[5/21, 13:03] Nabilancy Luv: 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐 *CAKWAKIYAR ZAMANI* _by_👉🏼 *Nabilancy Luv*©💘 *Bissimillahir Rahmanir Rahim....* _Dasunan Allah mai Rahama mai jink'ai nake farawa_ _Ina mik'a d'umbin godiyata ga d'aukacin masoyana Na yanda suka nunan soyayyarsu gareni akan novel d'in_ *ZAMAN MARINA* _naji dad'i sosai har ckn raina Allah yasa wannan ma yasamu karb'uwa agareku ya fad'akar daku ya nishad'antar daku_ _haka wannan littafin shima k'irkirarsa nayi bawai satar fasahaba inwata taga yai kama da labarinta to arashine_ ~pg 1....~ Da safiyar Allah ta,ala kukan jaririyar yakad'e bayan asibitin Na Khadija clinic a gindin wata bishiyar mangwaro wata matashir mace ce azaune da jariri a nad'e ahannunta tana jijjigata tana goge hawayen idonta akwai damuwa atattare da ita Ta dire jaririyar ak'asa tana kuka takawo Yr envelop ta ajiye ajikinta ta mik'e tsaye tana share hawaye tana kallonta ta juya zata tafi dasauri tajuyo tak'ara kallon jaririyar ta bud'eta tashafi fuskarta tace"ko yafeni babyna balaifina bane walh inasonki har raina mahaifinkine baya k'aunarki keba shegiya bace "yar sunnah ce da gatanki gaba da baya,babu yanda zanyi " yata dole ce,oh! Ni Salma waiyau nice zan yarda "yata ta cikina sbd infarantawa mijina rai ya Allah kana kallona biyayya zanyi sbd inason Aurena Allah ka karemin " yata kasakata ahannu nagari,kiyafeni babyna zantafi nabarki sai wata rana. Tana gama fad'in haka tai saurin juyawa tana kuka ahankali jaririyar ta callara wani mugun kuka tamkar anmintsineta a take mahaifiyarta ta rintse ido tai saurin waigowa tai mata kallon k'arshe tajuya dasauri tai gaba tabar "yar Na kuka ackn tsumma. *shin wacece Salma?* *********************** Salma nitsattsiyar yarinya ce me matuk'ar biyayya ga iyayanta Wanda suka tashi a ckn k'uncin talauci d'akyar tagama secondry d'in gwamnati yayanta mus,ab shima yana matakin k'arshe Na Jami,a mahaifinta malam Musa sana,arsa shine kasa kayan miya ak'ofar gida kayan gwari yake saidawa akan tebur a " yar rumfarsa yake kafa bencin yaxauna agefe guda,Allah yakan saka masa nasibi domin da wannan sana,ar dayakeyi yake rufawa kansa asiri yake yiwa yaransa biyu da Allah yabashi hidimar yau da kullum duk da mus,ab yakanyo "yan buga buga a tasha ko dako a singa duk ranar da bashida lecture mahaifiyarsu inna halima tana saida gasara da safe harma takan soya wainar gero akanzo asiya Salma yarinyace kyakkyawa ajin k'arshe batada rawar kai ko kadan danko k'awaye basu dametaba balle Tara samari harta gama makaranta saurayinta d'aya Wanda takeso yake sonta wato kamal d'an kwalisa Wanda yake matukar sonta saidai shidin karatu yake marayane Amma yayarsa datake Auran me kud'i ta tsaya masa akan harkan karatunsa Alokacin da Salma ta shekara dagama karatu sai babanta yace mata tafuto da miji Aure zai mata Tasami kamal da batun sai kamal yace shikam yanxu Aure baya gabansa harsaiya gama karatu Yakama aiki yafison yadogara dakansa intaga zata jirashi to inko baxata jirashiba to intasami miji tayi Aure shikam bayanxuba Tun dagananma saiya d'auke k'afarsa da zuwa gunta har Allah yakawo ranar Tashin su daga gidan domin dama haya sukeyi Allah kuma yataimaka mallam Musa yasami Aikin gadi a gidan wani hamshak'in me kud'in gaske wato Alh Bashir tekun kud'i A boysquater suka sami matsuguni inda nan Allah ya hutarsu domin baba Musa yadaina sana,ar gwari inna ta daina saida gasara da tuyar waina shikuma mus,ab yadaina yin dako rayuwarsu tadaidaita adadalin yanda Alh bashir yake yi musu abin arxik'i domin salary metsoka yake biyan mahaifin Salma haka yana yawan kyautata musu duk adalilin son dayakewa "yar tahalikar Allah Salma Wanda bai tab'a nunawaba tana ganin girmansa tasha ganinsa sugaisa inta dawo daga islamiyya sukan had'u afarfajiyar gidan ko inya fito a mota zai futa takan durk'usa har k'asa tagaidashi Yakan yaba da d'abiunta gashi tayi masa ta koina tanada tarbiya da girmama nagaba da ita, Aranar da yai k'undun bala yagayawa malam Musa zancen yatsammaci baxai amince masaba Amma saiyaga sab'anin hakan domin murna ma yai da abin har yai masa albishir dacewa yabashi ita Dayajewa inna da labarin itama taji dad'i sosai tasawa abin Albarka domin dama kullum addu,arta Allah yafito wa da " yarta miji nagari to sunyaba kuma da halayyar Alhajin yana da kyautatawa mutane gashi da tausayin talakawa da taimako yatara kud'i saidai magada Alh bashir tekun kud'i shekararsa hamsin babban mutum ne baida uwa baida d'a ko "ya sai " yan uwansa guda biyu aduniya da suke ciki d'aya Alh mansur shine k'aninsa yana london da zama tareda iyalansa saikuma k'anwarsa mesuna Haj maryam wacce take Auran v.chairman itama kamarshi Allah bai t'aba bata haihuwaba tana R/zaki da zama. Magana tai k'arfi tsakanin Alh da Salma domin itama tai amanna dashi batai ja da iyayantaba, yaya mus, ab shima abin yai masa dad'i domin yasan Hutu yaxo musu kwata kwata rashin haihuwar Alh bata damesuba har Akai Auran agidansa dake Zoo road ta tare wannan kuma yabarwa iyayanta Matar dasuke tare da Alh alokacin dama yagaji da zama da ita sbd yasha kamata da laifuka yana hkr da ita domin yasan ba Dan Allah take zaune dashiba sbd kudinsa ne dama irin yn duniyar nan ne tanada shekaru babbace. Har yawon siyasa take dama a haka ya Aureta ansha Kawo masa tsegumin tana bin maza yn duniya tana shek'e ayarta aboye baitab'a yarda saida yagani da idonsa yakamata da tsohon megadin gidansa k'iri kiri a ckn gidansa awannan dalili yasa yakoreta tareda takardar sakinta sannan yakori megadin nasa yasa anemo masa wani wannan shine dalilin dayasa Aka nemo masa mallam Musa ashe rabon Allah zaisa ya Auri "yarsa ne...... ~Auntyn sayyada~💘 [5/21, 13:04] Nabilancy Luv: 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐 *CAKWAKIYAR ZAMANI* 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐 _by_👉🏼 *Nabilancy Luv*©💘 _Sak'on ta,aziyya gareki Aunty Nafee Anka_ _Na rashin "yar yayarta datayi ubangiji Allah ya jik'anta yasa mutuwa tazama Hutu agareta_ _Allah yakai Rahama kabarinki_ *Fauziyya Anka* ~*pg 2...*~ A watan da Salma ta tare agidan Alh bashir Allah yanuna k'udurarsa akanta tasami ciki Huuu! Fad'ar irin farin cikin da Alh yakasance b'ata bakine mutane yaringa fadawa abokansa da " yan uwa suntayashi murna sosai k'anwar Alh hajiya maryam taringaji aranta itama nan gaba zata iya samu Dan haka bxata fitar da raiba itama, Tabbas Salma taga soyayya ta miji sosai yake nuna mata yafi son cikin jikinta da komai dake ckn duniya yakance da Allah zai karb'i dukiyarsa yabarshi da d'ansa ko "yarsa dazata haifa ms su zauna ckn talauci shihakan zaifi masa domin rashin haihuwa akwai d'aci arai Salma tasha kyautuka agunsa domin yabata filaye guda biyar tafka tafka kyauta amatsayin gudunmawa motar kuwa da take hawa tazarce tasa yayantama hadaddiya aka bashi ayanxu mus,ab kam bashida matsala afannin rayuwa harkar karatunsa komai yana tfy normal saidaima ya taimakawa abokansa. Yabiyawa inna da mallam Musa kujerar zuwa hajji sukaje suka sauke farali itako ance saita haihu Da cikin yai kwari ya isa haihuwa saiyace ba,a Nigeria zata haihuwa gara yafuta da ita k'asar waje tahaihu acan kulawar da zasu bata yafi Na nan. London yakaita gidan wansa Alh mansur yabarta acan yadawo gida saita haihu zaikoma,matar Alh mansur Aunty Lubna mekirki tanunawa Salma qauna itake kaita awo duk alokacin zuwa inyaxo,Alokacin ita yaranta biyu twins maxa farare kyawawa ita " yar meduguri ce acan ya Aurota yakaita k'asar London d'in don acan yake Aiki babban likitane shikuma tunda Allah yabashi haihuwa a farkon Auransu Na yn biyu basu sake samuba Alhamdulillah Allah ya sauketa lfy ta haifi d'anta sankacece k'ato fari tas tamkar d'an bature Alh murna tamkar yai tsintsu yaganshi acan aranar da aka gaya masa sai aranar yabi jirgi domin zuwa ganin magajinsa d'an baiwa. Kamar ya lasheshi yaringaji yayi masa hotuna sosai basu baro k'asarba saida tayi sati biyu likitoci suna bata magungunan k'arin lfy tasha wuya wajen haihuwarsa tubar kalla k'atone Allah yasotama da ba aiki akai mataba tayi k'okari suma sunyaba mata tayi juriya sosae Taron suna akayi sosai dasuka dawo gd Nigeria yakashe kud'i tamkar baisan amfaninsuba Hjy maryam taringa jin d'an tamkar subatashi k'aunar haihuwa take sosai itama ga d'an da shiga rai jama,a kowa sai yabon kyansa suke saida mallam yasa akai masa rubutun baki aka ringa bashi yanasha bayan suna. Komai Na Alh sunan d'ansa yake sakawa *Saifuddeen* Tundaga sunayen kamfanoninsa da sunayen gidajen mansa komai nasa saifudden, kaunar dayake yw deen sai Allah yaron Allah yabashi farin jini gashi yataso da wani irin farin jini kowa sonsa yake yayo kama da Alh sosai yanada jiki,d'an kubul kub'ul dashi ga kuzari da Allah yabashi shekara d'aya yana gudunsa ko ina Yaya mus, ab yana kaunar saif yakan yawaita zw gidan k'anwar tasa sbd saif Allahu Akbar!rabon d'a rabon agana dai Alh kwanansa yakare aduniya ciwon ciki kawai ya turnik'eshi aranar da saif yacika shekara biyu anata bajet d'in za,ai masa birthday asatin Ashe babu rabon ayidai Salma tasha kuka domin Alh yatafi yabarta da soyayyarsa aranta ga tausayin saif da taringaji zaitaso maraya mutuwa tai mata shigar sauri Shikenan saidai avaiwa saif labarin mahaifinsa. Mutane sunji mutuwar bawan Allahn nan mutum me tawakkali da hkr ga kyauta da iya mu,amula soyayyar sugar dady akwai tsayewa arai don yajiyar da ita dad'i Aranar da akai sadakar bakwai hajy maryam tanemi abata deen yadawo gunta da zama Amma sai yayanta Alh mansur yahana yace tayi hkr kada tayiwa Salma fami dame zataji daga yin rasuwa ai insuka mata haka da gaggawa akwai kwara gara dai abari idan nan gaba ta tashi yin Aure saisu karb'eshi. Dole tahakura badan taso hakanba tana qaunar deen bawai Dan mugunta ko son zcy tashirya hakanba Allah ya sakawa Salma hkr da Dangana gameda rashin Alh aranta Taci gaba da rainon d'anta agunta alokacin daya shekara uku tana zaune agida sai yayanta yabata shawarar akan ta koma karatu kawai shiyafi kafin Allah yakawo mata miji Hakan kuwa akai tafara karatunta a Sa,Adatu rimi NCE abinta tana karantar mass communication tana NCE2 Yaya mus,ab yafito da matar dazai Aura saudat akasaka ranar Aure a filayenta tabashi d'aya a d'an agundi dayake har account tabude masa nanta tayashi ginin gidan akayishi mekyau naburgewa,sannan tabiya musu kud'in kujerar makka ita dashi hajji. Alokacin saif yana gurin inna sunyi sabo sosai tunda ita ba wuni take agidaba Saida suka dawo daga hajji akai bikin Yaya Musab,Amarya tatare agidansa alokacin bikinne Allah yasake had'ata da kamal d'inta ya sake zama handsome a gurin dinner suka had'u abokansa suka gayyaceshi baizaci bikin nasu Salma bane Yasha mamakin yanda tazama babbar yarinya aranar yataso mata da mikin kaunarsa aranta basu rabuba saida yakaita gida amotarsa Soyayya mekarfi tasake k'ulluwa atsakanin Salma da kamal Wanda take masa mugun so haryafi nasa yaje turai yai karatu har ya kama aiki shine manaja awani kamfani alokacin data gama karatunta ne tayi masa zancen Aure yace yanxu kam ashirye yake dayi saidai yanada wani ra,ayi guda Na rashin son Tara Tara totally ma bayaso ta haihu agidansa daga Aure yafison siyi rayuwar jin dad'i inyaso daga baya sai su haihu insun kwarari shekaru soyayyar kamal ta rufewa Salma ido ta Amince har a rubuce sukayi babu Wanda yasani Dazatayi Aure Hjy maryam tazo takanas tatafi da deen yakoma gurin ta d'ungurugun da zama ab'angaren dukiyarsa wasu kulawarsu nahannun mijinta wasu kuma Alh mansur Amma kamfaninsa uncle mus,ab aka nad'a akai yake kula da komai Anyi Aure Salma da kamal d'an kwalisa domin kwalisarsa dad'uwa tayima saboda yana warwasawa yana samun kud'i ga matarsa Salma datake sakar masa dukiyarta itama domin ta tashi da kadara da mak'udan kud'i a tumulin takabarta Salma tana bin kamal Sauda kafa tsantsar biyayya tanayi masa komai yace shitake Ni batason b'acin ransa yana bata kwayoyin family planning tana d'irka sosai bata masa muna muna Saidaga baya da sukai shekaru biyar taga abin nasa bana k'are bane saitayiwa kanta fada taga cewar gara tadaina sha kada yai mata illa a mahaifa Alokacin data dainasha Ashe rabone zai shiga domin awatan tasamu ciki,bata tashi saniba saida yai wata tfy zuwa k'asar Canada zaiyi wata uku,aiko ta shiga wani hali Na tunani gashi sunyi alqawari inhar ta munafurceshi zai rabu da ita saboda shi kaifi d'ayane baya munafurci baya kuma son a munafurceshi Aiko dai alokacin daya dawo ciki yafito a ranar yaganota tasha zazzaga kuwa sukaita kai ruwa rana shi alallai inbata zubdaba saidai surabu taxaci abin wasane saida taga sunyi wata baya kulata kana tayi masa dabara cewa Yy hkr inhar tahaihu zata kai Dan gidan marayu kota yar tayarda ta zauna dashi To sai asannan taga yadawo mata kamal d'inta datake masifaffen so shidin ya iya luv namba dayane awajan nan Salma ta tafka babban kuskure babu Wanda ta tunkara da halin da suke ck ko yayarsa da take mugun sonta, harta haihu tabiyewa son namiji dason zama dashi Wanda wasuma nema suke Amma ita aranar data haifi d'iyarta zankad'ed'iya sonkowa taje tayarda ita taxabi zama da namiji..... _muje zuwa_ ~*Auntyn sayyada*~ [5/21, 13:04] Nabilancy Luv: 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐 *CAKWAKIYAR ZAMANI* 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐 _by_👉🏼 *Nabilancy Luv*©💘 ~*page 3...*~ Yanayi ake ciki nasanyi rana bata fitowa da wuri har hazone ya baibaye koina nagarin, har k'arfe takwas nasafiyar babyn nan tana kwance agurin gindin bishiyar nan tana tsaluma kuka dayake gurin yakasance babu yawan jama,a kuma masu tfyr k'afama basu cika bintaba saimasu motoci suma tsilli tsilli sukan wuce awani sa ilin toyau abin kamar almara babu wanda Allah yakawo yabi tagurin kodon ranar anyi sanyi sosai Tunda uwarta tayarda ita misalin k'arfe shida nasafe sai k'arfe takwas Na safiyar Allah yajefo wata mota odessy bak'a zata wuce ta gurin da sauri matuk'in motar yataka burki Allah yajiyar dashi wannan kuka datake babu k'akkautawa matarsa dake gefensa taisaurin kallonsa tace"dady lfy wannan cin burki haka ko mantuwa kayi a cikin asibitin? Yayi shiru yana sauraro daga waje yad'an lek'a kansa yace mata"momy bakiji kukaba kamar najariri? Tagyad'a kanta tareda rungume nata jaririn dake hannunta tace"naji mana dady,to menene natsayawar idan tare yake da uwarsafa menene amfanin tsayawar tamu kuma? Yakalleta yace"kefa macece keya kamata kifara fahimtar wani Abu akai bani namijiba,yanxu idan ba uwarsà agurinfa? Idan muka kai masa taimakon gaggawa ai kinga munyi jahadi ko? Tajuyar dakanta tace"kaga dady walh ba inda zanje a sanyin sfyr nan injema ko aljanine,nifa gara mutafi kawai Dan harnaji tsoro yafara kamani ma asassafen nan munbiyo guri tsit kace zaka tsaya damu haba Yai murmushi yace"momy kiyi hkr bari naje Nagano nahango kamar acan ne gindin bishiyar kamar abune agun,yi addu,a kfn nadawo. Yana gama fad'in haka ya fuce dasauri Tayatsina fuska tace"kanada taurin kai dady saikaje ai bana iya da jaye jayenkaba Yana zuwa gurin kuwa yaga abinda zcyrsa take zato dafarko yaji tsoro Amma sai kyakykywar zcyrsa tadake yakaranto addu,a yadurk'usa ya d'auka yana mik'ewa da ita aiko yaga doguwar Envelope ta fad'o yasake tsugunnawa yad'auka hajiya yanufi motarsa K'ura masa ido tayi da mamaki kan fuskarsa tace "subhanallah dady me nake gani ahannunka? Yace" jaririyace momy kinga zatona ya tabbata yanzu haka wata uwarce tayo cikinta awaje shine Dan rashin imani ta haifeta tayarda ita. Ta d'an bud'e fuskar "yar takalleta take taji tanason baynn Dan hartafi ta hannunta kyau. Tace" to yanxu me kake nufi zamuyi da ita kenan? Yace"tafiya da ita muhad'a biyu inmunje gida mu nunawa mutane cewar "yan biyu kk Haifa koya kika gani? Tace" anya kuwa dady za,a yarda kagafa basui kamaba ko kusa tamu chaculet ce wannan fara,Ni walh damun hakura koka maidata kokuma mukaita gidan marayu' Ya girgixa kai yace"walh tunda Na d'auketa da hannuna ba inda zan kaita insha Allahu nixan sami ladanta babu wani gdn marayu dazan mik'ata zanhad'ata da tawa narik'e shekara da shekaru muna nema yanxu Allah yabamu harma da k'ari tawata hanyar sai ink'i karb'a ina! Bansan me Allah kenufi da hakanba garama kiy shiru kibi abinda natsara tunwuri Dan kinfi kowa sanin halina da yanda nake akan mgn. Tai shiru tareda karb'ar "yar ta had'a da tata tai musu rik'on gefe da gefe a cinyarta d'aya Na cnyr hagu d'aya na ta dama alokacin kuma abin mamaki Jaririyar ta daina kukan tayi shiru idonta biyu tamkar tana jinsu ita kuma tasu sai baccinta take *______________________*koda sukaje gida a d'akin momy suka kwantar da jariran akan gadonta Alh yaxauna ya d'auki babyn da suka tsinta yace" gata masha Allah momy,gaskiya tashiga raina Dan Allah kitaimaka kibani goyon baya akan rik'onta kada kik'i koki watsan k'asa a idona matata kinunawa duniya cewar "yanbiyu kk haifa Dan Allah badan niba.....ta katseshi" haba dady meye nasaika rok'eni akan abinda nima zan sami ladan kuma nima ai riba biyu nasamu shekara nawa nayi ina nema Allah baibaniba sai yanxu kuma yabani wata ajiyarsa daban inbijire aibazai yiyuba,insha Allahu zan rik'e Dan haka wane suna zakai musu huduba kasan dai yanda nakeso nasaka sunan mahaifiyata danhaka inaso kasaka sunan atawa Dana Haifa da cikina Yayi murmushi yace"wannan babu matsala ita wannan saita amsa sunan mahaifiyata Fatima ita kuma tamun saita amsa mahaifiyarki Safeena d'in Tayi murmushi tace"kaga sai inringa kiransu da teemah da feenah kokuwa? Yagyada kai yace"yayi sosaima, Nan yai musu hud'uba kamar yanda suka tsara yaringa yiwa mutane waya yana sanar musu matarsa ta haifi "yan biyu duk mata akaita yi masa barka ana tayashi murna itanma duk Wanda tayiwa waya hakan take sanarwa cewar yau tahaihu twns duk mata. Harzai futa yaga wannan takardar akan babyn yai saurin cirowa ya yaga saiga k'udade " yan dubu dubu sunzubo kan gadon Hjy maryam tayi saurin tattare su guri d'aya yafarke Yr takardar daya gaani aciki anyi d'an note kamar haka:- _Dan Allah duk Wanda ya tsinci wannan yarinya yataimaka yasaka mata suna Fatima sunan kakarta Knn ba shegiya bace tahanyar suna Na haifeta a wannan asibitin Na Khadija clinic misalin biyar nasafiyar yau Talata abisa wata lalura yasa dole zan rabu da ita bawai Dan bamasontaba k'addarace da jarabta ta Allah sunan mahaifinta kamal nikuma mahaifiyarta Sunana Salma_ Yana gama karàntawà yamikawa momy itama takaranta nan jikinta yai sanyi tad'auki wasu zobuna Na azurfa da gwal manya ackn envelope d'in tahau juyawa ahannunta tace"Dady kaga ikon Allah ko? Ashema sunan daka bata shine nata lallai Allah ya ajiye wata k'udira akanta tunda ba shegiya bace akwai k'addarar data afka mata" Dady yagyada kai yace"hakane momy danayi tunaninma ko iyayanta talakawane futuk basuda yanda zasui shiyasa suka zab'i yarda ita akan zama da itan. Momy tace"hhhmmm wannan da alamar iyayanta masu haline dady kalli wannan uban zobuna masu tsada kawai dai murufa zancen haka kada "yan barka sufara zuwa inka dawo mak'arasa. Yamike yana fadin" hakane yisauri had'e kudaden da zobunan ki adana inmun sami lokaci ma kirga muga nawane,yafuta tayi masa adawo lfy tayi saurin adana zuba kud'aden da zobunan acikin zanin babyn ta Adana a ckn akwatinta. Ta d'auko waya tayi dialing wata namba takara wayar akunne tace"hello Aunty Lubna kinyi twins duk mata fa' Daga can b'angaren Hjy Lubna tace"kai haba Alhamdulillah kema kingado d'an,uwanki kenan? Tayi dry tace"walh kuwa Ku ai maxane mukuma mata Allah yabamu. Hjy Lubna tace"kinga lamarin ubangiji Knn,ko hkrnku yayi rana gashi yabaku biyu alokaci d'aya, Hjy maryam tace"walh kuwa' "To Allah ya raya saimunxo kafin suna Hjy maryam tace" ina d'ana Deen? Hjy Lubna tace"yana tare dasu hassan a falo, "To atahon da d'ana dai hutunsu zai k'are asatin nan, Hjy Lubna tace" insha Allahu dashi zan taho su Hussain ne dai baxanzo dasuba akwai skul bahutu sukeba, Anan sukai sallama nandanan kafin awa guda gidan Hjy maryam ya d'inke da jama, a "yan barka anata murnan ganin twins Amma kowa yakance hassanar tafi kyau(teemah) murmushi kawai take tace" dandai kunganta farane Amma ai hussaina tafita kyau. Aranar suna manyan Raguna Alh Lurwan ya yanka akai walima taro yayi shima sosai natayashi murnar samun twins dayai, "Yan biyu sun sami kaya tamkar k'ofar wambai aka baje dama Abu yasami meyi gashi v.chairman harda wadanda sukai Dan Neman suna. Hjy maryam tasami kud'i da atamfofi sosai lallai haihuwa tai mata rana atamfofi tamkar alefeb wata " yar gatan Teemah da feenah suka taso gwanin sha,awa kowa sonsu yake haka Hjy taci gaba da rikonsu bata nuna bambanci tsakaninsu d'anta datake rik'ewa Deen yana pri aji biyar alokacin shekararsa goma sukuma suna one year gudu koina suke "yan dagwai dagwai gwanin sha,awa alokacin data yayesu shikuma deen yakoma gun k'anin ubansa London domin yayi secondary da jami'arsa a can Bayan shekaru gomasha biyar abubuwa suka fara sauyawa agidan Alh lurwanu ta b'angaren Hjy maryam taringajin haushin dady akan yanda yafi nuna kulawarsa akan Teemah Yarinyar tanada shiga rai ga nutsuwa ga ilimi tanada son karatun addini sosai bata fashin zuwa islamiyya itako feenah bata qaunar zuwa har bokonma bata bada himma akai Teemah ansha zuwa da ita competition kokuma takan d'auki Na d'aya kona biyu a class gashi tayi nisa a krtn alqur,ani Duk wadannan abubuwan su sukaja mata qauna a zcyr dadynta gashi yana bata wani matsayi aransa nasunan mahaifiyarsa dataci Duk ayyukan gidan yawanci ita takeyi Yr Aiki shara takeyi da wanke wanke Amma teemah ke girki Amma duk abinnan datake bata gani tafi nunawa feenah kulawa batason laifinta ga feenah akwai surutu da tsiwa itako teemah surutu bai dametaba tanada hakuri.... ~*Auntyn Sayyada..*~ [5/21, 13:04] Nabilancy Luv: 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐 *CAKWAKIYAR ZAMANI* 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐 _by_👉🏼 *Nabilancy Luv*©💘 ~*pg 4...*~ Alokacin dasu feenah da teemah sukai candy dady waya yasai musu Amma ta feenah k'aramace ta teemah kuma Babba ce touch kuma dama yafada musu duk wacce tayi kokari tazo ta d'aya kota biyu ita zaisiyawa babbar waya Tana karb'ar wayar ta zumb'uri baki tahaye sama gurin momy tasameta akwance akan gado tafara bacci tatasheta da shagwab'a tace"momy ki tashi kiga abinda dady yaimin... Firgigit ta bud'e idonta tace da feenah"me dadyn yai miki? Nan feenah tamik'a mata wayar tana hawaye tanacewa "Dan Allah ki kalli sankai niyabani tech no me madannai ita kuma yabata Techno touching, walh baxan rik'eba gara inbaiwa almajiri ita wannan ai abin kunyane aguna k'awayena suna rik'e babbar harka nikuma Na rik'e rigwagwa burin d'an garuwa. Hjy maryam ta janyota ajikinta tace" yi hkr Uwata nikaina inajin ciwon yanda dady yake nuna muku nasonkai atsakaninku sbd yaga hassanrki sunan babarsane da ita, sha kuruminki inasonki fiye da ita indai wayace zansai miki sabuwa wacce tafita ma saiki had'a biyu ba shikenanba. Nan tahau murmushi tamik'e tanaiwa momy godiya ranta yai fari tas itama zata fantama. A satin suke saka ran dawowar kamaludden gida yakammala da karatunsa a k'asar waje zai dawo gidan momy D'okin da feenah take yafi Na teemah domin ita feenah sonsa take har ckn ranta itako soyayyar "yan uwan taka take masa yana yawan yo waya gidan duk sugaisa Amma yafison yaji muryar teemah shikansa yafi yabawa da hankalinta Aranar da zai diro teemah bata zauna ba tanata aiyukan gida itace gyaran d'akinsa itace yi masa " yan toye-toye da abinci kala kala ga lemuna data tsara masa Amma feenah ko hannu batasaka mata ta tayataba Dadyne ya d'aukoshi a Airport dukkansu suna daining table suna dinner deen yakalli feenah yace"k'anwata naji kunyi candy yanxu kuma wacce sch kk sha awar zuwa? Tayi fari tace"aini Yaya walh banida ra,ayin yin wani karatun saina huta dayawa ko zanyima sainaga dama walh karatu akwai wahala. Yace"aiko dai baki isaba karatu shine gatanki ayanxu tunda ba Mijin Aure kk fito dashiba.Amma babu wani Hutu da zakiyi,hutun jaki dakaya Knn,nikaina banda inaso naxauna nakula da kampani Na da karatun zan dad'a dorawa inyi digree Na biyu Amma sainaga yadda yanayin Aikin dazan kama yake Dady ya girgixa kai yace"gaya mata dai Deen wannan k'anwar taka batason karatu kwata kwata batada k'okari...momy takatseshi"aiko dai dady feenah tana ja,kadaina aibata kwakwalwarta insha Allahu gaba saimunyi alfahari da ita Dady yai murmushi yace"Allah yasa aini hakan nakeso" Deen yakalli teemah datake kurb'ar lemo tanata doka murmushi yace"yadai k'anwata teemah kefa wacce skul kk so kiyi kokema ra,ayinku d'aya da Yr,uwarki? Ta girgixa kai tana kallonsa tace"aini Yaya da yardar Allah karatu zanyi babu kama hannun yaro,kai nake jirama kazab'amin sch d'in da zanje domin b'angaren science nake. Yatafa hannu yace"gud girl Allah yataimaka zangoya mk baya d'ari bisa d'ari zantsaya mk harsai naga kingama lfy sch of nursing yakamata Na nema miki. Dady yace"masha Allahu, Allah yataimaka yabada Sa,a Teemah tace"Amin, Itako feenah ranta ab'ace yake sosai batayi full tank bama Dan bakin cikin abinda yafaru ta tashi fuuu tayi d'akinsu take momy tabi bayanta domin ta rarrasota Watansa d'aya da dawowa mahaifarsa yakai wa mahaifiyarsa ziyara kafin nan yaje yagaida kakanninsa inna da mllm Musa Uncle Mus,ab shiya nunnuna masa komai dake tfy a kamfanin nasa aka bud'e masa babban ofishin da dama yana kulle yana jiransa, Yafara aiki a kamfaninsa gidajen mansa guda biyu sunan ana kula dasu Tabbas Deen bashida matsala ta rayuwa arxik'i ya gama samunsa tun aduniya a kullum yakanyiwa mahaifinsa daya rasu addu,a ************ Ranar wata laraba yana kwance ad'akinsa baifuta aikiba yana hutawa Dan ba kullum yake zuwaba koma yaje d'in dawuri yake dawowa Kamar anjefota tashigo masa saida tazo tsakiyar d'akin nasa kana tayi masa sallama dagashi sai gajeran wando da Yr bes yai saurin tashi zaune yana kallonta Feenace tasaka wani matsatstsen siket mejikin roba,rigarta body hug kanta tasha kitson attach Ya girgixa kansa yaja tsaki yace"feenah wannan ba d'a,a bace kishigo ba sallama kuma saikinzo hr tsakiyarr d'aki kana zakiyi sallama inkin tarar ba kaya ajikina ba kumafa? Ta yatsina fuska tace"tosaime Yaya Dan naganka ba kaya nifa Yr uwarkace akwai Wanda zanje nafadawa ne? Kawai dai danka tsanenine shiyasa zakaimin fad'a Tahau goge hawaye,tajuya zata futa yakirata tadawo yace"zauna,yanuna mata guri kusa dashi yace"feenah baikamata kice Na tsane kiba, awane dalili zan tsani Yr Uwata tajini kawai dai bakyason fad'ane yanxu kiduba kiga yanayin shigarkima bata daceba kalli kanki kinsaka isgar gashi... Tashafa kanta tace"to ai kwalliyace kuma birthday d'inmu za,ayi shiyasa,nasaka Yace"to Amma teemah tayi hakan? Ta yatsina fuska tareda zob'aro baki tace "ina ruwana datayi ko bataiba wai ita ustaziyya nace taje aimata takiya" Yace"gud taburgeni sosai gara kada tayi don babu kyau Karin gashi kinafa zuwa islamiyya ko...tace"inhar bakaso zangyara Amma saikaimin Alqawari guda d'aya. Yace"yes inajinki ' Tayi fari (al a,adar tace yin hakan)"Yaya zaka Aureni? Yace "me? Tace" Aure nace ko baka sona? Walh Yaya tun kafin kadawo gida naketa d'awainiya da soyayyar ka Dan Allah kaji tausayina kada kawatsan k'asa a ido, Yai murmushi ya girgixa kansa yace"feenah baxan b'oye mikiba bakuma zan yaudarekiba zancen gaskiya akwai wacce zuciyata keso wacce kema inkinjita zakiso hakan zakuma kiyarda kibar mata Ni har abada. Hawaye suka zubo mata"wacece haka Yaya? Yace"zakiji ko WACECE anan gaba Amma ba yanxuma Tatashi afusace tana kuka tabar d'akin sukai kicib'us da teemah ak'ofar d'akin Wanda duk taji abinda suke cewa, Tashigo a nitse da sallamarta Ya amsa yana kallonta yana murmushi tasami guri nesa kadan dashi tazauna tace"Yaya sannu da hutawa' Yace"yawwa teemah andawo daga islamiyyar ? Tace"walh nadawo, meyasa Yaya kayiwa "yar Uwata haka ? Yai murmushi yace" mekike nagaya mata nai mata k'arya ko Yaya,har raina zcyta ba ita take soba. Tace"to wa zcyrka take so d'in?' Ya nunata yana d'an murmushi dayake k'arawa fuskarsa kyau Dasauri ta nuna kanta tana fad'in"nikuma Yaya? Banganeba" Yace"yau zaki gane ai teemah walh Nike zuciyata take qauna,tun inacan nake da muradinki sbd akwai hotunanku keda feenah a wayata ba tab'a jintaba araina saike ingaya miki ma d'iyar Aunty Lubna wato Nabihat k'anwar su hassan kinga Yr,uwatace itama ta nunamin tana sona Amma ban munafurce taba nabata hkr dukda bata hkr ba, Kinga itama Nabihat tanada kyawawan halayya kamar taki Amma naki amsar tayinta sbd ke zuciyata takeso Teemah ta rasa bakin mgn tayi shiru zcyrta Na hrbawa duk saitaji ta takura kamar tahak'a rami tabuya"wai ita Yaya deen yakeso! Yakatseta da fad'in "teemah ko banyi mikibane,kada ki b'oyemin inbakya sona Dan Allah Takalleshi tasadda kanta k'asa tace" inasonka Yaya Deen Amma ina tunanin halin da Yr Uwata zata shiga, Yace"kada ki damu zata hakura tabar miki itama tasan dake nadace teemah. Nan tayi murmushi ta mik'e zata futa yace"teemah! Hartakai k'ofar d'akin tajuyo takalleshi itama shidin take kallo yace"ya batun birthday d'inku yaushe za,a fara partyn? Tace"jibine Yaya Amma Ni gaskiya baya gabana sbd baxan iya fashin zuwa islamiyyaba aranar munkusa yin sauka kullum hadda muke bayarwa. Yaji dad'in hakan teemah tana burgeshi yace"yayi kyau Allah yataimaka. *_____________________* Aranar da za,ai birthday tayi shirin fita makarantar tahfeez d'inta tana d'akin tana zura hijab d'inta dogo hr k'asa momy tashigo tasameta tace"yanxu nan Allah dagaske baxaki kansile makarantar yau d'ayaba? Teemah tace" aimomy hadda muke kuma banaso karatun ya wucemu, Momy tace"aishikenan kekijiyo ga wannan doguwar rigar dadynku ne yasai muku saiki jibge taki aloka tunda bazata sami sakuwa ayau ba. Takarba ta ajiye kawai rigar tayi kyau gown ce Fara hark'asa tayi mata kyau Amma ita kyale kyalen duniya bay gabanta karatun qur,aninta yafiye mata wannan hidimar da yahudu yakawo mana..... ~*Auntyn sayyada*~💘 [5/21, 13:04] Nabilancy Luv: 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐 *CAKWAKIYAR ZAMANI* 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐 _by_👉🏼 *Nabilancy Luv*©💘 _dis page dedicated to mu lovly dear_ *Ummu Affan* ( _marubuciyar Dr khareemah_) ~*Pg 5...*~ Da taimakon Allah da taimakon dady da Yaya Saif teemah tasami shiga sch of nursing tafara karantar medicine ckn kwanciyar hankali take karatunta bata fasa zw islamiyyartaba kullum da yamma domin watanni ya rage suyi saukar karatun alqur,ani Ita kuwa feenah saida dady yadage mata tasamu tafara zuwa FCE yakashe kud'i akanta Dan takardarta bawani kyau tayiba pass yafi credit yawa hardasu fail aciki bata bada himma a karatu Soyayya sark'e atsakanin Deen da teemah tun tana jin nauyinsa hardai tadawo tasaki jiki dashi itama tana nuna masa soyayyar kullum shike kaita sch yad'aukota teemah kuwa driver kekaita don lectures d'inta Na rana ne kullum sai 12:00pm take futa ta dawo six islamiyyarma ta kansile babu lokacin xuwanta agunta Aranar da feenah tagano akwai soyayya atsakanin teemah da Yaya Deen bak'amin tashin hankali tashigaba ranta yai mugun dugun Zuma Ashe dama akan teemah yai mata wulak'anci Tana kuka tajewa momy da zancen momy tace"kk kwantar da hankalinki Uwata zanyi yanda zanyi yadawo gareki domin dake yadace dama nasha yimiki sha,awar Auran Deen sbd banaso yatafi waje ya Auro mana wacce bamusan Asalintaba sbd yanada arxik'in dako dadynku bayidashi kinga aidole mujanyoshi jikinmu da ace baki fara nuna masa soyayyarki bama da sai kibarwa "yar uwarki to Amma kinrigata dole tahakura taci girma yi shiru share hawayenki zansami dadaynku da zancen yau. Aikodai aranar da daddare momy takalli dady tace" dady akwai wata magana danake so muyi akan yarannan Allah yasa kabani goyon baya Dady yace " fad'i ina sauraranki" Ta muskuta tana murmushi tace"dama akan feenah ne ta dad'e tanason d'an uwnta saifu tun kafin yadawo to Ashe said yadawo shikuma saiyace mata tayi hkr Yr,uwarta yake so' to nikuma naga baikamata mubari ayi hakaba sbd feenah yadace ya Aura ba teemah ba domin feenah itace jininsa kuma da mubawa Na dawa ya k'oshi aigara mufara baiwa Na gida ya.... "Ya isa haka maryam! Ransa ab'ace yafurta hakan ya nunata d yatsa " ki iya bakinki akan yarana banaso kifara Kawo mana matsala tun yanxu naga alamar kezaki fara tona asirinmu akan teemah Wanda kuma inbaki mantaba alk'awari ne mukai dake cewar insha Allahu baxaki tab'a bari kowa yagane bake kika haifi teemah ba to sai gashi akan son zcy zaki ganar da mutane su fahimta banaso ki Kawo tsaiko akan rayuwar teemah inaso kiyi duba da yanayinta bawai sonkai nakeba nibana nuna banbamci ko wani abin kk ga nayiwa teemah banyiwa feenah ba walh nayi hakane saboda taji haushi tadage tabada k'aimi tayi k'okarin kanta Amma ke naga a kullum burinki shine kiringa nuna musu bambanci to walh banyardaba kibar wannan maganarma yanda mukayita anan kirufeta anan Kibarsu Suyi Soyayyrsu kada kiraba tunda shiyanuna teemar yakeso aishikenan ita feenar ta hkr dama munyi magana da Alh mansur akan Hussain yagaya masa yanason ita feenar naji dad'i matuka nanuna masa Na amince to kinga tun wuri kigaya mata ma gawanda zanbata tasawa ranta salama tafitar da Saifudden aranta Hjy ta k'ule ta furzar da iska daga bakinta tasan halin mijinta sarai akan inyai magana baya canxawa tana kuma shakkarsa dole yanxu ta samu hanyar da zata rarrashi d'iyarta tunda yai mata nisa dady yak'iya Tace"zanbata hkr kamar yadda kace Amma gaskiya banso wannan had'in nata da Hussain ba dama dai hassan ne don walh Hussain yanada zafin zuciya banjin zama zai iya d'orewa atsakaninsu tunda itama feenar ba kanwar lasa bace... Yakatseta "tun wuri gara kigyara yrki tazama me iya saka dangana aranta kada kinuna mata wata d'abiar ta rashin kirki Aure kuma tunda muka shirya za,ai da Hussain ba canji intaga zata kwantar dakanta in anyi amatsayinta Na miji agunta tai biyayya ita tajiyo Ta mik'e ranta ab'ace tabar masa falon yakalleta ya girgixa kansa yai tsaki kawai Data sami feenah tagaya mata yanda sukai da dady bak'aramin dad'a turata sukaiba domin kuka taitayi tana cewa ita batason Hussain walh ko hassan dinne bataso Taringa tumami momy nabata hkr awashegari ma ko sch batajeba da dady ya nemi dalilin HK saitace zazzabi take kwana biyu tana gida ba fita komai a kasalance take yinsa ciwon kai taringayi sosai damuwa ce takawo hkn Teemah tasameta ad'aki akwance tahawo gadon tadafata tace" wuu! Sister jikinki zafi yakamata akaiki asibiti fa,sannu bari dady yadawo nafad'a masa,kinsha magani ko inkawo miki kisha? Tai mata banxa teemah tace"ko kinada damuwane sister ko fad'amin kozan iya share mk kukanki. "Sonake kibarmin Yaya deen sbd sonsane yasakani awannan halin...abinda yakamata tace mata kenan Amma saita galla mata harara Teemah tayi mamaki sosai to metayiwa feenah? Ko wani ne yai mata laifi zata huce akanta? Abinda baitab'a faruwa atsakaninsuba,anya kuwa kamar wacce aljanu suka shigeta. Da sanyin jiki tafuta tabarta Amma ranta yacushe datarin tambayoyi danbabu me amsa mata sune. Tofa tun daganan feenah tashiga takun sak'a da teemah har rashin kunya take yi mata dukda sunkasance twins Amma ance musu teemah aka fara Haifa itace hasana tunda anhaifeta biyar Na asuba itakuma bakwai nasafe tabiyo bayanta tsiransu awa biyu Ak'arshen shekara duka suna Hutu dady yashirya musu tfy k'asar London domin suyi ziyara Aranar da suka dira Nabihat tafi kowa murnar ganinsu domin dama tanason itama taje Nigeria sbd kawai taga Yaya Deen Wanda sonsa ke d'awainiya da ita,tare suke kwana da teemah tasu tazo d'aya sosai itako feenah Yr baruwana da kowace bata saki jiki da itaba ad'akin da aka sauki momyn tama take kwana (d'akin Hjy Lubna) Shiko Alh mansur suna tare da dady Shiko Yaya saif yana tare dasu hassan da Hussain kullum suna futa zaga gari ana gobe zasu dawone ma suka futa da "yammatan k'annan nasu amota dansuma suga gari sunje wani hamshak'in guri Na hutawa suna zazzaune akan kujeru sunashan ice cream Hussain yace da Deen" my Broz wannan "yar k'anwar taka tafiya shan k'amshi taki sakar min fuska daga cewa inasonta Shikenan tayi blocked d'ina a whsApp da fcbk bansan daliliba Dan Allah my Broz katayani ban hkr inhar akwai laifin danayi bansaniba. Feenah ta zub'ura baki taharareshi hassan dayake shi miskiline Na gaske yai murmushi kawai yadad'e yana son teemah Amma dayake yanada zurfin ciki baiyi gigin gaya mataba balle yabari taganema don yana gudun kada tayi masa abinda feenah taiwa d'an uwansa Deen yakalli feenah yace" barni da ita saimunje gida zantambayeta anutse koma meye aixaki fad'amin ko my sister? Ta yatsina fuska hardayin fari tace" _may be I will tell u_ Nabihat da teemah suka kwashe da dry takallesu tahad'a rai kawai taci gaba dashan ice cream d'inta. Satinsu d'aya acan sukai musu sallama suka barosu da kewarsu Dan Asatin nabihat taji son datakewa Deen yadawo sabo taji tamkar tabiyosu sutaho saidai sch bayanda zatayi.... ~*Auntyn Sayyada*~💘 [5/21, 13:04] Nabilancy Luv: 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐 *CAKWAKIYAR ZAMANI* 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐 _by_ 👉🏼 *Nabilancy Luv*©💘 *KADUNA...* ~*Pg 6 ...*~ K'arfe goma da rabi Na dare tatura k'ofar gidan ta shiga da sand'arta ahankali tarufe ta tokare da turmi kamar yadda tagani takalli d'akin samarin gidan taganshi arufe dayake baxafi akeba bakuma mugun sanyi akeba dasauri tasanya kanta ckn gidan motsi taji a band'aki tayi saurin shigewa d'akinsu dankada Wanda yake ciki yafuto yaganta asirin ta yatonu Tana shiga d'akin ta tararda k'anwar ta Aminatu(ummie) a zaune tarafka uban tagumi tana gyangyad'i tanajin motsin shigowarta tai saurin tashi tsaye tace"yawwa Aunty Aisha kinshigo walh hankalina yak'i kwanciya tun d'axu danaga futarki Dan Allah Aunty kidaina wannan futar Daren ba mutuncinki bane ace kina zuwa gun namiji amaimakon shiyaxo gunki Dan bada kai saidai ke kije yanzu kuma insu Yaya ko mallam yaganoki ? Mexaki fad'a masa nima fa kullum kinasawa ina k'arya don inkareki in anxo nemanki haba Aunty yakamata kiji tsoron Allah a ckn lamarinki.... "Ke " yarsa ido ya isheni haka,dama bakiyi bacciba knn ,kina jiran shigowata dankiyimin wa,azin k'alallahu ta,ala to walh tun wuri ki kiyayeni kafin Nayi maganinki banxa kawai. "Yanxu Aunty kan nayi miki mgn akan kina futa bin maxa shine zaki cemin haka? Harma kicemin " yarsa ido Alhalin ina yruwarki ta jini da dole abin yaimin ciwo araina daga gyara kayanka kuma... "Rufemin baki ya isheni haka uwar yn shishshigi kid'auke idonki akaina inba hakaba walh wataran saina fasa miki d'an mitsitsin bakin nan naki mekama Dana jarirai ko inxubar mk da hak'ora banxa kawai Yr rainin wayo harni zaki dubi idona kicemin ina bin maxa,watoma iskanci kk zargin nake zuwa? Aminatu tace" aibama zarginki nakeba aunty shid'in kk zuw....duka Aisha takawowa Aminatu ita kuma tayi saurin kaucewa aiko Aisha ta girgixa kai taciji yatsa tai tsaki tace"da mana kitsaya kiga yanda ake futarda jini a baka, karamar Mara kunya. Aminatu tai kwafa tace"aishikenan insha Allahu nakyaleki daga yau zansaka mk ido Allah ya shiryaki kigane. Tana gama fad'in haka takoma takwanta akan gado itama Aisha tahaye gadon tajuyawa k'anwar tata baya Kowa najin haushin kowa *********** Malam zakariyya shine mahaifinsu babban mutum ne Wanda ake ganin mutumcinsa ackn unguwar domin shike limantar sallah a masallacin unguwar yanada almajirai dayake koyardasu domin yanada sani akan ilimin addini yayi xurfi a b'angaren nan baiyi bokoba d'anuwansa da suke ciki d'ayane yai boko mesuna Ibrahim Wanda "Yayan mallam suke kiransa da Kawu Kawu Ibrahim yai Aure Amma matarsa ta rasu wajen haihuwa ta haifi d'a namiji kyakykyawa dashi tabarshi aduniya Wanda rik'onsa yadawo hannun matan yayansa Amma yana hannun Amaryar mallam d'in Dan Alokacin bata tab'a haihuwaba Akasaka masa suna Abubakar sunan mahaifinsu mallam Knn Amma sai suke kiransa da baffa Inna halima mace mekirki ita take rik'e da baffa rik'on gaskiya da amana alokacin madara aka ringa bashi mekyau da tsada Wanda mahaifinsa Kawu kejigilar kawowa aikinsa yake a makarantar gwamnati yake koyarwa uwargidan mallam inna A'i tanada yara biyu duk maxa don asannanma itama jego take d'anta Na fari suraj shekararsa hud'u sai Wanda take goyo Sa,an baffan wato Mukhtar Matan mallam Kansu ahad'e yake hakan nema yasa alokacin da inna Halima ta haihu akasawa " yarta sunan inna A'i wato Aisha wasu sukance da ita humaira ammafa anfi gaya mata Aishan ta Inna taji dad'in wannan kara da mallam yai mata hakama tasan Dan inna haliman nasone shiyasa haryasa d'in lallai dad'in zama ba abinda bayasawa anayi don ita alokacin azatontama tazaci sunan mahaifiyarsa zaisaka Amina saitaji akasin haka Ashe Takwarar tatace Saida Aisha ta shekara uku sannan akai mata k'anwa zankad'ediya chakulet kala mekyau da ita dantafi Aisha kyau dukda Aishan farace ranar suna mallam yarad'a mata suna Amina sai suke kiranta da Ummie Amma wasu suna fad'a mata Aminatunta... Tunda inna ta haifi Aminatu sai baffa yaringa rawar k'afa akanta kullum yana manne da ita inya d'auketa tamkar karya bada ita sosai yake k'aunarta har ransa baya iya nisa da ita adole yake iya tfy makaranta yabarta agida ko kud'in break aka bashi saiya raba biyu yasai wani abin yaxo mata dashi gida yace inna ta ajiyewa Ummiensa Inna takanyi dariya tace"baffa kodai inyi maka tanadin Ummie ne inyi tuwona maina? Inna A'i takanyi mata dry kawai tace"abine dai nayarinta Amma ai wannan shirmene daya girma zai iya watsarwa " Hatta wankin Aminatu baffa taya inna yake suyi tare sannan abinci data fara ci baya cin nasa saida ita Yasha samun Kawu yace yanaso yasaiwa Aminatu kayan wasa" Kawu inya tashi kawo wa har Aisha yake had'owa yakance baxai nuna bambanciba domin Aisha babban sunane agunsa me muhimmanci don sunan mahaifiyar baffa ne da ita yanason duk wani mesunan Wata muguwar shak'uwace tashiga tsakaninsu domin dataga baffa taita d'aga masa hannu Knn ya d'auketa taganeshi Knn harsaiya d'auketa sukuwa sauran yayunta su Yaya Mukhtar k'iwa take musu bata yarda dasu ko kad'an daxarar wani cknsu ya d'auketa taita tsaluma kuka Knn harsai in baffa yakarb'eta take shiru Kawu ibrahim yana taimakawa mallam sosai akan harkar ckn gidansa da karatun yaransa domin duk su uku maxan a private sch yasakasu yaringa biya musu kud'in makaranta harsuka gama da suka zo shiga jami,a ma shine yad'auki nauyin yimusu reg, suraj da baffa yasama musu ABU Zaria suke zuwa a hostel suke zaune Amma suna zuwa gida kafin suyi hutuma insunso hakan shi kuwa mukhtar management yake zuwa Alokacin su Aisha ana secondary sch Aisha tana SS3 itakuma Aminatu tana SS1 kowa ackn makarantar yasan Aisha karancy sunanta yai k'aurin suna hargun malamai Aisha akwai fad'in rai da tak'ama da jijji da kai ga karyar tsiya tana kashewa k'awaye kud'i don neman suna banda kud'in da mallam yake bata takanje gurin Kawu tasameshi hargida yabata nera d'ari kullum wataranma d'ari biyu yake bata yace tabaiwa Yr,uwarta d'arin Amma saita hana ko kallonta batayima insukaje makarantar Aisha itace head girl a sch d'in shiyasa take taka d'alibai son ranta irin muguntar da take yine yasa dayawa d'alibai sukaci alwashin ramuwa akan k'anwar ta in tafuta futa asch d'in Itako Aisha baiwar Allah ko k'awar arxik'i batada ita maganama bata dametaba balle tasami abokin fad'a gashi malamai sukan yaba da haxak'ar ta bata wuce ta biyar a aji Shekarar Kawu ashirin da biyar yana teachin yaga babu ci gaba saikawai yai sha,awar yafad'a siyasa nan yafuto takarar chairman aiko "yan local grvmnt suka amince dashi to Amma babu kud'i ak'asa yaxowa da mallam shawarar ko gdnsa zai saida yasaka kud'in ackn hrkr ko Allah zaisa yahaye aifa nan mallam yahana yace kada yafara kudinsa zasu iya lumewa yaxo baiciba shikuma ba hanya ko wasu manya gareshi a ckn siyasarba balle ayi murd'iya abashi Babban amininsa shike dad'a zugashi akai yad'aukeshi yakaishi gurin wani boka akan sunxo Neman taimako boka yace musu zaici zab'e za,a zab'eshi zaisami kujera zaiyi kud'i Wanda za,ai kwatance dashi to Amma harsai in yakawo maniyyin mace matashiya budurwa wacce d'a namiji baitab'a sanin taba ayi amfani dashi wajen Aikin samo masa Sa,a Aiko dai Kawu Ibrahim yagigita da jin wannan zancen domin kwakwalwar Sa cushewa tayi da tunani shin wa zai tunkara yasami spearm ajikinta? taya zai iya wannan aiki me wahalar yiwuwa? Yacewa boka yabashi lokaci zai sake dawowa Koda yaje gida baiyi bacci ba yaji gara yahakura Dan wannan Abu bamai yiyuwa bane Cak! tunaninsa yatsaya akan Aisha " Yr yayansa tabbas ita yadace yasamu agunta Amma ta wacce hanyar ? Yasanta tanada son kud,i indai ba dabara zaiyi yai amfani da kudiba wajen yaudararta haryasamu yacinma burinsa to ammafa dole saiya kusanceta shin anya zai iya....? ~*Auntyn Sayyada...*~💘 [5/21, 13:04] Nabilancy Luv: 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐 *CAKWAKIYAR ZAMANI* 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐 _by_ 👉🏼 *Nabilancy Luv*💘© ~*Pg 7...*~ Aminatu yarinyace me nutsuwa ga hankali akwaita da girmama nagaba da ita tanada sanyi gata da alkunya tamkar bafulatana Aminatu ba fara bace bakuma bak'a k'irinba zamu iya kallonta a wankan tarwad'a kyakykyawa ce tanada doguwar fuska ga hanci harbaka,ga dara daran idanu da d'an bakinta d'an mitsitsi tanada gashi har gadon baya kitso baidame taba tafiyin kalba kotayi farkin d'anshi Tunda Aminatu ta taso taga yanda Yaya baffa ke mata d'awainiya yake nuna mata gata fiye da yayarya Shikenan zcyrta takwanta akansa Allah ya d'ora mata k'aunarsa Amma bata tab'a tunanin tayi gigin gaya masaba sbd tasan ba mutuncin mace bane fara nuna tayinta akan namiji babu mutunci kwata² ace mace tafara fad'awa namiji cewar tanasonsa Dan haka saitabar abin a ckn ranta taita renon soyayyarsa har zuwa ranar da Allah ya yanke mata yafurta mata shima Yaya baffa yaso Aminatu tun tana k'aramarta soyayyar da yake mata ta dabance ya Adana ne sbd yaga tanada k'uruciya saida yaga tamallaki hankalin kanta alokacin ta shiga SS one sannan ya furta mata tofa tundaganan suka fara gudanar da tsaftatacciyar soyayyar su A kullum inta dawo daga makaranta saita shiga tagyara d'akin yayun nata tashare ta goge tas ta wanke toilet dukda Yaya baffa ba,a kadunan yake da zamaba Amma baya ganin Nisan zariya da Kd,Dan haka duk weekEnd yana gida sbd Aminatun Sa shikuwa Yaya suraj sai anyi Hutu yake dawowa gida ko wani abin yake buk'ata baffa ke karb'o masa yakai masa Kowa yasan da wannan soyayya ta baffa da Ummien nasa mallam yaji dad'i sosai haka iyayansu mata sunsawa abin albarka Itako Aisha dama ba shiri take da baffanba sbd yawan fad'an dayake mata intayi laifi a ckn gidan gayanda take Tara samari indare yayi tayi zancen da wancen me motar tayi da wancen me mashin d'in danma Mukhtar yana taka mata burki tunda shi kullum yana gida tana d'an shayinsa Amma Aisha kar take zcyrta a k'ekashe take batada mugun tsoro nawasu "yammatan zamanin Alokacin da Aisha tazoyin candy saita rabawa k'awayenta iv akan zatai party Tasami mallam da zancen anan ya fattataketa yace ba,a gidansaba wannan rashin mutuncinsa ana ganin girmansa a unguwa yasan indai akace party to sai maxa sunzo gurin anyi bad'ala Taringa kuka tana d'ora hannu aka kamar wacce akaiwa rasuwa tashiga uku itakam antsaneta agidan aranar Mukhtar yakusa bugunta danta gudune dayayo kanta aiko dai taringa masa gunguni tana cewa ina ruwansa da ita" Har gida tasami kawunta tashaida masa tana kuka aifa Kawu ya bata hkr yace zaixo yasami mallam anjima Da Kawu yaxo yaringa rarrashin mallam akan yabarta ai babu maxa matane sallah zasuyi a ckn makarantar ake irin wannan partyn candyn to anan nefa mallam yabari Dubu ashirin kawun yabata har Alqawarin sai mata sbwr waya yayi nangaba(duk sbd qudirin dake ransane) Ranar da Aisha zatai prtyn batayi a ckn makarantaba guri takama Na musamman tagudanar da taronta kuma harda maxan Dan k'awayenta sunxo da samarinsu anan ma wani had'add'en gaye daya rako saurayin k'awarta ya k'yasa da ita yanuna yana sonta dayake taga yanayin shigarsa ba k'arya yad'au wanka motarsa tana shek'i tuni ba musu ta amsa masa yakarb'i nambarta Dan aranarma shiya kaita gida Amma bata yarda yak'arasa da ita hark'ofar gdnba anesa tasauka tanuna masa gidan, tofa tundaga wannn ranar suka k'ulle da Adam Vila Wanda basa haduwa sai agidansu wata k'awarta ya d'auketa ya yawata da ita yadawo da ita gdn su k'awar yana bata kud'i tasaki jiki dashi Aranar da Kawu yai mata Alqawarin siya mata waya bata mantaba taje tasameshi har gida da magariba ranar wata laraba yana falo azaune yana ganinta yai ajiyar zcy don aranar yaci burin ya aikata abinda bokansa yasakashi Yy. Sabuwar wayar android yabata fara sai d'aukan ido take dubu ashirin yasiyeta taringa murna yakawo lemo me d'aukeda sinarin kashe jiki yabata batai gardamaba ta karb'a takurb'e tana ayyanawa aranta lallai kawunta yana qaunarta ita d'in "yar gatace agunsa Tana gamasha da sakanni taji jikinta ya mutu murus idonta yana limshewa alamar bacci takeji menauyi ga wata muguwar sha,awa data kamata Nanyaga abin yafara kamata babu alamar kunya atare dashi yaja ta zuwa bedroom d'insa yakwantarta agado yasille mata kayan jikinta yafara aika² da ita saida yagama biyan bukatarsa da ita yasami abinda akasakashi samu ajikinta sannan yadawo yaji dad'i aransa yanata xufa yana kallonta nan kuma yaji nadama tashigeshi yiyanxu mexaice da ita? Take k'azamar zcyrsa ta ringa bujiro masa da hoton irin arxikin da zaiyi nangaba saikuma ransa yai fari yahau murmushi Koda ta dawo hayyacinta tafurgita matuk'a gaya taringa kuka data fahimci abinda yaimata aiko masoyinta Adam bata yarda dashiba saidai suyi romance kawai dukda d'an Luv ne Amma bata yarje masa sunyi making Luv ba saigashi kawunta da take ganin girmansa ya haik'e mata batasan dalilin saba Nan yaringa lallashinta yana bata baki yace mata" kiyi hkr Aisha walh sharrin shaid'an ne baxan sake mk ba Dan Allah kada Ni fad'a kowa kinji nayi mk Alqawarin zansai mk mota in nasami kujerar chairman kinji? Tofa nan zcyrta ta girgixa wai! Ace tamallaki mota ai zata fantama zatayi garari gata dama ta dad'e dasanin ta zata dace da mota kowacce irice... Yakatse mata tunani da fad'in" inhar kk rufamin asiri to walh mota sai wacce kikeso zaki hau dakanki zaki zab'a Aisha kuma metsadar gaske zansai miki, Tayi murmushi tace"to Kawu baxan fad'a wa kowaba ya wuce,, Ta mik'e tasaka kayanta yakawo kud'i dubu goma yabata yace tasaka kati Tofa tunda yakashe bakin tsanya Shikenan bakinta gum babu Wanda yagane abinda suke ciki itada kawunta Abin Allah sai Allah ya ara musu lokaci da xab'e yaxo Kawu Ibrahim yalashe k'uri,a yasami kujerar chairman kowa yatayashi murna har walima aka tsara su suraj da baffa suka dawo gida akayi walimar dasu yatara manyan malamai yasa sukai masa saukar karatu yabasu sadaka Cikin "yan watanni da hawansa arxik'arxik'i ya fara bunk'asa yabiyawa yayansa da matansa kujerar hajji sukaje yasaiwa yaran maxa mota anan yafake yasaiwa Aisha yacika mata alqawarinta to Amma sai mallam yahanata hawa yace yafiso yaga tafito da miji tayi Aure inyaso tahau a gdn mijinta Ab'oye Aisha suke had'uwa da Adam tunda tasan kawunta yakarb'e mata budurci Shikenan tasakarwa Adam shima yake gurxa Aisha tana fantamawa su inna sukanyi mata fad'a akan yawan futar da takeyi saitace musu gidajen k'awayenta take zuwa sada zumunci Saitaga mallam yana masallaci take fucewa Dan inya futa sallar magriba baya dawowa gida da wuri Aminatu k'anwace agunta tsiransu shekaru uku Amma tafita tunani da hangen nesa haka zakuga tasaka yayarta agaba tanà mata fad'a akan tarage abinda takeyi Sauda yawa indare yayi inna A,i takanxo dubata d'akin taga ko tananan sai Aminatu takareta tace tana band'aki ko tacetafuta zance yanxu zata dawo sbd innarce meyi mata fad'a kuma tafi shakkar inna A,i akan inna halimar sbd inna halima takanyi mata karar faranci. Wannan hali Na Aisha yanaciwa Aminatu rai tana shiga damuwa sosai akan haka ita gudunta kada " yan unguwar sugano yanda take yyawon dare tana zuwa gun namiji yana futa da ita kokuma tad'aukowa mallam abin kunya.... Tabdijan! Wannan shi ake kirada d'an mallam yak'i halin mallam!(Allah ya kiyaye) ~*Auntyn Sayyada*~💘 [5/21, 13:04] Nabilancy Luv: 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐 *CAKWAKIYAR ZAMANI* 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐 _by_👉🏼 *Nabilancy Luv*©💘 ~*Pg 8...*~ Alokacin da Aminatu ta shiga SS2 sai furifofin SS3 suka matsa mata lamba domin surama abinda yayarta tai musu dasunga tahowarta zasu rufe gate sufara kamen latti akanta insunkai sugoma ko fi haka za,a shata musu guri meyawan gaske ace su share haka zatayi ita kad'ai Dan sauran guduwa suke ko ace suyi picking k'arshe itake tsincenta abokan lattinta suzame subarta dayake kuma ita d'in dai akeson azabtarwa basayiwa wad'ancan komai Ayyukan wahala dai iri² Itace har wankin toilet Amma bata tab'a yi musu gardamaba domin inta gamama zuwa take tasamesu tace"Aunty nagama saime kuma zanyi muku? Masu imanin ciki tausayin ta suka hauji dole dai suka d'aga mata k'afa domin tana basu girmansu duk inda zatagansu saita gaishesu dole tasa suka dawo lelenta Tasami shiga SS3 suna tsaka da rubuta waec aka tsaida musu lokacin dazasuyi sauka taxo daidai da candynsu Wata WeekEnd da yamma tasami Yaya baffa ad'akinsa yana zaune akan kujera yana danna laptop yana ganinta ya turar da lap d'in gefe yana murmushi yace mata"Aminatu Autar mata,Aminatu Autar mallam,akwai magana me dad'i Knn naga kina fara,a Tasami guri tazauna tana murmushi tace"barka da hutawa yayana" Yace"yawwa Sayyada Aminatu uwar "yayana" Tayi murmushi akaro nabiyu tace"Yaya naxo ingaya maka antsayar mana da ranar saukar mu daidai da ranar candynmu bakwai ga watan july Dan haka naxo mushirya Tsare tsaren abinda za,ayi agun walima. .yanisa yace"Nafi kowa murna da wannan ranar Aminatu tabbas nayi dace dasamun uwar "Yaya metarin ilimin addini Dana bokonma walh ke " yar baiwace kinyi sauka gashi zaki sake wata saukar ta hadda tabbas dolene Na bud'e bakin aljihu nahidimta miki Aminatu, Bayan kundawo dg walimar makaranta za,ayi wata a k'ofar gidan nan sannan za,a gayyaci manyan malamai da attajirai za,ayi karatun alqur,ani me girma za,ayi sitaka da memo zakuma ayo calanda da key holders narabo...."haba Yaya abin yayi yawa ai,duk nikad'ai? Yace'kwarai kuwa Aikin cancanci haka koma fin haka,barima nasanarwa Kawu tun wuri yasani sbd shima yayo nasa gayyar da gudunmawar, Tayi dry tace"kai gand'oki" "Ainafi gand'okima ba dole nayiba saukar matatafa za,ayi maxama jeki shiryo muje inkaiki ayi miki hotunan da za,ayi abubuwan rabon Dana lissafo Ta mik'e tana fad'in" to bari naje Na fad'owa su inna. Hotuna kala goma akai mata kowanne yayi kyau suna tsaye aka wanke aka basu saidai sunsha kud'i duk daya d'ari uku Haka ya lale yabiya suka dawo gida saida yacake kud'in da za,a bud'a masa guda biyu Dasuka dawo Aisha tana tsakar gidan tabisu da wata muguwar harara ana kallon hotuna su inna ana yabawa taja tsaki takoma d'aki Aranar tasami mallam yana d'akinsa yanacin abinci inna A,i nakusa dashi tanemi guri tazauna bayan tagaidashi tayi shiru Yace"yadai Aishatun nabiyyi akwai wani abunne? Ta d'aga kanta tace"akwai mallam " Yace"inajinki to fad'i " Ta muskuta tace"dama mallam Akan zancen karatuna ne naxo neman alfarma inaso inci gaba dakaratu kona shekara biyune nasami diploma. Mallam ya girgixa kai yace"kiyi hkr Aisha baxaki sami wannan alfarmar agunaba domin banida ra,ayin barin "ya mace agabana ta xurfafa karatu,balle ked'innan inasane da duk abinda kikeyi addu,a nake binki dashi ana zuwa ana fadamin komai jira nake nagani da kaina shiyasa nayi shiru naxuba mk ido,adalilin haka Na hanaki Jan motar da kawunki yabaki sbd naga har yanxu hankali baigama binjikin kiba har k'anwarki tafiki nutsuwa da kamun kai ko daga irin shigar da kk ga ilimin addini data fiki hakan baxaisa kiyiwa kanki fad'aba ko gyara kfn agaya mk, To walh kisani lokaci nabaki zuwa nanda lokacin da " yar,uwarki Ummie zata kammala karatunta wata biyu kawai zan d'eba miki kifito da miji inyi auranku arana d'aya tunda ita naga sundaidaita da baffa Dan haka kisani inhar baki Kawo mijiba to walh zanbaki komawane a ckn manyan almajiraina tunda kuma narantse babu d'agun k'afa maxa kitashi ficen ad'aki Mara aiki da lissafi Tunda mallam yafara wannan mgnr hawaye kawai take xubdawa takalleshi idonta jajir tace"walh mallam inaso inyi karatu kayi hkr innagama nafuto da Mijin... "Yimin shiru anan ja,ira dama nasan kinaso mana tunda gashi kinxomin da zancen har muna ja,inja dake,ahakama baki kama mutuncinki ba kinaso kinunawa duniya cewar kingagareni inaga nabarki kina futa karatu, kinga alokacin wuyanki ya isa yanka Knn? Inna A,i tace" mallam kayi hkr ka sassauta....ya d'aga mata hannu kurum tayi tsit bata k'arasaba Aisha ta mik'e fuuu! Tai waje tana kuka inna A'i ta mik'e tabi bayanta Tasameta a d'aki tana gunshek'en kuka alokacin Aminatu tana kan sallayarta tana rahazar karatun ta Inna tace"Aisha kindaiji abinda mallam yace Dan haka Ni abinda zan shawarce anan shine ko gaggauta fito da Mijin Aure ko hakura da zancen wani karatu in Allah Yy zakiyi kyayi a gdn mijinki inajiye mk tunda mallam yai alwashin baki miji ckn almajiransa to walh inhar kk wuce lokacin daya d'eba mk babu mehanashi ya zartar da mk Aure da almajirin nasa... "Walh inna baxan Auri almajirin mallam ba kowaye inko ba hakaba saidai nagudu nabar gidan bayan duniya da fad'i Inna takai mata duka ta goce tace" Ni zaki duba kice zaki gudu to Dan Allah ga hanya nan karki fasa, Dan kinga anabin kanki tokije daga yau nikuma nacire hannunta akanki xan zuba mk ido tunda HK kika fiso,kuma indai duniya da fad'i kije kishigeta itace dama me koyawa mutane hankali kuma dad'inta dai bake kad'ai bace "yar da zata faranta mana.tana gama fad'ar haka tafuce ranta ab'ace Aminatu ta girgixa kanta kawai itama yanxu lamarin Na yayarta sai kallo agunta Ana saura sati d'aya saukarsu Aminatu yarage sauransu jarabawa biyu biology da chemistry kai yad'au zafi danma tanada kwakwalwa kuma tana karatu Tana lura asatin yanayin yayarta ya sauya kullum bacci ga amai datake yi a d'akin Aminatuce me gyara wa bata tab'a nuna damuwa da hakanba ko gajiyawa Allah sarki " yar,uwa Rabin jiki.... ~*Auntyn Sayyada*~💘 [5/21, 13:04] Nabilancy Luv: 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐 *CAKWAKIYAR ZAMANI* 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐 _by_👉🏼 *Nabilancy Luv*©💘 ~*Pg 9...*~ Dafarko Aisha taso ta tusa yayar tata agaba ta tambayeta taji meke damunta Amma saita tuna yadda suka k'are akwanakin baya gargadin datayi mata natadaina shiga sabgarta Dan haka saita zuba mata ido kawai Amma dake tanada wata irin zcy me rauni taringajin tausayin Auntyn tata ganin kwana biyu tana zazzab'i ga yawan amai datakeyi Aranar datayi kwana uku tana ckn wannan halinne inna A,i takawo mata magani tasha Aminatu taxubo mata abinci dafadukan shinkafa takawo mata dakyar ta iyaci Dan bata iyakai komai bakinta saidai tasha koko ko farau² Ko gama cin abincin batayiba taji zcyrta natashi kfn ta mik'e amai yataho mata bayanda zatayi tatsunna a k'asan ledar taringa kelayashi Aminatu tana gefe da littafin biology note Buk ahannunta ta kalleta ckn tausayawa tayi mata sannu sannan ta mik'e tagyara gurin dataga tagama tadawo kusa da ita tana cewa"Aunty wai meke damunkine Wanda bakiso insani,dole dai nice yakamata Nafi kowa jin matsalarki tunda ba zuwa zanyi waje ina terere dakeba,Dan Allah kifad'amin abinda ke damunki domin ina zargin wani Abu akanki Aisha tace"walh bansan meke damunaba Ummie Dana sani Dana gaya miki,Dan Allah kije ki kiramin mallam akaini asibiti ko akiramin Dr beenat taxo gida tayimin allura ko tasamin ruwa ko zanji sauk'i Aisha tace"to aunty zanje Amma kafin nan intambayeki mana" Aisha takalleta kawai bata iya cewa komaiba "Aunty yaushe rabonki da ganin al,adarki" Aisha taji gabanta ya fad'i data tunoda kusan wata 2 ma rabonta da yin period Takalli Aisha tace"meyasa kk yimin wannan tambayar Ummie? Aminatu tace"sbd ina wani zargi akanki Wanda kuma bana fatan ya tabbata Aisha ta mirgina kanta tareda dafewa tace"abar wannan zancen Ummie tashi kije Dan Allah Ni nasan yadda nakeji. Aminatu ta mike tace"to bari naje. Dasaurinta tafuce daga d'akin hartana tuntub'e ak'ofar d'akin wajen saka takalminta sukai kicib'us da inna halima tafito daga kicin takalli Aminatu tace"Auta ina zakije haka kk sauri? Amina tace"walh zanje gurin mallam inna insanar dashi yanda jikin Aunty Aisha yamatsa ko za,a kaita asibiti sai amai take yi yau. Ckn rashin nuna kulawa akan zancen innar tai gaba tana fad'in"Allah ya sawwak'a" (karace irin nafarin nan take nunawa akan Aisha ) Aisha tasami mallam a makaranta ckn Almajiransa yana hangota yataso da sauri yana fad'in"yadai Autar mallam meya faru a gdn? Tace"walh mallam Aunty Aisha ce jikin nata yau ya matsa mata shine naxo ingaya maka ko za,a kaita asibiti?.. Mallam yace"ashsha Allah ya sauwak'e bari nakira yayanku muntari yaimaxa yaxo akaita asibitin, yana gama fad'ar haka yasa hannunsa a aljihu yad'auko wayarsa yakira Mukhtar yasanar masa Aisha takoma gida tashiga d'akin inna A'i tatarar sunacin abinci atare tazauna akusa dasu inna A'i tace"ya jikin waccen uwar taurin kan? Aminatu tace"jikinta yafi Na kullum rikicewa inna yanxuma mallam yace asibiti za,a kaita yakira yaya mukhtar yagaya masa yanxu xaixo Dan Allah kishirya muje. Inna ta mike tana fad'in"to bari nashirya muje. Inna halima abincinta kawai takeci hankalinta akwance itako inna A'i jikin ta har b'ari yake Dan rud'ewa Yaya Mukhtar naxuwa Aminatu tafito mata da kaya tacanxa mata tasaka mata hijab sannan suka kamata suka fito da ita tfyrma kasawa tayi don jikinta yagama macewa sai Aminarce ta kamata inna takamata suka futa da ita suka shiga mota tana jikin su tana faman nishi jikinta zafi rau Wani prvt hospital mafi kusa sukaje likita yabata gado akasamata ruwa Dan tagalabaita sannan aka shiga yi mata gwaje² Likitan yabuk'aci ganin inna da Yaya Mukhtar domin yashaida musu sakamakon da suka gani Matukar bakin ciki inna tashigeshi jin sakamakon yanuna Aisha nad'auke da ciki wata 2 har hawaye ta xubda Dan bata koma takantaba ma tayi waje ta tari d'an sahu takoma gida sbd baxata iya kallon Aisha da bakin cikin dataja musuba Yaya Mukhtar baisan gida ta tafiba shima yaji matukar bakin ciki ransa yaita suya yasami Aminatu ya rattaba mata wannan k'azamin labarin Itama tashiga rud'u da tashin hankali tak'urawa Aisha ido datake ta baccinta taji tamkar tashak'eta ta mutu kowa ya huta tabbas biri Yy kama da mutum....... ~*Auntyn Sayyada*~💘 [5/21, 13:04] Nabilancy Luv: 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐 *CAKWAKIYAR ZAMANI* 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐 _by_ 👉🏼 *Nabilancy Luv* ©💘 *KANO...* ~*Pg 10..*~ Da misalin k'arfe takwas Na dare dady yana zaune afalonsa yana kallon tashar *CNN* Hjy maryam ta shigo da sallmarta bayanta teemah da feenah ne ya amsa musu sallamar suka durk'usa kusa gabansa suna masa barka da hutawa yakalli teemah yace"Uwata dama akan maganar saukar kine dazakuyi shiyasa na aika akiraki naji ko antsaida ranar sbd nasan irin shirye² daxanyi miki. Teemah tace"k'arshen watan nan ne dady lahadin k'arshen watan anfito mana da ankon shadda purple sai kuma hijab da akace muyi pink colour hark'asa sai kud'in allon zayyana da kud'in walima akace mukai dubu dubu goma shabiyar saikuma abin sadaka da sukace mufadawa iyayanmu duk abinda kayi niyyar yi musu dady suna bukata Dady yagyara xama tareda rage volume d'in TV yace"yayi kyau duk za,ayi miki abinda kk fad'a insha Allahu agobe ma zansiyo mk shaddar sbd kisamu kibada dinkinta da wuri sannan zansayi saniya nakai musu sadaka fisabilillah haka yayi? Yatambayeta Tayi murmushi taji dad'i har ckn ranta tagyad'a kanta tace"yayi dady Allah yabiya Allah yasaka da Alkairi, Itako feenah wani malolo ne yatsaye mata dama sbd teemah akai kiransu aka katse mata chart d'in datakeyi data sanima bataxoba takalli momynta taga itama fuskarta ba annuri Dady yakalli Hjy maryam ckn fara,a yace"ke momy banji kinfad'i irin taki gudummawar da zakiyiwa "yartakiba Dan nasan tunda macece " yarfari zaki fini bajinta ko? Yafada yana tsattsareta da ido Ta murmusa tace"sosaima kuwa domin zan d'auki nauyin duk wata cima da za,ayi ackn gidannan Dan dole nima Na shirya mata walima agida kuma akwai wata babbar kyauta Dana tanadar mata wacce bakowane zaijiba harsaina bata ahannunta,tafada tana dry Shima dryr yayi yana fad'in "a,a toshikenan muma bazamu matsa dole sai munjiba ko feenah,yafada yana kallon feenah tayi murmushi kawai Dady ya bud'e wata jaka kusa dashi yaciro bandir d'in kud'i yn Dari biyar² yafara mikawa teemah dubu ashirin ne yace" gashi wannan aje ayi siyayyar kayan kwalliya dannasan turare da hoda sunyi low, Takarb'a tana godiya yamik'awa feenah ma yanda yabaiwa teemah itama takarba tana yin godiya fuskarta fal fara,a ranta yai k'al Anan suka tashi suka barsu momy afalon suka koma d'akunansu ********* Washe gari ahanyar zuwnta sch tana ckn motar Yaya deen yana tuk'i yanashan kid'an wakar celindion yana bin wakar itakuma tajingina kanta ajikinta kujera tayi shiru sbd ita music bai dametaba yarage volemu yakalleta yace"ya akaine my teemah? Tace masa"bakomai menene? Yace"naga kinyi shiru kina tunani " Tagirgiza kanta tace"batunani nakeba " Yace"OK yau saura kwana nawa saukar taku? Tace "k'arshen watane" Yace "OK to yakamata fa inkaiki ki gaida Ummana before tym d'in domin tayimin waya lokacin muna London ta taho gidanmu donsu gaisa da momy sundade basu haduba tace nataho nasata ahanyar gidan shine nace mata bama gari donhaka kishirya nakaiki kigaisheta dantasan da zancenki nafison kafin tazo gidan kifara kaimata gaisuwarki kokuwa? Yafada yana murmushi yana d'aga mata gira Tayi murmushi tace" yanxu har zancen soyayyar mu yakai kunnenta Dan Allah bakaji kunyar fad'a mataba haba kana Dan fari" Yayi murmushi yace"Dan fari kuma d'aya tilo ba,tunda banda wa ko k'ani don agidan Mijin natama har yanxu bata haihu dashiba, Teemah tace"kai aini naxaci kamar momy tace tataba yi mata waya cewar ta haihu d'anba rai, Yace'to aiku mata inkuna aiki bason Tara yara kukeba maybe itama tana bin wannan tsarin ne Tace"kada kai mata wannan zargin may be Allah ne baikawo matanba, Yace "yanxu ke Dan ina d'an fari sai Inji kunyar fadawa Uwata nasami wacce nakeso zan Aura tab,to duk irin son da nake miki saida nazayyane mata Teemah takama baki tace" wuuu! Lallai aikodai kunyar ta nakeji anya zan iya zuwa kuwa? Yace"dolema kuwa danhaka a week End dinnanma zamuje asabar ko lahadi tunda bana xw aiki kekuma ba sch saiki shirya dab zuwanki wajib ne Tace"to Allah yakaimu" Yace"amin, *___________________* Da daddare teemah nakwance ad'akinta kan k'aton gadonta dayasha luntsumemiyar katifarta metaushi saijuyi take ckn jin dad'i tana chart da Yy deen da kuma Yr uwa Rabin jiki Nabeehat sai zuba murmushi take daganinta ackn nishad'i take momy tayi sallama tashigo d'akin nata Dasauri Teemah ta ajiye wayar gefe tareda Amsa sallamar momyn Hjy maryam tace"Teemah Yr gatan dady ga shaddarki nan harya Kawo miki gexna ce ta dubunnan kudad'e yace kikai d'inki ayi miki kona dubu nawane dadynki dai yanaso kifita daban ckn "yan sauka Teemah takarb'i shaddar tana murmushi tace" kai Amma tayi kyau momy naji dad'i kitayani yin godiya ga dady Amma fa ya iya zab'e kamar tare kukaje Hjy maryam tace"to nima gatawa gudunmawar" Tamik'awa teemah zoben gwal Dana azurfa (tun Wanda suka tsinci teeman dashi ne) Teemah ckn jin dad'i takarba tasaka atsanta tana murna sunyi mata cif, "Kai momy naji dad'i nagode Allah yakara bud'i" Hjy maryam tayi murmushi tace"to amin,yayanku deen yacemin ranar Asabar zaikaiki gidan Hjy Salma tonace masa harda feenah zakuje itama taje ta gaisheta tunda babu Wanda tasani cknku Teemah tace "to momy Allah yakaimu" "Amin, tace tareda futa daga d'akin tabar teemah tanata juya hannunta tana kallon zoben bawai Na gwal d'in ne yad'au hankalintaba Na zurfar ne Dan nagwal tanadashi Momyn ta tab'a sai musu itada feenah Amma baikai wannan tsadar da girma tun suna secondry Ajikin axurfar ansaka harafin *SK* wannan sunan ne yad'auki hankalinta domin batasan me hakan ke nufiba sbd tasan dai farkon sunan iyayanta babu wannan harafin haka natama Tarasa gane me wannan harafin kenufi dole tahakura tabar tunanin Neman ba,asin sanin sunan domin batada Wanda zata Tambaya don ita batada yawan tambaye² don magana ma ba damunta tayiba..... ~*Auntyn Sayyada da Shahida*~💘 [5/21, 13:04] Nabilancy Luv: 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐 *CAKWAKIYAR ZAMANI* 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐 _by_ 👉🏼 *Nabilancy Luv*©💘 ~*Pg 11-12*~ Aranar Asabar kamar yadda aka tsara tfy gidan Hjy Salma wajen 11:am suka gama shirinsu Kamar had'in baki teemah shadda tasaka ruwan Zuma haka shima deen shaddarsa ruwan zuman ce saidai tasa light ce tata kuma dark colour ce, doguwar rigace shaf d'in rigar yakamata sosai yafito da cake din breast d'inta cif,Aikin rigar har k'asa aka kawo shi kalar ruwan madara gyalen datasaka ma ruwan madarar ne flat shoe ne ak"'afarta donbata saka me tsini d'an kunnen tama Yr barimace me stone din farar danja Kwalliyar datayi simple ce bata tsaya k'ak'ale² ba Dan farar hoda tasakama sai weat lips batayi jagiraba domin gashin girarta bak'ine sid'ik cikakke saidai ta tajeshi ya kwanta luf kanfatar yai kyau, Tayi kyau sosai dukda batayi make up sosaiba domin tana ganin zata gun suruka bai kamata tacika fuskarta da kwalliyaba kartaga tafiye gwalli donbashine da itanba Turare kala 2 tafesa da _you and me_ da kuma _one Luv_ turarenta kenan ko yaushe sunada matukar k'amshi mesanyin gaske Itako feenah fuskarnan kamar za,a saketa sai shek'i take anci pondetion dasu eye-shadow da eye liner da jagirarnan da ake yayi janbakin nan anrabaja shi bajau fakistan tasaka sky blue da kwalliyar stone agaban rigar Riga da wandone rigar har guiwa take me shape a saman k'irji da d'an gyalen rigar ta ratayashi a kafad'a hancinta ta manna barima kamar a indiya dama itama ga hanci dogo kamar biro balaifi tayi kyau sosai Amma bata kai Teemah ba Teemah tafuto falon ta tarar da feenah zaune ta d'ora k'afa d'aya kan d'aya tasaka ear peace akunnenta tanashan kid'a tanata latse² awayr takalli teemah kallo 1 tad'auke kanta Itako teemah murmushi tayi tazauna ahannun kujerar da feenar take tace" _wow my sister ur dress is fine_ Bata kalletaba tace atak'aice _tank u_ Teemah tace mata "Yaya fa kobai gama shirin nasaba? Still dai bata kalle tanba ckn rashin kulawar tace mata " kije kigano" Teemah tace"basainaje ba bari natab'o shi awaya Tai dialin d'in wayrsa bugu d'aya yad'aga "kungama shirin nakune? Tace " eh kana d'akine? "A,a gani a wajen motata iliya yana wankemin ita kufito yama gama muwuce kawai" Tace"to" Tana kace wayar takalli feenah tace"yana waje yace mufito mutafi' Momyce tafuto da wasanta tace"ymmatan momy kunyi kyaufa" Dukansu suka dara Hjy maryam tace"inkuje kugaisarmin da ita kuce ina nan tafe nima nan gaba zansa deen yakaini mugaisa tunda ita tayardani" Suka mike suna fad'in to zataji" suka fita A cikin mota zcyr feenah tamkar tafashe Dan haushi da tuk'ik'in kishi naganin irin ankon da Yaya deen da teemah sukai gani tayima kamar da gayya sukayi dantaji haushi taji inama bata amsawa momy cewar zata bisunba dabataga wannan takaicinba Suna gaban mota sunata hirarsu ta masoya deen yanata yaba kwalliyar da teeman tayi Itako feenah tana gdn baya tasan duk Dan taji haushi Yy deen ke mata hakan tunda yasan har yanxun tana sonsa takasa cireshi aranta dukda Hussain ya nace kullum yana koro mata kalaman soyayya da k'ok'on bararsa ta waya yanxuma dashi suke chart yana gaya mata yakusa zuwa Nigeria sbd ita Yy deen ya waigo takalleta ckn zolaya yace"yadai "yar k'anwat yana jiki shiru ko ciwon hak'ori kk? Ta watsa masa wani kallo tace" mekakeso nace bawani ciwon hako'ri danake hankalina yana nan ina chart da masoyinta Hussain yana online " Deen yace"ah! Lallai abin naku yayi nisa Knn aimu haka muke so gara da kuka k'ulle kinga in antashi biki sai ahad'a danamu ko my queen teemah? Ya fad'a yana kallon teemah da taketa zuba murmushi Itako feenah banxa tayi dashi domin k'ara k'ularta Yy A k'ofar gidan Hjy Salma ya faka motar babban gidane mekyau yamatsa hon megadin yabud'e Yalek'o da kansa ganin deen ne yasa yataho da saurinsa suka gaisa yace"saidai hajiyar batanan yanxun nan tafuta" Deen yace"tafuta kuma? Tafa San da zuwanmu toya akai haka bata kiraniba" Bala megadin yace"eh to gaskiya naga kamar saurima take da alama ko futar ta gaggawa ce ko gun Aikin aka nemeta, Deen yace"OK bari nakirata" yaciro wayarsa yakira umman tasa saida yai mata 2missed call bata d'agaba can kuma yn sakanni saiga kiranta yashigo yad'aga suka gaisa tace"Saif harkunxo? Deen yace"gamu a bakin gate ma baba me gadi yace kin fita yanxu" Tace"eh walh futar dole ce wani case aka turo daga Abuja babban case ne ahannuna aka dank'ashi shine akaimin waya naxo yanxu akansa za,a zauna kabaiwa surukar tawa hkr kada natsaida Ku Dan banajin zamu tashi da wuri sai wjn yamma zanxo gidan naku nima Yace"kada ki zamu Umma munyi miki uziri bari nakaisu gidansu inna sugaisa momy ma tace zataxo madawo latter kawai Tace"yawwa to Shikenan ma" sukai sallama yakashe Nan yake gaya musu yanda sukai da Hjy salman teemah ta gyada kanta dukda taso sugaisa da umman Amma ba yanda zatayi dole su hakura sai wataran d'in Yakaisu gidansu inna tsoffin arxik'i suka ringa nan nan da teemah sunga matar da jika zai aura inna tabata tsaraba tace takaiwa momynta basu dadeba sukai musu sallama ya daukesu donya maidasu gida.... ~*Auntyn Sayyada da Shahida*~💘 [5/21, 13:04] Nabilancy Luv: 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐 *CAKWAKIYAR ZAMANI* 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐 _by_👉🏼 *Nabilancy Luv*©💘 _ina mai baiwa masoyana hkr asakamakon jina shiru banyi type ba wayarce takawon matsala_ _adalilin haka har wata tana bina prvt tana gayamin bak'ar magana akan tace naturo mata da novel d'ina wai nashareta Dan haka insani bani kad'aice marubuciya a Nigeria ba danma nasamu ana son nvl d'ina_ _wasu mutanen basa yiwa "yanuwansu musulmai uxuri d'an Adam fa ajizine_...... ~*Pg 13-14*~ Bayan Sati guda daxuwansu gdn Hjy Salma momy kuma tasake saka musu ranar da za,a koma har itan. Da kanta takira Hjy salman ta jaddada mata zuwansu Dan kar asamu sab'ani Da ranar zuwan nasu taxo kowa ya shirya za ,a tafi sai teemah ce suka jita shiru bata fitoba momy dakanta tashiga d'akin nata ta tararta dafe da Mara tana juyi agado Hjy maryam ta tsaya akanta tana tambayarta ko lfy taganta haka Teemah tace" walh momy marata kemin ciwo tun dazu, Hjy maryam tace"to basaiki fad'aba kyayi shiru ad'aki mu munacan munata jiranki kitashi kisha magani inyaso saiki daure muje karmu barki ke d'aya agidan Teemah tace"momy kuje kawai baxan iya zuwaba kugaisar min da Umman nasha magani d'azu inba bacci nasamuba baxai lafaba nasaba duk wata inyi wannan wahalar dama "Hala period d'inne"? Gyada kai teeman tayi kawai " kinada always ko in d'auko miki ? "Akwai momy" Hjy maryam tajuya tafara tfy tana fad'in "tomun tafi Allah yasauwaka," amin,adawo lfy" Bayan futar momy bacci yakwashe teemah saida tafarka tad'au wayarta taga kiran da deen yai mata hr 3 missed call Tayi murmushi tasan dole zaikira dama,takirashi saida takatse sannan yakirata tad'aga muryarta a sanyaye tai masa sallama Ya amsa yana fad'in"nakikkiraki naji baki d'agaba ko duk zafin ciwon ne? Tace"walh bansan ka kirabama baccine yakwasheni saiyanxun Na farka "toya jikin?" Ta lumshe ido tace"da sauk'i sosai ina Umman tamu ya kuka sameta? Yace"ga Umma tanata tambayarki nagaya mata ciwon mata kk" Tayi dry harda rufe idonta kamar yana gun"kai Yaya Amma dai dawasa kake yi ko? Yace"kamar Yaya da wasa? Tace"Dan Allah da gaske kafad'i hakan? Yace"gata ai zanbaki ita kugaisa" Tace"Ni walh kunyarta nakeji balle kagaya mata haka" Yace "tosaime itafa Yr uwar kice mace,Ni meyasa bakiji kunyataba? Tace" aibani nagaya makaba nasan abakin momy kaji, Yace"OK to bari naje Na mik'awa Umman gasucan afalo da momy suna zuba hira futowa nayi nabarsu muma yanxu zamu taho sbd munbarki ke d'aya agida baxanso adad'eba, Tayi murmushi tace"to Allah ya dawo daku lfy,kawai kagaidamin Umman ba saika bani itanba Allah Yy da gaske inajin nauyinta, Yace"da wasa fa nake mk bangaya mata komaiba, Tana rik'e da wayr yaje yakaiwa Hjy Salma takarba takara akunneta suka gaisa duk akunyace teeman take ita kuwa dayake wayayyiyace saihira taja teeman dashi"Teemah kinxo munyi sab'ani yau kuma Allah baiyi zakizo muganaba naji momynki tace bakida lfy' toya jikin? Ckn jin kunya teemah tace"da sauk'i Ummah ya Aiki? Hjy Salma tace"Alhamdulillah ai insha Allahu zanzo walimar saukarku Dan shugaban makarantar taku dan,uwan Alkalin mune kuma tunda har anfada min dake aciki kodanke zanzo d'iyata Teemah tace"to Ummah Allah yabada ikon Zuwa ngd" Sukai sallama yakarba yace"kikula da kanki kafin mudawo" Tace"to Allah yadawo daku lfy, Sukai sallama yakashe ********************** Ana saura sati d'aya saukar su teemah "yan London suka dira agidan twins ne da Nabeehat kawai banda iyayansu su sai ana gobe sauka zasu diro, Nabeehat a d'akin mutuniyarta teemah tasauka sunata murnar ganin juna balaifi feenah ta shiga cikin su tasake bakamar daba datake ad'arere tana sha musu k'amshi kamar wata bare acknsu Adarenma suna tare a falo suna kallon wani Indian film marriage again, sunata hira akan yanda film din gudana kowacce tana fad'ar tauraronta da tauruwarta ackn film d'in Suko su hassan da Hussain suna tare da deen a d'akin Sa sunata shan hira ta yaushe gamo sunsaka wani american film basu suka kwanta ba sai d'ayan dare Washe gari teemah ce tashiga kicin don had'a abin Karin kumallo Nabeehat ta tayata sukai soye soyensu feenah tazo ta d'an tayasu don ba kwarewa tayi aharkar girkiba shayi kawai ta dafa ta tayasu kaiwa dinning table Sai goma aka had'u a dinning d'in feenah tana kusada Hussain yamballs sukeci suna kurbar shayi suna ayyakawa da junansu sak'onni tabbas Hussain yaga canji sosai agun feenarsa yanxu kam yayarda tana sonsa kamar yadda take fad'a masa a network Teemah nakusa da deen tanacin buredi da bota atsakiya shiko tana kurb'ar shayi hadin murtuku hankalinta kwance Shiko deen dankali yakeci su Nabeehat ma abinda suke ra,ayin ci shi suke ci agun Su momy da dady suna azzumi Monday ce basu fitoba, Hussain kyakkykyawane dogo kamarsu d'aya da hassan saidai shi hussain yanada wani d'igon bak'i akusada kunnensa kamar tusar jaki ta inda wasu keganesu knn farare ne sunada saje akewaye da fuskarsu halinsu ya bambanta danshi hassan bayada fad'a baida zafi yanayin maganarsa akwai sanyi ck Shiko Hussain bayada hkr inka tab'oshi yanada zafi ga saurin fushi Hassan Aikin banki yake acan shiko Hussain barista ne basu dad'e dafara aikinba Dan saida suka had'a digree bibbiyu. *_____________________* Da yamma dukkansu suka futa ababbar jeep d'in deen mecin mutane kusan bakwai uku gaba hudu baya Haka aka had'u anata shan hira ackn motar Kowacce ta tsala kwalliya shope rite yakaisu kowacce tad'auki abinda takeso deen yabiya suka fito ya zazzagaya gari dasu basu suka dawoba sai ana sallar magriba Hassan dai dole yahak'urewa son Teemah tunda ya fahimci tana son deen sosai koya fad'a matama babu amfani Dan HK saiya ja bakinsa yai shiru domin yanda yafahimta wannan soyayyar tasu sai Allah Haka itama Nabeehat tunda ta lura deen yanaiwa Teemah muguwar soyayya tasan tabbas ta makaro dukda yasan da tana sonsa baxata iya yi musu tsaikoba dole tasawa ranta salama dontana son Teemah tana kaunarta sun shak'u ayanxu bazataso taga ta tarwatsa farin cikin taba...... ~*Auntyn Sayyada da shahida*~💘 [5/21, 13:04] Nabilancy Luv: 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐 *CAKWAKIYAR ZAMANI* 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐 _by_👉🏼 *Nabilancy Luv*©💘 *KADUNA....* ~*Pg 15-16*~ Yaya Mukhtar yana tsaye yakurawa Aisha datake bacci ido zcyrsa fal da takaicin abinda tajanyo musu Na abin kunya jiyake kamar yashaketa ta mutu ahuta, Yakalli Aminatu yace"Aisha bata kyautawa kantaba meyasa tajanyo mana wannan abin kunyar,tanaso ta tozarta iyayanmu ne Ashe duk irin tsayawa tsayin daka da aka Baku tarbiya saita baiwa iyayanmu kunya walh yau da agida muke babu mehanani inmata mugun duka yanxun ma Dan bacci takene walh da saina lallasata ko ckn yaxube,Dan walh baxata reni shege agidanmuba, Aminatu ta rintse idonta hawaye yana surnano mata ranta yana mata suya tabbas Aisha tacucesu ta suci kanta Yaya Mukhtar ransa ab'ace yace "tashi maxa Ummie mutafi gida babu me zama agunta yanda inna ta tafi muma tafiyar yakamata muyi Dan banga amfanin zama agun wannan" Yr iskarba,kud'in da aka cajeni nagado da ruwa da akasa matama nayi Dana sanin biya a aljihuna Wanda yai mata ckn yakamata yabiya baniba,yana gama fad'in haka ya juya yai hanyar futa Aminatu takatseshi "Dan Allah Yaya kayi hkr kada mutafi mubarta ahalin da take ck,kome tayi dai mune dolen ta,baxan iya tfy nabarta awannan halin ba Yaya...ya d'aga mata hannu ckn fushi yace" toshikenan aisaiki zauna Mara tunani da kishin kanta inke kina sonta to ita ba sonki takeba bakuma k'aunar iyayenki takeba,yaba gama fad'a mata hakan yafice abinsa Aminatu takifa kanta akan gadon da Aishan ke kwance ta fashe da kuka ***** ***** ***** Acan gida kuwa da isar inna gida tun ak'ofar gida ta aika am kira mallam Suna zaune jugum itada inna halima donta gaya mata komai sunyi tagumi kowacce rantaba dad'i suna sak'awa da kuncewa mallam ya shigo yanemi guri ya zauna yana fad'in"ince dai lfy ko? Inna A'i tashare kwallar data zubo mata tace"inafa lfy mallam Aisha ta janyo mana abin fad'a ackn unguwa ta ja mana magana da terere saidai Allah ya sawwak'a donta gama cutarmu ta tona mana asiri wai cikine da ita... Mallam yace"ciki? Wanne irin ciki kuma ana zaune qalau? Inna A'i tace"ciki dai Na d'an mutum Wanda ake cewa ckn shege shitake dashi Aisha ta cucemu ta cuci kanta. "Innalillahi wa inna ilaihir rajiun,haka Aisha tayi,Amma dai ta b'ata wayonta tayi girman banza girman kobo,ba komai kanta ta cuta zanyi maganinta kada kusa wannan aranku yaxo ya dameku abanxa nasan mexanyi,ina zuwa yashura takalmansa yafice *_____________________* Sai dare ta farfad'o ta dawo hayyacinta ta warware taji k'arfin jikinta aka bata sallama tun a asibitin Aminatu ta gaya mata komai Na abinda yafaru da ita Na abin kunyar data janyo musu, Kuka sosai Aisha take da idonta hankalinta yai mugun tashi lallai Ashe zargin da Aminatu take akanta yazama gaskiya tayarda aminatun tafita kaifin basira ko ita dayake jikinta bata ganoba bata tab'a tunanin zatai cikiba balle takare kanta Aminatu dan sahu ta tare musu drop har gida ackn adaidaita d'inma Aisha ba abinda take sai kuka hawayenta sai zarya yake akan kumatunta cknta ya d'uri ruwa tana tunanin shin wane hukunci zata fuskanta daga iyayenta. Har k'ofar gida me d'an sahu ya saukesu Aminatu tashiga gida takarb'o kud'i gun inna A'i tabashi Atare suka shiga ckn gidan jikin Aisha asanyaye sallamr Aminatu suka amsa su innar suna zaune akan tabarma duk sunyi jigun² kamar wad'anda akaiwa rasuwa yau Aisha ganin basu kalletaba ma balle sukulata mahakan yasa tai sunsum tashige d'akinsu Aminatu kuwa Alwala ta d'auro donta bada faralin sallar magriba gakuma ishsha,I ya doso, Ashe mallam aranar yaiwa "yan makaranta da suke semester k'arshe waya su yaya baffa da Yaya suraj cewar lallai lallai duk yanda zasuyi subaro makaranta sutaho gida agobe Dan akwai babbar maganar data taso agidan haka yaiwa Kawu Ibrahim waya shima yasanar masa yaxo goben yanason ganinsa da gaggawa akan wata muhimmiyar mgn Aranar mallam da bakin ckn abin yakwana yaci alwashin yanda Aisha ta b'ata musu rai itama nata ran saiyafi nasu b'aci don saiya had'ata Aure da d'aya daga ckn Almajiransa kotak'i ko taso dolenta ta Amince,kuma dolenta ta fad'i kowaye yai mata ckn domin anemoshi abashi kayanshi inta haihu domin baxa a d'au zunubin zubda ciki ackn gidansaba....... _muje zuwa_ ~*Auntyn Sayyada da shahida*~💘 [5/21, 13:04] Nabilancy Luv: 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐 *CAKWAKIYAR ZAMANI* 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐 _by_👉🏼 *Nabilancy Luv*©💘 ~*Pg 17-18*~ Washe gari da k'arfe 1:30 pm Aminatu ta dawo daga makaranta agajiye sunyi jarabawar biology dukda taxo musu da sauk'i bakamar yadda suka zataba Amma tilis tashigo gidan asakamakon kwalleliyar ranar da akeyi ga yunwar da take cknta Tana shigowa kicin ta nufa dama tayi sallah a sch ta zubo abinci a plet shinkafa da miyane tadora cokali akai tafuto tanufi d'akin inna A'i Tatarar innar tana sallah tazauna akan kujerar innar 2siter tafara cin abincinta anutse Inna ta idar da sallar takalli Aminatu tace "a,a Autar mallam har kun taso? Aminatu tace" walh mundawo inna da yunwa yau nadawo bantsaya yin Karin kirkiba shiyasa yunwa takwak'uleni dayawa Inna tagyad'a kanta tace"dafatan jarabawar batai wuyaba ko?. Aminatu ta girgixa kai tana murmushi tace"inafa wuya inna walh taxo da sauk'i anwatso mana simple questions munkuma amsa suka sai fatan samun Sa,a Inna tace"to ubangiji Allah yabada Sa,a "Amin,inna yanaga motocin su Yaya ak'ofar gida kuma ba week End ba, badai sune suka dawoba? Inna tace" sune mana ba dole ki gansuba mallam ne yai musu waya kan abinda Aishar tayi zama za,ayi yau akanta yanxu haka ma suna masallaci sai kawunku ya iso zasu shigo gidan Aminatu tace"hhhmmm koma dai menene Aunty ita tajanyowa kanta nasan mallam baxai mata ta dadiba,walh inna tun farko nake gayawa Aunty Aisha akan sabuwar d'abi,ar data tsiro nafutar dare intaga bakwa tsakar gidan bata dawowafa sai kusan anrufe gida saitakai shadaya awaje nasha yi mata magana akai nanuna mata rashin kyan hakannai mat nasiha Amma bata d'auka saidai ma ta hayayyak'o mini tun daga rana takarshe datayimin kashedin nakyaleta kada nasake yi mata magana akan hakan Shikenan nai gum nazuba mata ido,kuma Ni ina zargin akwai wani danaji tana waya dashi waishi Adam watakil shine yai mata ckn nan Dan gunsa take futa Inna tace "babu musu a zancenki Ummie don nima sau 2 ina kamata da futar nan datake Aisha tanada kunnen k'ashi yanxu gashinan kwabarta tayi ruwa Dan mallam ya rantse cewar baza,a zubar da cikin nanba k'auye zaikaita gun danginsa ta haihu acan inyaso saita dawo yad'aura mata Aure da Almajirinsa abinda ta haifa kuma amik'ashi gun ubansa. Aminatu tayi ajiyar zcy tace"Allah yakyauta to yanxu wannan wa gari ya waya,karatun da taketa kulafuci zatayima baxata samuyiba Knn, Inna tanisa tace" to aidama koba wannan abin datayi mallam yahanata yace bayada ra,ayin barin "ya mace agabansa tayi dogon karatu gara inkunje can gaban mazajenku kwayi insun bari. Aminatu tace" ummm dama Ni inna ban zurfafaba domin wanna ma Dana samu nagode wa Allah Yaya ma baya son inci gaba yace sana,a zanyi acikin gidansa Inna tace"hakan yayi Allah yataimaka Aikin iya d'inki da sak'ar kayan sanyi duk sai a sai miki komai kitafi dashi Aminatu akullum Hankalinki k'aruwa yake halayyarki tana burgeni Allah yai miki albarka Aminatu tace"Amin inna, Ta mike tafuta dontaje d'akinsu ta cire uniform sauransu jarabawa 1 danm suna saka interval atsakani da tuni sungama Aminatu ta tarar da Aisha a zaune tayi tagumi ta zauna kusa da ita takalleta kawai awani b'angaren tana bata haushi wani b'angaren kuma tausai take bata bayama dataji irin hukuncin da mallam zai yanke mata ayau Aisha ta janye tagumin datayi tace"Ummie ina ckn damuwar wannan abin danayi walh nayi matukar nadama da danasani gashi ina fargabar zubar da ckn nan domin ance anashan wuya wajen zubda ciki kokuma ka rasa ranka nagayawa Adam yace zubarshi za ayi... Aminatu takatseta"zubar da ciki kuma Aunty? "Kema kinsan mallam baxai yardaba gara tun wuri kidaina tunanin xubarshi don mallam yace saikin haifeshi abaiwa meshi... Hawaye suka zubowa Aisha tasa bayan hannunta tagoge tana fad'in" nashiga uku Na lalace walh baxan bari nahaihuba gara.....sallamar inna takatseta"tokuzo maxa yanxu d'akin mallam kowa ya hallara Ku ake jira. Gaban Aisha saida ya fad'i cknta ya d'uri ruwa yau tasan Allah ne zai kwaceta takalli Aminatu tace"Dan Allah Ummie kibani addu ar addu,ar da zanyi kona samu nutsuwa ckn raina. Aminatu tace"kiringa fad'in innalillahi wa inna ilaihir rajiun dakuma lahaula wala quwwata illah billahi alaihil azim, Nan Aisha tayi caraf tahauyi Aminatu tarigata yin gaba harta shige d'akin itako tunda tajiyo muryar Kawu daga ckn d'akin saigabanta ya tsananta faduwa domin tasan shine farkon yin cuta agareta shiya fara keta mata haddi koma meye dai shine sila tabbas ayau inhar suka matsa mata zata b'allo masa ruwa domin zata futo fili tagaya musu cewar kawun ne yai mata cikin aibai isa ya musaba tunda yasan shiya fara cutarta yarabata da budurcinta..... ~*Auntyn Sayyada da shahida*~💘 [5/21, 13:04] Nabilancy Luv: 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐 *CAKWAKIYAR ZAMANI* 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐 _by_👉🏼 *Nabilancy Luv* ©💘 ~*Pg 19-20*~ Asanyaye zuciyarta Na dukan uku-uku ta d'aga labulen d'akin mallam d'in da sallama abakinta tashiga kanta a k'asa bata d'aga kai ta kallesuba ta rab'a kusada Aminatu datake ak'asa gab da kofa ta zauna Suma yayun nata ak'asan suke a zaune sai wurga mata kallo suke Inna A'i da inna halima suma suna gefe guda ak'asan a zaune Kawu yana kan kujera one siter mallam ma akan kujerar yake Gyaran murya mallam yayi kana yace"to kamar yadda nafad'a muku irin cin zarafin da Aisha ta janyo min Na cikin shege agidana to nikuma natarukune domin kuji irin hukuncin Dana yanake akanta sbd baxan d'auki reniba tunda tazama mekunnen k'ashi itace ta fara b'atan gida tanaso sunana ya b'aci a unguwa Dan haka Na yanke hukuncin ta tafi can k'auye gun "yan,uwa ta zauna harta haihu inyaso saita dawo gida anemi uban abinda ta Haifa abashi sai ind'aura mata Aure da Ashiru Almajirina ko kuma ta zab'i barmin gida tashiga duniya ta nemi wasu dangin ta zauna gunsu tayi duk watsewar da zatayi acan ko Yaya kuka gani? kowa yai shiru a d'akin ita Aisha zcyrta ke bugawa kamar ta tarwatse yama za,ai ta Auri wani Almajiri kuma ma Ashiru datasan k'azantarsa tab walh bazata iyaba Shiko Yaya baffa tausayi tabashi dukda yanajin haushin abinda takeyi agidan shiya fara magana yace" Amma mallam yakamata arangwanta mata akan Auren Ashiru Dan Allah ina tayata Neman Alfarma domin mutane zasu iya farga suso jin dalilin hakan,Dan haka ina ganin kamata yayi ace shi Wanda yai mata cikin za,a nemo inta haihun aimusu Auren kokuwa ya kuka gani? Yafad'a yana kallon su Mukhtar Yaya suraj da zcyrsa ta d'au zafi ya harxuk'o yakalleta yace"ke Dan ubanki wane d'an iskanne yai miki cikin ko waye saimun dank'oshi dole ya Aureki inkuma ba hakaba inyak'i saiki hkr ki Auri ashirin. Kan Aisha a kife akan cinyarta tana kuka batace k'alaba K'afa Yaya suraj ya Kawo zai maka mata Kawu yai saurin dakatarshi"barta suraj kada kai mata lahani azo ayi biyu babu bari tafad'a a hankali Yakalleta yace"Aisha kifadi ko waye za,a nemoshi anitse zamu bishi da lallami ko yak'i Auren naki zan bashi makudan kud'i sbd baki dace da Almajiriba...."walh Kawu yace saidai in zubda cikin za,ayi shine zai Aureni sbd iyayansa manyan mutane ne yace bayaso suji balle kuma nahaihu akai ms d'an baxai yardaba.... "Walh baza,a zubar da cikinba dole ki haihu akai masa d'ansa Dan uwarshi wato mu namu asirin yatonu knn," cewar Yaya Mukhtar Mallam yace"kudakata Ni bance atsaya jayayyaba tunda har sai an zubarda ciki zai Aureki karya yake yi baxan d'auki zunubin zubda ciki agidanaba yaxo daga baya ma ya gujeki kokuma ki rasa ranki gun zubda cikin gara kawai ayi abinda nace tun farko Ashiru yanada nutsuwa aduk Almajiraina yafisu hankali da kwazon nema Na dad'e da yayeshi saidai ma yakoyar da wasu kuma yana zuwa yayi dako akasuwa danhaka zab'in Dana bakima nakansile dolene Aure da Ashiru kokuma kicanxa uba. Ta dad'a fashewa da kuka Aminatu tana gefe tsuru batada ta cewa don mallam yagama magana haka iyayanta mata sunyi shiru agefe su aganinsuma mallam daidai yayi Kawu yakalli Aisha yace"Aisha kiyi shiru ki karb'i zab'in mallam insha Allahu zan tsaya miki akan zamanku da Ashiru zansai gida kuzauna ciki har sai Allah yabashi nashi zan bashi jari metsoka yayi sana,a kema kuma zantsaya kiyi karatu agidansa sannan motarki zata dawo hannunki haka yayi miki? Ta d'ago kai takura masa ido tana k'issima wani Abu aranta harsaida yaji fad'uwar gaba yakanne yace"toya kk gani ko hakan baiyi mikiba? Ta girgixa kanta tace"yayi Na amince Kawu Tana gama fad'in haka ta mik'e ta fuce da kukanta Mallam yace"to magana ta k'are Dan haka kai Mukhtar xaka kaita k'auye da kanka saika mikata ahannunsu zaka taho Kawu yace"ba saiya kaitaba ma nahutacceshi nizankaita dakaina Anan taro ya watse kowa yafuce aka bar Kawu da mallam suna tattaunawa mallam yadubi Kawu yace"inaso dama muzauna tuntuni akan zancen zamanka haka ba Aure banajin dad'i walh kamanyanta ga arxik'i kana samu ba mutuncinki bane zama kai d'aya a katon gida ba mace gara kanemo mace ka Aura ko cikin "yan uwane ko kuwa? Kawu ya gyara zama yace" insha Allahu kafin musauka zanyi Aure yanxuma akwai k'anwar abokina da mijinta ya rasu takaba take yine munyi magana dashi inta gama takabar zanyi maganar Aurenta Mallam yayi murmushi"to harnaji dad'i Allah yataimaka Da Kawu zaitafi dubu hamsin yabaiwa mallam sbd hidimar saukar Aminatu samarin maxan kuma yabisu da dubu ashirin ashirin su inna kuma dubu goma goma yabaiwa su Aminatu biyar biyar Dama haka yake musu kokowada tasa kyautar inyazo samarin kuwa duk wata yake tura musu da kud'i ta account Aisha abin duniya yai mata yawa bata iya bacci ba aranar har cikin dare tanata tunanin mafita domin harga Allah baxata iya Auren Ashiruba gashi mummuna gashi Almajiri lallai k'awayenta zasui mata dariya itada take da Auren saurayi mekyau metashen kud'i kamar Adam saikuma suji ta b'ige da Auren k'olo tab A'i walh dole tabi abinda Adam yagaya mata nata zubda cikin tabiyoshi sugudu kano suzauna yanada gida acan Lallai dole tayi hakan domin baxata iya aikata abinda mallam yaceba aici bayane sosai agunta waima hartayi watanni ak'auye tabdijan! Aisaidai suga bata gidan dama ta nuna ta amince ne kawai dansu kyaleta Tajuya takalli k'anwar ta Aminatu datake ta baccinta cikin nutsuwa hankali kwance batada damuwa saitaji inama itace Aminatun...... ~*Auntyn Sayyada da shahida*~💘 [5/21, 13:04] Nabilancy Luv: 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐 *CAKWAKIYAR ZAMANI* 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐 _by_👉🏼 *Nabilancy Luv*©💘 ~*Pg 21-22*~ Ana gobe saukar su Teemah ranar Asabar Knn su hajy Lubna da mijinta Alh mansur suka sauka a Nigeria d'aki guda aka ware musu domin zasu dad'e sai sunyi wata kafin sukoma Dan hutun aiki ya d'auka sbd ya dad'e rabon shi da Nigeria yanaso yazaga "yanuwansa Gida yafara cika da baki " yan taya murnar saukar karatu "yan uwan momy sun zozxo domin zasu tayata Aikin abinci da abin rabo su snacks agobe Sunday Yaya deen zunzurutun kud'i ya k'arawa momy domin yaga irin hidimar data shirya natarar baki sbd za,ayi walima bayan andawo daga Na islamiyyar Da yamma su Teemah suka shirya ckn kwalliya zasuje yin lalle da gyaran kai gun madam Linda datake a unguwar sabon gari ta iya saloon da kitso iri iri inda gashinka kk so zata mk koda attach Teemah tana gaban motar Yaya deen yana janta suna tafe suna tad'insu ckn jin dad'i suna nishadi motarsa ce agaba sai motar dady da Hussain yakeja feenah tana kusa dashi su hassan da Nabeehat suna baya Har k'ofar shagon me saloon suka diresu sannan suka tafi sukuma yawon bud'e ido abinsu kafin su dawo d'aukarsu Teemah tanada gashi bayan tashiga saloon aka yaryara mata kitso k'anana har gadon baya ya zubo yai mata Itako feenah gwanar " yan saka gashin doki anyi mata kitso dashi da ja da bak'i Ne yai kyau yaxo mata har gadon baya cikas d'aya daba gashin ta bane Amma dake tasaba sawa yai mata kyau Nabeehat kuwa gyaran gashin kawai aka mata tagaban goshin aka tsagashi ya kwanta yai lup sai shek'i yake itama ba laifi akwai shi Sunci k'unshi ja da bak'i yafi yiwa Teemah kyau domin farace tafi Nabeehat fari dukda Nabeehat d'inma tanada haske Sai k'arfe shida suka dawo d'aukarsu Acikin mota Yaya deen sai yaba k'unshin Teemah yake"wannan rana inajinta tamkar ta Auren mu my Teemah ga wannan k'unshi da kk yi tamkar Amarya gaskiya kinyi kyau sai kyalli kk. Tayi murmushi tace "nagode" Yace"wannan kitson yayi kyaufa dafatan da zallan gashinmu akai mana ba mis. Takad'a idanu tace"lallai Yaya nizan bari asamin gashin dokine,haba da hankalina nasan baya sallah da iya nawa nayi, Ya gyada kansa yace"gud naji dad'i inmunje gida zanbada kud'in kitson". Tace"duk Wanda kabada jiya" "Eh A'i k'arawa zanyi sbd an gwangwajeni da yawa, Tayi dry shima dryr yayi Itako feenah dasukaje gida suka keb'e a balcony itada Hussain suna zaune kan fararen kujeru suna hirarsu suna raha yakalli k'unshin yace" walh inason inga mace tayi wannan zanen ahannunta gashi yai matuk'ar yi miki kyau yaukam a Amarya nake kallonki.. Tayi fari tana murmushi tace"da gaske my only? Kai Amma naji dad'i,to kitson fa ko baiyi kyauba? Yakalli kanta data zame d'an gyalen data yafa yace"hhhmmm shikad'aine yai cikas sbd naga anyi algus anhad'a da isgar doki nikuma bana son inga mace da gashinta tanasaka gashin dokin nan walh kobakida gashi gara kiyi da naki saikinfi burgeni Amma kamar bakida ilimi zaki tsaya Joni,a,a Sam indai kinasona dole adaina Joni Dan bazamu shirya ba Tun kafin yayi shiru ta had'e rai ta juya fuskarta gefe taji haushin kalamansa matuk'a aiko bai isaba Dan ita ba,a mata dole Yace"yadaga magana za,a canxan fuska Alhalin gaskiya nafad'a kuma tsarina Knn, Tace"to aikaine daga kwalliya da attach saikace min wani banda ilimi Alhalin ba dawwama dashi zanyi akainaba,nariga kuma nasaba baxan iya dainawa ba gaskiya banji dad'in abinda kaiminba, Tafad'a ranta ab'ace ta had'a girar dama data k'asa Shima sai ransa ya b'ace lallai dole sai yayi da gaske akan feenah don a"yan kwanakin nan yafara gano halayyarta Yace"gaskiya ce nafad'a mk kuma dole kiji ki d'auka amatsayina Na Wanda zai Aureki inbaki tankwasu tun ananba sai a ina, inhar kina sona dole kibi abinda duk nace inba hakaba kowa Yakama gabansa(yasan tana sonsa yanzu shiyasa yagwadata yafadi hakan) Ta zumb'ura baki tace"aiko dai walh nariga nasaba babu mehanani nayi kwalliya dashi bazakamin doleba garama kasani tun yanxu Ni ba,amin dole tana gama fad'ar haka ta mik'e tabashi guri Yak'ura mata ido yana kallonta ta tafi bai tsaida taba don shima yad'au zafi yanda tad'auka tabbas dole yatsaya tsayin daka yai da gaske akanta don baxai d'auki raini ba. ***** **** ***** ***** Ranar sauka a islamiyyarsu Teemah ancika mak'il da masu sarauta da manyan masu kud'i da manyan "yan kasuwa da manyan lauyoyi ciki harda Hajiya Salma datazo da tata gudunmawar donta rabawa " yan sauka "Yan sauka Na zaune acan gefe guda cikin tasu rumfar kowacce tasha hijab har k'asa wasu sun saka nik'ab afuska wasu kuma basu sakaba Mata goma sha biyarne zasui saukar kowacce iyayanta SDA " yan Uwata suna gurin iyayan Teemah da yanuwa kowa yana gun ckn farin ciki bayama momy da take alfahari da wannan ranar domin Allah yasako mata wata muguwar k'aunar Teemah ayau tana alfahari da ita tabbas Teemah kyautar Allah ce agunsu gashi tafiye musu Yr cikin su tazama Yr baiwa wacce za ai fahari da ita Dan bakowa kesamun wannan baiwarba sai Wanda Allah yaso sauka ta biyu dantafarko ba ai taroba sai yanxu da sukai saukar hadda Ankira kowacce d'aliba tafuto tayi karatu Na bak'ara takoma Teemah itace mace ta farko da aka fara kira agun taringa rera karatun alqur,ani me girma ckn murya me dad'in gaske bayama gurin da kowa yai shiru tsikar jiki taringa tashi kowa yana kallonta cikin so da qauna hajiya Salma taringa jin wani Abu yana mata yawo aka tarin ga jin faduwar gaba haka kurum takurawa Teemah ido tana kallonta qaunar yarinyar taringa tsarga mata saitake ganin kamanninta da mai gidanta har lotsawar dimple d'in tabbas ayau saitaji inama "yarta tananan ace itace agun saukar nan itama ko datayi alfahari kamar yanda iyayanta yarannan sukai ayau Hawaye ya surnano mata tayi saurin gogewa sbd kada abokan aikinta sugani ga k'awarta babbar lauya kusa da ita Hjy zulaihat zata iya tuhumarta damuwarta itako wannan sirrine dako iyayanta basu saniba domin tasan ta tafka babban kuskure Wanda har ila yau suke nadamar shi har Allah ya jarabcesu da rashin haihuwa akan hakan mijinta yafita nadamar abinda sukayi abaya Da akaxo rabon kyaututtuka Na alqur,ani me girma sai 2Teemah nafitowa karb'a haka hadisai tasamu kyautarsa itace taxo ta 1 a d'alibai masu kaifin basira da tsafta haka da akaxo bada rabon kyautar da hajiya Salma takawo aka fara kiran *Fateema Lurwan* Hjy Salma da kanta zata raba musu Dan haka tad'auko ta mik'awa Teemah kenan hannun da Teemah ta mik'o domin karb'a aiko idon Hjy Salma yaci karo da zob'en dake Teemah tai tsai da atamfar bata bataba tana kallon zoben ba shakka babu musu wannan zoben d'an uwan zoben dake hannun mijin tane duk yadda akai wannan yarinyar " yar tace tabbas jini ya nuna tunda taxo dama take kallonta gabanta Na bugawa akanta jikinta ya bata banu Tantama duk inda fateema ta fito to itace d'iyarta data yar shekara da shekaru...... _Muje zuwa_ ~*Auntyn Sayyada da shahida*~💘 [5/21, 13:04] Nabilancy Luv: 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐 *CAKWAKIYAR ZAMANI* 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐 _by_👉🏼 *Nabilancy Luv*©💘 ~*Pg 23-24*~ Saida Teemah tayi gyaran murya kana Hjy Salma tadawo daga d'an tunanin data tafi Na sakanni murmushi tasakarwa Teemah sannan ta mik'a mata atamfar takarba da gdy ta juya tabita da kallon k'auna tana ayyana wani Abu a ckn ranta kana aka kira d'aliba ta gaba da zata zo takarb'i tata kyautar Sam Teemah bata San Hjy salmace mahaifiyar Yaya deenba don ko a hoto bata tab'a ganintaba Haka Hjy salman batasan da cewar Teemah ce surukartaba Yr Hjy maryam dake rik'e da d'anta saif Shiko deen dake zaune agefe dad'i ne yacikashi ganin mahaifiyarsa taxiyarci gurin saukar masoyiyarsa harma tana raba musu kyautuka Koda Teemah takoma taxauna tunanine fal acknta da mamaki naganin wannnan matar data basu atamfa kyauta ta tsaya kallonta k'ura mata idon datayine yabata mamaki hardayi mata murmushi gashi taga bahaka tayiwa sauran dasukaje karb'ar atamfarba toko tasan tane? tokoma dai meye akwai haduwar jini itama taji son matar ackn ranta taji inama akwai dangantaka atsakaninsu K'arfe biyar da Rabi aka tashi Wanda aka farashi k'arfe hudu Babbar d'alibar da akeji da ita Fateema Lurwan wacce ta bud'e taron da addu,a hakama yanxu da aka tashi again ita malaminsu mallam Abdulhadi ya kirata donta rufe taro da addu,a Ta taso da nutsuwarta tatsaya gaban dubban jama,a taringa kwararo zafafan addu,o,i suna amsawa da amin tana shafawa al,ummar annabi nagun kowa ya shafa wasu harda yin kabbar Hjy Salma harda hawayenta gani take sosai Teemah diyar cikin tace tabbas zcyrta tayi mata amanna dolene tabi yrnyr gidansu domin tajiyo gaskiya kada ta tafi tayi sake da wannan damar a kullum dama bata fidda rai da ganin yrta sbd tasha mafarkin sun had'u to yau tana fatan Allah yasa wahalarsu taxo k'arshe Allah kuma yasa zatonta ya tabbata baxata yi saurin kiran mijintaba don yanxu saiya baxamo yaxo gun sbd yafita shiga damuwa gara saita tabbatar tukunna yaji komai Takalli k'awarta Hjy zulai tace"nifa saidai nai miki sallama zantafi wani guri ba tare zamu tafiba zanje gurin mahaifiyar saif ne zan lalubota acikin taronnan mugaisa don akwai yrta ackn "yan saukar zanmata murna. Hjy zulaihat tace" to ba damuwa saimun had'u. Hjy Salma ta tashi tabar gurin kamar yadda aka fara watsew a sai gurin yacushe k'ura taringa tashi Na sawayen dubban mutane Ta kira d'anta deen awaya tana tambayarsa yana ina yagaya mata suna bakin motarsu yai mata kwatancen inda suka ajiye dayake tagane gun saita nufi gurin gabanta yanata faduwa taringa addu,a danbatasan mezai faru ba bata tab'a jin irin wannan faduwar gaban ba. Da inda tayi parking motarta babu nisa da inda suma sukai parking tasu motocin guda uku. Tun kafin ta isa garesu deen yai saurin tarota yana fad'in"oyoyo Ummana naga kinyi mana baxata kinzo harkin raba kyaututtuka Munji dad'i dafatan kinga Teemah tayi miki? Yafada yana fara,a itako gabantane yabada dum! Badai fateemah Lurwan d'in datake jinta aranta tana ganin itace "yarta teemahn ba? Takalli deen tace" wacce ce Teemah aciki,badai Fatima Lurwan ba? Ya d'aga kansa yana fad'in "itace Umma itama tafara karb'ar kyautarta itace kuma tafara bud'e taro da addu,a kuma itace wacce ta rufe taro da addu,ar gatacan amota ma muje kiganta,yana gama fad'ar haka yai gaba zuwa gun motar gabanta yaci gaba da faduwa Su hassan suna zuba kyautukan da Teemah tasamu a ckn but suka gaidata har k'asa deen yace" Umma gasu hassan da Hussain fa' Hjy Salma tace"lallai su hassan kungirma nasan kunmanta ko? kunyi Aure ne? Dukansu sukai murmushi deen yacafe da cewa"ba Wanda yai Aure suna dai nema gwaurayene kamarni anan " Hjy maryam tafito taxo suka gaisa tace"Hjy Salma kincika alqawari kinxo munji dad'i sosai harda kyaututtuka Allah yakara budi, Hjy Salma tace"amin,yau naga teemah surukata ina alfahari da ita naji dad'i anata yabon kwaxonta agurin deen yacemin itace Fatima Lurwan data rufe taro da addu,a," Momy tayi murmushi taji dad'i har ranta nayabon Teemah da akayi tace"kwarai itace yau Allah Yy kunga muna bari inkirata kugaisa , Ta leka ckn motar dasu teemahn suke tagaya mata taxo sugaisa da Umman deen Akunyace tafuto tai mamakin ganin wannan kyakykyawar matar data raba musu atamfofi lallai Ashe akwai danganta Knn,Ashe surukar tace toko taganeta ko deen ya tab'a nuna mata hoton ta shiyasa taringa mata murmushi? Da walakin dai....sun gaisa da Umman takoma ckn mota da sauri tanajin nauyinta su feenah da nabeehat ma suka fito suma suka gaidata Hjy Salma taleka motarsa Alh Lurwan suka gaisa Hjy Lubna takama baki tace"a,a lallai Hjy Salma rai kanga rai Ashe zamu had'u? Hjy Salma da fara,arta tace"gashi Allah yakawo dalilin haduwar, kinyadani kota waya bama gaisawa wato saidai kuyi zumuncinku da Hjy maryam sbd deen yana gunta? Murmushi Hjy Salma tayi tace"ba haka bane sha,anin aikine yake boyeni itama hjy maryam din mundade sosai bamu haduba tun atsohon gidanta kema yanxu ai tunda Allah yahadamu saimu karb'i nambar juna ko Allah zaisa wataran naje muku , Hjy Lubna tace "toshikenan ba matsala ,wane Aiki kikeyine? Hjy Salma tace" Lauya ce ni yanxuma tare mukaxo da ma,aikatan mu don shugaban makarantar nan d'anuwan alqalin mune shimuka zowa kara, " kunyi anko da d'anki Hussain shima a kotu yake Aiki saidai shi bai dad'e dafarawaba" Hjy maryam takalli Hjy salma tace"to Amma zamuje gidan dake ko tfy zakiyi?" Hjy Salma tace"zanje mana inaso ingano gidan domin akwai wata magana danake muyi dake " Hjy maryam tace"toshikenan biyomu muje" Hjy Salma tana binsu abaya ckn motarta har sukaje gidan megadin yabud'e musu sukai parking a can parking space suka fito suka shiga ciki da jama,a agidan sbd za,ayi kwarya²r walima agidan A sitting room suka zazzauna hajy maryam da Hjy Lubna sai Hjy salman sai dady da Alh mansur dadyn su hassan Hjy maryam tace"bari nasa akawo mk kayan motsa baki" Hjy Salma tace"kafin nan Dan Allah kitaho da Teemah domin ta naxo akanta nakeso muyi maganar" Hjy maryam tace"to! Ikon Allah! bari naturota Momy ad'aki ta tarar da Teemah tana latse latsen waya jikinta duk asanyaye yau ranar farin cikin tane Amma kuma gabanta yanata faduwa batasan daliliba sai addua taringayi azcyrta Hjy maryam tasanar mata kiran da Hjy salman ke mata nan gabanta ya k'ara faduwa Allah dai yasa lfy tanajin nauyin surukar nan tata Amma ita taga wayayyi yace bata jin komai Dasallama tashiga suka amsa mata tasami guri ak'asa tazauna kanta ak'asa itako Hjy Salma murmushi kawai take tana kallonta tana addu,ar Allah yasa zatonta yazama gaskiya Hjy maryam tashigo tazauna tana fad'in"to Hjy Salma ga teemahn wace magana ce zakiyi? Dady yace"toko mufuta mubaku guri kwafi sakewa? Hjy Salma tayi saurin girgixa kanta tace"a,a Alh basai kunfita ba maganar me muhimmancice kuma yakamata ace kuna gurin" Hjy maryam tace"to Allah yasa ta Alkairice" Hjy lubna tace"Amin" Hjy Salma tagyara zamanta tace"to dafarko Alh Kaine namiji watakila zakafi fahimta ta akan zancen danaxo muku dashi ina fatan zakuyimin kyakykyawar fahimta akai Dan Allah kugarceni domin zcyta ce takemin shakku akan Teemah domin ina ganin kamar itace "yata data b'ace shekara 20 da suka wuce tun tana tsumma, Hjy maryam tayi saurin mik'ewa tsaye takalli Hjy Salma kallo Na rashin fahimta tace"wannan wane banxan zancen mekike nufi? Hjy Salma tace" Dan Allah kizauna magana ce zamuyi ta fahimtar juna kitaimaka kigaya min shin awane asibitin kk haifi yrki Teemah dakuma wace rana...? "Dakata Hjy Salma banason tambayar rainin hankali ke a asibiti kk rasa Yr taki koya? Kuma keya kamata naiwa wannan tambayar bawai nizakiyiwa ba Sannan alokacin Dana haifi Teemah su biyu sukaxo duniya mijina shedane yana ckn asibitin nahaihu haka duniya ma shaidace kodon kinga basuyi kamaba,sannan alokacin Dana haihu nabuga wayarki nagaya mk haihuwar saikikace baxaki sami damar zuwar minba don kema kinhaihu Amma " yar taxo barai ko bamui hakaba? Tafada tana tsatstsare Hjy Salma da ido ammafa gabanta ba abinda yake sai faduwa tabbas bata fatan abinda Hjy salma taxo dashi yatabbata domin tana qaunar Teemah baxata iya rabuwa da itaba Hjy Salma hawaye yazubo mata takalli Teemah data zubo musu ido cknta ya d'uri ruwa yaume takeji? Alhaji Lurwan shima ya firgita da wannan batu Na Hjy Salma Alh mansur yakalli Hjy salma yace"toke awane dalilin kk yarda d'an mutum sukutun ko sace miki ita akai? Girgizakai Hjy Salma tayi tana goge hawaye idonta yakada yai ja tace"walh har kullum ina nadamar biyewa zcy danayi akan inbi ra,ayin mijina dukda alokacin akwai yarinta... Hjy Lubna tace"kina nufin da kk haihu sai mijinki yace kiyar bayaso? Dady yakatsesu"kudakata kada mu tsaya wani tambaye² Hjy Salma bamu labarin duk abinda yafaru dake abaya da dalilin ki nacewa Teemah "yarkice..... _muje zuwa_... ~*Auntyn Sayyada da Shahida*~💘 [5/21, 13:05] Nabilancy Luv: 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐 *CAKWAKIYAR ZAMANI* 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐 _by_👉🏼 *Nabilancy Luv*©💘 ~*Pg 25-26*~ Hjy Salma tagyara zama takallesu d'aya bayan d'aya sannan ta fara basu labarin kamar haka:- ××××× ××××× ××××× Alokacin Dana Auri mijina kamal akwai soyayya me k'arfi atsakaninmu Wanda atun farko kafin Na Auri mahaifin deen shinaso Na Aura Allah baiyiba Na Auri kamal yana sona ina sonsa saidai son da nake masa yaxarta nasa ina masa tsananin biyayya ina shakkarsa Kamal d'an gayune d'an boko aturai yai karatunsa dan hakanema yakwaso wasu daga ckn d'abiunsu Na rashin son haihuwa da wuri kokuma rashin son Tara "Yaya dasukeyi Tun kafin muyi Aure dashi mukai yanunamin cewar inhar mukai Aure bayaso nahaihu da wuri at less yanaso Nafi shekara goma kuma kozan haihun kada muwuce " Yaya 2 ko 3 Ba musu ba jayayya Na amince masa Haka ko akai Dan da mukai Aure kamal maganin FML planning yaringa kawomin inasha bana munafurtarsa tsakanina da Allah nakesha har Na shekara uku bandamuba saboda nima alokacin karatu nake Na low Alokacin Dana tafi digree Na Na biyu saina canxa planning nadawo yin allura ita kuma shekara biyu nayita Amma saita ramar Ni tasa nake yawan bleeding saina masa complain saiyakaini asibiti aka canza wani tsarin akasamin inplan a hannu Na shekara uku Alokacin Dana gama karatuna kafin nasami Aiki ina zaune agida nid'aya kwal sai nake kewar yara naita sha,awar ace nima Na haihu ga shekaruna suna tafiya hatta Yaya mus,ab yayana da mukai Aure kusan tare yaransa uku maza biyu da mace d'aya Yayar mijina tasha zuwa tasani agaba taringa min tambayoyin ko dai planning nake nakance mata a,a Allah nedai bai kawoba takance inma planning d'in nake sbd karatu nake boye mata to yanzu aina gama gaskiya intaji shirun yaiyawa zamuje asibiti dukanmu aduba mu tanaso taga jinin kaninta danshi d'aya kwal gareta Natsorata da kalamanta nasameshi da zancen nace gara tun wuri muhakura kawai kada aganomu kotasa yai Aure Kamal yanuna b'acin ransa akan wannan yr magana tawa waishi in haihuwa nakeso tomu rabu naje nahaihu da wani mana in "yayane ba inada d'a ba meye Na damuwa kuma batun Aure baiga Wanda zaisashi ya k'ara ba danvayada ra ayin k'arawa Naso Na hakura nabi tsarinsa Amma saina kasa daurewa naje aka ciremin in plan Aiko nacireshi da wata uku nasami ciki Tabbas Dana gano inada cikin sai hankalina yakwanta Amma awani b'angaren Na zcyta tana fargabar hln da zamu k'are da kamal Aiko dai Bai fargaba saida ciki ya fito Cikin yashiga wata takwas yadawo daga wata tafiya Dan wata uku yai acan wani cos ne da aka k'ara masa girma daya dawo Yasha mamaki daya ganni da cikin yatambayeni meyake gani nace cikine Allah yabani Dan in haihu Yatambayeni da ixinin wa nadaina planning d'in? Cikin dakiya nace" da yardar Allah da ixininsa" Yakufula yace"aiko ko a zubarshi ko inje innema masa uba murabu kwata² Naringa kuka koyaji tausaina Amma kamar Wanda aka yiwa asiri akan k'in "Yaya ya dake yama daina nunan kulawarsa akaina yaraba d'aki dani kallo ban isheshiba Aiki ma danake nema yahana yace ba agidansaba Niko inaso inyi Aiki nasameshi da zancen meyakeso daga gareni Wanda innayi zan faranta masa ? Saiyace " zubda ciki" Nace dashi"Ai ciki baxai xububa Dan yashiga watan haihuwarsa in akace za,a cireshi saidai arasamu gabaki d'aya Kamal yanuna shifa yananan akan bakansa saidai ko inna Amince inhar Na haihu to insan yarda zanyi da abinda nahaifa ko inya ko inkai gdn marayu Walh har raina Na amince sbd son kwanciyar hankalinsa da shairrin shaid'an Aiko ganin Na amince da abinda yatsara tuni ya yarjemin nayi Aiki Dan dakansama yafara nemarmin..... ~*Auntyn Sayyada da Shahida*~💘 [5/21, 13:05] Nabilancy Luv: 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐 *CAKWAKIYAR ZAMANI* 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐 _by_ 👉🏼 *Nabilancy Luv*©💘 ~*Pg 27-28*~ Ganin Na Amincewa kamal cewar idan nahaihu zan rabu da abinda Na Haifa d'in nazauna dashi nacigaba da planning din sai kamal yasake dani ba kmr da ba daya juyan baya saiya dawo sakarmin fuska Munyi abinmu a sirrince duk da bana tona asirin mijina balle wannan danasan babban abune Dan haka saina boyeshi ckn raina saidai abin yana nuk'urkusata nabi duk Na rame sai k'aton ciki ajikina sai k'ashin wuya dasuka fitomin akwai jindadi dai atattare dani tunda ackn arxik'i nake nagodewa Allah Yayar kamal Aunty Amina tunda taga inada ciki sai hankalinta ya kwanta saidai tana yawan Kawo k'afarta gidana wai nan kulawa take nunamin komai tasiyo takawomin dake mijinta me haline siyayyar haihuwa kuwa tunda nace mata nashiga EDD d'ina ta jubgo kayan babies wai babu abinda bazataiwa jinin kamal ba domin ciki d'aya yafi k'arfin wasa shi d'aya kwal gareta kuma ahannunta yatashi Tasami kamal da maganar wai tanaso inkoma gidanta dazama har inhaihu domin zata bani kulawa sosai Kamal bae b'oye mataba donba "yar kunya suke da itaba yafito fili yace mata bae amince ba ko gidanmu bai yarda najeba Haka Aunty Amina ta hakura Amma bataji dad'i ba saima ta d'auke k'afarta nasan fushi tayi shiko yayi hakane sbd yasan shirinsa akaina Kulawar da kamal yake bani ba kamar dai daba zai kwana a d'akin danake Amma baya kusantata zamuyi hira Amma ba kamar daba kafin nasami ckn Toni hakan ma yafimin lokacin daya shareni don nasan inna haihu narabu da ckn da abinda ke ckn cikin zamu dawo normal dashi Aranar da nak'uda takamani kamal baya gari yaje Aiki Kaduna banbuga wayarsaba dama kayana suna kammale Na haihuwa Na d'ebi kud'i natafi asibitin *Khadija clinic* Wanda tunda nashiga da magriba bani Na haihuba sai k'arfe biyar Na asuba mace nahaifo mekama da ubanta kunji k'udira ta Allah ba , baxan tab'a mantabawa ranar talace aranar. wata Norse data karb'i haihuwata Na nemi data bani takarda da Biro zanyi rubutu haka ko ta nemomin takawomin narubuta bayani akan " yar nabayyanawa duk Wanda ya tsinceta cewar wannan yrnyr ba shegiya ba da ubanta ta hanyar sunnah Na haifeta babban daliline yasa rabuwarmu Na fad'i sunana Dana mahaifinta tareda zabar sunan daza,a saka mata Fatima domin sunan mahaifiyar megidanace, Bayan nagama wannan rubutu nalinke wasika nasakata acikin envelop d'in Dana zuba mata kud'i naira dubu d'ari da hamsin Da sassafe ko bakwai banbari tayiba nabaro asibitin nan bantsaya ako inaba sai a bayan wannan asibiti Dana haihu Na ajiye "yar agindin wata bishiya ina kuka raina nasuya nabarota badan nasoba cikin tsumman zani tana kuka nabarta natafi ina cwn rai najin kukanta hr ckn raina Koda naje gida sainayiwa kamal waya nasanar masa duk abinda yafaru abin mamaki murna yayi kamar wani susutacce harda yimin kalaman soyayya Wanda ya dad'e baeminba Aranar yadawo yaiwa " yan uwansa danawa waya kan cewa nahaihu Amma "yar batazo da raiba. Ahaka muka bunne kowa akaita tausayamin Bayama Aunty Amina kwananta uku agidana tana gasani tabbas tana qaunata matarnan data tafima duk kwana biyu tana zuwa ganina ta tayani Aiki Tofa soyayya sabuwa nida kamal tamkar sabuwar Amarya haka yaringa d'okina yaringa nunan qauna tamkar yacinyeni akwai wata tafiya dayai sarin kaya zuwa k'asar Togo watansa d'aya yazomin da zoben azurfa mekyau guda biyu daya nasa d'aya nawa Wanda yace wannan zoben alkawarine atsakaninmu babu rabuwa babu batun yin kishiya harafin sunansa danawane a jikin zoben anyi zanen harafin da ruwan kalar goldin taciki. Bayan wata biyu da haihuwa aikina yafito nafara Aiki a kotu cikin kwanciyar hankali domin kuwa inajin dad'in k'aunar da mijina yake nunamin domin kamal d'an soyayya ne ga iya sace zcy sannan gashi yaimin alqawura nabaxaimin kishiyaba Ni d'aya Na isheshi yana nan nan dani shike kaini yadaukoni amotarsa duk dankar nasha wuya Saidai fa planning ana cigaba da yinsa domin bana k'etare dokarsa shikansa yana fad'a yanajin dad'in irin biyayyar danake masa yasan babu macen da xata iya abinda nai masa Intak'aice muku bayan shekara d'aya da haihu wata sai Allah ya bujurowa kamal k'aunar son " Yaya dakansa yazomin da zancen yakamata inbaryin planning kada mahaifata ta lalace yau yaji illar yin dogon planning barema macen dabata tab'a haihuwaba aranarfa yaringa nadamar sani dolen daya ringa yi Ashe wasa farin girki domin koda nadaina Allah baibada abinda akesoba ciki shiru yak'i zuwa ada nafishi damuwa Amma saigashi damuwarsa ta linka tawa barema dayaga girma yaxo masa kuma yasami matsala shima daga yimasa Aiki a ciki za,a cire k'aba Shikenan aka gano masa cewar bazai tab'a haihuwaba asakamakon wani Abu dake da mahad'a da kwan haihuwarsa yasami matsala Yayi magungunan har angaji yajejje asibitoci yafi biyar ko inadai zancen d'aya ne Duk yabi ya rabe yashiga damuwa kullum saiyayi nadama bayama ganin Ni inada Wanda zankalla naji dad'i aduniya kogani yayi saif yaxo gaisheni aranar sainaga canjin yanayinsa harkuka yake da idanunsa Nike tausarsa Tabbas dama duk abinda kayi nasab'on ubangiji saikaga ba daidaiba arayuwarka Nikaina nasha mafarkin Allah yahad'ani da "yata cikin kyakykyawar shiga da kamala nakanji dad'i inkasance ckn farin ciki kullum kamal yana addu,ar Allah yabaiyana mana " yarmu inda rabon zamuga juna domin bamu tab'a fudda raiba naganinta sbd addu,a bata faduwa k'asa banxa To wannan shine labarina da dalilin dayasa nace muku Teemah "yatace ta cikina Ni Salma..... [5/21, 13:05] Nabilancy Luv: 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐 *CAKWAKIYAR ZAMANI* 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐 _by_👉🏼 *Nabilancy Luv*©💘 ~*Pg 29-30*~ Jikin Hjy maryam yai sanyi hawaye taji yana zarya kan kuncinta tabbas tayarda da zancen Hjy Salma itace ta haifi Teemah ba jayayya shedu sun nuna domin duk abinda ke ckn wasikar da suka gani haka Hjy Salma ta fad'a tabbas itace ta rubuta Dady kuwa axcyrsa yahau fad'in"lahaula walaquwwata illah billah...tabbas basuda tsimi basuda dabara akan wannan sark'ak'akk'en labarin yana ganin ma gara d Allah ya bayyana Hjy salman domin da bata gano teeman ba da anyi babbar katob'ara wa ya Auri k'anwarsa ciki d'aya Allah Lurwan (dady) cikin sanyin jiki yakalli Hjy Salma yace"Tabbas Hjy Salma babu musu azancenki munyarda kece kk haifi Teemah domin kuwa tsintar ta mukai..... Dasauri Teeman ta mik'e tazaro ido da mamaki tanuna kanta tace"dady niba "yarka bace dama? Hawaye ya zubo kan kuncinta me d'umi Hjy maryam ta janyota jikinta tace" kwantar da hankalinki Teemah kada kisa damuwa aranki kigodewa Allah dakika zamo "yar sunnah kuma iyayanki Na Raye, sannan muma dole mui godiya ga Allah da hakan ma ya kasance da wuri domin yayanki deen muharramin kine Ashe kinga babu Aure atsakaninku tunda kunsha nono d'aya dashi. Alh mansur da Hjy Lubna dasuke zaune mamakin abun ya cikasu sunkasa cewa komai domin tabbas basu tsammaci zancen Na Hjy Salma zai xama gaskiya ba kamar a ckn shirin film suke kallon abun, Alh mansur shiya fara magantuwa dacewa" Amma wannan zancen yabani mamaki Alhaji domin babu Wanda zaiyi tsammanin fateemah Yr tsintuwa CE a ckn gidannan tabbas kunyi k'okari Na yimata kyakykyawan rik'o tabbas tasami tarbiyar dako "yar cikinku bata sameshiba,gashi kuma abin Allah sunan da kuka rad'a Na mahaifiyarka shine sunan da mahaifiyarta tazab'a sunan Kakar tace tabbas Fatima kinxama " yar baiwa kigodewa Allah tunda har haka takasance gareki da wuri ba,akai da daura muku Aure da saif ba, Hjy Lubna tace"to yakamata wannan zancen ayishi agaban deen domin yasan halin da ake ciki Hjy maryam tace"bari nakirashi ta mik'e ta futa Itakuma Teemah kallon Hjy Salma kawai take tana jinjina abun a ckn ranta gani take kamar a mafarki kokuma zasu dawo suce mata da wasa suke bada gaske sukeba Ashe son dataji tana yiwa Umman ganin farko datayi mata Ashe soyayya ce ta uwa da d'a Knn? Lallai dole ne taji ajikinta itama tana sonta tawani b'angaren dad'i taji aranta domin koba komai Hjy Salma uwace da za,asota tayaba dakyan halayenta duk da taji dad'in su dady samun irinsu sai an tona tabbas zataji ba dad'i rabuwa da momy da dady Yanxu Shikenan Yaya deen ya tashi daga masoyinta ya dawo d'an uwanta Na jini? Yanxu Shikenan babu Aure atsakaninsu Ashe irin yanda take jinsa aranta take masa muguwar k'auna shima hakan yatafi abanxa dama Ashe d'anuwantane Na jini tabbas wannan ikon Na Allah akwai ban mamaki ciki.. Hajy maryam tashigo da sallama abayanta deen ne da Feenah da Nabeehat suma suka shigo da sallamarsu Suka zazzauna ak'asa Alh Lurwan yakalli yayaa deen yacea"Saifuddeen yau zakaji labari me ban mamaki akanka da kan "yar uwarka Teemah Wanda bak'a zata ba, akace ranar wanka ba,a b'oyen cibi labari zanbaka Wanda muka b'oyeshi aranmu nida momynku domin rufuwar asirin Fateema Yanisa kana yaci gaba " wato shekaru ashirin da suka wuce alokacin da momy ta haihu a asibiti ta haifi feenah bayan ansallamomu munfito ahanyarmu muna tfy ta wajen jen bayan asibitin naji kukan jaririya Nafaka nagacewa Hjy bari naje naji komeye,to alokacin tsoro hajy taji Dan da ace nabiye ta tata da baxan jeba Amma dayake Allah yarubuta komai saida naje naga jaririyar ayashe agindin baishiya cikin tsumma tasha kayan sanyi sai kuka take nayi k'arfin hali nadauketa nakawo ta ckn mota nadankawa Hjy maryam ita nace Allah ne yabamu ita Alokacin Hjy maryam k'in ta tawa tayi tace saidai mukaita gdn marayu nikuma nak'i ta tata nanuna mata cewar mundad'e muna nema yau Allah yabamu harda ajiyarsa baikamata muk'i karbata dataga cewar raina yanason rik'on jaririyar dole ta amince anan muka shirya yanda zamu gayawa mutane cewar "yan biyu ta Haifa Acikin zanin da muka tsinci jaririyar munga zoben azurfa samfur Na daban sannan akwai kud'i sai wasika da akayi bayani kan cewa ita ba shegiya bace an fad'i sunan ubanta kamal mahaifiyarta Salma bakuma kowa bane wadannan iyayan nata sai Wannan hajiya salman dake zaune gabanka deen! Alh Lurwan yaci gaba" hajiya Salma mahaifiyarka itace mahaifiyar Teemah ayau Allah yaganar damu...deen ya mik'e tsaye da sauri kansa nasarawa yanuna Ummansa yace"Ummana itace ta haifi Teemah? _for what reason_? Dady Kana nufin kacemin baku kuka haifi Teemah ba? Dama tsintarta kukai Dady yace"kwarai kuwa domin tunda muka sameta Allah yabamu ita mukai Alqawarin rik'e amanarta bamuda nufin mugayawa kowa wannan zancen to Amma ayau Allah yabayyana mana kosu waye iyayanta mungode Allah domin hakan yazama taimako daga indallah tunda da bamu gane hakan da wuri ba har kukai Aure aikaga da anyi aika aika domin cikinku d'aya... Deen yakalli mahaifiyarsa yace"Umma idan har dagaske ke mahaifiyace ga Teemah taya akai kuka rabu shin awane dalili kika yarda ita,ko sace ta akayi alokacin? Hjy Salma ta kalli deen tace"zauna tukunna sai inbaka labarin komai Amma inaso kayiwa zancen kyakykyawan fahimta domin idan Allah ya aiko da komai tabbas saiya faru kadauki wannan abun tamkar kaddarace domin rubutaccene daga Allah. Nanta zayyane masa komai kamar yadda ta fadawa su Hjy maryam Ya dad'e kansa akife akan cinya tunani ya cika masa kwakwalwa saida yayi hawaye itama Teeman hawaye take futarwa Su hassan da Hussain da Nabeehat da feenah sun tausaya musu,bayama Teemah da saida tayi kuka hawaye kashinb'ar akuncinta kenan zasu rabu da "yar,uwarta Teemah duk saitaji ranta ba dad'i Ashe ba cikin su d'ayaba? Dady yace" yanxu abinda yakamata tashi zamuyi mutafi gidan ki Hjy Salma domin muyi Surprise d'in Mijin ki muyi bayanin komai agabansa koba hakaba ? Alh mansur yace"wannan haka yake" Dukansu suka mik'e domin tafiya gidan Hjy Salma..... ~*Auntyn Sayyada da Shahida*~💘 [5/21, 13:05] Nabilancy Luv: 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐 *CAKWAKIYAR ZAMANI* 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐 _by_ 👉🏼 *Nabilancy Luv* ©💘 *KADUNA...* ~*Pg 31-32*~ A B'angaren Aisha kuwa abin duniya yayi mata yawa ita kanta ba qaunar cikin dake jikinta takeba gashi yajanyo mata tsana gun "yan gidansu hatta Aminatu da tafi kula da ita yanxu bata fiye kulataba saitaga dama take mata magana Abin yadameta ainun ga Adam da kullum yake damunta da zancen ta gudo gunsa sugudu kano suyi kyakykyawar Rayuwarsu a acan babu takura babu kyara balle suyi Abu a d'ari-d'ari Sharrin shaid'an da kuma sharrin zcy suka rinjayeta ta amince masa ta ringa shirinta a b'oye tak'udura aranta inhar tabar gidan nan tabarshi Knn(kunji wauta da shashanci ko? Hhhmmm duniya budurwar wawa...) Ranar Laraba aka tsaida yin saukarsu Aminatu a islamiyyarsu anata shirye ²n walima gidan yasami bak'i Na " yan uwa ana gobe saukar talata Knn Allah ya arawa Aisha dama tazille tabar gidan babu Wanda ya farga Aminatu ce tafara fahimtar Aisha bata ckn gidan domin har goman dare tajita shiru bata dawoba don azatonta tafuta taje gun Adam d'inne kamar yadda tasaba zuwa Mubeena itace "yar yayar Inna halima taxo gidan zata kwana sbd ayi walimar da ita, a tudun wada take budurwa ce Sa,ar Aminatun ce suna kwance kan gado suna hira har bacci yakwashe mubeenar itako Aminatu hankalinta baya kwanciya harsai taga shigowar Auntyn ta Har bacci yakwasheta Na mintina ta farka firgigit ta duba agogon bangon d'akin yanda ya buga k'arfe sha d'ayan dare haka k'irjinta ya buga lokaci guda domin Aisha bata wuce sha d'ayan bata shigo gidanba Ta tashi tsam taje ta lek'o d'akin inna A'i ko can zata kwana aranar sbd takan kwana acan in innar ba itace da girkiba Aminatu Na shiga taga innar ita kad'ai tana baccinta tashiga mamaki aranta to shin INA Aunty Aisha tashiga haka? Ta juya zata futa Knn taji innar Na fad'in" ya akayi Ummie? Wani abun ne? Dayake akwai hasken wutar lantarki Aminatu takalli innar tace"inna ba lfy ba walh hankali Na yak'i kwanciya domin Aunty Aisha bata ckn gidannan" "Bata nan? To ina taje? Aminatu tace " nikaina mamakin danake yi Knn nazacima kotana nan d'akin nema shiyasa naxo dubawa Inna tace"to fa ai bacci baikama muba maxa muje intaso maxan gidan nan su baxama Neman ta" Kai tsaye inna d'akinsu Yaya baffa ta nufa ta buga musu tana sallama duka nsu suna ciki,jin innar suce yasa suka fito a gaggauce suna tambayarta ko lfy? Nan ta zayyane musu abinda ke wakana Duk sunyi mamaki ainun abinda basu tab'a jiba. Atsakar gida duk sukai cirko cirko inna halima da mallam ma sunfito kowa yana jimanta abin aransa Yaya suraj da Yaya Mukhtar "yan zafin rai sun k'ufula sunci burin sai sunyi maganinta inta dawo Yaya baffa yana tsaye yai tagumi abin ya tsaye masa arai tabbas Aisha tanada matsala. Shikam yagodewa Allah daba masoyiyarsa ce me wannan halin ba. Mallam ya janye tagumin dayai yace" Na fahimci Aisha so take tasaka min mugun ciwo araina to insha Allahu daga yau najanye hannuna akanta domin kuwa hanyar data d'auko ba hanya me kyau bace Sam muna mata tarbiyane tana rushewa taje can ta karata inma guduwa tayi baxan damuba A'i duniya ce'"yana gama fad'in haka ya juya yakoma d'akinsa Inna halima ma barin gurin tayi batace k'ala ba dama domin batada tacewa dukda itama lamarin Na Aisha yana qona mata rai. Inna A'i takallesu tace"maxa Ku koma Ku kwanta abinku abarwa safiya komai insha Allahu zata dawo daga duk inda ta tafi" Dukansu suka koma d'akinsu itama Aminatu d'akin takoma tana jin ranta ba dad'i Allah yasa kada zarginta ya tabbata akan yayar tata Mubeena me nauyin bacci batasan ma me ake cikiba sai baccinta take hankali kwance Aminatu kasa bacci tayi tana kallon mubeena Na juyi agado ta ayyana inama itace wacce ayau batada damuwa domin tanajin gobe babbar ranace agunta Amma gashi yayarta tanaso tai mata tsaikon farin ciki. Saida tayi sallar nafila k'arfe d'aya da Rabi Na dare tayi addu,o,inta kana takwanta ckn Sa,a baccin yadauk'eta Da safe hankalinta ya tashi Dan daga sallar asuba bata komaba tanata "yan laziminta akan sallaya itama mubeenah tayi sallarta Amma ita takoma bacci danta saba komawa baccin bayan asubahi Hankalin Aminatu yai mugun tashi data farga da akwatin Aisha baya kan saman sif d'insu tabbas zatonta ya zama gaskiya Aisha guduwa tayi Lallai Aisha tayi girman banxa tabbas kowa yabar gida, gida yabarshi tasan zatayi nadama nan gaba Amma bataso tayi hakaba tana qaunar " yar uwarta Amma gashi tayi mata nisa batasan uwa duniyar data cillaba yanxu yazatayi Knn? Koda mallam dasu inna suka ji cewar Aisha da kayanta ta tafi sai sukace tafi ruwa gudu ai duniya tafi bagaruwa iya jima,suka nuna kamar basu damuba ammafa can k'asan zcyr mallam wani abune ya tokare masa yak'i tafiya saida ya rubuta ayar Allah yasha sannan yaji sauk'i aransa, Itako inna halima Har kuka tayi ad'akinta taji inama Aisha ba "yar cknta bace da bata ringa kurb'ar wannan bakin cikin ba Su Yaya Mukhtar kamar su hadiyi zcy Dan haushi da bakin ciki tabbas duk randa Aisha ta dawo inta shiga hannunsu sunci alwashin saita gane shayi ruwane..... ~*Auntyn Sayyada da shahidah*~💘 [5/21, 13:05] Nabilancy Luv: 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐 *CAKWAKIYAR ZAMANI* 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐 _by_👉🏼 *Nabilancy Luv*©💘 *KANO...* ~*pg 32-33*~ Tun Ahanyarsu ta zuwa gidan Umman deen Hjy salman ta kira megidan nata kamal yana d'agawa tace"Ranka ya d'ade kana ina? Yace mata"ina gida ban fitaba banajin dad'in jikina ya akayi? Tace"bakomai ganinan da bak'inka" Yace"bak'i Na kuma? To daga ina amma basuyimin wayaba? Tace"saidai munxo kawai, Tana kashewa takalli Teemah dake gefen ta tai mata murmushi tace"my dotah yau zakiga mahaifinki yau Abbanki zaiyi farin ciki Wanda bai tab'a yiba,Dan Allah kisaki jiki damu domin saikin yi mana biyayya sannan zaki samu aljannah,bazamu rabaki da momy da dadyn kiba amma mune dolenki kinji, Teemah tayi murmushi itama tagyad'a kanta itanma ai a ckn farin ckn take Sunyi fakin d'in motocinsu a a parking space bayan sun shishshigo da motocinsu uku ta Hjy Salma ta hudun, Alh kamal kasa zama yayi Dan gabansa keta faman faduwa yanata tunanin wane bakine wadandan da sukaje gun matarsa kafin sugaya masa zasuzo? Saida takaisu sitting Room kana ta nufi d'akin Mijin nata kicib'us sukai a korido Dan shima saurin yake ya fito sbd yaji shigowar motocin Yakalleta yaga tana murmushi yace"yadai my madam akwai news ne? Tagyad'a kanta tace"sosai ma kuwa,yau kukanka ya k'are yau ka xama baba Allah ya amshi tubanka ya amsa maka rokonka mijina Yace"bangane nufinkiba"ciki kk samu ne? Ta kama hannunsa tace muje d'akin bak'i kaga wani Abu Yabita zagwai zagwai Da sallama tashiga suka amsa masa .idonsa akan deen shikadai ya gane kawai yanemi guri ya zauna sukuma kallonsa kurum suke domin sungano tsantsar kamarsa da Teemah, Itama teemahn kallon mahaifinta take cikin so da k'auna tabbas ta d'aukoshi idonsa sak nata gashi yanada haske Bayan ya zauna aka gaggaisa samari da "yammata suka gaidashi Hjy Salma ta kalli Teemah tace" my dotah dawo kusa da Abbanki, Tsam Teemah ta mik'e ta dawo kusada Alh kamal ta zauna yak'ura mata ido yanajin wani Abu akanta baigane nufin matar tasaba kwata² yadaiyi shiru yana saurarenta amma zcyrsa harbawa kawai take Hjy Salma takalleshi tace"dafarko inaso kafara da godewa Allah subhanahu wata,ala domin ayau kukanka ya k'are Allah ya baiyana mana "yarmu da muka rabu da ita tun tana jaririya.... Tayi shiru ta nuna masa Teemah tace" kagan tanan fatimah sunanta Wanda Allah ya baiwa Iyayen rik'on saif ita domin sune suka tsinceta,saigashi k'udira ta Allah data girma kuma sai Allah yasaka soyayya atsakaninta da Saif....... ~*Auntyn Sayyada da shahidah*~💘 [5/21, 13:05] Nabilancy Luv: 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐 *CAKWAKIYAR ZAMANI* 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐 Mutuwar zaune Alh kamal Yy saida matarsa Hjy Salma ta taso ta dafashi ya dawo hayyacinsa hawaye yaji yana biyowa kan kuncinsa hajy Salma tace"bakuka zakayiba Abban Teemah kayi murna ka godewa Allah daya bayyana "yarka kaganta da idanka pls kadaina zubda hawaye akwai yara agun, Yakama hannun teemah ya rik'e gam tamkar Za,a kwace masa ita yakura mata idanuwansa masu kama da nata yace" kiyafeni my dotah munyi nisa dake baki shak'u damuba nasan kinji cewar duk laifi nane walh nayi matukar nadama nayi Dana sani me hali irin nawama ina masa fatan shiriya ina sonki Mamana, Teemah batace komaiba saima hawaye dataji suna kwaranyo mata duk Na tausayin mahafin natane tabbas tasakanin iyaye da "Yaya sai Allah taji tana k'aunar Abbanta tasan kuma komai daga Allah ne shiya rubuto mata komai dazai faru arayuwarta Tasa hannu ta goge hawayensa tana masa murmushi Hjy Salma tace" Abban Teemah kagodewa iyayen goyon Saif domin sun mana komai arayuwa sunbaiwa diyarmu tarbiyya mekyau sun tsaya tsayin daka akan iliminta Na addini Dana boko tabbas bamuda abinda zamu saka muku dashi saidai muce Allah yabiyaku da gdn Aljanna. Alh kamal yakalli Alh Lurwan yace"hakika yau ranar farin ciki ce agareni nagodewa Allah kuma ina matukar godiya agareku domin kunmin komai Allah yasaka da alkairi yabiyaku da kairan naji dad'i sosai Alh Lurwan yayi murmushi yace"babu komai Alh kamal komai muk'addarine daga Allah shiya tsara faruwar hakan tabbas naga kamanninka da Teemah ga kuma irin zoben dake hannunta ahannunka hakika Na Dada yarda da Fatima yarkace Hjy maryam tacire tagumi data rafka tace"nidama tun a farkon zancen da Hjy Salma taxo mana dashi nayarda da batunta domin baxata xomana da zancen k'aryaba saikuma gashi naga irin zoben hannun Teemah ahannunka Alh kamal Hjy Lubna tace"to masha Allahu muma munaiwa Allah godiya dabai zartar da Aure atsakanin wadannan yanuwaba Allah yabaina mana gaskiyar lamarin da wuri Dama tun farko da laifinmu mata dabama zumunci ajunanmu datuni hakan bata faruba da tuntuni mungano da wuri Amma yanxu ai saimu rik'e zumunci Hjy maryam tace"ai dole ne yanxu kam mu rik'e zumunci saidai kuma zanyi kewarki "yata Teemah ,tafad'a tana share kwalla taeemahn ma kwallar take gogewa tabbas sabo turken wawa ne Hjy Salma tace" kwantar da hankalinki Momyn saif insha Allahu Baku rabu a "yarkiba kamar kuna tare ne Dan inhar kullum take son taganki Abu me sauk'i ne da kaina ma zanringa kawota gidan ki Alh mansur yai gyaran murya yace" to Alhamdulillah godiya ta tabbata ga Allah daya Kawo mana wannan Al, amari ckn sauk'i Dan haka inada magana me muhimmanci dafatan zaku karb'eta hannu bibbiyu " Alh kamal yace"insha Allahu zamu karb'eta fad'i muji, Alh Mansur yace"to gameda yaran nan ne inaganin mexai hana mu had'a Fateemah da hassan Aure Nabeehat kuma da deen inyaso sai ayi tare dana su Hussain da Feenah ko kuwa? Yafad'a yana kallon Dadyn Feenah yana murmushi Alh Lurwan yayi murmushi yace"a mezai hana hakan yayi walh naji dad'i sosai saidai ko yaran Allah yasa kada musami tangard'a daga gunku, Dukkansu murmushi sukai Dan suma hakan yayi musu bayama hassan da dama bai Dana son Teemah ba yaji anfaranta masa rai teeman ma taji ddn hakan don Yaya hassan mijine Na nunawa Sa,a yanada mutunci gashi ba ruwansa taji sonsa yashigeta one tym Dan dama ita batasan yana dakon sontaba Shiko deen kallon Nabeehat yaringa yi yana murmusawa don Nabeehat tayi masa koba komai tanada kyawun hali irin Na Teemah gata kyakykyawa me kunya ayanxunma sunne kai tayi dataga irin kallon dayake mata Feenah da Hussain sunji dad'i gashi suma za,ayi nasu Auren Knn kwana kusa Nan iyayansu Nasu suka farga da halin da "yayannasu nasu shiga najin dad'i suma sai sukai farin ck lallai Abu yayi knn. Abban Teemah yace" to masha Allah naji dad'i nima zanbiyawa "yayana sadaki konawane insha Allah naji dad'in wannan had'in natuwona maina kunga zumunci zaik'arfafa Knn,Allah yasanya Alkairi acki" Dadyn feenah yace"amin,Dan haka nixan saka ranar Aure nan da wata d'aya, Dadyn Nabeehat yayi murmushi yace"to Shikenan Ai kacancanta nikuma tawa gudunmawar zanyiwa "yayana mata kayan d'aki " yan waje. AbbanFeenah yace" saidai kuma banaso "yata Teemah tatafi har k'asarku don tayiw maahaifanta nisa natabbata zasu bukaceta akusa dasu dansu kara shakuwa Dan haka hassan inaso kanemi transfer d'in aikinka yadawo Nigeria zan saimaka gida kuxauna, Hassan yace" to dady godiya nake, Iyaye mata nan aka hau murna ana saka albarka a Auren.... _nima albarkar nasaka kema me karatu saiki saka taki albarkar_ ~*Auntyn Sayyada da shahidah*~💘 [5/21, 13:05] Nabilancy Luv: 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐 *CAKWAKIYAR ZAMANI* 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐 _by_👉🏼 *Nabilancy Luv*©💘 *KADUNA...* ~*Pg 36-37*~ To acan Kaduna ko kuwa a b'angaren gidan mallam bak'in ckn Abinda Aisha tayine yakwantar dashi yakamu da hawan jini kullum cikin b'acin ran guduwarta yake yana ganin wannan abin datayi tafi tozarta tashi akan Na farkon tabbas yasan yanzu kowa yafahimta tunda sati biyu Knn da barinta gidan anyi taron saukar Aminatu babu ita ack Aminatu kuwa abin yana damunta harta fara rama Yaya baffa yasakata agaba yana mata fad'a"haba Ummie Na wannan wane irin abune kullum zanyi mk mgn akan kibar tunanin nan kink'iya itadai Aisha tana can hankalinta nasan akwance may be ma tamanta damu zakije ki kashe kanki abanxa kimin asara gashi bikinmu yarage sati uku ga mallam akwance duk kunsawa kanku tunanin wata banxa can... "Haba Yaya kaima kasan abin akwai tsayawa arai kayi min uzuri ina k'aunar Auntyna walh nitunanina akullum shine makomarta domin ta d'auki zunubai kuma tana kan d'auka ma ga alhakin iyayanta data d'auka Yaya baffa yace" to naji kina k'aunarta Dan Allah kisawa ranki salama ki fidda tunanin ta aranki,nimafa "yaruwatace daku nashaku banida wani Dan,uwa ko yr,uwa sama daku Dan haka inaso mutaru nidake akullum muringa mata addu,a akan Allah yashiryata yadawo da ita gida,bawai muita tunani aranmuba, Anan tayi d'an murmushi har wushiryarta ta fito datake k'ara mata kyau tace" to Yaya nadaina zanyi addu,ar da kace" "Yawwa kokefa my wifey " Tayi murmushi akaro Na biyu tace"saidai Yaya ina tunanin tafiyarka har Abuja Aiki gaskiya Ni saidai ka tafi dani in An d'aura bazaka barniba, Ta mak'e nafad'a kamar wata baby Yayi dariya yace"to ya zanyi Ummie Na acan Kawu yasamarmin Aikin dole Na amince naje kinga sunkusa sauka kada nayi wasa da damata bandama munada hanya nidasu Yaya suraj d'in kina gani daga gama karatu zamu samu aikine inba munsha wuyaba ko munkashe kud'i Ai hanya tayi, Aminatu tace"kaga shi Yaya suraj yayi Sa,a anan yasamu aikinsa matarsa Nabila ta huta gata ga mijinta, Yy dry yace"kece Knn baki hutaba? Batace komaiba, Yace"kwantar da hankalinki my wife nima Kawu yace baifi Nai wata hud'u acanba zaisa aimin transfer Na dawo kadunaba,yanxu baga Mukhtar ba shi kinga anan zariya yasamu nasa Aikin kuma matarsa can zai zauna da ita, Aminatu tace"ita ai batada damuwa tunda tanada "yan uwa acan kuma gata ga angonta. Baffa yai murmushi yace" inaso kigane wani Abu Ummie Na kinga abujan nan bamuda gida acan kuma haya tsadane da ita acan d'in wata hud'u kamar yaune,zan ringa zuwa duk k'arshen month ina ganin amaryata ko hakan bai yi miki ba? Yafad'a yana mata wani had'add'en kallo me motsa zcy tayi murmushi k'arfin hali tace"yayi yayana,saidai Ni kawai abarni agida gunsu inna yafimin sauk'i, Yace"a,a banyardaba inkuma nadawo ganinki kumafa aibaxan sakeba,kiyi hkr zamu zauna agidan mu da Kawu yabamu bagaki ga matar Yaya suraj ba kuna tare a unguwa d'aya saiki ringa zuwa kullum kuna hirarku ko? Ta gyad'a kanta tace"to Allah ya tabbatar mana da Alkairi, Yace"yawwa Amin, amaryata ko kefa..... ~*Auntyn Sayyada da shahidah*~💘 [5/21, 13:05] Nabilancy Luv: 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐 *CAKWAKIYAR ZAMANI* 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐 *dis my novel 4rm 1st to end I dedicated to my luvly dotah Pharty b.b* _by_👉🏼 *Nabilancy Luv*©💘 ~*pg 42-23*~ Biki yayi biki kam domin koina ka zaga zancen wannan bikin "yan gatan akeyi kowa kaji kaji yace zashi bikin Auren dangi" Party kala biyar akayi Na k'arshe ranar talata aka k'areshi feenah ce ta shiryashi Hussain yabiye mata yanarkar mata da nera iya "yammata ne don k'awayenta Na jami,a tayishi ankon partyn k'ananan kayane dogon wando bak'i ko sket hark'asa baki d'amamme da Riga body hog,pink inkaga dama kasaka d'an mayafi ko hula sunan wanan pharty *berver Q,* Anyi shagali sosai mawak'an mu Na Hausa matan sunbaje hajarsu ta wakar bikin da sukayo musu sunkuwa kwashi naira Faty nijar ce da Murja baba da fantimoti, Amare sun cashe don babu maxa agun dogayen riguna suka saka har k'asa masu dogon hannu farare masu adon kwalliya Na stone me shek'i da fulawowi. Sai goma aka tashi a phartyn nan a can nahango " yan lek'en asiri marubutan mu Na novel sunje d'aukar news sunata shirin shiga mota da saurina Na tafi gunsu natari maman Aleesha nace"kewai amara kowanne pharty dake? Wannan ai gayyar sod'ine... Da tsiwarta ta katseni dacewa"wani irin gayyar sod'i to inma baki saniba kisani feenah ce ta gayyaceni nikuma nagayyato mata mutane 20 gasunan nakama bakina nace "me ? Da gaske kk ko kuwa ? Keda kk matar Aure zakizo phartyn " "yammata" Tai murmushi tace'"kalli bayanki kiga matan Auren yanda suka d'ora After dress akan shigar tasu , Najuya bayan nawa kuwa nakai kallona kan mata sunata shiga mota wasu sun d'ora gyale akan shigar dasukayi wasu kuma sun d'ora after d'in nace lallai "yan ganin kwal uwar daka sauranku kai amarya, Tayi dariya tace" ai wannan dolene ko baki fad'a ba zamuje raka Aunty Teemah gidan Angonta hassan, Nace"dafatan Baban Aleesha yasan kinzo ko? .tace"ai bana satar futa da amincewarsa Na xo nan"muje inraka ki kugaisa da '"yan uwa marubuta online novel, Nabi bayanta muka k'arasa gun zugar matan dake shirin shiga mota wasu kuma suna tatstsaye ajikin motar Lallai marubuta online suna da had'in kai da kara gasu da mutuncin da sanin darajar mutum mungaggaisa dasu ckn mutunci one by one muka gaisa Dan agane juna,ta farkonsu itace *jiddah Aliyu,Faty Azland ,meesha Luv,lilmeerahcute,Ruky sadau,billy giro,muhmeelat,k.Candy,Aisha wakili,miss neerat,summyn bash,miss xoxo,ummiey agos,basmar er lele,Asiya bashir,Asmy b Aliyu,queen mermue,beebie isah,futha Luv,khausar luv,Anisa didi, zee yabour,Nuceey Luv,Ummi hambali,Amnoor,Nabila Mmn Khalil,ummu Affan,mummeetie,Aisha A,muhd,Ayusher,kdeey,Fiddausi.sodangi,ummu sabreenah* kai wasuma bazan iya rik'e sunan suba Saidai muce Allah yamaida kowa gida lfy 👏🏼😂 *===============* Ranar laraba da dare motocin kai amarya teemah sukai jerin gwano domin kaita d'akin angonta hassan Antsara idan su feenah da Nabeehat suka rakata d'akinta sukuma washe gari sai atafi kaishu a jirgi Teemah ansha kuma MNA rabuwa da iyaye tana jikin momy ackn motar tana shafa kanta tana tausarta da kalami mai ddi, "kiyi shiru Teemah kowa d'an hakane keda kk akusa damu ma meye Na kukan sukuma " yanuwanki suyi Yaya? Dama suna ckn motar abaya basai suka hau kukaba Aunty Amina tana tsakiyarsu ta janyosu jikinta tana rarrashinsu"haba daga fadin haka saikuyi kuka kamar anturaku,tokuma ai kamar akusan kuke Dan zamu ringa ziyartarku akai akai kunji, Nan taita aikin rarrashi sudai sunaji ne kawai ℅℅℅℅℅ Bayan "yankai amarya sun watse aka bar teemah a zaune kan gado lillib'e da gyale har kanta ta rufe fuska tana kuka Ango kuwa bashi ya shigoba ma sai goman dare Shikad'ai ya shigo gdnsa babu " yan rakiya Dan yanxu anwaye Ganin tana kuka yashiga wani hali yaringa nan nan daita yana rawar jiki akanta yaita aikin rarrashi hartai shiru ya hada mata ruwa ta watsa dantace masa zafi takeji Yasa sukai sallar nafila ta godiya ga ubangiji sannan yakawo mata yoghout d'in daya shigo mata dashi da nama taci kad'an ta ture Saida yai da gaske ta iya saka wasu k'ayatattun sleeping dress masu hautsina zcy Hassan dakyar ya saita kansa yajata zuwa gadon baccinsu yakashe musu fitila.... Ganin duhu adakin yasa nafito da gudu nayo waje Bazan iya daukar muku wannan rahotanba yafi k'arfina Asuba ta gari Teeman hassan.... ✋🏼✋🏼✋🏼🙌🏼 ~*Auntyn sayyada da shahidah*~💘 [5/21, 13:05] Nabilancy Luv: 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐 *CAKWAKIYAR ZAMANI* 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐 _by_ 👉🏼 *Nabilancy Luv*©💘 ~*pg 38-39*~ Da daddare Hjy Salma tana zaune itada me gidanta Alh kamal da d'iyarsu Teemah sun sakata agaba suna mata tambayoyi akan duk abinda take so da Wanda bataso tamkar wata "yar gold Murmushi kawai teemah take xubawa tabbas yau taxama " yar gata duk da ada canma tana kallon kanta a "yar gatan dady to amma wannan tana ganin ba irin wancan bane lallai mahaifinta yana sonta Dan motsi kad'an tun bayan tafiyarsu dady da momy inya kalleta saiya zubda hawaye Alh kamal Yakama hannunta yace" my teemah Uwata takaina my kk so aduniyar nan inyi mk ? Ki fadi ko mene ne xansai mk gida ko mota ko kujerar makka kafin Aurenki insiya inbaki? Murmushi tasakeyi sannan tace" Abbana niku kawai nake so ayanxu tunda Allah yabani Ku,gani ina tare daku banison duk wani k'awar duniya fatana ubangiji Allah yabarminku.... Hjy salma ta katseta"amin,naji dadi sosai teemah mungodewa Allah daya bamu "ya me hankali da fahimta sannan inaso ki fad'a mana gaskiyarki kada ki kwari kanki kina son hassan har zcyrki ko kuwa gara ki fad'a kada ko alkunya kk yimana. Teemah ta girgiza kanta tace'" ko d'aya Umma inason Sa zanyi zaman Aure dashi domin Yaya hassan yanada kyawawan halaye irin Na yayana deen, Hjy salma ta gyad'a kanta ckn jin dadi tace "to Alhamdulillah Allah yabaku zaman lfy ki zama me biyayya gun mijinki inaso ki gado halin me sunanki Nana fadima d'iyar manzan Allah Teemah tace" insha Allahu zanyi kema Ummah ai me biyayyarce ko hali irin naki Na d'auko ai Na more tunda biyayyar ce takaiki shiga halin rashina, Abbanta ya gyada kansa yace"kwarai kuwa zancenki daidai yake Uwata domin ina alfahari da Ummanki tunda nake da ita bata tab'a yimin musuba,baxan tab'a samun macen da zatayimin abinda tayiminba,gata nan tanada rik'e sirrin miji sosai Na jinjina mata,ko wani nata bata tab'a fad'awa halin data shigaba balle nawa ayanxu ma Ni tunani nake Na abinda zamuce dasu akanki. Hjy salma tace"gaskiya zamu fad'awa kowa Na tabbata za,a yarda damu kobamu da shaida tunda kamarka da "yarka ta nuna, Ya gyad'a kansa yace" hakane,gobe saimu fara zuwa gasu inna zanyiwa Yaya Mus,ab waya yasamemu agidan daganan saimu wuce gidan "yar Uwata . " Allah yakaimu goben, Yace"amin,yakalli teemah yace"Uwata tashi kije ki kwanta dare yayi kiyi baccinki kinji, Hjy salma ta kama hannunta tace"tare zamu kwana Abban teemah yau dole kayi hkr bamu tab'a raba d'aki ba Dan bazan iya nisa da itaba har sai in tayi Aure, Dry yayi yace"Au abin hakane? To Shikenan ai dole dai zata tafi gidanta tabarmu tare adawo d'akin nawa Yafad'a yana dyr itama dryr take teemah ko murmushi takeyi ita iyayan nata ma burgeta sukeyi ko don"yan bokone baruwansu sunada wasa da dariya ga wayewa abinsu Da asuba kamar yadda tasaba ta kira deen Awaya yana d'auka da sallama saida taji wani abun ya tsarga mata tai saurin kawar da abinda ke ranta tace"Yaya dafatan ka tashi yin sallah baka makaraba ko? Yayi murmushi yanadaga kwance yace"k'anwata yanxu dai kk tasheni nagode ina Ummanmu? Tace"Umma tana sallah, Yace"to kigaidamin ita da Abba nagode my sister zanyiwa Nabeehat wannan kyakykyawar hudubar taringa tashina bacci awaya domin hakan yanada kyau ga d'iya mace rik'e ibada kici gaba dayi k'anwata har gidan Aurenki kinji" Ta gyad'a kanta taji dadin hakan tace"naji nad'auka xancigaba dayi insha Allahu kagaidamin kowa da kowa insun tashi Nan sukai sallama ta kashe tana murmushi"Allah sarki yayana ya zama Na Nabeehat"ikon Allah Knn, ×××××× ×××××× ××××× Saida suka gama shirinsu Na tafiya gidan tsoffin hjy Salma kana Abban Teemah yakira yayan Hjy salman Yaya mus,ab d'in yasanar masa cewar yanason ganinsa yanzu agidan inna. K'arfe sha d'aya a can gdn tai musu suntarar da Yaya mus,ab d'in a can harda "yayansa ya taho macen budurwarsa sunan Meenal sai maxan da suke sama da ita Musa, Mesunan mallam ake cemasa Sai kuma k'aninsa Ahmad Sudais sunan mahaifin matar musab d'in Knn duk Jami,a suke zuwa Bayan angaggaisa suna zaune Hjy salma ta kasa musu bayanin Dan batasan ta inda zata fara bama Sai Alh kamal ne yai musu bayanin yanda zasu fahimta ckn sauk'i baib'oye musu komaiba Dan baxai yi k'arya ackba Aiko dai sunsha mamaki sosai inna takama baki tace" ikon Allah taho nan jikallena fad'ama Bintu shiyasa tunda kuka shigo nake jinki ajikina Allah wahidun ahadun Ashe ked'in jininace bamu saniba kikazo gaidamu Allah mungoma da Aure bai gifta tsakaninki da saifu ba. Shima mallam abin mamaki yaita bashi Yakama hannunta yace"sannunki Fatima kinji haka Allah ya k'addara zaki nesanta da iyayaenki to amma mungode Allah daya kaiki hannun Arxiki kuma gida, Yaya mus,ab yace"lallai wannan Abu akwai *cakwakiya* acknsa tabdijan Amma kema kema kinyi ganganci da kk biyewa mijinki salma saidai tunda HK Allah ya rubuta dole ya faru Alhamdulilah muna godiya da Allah daya bayyana muku ita awannan lokacin Allah ya nuna mana bikin nata, Hjy salma tace "Amin Yaya,zansa Hassan d'in yazo ya gaidaku tareda k'anwar tasa da zata Auri Saif d'in kugansu , Inna tace " to aishikenan hakan yayi ma,Allah yasa ayi damu. Dukansu sukace "amin, Dazasu tafi gdn Aunty Amina yayar Alh kamal Ai Meenal cewa tayi saita bisu domin itakam taga k'awa kuma " yaruwa Teemah dama kusan Sa,annine Teemah Ranta Fe's yauu gata ga kakanninta Na gaskiya masu sonta da qaunarta.... ~*Auntyn Sayyada da shahidah*~💘 [5/21, 13:05] Nabilancy Luv: 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐 *CAKWAKIYAR ZAMANI* 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐 *End...* _Sak'on gaysuwata ga wad'annan manyan grps d'in masu matuk'ar muhimmanci agareni..._ *Hikima writers Nvsl* *Cooks Yumms Nvls* *Mar,atus'Saliha Nvsl* *Sahafs Nvls* *Dandalin Autar Hjy Nvls* *Rumbun Asiya b.Aliyu Nvls* *Pharty B.B. Nvls* *Crazy buddies Nvls* *Khadijah Candy Nvls* *Novella's lodge Nvls* *Fabulous ladies Nvls* *macen gaban goshi Nvls* _by_👉🏼 *Nabilancy Luv*©💘 *KADUNA...* ~*pg 44-45*~ Kawu ne a ckn falonsa yanata zurga-zurga shik'adai sai gumi yake hankalinsa atashe abin duniya yai masa yawa Yakai yakawo saikuma ya zauna ya rafka tagumi yana zancen Zuci"wannan Abu daya sameni natabbata ixina ce Allah ya nuna akaina dakuma Alhakin Aisha tabbas kuskuren Dana tafka ne tun a farko yanxu nk gani.. "To yanxu ya zanyi,ya Allah ka yafemin abinda nayi Na sab'onka danai wajen Neman duniya akan inaso nasami mulki nai sab'o agareka Na cuci " yar d'an uwana Astagfirullah ya Allah, Ya mik'e zumbur ya d'auki mukullin motarsa sai gidan d'an uwansa mallam Karfe shida Na yamma a masallaci yasameshi don ankusa kiran sallah baya fitowa sai yayi sallah Sun keb'e dagashi saishi ya rasa ta ina zai faro masa wannan bayani domin ayau dai kome d'an uwansa zai masa saiya gaya masa gaskiyar lamari ya nemi yafiyar abinda yaiwa "yarsa " kayi shiru ka kasa cewa komai,inji mallam Kawu ya sharce gumi kansa ak'asa yace"ka garfarceni Yaya nayi maka ba daidaiba naci amanar "yanuwantaka natafka sab'on Allah duk ni kad'ai duk akan son zcy Wanda abokina ya runjayeni akan hakan... Yai shiru yakasa ci gaba Mallam yace" banganeba meya sakoni ackn lamarinka dahar ka cuceni bansaniba. Mekayi min... Kawu ya sharce gumi kan goshinsa yace"karayar arxik'ice tasameni Na mak'udan kudadena har kada rorina Dana samesu ta hanyar matsayin danake kai sun dulmiye narasa su mallam gashi saura sati guda musauka akan kujera natabbatar hakkin Aisha da abinda naiwa ubangiji ke bina... Mallam yace "wai mekayi ne ?me kuma kaiwa Aishan..? Kawu yafara zubda kwallah ya zayyanewa mallam komai tunda ga ranar dasukaje gurin boka yanunawa boka cewar yanason yahau kujerar chairman kota halin k'aka konawa zaibawa boka inyai masa aiki yasamu Boka kuma yace" yakawo sperm d'in yarinya budurwa wacce suke da kusanci da ita yakusanceta yakawo sperm dinsa danata za,ayi aiki mekarfi.kud'in Aikin ma saiyahau zai bashi Kawu yana kuka yagama zayyanewa mallam komai harkawowar abinda yaiwa Aishar da motar Daya bata ta alkawarin abinda yai mata. Sosai mallam ya shiga firgici da wanga zance lallai duniya abin tsoro Yakalli kawu yace"yanxu duk kai kayi wannan tabargazar da hamkalinka da komai? Haba Ibrahim amma baka kyauta was kankaba,Ashe Kaine silar lalacewar Aisha tabbas kayiwa Allah laifi dolene ya tuhumeka gashinan ai tun ba,aje koinaba kaga abinda ka aikata da idonka kayi gaggawar kadaita da Allah kanefi yafiyarsa ka kasance a kullum kana Neman tuba gun Allah nidai nayafe maka tunda babu yanda zanyi aikin gama ya gama saifatan Allah yadawo min da "yata gida zansaka Almajirai suringa tayani addu,a akanta akan Allah ya juyomin Hankalinta ta dawo gida Mallam ya dafe kansa yace" kai wannan duniya cike take da *cakwakiyar zamani* yanxu ace k'anin uba ya Tara da "yar yayansa? Hodijan Allah kasa mu dace... ******* ******* Anata hidindimun biki angawaye sun gama lefe domin kowannensu Yakama aikinsa yana samun nakansa daidai gwargwado Yaya baffa yana Abuja kullum yana manne da Aminatunsa ta waya tana zuba masa shagwab'a ita lallai tagaji yadawo tayi missing dinsa Shikuwa lallab'ata kawai yake Dan jiyake da ita kamar kwai. Asatin bikin ya d'auki hutun Aiki saigashi ya diro Kaduna baisanar da itaba Yaya suraj kawai da Mukhtar yasanarwa suma aranar sukai masa waya amotarsa ya dawo Aminatu murna kamar me! Harsaida inna A,i tace da ita" ke d'okin mazallak'o kiyi ahankali kada yagano kinmatsu da son ganinsa mana kodai mubashi ke yatafi dake, Kamar tace mata 'eh inna,Amma saita dake don tanada kunya taringa murmushi bata tankawa innarba Sun dad'e tare ana hirar yaushe gamo ta masoya saiyaga Aminatun tak'ara wani kyau sai shek'i take kodon tayi gyaran jiki Ana saura kwana biyu d'aurin Aure baffa da Aminatu suna tsakar gida kan tabarma suna hira wajen takwas da rabi Na dare saijin sallamar Mace sukayi tashigo gidan tana rab'ewa Aisha ce! Zabura Aminatu tayita tafi aguje kamar zata fad'i tarumgumeta tana fadin"Aunty Aisha kece"? Baffa kallonta kawai yake yana mamakin ta lallai Aisha duniya ta koyarta Knn. Matan gidan suka fito da sauri suga wacce Aishan Inna halima ta nuna mata hanyar waje "maza ki fita kada ki tunkaromu kinemi wasu iyayan munyafeki Aisha tasa kuma" inna kuyafemin nayi nadama natuba bazan sakeba Inna A'i. Taje takamo hannunta takaita d'akin mallam yana kwance yaji shigowarsu yatashi zaune yak'ura mata idanu tanata goge hawayenta ta durkusa agabansa tana kuka tana Neman yafiya Murmushi mallam yayi yaji dadin dawowarta lallai addu,a bata fad'uwa k'asa banxa yace"daina kuka tunda Allah yadawo dake kingane kuranki nayafe mk Allah Ya yafemiu gaba d'aya tashi kuje saida safe za,a zauna akanki inkowa yazo, Ta mike tana matsar kwallah ta futa ××××× ××××× ×××××× Da safe kowa ya hallara har kawu mallam yace"ga Aisha ta dawo tace ta tuba tayi nadama nikuma nayafe mata akan wani b'oyayyen dalili Dan Allah yana yafiya agaremu Sannan kuma inaso Ku yafe mata Inna halima tace"shikenan mallam nayafe mata Amma yatayi da cikin jikn nata? Aisha tace"hatsari mukayi nida Adam yarasu nikuma cikn ya zube nayi jinya ne nasha wahala sosai Kawu yace"Allah ya kiyaye gaba Aisha munyafe mk muma kiyafe mana, Tagane nufinsa wato shima yayi nadama Knn, Ta durk'usa agaban mallam tace"mallam Na amince Na mik'a wuya ka Auramin Ashiru zanyi zaman Aure dashi da zcy d'aya, Murmushi mllm yayi yace"toshikenan Amma kin faranta min rai sai ahada da nasu baffa jibi A d'aura allah ya sanya Alheri. Dukkansu sukace Amin!'" Muma muce Amin!!!! 👏🏼👏🏼🙌🏼bissalam Saimun had'u asabon Nvl dina inda ranmu da lfy bayan sallah ~*Auntyn Sayyada da shahidah*~💘 [5/21, 13:05] Nabilancy Luv: 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐 *CAKWAKIYAR ZAMANI* 🌐🌐🌐🌐🌐🌐🌐 _by_👉🏼 *Nabilancy Luv*©💘 ~*pg 40-41*~ A can gdn Aunty Amina kuwa Da isarsu ta taresu da murnarta tasa me aikinta ta Kawo musu abin motsa baki Taita kallon Teemah kamar tayi magana dai amma saitayi shiru teemah ma dai kallonta take taji aunty Aminar ta burgeta don ta iya karb'ar bak'i gata da raha Bayan angaggaisa Hjy salma tace da ita"Aunty munxo mk da wata magana me karfi wacce muka b'oye mk ita tun a farko Aunty Amina ta gyara zama tana saurare Alh kamal shiya fara koro mata jawabin yadda abin yake kana Hjy salma ta cafe ta k'arasa Aiko dai Aunty Amina tasha mamaki takasa magana ta kurawa teemah idanu tana hango tsantsar kama da take da d'an,uwanta itakanta tasha jinin jikinta don tayi kama da d'iyarta da take boarding sch Nana faty,"yar shaekara 18 tana year d'inta ta k'arshe "Allah Almusawwiru Ashe haka abin yake? Amma dai naga laifinki Salma da baki iya gaya min halin da kk cikiba,kk biyewa soyayyar miji kk sab'awa zcyrki sannan da ace kinshiga wani halin kumafa ya zakiyi? Yanxu da ta Auri d'an uwan natafa? Da walh laifunku zasu gani yaran, Ta juyo kan d'anuwanta gaskiya baka kyautaba ka cutar da " yar mutane banda Allah ya jik'anku da Kaine ka kwan aciki, Alh kamal yace"yanxu dai Aunty tunda komai ya wuce ba fad'a zakiyiba,saimu godewa Allah gabaki d'ayanmu kawai Tace"to mungodewa Allah amma gaskiya anan zaku tafi kubar min ita takwanar min inyaso gobe sai indawo muku da ita Takalli teemah"Mamana zaki kwanan anan? Teemah tace"zan kwana mana Aunty, Aunty Amina tayi murmushi tace"yawwa Uwata so nake Anjima Alhaji ya dawo kugaisa awace skul kike? Teemah tace" sch of Nursing" Ta gyad'a kanta yayi kyau my dotah,takalli Meenal tace"Meenal anga "yar uwa ko"? Dariya Meenal tayi kawai don itanma bame surutu bace. ********************* Sati d'aya ya rage ayi bikin amare Teemah,feenah,Nabeehat,angwaye suka bugo iv,Teemah " yar gatan Aunty Amina da Yaya mus,ab dukansu sunyi mata kayan furnitures. "Yan ubansun haka Alh kamal kuma yabiyawa mazajen sadaki shiko Alh Lurwan gida ya dank'awa hassan kyauta a d'an agundi babban gidane mekyau da tsari har Wanda zai ringa musu gadi aka tanada nan mahaifinsa daya koma can London d'in yahau nemar masa transfer Na aiki, Dama Alh mansur yayo lefe akwatuna set bibbiyu nakowacce acknsu masu kyau da tsada 'yan London d'in angwaye sunji dadinsu Gidan da Deen ya k'era inkungani saikun kama baki. Yayi filoti biyar harda bene gaskiya ankashe nera(ai dole Dan shid'in me kudin kansane Yaya saifudden ba) " ya mata anata gyaran jiki Nabeehat tana gidan momy dan Hjy lubna komawa tayi tabi mijinta kfn sud'au hutun aiki Ango hassan sai waya yake yi da feenarsa yana zak'ak'a mata zafafan kalaman soyayya Dan yaga takamu sosai yanxu takwantar da kanta agunsa duk abinda yace da ita tanabi su saka atattach an daina tanata rawar kai za,a kaita turai ta xauna zaman Aure gata ga iyayen miji Na kwarai Sosai akai gayya awannan hamshak'in biki da za,ai gidajen redio ya d'auka bayama a Arewa redio kullum ayi sanarwar bikin nan yakai goma bare in Aunty Nabila mukhtar uba nakan duty.(Alherin Allah yakai inda kk my namesake) Amare ansha gyara dukansu Aunty Amina ta taresu agidanta tana banka musu maganin mata nasha da madara ga kaji da tsimi datake basu ta tanadar musu "yar Sudan da zatayi musu kunshi itace me musu dilka da halawa Feenah datake bak'a saida ta haska fatarnan sai shek'i take Hassan gwanin iya soyayya duk ckn mintina yakira Teemah harsaida Aunty Amina takwace wayar tace dashi" surukina zako kabari agyaramin "yar nan tawa? Kaki bari ayi mata gyaranta anitse" Awasan dare tafad'a shima dariyar yayi yace"sorry my Aunty nabarta in angama nakira,dry Aunty Amina tayi takashe wayar Dan tafiso agyara mata d'iya tafito fess da ita Ana jibi d'aurin Aure angwaye su hassan da Hussain da iyayaensu harma da "yan zuwa bikinsu suka diro Nigeria Biki yayi biki kam don Ankashe kud'i abin ba,a cewa komai. Ranar lahadi aka d'aura Auren Na " yammatan uku da maxajensu Aranar akayi partyn lauyoyi da suka had'a a Royal don suyi mata kara Hussain yaji dadin wannan party don dama abokansa lauyoyi sunxo anci ansha amare sunyi kyau haka angwaye ma Hjy salma tayi kyau ackn kayan lauyoyi saida za,a tashine ma tasaka ankon atamfar datayi musu su hud'u england ce babba itada Hjy maryam,Hjy lubna,Aunty Amina,duk d'inki iri d'aya Hatta kayan Amare da angwaye ita tayi musu Awashe gari kuma a tahir aka shirya partyn banda manya Saifudden ne yayiwa mutane ankon haka amaren ma shiyayi musu sannan yai musu odar tsadaddiyar bak'ar kot suka saka anci ansha anyi lik'in daloli Mawak'a shidane suka baje wak'arsu ta bikin Nura m inuwa,Ali jita,sabon zuwa Na bori,ado gwanja namai dawayya,sai Naxir ahmad,Ibrahim Ibrahim, Tabbas sunkwashi kudi don basu tab'a zuwa bikin da suka sami neroriba irin wannan babban biki A can kan kujera nahango marubuta novel ana cin kaza ana korawa da lemo, Mama hassy princia,da Aunty Nafee anka,da Zee Autar Hjy,da Khadija candy,Ummu Affan Nabila Mmn Khalil,Safiyya Mrs sadeeq,Nabilancy Luv,Anisa didi, Amnoor,Party bb,maman shakur khalisat haidar,Ummi aysha ,Aysha garkuwa,kai wasu ma namanta sunayensu harda sunzo taya murna da kwadayi Dan nahango Maman aleesha Kawata anasaka lemo ajaka.... 😂😂 ~*Auntyn Sayyada da shahidah*~💘