayana? "yaqarashe mgnr yana 'yar dariya kalar tasu ta manya. kowa dake wajen saida ya sauke ajiyar zuciyar farin ciki dajin dadin abinda baba yawale d'in ya fad'a. cikin murmushin dariya heenduh ta taso daga Inda take zaune ta koma gefen baba yawale ta zauna tace "hmnn nasan ay daman mai ran qarfe bazai iya tafiya ya barmu ba, hmnn kaga su baba dahara har jiki ya mutu tsohon masoyi zai gudu,, d'an dukan wasa mama zainab ta kaiwa heenduh aiko tayi saurin riqe baba yawale suna dariya ita dashi, mama zainab tace" bakida aiki sai tsokana ko? cikin kunya baba dahara tace "rabu da ita zamu gauraya ne ai zainab" suma su dady mukhtar dariya sukai yayinda khaleepa murmushi kawai yayi yana cigaba da kallon heenduh ta qasa qasa wanda sam ita bama ta lura da kallon nasa ba hankalinta naga su baba yawale. dady mukhtar yace "muma saimu fara shiri daga yau dan gobe in Allah ya kaimu lpia muraka baba zuwa garin ku muma mu gaisheda dangi." dady sales har hada baki suke shida baba isma'il wajen cewa "hakama yayi" sosai baba yawale yaji dadin hakan kuwa. sunjima suna zaune a wajen sannan daga bisani baba yawale ya wuce gida khaleepa yabisa a baya, da yake can yake kwana saida safe ya dawo gidan baba isma'il d'in. sosai yaso ya keb'ance da heenduhn tasa amman ina babu dama sbd har lokacin tana tareda iyayen nasu, yana lura sadda zai fita suka hada Ido har gwalo tai masa dan itama ta ankara da ma'anar kallon da yake mata zuwa yanzun, girgiza kai yayi tareda sakin wani boyayyen murmushi alamun zasu had'u kenan, dariya tai tareda qara zama a gefen jikin baba dahara ta lumshe idanunta danta fara Jin barci sama2, batasan miyasa takejin kwatankwacin abubuwan da ta dinga jiba a jikinta lokacin da take dauke da cikin baby baby neylar ba, bambancin d'aya ne amai da batayi, saidai tarin kwadayi daya qara tarar mata, gashi nan da nan taji yunwa, dan komin dare inta farka saita nemi abinci taci snn take samun nutsuwa, dan jiya ma da kular abinci ta kwanta gefenta da nufin in yunwar dare ta katsota taci basai ta fita ba cikin daren ba. saida su dady mukhtar suka jima snn suka tafi gida shida dady sales, dan kan lokacin har mama zainab da heenduh sun jima ma da komawa cikin gida, itama baba dahara harta tafi. washe gari kuwa suka shirya cikin motocinsu, wato dady mukhtar da dady sales gamida baba isma'il sai baba yawale suna cikin mota d'aya wacce dady sales ke tuqawa asaman hanyarsu ta tafiya garin su baba yawalen, saikuma d'ayar motar khaleepa ke driving dinta, da yake motar mai fadin bayan nance shiyasa ta amshesu ba takurar komi, yayinda heenduh ke gefensa sai kuma acan baya mama zainab ce da baba dahara sai kuma mmn meenat da'ita menat d'in kanta, heenduh kuwa kad'an kad'an ta juyo ta tsokani baba dahara da mata tsiyar cewa wai zataje gaisheda dangin miji.... yayinda baby meenat keta qyalqyata musu dariyar, baba dahara kuwa a haka taita biye musu, suna fira suna raha. khaleepa ko sai d'an danne qafar heenduh yake alamun tai shiru ammn cakwaiwaiwar taki kulasa, a haka har suka iso rugar. sosai baba yawale yaga rugar tasu ta qara canzawa da girma sosai, dan hatta yawan bukkokinsu sun qara qaruwa, haka sukaita wuce shanu da awakai baba yawale yana nuna wa dady mukhtar hanya har suka iso qofar fadar baba ard'o wato mahaifin baba yawale. suna fitowa kuwa daga motor suka doshi wajen da jama'ar dake fadanci a wajen suke zazzaune, karab baba yawale kuwa suka hada ido da d'an uwansa qanensa muntari a karagar mahaifin nasu anmasa nad'i ga alama shine shugaban yankin yanzun, shima muntari ya shaida yayan nasa dud tsawon shekarun da aka dauka kuwa basu mance kamannin juna ba, Allah sarki nan da nan suka rungume junansu suna kukan farin ciki wanda sauran jama'a ma sukaita mamakin yanda yawale ya dawo, dan harsun fidda rai dashi kamsu tuni, nan da nan wani babban bafadan muntari yayi cikin gida da gudu babu jumawa sai gashi sun fito riqeda hannun ard'o wanda ya tsufa sosai tukub tukub harda makanta a idanunsa bai gani sosai. yana fitowa sai laluben hanya yake yana cewa "ina yawale d'in nawa yake? kazo gareni yawale na najika a jikina, konaji dadi nayi farin ciki wanda na juma ban yisa ba tun bayan tafiyarka..." da sauri baba yawale ya riqe baffa ard'o d'in nasa yana hawayen farin ciki dan ganin cewa baban nasa ya dawo hayyacinsa, cewa yake baffa gani nan baffa, dasauri baffa ard'o ya qara ruqosa sunata kukan murna, haka jama'ar gari sukaita zuwa yiwa ard'o barka da dawowar dansa babba. saida suka shiga cikin gida aka musu masauki suka hutu aka damo musu fura suka fara sha, ard'o yabada umarnin a yanka kaji 20 a soya musu, sannan a soya musu qwai shima 30, kankace MI har an gama musu wannan hidiman, dud abin nan da ake kuwa baffa ard'o na riqe da hannun baba yawale, yayinda muntari qanen baba yawale ke gefen baban nasu, ma'ana sunsaka ard'o din tsaka, su kuma su dady mukhtar an shimfuda musu babban tabarma suna zazzaune akai kowa nashan furarsa wacce taji nono na usuli, har wani qamshin dadi furar ke futarwa, ga qanqara da'aka dama musu da'ita, shiyasa koda aka kawo musu soyayyen qwai d'in da kajikan nan ba wani cinsu sukai sosai ba, sai bayan an gama komi ne an nutsu baffa ard'o yaita neman afuwan d'an nasa baba yawale akan abinda ya faru batareda hankalin saba, baba yawale shima ya nuna komi ya wuce harma yana tambayar ina goggo shatu d'in, anan ne muntari yake cewa ai tun bayan tafiyar sa bada jimawa ba cikin ikon Allah shima d'an ta rabeey datake d'aurewa qugu yana wulaqan ta kowa yaso a cikin garin ya shiga harkar dabanci, wanda daya giga ya fada daji yana tare mutane yana musu k'wacen dukiya, wanda in sun qi basa kuma ya kashe su, to ana haka ya samu daidai shi, ya tari wani hatsabibin bokan mutum mlm ne, anan yayi maganinsa ta hanyar sakar masa da wani mummunan asiri wanda babu arziqi rabeey ya dawo gida jinya, magani babu wanda ba'ayi masa ba amman ina sauqi sai wajen Allah, wanda ko kwana 50 bai haura da dawowa ba ya rasu, koda yarasu babu wanda yayi masa kuka sai uwarsa goggo shatu, dan mutanen gari ma murna suka wuni yi sbd wanda ke addabarsu ya mutu, amman dud wannan isharar da goggo shatu ta gani bata saduda ta daina makirci ba, todayake Allah maijin qan bawansa ne sai gashi baffa da kansa ya ganowa idonsa sanda goggo shatu take zuba masa maganin a abuncin, a ranar kuwa ne asirin dataiwa baffa ya karye, daga nanne baffan yace taje gida ya saketa, haka ta fad'i a wajen tana neman yafiya wanda Sam baffa qin kulata yayi, saima cewa yayi sai yayi shari'a da ita akan saita gano masa d'ansa, daqyar mutane suka shawo kansa ya fasa kai qarar tata cikin kotun birni, sai gashi ba'a qulla shekara ba da rabuwarsu goggo shatu ta kamu da cutar kuturta wanda kowa nata ya guje ta, yanzun haka kullum tana can bakin hayin shanu tana bara" shiru muntari yayi snn ya d'aura da cewa "tsawon shekarun nan baffa yaqi qara wani auran danya rantse akan bazai qara aure ba, mata tsoro suke basa, haka ya dinga rayuwa kullum cikin kuka dare da rana yana adduan Allah maido masa d'ansa, wanda kukan ne yasa baffa makancewa baya gani sosai, tsawon shekara 30 knn da faruwan hakan, sosai su dady mukhtar suka tausayawa baffa ard'o, lallai in bakai sa'ar mace ta qwarai ba kadinga qetare zira'en wahala knn kashi kashi a rayuwar ka, abinda dady mukhtar knn yayi jugum yana tunawa. anan ne baba yawale yake shaida musu mutuwar matarsa da jimawa,su muntari da sauran jamaar gidan dake wajen saida suka sha jimamin mutuwar zulaihat matar yawale, ba'a tashi a wajen ba kuwa saida baba yawale da baffnsa ard'o suka yafi juna, a ranar kowa na gidan da kuma yan uwan matar baba yawale marigayya aka taru akai mata addua. koda dare yayi haka aka warewa maza qaton daki daban wanda zasuna kwana, haka suma matan, gashi kuma alkunya garesu a garin, indai akace ga mijinka to zaiyi wuya kadunga kulasa sosai gaba jamaa, hakan kuwa ba qaramin takurawa khaleepa yayi ba, dan kuwa iyakarsa da lollipop d'in tasa sai kallo daga nesa, shiyasa ya qagara subar garin, yayinda jikar baba muntari aisha kullum itace take yiwasu dady mukhtar da su baba dahara hidiman abinci da kaisu ganin dajujjuka dud in sunso, shiyasa suka shaqu da'ita, dan macece mai kirki gatada tsananin kunya ga kyau na usili, a sa'ance kuma zata kai tsarar momyn meenat a shekaru, kullum suna tare in kinga sun rabu to dare ne, ita aysha aranta abin har tsoro yake bata yanda akayi har ta saki jiki da baqin nasu haka sukai mummunan sabo, to randa suka tafi kuma yaya knn? musamman datasu tafi zuwa daya da heenduh, komi heenduh keso zatace mata aunty aisha kaza nike so, ko kuma aunty aisha zanyi kaza... haka suketa tarayya gwanin dadi wanda a qalla ba'a kasara ba saida su baba yawale sukai sati uku cur a garin Snn suka fara shirin komawa. ana gobe komawa su ne heenduh na cikin daki ta rungume aunty aisha tanata kukan shagwaba wai ita saidai ta bisu.. itako aunty aisha murmushi kawai take yi bata cewa komi, dan ita kadai tasan damuwar dake danqare cikin ranta, ana haka ko saiga baba muntari ya shigo da kansa yana sheda musu kiran ard'o. bada jumawa ba kuwa suka tafi su dukansu, wato baba dahara da mama zainab sai heenduh da kuma baby meenat dake hannunta da kuma aunty aishan sai momyn menat din. suna shiga shashin ard'o nan suka Iske da baba isma'il d'in sai kuma dady mukhtar da dady sales sai baba yawalen da khaleepa sai baba muntari d'in. saida kowa ya natsa ne sannan baffa ard'o yayi bismillah yafara da cewa "haqiqa babanku yawale yazo mun da al'amari mai girma wanda kuma naji dad'insa, wato na furta mun dayai cewa zai aure d'aharatu" ai kowa wajen sadda yaji farin ciki a ransa musamman baba dahara data sunne kanta qasa tana murmushi, baffa ard'o yace '' to dan haka zanso naji ta bakinki d'aharatu inkin amunce kada atauye miki haqqi kunya ta hanaki mgn, dan haka kifadi gskian abunda ke ranki " cikin murmushin kunya baba d'ahara tace "kawu ai dud mun mallaki hankalin kanmu dan haka babu wata jayayya da zanyi kan hakan, na amince wlh Allah nima" sauran kad'an heenduh da momyn amnat da aunty aisha su saki dariya ganin yanda baba d'ahara take mgn tana boye boyen fuskarta uwa matashiya mai kunya a gaban surukanta. daqyar suka samu suka guntse kuwa, khaleepa kuwa wani dan taqataiccen murmushi yasaki a gefe bakinsa dan shima acting dinda yaga baba d'ahara tayi yabasa dariya a rai. baffa ard'o yace '' masha Allah, Allah tabbatar da alheri to" da amin aka amsa a wajen, jisukai baba yawale yace "nima baffa inada mgn, daman cewa nayi Inda mijin aisha ya rasu tun batafi wata daya ba a gidan auranta ba kmr yanda naji lbr, shine nace ina nemawa d'ana mukhtar aurenta wajen qanena muntari" baba yawale ya dubi dady mukhtar dayayi qasake yace "d'ana mukhtar ina fatan zaka karb'i tayin 'yar tawa danai maka ko?, murmushi baba isma'il da dady sales sukai sunawa dady mukhtar alama ta jinjina da nufin cewa yayi sa'ar mata kuwa suna tayasa murna, har aran dady mukhtar shima tun sanda yafara ganin aisha baisan miyasa ta tsaya masa arai ba take burgesa sosai, kuma ma ay koda a misali baima son auren yadda baba yawale dai harya furta to dole kuwa yayi biyayya, dan haka babu wani ja'inja yace "baba na karba kuma na gode" murmushi baba yawale yayi yace "alhamdillah to, snn yadubi aysha yace "aisha a matsayinki na bajawara kinada ikon zaben miji bisa lokacin da kike budurwa, to dan haka shin kinada ra'ayin auren mukhtar ki zauna dashi a matsayin miji na har abada kuwa?" dasauri sukaga aunty aisha ta boye fuskarta ta gudu tabar dakin tana murmushi. dariya su baba yawale sukai danga alamun tana so knn shiyasa taji kunya tabar gun, yayinda heenduh dasu mama zainab sunji dadin hakan sosai, shima khaleepa yaji dadin hakan saidai momynsa yaji ta fado masa arai, cikin dubara ya saka hankicerf dinsa ya share qwallan. kamin su tashi daga wajen baffa ard'o ya yanke shawar gobe da safe za'a sauran sannan su wuce. haka kuwa akayi washe gari aka daura auran baba yawale da baba dahara sai kuma aunty aisha da dady mukhtar. ana gama daurin auran suka dauko hanya kuwa, wannan karon harda baba muntari da sauran yan uwa aka tafo domin suga mazaunin su baba yawale d'in, suna isa kuwa da yake baba dahara tayiwa danginta waya ta fada musu mgnr auran shiyasa suna sauka aka dinga sakin gud'a, wanda hakan harya ankarar da mutanen anguwa abinda ke faruwa, shiyasa akayi ta zuwa musu Allah sa alheri, mmn sales ma da mama jameela dud sunzo, saida aka kwana 7ana shagali anan cikin gida snn su baba muntari sukai haramar komawa bayan ya miqawa baba yawale dukiyar shanunsa daya bari a hannunsa tun shekarun bayan nan. dady mukhtar da dady sales da baba isma'il suka cikasu da 19 ta ka6a'kin arziqi, wanda saida baba yawale yayi mgn snn suka karba, a haka dady mukhtar yayi musu shatar motor takuwa kaisu har gida. kwana biyar da tarewar su baba d'ahara da aunty aisha snn su heenduh suka koma gida suma. qarfe biyar na marece suka iso gidan nasu, khaleepa da kansa ya dauko heenduh daga cikin motor ya shigo da 'ita falon gidan nasu, dayake tun jia khaleepa yazo da masu gyaran gida damasu furniture yasa aka fitar da komi na cikin dakin zarah dana gidan yabayar dasu sadaqa anan kuma aka sake sabbin zubi a gidan, su kuma masu gyaran gidan nan suka gyara sa tas yayi fes fes sai tashin qamshi ko 'ina na gidan yake, wanda shugowarsu ynxun da heenduh, sosai tayi mamakin yanda aka chanza komi na gidan ya dawo sabo dal uwa an baresa a leda. kai tsaye toilet yashiga da' ita yayo musu wanka dudda kunyar datakeji kuwa haka ta haqura, suna gamawa ya nad'ota a towel ya ajiye ta saman gado, gani tai ya miqe ya fuce, babu jimawa ya dawo hannunsa daukeda wani box qarami yazauna smn gadon yana murmushi, miqa mata yayi ta karba tana murmushi ta bude,, wani sarqar gold ne yar siriya da yan kunnenta sai daukar Ido sukeyi, sosai suka burgeta, tana murmushi tadago ta dubesa tace "wow doctor na, sunyi kyau fa, murmushi khaleepa yayi yace '' kyautar yunus knn dayai miki yace na baki" murmushi tayi har dimple dinta suka qara shugewa kyaun ta ya qara bayyana Snn tace" Allah sarki yunus ngd "amsar gift d'in khaleepa yayi ya kamota jikinsa yana shafata cikin qwarewa sannan yace" ajiye godiyar nan gefe lollipop na, nifa ban yarda da keda komi naki ya chanza, ya daura hannunsa saman breast dunta yace "kinga nan ma sun qara girma da taushi, ciki gareki ko sugar na? "dasauri ta rufe idanunta cikin kunyar kalamansa, please tell me lollipop na watan ki nawa rabonki da ganin al'ada?" daqyar tace"tun da nazo nan gidan banqara yiba, taqarashe mgnr cikin shagwaba, wani farinciki khaleepa yasakeji a ransa dan ya qara tabbatar wa saida yasake mata gwaji anan yagano cikin jikin heenduh harya kai wata daya da sati uku, dagudu yayi tsalle Saman gado uwa qaramin yaro, jikinsa ya jawota bayan ya warware towel d'in jikinsa itama ya zare nata, nan yasakata cikin jikinsa ya matseta gam yana fadan "alhamdillah baby neylar zata dawo again" lollipop na I very love you, kinmin komi na rayuwa, ubangiji Allah saka miki da alheri, Allah sa kita haihuwa dud one year, dan so nike ki taramun garke guda, yayi mgnr tareda manne mata Ido guda, turo lips dinta tayi cikin shagwaba tace "zan iya kuwa tara maka garken nan my doctor? , cikin bata fuska na wasa yace" to shikenan inda bazaki iyaba saina qaro wata mat..... tunkn ya'ida tayi saurin hayewa jikinsa tareda rufe masa bakinsa, tace "dan Allah stop it doctor na, indai haihuwa ce zanta maka ita indai zakaji farinciki, amman please I hate rival, natsani kishiya inba dole ba Allah ya qaddaro min hakan ba, rau rau tayi da idanunta snn tace " kishiya tsoro take ban doctor na" cikin murmushi ya qanqameta jikinsa yana lashe mata hawayen fuskar tata gamida rarrashinta snn yace "wasa nike miki lollipop na, kwantar da hankalinki kin isheni rayuwa ke daya, ke daya na fara so kuma ke kadai zan cigaba daso har qarshen rayuwa ta" ai sbd farinciki heenduh da kanta ta had'e bakinsu waje daya tana tsotsarsa cikin zafi zafi, kan shima ta burkita masa lissafi ya juyota qasa ya koma saman ta yadinga tsotsarta kota ina babu sauqaqawa, a haka yatura bakinsa saman nashanunta yana mata wani kalar Salo mai gigitarwa, haka suka haukacewa juna suna faranta ran juna babu qaqqautawa, sai bayan komi ya lafa ne suka shuge wani sabon wankan a toilet suna qwaqume da juna. kullum haka suka dinga kasance cikin farinciki gamida renon cikinsu, haka rayuwa ta miqa har cikin heenduh ya'isa haihuwa takuwa haifo kyakkyawar babynta sak ita, murna wajen khaleepa dasu aunty aisha babu mgn, baby kam taci sunanta jimamme wato *nayler*,. haihuwar nela nada 1year aunty aisha ta haihuwa itama, yainyar taci sunan inno suna kiranta da nihla. haka rayuwa ta miqa har akayi bikin yunus shima, heenduh na yaye nailer ta sake haifo yan biyu maza guda 2,masu kama da babansu, Allah sarki khaleepa har kukan murna yayi ya hada heenduh da yaran nasu ya rungume yana murmushi gamida godia ga Allah, ansakawa yaran suna Abul khairi da Abul hasnun. rayuwa tasake miqawa haka wannan ahali yaita samun qaruwar haihuwa arziqinsu nata qara habaka, dan kyautar gidanmai har2 dady mukhtar yaiwa baba isma'il. haka dai kwanciyar hankali ya dawwama, zumunci dasu baffa ard'o kuwa sai abinda ya qaru, dansu dady mukhtar sukanje harcan suyi kwana 2suma kuma nacan suna zuwarmusu suyi kwana biyu su koma, koda yaushe khaleepa ya waiga yaga yaransa da lollipop dinsa ta haifar musu sunata shawaginsu gwanin sha'awa yakan qara godewa Allah a koda yaushe. *TAMMAT BIHAMDILLA.* Duka duka anan na kawo qarshen littafin *DA SAURAN KALLO* wanda yanzun ya koma *BA SAURAN KALLO*, 😄❤ *ina roqon Allah Kuren da nayi cikinsa ubangiji Allah Ya yafe man, ladar fad'akarwar dake cikinsa ubangiji Allah Ya yabani aminnn👏🏻👏🏻👏🏻.* *wannan littafin dukansa sadaukarwa ne ga masoyiyata abar qauna ta wacce ke sona , wato maman sadeeq hauwas, Allah qara miki lpia gamida danqon qauna keda oga mmn sadeeq hauwas na aminn.*😍 *bazan mantaki ba mmn Ahmed, haqiqa kin jima da sona, so na haqiqa, ina alfahari dake sosai mm Ahmed kema kiyi sani cewa zuciyar Xexen Fasaha tana gareki jiddadun walakhairan*. 😘 masoya na haqiqa bazan mance kuba kota halin qaqa kuwa insha Allah , rahenat mahmoud, 😄 m Bello rabin ran xexe😄, my jamcy sufuyanu bugun numfashina 😄 aunty marwa 😄 classic fedo, 😍 mmn sadeeq ta khairat😘 up novel, my husnat ❤ ,.... *'yan group din Xexen Fasaha da Fasaha novel group 1to 4 and sawwama novel group and zauran makaranta novel group and dandalin makaranta novel group and khairat up novel group and mmn zee novel group and ummu nabel group novel 1to 2 and mmn yusrah novel group and all gital novel group and classic fedo novel group and dandalin novel, and rahenat mahmoud novel group and hausa novel group's and mmn khady novel group and umar d'alha novel group 1to 2 and ummu sulaimu Nobel and home of hausa group novel and sauran groups danike cikunku, kusani ina yinku kmr yanda kukeyi na, ina sonku muddin rai, Allah bar zumunci a tsakani, masoya na na nesa wanda ba sanku ba amman kuke sona to ga saqon gaisuwata gareku, kuyi sani cewa ina sonku nima wlh sosai adud Inda kuke kuma ina muku fatan alheri kamar yanda kuke myn.* ~missing you all😍~ By Xayyneb 💤 💤 *(Xexen Fasaha)*✍🏻