[8/27, 7:15 AM] Ummu Sumayya: 🌺🌺🌺🌺 *CARBIN ƘWAI* ```Mai wuyar janyuwa``` *Writing and Story By* ```Ummu Sumayya ``` *Babybintu* 📿📿🥚 *Wannan labarin 'ki'kirarre ne banyi dan wata KO waniba inyayi daidai da labarin rayuwarki kiyi ha'kuri bada niyya nayiba* *Agaskiya bansan yanda Zan kwatanta chakwakiyar dake cikin littafin nan ba domun babu b'angaren dabai ta'bo ba kawai inkinaso adama dake kiji ya abun yake kibiya kud'in karatun ki domin kiji ya abun yake y'ar uwa karki bari abaki labari* *_DEDICATED TO NAZEEFI N YAREMA_* 🆓 PAGE *PAGE ONE* *KWARA STATE* Dajine da ya amsa sunan shi na nuzun dauji domin bakajin komai adajin sai kukan muggan namun daji dana tsuntsaye daketa shawagi yayinda ruwa yaketa gudana ak'oramai tsakanin dutse da dutse kasantuwar garin na kwara duwatsu sunyi yawa dan mostly gidajen su akan duwatsun yake, daga chan gefe wata kyakkyawar kenwa ce (mage) kwance bisa wani d'an dutse da alama barci take, jikin tane yafara tsuma da makyarkyata irinta rawar sanyi afirgice tafarka tayi kuka sau biyu miyau miyau sai tafara birgima a'kasa tana 'kugi da gurnani mai tsananin 'karfi, take wajen yafara rikid'ewa yazama ba'kin 'kirin duk kuwa dacewar tsakiyar rana ne, tsayin lokaci kafin wajen yayi haske iya inda take kwance. Sake yin kuka tayi miyauu miyauu sau biyu sannan takoma ta kwanta ahankali haske yadinga shiga jikinta take ta soma rikid'a tana dawowa siffar mutum harta kammala dawowa cikakkiyar mutun abinda yayi matu'kar bani tsoro kenan da mamaki. Mi'ka tayi da hamma tana daga kwance sannan tami'ke tsaye ta dubi dajin datake cikin daga wannan 'kusurwa zuwa wannan 'kusurwa, tadawo da kanta ga jikinta taga siffarta tadawo har kamanninta na mutum nan take ta 'kyal'kyale da wata irin hatsabibiyar dariya mai tsoratarwa cikin rashin imani tausayi da tsananin zalunci da takeji aranta, lokaci guda kuma saita tur'bune fuska tana huci da zare idanun ta irin na 'bacin rai da ba'kin ciki tayi karaji da kururuwa ta soma yima kanta kirari da kakkausar murya. "Sai ni *UHAIRA* y'ar sarkin tsafi *MIYARA* tsafi da sihiri gaskiyar me yinsa muguwar mace nake me hali dubu babu nakirki, makira nake uwar makirci hatsabibiya uwar shad'ananci, matsafiya uwar zalunci mai ba'kar zuciya dababu tausayi a cikinta shekaru goma sun shud'e gani nasake bayyana cikin siffata, Kuma zanyi ramuwa da d'aukar fansa" tafashe dakuka sannan takyal'kyale da dariya hawaye na zuba a idanun ta taci gaba dacewa "Kunshiga taskun azaba mutanen masarautar *BAYNUR* tashin hankali u'kuba mai tsanani ya sameku na rantse da rana da wata da girman tsafin mahaifina saina azabtar daku da u'kuba mai tsanani da masifu masu tsanan tawa tahanyar tsafi da sihiri saina hanaku sakewa da kwanciyar hankali. Tasake 'kyal'kyalewa da wata gigitacciyar dariya ta 'kareta da karaji itatuwa da duwatsun wajen suka yi amsa kuwwa sannan tatashi sama acikin iska kamar gajimare tanufa masarautar Baynuur. *MASARAUTAR BAYNUUR* Masarauta ce mai girman gaske wacce dagani kasan ginin bana yanzu bane duba da yanda aka 'kawata ginin da ya'ben 'kasa aka 'kawata shi da kwalliya iri iri saashi saashi ne dasuka kusa guda hamsin kundai san yandda ginin gidan sarauta yake, KO ina kakalla acikin gidan kuyangi ne keta shawagi kocce tana aikin gabanta hakama fadawa nata kaiwa da kawowa kowa kagani cikin sauri da natsuwa yake aikinsa, daga wani gini mafi girma da tsaruwa wani had'add'en guy yafito da alama dai nan ne fada direct inda ake d'aure dawakai yanufa cikin takun 'kasaita da izza duk inda yagitta bayine kawai ke zubewa suna kwasan gasuwa amma ko kallon su bayayi tafiyan shi kawai keyi cike da ta'kama fari ne amma ba Sol ba yanada faffad'an k'irji dogone santalele yanada siririyar fuska irinta Fulani da many'an idanuwan dasuke k'ara mai kyau hancin shi kamar biro yake ga bakin shi d'an madaidai ci pink kamar na mata sajene yakewa fuskan shi da gefen bakin shi Wanda Ba'karamin kyau yake k'ara maiba yanada kwarjini sosai domun bakowa yake kallon shi kai tsaye yamai magana ba kaf masarautar shakkan sa akeyi idanun shi anytime alumshe suke ma'abocin taunar lips ne musanmman inyana cikin damuwa Sam Sam magana bata dameshiba, Wani hadd'd'en doki fari dababu ko d'igon ba'ki ajikinsa yakama ma linzami, Daga bayan shine wasu suka zo suka zube suna mai kirari "Ran magajin sarki yadad'e takawar ka lafiya d'an sarki jikan sarki magaji ga sarki gaba salamun baya salamun" Kallon su yayi kafun yad'aga musu hannu alamun yaji, jiki narawa wani daga cikin su yami'ke yad'aura mai *kwari da baka* ajikin dokin sannan suka baza malun malun shikuma yad'are kan dokin yanufa hanyar futa daga masarautar, fadawa da kuyangi sai fad'uwa suke suna d'iban gaisuwa. Shiko uban gayyar ma baisan sunayiba Kamar yanda yasaba futa farauta duk ranakun 'karshen mako yauma haka takasance mai cikin natsuwa dokin ke kutsawa dashi cikin dajin. *ABUJA* _( MAITAMA )_ 3:40 Sansanyan sanyi ruwan da akagama yine agarin yasa gari yayi lum kamar yamma tayi garin yayi gunun dad'i mutane sai kaiwai da kawowa suke tayi abakin katon shopping Mall d'in Mai suna *SHAMYUNS* wajen yakawato sosai duk Wanda kagani awajen to iyayen shi sunci sun tada kai domin wajene na classis mutane kasantuwar yau ranar aikine Babu cikowa awajen sai mutane d'aid'ai dasuke shiga suke harkokin su , Tsaye suke acikin shopping Mall d'in wata kyakyawa son kowa 'kin wanda yarasa farace tas tana sanye da street siket blue and white shirt sai black kimono sosai tayi kyau k'aramin Blue Vail ne tayi rolling kanta dashi sai siririn medical glass manne afuskan ta kafafunta sanye da plat shoe black sosai yafito dafarar kafarta agefe Kuma wani kyakyawan handsome guy ne shima yakure adaka American suit maroon colour dasuka matu'kar karban fatan shi basket yake TURA Mata gamida yimata fira ahankali yanayi Yana kallon wata agefen shi, sai murmushi take zubawa da alamu tanajin dad'in hakan, Daga gefe wata chacolate hot bab ne sanye da English wear dasukai matu'kar fitar Mata da sura sai ta'be Baki take gamida hararan farar Beb d'in wacce duk firar dasukeyi tad'auka da ita yake Amma da chacolate d'in yakeyi, Ahankali yace my hubby nasan kin gaji ko yafad'a Yana kallon d'ayan Beb d'in murmushi sukai dukansu Amma sai d'ayan tace "sweetie kamar akwai wata akusa dakai ko?" Waro ido yayi cikin in-ina yace "ehm mekika ganine?" Murmushi tayi Wanda yaasaka dimple d'in ta yalotsa langwabar dakai tayi tana yamutsa fuska tace "jikina ne yabani hakan but amma bara natabbatar tukun tafara laluba wajen dasandar ta, dasauri d'ayan tayi baya tana dafe kirjin ta idonta yayo waje alamun tsoro sungama bayyana atare da ita. Alamu yamata data futa tajirashi amota gashinan zuwa, Aiko dasauri tafuta tana waige ganin takura Mata ido da manyan oil eyes d'inta farare kamar tana gani Nan ko makauniyace Cikin tausasa murya yace "haba *SHUWARA* yanzu zargina kikeyi kome?" Cikin alamun fushi yayimata tambayan gamida watsa mata wabi shegen kallo Murmushi tayi sannan tajuya idanun Wanda hakan Ba'karamin kyau ya'kara mataba sannan tagyara zaman eye glass d'in tace "No kawai kasan inada kishi jikina ne yabani cewar akwai wata akusa dakai amma yanzu tafuta ko tafad'a tana dawo da kallon ta gare shi?'" Zare ido yayi cikin in-ina da kokonto yace " *SHUWARA!!!* mekikeso kice min ne Wai daga yarinya tazo wucewa takusa Dani duk kinbi kindamu kanki okay dama kina gani kikema mutane pretending kamar bakya gani ko?"cikin tashin hankali ya'karisa maganan gamida kafeta da idanun shi cikeda rashin yarda, Murmushin rainin hankali Shuwara tamai tace "Habib stop talking to me like that Dan INASONKA ba shine zaisa kadinga gayamin magana son rankaba Dan haka you have to be careful with me" tana kaiwa Nan tafara laluban hanya zata futa, Cikin sauri yabi bayanta da basket d'in yasha gabanta gamida RIK'E sandan yace "Am sorry My hubby please karkimin haka wallahi Kika rabu dani mutuwa xanyi please Don't leave me am sorry once again it's all my fault please" Murmushi tayi tace "hmm Habib nizaka yaudara to ka adana kalaman ka tun wuri kila nan gaba sumaka anfani kamatsa kabani hanya na wuce ko nakira security sumatsar min dakai" cikin tsawa ta'karasa maganan Dan haka cikin sauri yamatsa jikin shi kuwa sai kyarma yakeyi Addu'ah kawai yake Allah yasa ba warkewa tayiba domin inta warkene tabbas yasan yau a sell zai kwana dangashi har Beb d'in shi Jiki asanyaye ya'karasa yaje yabiya kud'in komai yafito bisaga mamakin shi Babu motan dasukazo da ita Cikin d'an rud'ani yad'aga waya yakira Wayan Shuwara Amma not respond kusan twenty miss call dasauri yakira Rubinat bugu d'aya takatse yasake Kira Nan ma still anayin cotting d'in Kiran kusan ten minutes saiga text yashigo wayanshi kamar haka _wallahi yau nasan tamu ta'kare asirin mu yatono makauniyar Nan kejan Moto Kuma kamar Bata san daniba haka tanuna driving takeyi cike da kwarewa Kuma ba hanyar gida tanufaba munfara futa acikin Abuja wallahi kashi nagama yanzu please Habib kayi wani abu Mana wallahi kasheni zatayi_ Kara Kiran wayar yayi sai yajita akashe na Shuwara yakira itama not reaching, cikin tashin hankali yabar Mall d'in okada yatara yahau batare dayasan Ina yanufa ba zufa kawai yake sharewa Saida sukai nisa da tafiya text yashigo wayanshi dubawa yayi dasauri yaga Shuwara ne jiki narawa yabud'e sa'kon. *YOBE* Kashim Ibrahim shatima way 8:16 *SAMRAN INTERNATIONAL HOSPITAL* Adai dai Nan wata black Jeep Mai tinted Glass tayi parking wani kyakyawan handsome yafito sanye da kayan likitoci fuskan shi sanye da eye glass fari ne sol da ganin shi kaga bafulatani sajen daya kwanta agefen fuskan shi bak'i sid'ik yashafa kafun ahankali yafara tafiya cikin takun izza da taqama yanufa cikin hospital d'in driver d'in shi ne yashigo da motan gamida kwasan wayoyin shi yabisa dasu Ma'aikata sai kwasan gaisuwa suke Yana d'aga musu hannu kawai dan baya cikin yanayin dazai iya magana yau ahankali yashiga office d'in masha Allah nafurta ganin had'uwar wajen kamar gida Amma Wai office🤔 lallai masu layya nacin nama lolz Bajimawa secretaria shi tashigo Mai da tarin file kusan talatin harta juya zata futa yad'aga murya yace "Judith come here" Cikin girmamawa tadawo gamida duk'awa tace "sir what do you need" Wasu filled yami'ka Mata yace "iyaka wad'anda zan iya gani kenan so that we can take it to Dr Sameer am not feeling fine today" Cikin tausaya tace"Okay sir wish you quick recovery" "Thanks" kawai yace mata, indasabo tasaba da halin ogan nata domin ko patient yake dubawa baicika kallon mutum ba kuma kana zuwa zaka Mai bayani ne batare daka jira ya tambaye kaba Ahankali patient sukai tashigo wa Yana dubasu har twelve tayi sannan yami'ke yafuta zuwa restaurant dake kusa dawajen yayi ordern coffee da Arish Dan baiyi breakfast ba yafito direct yana dawowa yanufa world yafara duba patient d'in dasuke akwance sai da aka Kira sallah sannan yafuta bayan sun fito daga masjid ne wani handsome guy shima sanye dakayan likitoci yace "wallahi Samran baka da mutunci bafad'a Mai yakawo gaba kasa yarinya tayi tajiran ka alhalin ba zuwa zakaiba shine yanzu harda kawar min dakai ko thanks" yana gama maganan yayi gaba abunshi Dasauri *SAMRAAN* yasha gaban shi yana kama kunne fuska ba walwala yace "wallahi Banda lapia shine dalilin dayasa banfito ba amma please kayi ha'kuri kaina bisa wuya ayimin afuwa yafad'a yana lankwasar dakai kamar yaro" Dariya yayi yace "wallahi ka iya kalallame mutum idan kamai laifi kasan mezakai na hakura kawai kashirya mutafi wajen yarinyar nan in-muntashi daga aiki understand?" "Kai Buddy Anya baka takurani ba nifa ban cika son zuwa wajen kwaila ba saboda raini kawai kaje amadadina inkun gama magana kagayamin sai nafad'a ma Granny hope kagane" yafad'a yana barin shi awajen yayi cikin teater world Dan yasan shi da korafi Kad'a kai Sameer yayi Yana sakin kill smile yace "inkasan wata aibakasan wataba yaro man kaza Kenan" yagirgiza kanshi sannan yanufa office d'in shi **********Sanye take da atamfa supper Aura Mai zanen yellow da blue d'inkin Riga da siket akama d'inkin yamatu'kar futar da surar jikin ta ga wasu Yan iskan Hill datasa Masha Allah tayi kyau farace Amma ba sosaiba juyi take agaban mirror tana murmushi yau kam tasan duk miskilancin *Samran* sai yayaba ma kwalliyarta yau ko shi waliyi ne sai yakalleta perfumes tafesa different design masu k'amshi sosai pink hand bag da Vail tad'auka tafito zuwa side d'in Aunty ta Akan dining table taganta tana lunch itama kujera taja tazauna tace "Aunty yakike ya aiki" Murmushi tayi tace "Minal sai Kuma Ina" tafad'a tana Kare Mata kallo sama da kasa Langwa'bar dakai tayi tace "Aunty kinsan tatsuniyar gizo Bata wuce ta qoqi gidan granny zanje tunda Samran ya'ki zuwa gwamma naje yasan dagaske nakeyi Kar wata tamin snach" tafad'a tana fari da idanu kamar shine agaban ta "Hmm wannan kanin nawa Yana wahalar min da Yar kanwata Amma kiyi ha'kuri ko Samran yashirya kobai shiryaba wannan karon sai ya aureki duk tsiyar shi kuwa tashi kije kigaisan min da ita" "To zataji insha Allah saina dawo" tafad'a gamida nufan kofan futa "To kikula dakanki dai kinji Banda tu'kin ganganci kinji" "Insha Allah my Aunty" tafuta tana weaving d'in ta........✍🏻 *Wannan littafin na kud'i ne akan farashi me sau'ki inkinaso zaki tura 400 ta 4210014214 lawal shamsiyya eco bank shaidar biyanki ta 07042682333 y'an VIP zasu tura 700 domin samun posting kullum, KO katin waya mtn or airtel ta 07017296839 bana son vtu hoton katin za'a turamin y'an Niger kuma sumin magana ta 07042682333 don jin yanda zaku tura kud'in ku* [8/27, 7:19 AM] Ummu Sumayya: 🌺🌺🌺🌺 *CARBIN ƘWAI* ```Mai wuyar janyuwa``` *Writing and Story By* ```Ummu Sumayya ``` *Babybintu* 📿📿🥚 *DEDICATED TO* *NAZEEFI N YAREEMA* *FREE PAGES* *PAGE TWO* *ABUJA* Cikin fitar hayyaci Rubinat takaima Shuwara sha'ka Amma dake tana ankare da ita saita kauce kokawa tafara janta dashi akokarinta tasha'keta, Nan fa moto tafara tanbal tanbal akan titi kafun kace me tuni hanklin su duka yatashi ganin motar ta'ki tsayawa gashi sunfara barin cikin gari *ZUMA barrack* adaidai Nan motar tatsaya dasauri wasu soja suka kawo musu d'auki ganin motar na haya'ki Kuma ta jirkice, Ko kafin afiddosu tuni sumayya tasuma Bata ko numfashi dasauri wani yakawo ruwa aka dinga shafa Mata Amma shiru Rubinat ido yaraina fata fa domin jikin ta babu inda baya rawa sai zare ido take kamar ace ar taruga barin ma dataga gaba d'aya sojojin hankalin su yatashi sai Kallon tuhuma wani ke watsa Mata. Cikin sauri babban cikin su yahad'a bakin su waje d'aya yashiga hura Mata iska cikin hukuncin Allah numfashinta yafara fisga dasauri yacicci'beta yanufa wani d'aki sauran kuma suka tasa k'eyyar Rubinat har d'akin Akan tabarma ya kwantar da it's yad'akko first aid box yafara Bata taimakon gaggawa cukiin kankanin lokaci numfashinta yadaidaita Amma kuma idanunta arufe ta'ki bud'e su Kusan minti biyar ahankali tafara bud'e idanun nata dishi dishi take kallon su kafun ganin ta yawashe akan Rubinat lumshe idonta tayi tasake bud'ewa ahankali tace "where's my eye glass" atakaice Tai maganan Dasauri suka kalli Rubinat da alamun tambaya Cikin in-ina tace "ni ban d'aukan Mata glass ba kutan bayeta kuji wallahi bani nad'auka ba ko sis?" Ahankali tatashi Zaune tana kallon su saikuma tawayence tace "Ina ne nan please kukaini wajen Aunty na karsu cutar dani kasheni zasuyi please served me" Wanda yad'aukota daga bakin titine yakalli Rubinat cikin tsawa yace "kedawaye kuka sato ta Danni nasan Shuwara Bata gani amma kuma naganta a driver sit Wato sokuke ku kasheta ko saboda kuci dukiyar da mahaifin ta yabari ko??? Muhsin!!!" Yakira d'aya daga cikin sojojin "Yes sir" yafad'a Yana kamewa saboda nuna girmamawa "Akullemin wannan yarinyar harsaina bu'kaci afiddota sannan kai Sani kuje Motan Nan kubincika sosai duk wani abu Mai anfani ku'dauko min shi, sannan kai Abubakar kad'auko min mota inkai Shuwara gida" Gaba d'aya kamewa sukai suka duk Wanda aka ambaci sunan shi sannan suka Sara mai suka futa dan cika umarnin shi Rubinat kuwa kuka da kururuwa take tayi Amma haka Muhsin yatasa k'eyyarta suka bar room d'in zuwa guard room. Ahankali yake kallon ta tausayin ta dankare acikin ranshi yace "My daughter meya had'a ki da Habib bayan kincemin kun rabu???" Kuka tafashe dashi tace "Uncle Isma'el Habib yadanfareni yacuceni yaci amanar yarda data soyayya please zanso kayi amfani da matsayin ka na major ka kwatomin ha'kkina dasuka cinye Uncle Kaine kad'ai last hope d'ina wallahi inkace a'ah ciwon zuciya zai kamani domin banajin zan iya ha'kuri da abunda suka min watakil hakanne ajalina please Uncle don't say no please say yes" tafad'a tana had'a hannayenta biyu alamun ro'ko ga hawaye nata kwaranta abisa kyakykya-war fuskarta, "Sosai tabashi tausayi jikin shi sai b'ari yake muscles d'inshi sai motsi suke mi'ke wa yayi yakalli sumayya yace "narantse da darajar kakina ayau basai gobe ba saina kama Habib zan d'an d'ana mai azaban dasai yagummace mutuwa yayi da ita sai yayi regretting kasancewar shi mayaudari sai yayi dana sanin cin amanar da yake miki agaban idonki atunanin shi ke makauniyace shiyasa yake mu'amula da mata agaban ki to yau nayi miki al'khawari zan mishi abunda sai yayi dana sanin meyasa uwar shi tahaife shi share hawayen ki kinji my daughter karki k'ara kuka indai akan Habib ne". Cikin dasashiyar murya take "Uncle inajin ciwon abun araina Uncle inason Habib bazan iya rayuwa inbabu shiba Amma kuma bazan TA'BA iya auran shiba Ina sonshi sosai Uncle Tell me yazanyi nacire shi araina tell me how can I leave without him wallahi Uncle am scared jinake kamar Inna futa mutuwa zanyi". Jikin shine yaci gaba da b'ari yanajin tsanar Habib acikin ranshi ahankali ya'karasa wajen ta yari'keta suka fito sai kuka take mai cin rai. Key yakarba yasakata a front seat yakulle yadawo yashiga driver sit yatada motan, Acikin motan bakajin komai sai kukan Shuwara sai uncle Isma'el daketa amsa waya lokaci bayan lokaci ahaka suka karasa Pape juction a'kofar wani gida yayi Horn get man yafuto yabud'e musu Yana ma Uncle barka da zuwa Dan shi bai lura da Shuwara daketa kuka ba har yanzu. Masha Allah gidan yahad'u upstairs ne hawa hud'u mention NE Mai girman gaske da'kyar yalalla'bata tafito daga motan suka nufa cikin gidan. ლ(́◉◞౪◟◉‵ლ) Cike da nishad'i yashiga dajin danshi arayuwar shi yana matu'kar son farauta kamar me bayan yagama yawata wa acikin dajin yau farautar tazo mai da sa'bani bai samu abunda yadace yafarauta yakoma dashi masarautar ba dan shi abun kuny'a ne yakoma da k'aramar dabba masarautar amatsayin abunda yafaruto atushen wata bishiya yazauna yaci y'ay'an itatuwan da'aka sakamai amatsayin guzurin shi sannan yahuta yayi sallah yasake nausa wa cikin dajin amma cikin ikon Allah yau bai samu komai ba haka yajuya yakoma masarautar da yammaci direct yaje ya aje dokin fadawa nata mai kirari shiko saboda tsabar k'asaita ko d'aga kai yakalle su baiyi ba haka yanufa side d'in shi cikeda gajiya wanka yafara yi yashirya cikin wani tattausan yadi fari shara shara turare yafesa sannan yad'aura alkyabba fara mai ratsin blue wacce tai masifar yimai kyau takalmi halp cover blue yasaka cikeda k'asaita izza da nuna shi jinin saurauta ne yake tafiya wani b'angare dake cikin gidan sarautar yanufa y'ar tafiya kad'an ya iso Masha Allah shima ya had'u sosai tun daga balcony bayi keta zube wa suna kwasan gaisuwa amma ko kallo basu ishe shiba har yashiga babban palourn daya k'awatu matu'ka da kayan more rayuwa daganin palourn kasan mamallakiyar sa jinin saurauta na yawo ajikinta duba da yanda kilisai da tum tum sukaima palourn k'awan'ya ahankali yayi sallama wata dattijuwa fara mai tsananin kama dashi ta amsa murmushi shimfid'e afuskanta tace "Barka da dawowa magajin sarki fatan farauta tayi dad'i" Fuska yad'an b'ata sannan yasamu waje yazauna yana kallonta gamida furta "Wash Momma nagaji" yafad'a yana nutsewa amany'an sofan dasuka ma palourn k'awany'a batare da ya bata amsar tambayar data mai ba, Dariya tayi wanda yabayyana ainihin hak'oran gwala gwalan dake jere abakinta guda hud'u tad'an d'aga murya tace "Kuluwa ki kawo ma magajin sarki abinci yanzu" Wata dattijiya ce tafuto taduk'a agabanta tana sauraran umarnin ta kafun tafurta "Angama ranki shidad'e" ta'karisa maganan cikeda girma mawa sannan tajuya tabi wani corridor da alama dai anan kitchen d'in yake Lumshe idanun shi yayi kamar me barci Bata wani jima ba tadawo da k'aton tray wanda aka shak'o da kayan ciye ciye da had'add'iyar jelop d'in shinkafa data wadatu da kayan lambu sai ruwan y'ay'an itatuwa da aka matse su akasa sugar kad'an zuba mai komai tayi jikin ta nata karkar wa da alama dai atsorace take kar uban gidan nata yace tayi laifi saida tagama zuba mai komai sannan cikin girmama wa tace "Atashi lafiya ranka shi dad'e" Tajuya tabar palourn cikin sauri Kusan ten minutes sannan yafara tsakurar abincin kamar baya son ci Momma nata kallon TV lokaci lokaci takan kalle shi tasaki wani k'ayataccen murmushi Kusan mintuna talatin yakwashe yanacin abincin kafun yasha ruwan y'ay'an itatuwan dashi ne yace adinga had'a mai dan baicika son drinks ba yafison natural saida yakammala tsaf sannan yatsinkayi muryan Mamma tana fad'in "Mai martaba yace yana son ganinka bayan sallar magrib" D'an zaro many'an idanun shi yayi yana rolling d'insu kafun yace "Allah yasa ba wani laifin za'a ce nayiba" ashagwab'e ya'karisa maganar kamar wani k'aramin yaro Cikin fara'ar daba tacika yiba tace "babu abunda kamai alkhairi ne inkazo kaji" Shiru yad'an yi kafun yamotsa labb'an shi yace "Allah yakaitace no Yana fad'in hakan yami'ke yana kallon Rolex watch d'in hannun shi yace "Uhmm bara naje nayi sallah lokaci yagaba to" "Adawo lafiya magajin sarki" "Allah yasa" yafurta ahankali sannan yabar palourn cikin k'asaita *UHAIRA* Bayan tatashi sama cikin iska tanufa *BAYNUUR* kafin ta'karisa birnin saita sauka awani daji domin tahuta takuma fara tunanin abunda yadace tayi domin d'aukar fansa ga wannan alhli na masarautar Baynuur kafun tahalaka su ta mulki garin mulki irin na xalunci Tana sauka awani tsauni saiga wata iska mai tsananin k'arfi tanufo inda take, take wajen yayi duhu k'asa ta soma girgixa UHAIRA ta tsaya tana kallon iskar har tasauka agabanta sannan wani k'aton ba'kin aljani yabayyana agabanta cikin hayak'i da wata mummunar suffa mai tsoratar wa sannan yafad'i agaban UHAIRA da jinjinar girmamawa yace "Daraja taki ce sarauniyar matsafa ta duniya nazo ne nataimaka miki akan abunda kike shirin yi nad'aukar fansa akan masarautar Baynuur" Cikin rashin yarda tadube shi dakuma mamaki tace "Waye kai kuma ya'akayi kasan labarina da abunda nake shirin aikatawa har kake shirin taimaka min?" Aljanin nan yayi kaki yatofar da wani abu kamar garwashin wuta sannan yaduba matsafiya UHAIRA yace da ita. ლ(́◉◞౪◟◉‵ლ) Tajima acikin motan kafun tamata key tabar gidan bawani nisa tsakanin su cikin minti Ashirin ta Isa gidan, Granny takira awaya tafad'a Mata tana bakin get Get man Grannyn takira awaya tafad'a mai akwai bak'uwa yabud'e mata tashigo Building ne kamar aturai mai matu'kar girman gaske yak'awato da fulawoyi daga gefe ga lambu nan da swimming pool gunun ban sha'awa security ne azube kusan goma kowane sanye da kayan police no Ahankali takashe motan tafito tana tafiya cike da ta'kama tanufa ainihin cikin gidan Bakowa aciki sai k'amshin air freshener daya had'u da sanyin air condition suka bada wani sansany'an sanyi mai had'e da iska lumshe ido tayi saboda sanyin AC d'aya bugeta directly tawuce bedroom d'in Granny tana k'wala mata Kira A'kofa sukaci karo dattijuwa k'yak'yawar bafulata na Wanda tsufa bai b'oye k'yawun taba saboda hutun daya bayyana atare da ita, Murmushi kwance bisa fuskarta take kallonta tace "lale lale marhabin da minalli barka dazuwa muje palour kinji d'iyar albarka" Kai ta sunne suka nufa palourn, har k'asa tadu'ka tagaida granny, itako granny sai washe ha'kora take me aikinta takira tace takawo Mata abun motsa ba'ki Kafun kace kwabo tuni ancika gaban Minal dakayan motsa baki, ahankali take cin samosa suna fira da Granny tana tambayanta mutanen gidan su tana bata amsa, haka suka kasance har yamma sannan suka shiga kitchen kamar yanda tasan SAMRAN Yana son Sinasir da miyar alayyahu dan haka tazage tashirya Mai komai cikin tsari sai biyar takammala taje d'akin Granny tasake she'ka wanka already tazo dawani kayan tasauya tayi heavy make up sosai tayi kyau kamr kasaceta lolz. Shida daidai yadawo agajiye yanufa side d'in shi saida yayi fresh up sannan yanufa side d'in Granny dan yagaisar da ita kamar yanda yasaba, Suna zaune akan carpet suna ta'ba fira jefi jefi Amma gaba d'aya hankalin Minal nakan k'ofa burinta kawai taga SAMRAN domin tunda taji diran motan shi taso zuwa Amma Granny tahana ta dole taha'kura, Koda yashigo kallo d'aya yamata yakauda kanshi gefe ya'karasa wajen Granny yakwantar da kanshi a shoulder d'inta cikin shagwa'ba yace "Uwar gida ran gida wallahi nagaji sosai gashi magrib takusa kuma yinwa nakeji yanzu yaza'ayi??" Cikin tsantsar sangarta ya'karisa maganan yana wani lumshe idanu, Dariya tayi tace "to nidai kad'agani kafun nabaka amsoshin tanbayoyin ka ragon dacta kawai" Murmushi yayi wanda yabayyana sihirtaccen k'yawun shi har two dimple d'inshi suka lotsa yace "Granny Dr ake cewa ba dacta ba" Wata uwar harara tamaka mai kafun tace "To ni bazan iya fad'in hakan ba yanzu dail bakaga Minal bane?" Cikin d'an shafa sajen daya k'ara ma fuskan shi kyau sannan ya yamutsa fuska kamar bazaiyi magana ba saikuma yace "Yes bangan taba" yafad'a Yana waigawa alamun Yana neman inda Minal d'in take "Kaci kaniyarka d'an nema ga yarinyar arziki nan agefena Kuma nasan kaganta ai" cikin d'an b'acin rai ta'karasa maganan, Cikin kwantar dakai yace "haba uwar gida ran gida meye na'bacin har haka amaganan nan fisabilillah inace ni yakamata yarinyar nan tagaisar Amma wai nine za ace bangan taba ahaka KUKE cewa na aureta Bata girmamani gaskiya dasake" ya'karisa maganan yana jingina kai da kujeran dayake kai Cikin lallami Granny tace "to uban Y'an son girma sannu wanda yayanke ma k'asa cibiya ke Amina gaisar dashi azauna lapiya" Minal datun shigowar warshi tayi mutuwar zaune kallon shi kawai take domin ita komai yayi birgeta yakeyi firgigi takalli granny tace "me kikace granny?" Kafun granny tayi magana yaja tsaki gamida mi'kewa yabar palourn cikin sauri dan bai son ta tsayar dashi. Cikin rashin jind'ad'in abunda yayi Granny tabud'e baki da niyyan ba Minal ha'kuri Amma saita tari numfashinta tace "Lah Granny karki damu wallahi banji komai ba nasan nice da laifi bara nai sallah nakaimai abincin side d'inshi daga nan nabashi ha'kuri" Ajiyar zuciya tasauke tana matu'kar son Minal itadai kodan saboda sau'kin kantane oho ahankali cikin farin ciki tace "To yarinyar kirki Allah yamiki albarka kinji Kuma insha Allah Samran bashi da wata mata saike kiyi ha'kuri komai zai wuce insha Allah" Kanta a'kasa tace "bakomai nagode Granny Allah yasa bara naje nayi sallan "To to afito lapiya nibara nayi anan palourn" cewar Granny tana k'ok'arin Mik'ewa "To Shikenan" kawai tace tanufa bedroom d'in dake kusada na Granny sallah tayi sauri sauri tafito tahad'a komai a basket tanufa side d'in Samran Granny kuma nata mata gargad'in intaga zai bugeta karta tsaya tagudo kawai, dariya tayi tace to insha Allah Granny. Ahankali tabud'e kofan palourn dund'un sai TV dake ta aiki sanyin AC dana air freshener sun cika palourn sallama tayi cikin siririyar murya shiru ba a amsaba don haka talaluba switch takunna haske yagauraye palourn, Yana kwance bisa three sitter idanun shi alumshe kamr me barci Ajiye basket d'in tayi talalla'ba ahankali tanufa kujeran dayake kwance durkusawa tayi akan gwiwar ta tana Kare Mai kallo cikeda wata masifaffiyar sha'awar shi data jima tana cinta lashe lips tayi gamida lumshe idanunta dasuka Fara chanza launi Hannunta tasaka tashafa sajen shi murmushi ne yasu'buce mata zuciyar ta kuwa azalzalarta take datayi romance d'inshi kawai dan tasan inyatashi tsinkata zaiyi Amma inyaji shi akan network dole yabada Kai bori yahau Dasauri tacire Vail d'in kanta tahaye kanshi tafara shafashi cikin salon k'warewa aharkar barik Cikin barci yaji kamar mutum akanshi kamar amafarki yaji anfara kissing bakinshi ana Mai maimayi acikin kunne wani dad'i yaji dan haka baisan sanda ya'kara jawota jikin shiba shi atunanin shi mafarki yakeyi take yafara maida mata martanin hot kiss d'in datake aika mai Kusan mintuna goma idanun shi arufe Yana aika mata da sa'konni masu zafi atunanin shi mafarki yake amma saiyaji abun dagaske ne atsorace yake bud'e idanun shi kafun ganin shi yawashe akanta yafara kallon cikeda tsoro da mamakinta kafun yahan kad'a ta yami'ke Yana gyara gaban rigan shi data bud'e Cikin k'yama yake kallon ta yace "okay halin ki na b'oye kikeso kibayyana min nafahimta to kisani induk duniya gatan kine Basu Isa susaka na aure kiba dama darajar Aunty Mufeeda da Granny yasa nace zan aureki but known nafasa" Yana kawai Nan yami'ke yanufa bedroom d'inshi cikeda takaicin bakinta dayasha Cikin tashin hankali tabishi tana yamutsa fuska saboda ciwon da cikin ta yake mata Cikin azama tacimmai kawai tarungume shi tabaya tana goga mai Brest d'inta numfashi take sauke mai akunne gamida murza Mai nipple d'in shi cikin k'warewa kafun kace me tuni sunyi k'asa, Cikin aro jarumta ya'kara tureta cikin fushi yace "wallahi Kika kara kusanto inda nake saina kasheki wawiya Maras wayau kawai mtsssss" yaja tsaki gamida mi'kewa yanufa bedroom d'inshi dasauri dan baya son kallon ta her body is naked baison yayi abunda zai dameshi Nan gaba, Dasauri tari'ke nai k'afa tana mai magiya "please Samran wallahi inbakai romance d'inaba mutuwa zanyi nakai mak'ura wajen sha'awar ka kataimake ni ko bazaka aure niba kaciremin sha'awar ka for the sake of Allah" Cikin zafin rai batare daya juyoba yahad'iye wani k'ululun ba'kin ciji Ball yayi da ita bai damu da vuguwan datayi da center table ba yace nabaki two minutes wallahi nafito naganki anan saina sa police d'in wajennan sun yagalgala min ke tunda sha'awar maxan kike bastard kawai" Yana kawai nan yashige bedroom yabugo k'ofan da k'arfin gaske, Jiki narawa tami'ke tana dafa kanta dake sara mata kamr zai rabe tasaka riganta tanufa side d'in granny tana kuka wiwi kamar wacce akace uwarta ce tamutu.......✍🏻 *CHARBIN K'WAI na kud'i ne akan farashi mai sau'ki 300 for normal group posting sau d'aya arana zaki tura kud'in ki ta 4210014214 lawal Shamsiyya Eco bank 500 for VIP group dan samun posting sau biyu arana saiki tura shaidar biyan ki ta 07017296839 ko katin waya mtn ko airtel na 300 ta 07017296839 numbers d'in katin za'a tura bana son vtu kibiya kisha karatu dan nasan bazaki ta'ba nadaman siyan littafin nanba domin book ne dazaki k'aru tab'angarori da dama kudai kuhanzar siya karki bari abaki labari* *Dan soyayyar ki da fiyayyen halitta annabi Muhammad s.a.w inkin karanta kiyi sharing sauran group d'in da'ki'ke ciki* *Wannan littafin na kud'i ne akan farashi me sau'ki inkinaso zaki tura 400 ta 4210014214 lawal shamsiyya eco bank shaidar biyanki ta 07042682333 y'an VIP zasu tura 700 domin samun posting kullum, KO katin waya mtn or airtel ta 07017296839 bana son vtu hoton katin za'a turamin y'an Niger kuma sumin magana ta 07042682333 don jin yanda zaku tura kud'in ku* *_COMMENT_* *_AND SHARE PLEASE_👏* [8/27, 7:22 AM] Ummu Sumayya: 🌺🌺🌺🌺 *CARBIN ƘWAI* ```Mai wuyar janyuwa``` *Writing and Story By* ```Ummu Sumayya ``` *Babybintu* 📿📿🥚 *DEDICATED TO* *NAZEEFI N YAREEMA* *PAGE THREE* Da kuka tashiga side d'in granny hannu aka kamar wacce tasamu labarin mutuwar uwarta Cikin tashin hankali granny tami'ke ta tarbeta tana tambayan ta lapia gamida duba jikin ta dan taganta ahargitse riga abaibai ga gefen fuskanta yayi jawur Cikin kuka tace "granny wallahi fyad'e yaso ya yimin shine dan na'ki tsayawa yamin duka Yakuma CE yafasa aurena" Tafa hannaye granny tafara gamida furta "Inna lillahi wa Inna ilaihirraji'un yanzu dama abunda Bokan turai yake aikatawa kenan shiyasa ya'ki aure aiko yau zanci ubanshi shegen yaro sumi sumi afuska kamar na Allah amma abunda yake aikatawa a'boye Kenan lallai bokan turai ya'bata wayaun shi" Kama ta tayi tazaunar kan sofa tace "yi ha'kuri kinji daina kukan haka nan Kar kanki yayi ciwo rabu dashi aure kam kamar anyi ki kwantar da hankalin ki ranar jumma'ah nan za'a d'aura muku aure insha Allah karkuma kifad'a ma Antyn ki abunda yafaru wannan yazama sirri tsakanin ki dani dakuma bokan turai" Gyad'a nata Kai tahau yi tanajin kamar ta taka rawa saboda farin ciki lallai tana da sa'ah arayuwar ta indai ta auri *DR SAMRAN* murmushi ne yasu'buce mata saikuma ta tuna a inda take dasauri tace cikin kuka "gaskiya granny kiyi ha'kuri bazan iya auran shiba na killace kaina daga dukkanin wani namiji Kuma na auri namiji maras-farashi wanda yabud'e ma wasu matan sirrin shi gaskiya kaka kiyi ha'kuri tami'ke tashige d'aki da gudu tana shashshekan kuka kamar gaske" Kai granny tadafe tace "oh ni Zulaihat lallai ba'a shedan d'an yau ace yaro ko damuwa da al'amarin mata bai yiba har tunani nayi ko baida Lapiya saboda yanda yake nuna ma mata halin ko inkula ashe munafuki yasan abunda yake aikatawa ace shekara talatin amma kana nuna ko inkula Akan mace Ashe abunda yaje Yana aikatawa aboye Kenan aiko zanci ubanshi zai zo yasameni tayi kwafa gamida mi'kewa tashige bedroom d'inta Dan tasan ko taje can wajen Minal bazata kula taba, awaya takira Abban Samran tace yazo gobe akwai maganan da zasuyi me muhimmanci. Washa gari dasafe da'kyar talalla'ba Minal dan cewa tayi tafiya zatayi bayan tashawo kanta ne suka zauna kan dinning room table suna breakfast saiga Abban Samran yaxo akunyace Minal tagaida shi tawuce bedroom d'in data kwana ranta fal farin ciki tana ganin komai yazo mata cikin sau'ki. Tana shiga d'aki tad'auka wayanta WhatsApp tashiga ta saka a status kamar haka *_served the date 23th march is the day_* nan friends d'inta suka dinga tambayan ta dawaye tana shaida musu da Samran d'inta mana kowacce tayata murna take dan sunsan yanda tamutu akan son maso wani wato Samran. Achan palour kuwa sosai suka tattauna da Abban Samran inda granny tashaida mai duk abunda yafaru jiya da kuma kudirinta nason ad'aura auren ranan jumma'ah nan mezuwa Nanda kwana biyar kenan Sosai Abban Samran yayi na'am da hakan inda yace ma Granny tarabu da Samran d'in kawai tunda tace yau ko gaisheta baizoba kunyace ta hanashi zuwa dan haka tashare shi ranar d'aurin auren dakanshi zai sanar mai Sun jima suna tattaunawa akan lamarin domin abun ya'bata ran Abban Samran wato fuska biyu yake da ita kenan to ai gwara da Allah yasa halin nashi yabayyana wayasani ma kila anachan ana zagin su agari basu saniba, sai wajen karfe d'aya yamata sallma bayan yasa ankira Minal yabata ha'kuri gamida Bata kud'ad'e masu yawa domin tafara shiri tunda abun yazo a'kure Sosai tamai godiya, yace Mata bakomai inda wani abun ma tafad'a ma Granny saita tagaya mai nan sukai sallama yatafi. Yammacin ranan Minal ta tafi gida bayan granny tasake bata ha'kuri gamida cikata da turarurka d'an sundan. ______________________________________________________ Tun bayan shigan shi bedroom d'inshi marar shi tacure waje d'aya takoma kamar dutse lokaci d'aya cikin shi da bayan shi suka fara ciwo haka yadinga asa asa da'kyar yasamu yajawo side drawer ya'balli fills d'inshi yasha yajima kafun yasamu barci yakwashe shi awahalce Da asubha Saida yamakara dan haka agurguje yashirya bayan yayi sallah yashirya yanufa side d'in granny har yakama handle zai bud'e kofan yaji granny nama Minal magiya ta tsaya dan haka yaja tsaki yawuce yashiga moto driver yaja dan yasan inyashiga sai sunjamai ya'kara yin late Koda yaje office hakanan yaji zuciyar shi nata bugawa amma yadake yadinga maimaita la-ela ha illah anta sub-hanaka inni kuntu minazzalumeen sai abun yamai sau'ki karfe biyu yashiga theater room, watace aka kawo tun jiya takasa haihuwa dole yace mijin ta yasaka hannu ayimata C'S bayan angama dukkanin scaining ne aka d'aura mata jini cikin ikon Allah yafara kuma yagama cikin nasara yaciro Mata boncing baby boy aka nufa d'akin hutu da matar da d'anta Dan suna cikin 'koshin lapiya Karfe shida yafito yana share zufa da hankie sectariyansa ne tami'ko mai wayoyin shi karb'a yayi yace tami'ko Mai ruwa dan gaba d'aya zufa taji'ka shi Bayan yashane yayi hamdala yake duba miss calls kusan ashirin duk yawanci na Minal ne saina Abban shi sai Samir blocking d'in Minal yayi sannan yayi delete na number dan wata tsanar ta yakeji aranshi Abban shi yakira bayan sun gaisane sai kuma yayi shiru dan baiwani saba da Abban nashi ba, gyaran murya Abba yayi yace "Dama zan chan chanza furniture's d'in side d'inka ne nace zan tanbaye ka ko akwai Wanda zakaba naciki inkuma babu zanba ma get man d'inku?" "Uhmm Abba kwata kwata yaushe aka chanza furniture's d'in inside of achanza min why not abama mabu'kata Mana danni babu abinda zanyi da sabbin furniture!!! "Ok naji nakuma gode da tunatar wa amma kasani kaima yakamata ace kadinga jin tsoron Allah kasani komai kayi yana kallon ka kakuma yawaita yin istgfari Kuma maganan chanza kaya ninaga dama, Yana kaiwa nan yayi cutting wayan" Kallo yabi wayan dashi yana mamakin abunda Abban yace mai amma sai yad'aga kafad'a alamun I don't care Samir yakira yace yasame shi a office yanzu akwai magana "ok " kawai yace sukai hanging call d'in atare. ___________________________________________ Tunda mummy tagan su tami'ke hankali tashe take tambayan su "me yasame ta Captain Isma'el?" tafad'a tana ri'ke sumayya datake ta kuka Bayan sun zauna ne Uncle yake Mata bayanin duk abunda yake faruwa tsakanin ta da Habib da Kuma Rubinat datake hannun su yanzu 'Kurama sumayya ido tayi sai hawayen tausayin ta yafara zuba daga idonta dasauri tayi hugging d'inta tight taname fashewa dakuka mai cin rai Dak'yar captain yasamu yashawo kan Mummy da wa'azi da nuna mata illar kukan da take yace taci gaba da maimaita la-ela ha illah anta sub-hanaka inni kuntu minazzalumeen zataji sau'ki sannan yace kartasake barin sumayya tafuta daga yau inba dai da driver ba Godiya tamishi,shikuma yami'ke yayi waje Yana amsa wayan yaranshi dasuke shaida mai sun kamo Habib yanzu haka suna hanyar zuwa barrack, shaida musu yayi shima yana hanya sannan yayi hanging call d'in. Sosai Aunty hanklin ta yatashi ganin har dare Shuwara ta'ki cin komai sai kuka takeyi har shad'ayan dare tana fama da ita amma ta'ki cin abinci dole ta koma gefe tazuba mata ido dan tasan yau kam sai ulcer d'inta yatashi kuma inyatashi kamar zata mutu idanunta sundinga kakkafewa kenan Zaune Shuwara ta tashi tace "Mummy please I want ask you a favor can you do it for the sake of Allah badanniba?" Kallon ta tayi cikin tashin hankali da rashin sanin abunda zata fad'i tace "My Heart ask me everything I will tell you the true insha Allah" "Mummy ko Allah muna mai laifi ya yafe mana balle Kuma atsakanin mu ya'n Adam dole mutum zai aikata kuskure Kuma dole daga baya nadama zata riske shi" Kuka mummy tafashe dashi jikin ta sai kyarma yakeyi takasa cewa komai dan tabbas tasan abunda take gudun faruwarshi shike shirin faruwa yanzu, "One thing in life is that once we make mistake and we realized our mistake mummy me need to amend that mistake we did cos so many members of the family will be hurt by our what" Cikin d'an zare ido Mummy tace "My Heart I don't understand fad'a min dalla dalla mekike nufi?" "Hmmmm Mummy kenan I was on your room yesterday and I saw your diary, I was shocked with it, why did you choose to make such this life Mummy me yasa zaki zab'a barin familyn ki akan wata chan meyasa zaki guji mahaifiyar ki akan watachan why mummy??? If I remember nata'ba tanbayan ki where's your family? Kikace min nabar maganan familyn ki sirri ne dababu wanda yasani, mummy ba sirri bane labarin ki tunda har Kika rubuta kinsan tabbas wani zai gani ko bayan rankine but if it's secret you should not write it on your diary right???" Zuwa lokacin kuka yaci karfin Mummy tana ganin tabbas tunda Shuwara taga diary d'inta yau ranar tonon asirin tane tabbas k'arshen 'boye 'boye ya'kare tsakanin ta da Shuwara Dole tagaya Mata inda ahlinta suke cikin kuka tace "My heart kiyafeni please Amma bawai na'boye miki dawata manufa bane saidan bansan yanda zakike kallon mahaifiyata ba da sauran y'an uwana ba kiyafeni My heart please!!!" "Mummy is not between me and you tsakanin ki da Allah ne dakuma mahaifiyar ki da y'an uwanki Allah mai gafara ne gamasu tuba matu'kar baka koma ga laifin kaba" Cikin kuka tace "nakasa zuwa garesune saboda bansan dawani ido zan kallesuba shin zasu karb'e ni ko a'ah shine fargaban danake kwana dashi nake tashi Dan haka nayarje miki kije garesu amma ni bazan taba zuwaba tunda susuka koreni tafad'a cikin kuka mai cin rai" Cikin k'arfin hali da k'ara k'arfafa makai gwiwa Shuwara takalli Mummyn ta tace "Mummy Kenan cos it will bring down ur reputation and rulling everything meyafi karfin Addu'ah mekuma yafi karfin Allah shida kanshi yace kuro'keni zan Amsa muku Annabi ma yace Addu'ah itama ibadah ce, tanunfasa sannan taci gaba dacewa Mummy u are more knowledgeable and you know the proper precaution to take in every situation In life what so ever you want to do be it good or bad always think before you act don't act before you think may be you are angry kuma nasan yanzu kina cike da nadama da dana sanin abunda Kika aikata nasan zuciya CE takwasheki alokacin and if you are in this situation read Qur'anin kareem zakiji sanyi so that the davil will not have impact over you, during the prophet time so many people have oppress him say different things to him but what did he do? He only pray to Allah s.w.a to forgive them" Sosai Mummy take kuka muryan ta har yadaina futa lallai dama ance ba'kar tukunya me fidda farin tuwo, Allah yayi gaskiya dayace yana fidda rayayye acikin matacce yakuma fidda matacce acikin rayayye yau gashi tahaifi Yar data fita hankali da hangen nesa yau gashi tahaifi y'ar data fita sanin me yakamata da rayuwar ta tabbas tayi kuskure kuma duk rashin tunani da hud'ubar shaid'an ne tabar iyayen ta for long times nineteen years lallai shaid'an yayi nasara akanta kuma dole tagyara tsakanin ta da Allah tunda yarta tatunatar da ita Kallon Shuwara tayi da red eyes d'inta murya asha'ke tace "kihad'a kayanki gobe zan koma ga dangina zan gyara dukkanin kuskure na zanje nafuskanci abunda nakasa fuskan ta saboda ke zanje nafuskanci ko menene daga dangin na" tana kaiwa nan tabar d'akin dasauri Kan bed sumayya tafad'a ta lumshe ido ahankali tafurta "All praise be to Allah, Lord of the world remain you my Uncle dole ka aure Mummyna everything has gone murmushi tayi gamida mi'kewa tanufa bayi tad'aura al-wala tazo ta tada sallah lokacin uku na dare Tajima tana kaima Allah kukanta dafatan idan sunje familyn Mummynta su amshe su takuma ro'ke Allah daya za'ba Mata abunda yafi alkhairi Saida tayi sallar asubha tahad'a kayanta a'karamar trolly sannan takwanta barci dan kanta sosai yake sara mata..............✍🏻 *Dan soyayyar ki da fiyayyen halitta annabi Muhammad s.a.w inkin karanta kiyi sharing sauran group d'in da'ki'ke ciki* *Wannan littafin na kud'i ne akan farashi me sau'ki inkinaso zaki tura 400 ta 4210014214 lawal shamsiyya eco bank shaidar biyanki ta 07042682333 y'an VIP zasu tura 700 domin samun posting kullum, KO katin waya mtn or airtel ta 07017296839 bana son vtu hoton katin za'a turamin y'an Niger kuma sumin magana ta 07042682333 don jin yanda zaku tura kud'in ku* [8/27, 7:25 AM] Ummu Sumayya: 🌺🌺🌺🌺 *CARBIN ƘWAI* ```Mai wuyar janyuwa``` *Writing and Story By* ```Ummu Sumayya ``` *Babybintu* 📿📿🥚 *DEDICATED TO* *NAZEEFI N YAREMA* *Dan soyayyar ki da fiyayyen halitta annabi Muhammad s.a.w inkin karanta kiyi sharing sauran group d'in da'ki'ke ciki* *Wannan littafin na kud'i ne akan farashi me sau'ki inkinaso zaki tura 400 ta 4210014214 lawal shamsiyya eco bank shaidar biyanki ta 07042682333 y'an VIP zasu tura 700 domin samun posting kullum, KO katin waya mtn or airtel ta 07017296839 bana son vtu hoton katin za'a turamin y'an Niger kuma sumin magana ta 07042682333 don jin yanda zaku tura kud'in ku* [8/27, 7:25 AM] Ummu Sumayya: 🌺🌺🌺🌺 *CARBIN ƘWAI* ```Mai wuyar janyuwa``` *Writing and Story By* ```Ummu Sumayya ``` *Babybintu* 📿📿🥚 *DEDICATED TO* *NAZEEFI N YAREMA* *PAGE FOUR* *BAYNUUR* Zaune yake a babban palourn dake side d'in shi Babban hadimin shi yanata k'ok'arin shirya mai dining kishin gid'a yayi yana tasbihi da yatsun hannun shi dattijo ne sosai kallo d'aya zakai mai ka gane tsufan sa domin gashin kansa duk yazama fari ak'alla zaikai shekaru sittin zuwa saba'en aduniya. Wata dattijuwar tsohuwa ce tashigo sanye da wasu kalan kaya da alama baiwa ce kokuma babbar hadimar sarki duba da ba kowa ke shigowa kai tsaye ba sai sarkin k'ofa yanema iso, taduk'a agaban shi gamida sunkuyar da kai k'asa tafara magana cikin ladabi "Allah yaja zamanin ka d'an sarki jikan sarki d'aya tamkar da dubu acikin dubban mutane kahuta kaji dad'in ka Allah yariga yakare ka da kariyar sa ranka shidad'e mai martaba sarkin mu adalin mu Allah ya'kara maka yawan rai mai albarka" Murmushi yayi mai cike fa k'asaita kafun y'a gyara kishingid'ar da yayi yamata jinjina dakai alamun fad'i abunda ke tafe dake Cikin sake du'kar dakanta tace "Allah yaja zamanin ka mummunan labar Uwar gidan Yarima Jabeer tasauka tasamu d'iya mace" Murmushi yayi mai cike da k'asaita kafun yace "wannan kyakkyawan labari ne domin y'ay'a mata rahama ne Allah ya albarkaci rayuwar ta yasa dad'in musulmi ce itakuma mahaifiyar ta Allah yabata lafiyar shayarwa" Cikin sake sunkuyar dakai tace "Ameeen ranka shi dad'e Gimbiya ta amsa kuma tana go diya nabarka lafiya adalin Shugaba" Kai kawai yajinjina Mata batare daya sake magana ba, Tami'ke tafuta cike da sassarfa. Duniyar tunani yalula cike da rashin mafita ace har yanzu masarautar shi batada magaji lallai sarauta nagab da barin zuri'ar shi kenan, wacce shikan shi yagada daga mahifin shi shekaru fiye da d'ari biyu da ashirin ahalinsu ke sarauta amma akanshi sarauta zata bar gida "Ya Allah kabayyana min Y'ay'ana aduk inda suke jikina yanabani suna gab da bayyana agareni amma bansan ko yaushe ba" abayyane yayi magana hawaye na zubo mai Amintaccen bawan shi daya gama jera abinci yazo gaban shi yana duk'e yanajin abunda yace cikin zuciyar shi da Ameeen ya amsa shima domin tabbas Shugaban nasu nacikin rad'ad'in b'atan y'ay'an shi biyu dasuka b'ace sama da shekara ashirin kowa yasan sarki a y'an kwanakin zaka fahimci yana cikin damuwa, Cikin ladabi yagabatar ma Sarki Jabbar abinci bayan yayi serving d'in shi yami'ke yakoma kitchen domin gyara wajen dayayi girkin. _______________________________________________________ Cikin wani irin tashin hankali take kallon Jakadiya bayan tagama shaida mata Gimbiya ta haifi d'iya mace batare data cemata komai ba tanufa d'akin ta da azama tana shiga ta k'ulle k'ofa waya tad'auka wata number takira bugu d'aya aka d'aga cikin masifa da tashin hankalin dake cinta tace "Yazakai min haka yazakai min haka *BARBUSHE* bayan duk abunda ka bu'kata nayi amma ka kasa cikamin burina shikenan aikin gama yagama Gimbiya Sumayya tahaifi mace burina bazai cika ba shikenan sarki zai zamo ba'a cikin tsatso naba kagayamin menene mafuta yanzu?" Wata dariya akayi wacce tai bara zana ga kunnuwanta jinta da ganinta suka d'auke d'if na wucin gadi kafun daga bisani sudawo tatsinkayi muryan shi yana fad'in "Fulani kinyi kuskure dakike tunanin bazan iya cika miki burin kiba shekara ashrin ina miki aiki daidai da rana d'aya ba'a samu kuskure ba sai yau amma kika fad'i haka hahhahahhah asirin ki yana gab da tonuwa duk saina war ware sihirin danai miki Baynuur saita gagareki zama saikin zama mujiya acikin mutane hahahahahahha...." Saboda tsabar kyarmar da jikinta yake batasan lokacin da wayar ta sub'uce ba jikinta na kyarma kamar mazari tazari makullin mota tafufo duk da kasancewar dare yafara yi amma cikin sassarfa tafuto, Gaba d'aya masarautar haskene ko Ina kamar rana ga fadawa nan saikai wa da komowa suke ana ganin ta akafara zubewa ana kwasan gaisuwa amma gaba d'aya hankalin ta yayi baga babu wanda take kallo burinta kawai ta isa wajen Barbushe kar ya'bata mata aiki, direct parking apace tanifa tashiga cikin wata k'atuwar rang rover tamata key tabar masarautar cikin wani irin mugun space, Da idanu fadawan suka bita cikeda mamakin yanda taja motar. ______________________________________________________ Tunda aka shaida Mata mace tahaifa take ta kuka gaba d'aya k'unci yacika zuciyar ta tanajin kamar ta had'i ye zuciya tamutu tabbas wannan karon tasan Fulani saita sa Yarima ya'kara aure ba makawa tun Jakadiya da kuyangin ta nabata ha'kuri harsuka zuba mata idanu suna kallon ikon Allah, Da sallama yashigo room d'in dake ta tashin k'amshi yana sanye da alkyabba ash color datai matu'kar amsan fatar jikin shi kasantuwar shi fari, tuni kuyangin suka fara kwasan gaisuwa gamida futa daga room d'in cikin sauri, saboda tsaban k'asaita ko ido yakasa d'agowa yakallesu kanshi a'kasa yana dannan wayar shi iPhone¹³ promo ya'karisa bakin bed d'in yazauna yana sakin wata ajiyar zuciya maicike da abubuwa wanda bakowa zai fahimci hakan ba sai wanda yamai sani na musammman kafun yad'ago kanshi yakafe ta da lulu eyes d'in shi dasuka sauya kala ayau zuwa ja, _________________________________ Samir na shigowa yafara cema Samran "angon Minal bada kanka asare kaje gida kace ma uwar gida Zulaihat yafad'i chau chau chau na Minal likita bokan turai waye ya'bata maka raine kake cin magani haka?" Tunda Samir yafara magana Samran yaji kamar yana watsa mai wuta dafe kanshi yayi cikin jin haushi dama ga Abba yagama 'bata mai rai yanzu kuma ga Samir mi'kewa yayi zai futa da sauri Samir yarik'e shi Yana k'unshe dariya yace "am sorry I will never do that again please friend" D'AN tsaki yaja yace "wallahi karka k'aramin mentioning sunan yarinyar nan inkuma ba hakaba you will saw my true colour" "Sorry for that insha Allah bazan sake ba , zauna muyi maganan Allah dai yasa samune?" Yafad'a yana kashe mai ido d'aya" Tsaki yaja yace "kaifa matsalan ka kawai kud'i Kuma duk wata saikaji alert kaiba mataba narasa inda kake kai kud'i" Dariya kawai Samir yayi yace "nidai na"kosa naji ashafamin please" Zama Samran yayi asaman desk yakalli Samir cikin natsuwa yashaida mai duk abunda yafaru tsakanin shi da Minal jiya Cikin jimami Samir yace "tabbas biri yayi Kama da mutum duba da yanayin shigarta da kuma wad'anda kezuwa wajenta Amma kuma bakin alqalami yabushe dan d'azun Daddy yakirani yake shaidamin cewar ranar Friday za'a d'aura auren ku bansan dai abunda yafaru ba amma tabbas Minal tahad'a maka tuggu ko ince makirci!!!" "Inn..a lillahi....wa Enna....ilaihir....raji'un Allahu...mma ajirne..e fii mus...iba tee, ya Allah serve me ya Allah......." gaba d'aya idanun shi sun kad'a lokaci d'aya jijiyoyin kanshi suka yi rad'a rad'a fuskan shi tayi jawur sabida bacin rai abunka da farin mutum Kama shi Samir yayi cikin tausaya wa yaje yad'auko Mai cool water a fright da'kyar yasamu yasha cikin kwantar da hankali yace "cool you temper be a man my friend abunda nake son kadashi shine kar ka kuskura kanuna ma su granny wani abu kabar min komai ahannuna I will handle the case insha Allah everything will be fine don't worried please!!!" Gaba d'aya bayajin zai iya magana dan haka yami'ke yahad'a duk wani abu nashi yadanna kararrawa saiga secretarian shi tashigo bata brief case d'in yayi batare dayace Mata komai ba dasauri takar'ba tafuta mai dasu kallon Samir yayi yace "thank you so much my lovely friend take care bye yafad'a Yana nufan waje Dasauri shima Samir yabishi suka futa tare Amota lumshe ido yayi yana tunanin mafuta shin me yarinyar nan tace ma Granny dahar zasu yanke mashi wannan hukuncin lallai inhar tayi kuskuren shiga gonar sa sai yad'an d'ana mata azaban da wanima ba itaba sai yatausaya mata Koda yaje bai ko kalli side d'in Granny ba side d'inshi yashiga yakwanta apalour bayan yakulle kanshi. Tundaga ranar Granny Bata sake ganin Samran ba tashiga damuwa sosai dan da tana tunanin kunyarta yakeji sai kuma daga baya tafara tuananin kila yasamu labarin bikin ne shiyasa yachanza mata wannan tunanin yasa itama tashare shi suka cigaba da shirye shiryen biki dan ma abun akurarre lokaci yazo musu. Gefen Minal kuwa sai rawar k'afa take tana yima friends d'inta karya akan irin son da Samran yake nuna mata wani lokacin har k'aryar waya takeyi Sosai Aunty da Amminta suke tsumata da magun gunan Mata nagargajiya da na bature haka itama gefen ta sosai take cushe cushe dan tasan ita ba budurwa bace Kuma tabbas idan Samran yagane zai iya sakin ta dan haka tashirya taje wajen wata nurse tabiyata kud'i masu kauri aka kankare ta sannan akamata d'inki D'inkin futar biki kuwa anyi harda na hauka event d'aya tashirya get it together dan tana tsoron ya'ki zuwa Amma saitama friends d'inta karya tace ai dan biki yazo akurene yasa bazasuyi event da yawaba Amma in ankaita za'ayi mother's day. Yau dai biki saura kwana biyi su Minal antafi saloon da lalle daga chan kuma zata biya wajen mai yimata gyaran jiki tamata last dilka sannan tahad'a mata abubuwan dazataba eanda zatake amfani dashi Samran fa yarasa inda zaisa kanshi duk da Yana d'aure wa Amma sometimes yakan zauna yayi ta tunanin cewar Granny da Abba basa son shine shiyasa zasuyi mai aure batare dasunji ta bakinsaba Cikin kwana uku yazabge sai hanci da manyan idanuwa ga uban saje daya tara acikin kwanakin ko yaje hospital Samir keyimai aikin shi shikuma yakwanta yayi ta tunanin mafuta ace kamr shi za'a ma auren dole auren dolen ma da ballagazar mace gaskiya dasake Abinci ma sai yaga Samir ya'bata rai sannan yake dan tsakuran kad'an badan ranshi nasoba saidan abinda Samir yake yawan gayamai yakwantar da hankalin shi aurenan kamar anfasane Kar yaji yadamu. ______________________________________ Misalin 'karfe shabiyun rana jirgin su yayi landing a yobe international airport taxi suka hau daga wajen zuwa g.r.a tafiyan kusan mintuna arba'en suka iso UNGUWAR tamasu hannu da shuni NE Dan unguwar shiru Duk da sauye sauyen da aka samu gidan bai 'bace mataba yana nan said'an sauye sauyen da aka samu agidan bayan sunfito Shuwara taba ma taxis man kud'in shi, takalli gidan da Mummyn ta tak'urama ido Cikin karfafa mata gwiwa taja hannunta suka nufa gidan batare da tajira cewar Mommyn nata ba Saida sukai knocking get man yazo yabud'e Cikin rashin sani yace "daga Ina wajen wa kukazo da hausar shi dabata futa sosai" Hawaye Mummy tashare takasa yin magana domin tabbas tana bud'e baki kuka zatayi lallai kowa yabar gida ha'ki'ka gida zai barshi Cikin harshen turanci Shuwara tamai bayanin sunzo wajen zulaihat NE Hanasu shiga yayi yace lallai sai yakirata yaji dagaske ne zatayi ba'ki yau dan ba'a sanar mai da zuwan suba, Kuma oga yahana shi barin kowa Yana zuwa wajenta any how saboda yanzu duniya talalace Koda yakira yashida mata saitace yabarsu sushigo duk kuwa dabatasan ko suwayeba don zatan ta dangin su Minal ne da sukace zasu zo jere yau duk kuwa da Abban Samran yahana amma Saida sukace zasuyi Mata koyayane ayi ha'kuri shine aka rage d'aki d'aya akace susa mata nasu kayan Jikin asanyaye take d'aga kafa suka nufa katafaren cikin gidan Bakowa a palourn sai TV daketa aiki Shuwara NE tayi sallama daga kitchen taji an amsa mata Wata dattijuwa NE kyakyawar bafulatana tafito sosai suke kama da mummyn ta haske da wayewa kawai mummyn ta zata nuna Mata hannun ta RIK'E da ludayi tana fad'in "kuzauna man......!" Maganan yama'kale sakamakon ganin Wanda batayi tunanin zata sake ganin taba baya tayi zata fad'i dasauri Shuwara taje ta tareta. __________________________________________ "Ni sunana *Kamas* d'an *Haryala* mahaifi na yazamo daga masu d'aukaka acikin jinsin aljanu, haka kuma yakasance mai k'arfi da sanin sirrin tsafi damu aljanu muke amfani dashi dan haka dukkan aljanu da ifiritai suke shakka da tsoran sa tare dayi masa biyayya da hidima har wasu suke bauta masa. Dayake maihaifi na nada son girma da son ayi masa biyayya da bauta sai yasanya alak'arsa da mutane wato bil-adama dan su rik'a bauta masa, haka yaksance har tsawon shekaru arba'en ajikin wani gunki da wasu arnan daji suka sassak'a suna bauta masa, duk abunda wannan aranan dajin suka ro'ka mahaifina sai yasa hadiman aljanu suyi musu komai suka ro'ka gunkin nan sai sun samu dan haka aranan dajin nan sukai imani da gunki suke bauta masa da gaskiya (wa iyazubillah) duk abunda zai faru dasu yakan sanar musu tahanyar saka bakin gunkin yayi magana, duk abunda yace musu basu ta'ba kauce ma umarnin shi ana haka wataranar jumma'ah mutanen wannan garin suka tsinto wani mutun suka kawo shi garin da nufin yanka ma gunkin su yasha jini kamar yanda suka saba ako wace k'arshen shekara, amma saidai kash sai wannan mutumin yatarwatsa wannan gunkin da ayayin wani littafi dashi da sauran y'an garin gaba d'aya, kuma wannan mutumin ba kowa bane face sarki *JABBAR* wanda ayanzu shike mulkar garin Baynuur" Yakalli *UHAIRA* dake ta kallon shi yanisa yaci gaba dacewa "kafun mahaifina ya halaka saida yabarmana wasiyya y'ay'a da jikokin sa da sauran dangin sa kan cewar mu tabbatar mun d'auki mai fansa akan abunda sarki JABBAR yamai nad'auka alwashin cika al'khawarin kwatsam nazo Baynuur amma tagagareni shiga saboda sunyi Addu'ah indai aljani da mugun nufi yazo zaishiga garin su to sai ya k'one yanzu haka shekara na goma anan ina zaman jiran damar dazata zo min nashuga Baynuur kwatsam saigaki naduba kuma naga manufar mu d'aya dan haka nazo gareki mu had'a k'arfi da k'arfi mu ya'ki sarki JABBAR mu mulki Baynuur" Da matsafiya Uhaira taji batun Kamas saita bushe da dariya sannan tadube shi tace "Naji duk abunda kace kuma na gamsu da bayanin ka saidai ina ganun babu ta inda zaka iya taimako dan kuwa na wadatu da k'arfin tsafi da sihirina zan aikata duk abunda nake so na d'aukar fansa ga sarki JABBAR ba tare da taimakon wani ba" Kamas yashafa zungureren k'ahon dake tsakiyar kanshi yana zazzare ido yace da matsafiya Uhaira "Kinyi babban kuskure dakike zaton zaki iya shiga Masarautar Baynuur kai tsaye ki aiwatar da abinda kika ga dama, dan kuwa komai tsafi da sihirin ki baki Kai boka *JALLISU* ba amma suka tsarwatsa sirrin tsafin suka kuma Halakaa shi dan haka kikace zaki tunkari birnin Baynuur ba tare da wani shiri na musamman ba to kuwa bazaki ta'ba nasara akan sarki JABBAR ba komai tasirin tsafi da sihirin ki kuwa" Matsafiya Uhaira tayi shiru tana tunani tabbas tasan boka Jallisu da k'arfin sirrin tsafi amma sarki Jabbar da mutanen garin sa suka halaka shi jiki asanyaye tajuyo takalli Aljani Kamas tace dashi.................✍🏻 *Dan soyayyar ki da fiyayyen halitta annabi Muhammad s.a.w inkin karanta kiyi sharing sauran group d'in da'ki'ke ciki* *Wannan littafin na kud'i ne akan farashi me sau'ki inkinaso zaki tura 400 ta 4210014214 lawal shamsiyya eco bank shaidar biyanki ta 07042682333 y'an VIP zasu tura 700 domin samun posting kullum, KO katin waya mtn or airtel ta 07017296839 bana son vtu hoton katin za'a turamin y'an Niger kuma sumin magana ta 07042682333 don jin yanda zaku tura kud'in ku* [8/27, 7:26 AM] Ummu Sumayya: 🌺🌺🌺🌺 *CARBIN ƘWAI* ```Mai wuyar janyuwa``` *Writing and Story By* ```Ummu Sumayya ``` *Babybintu* 📿📿🥚 *DEDICATED TO* *NAZEEFI N YAREMA* *PAGE FIVE* "Yanzu me ya kamata mu fara yi idan inason cimma nasara akan abunda nakeson na aikata ma masarautar Baynuur? da shi kanshi sarki Jabbar?" Kamas yace da ita "idan har kina so ki cimma nasara akan Baynuur saikin aikata abu uku na farko akwai wani boka awajen garin nan wanda matar Yarima d'a ga Jabbar kenan da ya'ki amsan sarauta take zuwa wajen sa neman sa'a inason ki kashe shi sannan ki kwashe dukkanin kayan tsafi kizauna awajen amatsayin kece shi zata dinga zuwa wajenki amsan magani daga nan zaki dinga jin komai na masarautar abu na biyu kuma zaki d'auko wata kwalbar tsafi dake tsakiyar fadar boka Jallisu wanda kaf sirrikan tsafin sa naciki wanda ita kad'ai ce wanda mutane Baynuur basu lalata ba itama dan basu san da ita bane, abu na uku kuwa zaki d'auko k'ok'on kan bokan dazaki kashe wato *Barbushe* saiki juye ruwan dake cikin k'walban sannan ki shanyen idan kikai haka duk wani sirrin tsafin boka JALLISU zai dawo jikin ki sannan zaki aikata abunda kikeso ki aikata akan mutane Baynuur cikin ruwan sanyi tahanyar sake dilmiyar da fulani da kwasan dukkanin sirrin masarautar ta bakinta ina fatan kin fahinta?" Da matsafiya Uhaira taji bayanin Kamas take tayi na'am da zancen sa, nan take tatashi sama cikin iska tanufa fadar JALLISU dake kusada Baynuur da isowarta rugusashshiyar fadar tayi nutsu acikin ruwa tadinga tafita harta isa k'asan fadar tafara bincike batasha wuyaba tagano infa kwalbar take take tafara sambatu da xantukan tsafi hawaye na xuba a idanun ta, daga nan sai k'asa tasoma girgiza ruwan kogin yana kad'awa, sannan tsakiyar fadar ta tsage k'walbar sirrin tsafin boka Jallisu taketo daga k'ark'ashin k'asa ta taso sama nan take haske ya gauraye wajen sabida shek'i da k'walbar take kamar zinari. Uhaira tami'ka hannu ta ri'ke k'walbar tana duba cikinta wani farin ruwane mai yauk'i yana kumfa a ciki daga k'asan k'walbar kuma wani mulmulallen abune kamar d'an yatsa wanda shine ke shek'in dayasa k'walbar tayi haske, wata shegiyar dariya takece da ita sannan tad'aga k'walbar sama cikin wani irin zalinci tataso saman ruwan daga nan tanufa tsohon kogon tsafinta dake tsakiyar dajin, Tana zuwa taga kogon yana nan kamar yanda tabarshi sai k'ura da yana dayayi duk wani Kayan tsafinta da sauran sirrikan tsafinta suna nan yanda tabarsu tsawon shekara goma d'akin mijinta tashiga ta aje wannan k'walbar sannan tasake futa tanufa fadar Barbushe. _________________________________________________________ Koda isanta kogon Barbushe dariyar shice tafara bugun zuciyar ta sai zare idanu take kamar kace mat kek ta ruga da gudu amma sabida tsaban neman duniya haka takutsa kai cikin kogon Kogon k'aton gaskene ammai kwalliya da jan abu da ba'ki yana zaune akan fatar damisa dagashi sai d'an buzu da yarufe iya gaban shi kawai mummunan ne na k'arshe ga k'aton tumbi agaba, Zubewa tayi agaban shi cikin magiya tace "kamin rai Barbushe kataimaka min karka b'ata sauran abubuwan dakamin kome kake bu'kata zan maka shi raina ne yake b'ace" Kallon ta yayi da jajajeyen idanun shi yana sake tamke fuska yace "Barira kin b'ata rawar ki da tsalle kisani cewa nidakika gani ba'a min gatsali domin kowaye yamin saina saashi yayi nadaman abunda ya aikata tashi kibani waje tsinanniya irin tsinannun konasa aljanu su tsotse miki jini" Gaba d'aya jikinta babu inda baya kyarma saboda yanda taji Barbushe yana magana tabbas taasan zai aikata kome yace dagudu tavar kogon tasake fad'awa moto tajata atsiyace tabar dajin. _________________________________________________________ Fad'awa jikin shi tayi tana mai fashewa dakuka shikanshi jikinshi asanyaye yake amma bayason yakarya mata gwiwa dan haka cikin lallashi yace "Gimbiya ta abun alfaharina kisani cewar ni nakine har abada babu abunda ya isa yamana shamaki da juna sarauta ninace bana so sannan y'ay'a na ma bazasuyi sarautar ba ki kwantar da hankalin ki bakiji farin cikin danayi ba da akace mace kika haifa Allah yaraya mana ita bisa turabar addinin musulunci share hawayen ki" Sosai jikinta yayi sanyi sake lafewa tayi ajikin shi k'asan ranta ko cewa takeyi "k'arya kake kace y'ay'a na bazasuyi mulkin wannan masarautar ba me tarin dukiyoyi da nasaba tunda kai ka'ki zama sarki toba ka isa kahana y'ay'ana ba ehee" lumshe idanun ta tayi tanata shawara da zuciyar ta sunjima ahaka kafun yazame ta yad'auki baby yamata Addu'ah sannan ya ajeta yafuta batare daya sake cemata komai ba, Wayarta tad'auka bayan futar shi takira family ta tashaida musu tahaihu take akaita mata barka knocking taji abakin bedroom d'inta dan haka tabada umarnin shigowa, Wata hamshak'iyar mace ce tashigo sanye da alkyabba golden wacce ta haska ta tanada matsakai cin tsawo amma bazaka kirata gajera ba kunyagi biyu nabiye da ita tashigo side d'in tanama Gimbiya Sumayya wani irin kallo, D'an gyara kishingid'a Sumayya tayi daga kwance tace "maraba da zuwa sashin matar sarki kuma uwa ga magajin sarki ga waje k'araso kizauna" ta'karisa maganan da wani shegen murmushi daya b'oye damuwar datake ciki Cikin had'e fuska Gimbiya Tahaliyya tace "Tabbas dole acema mijin iya Baba kuma komai lalacewar masa tafi k'arfin akirata kashin shanu kisani cewar ni kuturwar uwace zama dani dole ba zama yakawo niba barka nazo nayi" ta'karisa maganar tana nufan gadon da aka kwantar da babyn Cikin azama tataso tazo tasha gaban ta tana watsa mata wani irin kallo mai cike da tsana taja wani shegen tsaki sannan tace "Bakiyi k'arya ba ke kuturwar uwace kam zama dake dole amma kisani cewar ramin kura da wuyar shiga agayama kare yayi hankali" Wata uwar shewa Gimbiya Tahaliyya tayi sannan tadubi gimbiya Sumayya tace "kisani cewar ni ginshik'in ditse ce kowa yayi karo dani sai ya fad'i murucin kan dutse kenan ban fitoba saida na shirya duk makircin ki dake da uwar d'akin ki bazai ta'ba firgita niba kisani cewar ni kainuwa ce dashen Allah baby kuwa kobaki kareba bazan d'auke taba ganinta naxo yi kihuta lafiya" tana gama maganar tajuya tayi k'ofa kunginta na biye da ita Ranta ne yasoso dan haka tad'an kalleta ganin harta juya zata futa tad'aga murya tace "Aikin banza wai girman mahaukaci ha'ki'ka duk inda dabba tashiga saita nuna ita dabba ce kisani nice ake kirada raina Kama kaga gayya kuma kirubata ki ajiye sai d'ana ya mulki Baynuur tunda kunje kunshiga kun fita kun hana mijina yaxama sarki" Murmushin tura haushi tayi sannan ta watsa mata wani shegen kallo mai cikeda rainin wayau ta mere baki tace "Uwar sarki matar sarki nabarki lafiya kihuta kiji dad'in ki" tana gama fad'in hakan tajuya tabar room d'in kuyagin ta na biye da ita. Wani shegen tsaki taja sannan afili tafurta "da sannu za gyara muku zama saina zamar muku tauraruwa me wutsiya wacce duk wanda zaiga gilnawata bazai ta'ba ganin alkhairi ba" gaban Baby tatsaya tana kallon ta tana yamutsa fuska tajima atsayen kafun takoma bakin bed tarafka uban tagumi. ________________________________________________________ Wani irin zabura Mummy tayi tareda fashewa da kuka mai cike da tsananin kewar mahaifiyar ta cikin sassarfa ta'karisa garesu cikin firgici da tashin hankali takalli Shuwara tace "bani cool water da sauri" Cikin rashin sanin inda tanufa Shuwara tafara dube duben inda zataga fright dak'yar tagano inda Zulaihat tafito wato kitchen d'in su ruwan eva me sanyi tad'auko takawoma Mummy daketa jijjiga Zulaihat yayyafa mata tayi amma shiru saida tashafa mata sau uku amma numfashin ta ya'ki dawowa kuka Mummy tafashe dashi gamida k'ank'ame Zulaihat ajikinta tana wani irin kuka mai cin rai, Kasantuwar Shuwara tasan hanyoyin bama mutun gudummawa idan yasume hakan yasa takalli Mum d'in ta cikin lallashi tace "Mum cool you temper kimatsa na hura mata iska yanzu xata dawo daidai" Bamusu tamatsa tana sharar k'wallah, take Shuwara tahad'a bakinta dana Zulaihat tahura mata iska take taja wani dogon numfashi, ajiyar zuciya suka sauke suduka sannan Shuwara tad'an matsa gefe bayan tajin ginar da ita ajikin sofa, Tajima kafun tabud'e idanunta d'aya bayan d'aya take kallon su saikuma tanuna Mum da hannu hawaye na zubu mata murya na rawa tace "Ashe idaniya zasu sake ganin abin da zuciya ke muradi ashe kafun na mutu zan sake ganin fuskar ki shin mune mukai laifi dazaki gujemu tsawon shekaru why why Fatima kinada ilimi daidai gwargwado but Alhamdulillah tunda kin dawo garemu cikin k'oshin lafiya" kallon ta tamai da ga Shuwara daketa kallonsu tana murmushi at dsame time tana hawaye yafito ta tayi da hannu aiko ba musu ta'karisa gareta kanta tashafa tace "ya sunan ki?" "Zulaikha amma Shuwara Mummy take cemin" Share hawayen daya silalo mata tayi tace "Takwara akaimin kenan tsawon shekarun nan muna ranki amma kikak'i neman mu masha Allah Shuwara Allah ya albarkaci rayuwar ki ba kida k'ani?" Kai ta gyad'a mata adaidai lokacin sukaji k'aurin da hayak'i na fitowa daga kitchen dasauri Shuwara tami'ke tashiga kitchen d'in gas takashe atsorace ganin abincin da aka d'aura ya k'one har yafara hayak'i zai Kama da wuta saida takashe komai tadawo parlourn tasamu Zulaihat da waya tana ta kirayen y'an uwa tana shaida musu Sumayya tadawo itako Mommy tana manne da ita kamar zata koma ciki murmushi maicike da jin dad'i tayi tabud'e baki zatayi magana kenan wayarta tad'auki ruri alamun kira nashigowa cikeda zumud'i ta amsa kiran ganin uncle ne bayan sun gaisa yake tambayan ta ina sukaje yazo get man yace basa nan Dariya tayi me had'e da happy tana rufe baki tace "Uncle munje yobe yau Mommy takaini wajen familyn ta gani ga grann ma am so happy" Daga can side d'in yace "Masha Allah lallai shine baki kira kingaya min ba, hmm bama Mommy waya naji dalilin dayasa ta'ki amsan wayan" Tana dariya tami'ka ma Mommy wayar amma sai ta nok'e ta amsa saboda tagano kadawa ake wayar, maida wayar tayi kunnen ta tana fad'in "Uncle ta'ki amsa kona ba grann ma kugaisa?" K'wafa tasake yi yace "bata mugaisa tunda Mommy ta'ki amsan wayar!" Mi'ka ma Zulaihat wayan tayi cikin mutun taka suka gaisa Shuwara ta amsa wayan suka ci gaba da maganan akan Habib da Rubinat dasuke hannun shi sun d'an jima suna tattaunawa kafun suyi hanging call d'in suna nan zaune saiga Aunty Nafisa ta iso cikeda farin cikin jin dawowar k'anwar mahaifin su tilo kafun kace me saiga Daddyn Samran dashida matar shi da yaran shi biyu sunxo nan fa suka zagaye Mommy kamar zasu cinyeta daga ita har Shuwara dasunyi motsi kad'an zakaji antambaye su lafiya KO ace mesuke bu'kata, haka suka wuni firar yaushe gamo,Har yamma suna zaune sallah kawai ketada su awajen dasuke abinci ma d'an tsakura sukai fira nacinsu ahaka akai magrib alokacin ne kuma Aunty Nafeesa tafara haramar tafiya gida takuma ce tare da Shuwara zasu tafi aiko Shuwara batai musu ba tabita bayan tad'auka Kaya set biyu tama Mum sallama tareda Granny tabi Aunty Nafeesa motar su nafita ta Samran nasawo kai gidan direct side d'in Granny yanufa sabida angayamai Small Mum d'in shi tadawo dan haka cikeda sassarfa ya'karisa shiga palourn babu kowa sai k'annen shi su biyu suna zaune sunata magana k'us k'us kallo d'aya yamudu yad'auke kai yanufa bedroom d'in Granny tsinkayar muryoyin su yayi suna gaida shi batare daya juyoba ya amsa yakama handle d'in room d'in kenan yaji matar Daddyn shi na fad'in................✍🏻 *Dan soyayyar ki da fiyayyen halitta annabi Muhammad s.a.w inkin karanta kiyi sharing sauran group d'in da'ki'ke ciki* *Wannan littafin na kud'i ne akan farashi me sau'ki inkinaso zaki tura 400 ta 4210014214 lawal shamsiyya eco bank shaidar biyanki ta 07042682333 y'an VIP zasu tura 700 domin samun posting kullum, KO katin waya mtn or airtel ta 07017296839 bana son vtu hoton katin za'a turamin y'an Niger kuma sumin magana ta 07042682333 don jin yanda zaku tura kud'in ku* [8/27, 7:28 AM] Ummu Sumayya: 🌺🌺🌺🌺 *CARBIN ƘWAI* ```Mai wuyar janyuwa``` *Writing and Story By* ```Ummu Sumayya ``` *Babybintu* 📿📿🥚 *DEDICATED TO* *NAZEEFI N YAREMA* _Dan Allah masu magana suga shiru ba amsa suyi ha'kuri bana fira duk wacce tasan tatura kud'in littafinta screen shot kawai zakimin da nagani zanyi adding d'in ki a group d'in danake posting amma aita slm ina wslm ykk pls kumin uzuri dan Allah ba wula'kanci bane_ *PAGE SIX* Achan fadar Barbushe kuwa babban aljanin dayake mai aiki wato *D'an k'wak'ur* yakawo mai mummunan labarin cewar yau wata macijiya zata zo tayi ajalinsa atake ya hallaka wannan aljani tahanyar k'ona shi da wutar tsafi yana fad'in "kafin ayi ajalina nibara nafara yin ajalinka" cikin fushi yakira dikkan sauran aljanan dasuke mai aiki yana tambayar su mafita amma kowa yayi shiru iya bincike da tsafi yayi amma yakasa gane shin macijiyar daga ina zata zo turota akayi mutun ce KO aljana ce duk inda yabuga abu d'aya ke gani shine ajalin shi da macijiyar zatayi tayau, ak'arshe dai yasallame su cikeda tashin hankali zullumi da rashin sanin abunyi yafara wasu maganganun tsafi yanayi yana kulle idanun shi take hayak'i yacika kogon dutsen har yazamana baka iya ganin komai sai wannan ba'kin hayak'in yana cikin hakan ne yahango shigowar macijiyar wanda shidai asanin shi macizai basa son hayak'i tundaga nan yakaraya yasama ranshi cewa yaufa tashi ta'kare, Itako Uhaira da isarta dajin da barbushe yake saita b'adda kamanni takoma maciji tashiga kogon dayake ta baya yana zaune yana surkullen tsafi idanun shi arufe kawai tafasa kai zata kai mishi sara yabud'e many'an idanuwan shi dasuke jajaye yana kallon macijiyar, take yatare saran data kawo mai da hannun shi yana watsa mata wani abu tab'ace b'at takoma bayan shi cikeda tsoro dayagama shigan sa yafara juye juye yana cigaba da surkullen tsafin sa amma bai gantaba bai ankara ba yaji kamar abu yacije shi a agaran k'afa juyawar dazaiyi yaga macijiyar nan ne tacijeshi kafun yayi wani wunk'uri yaji ansoke shi da wuk'a a k'ahon zuciya wani ihu mai had'e da kururuwa yayi yana nuna Uhaira data dawo siffarta ta asali tana k'yalk'yala dariyar mugunta, Cikin axabar zafi da rad'ad'in fitar rai yace "Tabbas kinyi nasara ayanzu amma kisani agaba ruhina shine me nasara cin amana shine ajalin ki kirubuta ki ajiye magajin wannan kujera na nan zuwa kuma mai ri'ko da littafi mai tsarki haka matar shi itace ajalin ki jinine zai wanke jini a masarautar Baynuur gaba d'aya bazaku ta'ba nasara ba akan ahalin mai martaba Abdul-Jabbar ba" Wata mahaukaciyar dariya tasake fashewa da ita tana kallon Barbushe yana burgima alamun ranshi nagab da barin jikin shi tace "Ni Uhaira yar sarkin tsafi Miyara saina yi ajalin kaf ahalin sarki A-jabbar na rantse da kabarin mahaifina bazan bar wani a ahalin A-jabbar ba balle yakawo k'arshe na" tana kawo wa nan tasa wuk'a tafille mai kai sannan tab'ace b'at tare da gangar jikin da kan data fille kamar ba'a ta'ba yin wata halittaba awajen ko d'igon jini bata bari ba a kogon. _______________________________________________________ "Mama ki fahimce ni nifa ba wani abu nace ba kuma ba ina nufin haka nake nufiba gaskiyar magana dama yakamata atuhume Fatima shin bayan barinta nan aure sukai da Ibrahim ko zaman bariki sukai harsuka samu Shuwara ma'ana ita Shuwara yar gaba da fatiha ce KO y'ar sunna?" Cikin alamun b'acin rai yaji Granny na fad'in "Idanma Fatima zaman dadiro sikai da Ibrahim haka Allah ya'kaddaro musu kuma duk kece kika janyo hakan domin alokacin kece kika hana ayi auren har Fatima tabi rud'in soyayya tabar mu dan haka yanzu tadawo bazan ta'ba koranta ba kona kori yarinyar dabataji ba bata ganiba" Cikin d'agawa matar Daddy tace "Mama nifa banga abun fushiba tambayar ta kawai nayi kuma ta'ki ban amsa ke kika amsa zance kuma maganata gaskiya ce dan Shuwara indai shegiya ce bazamu ta'ba zama da ita ba ta'bata mana sunan family akaita chan wajen dangin ubanta eheeee" tana kaiwa nan tabanko k'ofa tafito daga d'akin wani kallon kallo aka watsa ma juna itada Samran tsaki yaja yara'ba ta zai wuce itama taja tsaki tace "Tabbas dole acema Mijin iya baba ko ank'i KO anso kuwa ninan da mutun yake ganina dole yagannin yak'yale kabewar kan kabari kenan ba'kin cikin me taushe" Murmushi kawai yayi har zai wuce yaji tasake cewa "Sakarai kawai wanda baisan darajar kansa ba munafiki mai fuska biyu" D'an dawowa yayi da baya domin ranshi yayi mummunan b'aci yamata wani shegen kallo yad'an tauna lips d'in shi na k'asa kafun yad'an sunkuya kad'an yana murmushin tura haushi yace "Kisani duk lalacewar masa tafi k'arfin akirata da kashin shanu dole idan za'a cemin mai fuska biyu adanganta ni da mijinki kinga ko baza'a ta'ba sauya ma tuwo suna ba kizuba ido zakiyi kallo nid'in nan saina zama fitila abin haskawa agareki dagake har y'ay'an ki" yana gama fad'a mata haka yajuya yayi shigewar shi room d'in Adurk'ushe yasamu Mum tana kuka mai cirrai muryanta ma baya fita sosai Granny na zaune akan sofa dake kusa da gadon tad'aura k'afa d'aya kan d'aya tana ta girgiza kai alamun ranta amugun b'ace yake, Waje yasamu yazauna akan bed yana kallon su shima d'in yanzu matar Dad d'in shi ta'bata mai d'an farin cikin dayamu ayu d'in na labarin dawowar small Mom d'in shi gyaran murya yayi yana kallon Granny yace "Granny idan rana tafito tafin hannu bai isa yakare ta ba Mom dakike gani *CARBIN ƘWAI* ce mai wahalar janyuwa kuma janta sai natsatse ba irin watsatstsu kamar matar Dad ba kudaina tada hankali akanta domin batasan inda yake mata ciwoba har yanzu ni a mahaukaciya nad'auke ta k........" Baram sukaji anbanko k'ofa wanda hakan yasa suka maida hankalin kacokan ga k'ofar Dad ne da matar shi gaba d'aya ransu amugun b'ace suke kallon Granny Fatima daketa kuka har yanzu da Samran da kejifan su da kallon uku saura kwabo shima, Cikin fusata matar Dad tace "Kajima kunne ka ko? Sunata zagina bansan me na tsarema bayin Allahn nan ba daga fad'in gaskiya abu yazamn min d'an zani, bakaman wannan yaron me ba'kin hali irin na yahudawa" saikuma tafashe da kuka tana kallon Daddy wanda shikuma hakan yasake b'ata ranshi Cikin b'acin rai yace "Kai Samran rashin mutuncin ka ya isheni fa kakiyaye nifa inba so kake namaka baki ba mata ta amatsayin uwa take agareka abun yawuce rashin kunya yanzu harda zagi da cin mutunci saika ga mutane kadinga sum sum kamar munafiki kafa kiyayeni!" Kan shi kawai yake kad'awa cikeda mamakin matar Dad yabud'e baki zeyi magana Granny takad'a mai Kai alamun yayi shiru, Cikin sake so ta tunzura Dad tace "wai daga fad'in gaskiya nace saidai akai Shuwara can wajen dangin ubanta mu baza mu ri'ke shegiya ba sabida kar sunan family ya'baci shine d'an nan yatareni yanata gasa min maganganu kamar zai dake ni dole na kauce natafi kiranka shine mukaji yana cemin mahaukaciya gaskiya nibazan yarda ba kamin iyaka da wannan munafikin d'an naka" Cikin b'acin rai Samran yadube ta daga ita har Dad d'in yace "Alhamdulillah da nayi farin ciki matu'kar za'ai min iyaka dake alak'ar mu dake babu abunda ya'kare ni dashi inba ba'kin ciki da nadaman sanin kiba mtssss" yaja wani shegen tsaki zai wuce Dad yace "Samran agabana kake cima Mata na mutunci maza kadawo kabata ha'kuri yanzu kona tsine maka albarka!" Cikin d'an mamaki Granny takalli d'an nata datake kyautata zaton baya cikin hayyacin shi yana cikin mayen sihiri tace "Suleiman kana tsine ma Samran kaima zan tsine maka yanzun nan kai Samran!" Takira shi da kakkausa-llafazi Samran daya shiga shock da tashin hankali yakasa gaba yakasa baya ranshi sai suya yakeyi k'wallah tacika mai idanu ga kanshi dake masifar sara mai kamar zai cire dan shi ba ma'abocin yawan magana bane ahankali yajuyo yakalli Granny data mi'ke take kallon shi tace "jeka abinka Allah ya albarkaci rayuwar ka yakare ka daga sharrin mahassada da ma'kiya nafili dana b'oye" ajiyar zuciya yasauke ya amsa da "Amin" asanyeye yajuya yabar room d'in Kallonta tamaida ga Fatima dake janyo trolley tana kuka wayanta ahannun ta alamun kira zatayi, cikin wani b'acin ran daya taso mata kawai itama saita fashe dakuka tazauna akan kujera jabb'ar dasauri Daddy yayo kanta matar shi kuwa saita juyar dakanta gefe tana jan tsaki dan ita bahaka taso ba, Mom dake shirin kiran Shuwara tazo sukoma dan dama tasan hakan zata iya faruwa cikin tashin hankali tayarda wayan da trolley d'in tayo kan Granny ganin halin data shiga. ________________________________________________________________ Yammacin ranan Minal tadawo daga wajen lalle da gyaran jiki tana zaune ad'aki tana aikin chat kawai saiga text yashigo ta k'aramar wayarta kamar bazata duba ba saikuma tajanyo wayar cikin tashin hankali tami'ke tana sake karanta text message d'in kamar haka _*Amarya Minal kinsha k'amshi mata awajen Samran Suleiman Jabbar duk dacewar ba'a gayamin aure ba amma nasamu labari agari dan haka inason ki kawo min kanki yanzunnan kona turama Samran dukkanin abubuwan damuke aikata wa nabaki nan da one hour KO kixo kona tura mai komai yanxunnan!*_ Gaba d'aya duk da sanyin AC dake d'akin hakan bai hanata jik'ewa sharkaf ba take cikin ta yakatsa da gudu tanufa toilet tana shiga taji zawo zuuuuu takusa minti biyar zawo na zuba da'kyar tasamu tafito daga toilet d'in gaba d'aya neman kuka tayi tarasa bata ta'ba tunanin Jibson zai samu labarin auren taba itako tashiga uku tabani talalace wayar tad'auka tadnnan mai kira amma harta tsinke bai d'aga ba atak'aice saida tayi mai miss call sama da talatin amma no response ganin ya'ki d'aga kiran tane yasa tad'auki key tafuto cikin tashin hankali taja motar, Motan ta nafuta nasu Aunty Nafeesa nashigowa cike da mamaki Aunty tabi motar da kallo aranta tace any'a Minal lafiya take kuwa? baki tad'an tab'e ta'karisa tayi parking suka shiga cikin gidan. Minal kuwa tafiya tayi sosai ta iso wani katafaren guess house mai suna *JIBSON GUESS IN* agigice tayi parking tafito tanufa cikin wajen. ________________________________________________________ Samran kuwa yana futa daga side d'in Granny directly park lot yanufa driven shi naganin shi dasauri ya'karisa yabud'e mai yashiga yatada saida suka hau titi ne driven yace "Yalla'bai ina muka nufa?" Kanshi yad'an shafa yanajin yanda zuciyar shi ke bugawa yalumshe idanun shi sannan yazaro yawar shi Samir yakira saida takusa tsinke wa yad'aga yana fad'in "Allah yatai maki Dr mu!" Ya'karisa maganan cikeda barkwanci, D'an tsaki Samran yaja sannan yace "kana gida ne?" Samir jin yanayin muryan shi yasa yagane ba lafiya ba dan haka yace "Ina Jibson guess in muna meeting da y'an company Dad kasan baya gari koxaka zo nan kasame ni?" Batare da Samran yayi magana ba yakashe wayan yana kallon driven shi yace "Jibson guess in xamuje" "Okey sir" take driven yad'auki hanyar Jibson guess in _______________________________________________________ *BAYNUUR* Tunda tadawo take cikin tashin hankali da rashin sanin madafa game da Barbushe sai sa'kawa da kwance wa take cikin rashin sanin abun yi tanufa turakar Sarki Abdul-Jabbar, Yana kinshin gid'e yana lazimi sanyen da farar jallabiya ga fruit agaban shi da alama baijima dagama ciba batare datayi sallama ba tashiga tasamu waje tazauna tana fad'in "Yallab'ai sannu da hutawa ya daren? Ashe kuma mun samu k'aruwa to Allah yaraya mana" Batare daya d'ago ba yace "firstly kije kiyi sallama sannan na amsa miki dukkanin maganganun ki" Cikin d'an kun k'une dan tasan halin shi tami'ke tafuta tayi sallama tana zama saiga Gimbiya Tahaliyya tashigo sai bazan k'amshi take cike k'asaita take tafiya ahankali ta'karasa ga Mai martaba tana murmushi batare data kalli inda Fulani take ba tace "Barka da warhaka jarumin mu kuma sadaukin mu" Cikin murmushi yace "Barka dai Gimbiya fatan kin iso lafiya" Wani fari tayi da ido tana sake matsawa ga sarki tace "Alhamdulillah fatan ba wata matsala?" Kafun sarki yayi magana sukaji muryan Fulani afusace tana fad'in "Wannan wani irin wula'kanci ne nazo wajen ka kashare ni wata tazo sai fira kake mata gaskiya bazai yiwwuba dole duk yanda za'ai ayi" Wani murmushi yasaki yana kallonta harga Allah shi yama manta da ita ad'akin kallon shi yamaida ga gimbiya Tahaliyya daketa faman danna waya kamar batasan me Fulani take magana akai ba ahankali yabud'e baki yace "Kindai san yau ba ranar ki bace kuma kece kika saka doka akan duk ranan girkin daba na wata ba to wacce ba ita bace da girki bazata shiga turaka da dare ba toke meya kawo ki?" Wani irin b'acin raine yashigeta yahad'e da ba'kin ciki da tashin hankali datake ciki yamata rubdugu lokaci d'aya batare data tanka ba tajuya bagazam bagazam tabar room d'in, tana ta sa'ke saken yanda zata gyrama Gimbiya Tahaliyya zama daga ita har Mai martaba Abdul-Jabbar d'in. _________________________________________________________ Suna xuwa Jibson guess in yakira Samir yashaida mai cewar gasunan awajen room number kawai yafad'a mai yace yasame shi awajen. D'an tsaki yaja dan bai cika son zuwa kalan wajen nan ba yafito yafara tafiya ahankali kamar mejin tausayin k'asa gaba d'aya kanshi a'kasa yake kamar me irga step d'in shi sosai yarame ya'kara fari idanun shi sun k'ara girma haka hancin shi kamar biro pink lips d'in shi yayi ja_ja_ja pink pink kallo d'aya zaka mai ka gano rashin kuzarin dayake ciki tundaga yanayin tafiyar sa yana shiga yayi kwana zuwa hanyar dazata sada shi da stairs domin hall d'in yana sama ne, yaxo k'ofar dazai sada shi da stairs d'in har yafara taka d'aya biyu ana uku kawai yaji yayi karo da mutun take wayar shi tafad'i haka itama waccce sukai karon tare wayarta tafad'i duk wayoyin suka gangara k'asa, atare suka d'ago kai zaiyi magana kenan maganan yamak'ale abakin shi.............✍🏼 *Dan soyayyar ki da fiyayyen halitta annabi Muhammad s.a.w inkin karanta kiyi sharing sauran group d'in da'ki'ke ciki* *Wannan littafin na kud'i ne akan farashi me sau'ki inkinaso zaki tura 400 ta 4210014214 lawal shamsiyya eco bank shaidar biyanki ta 07042682333 y'an VIP zasu tura 700 domin samun posting kullum, KO katin waya mtn or airtel ta 07017296839 bana son vtu hoton katin za'a turamin y'an Niger kuma sumin magana ta 07042682333 don jin yanda zaku tura kud'in ku* [8/27, 7:35 AM] Ummu Sumayya: 🌺🌺🌺🌺 *CARBIN ƘWAI* ```Mai wuyar janyuwa``` *Writing and Story By* ```Ummu Sumayya ``` *Babybintu* 📿📿🥚 *DEDICATED TO* *NAZEEFI N YAREMA* _Masha Allah agaskiya ban san haka *CARBIN ƘWAI* yasamu karb'uwa awajen al-umma ba sai jiya dabanyi posting ba naga sai tura kud'i ake ana tunanin free page ya'kare masoya na ina Kira da babbar murya kuji ni da kyau free page guda goma 12 zanyi daga nan kuma duk wanda yakaranta 13 na Allah ya isa yakaranta muddun bai siya ba duk wacce bata siyi *CARBIN ƘWAI* Ha'ki'ka anbarta abaya domin labari ne daya tab'o bangarori da dama bazaku gane hakan ba saimun shiga cikin littafin ka'in da na'en sannan mutun xai fahimci baiyi asarar kud'in saba acikin book d'in nan zaki koya yanda ake gyran jiki zaki koya yanda ake had'a magungunan mata wanda bazasu cutar dake ba hatta magungunan infection zan fad'i yanda ake had'a su da sauran abubuwan da bazance komai ba sai wad'anda suka siya suzasu gani masoya na k'ashin bayar nasarata ina gaishe Ku aduk inda kuke afad'in duniya Ummu Sumayya tana muku son so fisabilillah kuci gaba da nuna min kauna tahanyar siyan book d'ina nikuma insha Allah zanci gaba da ilimantar daku sannan na Nishad'antar daku Allah yabarmu tare daku bisa amana_ *_Ga masu son atallata muku hajarku facebook WhatsApp Instagram tweeter da sauran kafafen sadarwa ta media har yanzu k'ofa abud'e take akan farashi me sau'ki insha Allah_* *_Uwargida da amarya kai harda ma masu shirin yin aure akwai kayan gyara masu kyau da inganci tundaga kan tsumi tabaje gumba tukud'i gama d'id'i da sauran kayan gyara duk akwai muna turawa KO ina afad'in Nigeria ga amare muna saida kayan dilka wanda zaisa jikin ki yayi fes kiyita walwali kina shek'i kuma bana bleaching ba duk wacce tashirya zata iya tuntu'ba na 07017296839 saina jiku_* *PAGE SEVEN* Dasauri yajanye idanun shi yad'an ja da baya yad'auko wayar shi yara'ba ta gefen ta yahaura step d'in ranshi fall da takaicin ta! ace matar da zaka aura a hotel, lallai yana cikin bala'e da masifa indai ya aura Minal, koda ya isa hall d'in tunda yasamu waje yazauna yaduk'ar dakai bai sake magana ba har Samir yakammala abunda yake suka sauko tare aharabar wajen suka tsaya Samran yafad'a mai dukkanin abunda ke faruwa dakuma ganin dayama Minal yanzu, Baki samir yad'an tab'e cike da takaici kafun yace "Kasha kurimin ka ranar d'aurin aure za'a fasa auren and bansan ya Dad d'inka zai d'auki maganar ba nidai tagefe na nagama dukkanin wani shirye shirye kuma Alhamdulillah komai yatafi yanda ake bu'katar shi" Ajiyar zuciya Samran yasauke yana d'an cije bakin shi yad'an kad'a kai yace "Na gode Samir muje muyi sallah daga can saimu wuce" Hannu yami'ka mai sukai musabaha sannan kowa yashiga motar shi. Minal kuwa cikin wani sabon tashin hankali tabi Samran da idanu har ya'bace ma ganin ta dak'yar ta iya d'aukan wayarta adaidai lokacin kuma Jibson yasake kiranta dan dama taje room d'in dayazama personal nashi inda suke had'uwa koda yaushe tanata knocking amma not respond shine tagangaro taga koda motar shi inbabu tamai text tunda ya'ki d'aga kiranta gaba d'aya jikinta babu inda baya kyarma tad'aga wayar dake ta barazanar fad'uwa kafun tai magana taji yace "Room 28" kawai yakatse wayar wasu zafafan hawayene suka zubo mata bata damu data share ba tanufa room d'in dayace mata tana zuwa tata'ba tajita abud'e shiga tayi babu kowa a palourn sai sanyin AC da k'amshin room freshener daya cika d'akin tsayaawa tayi taji ance "Amarya kinsha k'amshi k'araso mana!" Bata da yanda zatayi ta'karasa shiga cikin bedroom d'in yana kwance akan bed k'afafun shi zube hannun shi saman faffad'an k'irjin shi yana shafawa wani irin lumshe red eyes d'in shi yayi saboda ganinta kawai yasake tada mai da feeling baki yalashe kamar tsohon maye aranshi yana ayyana irin garar dazai kwasa dan anbashi labarin har d'inki taje akamata kenan yau zaici tsukakken waje mai shegen dad'i, murya anarke yace "k'araso mana koni zanzo abani na bankwana Mrs SS A-jabbar" ya'karisa maganan yana mik'ewa yanufota gadan gadan ba'ki ne mai murd'add'an jiki jikin shi gaba d'aya gashi ne yakwanta luf luf alamun hutu bawani kyakkyawa bane kuma baza akirashi mummuna ba kallo d'aya zakai mai kagane cikakken namjine maiji da lafiya duba da yanda joystick d'in shi take ra harbin iska kamar zata fasa wandon tafito tsaban tahango kayan dad'i, Baya baya Minal tafara yi yana binta tana baya ahaka harsuka kai bango d'an sunkuyo dakan shi yayi zuwa wuyanta kasantuwar yafita tsawo cikin kunnen ta yafara magana yanajan numfashi "Haba Minal tawa meyayi zafi zakiyi aure baki gayamin ba kinko san yanda nake sonki da kishin wannan k'yak'yawar surar musmman wad'annan many'an kayan" ya'karisa magana yana damk'o breast d'inta cikin mugunta yake squeezing d'in su gaba d'aya wanda hakan yabama Minal daman fashewa dakuka tana ture shi jin yanda joystick d'in shi ke harbin ta koda tasan Jibson baida sau'ki wajen sex balle yanzu tasan cin kaca kaca zai mata, Wani shegen murmushi yasaki yad'an ja da baya yad'auko Samsung tablet d'in shi dake gefe yakunnan wani abu yajuyo mata, D'an zaro eyes tayi ganin kanta tsirara haihuwar uwarta suna having sex da Jibson tana moaning harda ihu, silalewa tayi k'asa tana fad'in "Innalillahi wa-enna ilaihirraji'un ya Allah help me" sai kuma tafashe da wani kuka, Baki yata'be yakoma bakin bed d'in yana tub'e gajeren wandon dayayi saura ajikin shi yana fad'in "KO kizo yanzu kimin abunda nakeso ko SS A-jabbar yayi karin kumallo da wannan videon gobe da safe ke bashi kad'ai bama wallahi inbakiyi min abunda nake bu'kata ba har ubanki sai yaga wannan videon" Yana gama fad'in maganar yakwanta akan gadon yayi flat yana kallon rover siling d'in room d'in ga joystick d'in shi tami'ke tsaye yasa hannu yana lailayata still kuma yana kallon Minal daketa kuka maras sauti, Gaba d'aya nadama yacika Minal bata ta'ba dana sanin aikata mummunar d'abi'ar taba kamar yau auren data samu zatayi da'kyar shine akeson atungule shi anason zubar ma iyayen ta daraja da kima mahaifinta babban d'an siyasa ne idan videon yafita tabbas zai zama makami ga abokan gaban sa tabbas yau tana cikin u'kuba da tashin hankali mai tsanani y....... Cikin hargagi taji muryan Jibson na fad'in "Before na k'irga uku ko ki kawo kanki konazo nai fata fata dake yanda KO SS A-jabbar bazai mori komai ba" Jikinta na kyarma ta'karasa bakin bed d'in tana kuka mai ban tausayi tahaura kan gadon. _______________________________________________ Tana isa kogonta tashiga d'akin da mijinta ke aje kayan tsafinsa ta d'aura kan boka Barbushe akan wani k'aramin dutse ta soma maganganu Irin na sirrin tsafi tana gewaye k'ok'on kan boka Barbushe dake gabanta hayak'i ne yasoma fita daga cikin k'ok'on kan daga hancin shi bakin da kunne gaba d'aya d'akin ya turnuk'e da hayak'i har saida matsafiya Uhaira tadaina ganin KO tafin hannunta daga nan tad'auko k'walbar nan mai haske da sirrin tsafin boka Jallisu yake ciki take k'walbar tazama kamar futula acikin duhun hayak'i matsafiya Uhaira tabud'e k'walbar tajuye wannan ruwan me yauk'i akan k'ok'on k'an boka Barbushe sannan tad'aga sama tajuye ruwan dake cikin k'ok'on a bakinta yana hayak'i da'kyar ta iya had'iye wa sabida tsananin zafi, Tana gama shanye ruwan sai taji cikinta yad'auki zafi gaba d'aya idanun ta suka fito sukai zuru zuru, zuciyar ta tadinga bugawa da k'arfi, hasken dake cikin k'walbar yadinga fita yana shiga jikinta, nan take duk wani sirri na tsafin boka Jallisu da Barbushe yadawo jikinta taji ta'kara nauyi tamkar k'asa bazata iya d'aukar taba, Da Uhaira taga kaf sirrin tsafin many'an bokayen yadawo jikinta saita bushe da wata hatsabibiyar dariya tayi k'ara tayi kururuwa mai tsananin k'arfi daga k'arshe tafashe da kuka, Bayan wani lokaci sai tayi shiru tana tunanin abunda yakama ta tayi take saita shirya kaf Kayan tsafinta tanufa kogon Barbushe tana zuwa takira kaf alhanun sa take sukai mata biyayya suka bi bayanta dan sun san insuka k'i azabtar dasu zatai koma takashe su, itakuma tamusu al'khawarin basu jini gaduk sanda tasanya su aiki. ________________________________________________ Acan Baynuur kuwa Fulani tajima batai barci ba tana ta sa'ke sa'ken yanda zata b'ullo ma A-jabbar da Gimbiya Tahaliyya da tunda aka auro ta komai nata ya lalace da'kyar ta tsaida shawaran komawa gun Barbushe tanemi afuwar sa gobe idan ya'ki kuma tasa abinciko mata sabon malami dan taga ba'a kai KO inaba wankin hula na neman yakaita dare. Gimbiya Sumayya tajima tana sa'kawa da kwance wa gameda al'amarin masarautar Baynuur kafun tasamu barci yayi gaba da ita duk kuwa dacewar tanajin jaririyar ta na kuka amma KO kallon ta bataiba saidai hadiman tane suka shigo sukaita jijiga jaririyar bayan sunbata ruwan zam zam da'kyar suka samu itama tayi barci suka kwantar da ita akan gadonta na jarirai suka jamusu k'ofa bayan sun fita. Washe gari ana zaune cikin fada A-jabbar na zaune akan kujerar mulki Waziri na gefen shi sallama yashigo fada yana nemar ma Liman iso, Bayan liman yashigo ne yazauna agaban sarki ga Waziri Imran Magajin Gari Suhaib Galadima Khalil da Shamaki A-zizu da sauran duk wasu nakusa kusan sarki gaba d'aya fada tayi tsit sai many'an fadawa daketa aikin yima sarki fifita suna fad'in "Allah yabaka yawan rai sarkin mu adalin mu sarauta takace izza takace ba'ai adali kamar kaba" Wani daga gefen hagu yake ta amsawa da cewar "Sarki ya amsa maka sarki yana go diya" Gyaran murya Liman yayi yakalli sarki sannan ya du'kar dakan shi cikin ladabi yafara magana "Allah yaja zamanin ka sarki ka dad'e kayi k'ark'o asakama kon istikharar dana gabatar tabbas akwai nasara sannan akwai wani gagarimin abunda yake shirin faruwa da masarautar Baynuur wanda Allah bai nuna min komene ne ba dan haka saidai mu mi'ke da Addu'ah sannan batun Mahaifiyar Tafida kuwa kamar yanda kamin bayani tabbas sunanan dawowa nan kusa suma wani al'amarine zai koro su nan insha Allah dukkanin sihirin dake jikin mahaifiyar su ayanxu yakarye kuma zata matsa matu'ka sai tadawo nan hankalin ta zai kwanta wannan shine abunda Allah yanuna mun sauran kuma saimu mi'ke da Addu'ah" Ajiyar zuciya sarki yasaki yalumshe idanun shi da tsufa suka gama kamasu yace "Allah yashige mana gaba adukkan lamuran mu Allah kabayyanar mana da hasken dayake ta bibiyar mu tsawon shekara ashrin ya Allah duhun dake tun karo mu kuma Allah ka nisanta mu dashi" Gaba daya suka had'a baki wajen cewa "Ameeen" Waziri ne yayi gyaran murya yana kallon Sardauna yace masa "Ya kamata ashirya saukar alkur'ani agayyato many'an malaumma daga ma'kotan mu dan haka sai arubuta a aika wanda zamuyi shine ranar rad'in sunan jaririyar Yarima" Kai Magajin gari yajinjina batare da yayi magana ba Wali yace "Hakan yayi Allah yashige mana gaba" "Ameeen ya Allah" Shamaki yace Sunjima suna tattauna wa kafun akira sallar wanka kowa yanufa gida domin shirin xuwa masjid kasantuwar yau jumma'ah dama ba'a jimawa a fada daga anje sallar jumma'ah andawo kowa zai nufa gida ahuta saikuma gobe KO kuma in wani babban uzurin yataso. Tana zaune atsakiyar palourn dake sashin gudan sarautar gaba d'aya wanda sai sallah KO wani sha'anin ake taruwa acikinsa, ta tatasa Jakadiya gaba sai bala'e take xuba mata ko tsufanta bata duba ba ta inda take shiga bata nan take futaba akan ta tambaye ta me sarki suka tattauna yau afada tace itama bata saniba dan ba'a kirata ba da alama abun be shafe ta bane aiko shikenan tahauta da fad'a hartana ikirarin zata sa mata sata ayanke mata hukuncin kisa muddun bazata dinga kawo mata maganganun dasuke tattauna wa da sarki ba ma'ana tadinga nad'o sirrin sarki tana kawo mata, Kuka take sosai cikeda tausayin kanta tabud'e baki da niyyar bata ha'kuri kenan kawai sai ganin.............✍🏻 *Dan soyayyar ki da fiyayyen halitta annabi Muhammad s.a.w inkin karanta kiyi sharing sauran group d'in da'ki'ke ciki* *Wannan littafin na kud'i ne akan farashi me sau'ki inkinaso zaki tura 400 ta 4210014214 lawal shamsiyya eco bank shaidar biyanki ta 07042682333 y'an VIP zasu tura 700 domin samun posting kullum, KO katin waya mtn or airtel ta 07017296839 bana son vtu hoton katin za'a turamin y'an Niger kuma sumin magana ta 07042682333 don jin yanda zaku tura kud'in ku* [8/27, 8:47 AM] Ummu Sumayya: 🌺🌺🌺🌺 *CARBIN ƘWAI*    '''Mai wuyar janyuwa''' *Writing and Story By* '''Ummu Sumayya '''        *Babybintu*                      📿📿🥚       *DEDICATED TO* '''NAZIFI N YAREEMA''' _Dubbun gaisuwa ga masoya na aduk inda kuke afad'in duniya masu kira basa samu da masu text message nagani naji dad'i kuma Nagode Allah yabar k'auna, ayimin afuwa tafiya nayi shiyasa kukaji ni shiru but right known Alhamdulillah ban dawo ba amma insha Allah zan kammala free page tas nashiga na kud'in inbaki biya ba maza hanzarta kibiya domin kisha karatu cikin kwanciya hankali batare da far gaban komai baa akan farashi mai sau'ki 400 in VIP group kikeso kuma zaki tura 700 domin samun paid book d'ina guda d'aya wato hangen dala garab'asa ga duk wanda suka siyi hangen DALA shine zasu tura naira 200 ne kawai VIP 400 only HANGEN DALA fans kusani ina muku sunso fisabilillah_           *PAGE EIGHT* __________Kawai sai ganin Gimbiya Tahaliyya sukayi tafito ta wani corridor tana tafa hannayen ta tana kuma watsama Fulani wane shegen kallo me nuna nasan dukkanin takun ki, Wata b'oyayyar ajiyar zuciya Jakadiya tasauke da harta fara hango kanta acikin u'kuba domin tasan Baynuur basa yanke hukunci da sau'ki hukunci suke da alkur'ani kuma nan take batare da anjira ba matu'kar sun anbin cika kuma tasan halin Fulani sarai bata da imani, Fulani kuwa sosai ta tsorata da ganin Gimbiya Tahaliyya amma saita basar takalli Jakadiya cikin nuna ko in kula da ganin gimbiya Tahaliyya taci gaba da fad'in "Kisani babu wanda ya isa yasa ki tsallake dukkanin shiri na domin ni akan cikar buri na saina kashe mutun ina fatan kin jini daga nan zuwa dare ina sauraran ki!" Tana gama fad'in maganar ta tajuya cikeda izza k'asaita da kuma alfahari tanajin ita watace kuma ta isa tanufa hanyar dazai sadata da side d'inta kawai ta tsinkayi muryar Gimbiya Tahaliyya na fad'in "Tabbas ranan biyan bu'kata rai ba abakin komai yake ba tabbas yau natabbatar da cewar ke kaska ce kisani kaf abunda kika fad'i yana cikin wayar nan kuma duk wani shirin ki ina sane dashi tara ki nakeyi amma yau kin kaini bango saina tona miki asiri kijira zakiji sammaci anjima" tana gama fad'in hakan tajuya tatada Jakadiya tsayw suka bar palourn, Cikin firgici da tashin hankali take binsu da kallo jikinta babu inda baya kyarma lallai Kam zata kashe Gimbiya yau d'in nan kafun wannan kundin ya isa ga Takawa A-jabbar dasauri tanufa side d'inta domin neman mafita. _________________________________________________ Wani irin rungume ta tayi cikin kuka take fad'in "Kiyafe min dan Allah badan niba wallahi muddun baki yafemin ba inacikin u'kuba da fushin Allah domin fushin mahaifa ba k'aramin tashin hankali bane ga d'a kuma mutun bashi ba nasara har sai sun furta yafiya agaresa balle kuka kiwa Allah da manzon sa kiyafe min kidaina min kuka badan ni ba" Ta'karisa maganan tana share ma Granny hawayen dasuke ta zibowa, Dad kuwa gaba d'aya jikin shi yayi sanyi har yama kasa magana ahankali yace "Mun tuba Mama munbi Allah munbi ki kiyafe mana" Kai kawai Granny take kad'awa kafun murya adashe alamun kuka tace "Fatima bayan barinki gida aure kikai da Ibrahim koko kamar yanda Mardiyya take fad'in tasha ganin ku, kuna rungume rungume kuna iskancu dakuka gudu zaman kanku kukayi koko kunyi aure kiduba girman Allah da manzon sa kigaya min gaskiya" Wani sabon kuka tafashe dashi kamun taduk'ar da kanta tace "Ammina bayan Mardiyya tasa anraba ni da Ibrahim y'an uwanshi sunce bazai aure niba ana gobe d'aurin aure na da Ja'afar Ibrahim yace nai k'arya zanje saloon infito sai muje wani masallaci ad'aura mana aure daga nan asubhahin d'aurin aure saimu gudu take nayi na'am da zancen sa kamar yanda yatsara min nafuta mukaje wajen wani liman yamai bayanin komai limamin yakaini gidan shi yama matar shi bayanin komai yace mata xan zauna ana d'aura aure xamu wuce take tamin tarba me kyau muna zaune saiga su sun dawo subiyo yabani sadakina naira dubu d'ari biyu yakuma samana albarka yace duk lokacin da aka bu'kaci yazo yabada sheda na nemo shi tun alokacin jikina yayi sanyi amma Ibrahim yadinga kwantar min da hankali ahaka yasauke ni abayan layi nadawo gida asubhahin d'aurin aure na kuwa muka gudu Enugu nida Ibrahim inda yake aiki zamana da Ibrahim bazance yata'ba b'ata min ba said'an abunda ba'a rasa ba haka muka rayu dashi tsawon shekara d'aya harna haifi Shuwara gata taduniya yanuna min nida Shuwara har Allah ya amsa ranshi dagani harshi kuma abun mamaki shine bamu ta'ba marmarin waiwayar gida ba sai a jiya da Shuwara tabinciko diary na tatayar min da hankali shine dalilin dayasa nace zanzo gareku nafuskanci dukkanin k'alubalen dana kasa fuskanta kiyafe min Ammina nayi kuskure kiyafe ni" ta'karisa maganar tana kuka mai cin rai Hawaye Ammi tashare tace "Masha Allah da name sake tazo a tsaftatacciya dan haka gobe zataje taga dangin mahaifin ta su santa tasan su" Gyaran murya Dad yayi asanyaye yace "Tabbas Ibrahim yamiki halacci Allah yamai rahma munji mutuwar sa har mun tafi Enugu ta'aziyya dani da k'anin mahaifin sa amma koda mukaje aka sheda mana kun koma Abuja da zama tun shekara biyu dasuka gabata mun bu'kaci address amma bamu samu taka maimai ba hakan yasa muka ha'kura muka fawwala ma Allah komai kuma dama tuni  iyayen shi sun zubda makaman su haka muma yanzu zaki ban address d'in limamin daya d'aura auren inje ind'auko shi domin afiddaku daga zargi Allah yadatar damu" Cikin kuka ta amsa da "Amen ya Allah" take tafad'a mai full address da unguwar da limamin yake da sunan shi Granny kuwa sai sauke ajiyar zuciya takeyi na farin ciki gaba d'aya mik'ewa sukai domin sauke farali dan tuni masallaci ma sun tada, Cikin sauri Dad yafuta atsaye yaga matar shi da y'an matan y'ay'an shi wanda suke kai d'aya suna rataya gyale dukkanin su alamun tafiya kallo d'aya yamusu yakauda kai tsaki Mami taja takauda kanta, sarai yajita amma yashare ta yafita gudun kar yarasa jama'e.              *JIBSON GUESS IN* Cikin wani irin murya mai nuna yana cikin zallar sha'awa yace "Suck it she's hungry" Yafad'a yana karkad'a mata ita ruwa nad'an futa takan Dan yamutsa fuska tayi tana share hawayen dasuka zubo mata takama dick d'in tafara wasa dashi batare data kaita bakinta ba, Cikin fushi ya'kwace joystick d'in ahannun ta yami'ke yawani irin tura ta takwanta flat a gadon kanta yahau yana tura mata joystick d'in abaki, Wani irin amaine yazo mata amma saboda rashin imani yasake tura mata ita har cikin mak'ogaron ta yana in and out kamar yana cikin hole d'inta sai nishin dad'i yakeyi gefe d'aya kuma yana squeezing d'in many'an boob's d'in ta kamar Allah ya aiko shi, Gaba d'aya ba'kin ciki da nadaman datake ciki ya yahanata tayi kuka sai wasu hawaye dasuke ta zubo mata kamar zata had'e zuciya tamutu takeji, d'agota yayi ya shiga kissing neck dinta, yabita bayanta yaja zip d'in riganta k'asa , tareda tuge pant din jikinta yasa tai ruku'u yatura k'atuwar penis d'in shi ciki, wani uban ihu tasaki danjin yanda yayi trusting bako tausayi duk dayasan ammata d'inki amma ko ajikinshi squeezing ass d'inta yakeyi yana fucking nata like his goat tana ihun azaba shikuma yana na dad'i, tanajin alamun zaiyi releasing Dasauri tahanka d'a shi baya tami'ke tana kallon shi awula'kance cikeda tsana dan ko tantama batayi yab'alle d'inkn datasha azaba akamata, Cikin wani irin zafin nama yataso yayo kanta domin ba'karamin haushin ta yakeji ba dama damk'o ta yayi cikin mugunta yasake tura mata joystick d'in harsaida tayi k'ara yace "mekike nufi bazanyi releasing ajikin kiba k'arya ne anwuce wannan lokacin inma kinyi ciki banda matsala" yak'arasa maganan yana k'ank'ame ta yajuye mata sperm d'in shi kaf amarar ta sannan yakwanta still har yanxu dick d'in bata kwanta ba, Dasauri tami'ke tana kuka k'afanta agwale danji take kamar an watsa barkono awajen saboda zafi da rad'ad'in dayake mata, Batare daya kalle ta ba yace "ina kike tunanin xuwa bacin kina ganin abuna bata kwanta ba ohhya come here kihau kaina kiyita reading harsai na sake releasing yau tare xamu kwana naciki yanda bazaki ta'ba mantawa da wannan ranan ba understand" ya'karisa yana d'aga girar sa sannan yasake balance, Cikin takaicin shi da nadama tace "If not kumafa?" Wata shegeyar dariya yayi yace "wallahi saina lahira yafiki jin dad'i domin kaf abunda muke ayanzu haka akwai camera tana nan tana d'auka so inkinyi abunda nace xan had'a flash d'in dasafe nabaki bayan nabaki na wayata kin goge inkuma kika bari nataso nasake danne ki to saina miki kaca kaca yanda bazaki sake shaida fuska taba" Gaba d'aya jikinta yayi sanyi musamman jin cewar yanzu haka akwai CCTV cameras lallai Jibson bala'e ne shiru kamar bazata hau kanshi ba saboda tsananin azabar da k'asan ta yake mata jiki asanyaye tattara riganta tana kuka tana komai taje tabud'e k'afan ta tahau kanshi tana ihun wuya da azaba shi yana na dad'i bayan yasake releasing yamatse ta sukai barci ahaka ba maganar sallar magrib balle isha'eh, Ahaka suka kwana suna abu d'aya hutan rabin awa kawai suke yad'aura daga inda yatsaya kamar yasamu jaka, Minal kuwa tayi kuka harta gaji takoama na zuciya domin tsananin azabar datake ji yawuce misali gaba d'aya Volvo d'inta yayi jajir kamar d'anyen nama KO motsa k'afanta ma bataso danji take kamar zezazzago, ahaka Jibson yakwaso ta ya ajeta agidan su amota ma kafun su rabu saida yalallatsa nonuwan ta son ranshi sannan yasallame ta da abunda yamata al'khawari, yace ta aiko ad'auki motar ta anjima, kai kawai tagyad'a domin bazata iyamai magana ba ahankali tafuta daga motar tanufa compound d'in gidan aranta tana Addu'ah Allah yasa karta had'u da kowa. Aunty Nafeesa kuwa tunda taga fitar Minal hankalin ta bai kwanta ba ganin har fast nine ba Minal ba labarin ta wayanta tadinga kira amma not available har mijinta yadawo wanda shine Yayan Minal d'in ganin yanda Aunty Nafeesa tadamu ne yasa yatambaye ta lafiya, nan take tashaida mai yanda taga Minal tafuta da mota dakuma kiranta datake yi tanajin not available cikin tashin hankali yakira gidan su amma akace batazo ba adaren duk inda akasan Minal naxuwa anje ba'a ganta ba friend d'inta kaf ankirasu sukace sufa basu had'u da Minal bama yau kwata kwata, Nanfa hankalin iyayen ta dana Aunty Nafeesa yasake tashi adaren kaf familyn su haka akaxo gidan Aunty Nafeesa akai jugum jugum Shuwara kuwa barcin ta tasha dan ita bata wani damu ba kodan bata san ta bane oho. har su Granny babu wanda ya runtsa dan kowa tunanin shi kidnappin d'inta akayi Samran kuwa baki yata'be lokacin da Small Mom take gayamai annema matar dazai aura anrasa nan yake shaida mata duk abunda kefaruwa da ganin dayama Minal d'azun a Jibson guess in, Salati tarafka tana kallon shi kafun tace "yanzu kai meka yanke akan auren ku?" Shiru yad'an yi kafun yafurzar da iska yace "kawai nabarma Allah zab'i nasan Allah baya barci yarinyar nan tundaga yanayin shigarta zaki gane sam bata da tarbiyya sannan kallo d'aya zaki mata kigane tayi mugun waye war dabaza aso y'ar musulmai tayiba already mungama magana zan aura k'anwar abokina Samir cousin sister suke, amma yarinyar nan tamin sharri awajen Granny bansan metace mata ba please small Mom kitai maka kar a aura min mazinaciya ke kad'ai ce last hope d'ina" ya'karisa maganar yana kneeling agaban ta alamun ro'ko, Sosai yabata tausayi domin tanajin tausayin Samaran tun ba yauba sabida kasance war shi baida mahaifiya sannan mahaifin shi anraba shi dashi bai k'aunar sa dan ma Ammi tasamu takarya wasu k'ulle k'ullen ajiyar zuciya tasauke tadafa kanshi tace "Indai ina raye baza atab'a yimaka abunda baka soba kwantar da hankalin ka kaji Allah yamaka albarka yakare ka daga sharrin ma'kiya zanyi magana da Ammi insha Allah komai zai wuce kaji" ta'karisa maganar tana shafa kanshi Cikin wani irin farin ciki yayi hugging d'inta sannan yamata kiss a forehead yace "thank you my second Mom love you soi much" Murmushi tayi tace "love you too ohya jeka kwanta kai barci but please banda tunani kaji" Kanshi ya gyad'a sannan yami'ke yanufa bedroom d'in shi itakuma tanufa side d'in Granny. Ganin babu kowa a palourn yasa tasaki ajiyar zuciya tanufa room d'inta harda had'awa da sauri wai kar wani yafito yaganta, Duk suna tsaye acikin room d'in ga DPO yazo dashi da wasu police suna yima Aunty y'an tambayoyi tana basu amsa suna cikin amsan number wayar Minal d'in sabida zasuyi tracking sai gata tashigo, Gaba d'aya suka xuba mata idanu musamman yanda take d'ingisawa ga k'afa agwale kamar yar kaciya wani irin zaro idanuwa tayi kafun jiri yad'ibe ta tayi taga taga zata fad'i kawai taji..................✍🏻 *Dan soyayyar ki da fiyayyen halitta annabi Muhammad s.a.w inkin karanta kiyi sharing sauran group d'in da'ki'ke ciki* _*Wannan littafin na kud'i ne akan farashi me sau'ki inkinaso zaki tura 400 ta 4210014214 lawal shamsiyya eco bank shaidar biyanki ta 07042682333 y'an VIP zasu tura 700 domin samun posting kullum, KO katin waya mtn or airtel ta 07017296839 bana son vtu hoton katin za'a turamin y'an Niger kuma sumin magana ta 07042682333 don jin yanda zaku tura kud'in ku*_ [8/27, 9:05 AM] Ummu Sumayya: 🌺🌺🌺🌺 *CARBIN ƘWAI*    '''Mai wuyar janyuwa''' *Writing and Story By* '''Ummu Sumayya '''        *Babybintu*                      📿📿🥚       *DEDICATED TO* '''NAZIFI N YAREEMA''' _Alhamdulillah na dawo gida cikin k'ashin lafiya bisa amincewar Allah da Addu'oen ku na gode na gode masoya na duk naga sa'kwannin ku kuma naji dad'i Allah yabar k'auna😍_ _Free page yakusan k'arewa maza ku hanzarta karku bari ayi babu ku domin lagwadar tana cikin littafin wanda yanzu d'an lasa muku kawai nakeyi wanda yasiya shizai san abinda ake nufi da *CARBIN ƘWAI* siyan nagari maida kud'i gida sai angwada akan san na k'warai_                *PAGE NINE* Da safe suna breakfast Granny duk tabi tadamu sai sauri take ta tafi gidan Aunty Nafeesa, itako Small Mom hankalin ta kwance take cin arrish d'inta tana korawa da kunun gyad'a fari tas da yaji madara, Ad'an kausashe Granny takalli small Mom tace "kiyifa sauri kigama mutafi kar aga rashin hankalin mu ace tun jiya aka gaya mana munyi biris ba muje Allah kyauta ba" Saida ta had'e kunan data kurb'a sannan tace "Ammi nifa babu inda xanje kuma kema baxaki je KO ina ba!" Da mamakin wannan batun Granny takafe ta da idanu kafun cikin b'acin rai tace "Akan me zaki ce bazan je ba to inbaxaki ba nixan je" Ganin ta fusata ne yasa tad'an sassauta kalaman ta cikin lallashi tace "Am sorry my Ammi banyi dan na b'ata miki ba amma Son yagaya min yaganta a Jibson guys in jiya da yamman kuma yashaida min tare da abokin shi suka ganta shima shaidan shine" Tsaki Granny taja kafun tace "Fatima kifita idanuna inrufe inba hakaba daga ke har Bokan turan zaku had'u da b'acin raina shin kin tambaye shi meyakai shi wajen yaron nan agidan nan yaso yaketa haddin yarinyar nan ta'ki shine yamata mugun duka harda jin ciwo shine yanzu xaije yatsare ki yakaranta miki banxa banza ke kuma kid'auka ko to kufita idanuna narufe daga ke harshi d'in d'aurin aure gobe babu fashi" Tana kaiwa nan amaganan ta tasauka a dining area d'in fuu kamar kububuwa dan aganin ta Samran shine yakira Minal Jibson guess in dan yak'ulla mata sharri afasa auren. Da idanu Small mom tabi ta saikum ta girgiza kai kawai, saida ta kammala breakfast d'in sannan tami'ke tanufa d'akin Granny abakin k'ofa sukaci karo tana gyara gyalenta, D'an ja da baya Small Mom tayi tana kallon Granny da ta'ki kallon inda take dasauri tasha gaban ta tayi kwab'e kwab'e da fuska tace "Ammi dan Allah ki tsaya kisaurari abunda zance b....." Ad'an zafafe tadakatar da ita ta hanyar d'aga mata hannu sannan tabi ta gefen ta tayi waje batare datace da ita uffan ba, Da idanu Small Mom tabita kafun tasauke ajiyar zuciya tadawo palour tazauna cike da tunanin mafita. _________________________________________________ Cike da tausayi Gimbiya take kallon Jakadiya kafun cikin k'asaita dake yawo acikin jinin jikin ta tace "Shin menene yahad'a ki da Fulani dahar take ikirarin d'aura miki haddin sata?" "Allah yatai make ki wallahi babu komai tsakanina da ita tambaya ta tayi wai me aka tattauna a fada yau shine nace basu kira niba kawai tace zata bani zab'i kona dinga kawo mata sirrin Maigirma Takawa A-jabbar kota d'aura min sata akashe ni" Kai Gimbiya ta jujjuya sannan tad'aga mata hannu alamun tabata waje, Cikin sassarfa tami'ke tabar side d'in tanufa ainihin b'angaren su na bayi ginine na d'akuna da yakai yakawo, direct madafi tanufa cikin sassarfa takar'ba abinci sannan tajuyo wani d'aki tanufa tana shiga ta kulle d'akin wani room tashiga babu komai cikin d'akin sai katifa da wata kyakkyawar dattijiya azaune agefen katifar abinci ta aje agabanta aiko take tafara cin abincin ham ham hannu baka hannu kwarya, Cike da tausayin ta tazuba mata idanu saikuma hawaye yazubo mata tashare tace afili *"Masauratar Baynuur tabbas akwai sark'ak'iya mai cike da tashin hankalin da baki bazai iya war ware shiba har sai Yarima S.A-jabbar yadawo ciikinta hasken zai yaye duhu Allah kadawo da wannan bawa naka cikin wannan masarauta mai cike da azzalumai muna da adalin sarki amma baisan cewar yana tare da mugayen fadawa bane ya Allah ka kawo ma Takawa d'auki ya rahman*" cikin kuka ta'karisa maganar Itako matar nan sai ta daina cin abinci ta tsaya cak tana kallon Jakadiya sai kace meson tuno wani abu sai kuma taci gaba da cin abincin ta. Koda ta'karisa side d'inta wayarta tad'auka takira Barbushe amma number shi ya'ki xuwa zuciyar tace ta azalzale ta dataje wajen shi kawai dan haka babu b'ata lokaci tad'auki car key afujajan tanufa motar ra tatayar tabar masarautar, Da isarta kogon sai taga gaba d'aya kogon ya chazan gashi wani irin kuka sai tashi yake wuu wuu wuu amma sabida rashin tsoro direct tanufa kogon wata mahaukaciyar tsawa aka daka mata wacce saboda tsaban firgici saida fitsari yakufce mata wata dariya tafara ji tana kusanto ta aiko atsarace tafara waiga wa amma ba kowa kamar gimalwar kyafta idanu sai ga abu agabanta wani gigitaccen ihu tasake take tasulale k'asa awajen, Wata shararriyar dariya Uhaira tasaki kafun tad'auke ta cak tatashi sama da ita cikin alk'aluman tsafi. _________________________________________________________ Wani irin shak'ota Yaya Bukhar yayi mijin Aunty Nafeesa, wani wawan mari yakai mata wanda yasa tafad'i k'asa war was dama ba wani k'arfi gareta ba, kafun ta warware yafara ball da ita yana haurinta cike da b'acin rai, Babu wanda yayi yink'urin hanashi dukanta sai idanu dasuka zuba musu cike da b'acin rai musamman mahaifiyar ta data gama fahimtar abunda taje ta aikata, Aunty Nafeesa kuwa kuka tafashe dashi taje tarirrik'e shi tana kuka Kafun tace wani abu suka tsinkayi murya Granny tana fad'in..............✍🏻 *Karfa ku sha'afa ku mance wannan littafin na kud'i ne tuni wad'anda suke so sun fara payment akan farashi mai sau'ki siyan nagari maida kud'i gida tabbas inkika sai wannan littafi bazakiyi asara ba domin zaki koyai abubuwa da dama na gyaran jiki musamman uwar gida style name kwanciya iri iri zaki same su asauk'ak'e ga kayan gyara uwa uba wad'anda zasu saki ki ciko da gaban ki domin martabar ki awajen Oga kudai Ku hanzarta karku bari abaku labari siyan nagari maida kud'i gida normal group 400 posting sau d'aya VIP 700 group posting sau biyu kuma sune suke da gara b'asar samun paid book d'ina a bonus wato HANGEN DALA* *Dan soyayyar ki da fiyayyen halitta annabi Muhammad s.a.w inkin karanta kiyi sharing sauran group d'in da'ki'ke ciki* _*Wannan littafin na kud'i ne akan farashi me sau'ki inkinaso zaki tura 400 ta 4210014214 lawal shamsiyya eco bank shaidar biyanki ta 07042682333 y'an VIP zasu tura 700 domin samun posting kullum, KO katin waya mtn or airtel ta 07017296839 bana son vtu hoton katin za'a turamin y'an Niger kuma sumin magana ta 07042682333 don jin yanda zaku tura kud'in ku*_ [8/27, 9:06 AM] Ummu Sumayya: 🌺🌺🌺🌺 *CARBIN ƘWAI* '''Mai wuyar janyuwa''' *Writing and Story By* '''Ummu Sumayya ''' *Babybintu* 📿📿🥚 *DEDICATED TO* '''NAZIFI N YAREEMA''' *PAGE TEN* Tana isa kogon tsafin nata tashiga d'akin mijinta ta sauke Fulani akan wani dutse sandar tsafinta tad'auko tanuna Fulani da ita take jikin Fulanin yafara wani irin mazari itakuma Uhaira tana ta surkullen tsafinta tsayin lokaci saiga Fulani tatashi zaune idanun ta arufe, Wata shegiyar dariya Uhaira tasaki kafun ta gimtse fuska cikeda rashin imani tace "Uwar gida ga A-jabbar kinshiga taskun azabata daga ke har mijin ki daga yau nasamu hanyar dazan fara shirin kwace masarautar Baynuur domin tawa ce " wani irin abu tad'auko ta watsa ma Fulani take tasake komawa kamar matatta d'aukar ta ta'kara yi tanufa can gefen Baynuur tasauke ta sannan tayi wuce warta. Gimbiya Tahaliyya kuwa tana jiran Takawa yashigo dan tasan daga sun dawo sallar jumma'ah ba'a sake zaman fada shiru shiru bai shigo ba hakan yasa ta ha'kura taje tad'an kwanta dan tayi barci tasan inta farka zuwa la'asr kilan yashigo dan shima yakanyi barci a irin wannan lokacin na bayan sallar azahar. Gimbiya Sumayya tana zaune wata tsohowa dasuke tsananin kama tami'ke mata wani garin magani a ba'kar leda tace "Wannan ki tabbatar kinba ma Gimbiya Tahaliyya idan har muka samu tasha zata zamo butun butumi sai yanda mukai da ita tunda kince ita kad'ai sarki ke saurara yanzu KO?" Kai tagyad'a mata batare datace uffan ba tattaunawa sukaci gaba dayi agame da neman Magajin masarautar da akeyi tsayin lokaci. Jikin ta gaba d'aya babu inda baya kyarma burinta kawai yanzu ta isa wajen Gimbiya Tahaliyya ta isar mata da wannan mummunan sa'kon da ake shirin aikata mata tana xuwa tashiga palourn da Gimbiya Tahaliyya bata yarda dakowa yashiga ba sai amintattun bayinta zama tayi don jiran Gimbiyar tafi to, tana ta tunani akan wannan masarauta mai cike da k'ulle k'ulle. ________________________________________________ Cikin fad'a Granny tace "kul kada kasake dukan ta da wanne zataji eyeee" Da mamaki suke kallon Granny ganin batasan abunda ke faruwa ba kuma tazo tana hargagi akan adena dukan Minal, Kasantuwar Yaya Bukhar mutun ne mai biyayya yasa yakoma yadafa bango cikeda takaicin Minal yanajin kamar yakashe ta, Zama Granny tayi tana kallon mahaifin Minal Alhaji Mudan yana sallamar DPO bayan sun tafi ne kowa yazauna danjin me Granny zata fad'a, D'aya bayan d'aya takalle su kafun ta yafuto Minal da har fuskanta ya kumbura ko kukan ma kasawa tayi sai hawaye dasuke ta sintiri akan fuskar ta da rarrafe Minal ta'karaso gareta takanga jinkinta dana Granny tanajin kamar zuciyar ta zata faso k'irjin ta tafito sabida tsananin fargaba da tashin hankalin data tsinci kanta aciki, Shafa kanta Granny tayi tace "Agaskiya kunban mamaki ace yarinya tun dare bata gida kuma tadawo babu tuhumar komai kuhau dukanta" Ran Alhaji Mudan ad'an b'ace yace "Hajiya kinkon san ne Amina ta aikata kuwa daga wajen wani k'aton takefa ki kalli tafiyar ta tsaf zaki fahimci komai ace ana jibi bikin ka kaje wajen wan...." Ad'an kufule Granny tad'aga mai hannu sannan cikin b'acin rai tace "banso fasa wannan abu ba amma yanzu zan fasa shi ba kowa bane yakira Minal tafuta ba sai Samran sabida yacimma wata manufar shi" Cikin mamaki duk suka zuba ma Granny idanu kafun Aunty Nafeesa tami'ke cikin jin haushi da rashin yarda tace "Haba Granny ayanda nasan Samran bai son mu'amula da matan banza as how ace shine yakira Minal sukaje wani waje har su kwana kuma sauran kwana biyu biki kai impossible" tana kaiwa nan amaganar ta tai waje da niyyar futa Granny tace "Dakata iyayen y'an fushi ke ga me k'ani ba kijini dakyau d'an uwanki fuska biyu garesa kuma dalilin dayasa za'ai auren kenan cikin gaggawa" take takwashe komai tafad'a musu, Gaba d'aya jikin Aunty Nafeesa yayi mugun sanyi hartaji karsashin datake ji yaguje mata lallai wannan shi ake kira rufin gaton y'an bori, Ran Alhaji Mudan kuwa ba k'aramin b'aci yayi ba haka mahaifiyar Minal d'in amma sukai shiru Dan jin me Granny zata yanke, Itako Granny hawayen fuskan Minal d'in tashare tace "Ki kwantar da hankalin ki yayi hakanne dan afasa bikin ku dama tunda shi yahefa tsontsu biyu da dutse d'aya kuma indai ina raye tabbas Samran sai ya aure ki share hawayen ki kinji" Gaba d'aya jitake d'akin na juya mata sai auna kalaman tsohuwar take amizani any'a matar nan bata samu tab'in hankali ba, gaba d'aya muryan ta yadishe ahankali tace "na gode Granny agaskiya bansan dame zan iya saka miki ba tabbas zan miki ranar da baza ki ta'ba tunani ba zan saka miki da abubuwan da bazaki ta'ba manta wa dasu ba" Kuka tasake fashewa dashi tana k'ank'ame Granny dan ko ahaka aka tsaya tasan tagama wanke ta fes, D'an bubbuga bayan ta takeyi alamun rarrashi, Alhaji Mudan yami'ke yana kallon Granny ranshi ad'an b'ace yace "Abunda yaron nan yayi bai kyauta ba ace kwana biyu yarage yakasa ha'kuri ke kinsan hakane tun farko kik'i gayamin to wannan aure babu shi sai Amina tayi istbra'e randa tagama istbra'e sai ad'aura auren dan yanzu ana iya yin aure ciki yabayyana kinga kenan aure ya haramta agaresu har abada dan haka saimu jira Hajiya tashi mutafi" ya'karisa maganan yana kallon Hajiya Maman Minal ranshi a'bace, Jiki asanyaye tami'ke tana kallon y'ar tata da shakku yad'arsu akan zuciyar ta domin ita kanta tasan Samran bazai aikata abunda sukace ba tabbas akwai wata k'ulalliya a'kasa kuma ita ko menene bazata bari acuci Samran ba, haka tabi bayan mijinta daya futa, Bukhar ma mik'ewa yayi yabi bayan Aunty Nafeesa dan yasan tana can cikin damuwa koma tana kuka. ____________________________________________________ Small Mom kuwa tajima tana sa'kawa da kwance wa kafun wayarta tafara neman d'auki "Captain" tafurta afili kafin tad'aga wayar cikin girma-mawa tace "Allah yatai maki Madugu!" Dariya yayi daga can side d'in yace "Hmmm Auntymu many'an gari yanzu haka ina airport d'in yobe ko kituro min address ko ataimaka azo ad'auke ni naso nayi surprises d'in ki ne sai wayar Shuwara ya'ki shiga hope tana lafiya?" Ajiyar zuciya tasauke cike da fargabar da batasan KO na menene ba tami'ke tana fad'in "wata tambaya zan fara amsawa yanzu?" Murmushi yayi yace "duk wacce kika so amma fa yakamata azo ad'auke ni ko aturo min address kar na bushe" Gyalen ta tayafa tafuto harabar gidan tana cemai "insha Allah ganinan zuwa bada jimawa ba Shuwara tun jiya tabi wata sister d'in ta kuma insha Allah lafiya k'alau ne" "Ok saikin k'araso" "Okey" tare sukai handle d'in kiran, A parking space d'in ta tsaya tana kallon many'an motocin dasuke jere a wajen kallon bakin get tayi taga security kusan goma sai kai kawo suke acikin gidan baki tad'an tab'e aranta tana ta ayyana abubuwa da yawa, daga bayan ta taji tafiya dasauri ta waiga tana kallon Samran dake sanye cikin fararen suit dasukai mai kyau sosai sajen nan yakwanta luf luf kamar ana bashi abinci kanshi a'kasa cike da tausayi tace "Dr sai ina da safe inace kace yau kana zuwa lecture k'arfe goma ne" Cikin girmamawa yajuyo yad'an duk'a yace "Mom barka da safiya wallahi wasu ne sukai accident yanzu shine zanje naduba su daga can na wuce schl d'in" "Ayya Allah yakyauta koza ka ragemin hanyan zan d'auko ba'ko a airport yanzu yana jirana inyaso saimu hawo taxi nida shi mudawo" Murmushi yayi yace "ba matsala muje sai driver yakaiki inya sauke ni" Cikin amincewa ra jinjina kai, Parking lot d'in suka k'arasa driven shi naciki shine yabud'e musu suka shiga yaja, Saida aka aje Samran a hospital sannan aka nufa airport da small Mom, Suna zuwa tahango su subiyu da wani mutumi suna face d'in gate wani irin lugude zuciyar ta tasaki batasan lokacin data nuna mutumin ba arud'e tafurta.........✍🏻 *Dan soyayyar ki da fiyayyen halitta annabi Muhammad s.a.w inkin karanta kiyi sharing sauran group d'in da'ki'ke ciki* _*Wannan littafin na kud'i ne akan farashi me sau'ki inkinaso zaki tura 400 ta 4210014214 lawal shamsiyya eco bank shaidar biyanki ta 07042682333 y'an VIP zasu tura 700 domin samun posting kullum, KO katin waya mtn or airtel ta 07017296839 bana son vtu hoton katin za'a turamin y'an Niger kuma sumin magana ta 07042682333 don jin yanda zaku tura kud'in ku*_ [8/28, 6:45 PM] My Sisi: 🌺🌺🌺🌺 *CARBIN ƘWAI* ```Mai wuyar janyuwa``` *Writing and Story By* ```Ummu Sumayya ``` *Babybintu* 📿📿🥚 *DEDICATED TO* *NAZEEFI N YAREMA* *PAGE ELEVEN* ```Second to the last free pages kuna ina habibaties🤸🏻‍♀️ 😍🔥 daga gobe nefa🔥 zata fashe guys wad'anda basu siyaba su hanzarta kar abasu labari domin jin wannan salon kafcen cakwakiyar masarautar Baynuur mai cike da sark'ak'iya nabam mamaki da al-ajabi domin wani kayan sai amale 🔥 idan rana tafaso💥tafin hannu baya kareta zakaran gwajin dafe kenan🤏🏼😎 hanzarta kisiya kisha labari ki kuma k'aru kiyi nishad'i🤸🏻‍♀️ kuna ina ku hanzarta💃🏽``` *Masu son atallata musu hajarsu duniya tasan dake kayan ki su zaga su tsallaka inda ke bakije ba chat me 07017296839* "Ibrahim!......." Tafad'a azuciyar ta tana wani irin bud'e idanun cikin tashin hankali tab'alle morfin motan tafuto batare datajira yagama parking ba jikin ta na wani irin kakkarwa tafara takawa zuwa garesu saikuma tayi baya yif tafad'i, Cikin tashin hankali driver yafuto yayi kanta yana salati, Da mugun sauri uncle suka k'arisa wajen Ibrahim yad'auke ta cak cikin tashin hankali idanun shi na zubarda kwalla yasaka ta amotan dayaga tafuto driver da uncle suka shiga suka bar airport d'in dawani irin space arud'e yake bama driver umarni akan ya'kara gudu dan gani yake kamar ta mutu danko alamun numfashi babu duk wani taimakon gaggawa yayi mata amma ba alamun akwai numfashi ajikin ta jijiyar hannun tane kawai take harbawa kad'an kad'an suna isa hospital d'in yasake d'aukan ta yayi cikin reception yana kiran Dr Dr uncle da driver suna biye dashi suma kaf hankalin su atashe, Dasauri nurses suka taso aka amshe ta akai emergency room yayin da wata tatafi kiran Dr Samran dake ward duba patient cewa yayi taje wajen Dr Samir zai zo idan yagama duba patient, Dasauri taje ta kira shi sukaje kan small Mom suka rufu mata ana bata taimakon gaggawa, Kusan thirty minutes yad'auka kafun yagama duba patient d'in yafuto yanufa emergency ward d'in wani irin bugawa zuciyar shi tayi yasake mirza idanun shi yana kallon Ibrahim dake ta faman safa da marwa abakin emergency d'in da bango yajingina saboda jirin dayake k'ok'arin zubar dashi tabbas wannan Ibrahim ne yagani to ya akai aka haihu a ragaya dama be mutu ba tabbas akwai lauje cikin nad'i juyawa yayi zuwa office d'in shi sabida jirin dayaji abakin k'ofa yaga driver da sakatariyar sa da mamaki yakalle shi amma bai tanka ba ya wuce yana shiga yakwanta akan kujera yanajan hasbunallahu wa ni'emal wakeem gamida dafe kanshi dakemai ciwo sosai, Driver ne yashigo kanshi a'kasa yace "Allah yataimake ka Hajiyar dakace nakai airport wallahi ina zuwa ban gama daidaita parking ba tafuta tafara tafiya kawai sai fad'in ta naji kaf......" Dasauri yatashi zaune yana fad'in "what tana ina yanzu?" Ya'karisa maganar yana mik'ewa cikin tashin hankali, Jikin driver na rawa yace "tana nan asbitin mun kawota yanzu haka abokin ka yanacc......" Bai jira yaji k'arshen zancen saba yafice fit daga office d'in dawani mugun sauri yana zuwa emergency room yatadda har numfashin ta yadaidata anan gyra drip d'in da aka d'aura mata cikin tsananin tashin hankali da damuwa ya'karisa bakin bed d'in datake kwance yace "meye yasame ki haka innalillahi wa-enna ilaihirraji'un" ya'karisa maganar yana d'ora hannun shi asaman goshin ta yana lumshe jajjayen idanun shi, Da mamaki duk suka bishi da idanu kafun Samir yasallami nurses d'in yakalli Samran atsanake yace "kasanta ne?" Kai yagyad'a mai kawai batare dayace mai komai ba dan bakin shi yamai mugun nauyi. ________________________________________________ *BAYNUUR* Afirgice tatashi zaune saikuma tami'ke ganin inda take idanuwa tafara wuwwurgawa da tunanin meye yakawo ta gefen gari duk yanda taso tuna abunda yafaru kasawa tayi dan haka tafara tafiya cike da k'asaita bayan tad'an kakkab'e k'uran ta gyaggyara jikin da takaicin itace ahaka babu mota tafiyar kusan five minutes kafun taga motar ta daidai fadar Barbushe saikuma ta tuna ai wajen shi tazo to meye yakaita can tsaki taja afili sannan tanufa motar ta tana ta sa'ke sa'ken ya akai ta tsinci kanta acan wajen direct fadar tashiga taganshi zaune kanshi aduk'e kamar yanda tasaba taduk'ar dakai tana fad'in "Shaid'an yatai maki sarkin sarakunan bokayen duniya tsinanne irin tsiya naxo baka ha'kuri ne agafarta min amin rai" Wani irin kallo Uhaira ta watsa mata kafun tasake gimtse fuskar ta dababu kyan gani tace "Jaririya na gafarta miki dan haka ki kiyaye gaba" Fad'i tayi a'kasa tace "godiya nake shaid'an sarkin sarakunan bokayen duniya ba'ai kamar kaba bakuma za'ai ba har abada" Wani irin nishad'i Uhaira taji dan ita aduniya babu abunda zaka mata ka burgeta irin kirari tana son fadanci tun tana y'ar mitsitsiyar ta cikin alfahari tace "sihiri da tsafi gaskiyar me shi yanzu yakike so ayi da sarkin dakuma amaryar tasa akashe sune duka kokuwa yaya kike bu'kata" Cikin kask'antar dakai tace "so nake asama Gimbiya mantuwa tayanda bazata ta'ba gayama sarki abunda taji ba sannan akara cusa ma sarki tsanar ta kamar lokacin baya yazamana kome aka tattauna afada daya dawo zai gayamin inaso amin abunda Sarkin k'ofa da sallama Jakadiya da Talba zasu dinga jin tsoro na domin naga kamar sun fara gano ni sannan inaso ad'aura na sarki cuta yayita rashin lafiya kafun akashe shi yanda baza'a zarge niba kafun yamutu mushawo kan Ja'afar dazarar ya mutun kaga babu matsala sai na d'aura shi akan mulki naci gaba da juya Baynuur" Wata shegiyar dariya Uhaira tasaki kafun tace "angama tukwicin aikin ki jinin jaririyar surukar ki matar Ja'afar" Babu damuwar komai tace "godiya nake shaid'an sarkin sarakunan bokayen duniya ba'ai kamar kaba bakuma za'a ta'ba yiba har abada tsinanne d'an tsinnaniya" Turb'une fuska Uhaira tayi tunafa wannan kirarin Barbushe akemawa ba itaba cikin tsawa tace "la'annniya irin tsiya tashi kibamu waje" Dasauri tami'ke zata juya Uhaira tadaka mata tsawa tace "ke annamimiya wacce bata ba gafara da baya baya zaki futa kona sa D'an Tsito yashanye miki jinii yanzu nan" Jiki na kakkarwa tajuyo tafara tafiya da baya baya kafun takai motar ta tafad'i yakai sau biyar dasauri tafad'a motar tana sauke ajiyar zuciya kafun tamata key tabar wajen wani nishad'i na shigan ta afili tafurta "Tun da aka hana d'ana mulkin Baynuur na rantse da k'arfin tsafin Barbushe saina mulki Baynuur mulki irin na zalince saina maida duk wani ahalin Gimbiya Tahaliyya da Sarki A-jabbar bayi na" tafad'a tana buga sitiyarin motan da k'arfi, Tana isa gidan tafuta amotar cikin k'asaita take takawa har zuwa sashin ta, Kiran sallar la'asr ne yatadar da Gimbiya Tahaliyya inda ta sillo wanka sannan tashirya tsaf cikin alkyabba fara wacce akamata ado da pink d'in zare sosai tayi kyau sallah tafarayi kafun tafuto cikin k'asaita take d'aga ma kuyangin dake ta gaisheta hannu zama tayi tana mi'ke k'afafun ta amintaciyar baiwarta tafara mammatsa mata k'afan tana fad'in "Allah ya'kara ma Gimbiyar Baynuur lafiya da nisan kwana me albarka Allah yakare mana Gimbiyar masarautu biyu kidad'e kiyi k'ark'o Gimbiyar mu me share mana kukan mu" Murmushi tasaki cikin k'asaitar ta da ajinin ta take cikin ginshira takai fork d'in data cako Apple d'in da aka yanka mata bakin ta tauna shi tayi ahankali tana lumshe ido saida ta aje fork d'in sannan takalli wata baiwa dake can gefe azaune tace "Agaya ma jakadiya nace aje sito ad'ebo kaya ararraba ma duka bayin gidan nan sannan araba sabbin uniform ga duk bayin gidan nan aba Suhaima shadda yadi goma goma guda biyu da atamfofi biyar" Dasauri duka bayin suka zube suna godiya kafun kunyanga tafuta dan cika umarnin Sarauniyar, Can wajajen magrib babu kowa a palourn daga Gimbiya sai Amintaciyar baiwarta datake ta godiyar kayan da aka bata kamun ta nisa tace "Allah yataimaki Gimbiyar mu akwai wani mummunan abu da ake shirin k'ulla mikifa!" Juya kanta tayi tana kallon suhaima anazarce kafun ta bud'e baki tayi magana Jakadiya tashigo da gudu raf raf tazube tana maida numfashi tace "ranki shid'ad'e mummunan labari ki gafarce ni ga me martaba can yafad'i ba yanda yake Amugun rud'e tami'ke tana fad'in "innalillahi wa-enna ilaihirraji'un meyas....." Tadafe kanta daya mugun sara mata kawai itama sukaga tayanke jiki tafad'i dasauri sukai kanta cikin tsananin tashin hankali _________________________________________________ Minal ce da wata k'awarta Fatima zaune agaban wani boka tana ta rusa kuka wata gigitacciyar tsawa boka yadaka musu wacce tasa dukkan suka shiga hankalin su fuskar shi ad'aure data kara mai muni yace "shin mekuke bu'kata yanzu inbaku da abunda za'a muku k'ofa abud'e take" Jikin Minal har rawa yake tace "katai maka min boka ina son Samran inban mallakeshi ba zan iya rasa raina" Wata shegiyar dariya yafashe da ita wanda tasa kaf dajin ya amsa hanjin cikin su yay mugun kad'awa suka sake natsuwa, Saida yayi me isarsa kamun yad'aure fuska yace "Hanya d'aya ne zan baki abunda za'ai kije kiyi za'ai auren amma auren bazai wuce kwanaki goma ba zai warware sabida wani al'amarin dake tun karo shi wanda ni kaina banganshi ba nikuma zan k'ara mai k'arfin sha'awa yanda gobe idan ankaiki zai kusance ki kinga koda yadawo hayyacin sa yasake ki idan ciki yabayyana za'a tilasta shi yadawo dake daga nan saimuci gaba da sauran ayyukan ammafa ki kiyaye!" Jiki na kyarma tace "na amince zanyi duk yanda kace" "Wannan abun da za'ai mai idan har akasamu akasi agoben komai zai rushe miki za'a samai sha'awa mai tsanani tayanda kowacece indai macene tazo garesa zai aikata akanta ki kula kuma bashi da makari na baki!" Dasauri tagyad'a kai tace "na amince" Wani abu yami'ka mata yace taje yau tsakiyar dare tatashi ta tub'e tashafe jikinta sau goma da maganin intayi na farko yabushe tasake yi karta kuskura maganin yata'ba gaban ta saida yamata kashedi sosai sannan yasallame su yace abin biya na aiki shanuwa zasu siya ba'ka da zanin mahaukaciya sukawo bakin jejen su tafi godiya sukai mai sannan suka taho, Wata shegiyar ajiyar zuciya Minal tasauke tana kallon Fatima dake driving a kwazazzaban dajin dasuka k'urmusu kansu afili tafurta "Fatima na gode Allah yabarmu tare bisa amana gaskiya ban ta'ba tunanin haka daga garekiba" Murmushi Fatima tayi tace "Ayya rashin sharing experience ne yasa aka kawo war haka da tuni kinjima da mallakan Samran ai kece kin cika k'arya akan soyayyar ki dashi banda hakaba waye Samran d'in da yanzu anjima da wuce wajen" Ajiyar zuciya tasake sauke wa tace "na gode Fatima ban san haka abun yake ba amma komai yazo k'arshe" Tattaunawa suka ci gaba dayi harsuka iso gida inda suka shiga gidan tare suka baje a d'akin Minal d'in dake cike da k'awayen ta dasuke ta firan auren da za'a d'aura gobe zama sukai aka dasa sabuwar fira anata shewe shewe cikin nishad'i. Kusan k'arfe 2:20 tafarka tana fad'in "Ibrahim dama baka mutu ba oh ya Allah Shuwara where are you ga Abban ki bai mutu ba come closer kiganshi kafun na farka daga mafarkin n...." Wani irin zabura tayi Samran yamaida ta..........✍🏼 *Dan soyayyar ki da fiyayyen halitta annabi Muhammad s.a.w inkin karanta kiyi sharing sauran group d'in da'ki'ke ciki* *Wannan littafin na kud'i ne akan farashi me sau'ki inkinaso zaki tura 400 ta 4210014214 lawal shamsiyya eco bank shaidar biyanki ta 07042682333 y'an VIP zasu tura 700 domin samun posting kullum, KO katin waya mtn or airtel ta 07017296839 bana son vtu hoton katin za'a turamin y'an Niger kuma sumin magana ta 07042682333 don jin yanda zaku tura kud'in ku* [8/30, 1:04 PM] My Sisi: 🌺🌺🌺🌺 *CARBIN ƘWAI* ```Mai wuyar janyuwa``` *Writing and Story By* ```Ummu Sumayya ``` *Babybintu* 📿📿🥚 *DEDICATED TO* *NAZEEFI N YAREMA* *LAST FREE PAGE*💃🏽😍 *PAGE TWELVE* "Be careful Mom baki da lafiya kinji" Wani irin numfashi take sauke wa tana kallon shi kafun tace "Ina Ibrahim wallahi naga Ibrahim a airport" tafad'a tana shirin sauka a gadon, Ri'ke ta yayi yana fad'in "sorry Mom zauna nakira miki shi yana waje'' Kallon shi take kamar wacce bata ta'ba ganin shiba, Addu'a yafara tofa mata idanun shi akanta, Kallon shi take tayi saikuma ta lumshe idanun ta itama tana maimaita hasbunallahu wa ni'emal wakeem, Kallon Dr Samir dake ta kallon su yayi murya asanyaye yace "jeka shigo min da wanda yake bakin ward d'in nan" Batare dayace komai ba yafuta kusan two minutes suka shigo da Ibrahim, Wani irin xabura Mom tayi tana fad'in "ya subhanllah wallahi shine dama baka mutuba innalillahi wa-enna ilaihirraji'un" tafad'a tana sakin wani irin kuka mai tsoma zuciya, K'araso wa yayi dasauri bakin bed d'in shima yana hawaye yajanyo ta jikin shi ya rungume ta k'am k'am hawayen fuskar shi wani nabin wani yace "ban mutu ba Fatima ina raye kullun dake da Shuwara kuna cikin raina" Cikin kuka tace meyasa kabarmu tsayin shekaru memuka maka muka cancanta hukuncin guje mana?" Kuka yafashe dashi sosai yace "labari ne me tsawo yana bu'katar natsuwa yanzu dai tashi muje gida wajen su Mom morok'i yafiyarta saina bada labarin agaban su nasani ban kyauta mana ba amma haka kaddarar mu tazo dashi kuma tsararre ne daga Allah tun kan muzo duniya" Hawayen fuskar ta tashare tana k'ok'arin zame jikinta daga nashi dan shaf ta manta da Samran balle Samir dake can k'ofa du'kar da kanta tayi tace "Son zan iya tafiya?" Murmushi kawai yayi yace "why not tunda kinga uncle kin warke" Itama murmushin tayi while tana satan kallon Ibrahim dake ta kallon ta kamar ya had'iye ta, K'arisa sauka tayi agadon tad'auki mayafin ta dake gefe tayafa dan ruwan da akasa mata already ya k'are ancire k'ofa suka nufa su duka, jiri ne yad'an kwashe ta aiko Samran dasauri yaje zai ri'ke ta amma sai Ibrahim yariga shi dan sunfi kusanci tallabe ta yayi yana watsa mata wani irin kallon luv itakuma ta lumshe idanun ta cikin wani irin shau'ki ahaka suka futa reception sai kallon su akeyi har parking lot driver yana zaune yana jiran su suna zuwa yasata amota yashiga uncle kuwa sai kallon su yake farin cikin sa yagaza b'oyuwa front site yashiga Samran da Ibrahim duk suka shiga baya driver yaja sai gida. _____________________________________________________ Cikin tashin hankali Jakadiya tafuta takira Mai bada magani acikin masarautar domin abunda yakaranta kenan umarnin d'aukan Gimbiya yabayar yace akaita d'akin da mai martaba yake acan suka samu Fulani sai kuka take riris harda majina tana kan sarki agado aka kwantar da Gimbiyar sannan Talba dake gece yafara dake daken magungunan da mai maganin yaba shi. Cikin farin ciki takalli amintacciyar baiwar ta tace "Bisha'ir aikin ki yana kyau dan haka zan baki kyauta mai tsoka kuma idan komai yatafi daidai zan y'an ta ki kizama Jakadiya ta" Cikin farin ciki tace "godiya nake ranki shidad'e kuma mune da nasara dayardar Allah" Wani irin murmushi tasaki tana fad'in "tabbas nasara tamuce dan juma'ar dazatai kyau..." "Ranki shidad'e tundaga laraba ake gane ta" Murmushi tayi tana gyad'a kai tace "tashi kije zan neme ki nan bada jimawa ba idan wani aikin yataso" Cikin girmamawa tad'an rissina kanta tace "godiya nake ranki yadad'e Allah ya'kara miki lafiya da nisan kwana" Murmushi kawai tayi, Saida ta tabbatar bisha'ir tafuta sannan tami'ke tace "kingama yawo bisha'ir bana zama da duk wanda yasan sirrina hukuncin kisa ya wajabta akanki domin akan kakkab'e shara ne matu'kar ana bu'katar tsafta da kwanciyar hankali dole a share bola ko dan gudun cuta!" Ahankali ta taka zuwaga y'ar ta dake kwance agadon jarirai d'aukan ta tayi takoma bakin gado tana kallon ta saikuma tad'an ware idanu tace "what?" Ganin yarinyar ta d'ashe alamun ba jini ajikin kuma bata numfashi dasauri ta warware shawol d'in da aka nad'e yarinyar dashi wani razanannen ihu tasaki tana fad'in "shikenan sun kasheeeee taaaa wayooo nabani na l........" Kawai ta zube awajen daidai hadiman ta sun shigo d'akin da gudu sukai kanta cikin jimamin abunda keta faruwa a masarautar yau. Wasu mutane ne su biyar kansu ahad'e waje d'aya sunata magana k'us k'us ahankali wani yace "Waziri kana tunanin hanyarnan dakake so mubi zata b'ullar damu?" Wanda aka kira da Waziri yagyad'a kai cikin tabbatar wa yace "wannan itace hanya mafi sau'ki Madaki mu d'auko Dr yazo yaduba shi duk da munsn sihiri akai mai kaga cuta daban magani daban ahaka har yashek'a basai mu d'aura Tafida ba kun ga Tafida yaro ne hasalima ba son mulkin yake ba saimuyi amfani da wannan damar muyi abunda mukaga dama idan y'an gari sukai bore akan basu san mulkin sa saimu sauke shi mu d'aura Turaki koya kuka gani" Wani shu'umin murmushi turaki yasaki kafun yace "hakan daidai ne yaushe za'a gayyoto Dr?" Ajiyar zuciya Waziri yasauke yana watsa musu wani shegen kallo k'asa k'asa yace "tuni na tura ma wani shahararren likita gayyata ta musamnan sunan shi Dr Samran Sulaiman yayi fice sosai yana zaune a Yobe mutun ne me tausayi matu'kar sa'kon ya isa garesa zuwa jibi zai taho nan Baynuur dan duba sarki domin Izzar Abdul-Jabbar tayi fice asauran nahiyoyin kuma ana matu'kar k'aunar shi saboda adalin sarki ne ga talakawa" Kai suka gyad'a cike da gamsuwa kamun kowa yami'ke d'aya bayan d'aya suka futa ad'akin sirrin nasu, Waziri ne k'arshen futa inda ya hango kamar gittawar mutun dasauri yabi wani d'an lungu aikuwa ya hango wata kunyanga tarufe jikin ta ruf tana k'ok'arin futa daga side d'in da uban sauri yafara binta aiko tasa gudu cikin azama yarufa mata baya. __________________________________________________ Koda suka isa gida basu samu Granny ba hakan yasa Ibrahim yace zaije gidan su zuwa gobe sai ahad'u ayi maganar gaba d'aya da wannan zancen suka rabu, Bayan magrib Granny Aunty Nafeesa da Shuwara suka iso gidan sallah suka farayi dan ahanya ta riske su bayan sun d'an natsa ne small Mom tabama Granny labarin dukkanin abunda yafaru yau aiko duk suka rud'e da farin ciki Shuwara kuwa ta birkice akan zata wajen Dad d'in ta yanzu Aunty tahana ta tace tabari gobe zasu zo nan d'in badan ranta yasoba ta ha'kura ta kwana da mafarkin Dad d'in ta, Akace rana bata k'arya saidai uwar d'iya taji kunya kamar yanda Daddyn Samran yace yau za'a d'aura aure haka takasance da kanshi yazo gidan yasha farar shadda da malun malun direct side d'in Samran yanufa inda yasame shi akwance yanata juye juye cikin KO inkula yace yatashi sutafi wajen d'aura aure, Samran da tun dare wata gigitacciyar sha'awa ta addabe shi wacce ta haddasa mai ciwon mara ji yake kamar marar shi zata tsinke yana k'udundune a blanket da'kyar yad'aga kai yakalli Daddy daya ke k'are ma sabbin furniture d'in da akasa kallo murya asanyaye yace "Daddy kuje kawai nibazan samu xuwaba banda lafiya wallahi" Wata uwar harara yazuba mai yace "wallahi mutuwa ce kawai zata hanaka zuwa wajen d'aurin auren nan matu'kar kana numfashi sai kaje ohya tashi kashirya mutafi" Idanun shi na kawo k'wallah yami'ke da'kyar da dafa bango yashiga toilet yasakin ma kanshi shower bayan yacire kayan jikin shi yana kallon yanda manhood d'in shi tami'ke car shafata yayi hawaye na faman sintiri bisa fuskar sa da'kyar yagama wankan yasaka boxer wanda yamatse shi sosai sabida rufin asirin shi tewol yad'aura yafito ba daddy ad'akin sai wata shadda gizna fara dake aje akan side drawer tana ta k'yalli tana zuba k'amshi ammata aiki da ba'kin zare gaban mirro ya'karisa yadanyi shafe shafen shi sannan yad'auki kayan yasaka ranshi amatuk'ar b'ace sosai yayi kyau cikin kayan duk da yarame amma hakan bai hana kwarjinin shi fitowa ba turare yad'an fesa yafuto palour Daddy na zaune yakalle shi yaja tsaki yafuta leb'en shi yad'an tauna gamida bin bayan Daddy aharabar gidan yaga Ibrahim da duk wani family d'in shi sunsha many'an kaya da alama suma d'aurin auren zasu fuska babu walwala yashiga mota bayan yagaisar dasu Samir yagani a driving site d'auke fuskan shi yayi batare dayace mai komai ba shima yakauda kanshi yana kallon Shuwara dake mak'ale da Abban ta tana ta zuba mai shagwa'ba yana kallo da'kyar aka ce takoma cikin gidan su dawo sosai ta tafi da imanin shi aranshi yace bara adawo d'aurin aure yazo yakafa kanshi kafun wani yarigashi d'an satan kallon Samran yayi yaga yana danna waya kamun yamai magana Daddy yashigo tada motar yayi suka nufa babban masallacin jumma'ah dan da anyi sallar juma'a za'a d'aura auren, Bayan an idar da sallar jumma'ah gaba d'aya suna zaune agaba ne saida aka d'aura auren wasu sanan akazo na Samran da Minal mahaifin Minal ne yakalli Daddy yace "nifa y'ata y'ar sunna ce ba y'ar zina ba kaiko Alhaji baka da uba tunda kukazo garin nan babu wanda yasan ubanku ko wani daga dangin ubanku haka shi d'an naka ance min shegen shi kama uwarsa dalilin hakan aka koro ku daga k'asar ku kuka dawo nan dan haka ni Alhaji Mudan bazan ta'ba had'a iri da dangin bunsuru ba domin d'an ka kai yabiyo bunsuru ne tunda yasha attempt yima Minal fyad'e ashe karan jiya kuwa yacimma kudurin sa wanda ni ban san manufar saba dan haka ko alahira bana fatan had'a iri daku kujira muddun ciki yafito ajikin Minal zan jira tahaihu nakawo muku d'an shegen ku tunda ku abun kunya gaba kuka bashi ba baya ba Allah sitir bukwi yarka ma zaka cimma takardar sakin ta ahannun ta dan kwata kwata bamuyi bincike ba akai abu cikin rash........" Cikin tsawa Ibrahim yace "Alhaji Mudan ya ishe ka! Are you mad cikin mutane kake aibata mutun mai mutunci kamar DPO idan bazaku bashi auren y'ar kuba is better kace bazaka bashi itaba basai kama y'ar shi sharri ba" Cikin karaji yami'ke yana nuna Ibrahim yace "gashi nan yamusa idan k'arya ne kaiba d'an wazirin masarautar Baynuur bane mahaifiyar ka kuma matar sarki suka ha'ince shi aka kore su a'kasar!" Wani irin bugawa zuciyar Daddy tayi idanun shi aduk'e jikin shi na wani irin mazari hawaye masu zafi suka sakko mai abubuwan dasuka faru shekara 10 suna dawo mai, Cigaba da magana Alhaji Mudan yayi cikin d'agawa yace "Yanzun nan gab da zan taho masallaci nasamu labarin komai daga wanda nasa yamin bincike aka gano shine babban d'a ga Sarkin Baynuur wanda aka mak'ala ma sarkin daya gane yamusu korar kare sabida abun kunyar da uwarsu ta aikata aka kore su a'kasar shima ya aikata abun kunya yama y'ar sarki Jallisu ciki tahaifi wad'annan yaran har biyu asirin su ya tonu akai musu koran kare suka hauro k'asar mu idan k'arya nake ya musa min yanzu nikuma zan bada cikakkun shaidu sannan kai dakake d'aga murya akan inbazan bada aure ba kai kabashi k'anwar ka mana ya aura idan xaka iya tunda sun mallake ka kazama hunun ma'ahu ya had'a ka da k'anwar sa inka cika d'an halas kar kubar masallacin nan ka d'aura mai aure da k'anwar ka Juwahir shine zan tabbatar kana k'aunar ahalin nan kai kuma ina jiran ka ka k'aryata maganata inba gaskiya bane?" Gaba d'aya masjid d'in yayi tsit kowa yana jira yaji martanin Daddy amma yayi shiru kusan five minutes akafara k'ana nan maganganu Liman ne yakori Alhaji Mudan amasallacin tahanyar sa y'an hisba su fitar dashi yanata zage zage da aibata Daddy, Ran Daddy bai ta'ba b'aci irin nayau ba fuskar shi tayi jawur jijiyoyin kanshi sun d'aga rad'a rad'a gaba d'aya zufa taji'ka shi numfashin shi yacanza yana futa dasauri dasauri, Ibrahim kuwa cikin k'unar rai yagayara zama yakalli Baban shi yakamo hannun shi ya damk'a mai kud'ad'en da bai san yawan suba yace "Ina nema na Samran Sulaiman auren Jawahir" Murmushi Baban nashi yayi cikin dattako yakalli Samran da shima d'in ranshi ke matu'kar b'ace kanshi a'kasa tayanda babu wanda zai gane yanayin da fuskar shi take ciki ba,ahankali Baban yace "A'ah da d'iyar Fatima za'a d'aura auren nan wannan shine zai nuna ma Alhaji Mudan kana k'aunar had'a zuri'a da su ga shima kasake had'awa tahanyar bashi d'iyar ka" ya amsa kud'in take aka d'aura auren *ZULAIHAT IBRAHIM MADUGU DA SAMRAN SULAIMAN A-JABBAR* nanfa masallaci yad'auki kana nan maganganu anatayi shiko Samaran wani matsiyacin kallo yake watsama Samir da duk zufa taji'ka shi dan bahaka yatsara ba to ya haka yakasance, Rai b'ace yabar masjd d'in zuciyar shi na rage nauyi akan jiya feeling d'in dayake addabar shi na karuwa ayanxu bai damu da kowacece aka aura mai ba shi gobe ma zai bar k'asar yatafi Baynuur wani irin lugude zuciyar shi tayi tuna maganar Alhaji Mudan dasauri yafurfa hasbunallahu wa ni'emal wakeem kenan baban shi d'an Wazirin masarautar ne kuma dagaske shi da Aunty Nafeesa y'an gaba da fatiha ne ya akai haka takasance wani irin jiri ne yakwashe shi yayi baya zai fad'i dasauri aka tare shi............✍🏼 *🤸🏻‍♀️😍 last free page my fans kuna ina ne yakamata ku motsa fa gobe zata fashe fa💥🔥 duk wacce bata siyaba ta siya taji yazata kasance shin Yaya zata kasance wai meke b'oye ne acikin wannan masarautar menene ha'kik'anin gaskiya shin dagaske Daddy da Fatima y'ay'an sarki ne dagske Granny abun kunya tayi aka koro su a masarautar Baynuur Yaya Shuwara zataji idan tasamu labarin auren wanda bata ta'ba gani ba Yaya granny zataji alokacin da tasamu labarin abunda Alhaji Mudan yama d'an ta a baynar nasi shin Gimbiya Tahaliyya zata tashi kota mutu kenan sarki zai tashi koko mutuwa xaiyi shin Fulani zata cimma burin ta kokuwa Gimbiya Sumayya ce zataci nasara shin waziri zai kama wacce tazo leken asiri KO kuwa Yaya burin magautan masarautar zai cika waima wacece Jakadiya ke b'oye wa!shin UHAIRA da K'AMAS zasu cimma burin su na mulkan Baynuur KO kuwa 🤔🔥💥 ta'b wani kayan ai sai amale inkuma kunji gangami tabbas da labari wannan rugun tsumin kaf yana ga paid group duk wacce takeson jin yazata kasance ta biya kud'in ta tasha karatu tayi nishad'i soyayya zallah🌹ki karanta kishiga kogin shau'ki kikuma k'aru da abubuwa masu muhimmanci karku bari garabasa ta wuce ku fa😍* *Dan soyayyar ki da fiyayyen halitta annabi Muhammad s.a.w inkin karanta kiyi sharing sauran group d'in da'ki'ke ciki* *Wannan littafin na kud'i ne akan farashi me sau'ki inkinaso zaki tura 400 ta 4210014214 lawal shamsiyya eco bank shaidar biyanki ta 07042682333 y'an VIP zasu tura 700 domin samun posting kullum, KO katin waya mtn or airtel ta 07017296839 bana son vtu hoton katin za'a turamin y'an Niger kuma sumin magana ta 07042682333 don jin yanda zaku tura kud'in ku*