a zallah Birnin gayu Chapter1 BIRNIN GAYU. BOOK1 tunkwal Tunkwal Tunkwal "Sautin daka ne ke tashi daga Cikin kewayayyen Gidan Karan wanda aka yi masa danga da itacen Dalbejiya. , , . Tafiya ta ke cike da nutsuwa dauke da Littattafan karatunta a hannu ta" nufo Gidan, ga dukkan alamu yunwa da Gajiya na tattare da ita. Da sauri ta shiga Gidan tare da yin sallama. Cikin nutsuwa, "Assalamu alaikum". Abin da ta gani ne ya sa ta yi sororo kamar wacce aka zarewa rai. Inna mai Fura ce ta fara kokawar kife wani ' qaton Turmi wanda ga dukkan alamu itama gadon shi ta yi daga Kakanninta. A qiyasi na zan iya cewa Turmin ya bata . shekaru'. ” Inna mai Fura, kenan, yadda mutane suke kiranta ta juyo. ' "Au Deeda har an taso ku?" "Eh mun taso walléhi". Inna ta yatsina fuska ta dan kau da kai. "Ni wallahi banga amfanin wannan zuwa Makarantar 'ba. yanzu in a Gida ki ke da tuni mun ‘ Surfe Gero yafi Kwano uku, kin ga, Gidan su Talle .da suka aiko ma sai mayarwa nayi don aiki ya yi min yawa.Shiga ki cire kayanki ki zoki karasa min sallanabku dai". Aka yi sallama daga waje. ' Inna ce ta amsa sallamar. ' "Allah Ya yi mana. Wa na keji haka kamar Tabawa?" . ' , . ' "Ni ce wallahi cikin ranar nan "To shigo ga Tabarma nan ki zauna”. Inji Inna. Kan wata- busasshiyar Tabarmar Kaba suka zauna Bayan sun gama gaisawa Tabawa ta dubeta kamar .matar da aka ba ta labarin mijinta zai kara Aure, ta ce, "Wata magana nazo miki da ita idan har zaki amince ' Kin san dai wannan jikar taki .duka 'yan matan garin nan ba sa'arta,,yanzun ga shi shekararta goma sha takwas har yau ba manemi, to me zai hana ki bani ita in tafi DA ita birni don ko kinsan dai lalurar data kashe Yan,uwanta har biyu Ina tabbatar miki da harta manyanta ba zata taba samun mijin aure a kauyennan ba in banda wannan jarababbiyar bokon DA take zuwa Wanda daga ke har ita baya tsinana muku komai kalleki Ki gani yanxune lokacin Daya dace ace kin huta Amman kinanan kullum surfe da saida fura ya kamata Ki amincemin dan Ina tabbatar miki da akwai alkhairi acikin wannan lamarin kika sanima ta wannan dalilin ta samu mijin aure DA maganin matsalarta Inna tai shiru tana nazarin tayin tabawa Anya kuwa bazan amince wannan Karon DA tayin tabawaba kuwa to saidai kuma deeda miskilar gaske ce banajin zata amince Ta kalli Tabawa tace, "To ban ki ta taki ba, ‘ amma fa kin san Deeda halinta sai ita..." "Duk halinta ai batafi karfinki ba, sai dai in keki ka so... _ Ni fa taimako na ke son yi, don kuwa BIRNIN GAYU zan kai ta Aiki".Inna ta zaro ido jiki rawa ta ce, “Me..me...me kika ce BIRNIN GAYU fa?" Tabawa ta gyada kai ta ce, "Kwarai ’BIRNIN GAYU zan kai ta Kin San k0 dan kammin Yaro da ke cikin Kauyen nan ya san sunan Birnin Kin san irin kudinsu ‘kuwa ba irin‘ masu kudin yanzu'bane ba, don tun zamanin da...tun xamanin da za a iya kirga masu kudi a kasar nan suke . Tuni Inna ta susuce Ta mike jiki na rawa ta ce "Ah, gaskiya na yarda kina sonmu da. arziki. Wai Ai dole Deeda k0 tana so, k0 ba ta so...ta wuce Birni.. Can kuma ta yi KaSa da murya, cikin sanyin jiki tace "To amma Tabawa ba kya ganin lalurar Deeda zai shiga tsakaninta da wannan dama da ta samu?" ‘ ' Tabawa ma ta mike ta ce "Karki damu, lalara ce da a Keuye kawai aka santa, kuma ya shafi Aure ne, amma ai lafiya take ba mai kallonta ya cr ‘ tana da wani lalura..in kina son zuwanta Birni to, dole lalurarta ya zama sirri tun da anan Kauyen ne" kawai aka sani, don haka maganar Kauye a barta a Kauye...Yanzu dai babbar matsalar Deeda ta yarda". "Ba zan yarda ba Suka ji muryar Deeda ta ratso kunnuwansu. Tsaye take a Kofar daki ta ‘rike kugu tana dubansu. ' ‘ 1 "Sanin kankine Tabawa ba inda za ni k0 da ‘kuwa Inna za tai kuli-kulin kubura da ni ba zani aiki Gidan waSu ba, k0 da kuwa zan tafi tsirara ne don talauci balle Allah Ya rufa min Asiri. In ban da son zuciya me na ke nema da zanbar Mahaifata in tafi wata uwa duniya don neman kudi...?." "To mara kunya‘ Inna mai hura ta fada cikin hasala. Deeda ta Bata fuska .ta ce, "K0 me za ki ce sai dai ki fada amma ba mai canja min ra'ayi. Ke kuma Tabawa ja jiki ki bar mana Gida kar ki kuma zuwa mana Gida in kin san ba abin arziki yakawo ki ,ba. Kuma duk na ci da maitarki ba za‘ki yi ' nasarar kaini Birni ba. Ba mai shiga tsakanina da ’ tushena Tana fadin hakan ne cikin tsiwa da, daga murya. Tuni Tabawa ta harzuqa, haushi ya cikata. Ta ce"Magani na Daga yin abin arziki yarinya karama Za ta tsaya min da rashin kunya?" Nan ta fita cikin fishi tana mita. Inna ta_ bita tana ba ta hakuri amma ba ta saurareta ba. Nan ta juya ta hau Deeda da fada da zagi. - Cikin zafin zuciya. ta ce, "Ai sai ki rayu ki mutu da karatun. Me karatun zai tsinana miki‘? Ban ga uwar da ki ke daukowa a Makarantar ba, ki ci uban tafiyar Kafa ki je ki tsugunna Gindin Bishiya ga Kishi ga Yunwa duk inda ki ka wucé a garin nan Zaginki ake ana tsegumi, qatuwar Budurwa dake ba Mijin Aure, maimakon ki zauna a Gida ki rufawa kanki Asiri amman ina gara dai ki fita ki Kara tona mana Asiri. Ni ba ki ’min amfani ba, ke baki yiwa kanki wani amfaniba. To ni na gaji da miki Wahala, duk ran da bakincikinki ya kasheni sai ki Huta. Bakincikin ki da shi nake kwanaina dashi nake tashi duk kin zame min Larura, k0 Ubanki kasa ‘rike ki‘ya " yi sai ‘ni da ki ka zamar min dole, don na uwar ki Bakincikin' Yayunki ya kasheta, kema kema kikeaon naki ya karasani. To baki isa ba “Deeda ta 'kalléta' cikin_ zuciya da tsantsar bakin ciki da Bacin rai, idonta yayi jawur. Tayi murmushin takaici tace, "gara . maganar jama'ar Kauyen nan ai ba komai bane kan wanda ki ke min'kullum. . ' Idan bar kin ga na zame miki larura kina da damar' ki koreni a Gidanki...sai dai Gorinki hade da Bakaken Maganganun da kike fadamin'bazai sa na karaya ba k0” yasa naje Birni Aikatau ba." "‘ Tana gama fadin haka ta juya tama bar gidan ta nufi can wani gindin Gadah ta ,zauna kan wani Dutse tana kukan bakinciki wanna kan dutsen shine ya Zame matar tamkar cinyar mahaifiyarta DA take hawa idan ta shiga wani hali na baqin ciki tashin hankali KO kuncin rayuwa @@@@@@@@@ Nana khadija yar asalin kyauyen hayin hago ne dake qaramar hukumar tofa dake kanon dabo mutanen kauyen sun shahara ne akan sana ar Zuma matuqa ba boyayyu bane indai akan harkan Sana,ar Zuma ce sun shahara wajen noman tumatir DA albasa garine Wanda ya hada Hausa fulani hakanan aure na shiga tsakanin su khadija ta fitone daga Hausa Fulani mahaifinta bahaushe inda mahaifiyarta take bafulatana dukda qaramin kauyene Amman suna rayuwansu cikin jin dadi DA kwanciyar hankali sunada tsangayu na karatun alqur,ani a yayinda makarantar Boko sai an yi tafiyar' kusan kilo mita uku kafin a samu firamari daya jal sabo da karancin Dalibai da su kansu Malaman. ‘ ' Haka itama Sakandare (Secondary) a na daf' Suna karatun Boko dai—dai 'gwargwa'do; sai‘ dai da alama mutanen Kauyen bokon bai'damesu ba musamman ma sabo da wadannan abubuwan Na- farko, ga nisan tsiya kafin akai ga zuwa Makarantar. Wani lokacin ga rashin Malamai. da rashin 'fahimta, don haka da yawa suka watsar do karatun. Mahaifin Khadija ba shi da sana‘ar da ta wuce Zuma. Mahaifiyarta kuwa tana sai da Nono ne, ya yin ” da Kakartake sana'ar Fura‘ Sunan .Mahaifin - Khadija Mallam‘ Audu: Mahaifiyarta kuwa Halima', suna kiranta da" hali‘ , Su uku rak Mallam Audu ya haifa, dukkan su’ Mata ne Jamila ce babba sai Mariya sai kuma ' Khadija wacce ake kiranta da suna DIJA‘. ' ' Sunan DEEDA kuwa ya'sam'asali ne’daga wurin Kakarta Inna mai Fura lokacin da aka yayeta’ ‘ ta koma hannunta ta yayeta, in tana kukan ‘shagwaBa irin na 'yan yayan nan sai ta yi ta mata Wasa'da; cewa Deeda na yar gidan Inna ma’iFura ". Da haka sunan ya bita duk kauyen sunan DIJAN ya Bata sai 'DEEDA'. ' ’Kusan girma da wayon Deeda ta yi shine a hannun 'Kakarta wacce ‘ta haifi Mahaifiyarta kasancewar Inna mai Fura ita kadai ce a gidanta Mijintaya jima da RasUwa-'yan tsoffin da suke tare ko duk sun rasu, ’yan uwa kuWa kowa ya kama gabansa, don haka Deeda ke debe ma ta kewa. Kauna da shakuwata shiga tsakanin-su sosai, duk da Kaka ce Inna mai Fura ba ta yi ma ta goyon Kaka ba, tana kokarin sanyata a hanya da ba ta tarbiyya dai-dai gwargwadon tunaninta da saninta. ,. . ,Iyayen Deeda suna .rayuwa cikin kWanciyar hankali Yayyun Deeda Jamila _da Mariya ba su damu da_'karatun zamani ba, don haka iyaycnsu ‘ba su matsa musu ba suna dai Kokarin zuwa” na Allo, shima a kwana a tashi suka watsar. Matsalarsu ta- fara, ne a lokacin da aka yi Auren Jamila yayar Deeda, an kaita gidan miji washe gari ta tashi da wani irin ciwo marar kyan gani. jikinta ya dawo tamkar waccé ta yi shekaru tana jinya. Mijinta bai Bata. lokaci ba ya dawo da ita gida ta'dinga jinya. ‘ Duk .wani abu da suka mallaka sai da ya kare a jinya, masu magani ko ba Kauyen da ba a shiga ba amma ba nasara 'kowa da irin abin da ya ke fadi ‘ wasu su ce Asiri, wasu Su ce Aljanu, amma" ba wanda ya samo maganin, da haka har'kwanan Jamila ya kare a duniya ta koma ga Mahaliccinta. Haka abin da ya faru da Jamila ma dai irinsa ya faru da Mariya ciwon iri: daya. ne Daga nan fa aka camfa gidan su Deeda cewa' Aljanu sun aure jinin gidan. ' Wasu kuma suce Aljani. ne ya auri uwarsu ba 'ya'yan mutum bane ' . Wasu kuwa‘ su ce‘ Asiri aka yiwa Babansu wani Saurayi da aka kasa gurin ‘neman auren Mahaifiyarsu. -_ ‘ Abin ka da Kauye, Kauyen ma na sosai, ’ akwai karancin-ilimi da wayewa,~haka duk maganin nan da suke ba wanda ya gwada na Asibiti don ba su yarda da shi ba. ‘ . Asalin garin ma wani ’busasshcn (Dispensary) ne don sai a dau tsawon shekaru k0 nurse babu balle Likita. ' Haka nan “sun fi 'bada gaskiya ga maganin gidan akanna Asibiti.' Wannan champi da aka yiwa gidan su' Deeda ya kuntata rayuwar Mallam Audu da. zuri'arsa, ' Dukkan; jama,ar gari sukayanke huld'a dashi, wai aljani ya auri ' Matarsa k0 haka baibata lokaci ba ya saketa ya kuma ta. .. ce ta kwashe kayanta a lokacin tabar masa gidansa ' Haka nan Deeda ya yafe mata k0 ganin .fuskarta bayasonyi wai don karta. shafa ‘masa cutar maita ta manta ma tana da Uba. shi kuma zai dauka ‘kamar baitaba haihuwar wata'ya- Khadija. a duniya ba Haka Inna Hali ta koma gidan Inna mai Fura , ; tana' kuka, ta labarta mata yadda aka yi.- Inna mai Fura tai ta bata haquri 'gami da kalamai masu ‘_kwantar. da hankali a matsayin .ta’na Uwa, ta shiga qunci .da‘ 'bacin ran ganin 'yarta a wannan hali ga Saki " ga ‘ wulaqanci, 'yar .tasa ma baya so Sai dai Inna Hali ta fita shiga tashin bankali sabo da Mace mai runi yayin da Inna mai Fura ke karfi hali.‘kawai ' Deeda. na shckara bakwai. rabonta-da ganin Mahaifinta suna gari daya kuma guri guda amma ko. ahan’ya bai son ganinta, daga karshe ma aurensa ya yi ya ci gaba da' rayuwarsa da sabuwar Matarsa Wannan bakinciki yayiwa Inna Hali-Yawa, ta _ kwanta Ciwo, haka Deeda ta ga Mahaiflyartacikin ciwo da wahala, tana- tausaya mata har kwananta ya kare ta barta a'hannun Inna mai Fara, lokaci guda Deeda ‘ta zama marainiya ba Uwa ba Yayye duk da k0 tana da Uba Amman dashi DA babu duk Daya suke' rayuwarta ta dawo daga ita sai Kakarta. - Deeda ta, tashi yarinya shiru-shiru da ba ta da magana kwata—kwata, in har ta bude Baki to dole ya zama-za ta. tambayi wani abu ne ko ,ta fadi wani abu ~ mai muhimmanci Wannan abu da ya yi' ta faruwa a gidansu ya zame mAta~ ayar tambayoyi da yawa a KwaKWalwarta .wanda ba 'ta da amsarsu da alama idonta da zuciyarta tare da Kwakwalwarta‘ suna, fadawa duniyar yawon neman amsar ne kowanne lokaci. Wannan al'amari ya dasa ’babban' Ayar 1 "tambaYa a kwakwalWarta Haka Inna mai Fura za‘tasata'tai ta yi mata Surutu, wani lokacin Waka, wani lokacin - , Zolaya, wani lokacin ‘Ta'tsuniya,’ amma'Decda ba ta’" taba tanka ma ta ba sai in ta gaji ta fashé da‘ kuka.‘ 'Hakan yasa tsoro ya darsu a zuciyar Inna 'mai ' F ura ta fara :tunanin cewa karfa wani ciwo ya kama Deeda, tana tsoron rasata, don ita kadai ’ta mallaka duk duniya. Sannan tana tunanin idan ta mutu tabarta kuWa ya rayuwar-Deedan zata kasance? bata da kowa bata da komai? - ‘ ' . Inna‘mai Fura bata gaza ba, ba'ta karaya har ta tashi rokon Allah iya iliminta da kuma da rubu da addu'o'i a wurin Malaman Kauyen. ‘ . Duk 'yan kwabbanta sun. kare-a. wurin, neman samun canji a tare da Deeda ‘Wani yammaci' Deeda ta fita karkashin " gada ka'mar yadda ta saba kullum sabo " da ba komai take yi ba ba k0 ina take; zuwa batada DA abokan yawon Amman wani zubin takan taya Inna Mai hura surfe KO aikin Gida rai bace ta shigo gidan Inna Mai hura tai mata tambayan duniyannan Amman taqi kulata harta gaji ta koma kan harkokinta kaman daga sama taji deed na cewa Inna menene wannan dake fitowa a jikina DA Sauri ta janyota tana dubawa cikin tashin hankali tace menene wannan deeda kuma tun yaushe ya Fara fito miki cikin tashin hankali ta jero mata tambayoyin har biyu deeda tace na cikina yadan Dade yanxu kuma harda cinyata yanabin kafafuwata Inna mai hura ta Saki salati deeda ta kalleta menene Inna!?tai dan murmushin DA za,a Iya kiransa DA yaqe tace ba komai gobe idan Allah ya kaimu Zan kaiki wajen me mAgani a ranan Inna bata rintsaba don tunda take bata taba ganini irin wannan ciwonba was he gari DA sassafe suka nufi wajen Mai magani shimadai abin sabo ya zame masa amman ya basu wani magani yace a dinga shafa mata za,a dace a hanyarsu ta dawowa deeda ta dubi Inna taga yaddah hankalinta ke a tashe tace inna a kaini asibity mana Inna ta dubeta tace asibiti sai birni deeda kumama wannan ciwon naki bana asibity bane tundaga nan bata sake cewa komai ba shafa wanna maganin ake Amman Ina Abu sai qara fesowa yake anyi maganin anyi maganin Amman Ina hakan baisa an daceba tsoron kada mutane su game halin DA deeda ke ciki yasa Inna ta Fara Neman mafitar yaddah zatayi domin ta boye wannan lalura na deeda tai dabarar dinka ma ta riguna masu dogon hannu da tsayi wadda idan ta sa har kusan rufe mata kafa takeyi, haka kuma rigunan suna da kwala wadda take rufe mata har wuya. . Abin wasa-gaske, sai da ta kai wannan abin ' ya bi dukkan jikinta ya gewa'ye, ya zamo fuskarta ce kawai ta tsira. , Wannan kalar kayan su suka zama kayan Deeda. . ‘ ' Akwana a tashi bar Deeda da Kakarta suka saba da lalurarta. Deeda na da shekara tara ta matsawa Inna mai‘ Fura akan ta sakata a makarantar Boko, yara tsiraru ' da take gani a garin suna zuwa boko ne hakan ya ba ‘ ta sha,awa, _ta sawa ranta' Son karatu; Inna k0 ta ce sam ba bokon da za ta sakata in ba neman fallasa ba yanzu ma tana da lalura ta ce za ta shiga Makaranta? Nan fa Deeda ta dage, kukan rana daban, na dare daban, haka ma na safe daban, har da rashin lafiya. Dole Inna mai Fura ba don ta so ba 'ta amince akan za ta sakata a makarantar. Ranar kasuwar dawakin Tofa ta fito ita da Deeda da kafa, ta tattara 'yan kwabbanta ta saya ma ta irin kayan gwanjon nan biri da wando na dai-dai shekarunta ta sai ma ta guda hudu, biyu‘masu nauyi biyu marasa nauyi. ' Duka kayan da Deeda za ta saka sai ta saka ' wadannan biri da wandon ta ciki, idan ta sasu a ciki k0 yatsanta ba a gani balle jikinta sai fuskarta kawai. Inna mai Fura ta yiwa Deeda Kokari kwarai wajen sa ta a Makaranta daukan nauyinta da mata dawainiya ba ta gajiya ba, haka ta sai ma ta Littattafai, wani lokaci ta rakata wani lokacin taje ita daya har ta-saba kwarai karatu na debe mata kewa gata da naci da jajircewa akan sai ta koya don duk da ba ta kokari da fahimtar karatun naci ke sa ta ganewa. Mutanen Kauycn suyi ma ta caa! 'Akan Makarantar Deeda, Inna mai - Fura ta tsaya, tsayin daka ta kwato ma ta 'Yanci, kasancewarta Mace mai Baki da' fadan tsiya, dole suka Kyalesu, har ma suka saba da ganin Deeda a . hakan, tun shigarta da take na ’kayan da take sawa naba wasu'mamaki suna tsegumi har suka gaji suka daina‘ don Inna bata bai wa kowa damar yi musu shisshigi‘ ba, kowa tana ba shi amsa'dai-dai da shi ne. . Komai tsananin Sanyin da ake k0 Zafl shigar Deeda ba"ta canjaWa "illa iyaka lokacin Zafi ta saka marasa nauyi , lokacin Sanyi kuma ta sa masu 'nauyi. ‘ Haka nan daga sun fara tsufa Inna mai Fara za tara Asusunta ta shiga kasuwa ta siyo mata wasu Abinda kebai wa Inna mai Fara mamaki shi ne, ' wannan abu bai san ya tafi koya ragu ba ina illa iyaka ya ya zauna daram ne a jikinta. Wannan da shi‘ Inna mai Fura kekwana ta tashi’ gami da adduhr Allah Ya yi musu maganin abin. ** ' ** * ' tabawa Kawa ce kuma aminiya ga Mahaifiyar Dceda kafin ta rasu, don ko abinda ke faruwa na‘ rayuwar gidansu Deeda ba abin da ba ta sani ba dana ta auren ya mum tayi nasarar fita daga Kauyen ta sahun shiga cikin garin Dawakin Tofu, daga nan ta samu Aikatau a‘ cikin garin Kano gidan wani Alhaji ta koma can ma ‘ tana musu Girki da Shara, duk kuwa me son dan Aiki ita ce me‘ shiga kauyuka tana nema musu masu aikin ana dan biyanta wani abun, don haka ta shahara har ta samu fili ta gina dakuna biyu da Kicin da kuma Bayi. . _ Ta jima tana nacin daukar Decda amma Inna mai hura taki, ko da wasa har Deeda ta girma Tabawa ba ta gajiyawa da yiwa Inna mai hura maganan daukar Deeda ba ta hanyar kwadaita ma ta yadda rayuwar BIRNI ta keda yadda Deedan za ta. samu canjin rayuwa da canjin wuri, har ma dai ta ce mata in tana so sai su taho tare har da ita, in ma don ba ta son rabuwa da ita ne. . Anan fa Inna mai hura ta fara yarda da maganar Tabawa, har ma ta fada ma ta lalurar Deeda. ' Nan Tabawa ta nuna ma ta tun da~ ai ba kwanciya ciwon ta yi ba da lafiyarta ai shi kenan. ‘ ' A wannan lokacin Deeda na aji biyu na gaba da firamire. Ya yin da Deeda ta ji batun zuwanta Aikatau ta nuna musu ba za ta je ba, ba yadda ba su yi ba amma ta Ki amincewa. Damuwar Inna mai Fura ma ita ce yadda ake zaginta a Kauyen da yadda aka camfata da cewa 'yar Aljani ce Ba Mijin aure, ba Saurayi, ba Abokin wasa ba na Hira. Ba zai yiwu ace su yi'ta rayuwa su biyuba sa ' haka bada kowa'ba. , Tabbas tana son .yiwa Deeda canjin rayuwa, kuma hakan ba zai yiwu ba sai ta bar Kauyen.“ A tunaninta in sun dace suma za su- iya samun gida kamar Tabawa, sam ba aikin ta sowa Deeda ba, sai son barin garin, ku'ma basu da hanyar barin garin da wannan Kauyen sai ta hanyar Tabawa. A halin yanzu Deeda na aji biyu na Sakandare (Secondary). Duk wahala duk wuya ,duk kishirwa da yunwa baya hanata "zuwa Makaranta duk da dai ,karatu irin na Kauye amma ba laifi ta san abubuwa ‘da .dama, haka kuma. tana kokarin zuwa karatun ;Allo, daga Karshe aka ce ta yi' girma aka korata ta daina zuwa. Haka ta hakura don dole. ' Kullum Tabawa ta zo da maganar sai sun yi fada daKarta tazageta tayi matagori wai don ko zatayi zuciya tace zataje ammaharyanxu ba ta yi nasara'ba. Wannan shine ,takaitaccen tarihi Deeda da Kauyensu. . bayan Deeda‘ ta gama kukanta gab da~ Magariba ta koma gida, ba ta kula Inna ' ba, haka nan itama lnnan ba ta kulata. ba alamar suna fishi da juna har bayan issha. Deeda k0 Abinci ba ta ci ba’ ta kwanta. Abin ya dami Inna ‘mai Fura kwarai, ta kasa bacci, ta samu Deedan a' daki, shesshekar kukan da taji ne ya tabbatar‘ mata: idonta biyu, kuma har yanzu kuka ta ke. -' "Deeda". Inna ta kira sunanta. "Ki yi 'hakuri nasan ban kyauta ba, na san bani da kirki, ina son kai ki Aikatau Birni, ki yi haquri kar ki daga rai, insha Allahu daga yau ba zan sake yi' miki maganar zuwa’Birni ba na zama mai son kai". ‘ Ta sake cewa "Deeda sona ki rabu da Kauye nan k0 ta halin kaka, ganin irin, hazakarki da irin yadda KiKeso ki yi ilimi da duk wasu bincikenki da' amsoshin tambayoyinki'. a Kauyen ~ nan babu maganan matsalarki deeda na miki gori amma Deeda duk bai sa kin canja ra'ayi ba, shin Deeda in na mutu ya za ki yi?" Decda da ke kwance tana kuka tun da' Inna ta fara magana sai lokacin tayi saurin" juyowa ta rungumi Kakarta tana kuka. "Inna ki yi hakuri na miki mummunan fassara, ban fahimce ki ba, Inna yanzu da ki ka_ yi . min maganar mutuwa sai na ji hankalina ya tashi, wani irin tsoro ya shigeni Inna hala ma in riga ki mutuwa, idan na mutu kema za ki zama ke ’daya. Inna kece komai na, niCe komanki, Inna Allah na tare da mu yana ganin halin da muke ciki in tafiyarmu Birni shi ne mafi alkhairi, Allah Ya tabbatar mana, ki cewa Tabawa ashirye na ke da in bita a duk lokacin da ta shirya daukana zamu bita". Inna mai Fura ta rungumeta Deeda cikin tsananin farinciki tana' fadin, "Allah, Ya miki albarka Da sassafe k0 Inna ta daga sammako sai - masaukin Tabawa’don kar ta bata lokaci ta koma Birni. " Ganinta da farar safiya ya bawa Tabawa‘ . mamaki, bayan sun gaisa tace; "Lafiya dai ko Inna?” ~ Inna ta yi murmushi‘ ta ce, "Tabawa yau dai andace Deeda ta yarda zamu bi ki". ' - ‘ Tabawa ta washe Baki. . _ "Kai madallah, amma na ji dadin labarin nan 'da yardar Allah kuwa ba za ta yi dana-sani ba, sai ku shirya bayan Azahar mu‘ tafi, ina ce dai kuna da kudin Mota k0?" Tabawa ta tambaya.- -. Inna ta ce "Muna da shi, duk da ba yawa, jiya nayi cinikin hur da Surfc, in ma ya kasa sai ki yi mama ciko”. ‘tabawa ta ce, "To shi ke nan ba laifi”. Bayan, ‘A'zahar "din kuwa suka. 'tattara' yan kayansu da abin biyau bukatarsu, Inna ta ja gida ta rufe duk da dai ba wani abin kirki ciki,‘ Gadonta ne sai 'yan Tukwane da suuran kayan amfanin Kicin‘ ta ja kofar langa-langa ta rufe. Mahaifin Deeda bai sani ba, kuma bai nemij ya sani ba, amma duk da hakan sai da Inna mai Fur ta kai ta suka yi masa sallama, ya kau dakai ya ce "In ta ga dama ma ta saida ita shi bai dameshi ba". A fusace Inna ta bar gidan ya yin da Deeda ta durkusa ta ce, "Baba addu'arka na ke buqata". ' “Sauka lafiya Allah Ya ba da sa'a". Abin da ya fada ke nan, ya‘ tashi ya barta a wurin. ta mike cikin kunar zuciya da Bacin rai tace "Amin"., _,.,.Ta fita-tasamesu sukai sallama-da wanda Suk"dace a garin, sannan suka kama hanyar barin Kauyen da kafa har zuwa inda za su sami mota. ‘ Rana ta farko ke nan da suka taBa shiga Mota ‘(Bus) aka sa su a kujerar .qarshe, Inna mai Fura" akai ta buga qauyanci duk lokacin da-Mota ta shiga kwana k0 gargada saita'yi ihu, Tabawa‘na mata dariya, yayin da Deeda ta kifa kai tana tunani, wani, lokacin ta dan yi dariyar‘ Inna darkanta, don itama takan dan taBa Kau'yancin, sai ’ dai- ba ta" nunawa a fili" , Lokacin da' suka- hau titi 'zurawa bishiyoyi ido tayi tana kallonsu suna gudu,‘ tana kallon .ikon Allah, Inna mai Fura ko tuni bacci ya kwasheta da ta ji gargada ya Kare, Tabawa k0 saka musu ido tayi tana tunanin tabbas sai ta zauna da su na dan'wani lokaci ta gyarasu sun dan 'waye kadan kafin ta kai ga kai su wani gidan aiki, don ta yi, niyyar Inna ma‘ko wanke—wanke kadai ta dinga yi'za ta kawo kudi, yayin da Deeda dama ’dai-dai shekarunta Hajiya ta ce ta samo 'wanda hakan ya ma. ta wuya sabo da duk sa'anninta sunyi raure hakan ya sa zuwan'Deeda'ya ma ta dadi dOn ta san tabbas Hajiya zata ba ta' kudi mai. tsoka, don haka ya‘ zama dole sai ta gyara Deeda ta kuma' nuna musu yadda‘rayuwar'Birni take.Da irin wayennan. tunane-tunanen suka iso _ cikin ,Birnin Kanon Dabo, su 'Inna mai 'hura an sha‘ kallo, duk Wanda ya kallesu‘ dole sai ya sa musu alamar tambaya, da .Kyar Tabawa” ta samu suka tsallaka titi, ta_ sama musu Adai- daita sahu suka ' shiga, wannan karon da aka zo tudu da gangara da kwana har da su Deeda a ihu, sai. damai Adai-daita ‘ Sabun ya tsorata ya tsaya ya dinga masifa da kyar da, . kyar tabawa ta .rarrasheshi ya‘karasa da su gidanta ‘dake tal udu ' Dakuna biyu ne sai tsakar gida da kuma bayi a gefe da ‘alamar Tabawa ba ta gama ginin nata ba, ta dai Wai cewa ake babba ya san komai, dama kullum abin na damunta, ya za a yi babba' ya san komai bayan ba a koya masa ba? Ta yi murmushi. . -. Lallai idan abin da nake gani shine birni to lallai bazan taba Dana sanin shigoba da alamun burina zai-cika ". Deeda ta fada a ranta. ‘ Kiran Sallar Magariba ne ya katse ma ta abin'da take yi, ta dawo cikin gida don yin sallah. Kusan kwana suka yi Tabawa na ba su labarin Birni da yadda ake rayuwarsu,a ciki akwai' banbanci sosai da na Kauye. Ta kara da. ce musu, "-lndai suna'so su‘ji ’ dadin zama to su dage da sana'a su nemi na kanSu, banda zaman banza Inna mai Fura -ta ‘fahimci. me Tabawa ta ke nufi sai dai ita fa tunaninta daban, burinta shi ne ta inganta rayuwar Deeda ta kai ta. Asibiti ta kuma sakata a Makaranta irin na Birn ,' "Amma anya Tabawa za ta yarda taci gaba DA ajemu a gidanta ba tare DA deeda ta mata amfanin data daukota musamman dominshiba kuwa? ohhhhhhhhooooo taya za,ai admin ya isa Sani mu hadu a next chapter donjin ci gaba Birnin gayu chapter2 Da wadannan 'tunane tunanen da ‘hanyar shawa kan matsala_bacci ya dauke Inna mai' F ura'.' ‘Kira‘n sallar: farko akunnen Deeda,‘ akai ta ji’ .. kiran‘ Sallar a Cikin. Gidan ya ba‘ta mamaki, , musamman da ta-dinga jin k0 ta ina 'sallah ‘ake, ' Masallatai daban-daban. ‘ Ta ‘mike ta yi» Alwala tana” jinjina abin, zuciyarta ta yi ma ta fari,‘ ta yi godiya ga Allah da Ya sata shigo Birni. ' " Tabbas ,datasan‘“ haka; Birni yake data jima dabiyo TabaWa. ' Kafin gari ya washe' har ‘tana Tabawa. shara,’ ‘gogegoge da‘ wanké-wanke- Abin'ya yiwa Tabawa dadi sosoi. Lallai‘zata ci Riba da Deeda, ba ta da kwiuya Karar Motoci “yasa' ta fit0wa Kofar gida kasancewar bakin Titi ne, ta zauna a Karkashin wata ; Bishiya tana kallon Titi tana shakar iskar sanyin' safiya mai albarka, hakan "ba‘ Karamin nishadi da farinciki ya‘jefa a zuciyarta ba Tananan zaune :tana murmushi' ta soma ganin .'yan Makarantar Boko na wucewa ,sanye‘, Riga da Wando da Hijabi; ta miqe tabi cikinsu tana tafiya, nan ta hangu (Gate) din Makarantar; -an rubuta "(NANA AISHA ISLAMIYYA, PRIMARY AND SECONDARY SCHOOL)". Ta ga an mbuta a jikin bangon K0far Makaranta Ta jima tana tsaye tana kallonsu suna shiga cikin Makarantar, Wasu sa'ann'inta, wasu kuma sun fita, wasu kuma qannenta maza da'mata. ‘ Kwarai tayi sha‘awar ,itama ace tana daya daga_ cikinsu, sai dai ta_san abu ‘ ne mai matukar wahala. Sai da‘ taga an rufe (Gate) din Makarantar . sannan ta juya ta _ daWo gida, ta ' samu .Tabawa ta yi musu abin Karyawa za ta fita. Ta kalleta ta' ce,""Ina ki :ka shiga ne Deeda? Na leka waje ban ganki ba. Ki daina'nisa fa kar ki Bata". Deeda ta yi murmushi. ‘ "Ba zan‘ Bata Ba Tabawa insha‘Allahu, 'yan Makaranta da Shaguna na gani a titi na bi ina kallo". TabaWan ta yi dariya ta ce, "Deeda kenan, nan fa Birni ne ba Kauye‘ba, Birnin ma fa Kanon " Dabo, babban; gari wasa ba, a hankali yau da gobe za ki fahimta‘, in kin biyewa kallon Makaranta da Shaguna‘ kuwa to sai ki dau tsawon ,shekaru kina yi ba ki‘ gama ba Ki zo ki karya ni zan fita, zan . je gidan dana ke aiki sannan in je in yiwa gidan dana daukomusu ke magana mutattauna akan yaushe za,a kaiki ki ' . Dam! Ta ji gabanta ya yanke ya: fadi, ta bi ' Tabawa da kallo yayin DA take fita daga gidan, ta ji hankalintaya tashi, ta manta Aikatau tazoyi a Birni‘ shine har' ta‘fara tunani da Wani burinta na datun Nan da nan idonta ya ciko da hawaye. ta ji tana son yin kuka ta juya sukai ido biyu da kaka ta fada'Cinyarta tana kuka.’ Ta ce "Kaka banason aiki gidan kowa, Kaka-ina son yini karatu". "Kiyi~haquri Deeda dole mu yi ‘haquri da halin da muka. tsinci kanmu ba ke kadai ba ce ‘ keda wannan‘ buri ba har ni ma ina da wannan: buri akanki. ' . Karki damu, mu yi ta addu'a sanan a hankali zamu cimma nasara; A halin yanzu dole mu fara da . haka zuwa gaba maga abin,da Allah zaiyi .. Nan Kakar ta‘yita kwantar mata da hankali har ta samu'nutsuwa. Haka suka‘ yini har yamma lis! _sannan . TabaWa ta dawo a gajiye, ta samu Inna mai Fura ta 'yi sana‘ar na ta, wato Fura, tun da ba ta barmusu ko abinci ba, ganin garin gero da‘ suga yasa ta yi musu lafiyayyiyar Fura, ta bai wa Deeda kudi ta siyo masu _ nono a bakin’ hanya gun: Fulani-wajenda ta ga suna kawo‘wa wasu masu Gini ‘ ‘Nan fa Tabawa-ta 'zauna ta sha none da‘Fura osai tana santi, saunan ta tuna" Ba ta bar musu abinci tayi hamdala sannan ta ce, "Kin kyauta Inna, tabbas,don‘kinyi dabara-irin ba bana Kauye ba don hakaba da kun zauna‘da yunwa, na mancé, ina sauri na saba in na tafi ba‘ kowa a gida, don haka tunanin Abinci , , “ma bai zo min ba; kun ga-harnima nasamu na sha~ ' don ban tsaya cin Abinci a can ba,‘~ ina san in samu inshiga BIRNIN GAYU ne Déeda tajuya ta kalleta. inane kuma BlRNIN GAYU?" Tabawa ta kalleta cike da mamaki ta‘ ce "Kina nan'cikin Kauyen Kanonnan baki san BIRNIN GAYU ba?" ~ Deeda ta daga kai cike da kosawa tace,‘ "ina'zan sani ina Kauyen'Kano‘ ba Birniba?". "To Kakarki ai ta sani", In ji Tabawai . zatayi miki bayani, kuma shi ne Gidan da» Matar da ta ce- in dauko miki ita tace tana son 'Yarinya mai kamar shekarunki, suna da masu aiki; ma‘za da ‘mata‘ na wasu qasa ma. haka~ suna da; ., manyan Mata na nan qasar sai dai 'yan matan naga' duk kamar 'ba Hausawa bane, na ga har wani 'unifom) suke sakawa na‘su na masu Aiki.‘ ~Sai dai duk da haka ta ce tana son in nemo mata 'yar— Budurwa Bahaushiya haka wacce zata dinga; kula da Bangaren dakinta bisa ga‘ wannan, kuma-tana son yar gidan mutunci mai hankali, don hakan .shiyasa na dauko mata ke; Na san yadda take so haka‘ki‘ ke har ma kin, 'wuce tsammaninta, kuma karki ga kamar aikin wahala ne dan gyaran Dakinta ai ‘ba‘ matsala bane, gashi kuma kiyini a cikin A.C ki kwana a A,c 'ki sa mai kyau, ki Ci mai kyau ki sha mai kyau, to me ya ’ wannan 'hutu? , Ai da tsohuwa take so da tuni‘naje k0 da ina da 'yar uwa k0 'ya k0 jikar da‘ ba su yi aure‘ba da na kai ma ta don Zama da wadannan ai alheri ne An yi ta kawo 'mata yan ‘matan'Birni ma ganin duk rayuwarta a kasa‘shen waje tayi‘ tace wai ita ba ta son marasa. kunya Wadanda idonsu ya“ bude wadanda za su yi tayi‘ma ta sata ko wani mugun hali. Kin san sha’anin masu kudi sai su. Deeda‘dai da Inna mai Fura sun sa ma ta 'idone' sunaji kuma suna kallonta kamar wata Talabijin 'Duk wannan kurara? gidan da take yi ammahakan bai sa Deeda taji tana sha,awar zuwa gidan ba sabo da karatunta yaf1 mata jin dadin da Tabawa take kirgo,mata Tabawa ta ci’gaba ’da'cewa, "daganan gidan na biya na bata lokaci ina jiranta kafin ta fito nayi mata bayanin na- daukoki shi ne ta bani wasu kudade tace-.ayi .miki: siyayyar Sutura ‘mai 'kyau da abin‘ " buKatarki ki fito a mutum sosai, bata So kizo mata da wani daudar Kauye 'Tun daga' kan Sabulu, Turare, Mai; Takal'mai zuwa Kaya tace komair Sabo” take so ‘Sannan a nuna miki yadda-zaman Birni yake da yaddah zakiyi my,amala DA mutane sannan tace a sakaki a Makarantar koyon Komfuta, (Computer), k0 menene sunansa, wannan abin' latsawar kamar Talabijin. ' .Deeda da kanta 'ke sunkuye tayi ~ . saurin .daga kanta, tana juya abin a ranta anya duk duniya akwai abin da take son ,koya kamar (Computer) kuwa? Ta yi dariya cikin 'doki "tace dan Allah tabawa da gaske ki‘ ke zan shiga ,wannan Makarantar?" " kwarai"; Tabawa ta tabbatar mata "Ga‘kudin‘komai ta bani, 'da mutumin da zai kaiki sanda za ki fara zuwa ya . _ miki komai, wai so take ki dinga shiga da Wasu abubuwanta wanda "qila sirri ne don BABB-MACE. ce, Mace mai ilimin. kakuwmi- sosai kullum, lissafi take na shigar kudi da fitarsa da'kuma‘saida Kaya harsu Gwala-gwalai da irin gadajen ‘qasar wajennan take saidawa _. Ina jin shi yasa ta ke neman mataimakiya don abin ‘ya yi ma ta-yawa, yayanta biyu kuma duk suna kasar waje. Naji dai ‘an ce kwanaki akwai 'yan uwanta masu' ilimi da sukai ta cutarta, amma dai jita-jita na ji. Ta ce dai a sakaki ki koyi na wata uku, sannan a wata shidan nan kafin ta dawo tana son ganinki tsab Kinga makudan kudaden da ta bani, nima ai na samu rabona Lokacin dq Tabawa ta ciro kudin Inna mai- Fura ta bude baki ta kasa magana don tunda take k0 a Mafarki bata taBa ganin irin wadannan makudan kudaden ba masu yaWa haka. Ba su ankara ba sai ga Inna mai Fura a zube a qasa, suma neta tayi k0 dai firgita ta yi da‘ 'ganin tsabar kudaden a zahiri shi .ya sa ta faduwa, Allah ne kadai Ya sani. ‘ . Tabawa- dai sai da dariya takeyi Deeda tana tayqta suka sannan suka dagota' *.* ** ,*.* Deeda 'da Inna mai Fura ba wanda ya kaisu farincikin shigarta (Computer School), duk‘ da ba ta gane manufar Hajiya na‘ Sonta ga ta koyi sarrafa (Computcr) ba, ita a nata tunanin ta samu hanyar koyon wani ilimi da ba ta sani ba, wannan iliminma:inta samu nata ne ba. mai‘rabata da shi sai Allah. ‘ Musamman- Hajiyar :ta' hada Deeda da Taba'wa da wata mata suka'shiga’ kasuwa don yiwo ma ta siyayyar irinkayan da take So ta ga ta saka. ' Kaya ne irin na zamani, wasu‘riga da wando ne, wasu riga da siket, Wasu dogayen ‘ riguna dinkakku wato (Red made), wasu kuma habayas irin na zamani kala-kala.Haka Takalma zuwa kayan ciki; su shimi, (vsst), bra da‘ makamantansu, sannan Hijabai‘ na Sallah manya. . ‘ Ganin yanayin shigarta ya sa matar ta'siya mata (Body shaft) masu kyau‘da tsada a tunaninta haka take son yanayin shigarta a matsayinta na ‘yar Bahaushiya. haka ba ta son barin jikinta a waje ne ko kuma dai qila haka na ta kalar gayun yake, don Tabawa dai ta boye musu lalurar Deeda Cikin kayayyakin Deeda ‘ kuwa harda Kwat" (Coat) irin na Mata mai hade da Siket. ita dai sa wa kayan ido ta yi tana mamakin ta yanda za ta fara sakasu a jikinta. Ta wani Bangaren Kuma tana tunanin wacce irin' Mace ce ita da zai sa ta kashewa mai aiki kudi haka, anya kuwa ba wani abu Wanda ba su sani ba? , Tana cikin wannan tunanin ta ji mota ta tsaya kofar wani babban shago. (Beauty Palace) to ga an- rubuta an rubuta. Tabawa ne taja hannunta‘ suka bi matar ciki. ‘ . A nan akai ta tsiya da Deeda don da 'kyar ta bari suka ma ta gyaran gashi, ta Bata rai ta dinga zazzaga musu masifa ta qara da cewa in ba za su dauketa a yadda ta ke a" yadda ta ke to ita zata FASA don ikon da suke mata ya isheta‘ da qar Tabawa‘ta lallaBata suka dawo Tabawa Matar haquri. ' ‘ Deeda’ da Kakarta Suka tsare Tabawa da tambayar céwa ta fada musu gaskiya in ta san akwai illa k0 wani abu mara- kyau a tattare da inda zata ‘aikin, gara ta‘fada musu su sani‘ deeda ta yi ma ta rantsuwada cewa in taje ta 'tarar da abin da bata zata ba to za ta bar Gidan sai . dai abin da zai 'faru. ya faru Tabawa ta washe baki tana dariya. tana. qokarin kwantar musu da hankali da tabbatar musu da cewa ba wani mummunan aiki k0 wani illa a Gidan, kawai dai su Manja ne masu tsama tsab- tsab, bayan shi babu wani abu. Da irin wannan bayanin Tabawa ta gamsar da su, ya yin da Inna mai F ura ta ci gaba da-burin kai Deeda Asibiti. *.* . *§*' *,* KWANA-A-TAShi Deeda da Kaka "suka saba da rayuwa; cikin garin Kano, ' wani abu da ke yiwa- Deeda dadi shi ne, yanda ta samu riba biyu lokaci guda, kasancewar Computer Class dinta qarfe daya ne ya sa ta lallaBa Tabawa ta sakata a Makarantar ’dake unguwarsu,” wato "(NANA AISHA SECONDAR Y SCHOOL)"wanda hade ya ke da. Arabic-da Boko.’ Tayi sa,a sun dauketa aji hudu bayan anyi mata lnterview. Tabawa ta dinka mata (Uniform) tare da siya ma ta Takardu, ya yin da Kakarta ta yi buga bugar hada kudi ta biya ma ta kudin Makarantar, . bakarantar gwanmati ba né, na kudi ce kudi, ' amma dai ba zai gagari Talaka ba, ‘Ba‘shin kudi Inna mai Furta' ta karba Wurin Tabawa, don haka ta dage da sana'ar Furanta ganin ya samu karBuwa sosai. ‘ Tabawa‘ ke aikawa Kauye ana siyo musu madara mai kyau suna Nono da Fura mai dadi, yayin da masu shago ke layin zuwa sari suna sawa a ‘Fridge suna sayarwa. Sana'ar kam ta ' karbu’ ‘ sosai, Allah Ya albarkaci sana'ar, daga Tabawan har Inna mai Fura ‘ ‘ Suna samu sosai a ciki, don haka Inna mai Fura ta biya Tabawa bashinta, haka ta budewa ‘deeda asusun makaranta da Asibiti. Dewda kam ba laifi tana fahimtar Karatunta, fana jin dadinsa, musamman Makarantar da ta shiga tana fahimtar abubuwa da yawa Wanda ba ta sani ba, wanda. ya shige ma ta duhu kuwa ba ta Bata lokacin tambaya har sai ta fahimta. Karfe daya suke tashi ta dawo Gida da wuri tayi Sallah kuma ta wuce (Computer Classes) dinta wani lokaci in sun taso ta kan taimakawa Inna da aikin Furanta tare da taimakawa da aikace aikacen Gida. lnna wani lokaci ta kan hanata ta ce ita mai da hankali ta yi karatu, ita kuma za ta dage da: sana'a da neman kudi da mata addu'a domin ta ga ta cimma burinta. A duk lokacin da Inna mai Fura ta fadima Deeda haka ta kan fada jikinta tana hawaye tace Kaka Allah Ya barni da ke, Allah Ya ba ni ikon yi miki abin da ki ka min, Allah Ya kaimu lokacin da ' za ki huta, ni in nema miki in miki gata kamar yandda ki ka min. Kaka ba don ke ba ban san ya rayuwata zata kare -ba..Na gode Kaka, Allah Ya biyaki duniya da ' lahira". ' ” Inna mai Fura ta yi murmushi ta' ce, "Deeda‘ wa na keda shi duk duniya idan ba ke ba? Allah dai Ya cika min burina akanki, ki samu duk abin da ki ke so, Allah Ya ba ki miji na gari mai tausayinki, wanda zai kula da ke. Deeda Allah Ya ba ki lafiya, Allah Ya min burina in ganki Gidan miji kafin in mum." Deeda ta fada cinyar Kakarta tuna juya kalaman Inna mai Fura don ya daga mata hankali, ita dai ba ta da tsammanin yin aure a rayuwarta don zai ta samu namijin da zai sota har ma ya yarda da ita a yadda take. A duk lokacin da ta kalli fatar‘jikinta ta ga yadda ya nannade ya yamutse sai ta ji hankalinta ya ' yi mummunan tashi, ta fashe da kuka, “tausayin kanta ya kamata, ya yin da ta shiga tunanin wane irin ciwo ne haka? K0 kuma ita haka nata halittar ya ke? . Alhamdu lillah! Allah na gode ma ka da ka Barni da hankalina da kuma rai da lafiya ta, k0 kowa bai soni ba zan'so kaina. Haka Kakata na tare da ni, Allah abin godiya". *9* *9* WATA UKU KACAL! ‘Deeda tayi ta " san Computer da yadda ake sarrafata kasancewar ta samu kwararrun Malamai, “'“haka nan tana da naci da son sanin abin da ba ta sani ba, musamman ma dai Computér din da saninsa da koyonsa yana daya daga cikin burinta tuni Deeda da Kakarta suka saba da rayuwar Birni‘da irin yanayin yadda suke rayuwa da‘ mu'amala da su, jama'ar ’unguwa da dama sun santa sabo’ da suna gannin tana shiga da fita tsakanin Makaranta zuwa shaguna kai Fura da Nono, wani lokacin haka nan tana da wani irin yanayi na daukan hankali tundagakan irin shigar da ta kena kaya wato dresing zuwa tafiyarta. maganarta, kalamanta a nutse ta ke yinsa komai nata dabam, sam ba ta da rawan kai irin na 'yan mata sa'anninta' ba ta da shisshigi, ba ta shiga harkar matan makaranta yasa a Ajinsu ba, da makarantar gaba daya sai dai gaisuwar mutunci da maganar da ya zama dole,, bayan shi Deeds bata mu'amala da wasu bayan Kakarta da Tabawa, Deeda wankan taiwada ce tana‘ da tsayi‘ kadan da Kyan Diri, wato Kira mai kyau, fuskarta bata cika wani Kyau ba, sai dai Allah Ya batajini, tana da saurin shiga rai, bata da magana ko raini, Mishkila ce mai ra'ayin tsiya duk yadda abu koya mata dadi baiwuce tayi Murmushiba haka duk' tsananin abu da Zafinsa bai wuce Idonta ya kada? ya yi Jaba ko qallah. Tana da Dauriya da kunya. zAUNE YAKE kan kujera ya harde hannunsa a ‘kirji gami da daura Kafa ‘ dayakan daya. Ya sawa Sabeer ido, bacci‘ ya ke yi sosai basi da k0 alamar bude ido balle ya yi shirin fita. "Sabeer Ibrahim ya kira sunansa - .Cikin nutsuWa_ bai _kula shiba ya ci gaba DA ' baccinsa. Ya’mike ya isa dab da: gadon ya girgizashi. "Sabeer ya 'kamata‘ ka tashi ko ka manta munada shiga Asibiji yau ne? Cikin muryar Bacci yace, "please ka barni in yi Baccina,_Asibitin .sai gobe A Nan ya qara lumewa cikin Bargo Ibrahim’ya ‘ yi murmuhi ya; ce, 'Gobenma sai jibi k0?" ,‘ ‘- . Nan ya sa hannu ya dauko Wayarsa ya soma lallatsawa, alamar waya zai kira."Yayata". Ya fada yana murmushi. Ya ce, Wannan; Babyn nakifa banajin ‘ akwai abin da zai 'iya yi a rayuwarsa bayan 'bacci da zuwa yawon- shaqatawa itama murmushin ta sakar masa tace na Sani qanina sanin halin babyn nawa yasa yasa na damqashi a hannunka kafin na dawo na san/zaka 'iya shawo kan shi kuma na ga' - Daddy ma ya'sashi a gaba ka yi kokarin tashinsa in ya ki ka tuna masa sharadin Daddy zai mike da .wuri" i Ibrahim ya ja” 'dogon numfashi gami da“ ’ fadada murmushinsa ya ce "(Thanks) Yayata, ban san ya Zan yi da Matsalolina ba, inda ba kya tare dani kina bani shawarwari ‘dakwarin guiwa.DA bansan ya zamba Allah Ya bar ni da ke'Yaya ta -.-Ta yi murmushi (Allah Ya bar ni‘da kai Kanina. Ina godiya fatan Ranina yana cikin koshin Iafiya". Shiru ya yi 'nadan wani lokaci bai ‘amsa mata _' ‘ ba, sai saukar numfashinsa da ta keji itama 'dan ta kasace masa komai, ya katse shirun da ceWa ina’fatan kina samun nasarar abin da ya kai ki‘ "Eh".'Ta amSa.taRaicc. ‘to Ki kula-da kanki . Bai saurari amsa'r taba ya katse wayar ya jima yana kallon Wayar-tamkar Mai karantar wani abu sannan ya mai da ta .Aljihu ya dubi gadon‘ Sabeer ya yi sau’rin janye Bargon gami da matsawa dab da Kunnensa ya ce, "Albishir-Sabeer, Dady'ya ce ba kai ba komawa Canada har sai ka yi aikin da ya kawoka ka yi.,.na san dai ,Daddy‘wata uku yaba ka, in ba hakaba kuwa, ka ci wata daya baka kulla komai,ba . hakan ‘yana nufin zaman naija daram idan ka sall‘lake wata, ukun nan ba- kai ba komawa ‘ Saunan kuma na ji labarin ya. samu’wata a can yar Kauyc za a hadaku aure" wat Ya fada da karfi? gami da' mikewa da sauri. ' ' . Ya kalli' Ibrahim cikin zare ido da alamar tsorata ya ce; "Uncle ib ka rufa min asiri Ka san na tsani jin k0 maganar Aure ko da (Classy girls)ce balle'yar Kauyc?" Ya batafuska. ' 'Ka 'san yadda na tsani abu mara kyau, mara aji‘ kuwa? Na tsani Mutan Kauyen su Daddyn 'yan' Matan Kauycn duk munana‘ne, kuma» qazamai,‘jiki duk Tabo (No way), ba ‘zan iya Auren (Villegers ba) Yana magana yana ‘yamutsa fuska, ya nufi Bayi don .yin Wanka. birnin gayu(season1) chapter3 ibrahim" ya bishi da kallo yana nazarin' kalamansa hankalinsa Yayi matukar tashi; Shin ta ya ya zai soma gyara Sabeer dan ya yi nisa, ya tashi a wata irin aqida da da‘bi‘a kuma lallai akwai aiki agabansa, don ya yiwa Yayarsa alqawarin zai gyara Sabeer zai nunA masa hanyar gaskiya duk‘da baisan "ta ina zai faraba Allah Ya taiméke ni”. Ya fada a ransa'ya“ ' bude wadrof ya ciro masa kayan da zai 'sa,"ya‘ ajiye A gadon sannan ya fita don ganin an shirya masa‘break abin karyawa. ' James! Jamcs! james!!!”' " .,kiran sunansa yake da karfi Cikin hasala ‘ransa ya gama baci ibrahim din ne ya shigo yace lfy . ‘ .Watsi'ya’ yi do Kayan ya ce, "'Yau zan kori “James a Gidan nan; ba shi, da hankali ne koshi Mahaukaci ne da zai ciro min wannan kayan? Ibrahim ya daure fuska, . Ya ce, -"Ni ne Mahaukacin Ba James ba! K0 nima korata za ka yi mr Sabeer?“ Sabeer ya turo ,baki irin na shagwababbun yaran; masu kudinnan, ya bata fuska ya ce "Haba Uncle IB, ni ba zan sa wannan kayan ba gaskiya (Coat) Kwat din nan ta min nauyi a ciro min kaya'mara nauyi, ka san qasar nan da zafin tsiya, .yanzu muna fita zakaji Wani irin ' zafi Ibrahim ya Bata rai ya ce Asibiti za ‘ kaje kuma aiki za ka jeyi ba wasa k0 yawon shan ‘ iska ba, dole kasa (Decent) kaya masu mutunci. in ya so in ka dawo ka sa duk irin kayan da ka ke‘sO. Bari in fada‘ maka, ba za ka'yi yadda ka so a nan ba (You bave'to behave your Self) kuma daga yau ba james da John ni ne zan‘ dinga; maka komai ya Daure fuska ya nunashi da yatsa ya ce: ’ " "Kanajina?" Kansa a sunkuye bai ce komai ba. Ibrahim ya dauko kayan ya ajiye masa ya ce, "Masa ka shirya ka fito, yanzu ina jiranka zamu je wurin Daddy a . falo yanajiranmu" Yana gama fada 'bai sauraresa ba ya fice Sabeer ya ji hankalinsa ya tashi. Shi fa ba zai iya wannan takuran‘ba. Nan da nan ya ji ya quntata, ya tsinCi kansa a cikin qunci bai taBa ganin Uncle IB haka ba sai yau Hawaye ya ciko masa ido. A cikin wannan yanayin ya sa kaya ya shafaya.Mai ' sai‘dai bai fita ba ya nemi wuri ya zauna ransa Bace, ; bakin ciki ya ishe shi an sa shi abin da baya so. Ibrahim kuwa Ganin halin da yake ciki ya tausaya masa' ‘ saboda har yanzu bai san halin rayuwa ba. Ya rayu a wata duniya ta daban, waccr ba ta da alaqa da (Reality) ya matsa gefensa,“ ya kallesa ya yi' saurin juya fuska alamar fushi ya ke Ibrahim din ya yi murmushi gami da kama Kunne ya ce, "Sorry Sabeer, Uncle 1B ya yi laifi a yafe masa." Ya. jima yana magiya kafin ya juyo da idonsa daya ,kada saura Kiris ya zubar da hawaye Yace ba kaike min tsawa ba, ba ruwana da kai, kuma sai na fadawa Sister abin da kamin, zan ce mata Uncle lb baya sona yanzu ita kadai ce mai sona";"Yi haquri Sabeer, Uncle 1b na sonka". "Ba ka sona". Ya fada cikin _ hasala. ‘ ‘ "Kuma don ka ga Sister ba ta nan ne shi ya sa kowa‘ ya tsancni daga kai har Daddy". . ' ' ‘ 'ya jawOsa jikinsa don ya kula da ya tsinci kansa cikin kewa, musamman na Yayarsa suka- shaqu, haka ya- zama masa dole ya lallashesa. ' ” "Sabeer kwantar da hankalinka bawanda ya tsaneka duk muna sonka. ancle ib ba zai sake ma ka .tsawa ba " . Ya‘dagoshi. '. kayi alqawari"Na yi alkawari ba zan sake ma ka tsawa‘ ba (Now smile)". Hakan ya masa dadi Wanda ya saya saki lallausan murmushi. da ta qarawa fuskarsa kauriji Ibrahim ya~ yi‘dariya, suka mike ya ce an; ‘ "Ka ganka kuwa (Very Handsome)a cikin (Suit) ‘yan Matan Kano za su ‘yi kallo". . Dariya suka yi a tare suka fito zuwa falo; Riqe yake' da 'yar karamar ‘ Jakar saka qananan Takardu a hannunsa._ Sanye yake cikin Kananan 'Kayan Turawa da‘ ake musu lakabi da (Suit), Kansa ba Hula, dan qaramin Sankon da ya shata tsakiyar Kanshi shi zai tabbatar maka da ‘cewa lallai Dr. Sulaiman rikakken dan Boko ne mai ji da ilimi; ‘ Shigowarsu Falon ya sa ya dago kai ya mai da hankalinsa kan su ‘Ya dan kalli dansa Sabecr cikin tsananin Rauna - ya sakar masa ‘murmushi ya ce "Lallai na gai da‘ Ibrahim, ka yi qokarin taso Saberr karfe Tara na . Safe ‘na ganshi ya shirya tsab, ~yau da alamar Asibiti' za su yi babban bako" Ibrahim ya sunkuyar da kai yana murmushi, ya yin da Sabeer ya bata fuska. Cikin muryar qasa qasa ya ce, "(Good ” moming Dad)". Wato ina ina kwana?" . Yavfada da murmushinsa ya amsa da‘, "(Morning Son). Na ji dadin ganinka kWarai; alamar ’ dai baka son in auto maka 'yar Kauyen mu".. Sabeer ya Kara bata fuska ya dauki. Coffée din da aka riga aka hada masa yana kokarin kaiwa Baki ya ce "Ni dai an takura min‘kawai, lokacin dana ke Medicine mun yi da kai da sharadin ba. zaka sani yin aiki dole ba, kace min ilimi kawai ka keso nayi, kana'so in cika maka burinka in zama Likita,’ duk da bana so sabo da kai na daure na jure wahalarsa na yi ta karatu ba ji ba gani na takura kaina, amma shi ne yanzu ka Bullo mintanan. . Gaskiya Daddy ba ka min adalci ba, ni gaskiya bana son wani wahalar aiki". Kalamansa sun ‘Batawa Mahaifinsa ,rai sun ‘ kuma kufulashi. Ya matsa kusada shi ya ce, "Inbakayi aiki ba. me zakayi?"Ya fada cikin' basala. ' . .koso "Kake ka kare rayuwarka a haka ba zakayi . komai,ba‘ baka da exPRIENCE) baka da wata dabara‘, . inna mutu wa2ai kula Ma da dukiyar? . Ka san yadda zuciyata kemin inna . ganka haka baka komai sai Sakarci? ‘ ' Lokaci ya yi da za ka nitsu kasan Ciwon kanka Sabir ya kufula shima ya hau dokin zuciya ya ce, "Me yasa zan yi aikin wahala in nemi > kudi tunda Mahaifina nada kudi, 'yan uwana na da Sabo da me zan nemi kudin yanzu ba lokaci bane da zan nemi kudi, lokaci ne da zan more . rayuwata, inji dadi Haka kawai rana tsaka kace zaka shiga tsakanina da jin dadina ka zama , kana so ka doramin nauyin da, ba naWa ba, in ka takura min da maganar aure da a'iki Daddy bazamu‘ _ _,shiryaba,mezakayi? 1‘ 'Mezakayi me zaka iya yi- inji Daddyn ya..." Ya fada ' cikin zafin rai. . . "Bari in fada ma ka, kudin da kake gani ka’ke gadara da su nawa ne ni na nemesu da gumina da wahalata ba zan bari ka Barnatar dasu a banza ba, idan zaka nutsu ka san me kakeyi, ka nutsi, inba hakaba kuwa za ka sha mamaki." ‘ Wane mamaki zan sha? Nima bana bukatar kudinka, nima ina da nawa kudin, kudin da Mahaifiyata ta mutu ta bar min, "Sabir ibrahim. ya kirashi cikin tsawa. Ya yin da ‘ Mahaifinsa ya wanke shi da mari. Tsananin Bacin rai bakinciki ‘ya hanasa magana. Ya yin da Sabir din ya juya rike da fuska zai tafi Ibrahim! ya tsai da shi. Sabir ya jawo hannunsa zuwa gaban Mahaifin nasa ya ce"Ma za ka bashi haKuri,‘ kar ka kuskura ka. sake yiwa Mahaifinka irin wannan magana in kana so ka gama da duniyar nan lafiya.’ Ba Mahaifinka. kadai .ba, ka koyi girmama manyanka ‘na gaba ‘ da kai, kuruciya da iskar samartaka' ba. hauka bane, kowa ma ya yi Wannan lokacin ya wuce, meye laifin Mahaifinka don yana nuna maka Kauna,’ ya damu da'rayuwarka, yana so kasan ciwon kanka da zafin kanka shi ne zaka dinga yi masa magana cikin wannan harshen? Ka yi hankali da duniya, maza. ka bawa Mahaifinka hakuri". Kansa sunkuye idonsa ya yi ja zuciyarsa kamar za ta kashe shi ya bawa Mahaifinsa haquri (Sorry ‘ Daddy Ya kama kunne. Ba zan sake ba, ka yi hakuri Daddy ka yafe min» ' Tausayinsa da Kaunarsa ne suka shige shi lokaci guda. , ' Ya dafa kafadarsa yace "Na yafe maka Sabir. Ina‘ so ka sani Babanka na sonka sosai (Just)‘ how that i love you) girgiza masa kai ya yi ya fita ya bar falon, Babansa ya bishi da kallo cikin tsananin son dansa da kuma tausaya masa...in akwai abin da ya tsana bai wuce Bacin ran dansa ba. Bayan fitarsa ya mai da kallonsa kan Ibrahim? cikin damuwa ya ce, "Ibrahim na yi kuskure, na yi. “ babban kUSkure-~iyayena sun min 'gata amma' ba kamar yadda na yiwa dana ba, son dana yasa nayi . ~ babban kuskure na Bata masa rayuwa, ban san ta yaya zan soma‘ gyara wannan kuskurenvda na yi ba, soyayyata gareshi ya: Bata tarbiyyarsa. ’ _ Ibrahim ya kallesa cikin tausayawa ya ce Kwarai Daddy kayi .kuskure sosai wurin tarbiyyar ‘ ~ Sabir,‘ yanzu gyarashi ta hanyar tsawa ko fada ba zai yi gareshi ba, don ba zai taBa fahimta ba Yace yayi nisa canja tunaninsa zai yi wuya sai anbi Wasu hanyoyi cikin dabara da. kuma masa adddu'a harmu cimmasa Karka damu Daddy inshal AllahuSabir Zai fahimta‘ a hankali ya isa garesa ya ,zaunar da shi Daddy ka kwantar da hankalinka, kar ciwon hawan jininka Wanda bayason yawan tunani ya tashi na san ma dai baka sha magani ba, nan ya'dauko maganinsa tare'da‘ruwan ya mika masa _ ya sha sannan ya rakashi daki ya kwantar'da shi yace daddy ka kwantar da ’ka huta kadan kafin ka fita office , . Sabir ne zaune a karamin falonsa'cikin idonsa jawur kamar zai zubar da hawaye. ' Ya dauko Wayarsa don ya kira ‘wacce ke kwantar masa da hankali. Sister ya kira sunanta'cikin.., muryar kuka. Sister please ki dawo ki zoki daukeni ina: missing dinki' sosai, Daddy baya sona, yanzu quntata min yake son yi. Sister bana son zama a Nigeria ki dawo please, Daddy da Uncle IB fada suke min, basasona. Yi‘ shiru Sabir takatseshi.“Kayi hakuri .ka ga duk hankalina yatashi, wa ya fada maka Daddy baya sonka, .ka san Daddy yafi sonka akan kowa, kuma Sister na sonka, « yanzu- kaifa ba yaro bane, 'Sabir dina‘yanzu babban . mutum ne ka manta~ ‘ .alkawarin da kai yiwa Sister dinkane...ka manta kace ‘ min zaka nunaWa Daddy cewa ka girma kaima za-ka ‘ iya daukar nauyin Asibiti da kulada Business dinsa? .me yasa tun daga yanzu ka soma nunamin kasawarka? Sabir dine yanzu, zaka iya komai, ‘ ga Uncle IB yana tare da‘ kai, zai taimaka maka Sabir ka san‘. Sister na sonka sosai, damuwarka 'zai daga min‘ hankali har in kasa mai‘da hankali akan abin da- ya kawoni in yi a nan Sabir ka yi kokari ka daure kayi abin da Daddy keso..kanajina "Eh ina .ji Sister". Ya fada cikin sanyin murya. ‘ ‘ \ . . . zan yi kokarin danne zuciyata , nan gaba. Ki; kula da kanki Sister (llové you) ta yi ‘ dariya‘ ta ce ka kula da kanka da Daddy da Uncle IB ‘ zan yi duk abin da kika ce Sister na san Sabir dama ‘ yana jin maganata yanzu zan shiga Asibiti kai ma ka tashi ku shiga Asibiti'“To Sister sai an jima"Nan sukai,sallama ya dago .kai’ gami da - jan:dogon numfashi. "Kaje ka tabbatar .masa da kaima' kana kaunarsa, kuma za ka yi duk abin da ya‘ ke so Bata fUSka yayi” ' Uncle lb kaima ka san abu mai wuya ne yin abin da Daddy yaks so". "Na sani Sabir". Ibrahim ya katseshi. Amma duk da hakan kaje ka fada mai don kWanciyar hankalinsa". ‘ Ba‘don yaso ba ya mike yanufi falon Dadin‘ ya ’sameshi kwance rufe a gadonsa da hannunsa. daya... Sabir ya durkusagabansa ya jawo hannunsa yace am “sorry dadi. Ya fada murya kasa-kasa."Daddy ka yafe min ba .zan sake ba, Mahaifin‘ nasa ya yi murmushin'jin dadi, duk“ da ya san ba har‘ zuci yake fada ba, ganin kulawarsa garesa ya faranta ransa. Yace"Allah Ya taimaka Sabir Yau zaka' fara xuwa Asibiti da Ibrahim, ina fatan za ka ba da himma da kOkari Wurin duba marasa lafiya Kar kasa wasa k0 sakaci da rayukan al'umma" Ya kau da kai alamar bai son maganar ya ce"Daddy zan je dai in fara koyon aiki ba in kai ga duba mara lafiyar,,,,, ‘ "Sabir abin da ka‘karantane sannan da ka gama ka yi (Service) wane koyon aiki ya yi ma ka saura?” . Ibrahim ne ya shiga tsakani ya ce "Daddy ka san ya jima da yi, kuma ba (Practics) yake yi ba, amma dai a hankali zai gane ai muna tare yanzu, dolensa zai koya sabo da Daddy da kuma gujewa auren 'YAR KAUYE!" Ya fada cikin" tsokana. .Sabir ya qufula ya- fisge Key din Mota. a hannun Ibrahim din ya fita tare da fadin, "Ina mota zan jiraka‘in 'ka gama da Daddy din". ‘ . Suka bishi da kallo har ya fice. Daddy ya mai da kallonsa kan Ibrahim ya ce"Na rasa me ke damun Sabir, wace irin rayuwa ’ya ke sowa kansa, yana girma amma yana gudun (Responsibilities) dinsa Ibrahim don Allah ina so ka taimaki Sabir ya '‘san me yake yi, ya zama (Seriousc). Ibrahim ina .kishi da kyashinka, ina kyashin me yasa Sabir ba kamarka bane? Ina kishin me yasa dana ba irinka bane? Me yasa jinina ba zai zama irin ka ba sai dan riko? Ibrahim kullum kana cewa na da zuriata don haka komai zaka iya mama muddin bai sabawa‘ Shari'ah ba, ka‘tuno kalamanka Ibrahim Dr. Sulaiman ya fada yana kallonsa ido cikin ido. Ibrahim ya girgiza kai tare‘ da fadin, "Eh Daddy na tuno komai ban manta ba, banda kalamai nama harda irin taimakonku da alkhairinku kun kyautatama rayuwata, kun min duk abin da iyaye za su yiwa dansu, don haka na yiwa kaina alkawarin yi muku biyayya da yi muku duk wani abu da da nagari dan halal zai yiwa iyayensa da zuciya daya ba cuta ba cutarwa". Dr. Sulaiman ya yi ajiyar zuciya ya ce, “Na ji dadin haka. Ibrahim lokaci ya yi da mu ma zaka mana (F avour) taimako kamar yadda muka yi maka, a matsayina na uba na yi kuskure nayi kokarin gyara' kuskurena ,amma hakan ya gagara sabo da rashin’ fahimtar da ke tsakaninmu da dana Sabir. Ibrahim ina so ka mai da sabir kamarka, ina so Sabir ya zama kaman. Ibrahim (Smart, lntelegent) mutum mai kwazo, hikima da dabara wanda ya san ciwon kansa,. za ka iya Ibrahim?" "zan yi iya dukkan qokarina Daddy k0 ba ka ' fada ba Daddy dama wannan ita ce niyyata na taimakawa, Sabir ya samu ingantacciyar rayuwa kuma ya samu tsira har a gobe Kiyama, ba duniya kadai nake so in taimakawa Sabir ya samu ba, har da Lahira wanda ita ce Matabbata. Kafin kai na yima wata wannan alkawari kuma na yiwa kaina. Sai dai dama tuni kaine ka shiga tsakanina da ’cika wannan alkawarin sabo da k0 ya ya ba ka so a batawa Sabir k0 a cusguna masa, kai ka kyale Sabir ya yi duk abin da ya ke so ya yi duk abin da ya ga dama, wani bai isa ya hanashi k0 ya sa shi ba, don haka wannan magana da ka fada min yanzu ya kawo min sauki sosai, kuma na ji dadin hakan, Sai ka’bimu‘ da addu'a'da fatan Allah Ya bamu ikon inganta masa rayuwa. . Sabir ina jin’sa tamkar‘ Kanina na jini, ina matuqar kaunarsa kamar yadda ka ke kaunarsa, don haka zan baka karfina da kokarina dari bisa dari ; wurin inganta masa rayuwa da fatan za ka bani hadin kai sosai." Dr. Sulaiman ya fada, "Zan baka dukkan wani hadin kai. Sai dai don Allah ka bishi a hankali i ‘ kar a Bata masa rai Ibrahim ya yi murmushi ya Ce, "Daddy sai ka kau da kai". ‘ Dr. Sulaiman ya ce, "Ba zan iya ganin Sabir cikin bacin rai ba, sai dai ina ga zan yi tafiya ma‘ sabo da kar ma in ga wani hali da zai shiga, zan barshi (In your care) ka kula da shi, duk da zan yi kewarsa -‘ gara in yi kewarsa da in ganshi cikin yanayi na. quntata ko na takura." ' ‘ Ibrahim ya ce"Duk yadda ka yi daidai ne ‘ Daddy. Bari muje Asibitin".To Allah Ya taimaka, Ya bada'sa'a". ‘ Nan sukai sallama Ibrahim ya fita, ya yin da Dr. Sulaiman ya kwanta yana tunanin dansa a ransa da yadda rayuwarsa za ta kasance sabir ya fito daga zuriar ALHAJI BALA-RABE ABUBAKAR Wanda ake_ma Zuri'ar lakani da BIRNIN GAYU. Ba don arzikinsu kadai ba, har da shaharar da suka yi da ilimin zamani wanda a wannan lokaci ba kowa ke yi ba. ' Alhaji Balarabe Kaka ne ga Mahaifin Sabir Dr. Sulaiman. Ya yi zamani da' Turawa, kuma ya yi rayuwa ~dasu, ya yi zama da su a engla ' Asalinsu mutanen Kano ne. Sunada ' zuriarsu a gauraye suke Hausa-Fulani Lokacin da Alhaji Balarabe ya dawo daga ingila ne bayan ya yi karatu kuma ya yi aiki da su harna tsawon shekaru ya dawo Kano tare da Matarsa da 'ya'yansa. . ‘ Ya dawo da kudi maSu yawan gaske, ya sayi makeken Fili ya ' gina gida a Estate guda Wanda a wannan lokaci ya zamana abin kallo da ‘sha'awa sabo da gini ne irin na kasar waje' da da yawan mutane akan gidan suke fara ganin ‘irin wanna“ gidan... Wannan yasa -' akai ma gidan lakabi' ‘daBIRNIN gAYU saboda irin yanayin' ginin, da tsarinsa da kyansa da .kuma yadda‘ ~' suke rayuwarsu irin na Turawa'ne tamkar ba Hausawaba" 'Tsarin ° rayuwarsu ba irin . tsarin rayuwar Bahaushe, bane haka dabi'unsu da ; akidarsu. A hankali zuri'ar Alhaji Balarabe ta cika" da yara ‘maZa da mata, shi da qannensa da sauran danginsa sukai ta hayayyafa, Zuri'a ta girma ta 'cika, ta bazu kota ina,rasuwarsa, 'ya'yansa , ‘ ,suka ci gaba da tafiyar da ,tsarin rayuwars kan yadda ya‘bari. Zuri'a ce mai cike da 'yan: Boko, 'yan Kasuwa, 'yan Siyasa. Ba dai kalar da babu.‘ Hatta masu (Uniform) akwai a zuriyar, wato manyan Sojoji; 'yan Sandadasauransu A hankali Suka dinga fita daga BIRNIN GAYU, wato gidansu na gado, kowa'ya kama gabansa yaje yayi irin kalar gininsa da yake so. Amma sai ya dora BIRNIN GAYUN nan sbd sunan laqani ne da shaida na zuriyar Yawancin auren gida suka dinga yi, wato, AURE‘N DANGI, shi'yasa kusan kowa dan uwan kowanene azuriyar. Dr. .Sulaiman 'ya kasance babba a cikin gidansu, wurin nasu‘ Mahaifin su"uku, ne da- qannensa duka maza. . " lyayensu duka sun' rasu; saidai kafin su rasu kowa‘ ya kama gabansa dukkansu kowanne- da matarsa suna da yara suna zumunci ta hanyar ziyartar' juna in Sun .samu‘". lokaci daga harkokinsu sai dai gaskiya ba wani shaquwa a tsakanin yaransu, in an yi la'akari irin akidar da suka tashi da ita ba ruwan koWa da kowa ba mai shiga harkar wani sai-ta kama, don haka Dr Sulaiman yake nasa rayuwar daban da yaransa Dr. Sulaiman- ya riqe manya-manyam mukaman Gwamna‘ti a cikin tarihin rayuwarsa. Bayan ya kammala karatun Digirinsa na uku ne a kasar Sweesland ya cancanci zama (Doctor sai ya dawo qasa Nigeria. da zama inda nan ya gina wani qaton Asibiti da ya yi masa lakabi da sunan Mahaifiyarsa HAJIYA RABI HOSPITAL sabo da sha'awarsa‘. ga taimakawa qasarsa. lYa riqé mukamin comisionan ilimi na Jiha har tsawon‘ ‘ shekara takwas. Bayan shudewar Gwamnatin ne sabuWar gwamnati ta sake nadashi a matsayin kWamishinan lafiya, inda bai dade ba da wannan mukamin Sunansa ya fito cikin jerin mutanen da ; ‘Fadar Shu‘gaban Kasa ta lissafa a matsayin .Ministoci. ' ' Anan ma dai Gwamnatin Tarayya ta sake : nadashi ;Ministan Ilimi na qasa gaba daya har zuwa qarshen zangin Mulkin na' wannan qarnin Alhaji Dr. Sulaiman ya mallaki manya~ manyan Kamfanunuwan da ake ji dasu a kasarnan. , ._dr Sulaiman ya yi matan aure uku. ' Matarsa ta farko ita ce Hajiya Sande wacce 'yar uwarsace; Ita ta°fara haifa masa 'ya Mace mai suna ' Farida, wacce Dr. Sulaiman ke‘ ji da ita sosai. Tana da shekara biyar a duniya Allah Ya yi ma ta rasuwa, ba tare da ta sake haihuwa ba. Anan' Dr. Sulaiman ya sake auren Hajiya Amina. . ’wannan karon ba' 'yar— uwarsa bane, 'yar aminin Mahaifinsa ne ya ba shi ita. . . Bayan Hajiya Amina ta haifa yaran ne Zulaiha da Rufaida rikon Fadila ya gagareta, _. rainonta ya Kare ahannun 'yan aiki. ' farida ta kasance cikin kewa da kadaici sabo ba mai janta a jiki' sai Mahaifinta wanda kullum baya nan, harkokin gabansa basa bari ya ‘ kusanta da ita, ’ Zuwan Ibrahim 'gidan ya dan kawo ma ta sassauci. Wanda dane. ga abokin Dr. ‘Sulaiman wanda ya samu hatsarin Mota shi da Matarsa suka- rasu a.take. A cikin zuriyarsu 'akai' ta kame-kamen mai rikonsa, don haka Dr. Sulaimanya daukoshi ya kawoshi. gidansa ya bawa Hajiya Amina amana don shi bai san‘ma irin rikon da ake yiwa yarsa ba. Farida na da shekara bakwai,‘ Ibrahim nada shekara hudu Shi ya zame mata abokin ‘wasanta, yana" debe mata kewa, har goyo tana masa, ta bashi abincisuje Ma‘karanta tare, yana rabin Aji .itakuma tana Aji uku, ya yin da kulawarsu,-kayan sawarsu da kOmai na hanmin masu Aiki. ‘ . Wata Kanwar Dr. Sulaiman neta~zo gidan taga irin halin‘ da suke ciki,"tayi saurin sanar _ shi, sai» suyi ciwo su kwanta ma Hajiya’ Amina .ba ta da labari,‘ ita da yaranta kuwa basuma cika zama qasarba kasar yarda take ta naci da‘ qokarin samun da namiji, amma ikon Allah k0 Ciki bata - sake yiba. Bayan Dr. Sulaiman ya samu labarih abin da ke faruwa, ranshi ya baci, ya yi niyyar yin maganin Hajiya Amina, tana qasar waje k0 sai ji ta yi ya yi aure, ya _auro Hajiya Fatima 'yar hamshakin mai kudi Bafillatana"fara sol, kyakkyawa mai ilimi', ga Wayewa _Riqon 'Farida da 'Ibrahim ya"—koma hannunta ta rungumesu. ko— hannu ~biyu kamar yayanta So, “Kauna' da — Kulawa da 'Gata ba Wanda ba ta‘ nuna musU' har suka manta da rayuwar ‘ kadaicinsu. Hakan ya jefa soyayyarta ‘a'Zuciyar Dr: Sulaiman sosai. Suka yi wata irin shakuwa. Dr Sulaiman ganin ya» gama .sauka a Mukamansa, kuma ya tara dukiya .mai-dumbin: '_ yawa, ga kuma._ manyan - Kamfanoninsa‘ da Asibitinsa na aiki yadda ya kamata, hakan ya tattara Yaransa da Matansa Hajiya. Fatima da Kasuwancinsa ya ‘koma kasar Canada, ya yin da‘ ya bar Hajiya Amina a Nigeria da Yaranta. shi kansa Dr. Sulaiman sai dai -wayewar ta ratsashi sosai, haka bokon ya shigesa sosai akan addini. Tana burin gyara rayuwar gidan ' Wannan magana na Hajiya Fatima» ya shiga kwakwalwarSu sosai, musamman Farida da takeda'wayo so Sai dai burin Hajiya Fatima bai kai ga cika ba allabYa karBi ranta ta hanyar haihuwar Sabir Kwarai - Fatima da Ibrahim sunyi kuka" Sun yi rashin Uwa' mai .sonsu da qaunarsu Haka suka ’shiga’halin MARAICi da shi ’" da yaransab dukda Yana da‘ wata-Matar, amman " jinta yake ba kamar Hajiya Fatima,ba ‘ Rainon Sabir 'ya koma hannun‘ farida qanuwar Dr. Sulaiman, musamman ya daukota-‘ta dawo Canada’sabo da rainon Sabir, don kuwa bata da aure, tana gida ta samu saBani da Mijinta har auren ya mutu. Tare suka zauna' su Farida da shared a profile . birnin gayu chapter4 Ibrahim. suka yi rainon sabir. Yana da shekara uku a duniya Auntynsa ta yi aure.) ' , Farida da Ibrahim da masu aiki da shi kansa Dr. Suleiman din sun: sukaita rainon Sabir ya saba dasu sosai ya shaqu da Farida sosai, komai Sister: haka ya dauketa tamkar uwarsa, bashi da magana da‘ ya wuce na Sister. ‘Sun dauki son duniya sun daura masa , musamman Dr. Sulaiman yadda yake Bata Sabir abin ba,a magana duk abin da yake so shi zai'yi, ba a sa shi ba a hanashi. Haka ya tashi sakale, gata ya yi masa yawa. a wajen Dr. Sulaiman tamkar bashi da wasu ‘ ‘ya'yan. duk da yana kaunarsu amma soyayyar Sabir daban take a zuciyarsa da ransa, don haka duk abin da Sabir keso ya zauna ba mai hanashi. Farida abin na damunta, duk yadda ta yi kokarin gyara Sabir sai Daddy ya rushe, tana matuqar son sabir; haka nan bata mance kaunar da Mahaifiyatsa ta nuna musu, sannan nasiharta da burinta yana nan a tsakar kanta. Farida, Ibrahim, Sabir tare suka tashi, suka girma cikin so da shakuwa, ya yin da farida ke musu komai a matsayinta na babbar yayarsu. Sun taso kuma sun girma a Canada, anan suka yi, karatunsu, daga Farida har; Ibrahim Medicine suka karanta, don dukkansu wannan' ne burinsu. ' ‘ Haka- tana da burin ta dawo gida Nigeria ta yi aiki a'Asibitin.‘ Mahaifinta. Kullum tana; cikin .katu bin.cike akan Mata; ta kware akan sanin ciwon Mata da matsalolinsu Ya yin da’ 'Shi kuma Ibrahim ya karanci bangaren fata bayan ya zama cikakken ,Likita ya Sake kOmawa karatu na, ‘ shekara uku don kwarewa akan sanin ciwon Fata Shi kuwa Sabir, bayan ya gama Secondary - School dinsa da yaki karatun ma sabo da duk- abin da yake'so a duniya yana da shi, kuma zai samu sabir Mutum ne Wanda ya ki jinin wahala k0 kadan, baya'son abinda zai Wahalar da shi‘. ' Cikin‘dabara 'Farida da Mahaidinsa suka sa ya fara karatu Da da farko Business‘ya soya'; karanta amma ; sai ' Farida‘ tace ‘masma" 'yana, da kwakwalwa ‘mai zai hana ya Zama Likita kamar: yadda ita da Ibrahim suka karanta (Medicine) sai , su tari su riRe Asibitin Mahaifinsu. ,ta Kara nuna masa cewa burin Mahaifiyarsa ce hakan Sabir ya amince ya ; ‘ fara karatunsa na Medicine " a University of Albena da ke Canada. ’ ; ' Bayan gama karatunsa ne‘ Mahaifinsa‘ ya ~ shirya musu tafiya hutu tare dan-Shi, suka tafi yawon bude ido qasashe daban-daban suka yi Umarah a Saudi sannan suka Wuce Nigeria» Wannan karon shi ne karo na farko da Sabir ya zo Nigeria yaga 'yan uwansa da danginsa na gun Uwa da Uba. Basuf1 Sati ba ya daga musu hankali suka koma Canada. Zulaiha da Rufaida na tare da Mahaifiyarsu a Nigeria haka nan duk sun gama ‘ ‘karatunsu‘ suna aiki a Kamfanin Mahaifinsa , kafin su yi aure. dr Sulaiman ya kasance tsakanin Canada 'da Nigeria. _ Farida da Ibrahim na son dawowa Nigeria amma Mahaifinsu ya hanasu sabo da kawai su zauna da Sabir a Canada, .don ya ce shi ba zai dawo Nigeria ba, rayuwar da- Sabir ke yi a Canada yana mugun dagawa Farida hankali. Ta shiga‘ damuwa sosai saboda ‘ko ta hanashi bazai hanubA, haka Daddy ya hanasu’ takura masa k0 su yi mishi abin da’baya so. . Sabir kyakkyawan Matashi ne, dogo fari tas sakalalle dan masu naira mai ji ‘da. ilimi 'da kuma wayewa, wanda gata ta masa yawa, ' Yana yadda yake so da naira, ya shiga Mota mai tsadar da ya ga dama, ya sa mai tsada,’ ya taka mai tsada, ba shi da wata rayuwa da ya. wuce na jin dadi da hOlewa. Addini dai bai damesa ba, yana dai Sallah, lokacin da ya ga dama, haka 'yan mata kuwa canjasu yake'kamar riga. ’ Duk wata 'yar mai kudi da ke ji da kanta wurin kyau da ilimi da aji irin wanda iyayensu , ke‘turosu karatu daga Nigeria; ba wacce Sabir bai yi yayinta ya kyaleta ba. Tsananin suyi wata biyu zuwa uku da Mace ya yar da ita. Haka ma sauran Matan fararen Fata, ba kalar Mace mai kyau da Sabir bai yi yayinta ya zubar ba. Hat gobe 'yan mata binsa-suke, yana musu . yadda ya ga dama. A cewarsa shi yanzu ya gaji da 'yan mata . wai kyawawa sun kare, shi k0 mutum ne mai son abu mai kyau, komai nasa a rayuwa mai kyau da sha’awa yake so. _ Ya yin da yaki jinin mummunan abu, k0 da kuwa dabba ne k0 Sutura. ‘ A fili ya ke nuna kyamar mummunan abu. Wani lokacin in ya ga mummunan dabba bayan kyamarsu ma‘har da tsoronsu yake ' Akwai ran da yaje Asibitin da su Farida da Ibrahim ke aiki suka samu an kawo hatsari ba kyan gani, mutumin kansa ya kumbura ” sosai, gaba daya halittarsa ya canja'. Koda Sabir - ya ganshi, ‘ ya yi tsananin firgita, sai da ya suma sabo da firgita. a Haka ranar yakwana a tsorace yayi ba bacci haka ya qankame Ibrahim a jikinsa ya' kwana Farida na masa addu'a. Da‘ taimakon Allurar Bacci ya‘samu bacci da kyar saida ya kusa sati kafin ya dawo daidai tun kuwa daga wannan ranan bai sake zuwa Asibitinba ko da wasa ba . .' ’Wannan rayuwa ta'Sabir yana mummunan ,daga hankalin Farida. Sam bai san meye rayuwa ba , 'Su tsoratar da Sabir ga ‘ mutuwa. ya san kwanciyar Kabari, su inganta‘ . masa' rayuwarsa ta duniya da lahira _tun kafin '~ ‘lokaci ya kure musu gaba daya. ‘ _ Wannan ne yasa ‘farida ta ‘fuskanci’" Mahaifnsu ta sanar da‘ shi illar rayuwar da ya ' kyale Sabir yana yi, dole ya san na yi da amanar, da Allah Ya ba shi na 'ya'yansa. ‘ Farida ta 'yi iya qokarinta sosai nason ganin jawo hankalin Daddy ya fahimci ‘ halin da 'Sabir yake ciki- ammai sai ya kasa ganewa har’ zuwa lokacin da suka dawo Nigeria don yin auren Farida da kannenta Rufaida-da Zulaihat. Da‘kansa ya lura da rayuwar da Sabir yake ba abin da ya tayar masa 'da hankali kamar yadda ya ga Sabir yana shan giya kamar ruwa .Haka nan Sabir sosai akan abin da ya ke so in an hanashi Ranar ‘da Daddy ya kamashi da giya ya hanashi sha rana ta farko ke nan da ya fara hana shi wani abu a rayuwa. Ranar ko ya ga rigimar. Sabir, nan da nan. ya birkice musu, 'ga Sabir da wani irin fishi da zuciya mara kyau. ' ' ‘Sai da ya dagawa kowa hankali a ranar. ' ‘ Tun daga lokacin hankalin Baban nasu ya fara tashi sabo da ‘yadda ’ya ga Sabir na shan giya;ne kuma ya saba da' ita haka to zata iya taba lafiyarsa~ ' 'innalilahi' Wa inna ilaillinaju ’un Abin' da Daddy ke fada kenan cikin tashin hankali. ' Farida ta matso garesa tare da Ibrahim 'ta ‘ ce, "Daddy abin» da nake kokarin- ka gane ke nan tun-tuni ka kasa. ‘ Dubi~ irin rayuwar da Sabir yake, wannan ‘ kadan ma ka gani, mu da ke rayuwa da shi-mu muke ganin rayuwarsa. .. Daddy kai iyayenka sun maka yadda kai ina Sabir'kuwa? Na yarda suna da wani irin ' akida, amma ba‘ su hallaka ma ka rayuwa ba, don da sun maka haka da yau ba ka kai matsayin da kake ba. . ' ' - ' Kai mutum ne da ya san'me yake, mai ilimi, hikima da basira. “ Kowa ya san kai dattijon kirki ne, kowa- ya San kai na Kwarai ne. Daddy‘ ka dubi Sabir, kana ganin inya girma ya kai shekarunka ba za a dinga yi mishi kallon’ dattijon banza‘ ba?‘ Daddy wannan soyayyar da ka ke yiwa Sabir ta hallakar da shi, ta kashe masa rayuwa. - Daddy duba da sauran yaran Abokanka wandanda suke sa'annin juna da Sabir, dubi yanayin hankalinsu da nutsuwarsu, sunanjin maganan iyayensu‘, suna ginnama na gaba dasu ‘ ' Daddy ~ kana Mahaifin Sabir ammn yanzu baka isa ka sa shi ko‘ ka hanashi k0 ka tsawatar masa ba, sabo da tun yana yaro baka mai haka ba sai yanzu Daddy wannan' rayuwar ba shi ne wacce Mahaifiyarsa taso masanba da shi“ da mu. .duka, haddakai. Tana son nuna mana kyakkyawar rayuwa don! muci ribar duniya da lahira‘. . Ina jin takaicin rashin cika burinta sabo da baka bamu dama‘ ba, duk da na yi aure zanci gaba da rikon Sabir kamar dana,ne ,Mijina ba shi da matsala, ka san zai iya yiwa Sabir komai; zamu yi Kokarin gyara masa rayuwa "in har ka‘ amince". . Hawayen nadama ya zubowa Daddy yace‘ "Tabbas na' tafka kuskure" babba, ’ zan- yi"kokarin gyarawa. ‘ Ban san na yiwa Sabir illah ba; sai da._, na gani da idona Tabbas sa'anninsa sun masa, fintinkau A wurare da dama, duk da ya fisu da komai, ba abin da ya rasa tun daga kan dukiya, .asali, gata, kyan halitta." . Sai' dai Sabir yana sakarci, 'a gaba ba :zai' ‘ iya aiki ba balle kula da dukiyarsa, ga gadon da Mahaifiyarsa ta bar masa mai yawa, gashi dan' gadona dukda bamu san gawar far ba, amma - inna mutu na barsa duk da dukiyar nan haka komai .zai kare ba shi da dabara da hikimar zaman rayuwa. Asibitin ma ba‘ aikin zai iya yi ba, ba abin da ya sani sai dai kashe kudi Yanzu sai‘ a iya cutarsa‘ Sabir ko kansa‘ba zai iya karewa subhanallahi Na cuci kaina, na cuci dana. idan ban baku Sabir ba, ba'zai iya kula da kansa ba Nan Daddy ya fashe da kukan baqin ciki da Bacin rai. Tsananin bacin rai da tashin hankali sai da yasa hawanjininsa ya hau sosai. Da'kyar suka samu Sukai controll din Bp’ dinsa, ya yin da suka yi ta kwantar masa da hankali cikin hikima da dabara, don in sun ce za su masa ta. "tsiya zai yi wuya su cimma manufarsu akansa: hummm sabir kenan Sati biyu da biki 'kowacce ta tafi gidanta Rufaida America ta wuce da'Mijinta, sai' .- dai Gidanta na Kaduna sunje honey moon ne Zulaiha kuwa tana Abuja. ne‘Farida kuma Canada suka koma don daman mijinta a can yake DA zama Likitane shima, tare Yadda Sabir ya tada masu hankali akan su koma Canada ne ya tabbatar musu da cewa ba qaramar wuya za su sha ba idansun zo dawowa Nigeria ' gaba daya. _ Sai dai za su koma ta shirya masa. Sun sallama da Daddy, sun barshi cikin tashin‘ hankali da tunanin rayuwar Sabeer da hanyar da ‘ zai bi ta inda zai fara. Bayan zaman Nigeria ba abin da Sabeer ya fi tsana irin maganar Aure, a takurashi ace ya zauna da Mace har abada. Sannan Macen ma ace. 'yar nigeri'a wacce ba ta waye ba, irin 'yan garin su. 'Don haka Mahaifinsa ya samo. hanyar da zai bi ya sa shi yin abin da ya keso, k0 kuma ya masa Auren da baya so, ya kuma sa shi dawowa nan da zama. bAYAN KOMAWAR Su DA Wata _ biyu Farida da Ibrahim suka yi iya kokarinsu amma Sabeer fa ya yi nisa don Daddy din shi kadai zai iya lankwasa shi, ita kam tana da rauni daga ya soma mata shagwaBa da kuka sai tausayinsa ya kamata, haka za ta nemi wuri ta yi ta kuka ita daya. ' Ibrahim shi bai da ta cewa sabo da dama can bai isa yayiwa Sabeer wani abin ba na tsawatarwa sai ya hadashi da Daddy ya yi ta masa fada. - " ' Sai dai damuwar. Farida da tashin hankalinta na damunshi, ganinta cikin damuwa da qunci. Sabo da Kaninta na daga masa hankali, don shi a duniya ba shi da wacce ta fi Farida, ita ce komansa a rayuwa, don haka zai iya yin komai don ganin ya taimaka ma ta, don haka ya yiwa Daddy Waya ya ce in yana so su gyara Sabeer dole sai ya dawo Gida Nigeria kuma ba a gaban Yaya Farida ba, don kuwa tana da rauni Daddy ya ce, "Dama shima da na sa shirin Ya yi tunanin haka don haka zai 20 ya ce su Shirya zai taho da Sabeer. ' .Lokacin da Daddy ya 20 tafiya 'da Subir suka yi ta tsiya ya ce ba zai tafiba. Daddy k0 ya Bata rai ya ce, dole sai ya raba’sa da Kasar nan da Abokansa na kasar ; da komai nasa da ya shafi kasar, sabon rayuya ' zai zo ya fara a Nigeria, idan kuma yana son' ‘ 'yancinsa dole sai ya yi yanda ya ke so, k0 ya masa aure ya kuma ajiyesa a Nigeria. ~ Sabeer hankalinsa ya tashi ya gudu ya Buya a bayan Farida yana kuka “Sister ki taimakeni ni ba zan iya tafia ba keba....Sister ba zan zauna da Daddy ba! Ni da ke zan zauna, Sister ke ne Mamana da komi na...ni dai ki 20 mu tafi ko ki-cewa Daddy ya, : barmi in zauna dake Farida ta fashe da kuka ta rungumeshi, tausayinsa ya kamata. ' "Sabeer ka yi hakuri ka bi Daddy nima zan zo‘akwai aikin da zan gama in zo in ‘ "Sister ba kya sona ne yanzu? Kinfi-son,“ aikin ki da Mijinki? Ba kya son danki? . Sister kin ce fa ni danki .ne shi ne za ki‘ rabu da ni, za ki hadani da Daddy...Sisterr ni banason Daddy, ni wurinki zan zauna". ' ' Kuka ta ke xuciyarta na rawa ta tureshi cikin fada ta ce“Ya” zama dole ka tafi Saber, idan ina sonka ba zan barka a nan ka karasa hallaka rayuwarka ba, _ dole ka ‘zama mutumin , kwarai, ka san Ciwon’ kanka, in kana so mu shirya dole ka je ka gyara rayuwarka, in ba haka ba ko magana ba zan sake ma kaba...in kana so in zauna da kai ya Zama dole ka tabbatarwa da- daddy za ka ‘gyara za ka koyi aiki, zaka rike Asibiti, za ka zama (responsible) mutum mai ; nutsuwa da sanin ciwon kansa. ' _ ‘ Kar ka sake‘ min magana in ka san. ba za kayi hakanba". Zan yi Sister’ 'Ya‘ fada 'cikin sanyin murya da tausayi yana kuka irin na sakalci. "Zan yi in dai za ki kulani, za ki barni inzo zan yi duk yadda Daddy ‘ya ce...amma.ki fada masa kar ya min aure kuma zai barni in dawo wurinki Nan ya juya ya tafi Mota yana kuka, ga' fuskarnan jawur,yaune rananr farko DA sabir Yayikukandabai taba irinsaba Farida tayi ciki da gudu ta fada kan gado tana kuka lbrahim yabi bayanta ""Kiyi haquri yayata dole sai kinyu haquri “Ibrahim Sabeer zai . tafi ya bar ni,' zai je ya rayu inda bana'nan...lbra him don Allah ka bi su, ban san wane hannu Daddy zai sa Sabeer ba, ban yarda; da Matarsa ba, ban yarda da wannan 'Momin ba...Ibrahim‘ kai kadai ne zai .kula min da Sabee‘r. ibrahim na baka amanar Sabeer, ka sashi a hanya ka nuna masa komai. a hankali, na san za ka iya". Ya kalleta cikin kulawa ‘ya ce, "Yayata ke ma kina buqatar 'a kula da ke, kina cikin wani hali, ya za,_a yi ki zauna ke kadai da ciwo‘ ki Boyewa Mijinki bai sani-ba? Dukda dauriya da jarumta irin‘na' Ibrahim sai' da'ya yi hawaye. ‘ "Yayata kin san ina tare da ke a cikin kowanne irin hali k0 wuya k0 dadi k0 ciwo k0 lafiya; ' Kin” “San KAUNARMU "da SHAKUWARMU tun muna Kanana ba abu ne mai sauqi rabuwarmu lokaci guda ba. Yayata me zai hana ki biyo mu nigeria?" Ta yi dariyar yake. "Kar ka damu qanina, Zan iya kula da kaina, kuma bana son kowa ya fahimci halin da na ke ciki. Don Allah qanina ka rike min‘sirrin nan, ,' sannan kayi kokarin cika min burina na ganinSabeer ya nutsu yayi hankali Ya kau da kai yana share kwallah yace"Na miki alkawari..." Harya soma tafiya ta ce "Kanina kai ma ka kula da kanka, duk da kai babba ne mai .- hankali, wani lokacin ka cika yarinta, ba ka son cin Abinci, wasa kake da lafiyarka ka fadamin min dukkan damuwarka kamar yadda yanzu nima make fada maka naws Ya juyo yana mata murmushin Karfin hali Bayan sun iso’ Nigeria yaqi sabawa da Momi da Sauran jama'ar Gidan, wasu 'yan uwan Momi‘,"'Wasu na Daddy ‘ . Haka nan bai saba da Kano ba, ba Abokai, ba 'yan Mata ba Giya',ba fita Yawon gun Shakatawa Wannan yasa' Sabeer, kewada kunci har ya fara ramewa Ganin haka'Ibrahim‘ yaja shi a jiki Haka nan yana zuwa da shi ‘duk inda zaije, daga‘ Kamfanin Daddy har Asibiti. Sai 'dai fa ba .kullum yake zuwaba , Haka nan Asibitin bai shiga duk wai bai son ganin ciwon da zai daga masa hankal‘i. , Da haka‘ Sabeer ya fara sabawa da Garin Kano har ya samu Abokai biyu Wanda suke 'ya'yan Abokin Daddy ne; Wanda Daddy din ya yarda da daabi'unsu. Bangaren Alhaji kuwa ma su dafa masa Abinci da kula da sha’aninsa na Gida ba ma ‘yan qasarnanbane.' Sai dai Abinci ba- irin kalar da ba su iya‘ ba, musamman ya Ware su don‘kula da Sabeer da‘ Abincin da ya ke 'so‘ Hajiya amina kuwa 'neman Kudinta shi tafi bawa Karfi, don haka ba' ta cika sa wa Sabeer ido ba, ba Ya gabanta Dr. Sulaiman din ma basu,cika haduwa ba, duk da suna'Gida‘daya, 'kuma a Mata da Miji...amma a wuni baif1 su hadu sau daya zuwa 'biyu ba, da Dare wurin Bacci ‘sai kuma satiya‘ business ‘ kawai, tasa a gaba sai harka da ' Kawayenta manyan Kusoshin Gwamnati ko Matan ma su Kasar. Ba ta wasa da harkan Kudi. ‘ ' Lokacin da ta dauko 'yan uwanta suka mata wata Cuta na Miliyoyin,kudi ya sa ta koresu ta soma neman bare wacce ba ta waye be don kula ma ta da lissafin Kudi da kayan da suka shiga suka fita, da kuma yi ma ta (Transfaring) Kudi daga wannan Banki zuwa wannan...sannan da kula ma ta da Bangarenta. . Wannan ya sa ta sa Tabawa ta nemo ma ta Deeda, kuma ta sa aka bata (Special Trainining) na Wata uku kafin ta dawo daga tafiya, wanda shima tafiyar na wani Kasuwancin ne tare da wasu Kawayenta da kuma Kanwarta daya. Sannan tana son zuwa ta ga yayarta Gidan Dr. Sulaiman BIRNIN GAYU Gida ne da kowa ke rayuwarsa, ba ruwan kowa da kowa. Yanzu ne ma Dr. Sulaiman ke kokarin jan’ Sabeer a jiki, tare suke cin Abinci. Haka nan sukan yi Hira kadan ya bincika me ya ke ciki sannan ya barsa da Ibrahim Ya tafi harkokinsa. ’ To yanzu dai Dr. Sulaiman ya yi. tafiya ya bar Sabeer hannun Ibrahim da kuma sharadi wa sabeer cewa in ya dawo ya samu bai canja ba to ba shi. ba komawa Canada, kuma sai ya masa’ aure Macen da ba ya so.Kudl da komai hannim Ibrahim Suke ya ce bai yarda Sabeer ya yi komai ba tare da Da wannan sukai sallama, Sabeer na Mita‘ an takura rayuwarsa, bai 'san ta yadda zai fara; zuwa Kamfanin Daddy da sunan Aiki ba. - , .. ‘Asibiti kuwa shi ‘ gaskiya tsoron wasu Ciwon ya ke. 'in'ya‘ tuno da Aure da kuma zaman Nigeria da za a 'sa' shi sai ya tashi, wani lokaci ma dai tsabar jin dadi ‘har fasheWa ya ke da 'kuka in ya yi, ya yi ya kasa qulla komai a Kamfanin da Asibitin sai ya fashe da kuka. Tabbas Ibrahim na fama da- Sabeer, ' ya rasa ta yanda zai Bullo masa saboda zuciyarsa da rashin-hakuri. ' Haka‘ nan duk girman Mutum sai ya ci ’masa Mutunci, ba shi da hakurin koyon Aiki. Haka ba shi da juriyar zama a (Office),kullum yana cikin yawo a Gari da Mata, k0 kallo k0 yin Games k0 ya ta buga Snooker Yana matukar .son (Sport) don haka kullum yana cikin Wasanni, ya yin da ya ,faki Idon Ibrahim ya sha Giyarsa amma a boye. ‘ Duk inda Ibrahim ya bi da shi sai ya zulle a hakan dai ya ke fama da shi, wataran yayi nasaran tafia da shi aiki, wani lokaci kuwa tafia; ya keya hakura ya kyaleshi. ‘ ‘ Haka nan bai son fadawa Farida ‘ya daga mata hankali, haka ba komai ya ke fadawa Daddy ba, ya dage da Addu'a da kokarin neman hanyar da zai bullo masa. ‘ 1 *'* *'* *'* , ' Deeda ce zaune cikin daki ta baza ’ Takardu alamara ta yi nisa sosai. cikin karatunta, duk da yanzu hutu suke ba ta da hutu, Karatu ta ke ha wasa, wanda in sun koma Hutu za ta shiga aji biyar na Sakandari kenan. ; » -; ‘ , ' _ Sai " dai ta san ba tabbas din‘ komawa don kuwa ta gama Computer Classes dinta, ta‘ samu (Certificate) kowanne lokaci za ta iya tafiya Gidan aikinta in Hajiyar ta dawo daga tafiya. . - ‘ * "Deeda! " ~ Kakarta ta kwala ma ta kira. Ta'miqe ta fita ta sameta zaune, ta sa Kwallan Fura da Nona ’a gaba tana jimami. '. Deedan ta kalleta. "Lafiya Inna?’ "'Ke dai bari 'yar nan, kin ga masu Shagon nan har yanzu ba su zo sun dauki Furan nan ba, ga shi na dama da None na hada komai saura su dauka su zuba a Robobi su sa a‘friji, amma kin ga har yanzu shiru, kar ya kumbura ya yi TSami ya lalace mu yi Asaransa. K0 za ki dauka ki kai musu?" “Kai Inna' in suna so za su zo su dauka, ana sayar musu cikin saukin ma sai an bi-su dashi Shago?" ' ’ "Inna ta hasala. . ' "Inzaki daukakikaiki dauka,inbazaki ba kuma sai in yafa Gyalena in kai musu. Ba mu ke neman Ciniki ba?" a "A'a Inna. me ya yi zafi? Barn in dauko' Hijabi inkai musu, Amma gaskiya ki raba min shi biyu, nayi sawu biyu donba zan iya daukan wannan qaton Kwallar"ba "Na ji bari in raba miki dauko Hijabin"Nan Innan ta raba "mata,’ ia’kuwa ta dauko Hijabinta ta sa ta dauki kwanon Furan ta Tafiya take‘tana Mita a‘zuciyarta saboda bataso zuwa Shagon ba, don kullum cikeyake dajuma'a musamman Samari Matasa, shi yasa. .'Bata ankare ba saiji tayi tayi karoda mutum, Kwanon Furar ya fadi,‘ ya ", Zuciyarta ya tsinke ta soma tunanin ya za ta kare da Kakarta? Wani ihu taji ansa daya'firgitata tadaga kai ta kallesa 77 "Lafiya Malam Me ya faru? Ya yi-mata wani mugun kallo mai cike da tsana da Bacin rai da kuma jin ,haushi, idonsa ' sukayi ja suka ciko da hawayc. Ya ce"Ke Mahaukaciyar inane so kike ki karya min Kafa, kuma kin Bata min Jiki?"Yayi kwafa"Wawiya kawai Shashasha!!!"Kai Malam Saurara Ni ba shashasha ba‘ ce ni na hanaka kallon gabanka? Yanzu ban da tsabar wauta don dan wannan kwanon ya fadi a Kafarka‘shi ne za ka yi wani ihu?" Ta dan kwantar da kai ta leka fuskarsa‘ta‘” zaro ido "Ba dai Kuka za kai ba, ~sai ka ce wani karamin Yaro? Amma ka ji kunya,‘ nima da ka min Asaran Fura ban Ce zan yi Kuka ba sai kai? Dadi ya yi ma ka yawa". ' . ' Nan ta sa hannu ta dauki “Kwanonta ta juya. Haushi ya cikashi, ya finciko Hijabinta. - "Kin yi min laifi maimakon ki ban hakuri za ki tsaya kina min Surutun banza Dama haka ku ke Talakawan nan 'yan rainin Wayo.. ' Yanzunnan ki san yadda za'ki yi ki goge min wannan Kazantar da ki ka sa min a jikina". Ta harareshi. "Ba za,a gogen ba sai ka yi abin da za ka . Ta juya ta fara tafiya. Ya bita ya sha gabanta. bai saurara’ ba .ya‘ sa hannu ya fisge Hijabinta. Tsananin mamaki yasa ta bude Baki . ta kasa magana, . Hmm! Sabeer dai dama shi «ya‘ kware ’ Wajen yiwa 'yan Mata rashin mutunci, masu Kudi da Aji ma balle Deeda da ya ke ganinta 'yar Kauye, kuma Talaka. _ 1 ~ , Nan ya sa Hij'abin ya goge inda Furan ya bata masa Jiki, ya yar da Hijab din ya sa kafarsa da ke dauke da manya—manyan Takalma ya murkushe shi. Kallonsa ta ke zuciyarta kamar Wuta. . ‘ Ya nunata da dan yatsa. Nan gaba kafin ki sake ma wani rashin kunya ki tsaya ki kalli kanki, ki kallesa, inkin ga irina ne to ki yi saurin shafawa kanki Ruwa don kuwa zan iya murtsike ki a maimakon wannan kaza'min Hijabin na ki..." * Nan ya wuce ya nufi Mota ya yin da‘ Uncle IB da Abokansa Nura da Salim suka tsaya suna kallonsu, 'haka jama'ar da ke wurin kowa ya tsaya yana kallon su. Ran Deeda ya“ yi mummunan Baci. Ba Hijabinta daya: murtsike a kasa ne ya Bata mata; rai ba, kamar yadda a,a yaye‘ ‘ mata' Hijabin DA yayi a' bainar jama'a da kuma kalamansa 'marasa dadi su suka fusatata. ' ‘Ta yi saurin shan gabansa hannunta riKe da Kwanon Furan nan. , ,."Kai marar mutunci Wanda bai san darajar Mutane ba. ‘ ' _ Juyowa ya yi zai kuma zazzaga mata rashin mutunci. amman Kafin ya kai ga yin. ,wani abu k0 'cewa wani abu ta Wanke masa fuska _da jikinsa‘gaba saya 'da wannan Nonon da Furan- da yai‘ saura'a Kwanon, ta kuma Kara wurginsa da Kwanon Ta yi Tsaki ta sunkuya'ta dauki Hijabinta ta wuce ta barshi Baki bude, tsananin mamaki da kaduwa da bakinciki yasa ya kasa-magana. Ya yin da jama'ar gurin kowa ya mayarda hankali yana kallonsa. ' Abokansa ko bubu wanda ya ko motsa daga inda yake Ya yin da Ibrahim ya harde hannu a kirji yana murmushi yana. kallon Sabeer kamar zai tashi sama don azabar zuciya da'fishi - Sabeer ya diga 'waige-waige bai ganta ba, bai ga inda ta shiga ba, ya yin da ya huce a kan ya book dinne KO canjane baga bakwa comment ah shared a profile . birnin gayu chapter5 jama‘ar wurin 'da suka' taru_ suna kallonsa. Ya dinga Zaginsu da Turanci. " ' Wasu ko a jikinsu,"don ba suma fahimci me yake fadi ba, Ibrahim ne ya jashi suka shiga Mota da idonsa jawur kamar zai zub da hawaye. Ibrahim ya kalleSa’ ya ce, "Sabeer a dinga haquri, ba ,kullum“ za ka 'sami yadda'kake 'soba, “ Dama tsautsayine ya sa Motarmu' tsayaWa anan ya kalli Nura. ""‘tuqa mana mu ‘lallaba mu koma Gida, fitar dai tayautafasu Sabeer ya harari Ibrahim cikin fishi‘ ’yacé "Tunda. bayanta kake bi da alama ka' ji dadin abin da ya faru dani in kaje ka hada party Yayi wannan’ murmushin nasa ya ce "Sabeer ke nan. Tabbas 'naji dadin abin ba don". komai ba sabo da darasi ne na farko ga rayuwarka. Sai dai ba zanyi Party ba sabo da ina da abin yi da yawa , kaine keda lokacin Party ba ni ba". ' Sabeer ya , qara qulewa yaji- tamkar ya kamashi ,da duka, sai dai ba ‘zai iya hakan .ba sabo da matsayinsa‘ da girmansa da'yake da shi Bai sake furta: komai ba, sai dai kallo daya za kayi masa kasan yana cikin ,bacin rai da zafin zuciya. Ganin haka yasa‘ “Ibrahim . ya soma lallashinsa amma bai kulashi ba.. ' " Haka su Nura k0 kallo ba su ishe shi ba. Haka .suka haqura suka Kyaleshi, har suka isa Gida, 'ya fita ya nufi Dakinsa k0 Marfin Motar bairufe ba. Ibrahim ya bi shi da. Ido yana tunanin ta ina zai shawo kansa.‘ Fatansa dai kar ya yiwa sister Waya ya daga mata hankali *.*i ’,*.*. _*.* - _ DEEDATA ISA gida Itama rai bace Inna mai fura tace Deeda lafiya! Magana fa nake kinaji , meya faru na ganki haka, na ga kwanon furan a Bace?" ' "Inna don Allah ni ki kyaleni". Tayi Tsaki. “ ' "Daman haka 'yan BIRNIN su ke wulakanta Talaka k0 mara karfi shi ne wayewa?" ' "Ke Deeda ba dai fada ki ka yi. da 'wadanda suka fi qarfinki ba k0? ' ,Kin ga fa nan Birni ne ki rufa mana asiri kar ki musu halin da ki ke mana a Kauye muna lallaba rayuwannu ki jawo mam masifa. ‘ ‘ Ni kam ki fito ki kai min daya Furan..." , "Ni fa Inna ki kyalemi, bazan."Iya daukan wani furaba" Garam!! “Ta. ,_,rufe ,Kofa- —ta bar Inna da budadden Baki tana mamakin al’amarin Deeda. :- " "Tomeya faru kumahaka?” ‘ Ta sungumi Kwanon Furan ta fita. , ‘ A can ta ji ‘labarin abin da ya faru. Nan ta godewa Allah ,daba wanda'yanuna 'Gidan da» Deeda ta ke da sun shiga wani tashin hankalin. “ KARFE SHA BIYUN DARE amma Sabeer‘ya‘kasa nutsuwa, k0 Abinci a: wannari yammacin har zuwa dare bai iya ciba, tsabar tafasar zuCiya, sai ka ce wanda akai masa wani mummunan illa. K0da yake abin da bai saba ba kuma baizataba. " duk lokacin da ya tuna furkar deeda sai Ranshi ya Baci, yayi Tsaki Banza»Mummuna Yar kauye Yar gidan matsiyata Abin da yake’fadi kenan a harshen Turanci.Abin da ya f1 kona masa‘zuciya shi ne, Mace ‘ce ta ma‘sa wannan wulaqancin, waccé ba koman- komai ba. ' "Shin Ina zai ganta ya rama wulaqancin datai masa?" : ‘ ’ "Shin inya gantama ta'ya ya zai some rama wannan wulaqancin datai masa?” Lokaci guda Sabeer ya ji burinsa shi ne neman yarinyar nan da 'kuma_ rama wulakancin da tai masa wanda ya kasa samun irin wulakancin da zai ma ta ya qona mata zuciya, Wanda ba zata taba mantawa da shi ba har qarshen rayuwarta Ibrahim yana hangosa ’yana ta. kaiwa da komowa da alama har yanzu bai huce ba, abin na damunsa. ‘ yayi qoqarin lallashinsa yaci abinci koda kadanne amma ina wannan dare. Abincin ma daci yake yiwa sabeer. Da kyar ya sha rabin Kofin juice ' " Ibrahim tare ya kwana da‘ shi, ‘kowanne juyi yayi sai yaga Sabeer na zaune ido biyu. ‘ ‘ Shi dai tun da .ya ke bai taBa ganin abin da ya hana Sabeer Barciba a rayuwarsa sai yau. K0 Jarrabawa bai taBa hanasa bacci ' Haka baitaba ganin Sabeer yadauki wani abu da muhimmanci haka ba. A wannan dare ya kira Farida. ' Ta dauka a gigice. ‘ ‘Lafiya‘ Kanina, Waya yanzun nan?" 7‘ yi haquri Yayata "Kanina ai ni ba ni da, matsala a kowanne: lokaci zaka iya kirana damuwata. dai shi ne naga dare. ne_,yanxu a naija lokacin da kowa ke baCci, dole inji tsoron ,~ ganin Wayarka a wannan lokaciHaka ne Yayata, kasa haquri nayi gari ya waye, na ‘ga ,abin da ban taba ‘gani ba a tare da. ‘sabeer daga ni har ke har Daddy 'abin 'da mu ke so mu gani a tare da shi kenan.“ - "Kanina fada min mene ne don Allah?" " Ta fada cikin zumudi da dokin sonjin mene ne "Yayata‘ yau lokaci‘ na farko da naga Sabee‘r .ya zama (Serious) akan abu, ya dauki wani abu da= muhimmanci da gaske har ma ya kasa bacci‘ yana ta (Planing) ta‘ yadda zai bullowa' al'amarin, 'yana ta ‘ Kullawa da kwancewa. Kin tuna Yayata ko Jarrabawa‘ k0 Ciwo ba ya hana Sabeer Bacci?" Haka ne Kanina. Amma na ji dadi ba ka ji wani farinciki ‘da ya mamaye niba. Akan (Business) ne ko Asibiti?" Ibrahim ya dan yi shiru sannan yace "Karki damu zan fada miki in kin zo k0 ma akan mene ne dai shi ne yadda ya zama (Seriou) ya bada muhimmanci akan abin "Haka _ne qanina, ina mana addu'a‘ Allah Ya mana jagora, ya kawo sanadin kimtsuwar Sabeer". "Haka ne Yayata, da alama Allah Ya kawo sanadi. Ke dai ki ci gaba da addu'a da fatan samun nasara ga abin da na yi niyyah "Zan ci gaba da addu'a qanina, Allah Ya taimaka". . "Amin". Ya amsa. Bayan tambayarta lafiyarta ’ :da wasu al'amura suka yi sallama. Ya dawo ya samu har yanzu Sabeer na kaiwa da kawowa. - Ya isa gareshi ya jawo hannunsa ya ce "Sabeer 20 ka kwanta dare ya yi". Ya Bata fuska. _ , ‘ "Uncle IB ya ,zan yi in iya bacci?" ‘ ' Idonsa ya kada. "Ka ga wulaqancin da yarinyar nan ta min. Please'Uncle IB ka taimaka min in nemo ta, ka san ni yanZu k0 Unguwar ba zan iya sake ganewa ba". "Zan taimaka maka. Ina dai yarinyar ka ke son sake gani?" ’ "Sosai don, ba zan iya kyaleta ba", ‘ "To kar ka damu za ta 20 har inda ka ke ta sameka..amma dai yanzu ka kwanta gobe muna da fita Asibiti". ’ Da kyar ya lallaBashi ya kwanta ya dinga juye- juye ya kasa baccin har sai dab da Asuba - Bacci ya sace shi. ~ Juyin duniya kuwa Ibrahim ya yi Sabeer ya tashi su je Sallah amma yaqi, haka ya hakura dole ya barshi. Bai tashi ba sai wurin sha biyun rana. Nan ma sai da Ibrahim ya je Asibiti ya dawo ya tashesa suka fita tare. *.* *.* *9* tun qarfe shida na safe deeda da lnna mai Fura ke layin ganin Likita, duk kuwa sammakonsu bai sa sun ga Likita da, wuri ba Saboda wani Tiyata na gaggawa da ya Shiga, sai da ya fito sannan ya soma ganin marasa lafiya Deeda ta bata fuska cikin Kosawa ta ce, "Dama ai duk abin da aka ce ma kyauta ne sai. ka ga wulaqanci. . , Ni dama tunda na ji Tabawa ta ce mu zo wannan Asibitin kyauta ake ganin marasa lafiya na san za a wahala. Aik0 Asibitin gwamnati ana dai siyan Kati..." "Wai me ya sa kin fiye gajen hakurine?" Kakarta ta fada a hasale. . ' "Ke da ki ke neman lafiya k0 ma kwana za ki yi ai sai ki hakura ki jira su ba mutane ba ne? Haba kin fiye mitan tsiya. Duba Asibitin nan da kyau kin san ya sha karfinmu ba don alfarma muka samu ba" ' ‘ Deeda ta yi tsit! don ba ta son musu k0 wani sa'insa da Kakarta. Nan ta canja maganar da cewa, "Inna duba hannuna fa ya wartsake, jikina ya mike ba kamar da ba, sai ina ganin kamar yanzu ba ni da bukatar ganin Likita". "Kina da buKata". Kakar ta katseta. "Ki ka san ko ya sake dawowa? Ai gara ki yiwa Likita bayani in da Magani a ba ki da zai hanashi dawowa. Kama ma ai ba duka jikinki ne ya wartsake ba, har yanzu ta ciki, ta wani wurin akwai inda ya ke yamutse". . ' ‘ "Shima a hankali ai zan washe kamar sauran "Ki min shiru tunda har munyi haqurin jira har wannan lokaci kuma mun20 to ba'abin da zaisa mu koma...” 7 Kafin Inna ta rufe Baki wacce ta shiga din ta fito ta ce Deeda ta shiga. Ba ta Bata lokaci ba ta kutsa kai ya yin da Inna ke jiranta a waje. Zaune ya ke akan (Table) Tebur din da ke cikin OfIice din, da alama shi ne Table din Likita. SABEER NE! !! Hannunsa riqe da Game yana ta bugawa, gefensa kuma Fruts ne da Juice yana ci yana Game hankalinsa kwance. Hakan ba karamin nishadi ya ke sa shi ba. Deeda ta turo. Kofar ta shigo tare da sallama. ' K0 daga kai bai yi ba daga Game din da ya ke ba balle ya amsa ma ta sallamar Nan ta je ta tSaya a gefe gami da cewa, "Ina wuni Likita?" Har yanzu bai dago kai ba sai dai ya amsa mata da cewa, "Likita na (Washing room) Bayi, ki jira ya fito Nan ya ci gaba da game dinsa. Ita k0 _taja kujera ta zauna tana kallon yadda’ ya bawa game"‘ din muhimmanci. ‘ ’ "Lallai wannan bai da matsala a rayuwa "ta fada a ranta. ‘ ' Sai ihu yake yana dariya shi daya yana buga game yana morewa abinsa. 'Mutum babba dashi qaton Saurayi kamar Wannan' yana abin Yara Kai Allah Ya 3“ kyauta. - ‘ - T 0 ma wai shi ba Likita bane me ya keyi a nan? Wai a gabansa zan ga likitan? KO shima Likitan ya 20 gani? Bari dai in tambayesa' Ta mai da hankalinta gareshi ta ce, "Mallam kaima Likitan za ka gani ko in fita sai ka gansa in shigo?" Har yanzun bai kulata ba. Haushinsa ya kamata. Ta ce, "Wai kai ba ka jin kunya Kato da kai kana abin Yara?" ' Nan da nan ko Sabeer ya fusata, ya dago kai .gami da juyowa da sauri don ci. mata mutumci. ‘ Carab k0 suka yi ido biyu da juna. Ya mike tsaye cikin mamaki kuma a fusace, itama ta mike, ta lura da haushinta da ya ji amma ita ba ta ' ma gane shi ba. . "Na lura yarinyar. nan ba ki da kunya, ba ki da mutunci! Uban wa ya kawo ki Asibitin nan?" Ta kalleshi sama da kasa ta buga mai Tsaki tare da Harara ta ce, "Sa'a ka yi ban iya Zagi ba da na ma ka wadanda ya fi naka ciwo. Kuma karka'yarda ka sake zan min Uba". Sai an Zaga me ki ka isa ki yi? Dama nemanki na ke, yau sai na miki rashin mutuncin da ba za ki manta da shi ba". "Banyi tsammani ba". ‘ Ta ba shi amsa kai tsaye. "’Me kike nufi?" Ta kada mai Idanunta wanda sai da ya sa yaji gabansa ya fadi. ' Wannan ne lokaci na farko da bama Mace ba, lokaci na farko da aka taBa kallonsa ido cikin ido ba tare da shakka k0 tsoro ba. nace, "Ban tsammanin zaka iya ba. Ina nufin yanayinka da alamunka bana zaton ka Iya rashin mutunci , sabo da a yadda na ga alamarka girman jiki ne kawai kayi, amma har yanzu tunaninka da ayyukanka har kwakwalwarka ta yara ce ba su girma ba. Yaro k0 ban tsammanin ya san meye rashin mutunci balle ya iya, sunansa kawai ka sani, don haka ka bari in Kwakwalwarka da tunaninka sun gama girma sai Ka zo mu kara rashin mutunci, in ka gwada min na 'YAN BIRNI ni .kuma sai in gwada ma ka na 'YAN KAUYE": Tuni Sabeer ya kara harzuka, idonsa ya kada ya yi ja ya kasa furta ma ta komai, kuma ya kasa ma ta komai, sai azabar zuciya kamar za ta kashe shi. . Tun-tuni Ibrahim ya ji hayaniyarsu ya fifo ya tsaya a kofar ya -harde hannu yana kallonsu yana murmushi. . -’ Cikin qunar zuciya Sabeer ya Ce ma ta, "Fita Asibitin nan tun da ba na Ubanki ba ne, ba zakiga Likitan ba, kuma yau sai na nuna miki halin yarint Ya- zaro- Belt dinsa da karfin tsiya ya kai ma ta duka, ta yi saurin sa hannu kuwa ta tisge. Mamakinta ya‘sa shi bude Baki. _ "Bi a hankali Yaro kar (Body bulding) din da kayi ya yaudareka; kar ka ganni Mace ka raina min Wayo daga Kauye na ke, na ci Tuwon Dusa na ci na Dawa, kar ka nemi raina ni. Kuma da na san Asibitin nan na Mahaifinka ne da ban soma takoshi ba." Ta ja mai dogon Tsaki ta juya za ta fita, wani kololon Bakinciki ya. tokare masa zuciya, ya rasa me zai ma ta. Ba ta ankara ba ko ta taka Sunul ta fadi qasa ta daku. . - "Wash Allah". Ta fada "Wayyo! Bayana". Sabeer ya Kyalkyale da. dariyar mugunta yace,"Su Budurwar Kauye masu karfi an sha Kasa". Ya matsa dab da ita yasa kafa ya' takéta .sai da tayi Kara yace"Duk karfin Budurwar Kauye ba ta isa ta kai Namiji ba, musamman na Birni, BIRNIN ma na GAYU Ya Kara taketa da Karfinshi ya ce, "Dama neman‘ki na ke tun rashin mutuncin da ki ka min ban manta ba, kin hanani sukuni kin hanani Bacci' kin hanani cin Abinci, kin sani yawan tunanin wannan mummunar fuskar taki, har ta zauna a kwakwalwata. Yau wannan hannun da ya watsa min Nono sai na Balleshi". Nan ya kai daya Kafar ya danne Yatsun da qarfi" ‘ Ta sa ihun Azaba, sai da hannun yayi jini sabo da irin takalman da yasa ba na wasa ba ne. "Wayyo Inna zai kasheni Ibrahim ne ya matso wurin da sauri ya janyesa. "Kai- Sabeer ba ka da hankali za ka kashe- 'yar mutane?" "Kyaleni in ma ta illa, gobe idan ta. ganni za ta canja hanya. Kuma wannan kadan ma ta gani." ‘ Ibrahim ne ya taimaka ma ta ta tashi gami da dressing din hannun cikin . gaggawa ya samu jinin ya tsaya, amma bai yi nasarar tsayar da jinin ba. Hankalinsa ya tashi, gaba daya ya rude, bai taBa tsammanin abin nasu zai yi tsanani haka ba da bai bari hakan ya faru ba. ' Nan ya sa hannun cikin qankara ya sa ma ta Magani sannan ya daure da Bandeji ya nufi ciki don dauko Allura ya mata. Bayan fitarsa Sabeer ya harareta ya ce, "Kalli 'yanda ki ka zama abin tausayi...azaba kadai ta canjaki." "Allah Ya isa Ta fada cikin zafin zuciya. - "Kuma kai ne abin tausayi ba ni ba, don ni kam ban iya bin 'yan fage in yiwa mutum illa ba sai ‘dai in fuskance "shi. Ka ji kunya da ka nuna qarlinka akan Mace". Ta ja Tsaki gami da matsawa dab da shi, bai ankara ba ta ja farar Rigarsa ta goge Jinin da ke zuba a hannunta gaba daya ta bata masa Rigar. ' ‘ Ya daga hannu zai Mareta, tuni ‘ta manta ciwon da ke hannunta ta cafke Hannun ta gantsara masa Cizo ta fita da gudu. " i . Inna dai ba ta ankara ba sai ganin Deeda tayi ta fito da gudu a rude ta bita. "Ke Deeda!!!”. ' Can kuma sai ga Sabeer ya biyota da gudunsa. ‘ ‘ Inna fa hankalinta ya tashi, ta bisu tana,"Deeda! Deeda!! Deeda! ! !" Daga qarshe dai ta gaji ta hakura don ba‘ za ta iya gudunsu ba. ‘ - Sai da suka yi nisa sosai har suka fita Asibitin sannan Sabeer ya yi nasarar kamata ‘ Ba ta saurara masa ba' ta yi na ‘maza turesa da qarfinta. ' Sai da ya fada cikin wani ruwan dake a bakin hanya. . Tana' ganin ya' kai qasa kuwa ta arta ana Kare, ba ta tsaya k0 ina'ba sai da ta kai Gida, ta nufi daki ta rufe tana haki gami da tuno abin da ya faru kamar a wani Mafarki k0 Almara. . lnna dai hankalinta a tashe ta nemi abin hawa ta kOma bayan ta gama neman Deeda ba ta ganta ba, ta tafi tana addu'ar Allah Yasa ta koma Gida. Sabeer ya mike cikin takaici da bakin ciki da Bacin rai, duk’ Kunya ta kamashi da ya ga Yara da wasu Mutane suna kallonsa. Wasu 'yan Mata kuwa har dariya suke suna mai da‘ yadda abin ya faru, da alama a idonsu aka yi. Da kyar ya iya daga kafa ya miqe ya wuce kai sunkuye takaici da kunya sun lulluBesa, ya rasa ma ina za shi. Shi 'dai bai gane hanyoyin ba, don haka dolensa ya koma cikin Asibitin, ga‘ shi 'ba Waya a hannunsa, haka' dolensa ya sunkuyar da kai yana Boye fuska ya koma cikin Asibitin yana kaucewa jama'a yana kulla tsiyar da zai ma ta Ibrahim yana ganinsa ya fashe da dariya ya ja shi wani Office da ba kowa ya ce, "Sabeer kai ne haka k0 Ido na ne?" Cikin zafin rai ya ce, "Wannan Aljanar Yarinyar in na kamata k0 sai na harbe yar banza! Ni zata yiwa haka?" "Ya isa haka Sabeer. Yanzu dai abin da ya faru ya faru ba yadda ka iya, ka koma Gida ka canja Kaya ka barni in yi aiki Please tun da na san yau ma kai kam ka tashi'ba za kuma kayi aikin ba" Ya Bata fuska. "Uncle IB ka san ni ban gama sanin hanyoyin garinnanba, Please ka 20 ka mai da ni Ibrahim ya cira kai ya kallesa ya ce, "'Ka yi hakuri Sabeer ba zan iya barin aikina in yi naka ba, yanzu mafa marasa lafiya na dakatar ina sauraronka. Please har yaushe komai sai an maka kai ba Yaro karami bane, in ba zaka iya komawa ba zan ma (Diver) din Office magana ya mayar da kai Gida, amma ni dai ba zan bar aikina ba". Sabeer ya yi fishi ya fisge Key din Motar ya fita, Ibrahim ya bisa da kallo sannan yaci gaba da Aikinsa da niyyar in ya gama’zai je inda suka hadu da yarinyar nan ya nemi Gidan su. %%%%%%%%%% Sabeer kuwa, sai da ya gama zagaye_ kafin ya kai ga gane hanyar Gida, ga shi ba dama ya kira Abokansa za su masa dariya. Haka ya yi ta shan wahala kafin ya isa Gida ya koma ya samu Momi ta dawo, wato Hajiya Amina, sai dai bai bi ta inda ta ke ba ya wuce ya cire kaya ya shiga Wanka. . Ya jima kwance cikin Ruwa a (Bat Tap) yana tunanin irin abin da zai ma yarinyar nan da inda zai sake ganinta, sai dai hakan ya gagara, tunaninsa bai samu maganin matsalarsa ba. Nan tunani ya fado masa, kawai ya kira Abokansa don su tayashi nemanta da kuma ba shi shawarar irin rashin mutuncin da zasu ma ta. Bayan ya fito ya ji kiran (Door Bell) na Bangarensa, bai kula ba sai da ya sa Kaya ganin an matsa ya fita ya bude. Momi ce tsaye tace, "Lafiya Saber tun dazu ina tsaye, ina ka shiga?" ’ ' Ya dan sunkuyar da kai yace, "Momi ina Wanka ne Shigo mana,'dama ina shirin inna fita zanje in gaishe ki. Kin dawo laflya k0?" : "Lafiya kalau". Ta amsa masa lokacin da ta ke zama ta ce, "Yayunka duk suna gaisheka.‘ . - ' ' Daddynku ya fada min komai' game da_ dawowarka, sai ka dage ka koyi 'Aiki, in da hali ma harka Karo ilimi a fannin da kafiso, duk da Asibitin muna da Likitoci, amma akwai bukatar ka a Asibitin. _. Ina so ka daukeni kamar Mahaifiyarka, duk abin da ya shige ma duhu ka 20 ka sameni Bangarena na Shawara k0 wani abu. _ Sannan ina fatan ba ka da matsala da Ma'aikata masu kula da Bangarenka da Abincinka suna gyara ma ka Side dinka ya kamata, yadda kuma ka ke so?, duk abincin'da ke bukata order kawai za ka yi..." "Na sani Momi ba sai kin bata bakinkiba Ya katseta. "Nan Gidanmu ne Gidan Ubana ba sai an bani ko ance in tambaya ba. . Sannan Sister ita ce Mamana ita ce komai na, kar ki yi qokarin zama Mamana ki zauna a matsayin .Matar Babana ina ga hakan zaifi mana ni dake Sannan Uncle IB yana tare da ni, duk - bukatata shi kadai ya isa ba sai kin sa Baki ba‘ In koyi aiki k0 kar in. koya, wannan ba matsalarki bane Batayi mamakin halinsa ba, ta yi wani murmushi irin ta manyan Mata da idonsu ya bude tace To shi ke nan tunda haka ka ke so, muje a haka-tun da kafi son in, rikeka a matsayin dan ‘Mijina‘ Fine, ni kam na kware wajen iya,rike ‘dangantaka tunda rikon dan kishiya kakeson nai maka ina maraba'da hakan. inaso ka ,sani bani da matsaia da kai, bazan cutar da kai,ba amma fa kar ka shiga gonata kayi kokarin tsayawa a matsayinka". "Kema ina son ki tsaya a iyakarki". "Da kyau". Ta fada tare da girgiza kai ta fita. Ya bita da wani matsiyacin kallo gami da rufe gofar Falon ya koma ciki. , Wani radadi yaji ya ziyarci" hannunsa, nan ya mai da kallonsa kan hannun, ya yi jawur har ya soma kumbura. ' Ya ja dogon Tsaki, haushin Deeda da tsanarta ya Kara shigarsa, don gurin da ta gantsara masa Cizo ne. "Amma wannan akwai 'yar rainin wayo...ni 2a ta fadawa bafar magana? Me take nufi da na girma amma hAlayena ba su girma ba? Tana nufin ni yaro ne Nan ya mike yana kallon kansa a Madubi tun daga sama har Kasa, duk ta yamutsashi kwana biyu kawai. banzar yarinya yar KAU YE mummunar yarinya za ta sani a gaba... zan mata rashin mutunci To amma me zan ma ta?” Waya ya dauko ya bugawa Abokansa yana musu neman gaggawa. Cikin minti talatin suka hallara. "Lafiya Sabeer irin wannan neman gaggawa?" "Ba lafiya ba Ya fada a qule. "Wata Aljanar Yarinya ce ta sani a gaba, ta daga min hankali", Salim ya kalli Nura sannan ya kalli Nura sannan ya kalli Sabeer din ya ce, "Ba dai mutuniyarka da ta watsa ma No... ." Wani mugun kallo da ya masa ya sa shi gum da Bakinsa bai Karasa ba. Ya ce, "Na ganota". Sabeer din ya ce,"Shawara na ke so ku bani. wane rashin mutunci zan ma ta?" Nura ya ce, "Me zai hana ka yiwa banza lahani, wato ka banke banza da Mata sai 'ta Karye ta dawo me Kafa daya?" , Saber ya girgiza kai. "Not Bad Kai kuma ,fa Salim, me ka ke gani?" Salim yace, "Hakan da ya fada dai-dai "ne" k0 ka kadeta ko ka yi hayan wasu su saceta ta, Bace Bat na kwana biyu a rufeta inda k0 Hannunta ba za ta gani ba don Duhu, ta Yini kwana da Yunwa.." ' . Sabeer ya ce, "1 Hope shawaranku ya yi aiki, Nura ya ce, "In dai har muka yi yadda na ce dole ya taBata. In ta zama Gurguwa ai ta .nakasa". Sabeer yace "Ba wannan ba, samun inda take ma bala'i ne". "Zamu nemota a same aren da muka hadu da ita zamu nemota, zan mata ,abin da ba za,,,,'yan Samari". Muryar Ibrahim ne suka mai da hankalinsu garcshi. 'yana wannan murmushin nasa ya ce '-'.da;abin da zaku yi a rayuwa kuke ku ke planing tsarawa da yafi muku". ya yi dariya gami da fadawa jikin unless ib yace kaida Sister ’kune rayuwata (My whole world) ya yi, murmushi ya ce kadai fadi, amma ba Uncle IB bane zai zauna ma. da Mata 'yar KAUYE ba. Ka tuna ya fada tare da murmushi ya Bata fuska. Ya ce, "Uncle IB karka Bata min rai, kasan na tsani 'yar Kauyen nan da aure amma nafi tsanar yarinyar nan (I hate her the most)". . Ibrahim ya ce, "Ni zan fita dama na leko dubaka ne zan fita ni ina da abinyi bani ’da' lokacin tsanar wasu k0 daukan fansa, in kuma ba'ka bar maganar ba sai na fadawa Sister". ' Ya langaBe kai. " ’Yace Uncle IB kar ka min haka mana". "Na dai fada ma ka ka zaba daukar fansa .ko Bacin ran Sisiter". Nan ya fice ya barshi. Ya maida kallonsa kanSu Salim ya ce,‘ "Guy plan cancel" Nura ya ce, "Wai kana nufin kana tsoron Uncle IB da Yayarka?" Sabeer ya ce, "Sabeer bai tsoron kowa, bai kuma shakkar kowa just that ina son Sister da Uncle IB (and 1' respect them a lot) ban san Batawa Sister rai, kuma sabo da wannan Aljanar ba zan 'Batawa Sister rai ba, sai dai duk randa na hadu da ita sai na ma ta illa fiye da wanda ta min". Yana magana yana kallon inda ta dankara masa Cizo. £££££££££££££ da tambaya da bincike a Unguwar, Ibrahim ya gano Gidan Tabawa inda‘ Deeda ke zaune. Tana daki k0 tana shirya kaya ranta a Bace sabo da washe gari za ta tafi Gidan Aikinta. Yaro ya shigo. "Wai .ana sallama da budurwar da ke Gidan nan". ' Inna mai F ura ta kallo Yaron. ",Waye ne "Wani me Mota ne". Yaronn ya bata amsa a takaice. "Jirani". ' ‘ Nan ta shiga ciki ta dauki Hijabi 'tabi bayan Yaron. "Mu je Yana zaune cikin Motarsa a Kofar Gidan ya hango Yaro da Inna. Mamaki ya kamashi. Ya yi saurin fitowa daga Motar lokacin da suke isowa. Innan ta kalleshi kallon tambaya. Kallon da take masa ya sa ya sha jinin Jikinsa. Tabbas ko k0 ba a fada masa ba ya san ko Uwarta ko Kakarta ce. Ya kalli Inna da kyau, ya ga irin shigar: da tayi ' ’ A ransa ya ce "Lallai wannan yarinya ta san inda ta yi gado..." . Inna ta katse mai tunani ta ce, "Gani; naji an ce kana sallama da Budurwar Gidan". . Ibrahim ya kalleta da kyau ya rasa ma me zaice mata. ‘ Tsayuwar da ta yi ta riqe kugunta yasa yaso tuntsurewa da dariya amma sai dake yace "Budurwa' na'ce ba tsohuwa ba Ta kallesa da kyau ta ‘ce, "A Gidan nice budurwa k0 kana musu ne? Me ya kawoka, me ka ke? nema?" ' ta tsareshi da ido. Gaba daya ma ya rude ya rasa me zai ce ma ta. yanata.soshe-soshe da kame-kame, can dai ta tausaya masa tace, "jikata ka ke nema me za kai mata ya sauke numfashi ya ce, "‘Dama ta je Asibiti ganin Likita ne to sai suka samu saBani da kanina ta taf1 ba ta ga Likitanba na 20 in ba ta ha'Kuri kuma in ji meye matsalar don ni Likita ne". ‘ ta zaro Ido ta washe Baki. "Aiban sani ba. ‘ wannan ciki za ka shigo. Dama haka Likitocin- suke na birni har Gida suke biyi marar lafiya? Ikon Allah, ai Deedan tana Ciki shigo ‘ har ciki. A tsakar gida ta shimfida masa Tabarma sannan ta shiga Ciki‘ ta kamo hannun Deeda. ke fito ga Likita har Gida ya 20 duba ki". ‘ Deeda ta kalleta cikin mamaki. "Likita?" "EH". Ta amsa ma ta a takaice. "Ashe da rabon za ki ga Likita kafin ki tafi Zo mu je". ' ' Ta ja'ta har Tsakar Gida wurinsa. "Likita ga Jikar tawa”. Deeda ta kallesa cikin mamaki. "Likita har Gida?" Ta ja Kujeran- zama na tsakar Gida ta zauna, ya yin da Innar ta zauna a gefensa. Deeda ta gaisheshi Sannan ta tambaya. "Anya ni kuwa ka zo nema? K0 ka Bata ne?" "A'a ke na 20 nema. Sunana Dr. Ibrahim, ni ne Likitan da ki ka zo gani da safe ku ka samu saBani da Kanina". ' Ta girgiza kai. "0h!" Gami da dan yamutsa fuska. "Wannan qanin na ka?" Ya yi murmushi gami da cewa, "Ina ji dai kuna da (Allergy) da juna, duk lokacin da aka ambaceki sai launin fuskarsa ta canja, ‘kema haka tun randa ku ka' hadu jininku bai zo daya Na 20 in ga hannunki ne in ba ki haquri sannan in ji me ye matsalarki Kallonshi ta ke tana murmushi. A ranta ta ce, "Akwai bambanci tsakaninsa da qaninsa. Shi mutum .ne mai sanyin hali da kirki. Haduwar farko na gane hakan. Shi ko wancan haduwar farko na gane halinsa 'mara kyau. 'Jin tayi shiru ba ta amsa ba Inna ta yi carab Ta amsa. "Likita hannunta dai da sauqi, mu Mutan Kauye ne muna da. dabara da namu Magun'gunan irin wannan CiWon. - Zan dai' yi ma ka bayanin babbar matsalar duk da yanzu taji sauki ciwon da kansa ya baje". Nan ta soma zayyana masa ciwon Deeda tun tana karama har zuwa girmanta da shigowar su Birni ya soma bajewa da kansa a hankali. Ya dan yi shiru na tsawon lokaci 'yana kallon Hannayenta. Ya so ya fuskanci matsalar sai dai duk da hakan sai ya yi bincike. Ya ce, "Na fahimta Kaka, sai dai duk da hakan tana buqatar zuwa Asibiti sabo da a can ne zamu yi duk wasu gwaje—gwaje don gane ainahin ciwon, duk da dai yanzu ya washe ba matsala, amma 'gaba zai iya dawowa, duk da ban tabbatar da wane ciwo bane, amma dai ba abun damuwa bane, in ma ta sha Magani to da yardar Allah za ta rabu da shi. Don haka gobe in Allah Ya kaimu ta sameni a Asibiti karfe goma." murna ta lulluBeta. , :Na gode Likita." Mun gode, duk da goben zata tafi amma" zata ganka. kafin ta tafi". Ya mike yana fadin allah ya kaimu goben, Inna tana ta godiya, deeds kuws kallonSa take tana mamakin’ kirki iron nasa “ya mike ya kalleta ya ce, 'miss Deeda inga hannun naki?" .ta-‘ sunkuyar dakai ta mika masa hannun ya kalla ba tare da ya taBata ba ya ce, "Kina da jiki 'mai kyau don bai kumbura ba, in dai yana miki radadi ki sha (Pain Reliver) Paracetamol da ,to"Na gode" Nan ya yi sallama da su ya wuce. Deeda ta bishi da kallo ya yin da Inna ta rakashi har iofa. Ta dawo ta samu Deeda zaune ta yi- Tagumi. ' tace, "Deeda kina tunanin tafiya ne? Karki damu Allah na tare da ke ina tare da ke idan kin‘ ga ana saki abin da ba dai- daiba ko ba kya so zan dauko ki mu dawo ". Ta“ dan yi murmushi ta ce, "Inna haka ne, ina tunanin tafiya sai dai na‘ fi tunanin barin karatuna duk da na koyi abu da yawa na iya abubuwa da yawa karatu da rubutu, turanci da ma abu da yawa. Haka na samu ilimin Addini‘ sosai a Makarantar wanda da ban san su ba.. - Alhamdu lillahi da zaman da na yi a {Gidan Tabawa da gatan da ta min, sai dai ilimi ba ya qarewa, yanzu na soma dandanarshi zan so in ci ~gaba'da samunsa. Sai dai ilimi ana samunsa ta kowacce fuska, duniyar ~gaba dayanta Makaranta ce, kamar yadda na koyi wani abu yanzu na fahimta, akwai mutanen kirki akwai na tsiya. Inna duba bambanci tsakanin wannan Likitan da qaninsa. Mutum mai nutsuwa mai kirki mai mutunci. Kaninsa kuwa..." ‘ Ta ja dogon numfashi. "Bana son ma tunashi balle maganarsa. Inna kar ki damu ina maraba da sabuwar rayuwar da zan shiga, a wurina wani sabon Makaranta ne na koyon wani sabon i‘limin rayuwa. Idan Allah Ya kaimu gobe zan je Asibitin zan roqi Tabawa mubiya tacan» sai mu wuce. Insha Allahu akwai‘haske a tattare data tafiyar da zan yi". ' .Inna ta yi 'murmushi. ‘ :"Na ji dadi Deeda yadda ki ka kwantar da hankalinki ba ki daga hankalinki akan tafiyar ba. Allah Ya taimaka ya sa alheri. Muna gari daya, zan dinga zuwa dubaki, za ki dinga zuwa kema in kin samu dama". Haka suka kusan kwana- suna hira gami da tsara yadda tafiyar za ta kasance. . Innan ta ci gaba da yi ma ta nasiha da bata shawara akan zaman rayuwa da kuma sababbin mutanen da za ta tarar ta yi mu'amala da su. ya kuke ganin zaman deeda DA saber zai kasance a birnin gayu anyama zasu hadu kuwa? h shared a profile . birnin gayu chapter6 Deeda kuwa ita ya fara gani, duk da kuwa akwai wadanda suka rigata; sabo da ita ya fara cewa a kira masa. . Tare suka shiga da Inna. Ta yi sallama, ya dago kai yana murmushi ya amSa ma ta sallamar. Ya kalli Inna ya yi dariyar tsokana ya ce, "Su Kaka 'yan mata, an iso?" . Ta yi dariya ta ce "Ya ka ganni ras da ni, duk Budurwar da mu “ka jera sai a 'daukeni an barta". . Yace, "Kwarai kuwa..Ai Kaka-“kin yi fice , 'Deeda dai kallonsu take tana dariya Kwarai halayen Ibfahim yana burgeta, duk da‘ alamu sun nuna dan masu hali ne ga ilimi ga wayewa amma ba shi da girman kai sai saukin kai sannan, 'ga dukkan alamu mutum ne mai halin kwarai. ‘ ‘ ' ' . Bayan ya gama barkwancinsa da Inna ya mai da hankalinsa kan Deeda ya ce, "Malama Deeda zan fara da miki tambayoyi kafin in kai ga ‘ maganar Ciwonki. ‘ Tambayoyin da zan miku kamar cikakken sunanki, shekarunki da sauran‘ su, sabo da ina son bude miki (Folder) don rubuta komai game da ciwonki, ne nan gaba in kin zo sai a dauko koda ba ni zan ganki ba wani Likitan ne in ya karanta zai san komai game da rashin lafiyarki. Ina fatan kin fahimta?" Ta girgiza masa kai. "Na .fahimta". Cikin‘nutsuwa ya ke ma ta tambayar tana ba shi amsa har suka gama, ya dinga ma ta tambaya game da Tarihin ciwon na ta tana ba shi amsa, amma wani lokacin Inna ta kan tsoma Baki har suka gama suka je ya ma ta gwaje- gwajen da ya dace sannan ya ba ta magani ya kalleta ya ce, "Kar ki damu ba wani matsala ba ce na tashin hankali, kamar yadda ki ka gani yanzu Fatarki ta fara washewa in kin Sha maganin nan zai taimaka miki sauran duk ilahirin jikinki ya wartsake. ; Sannan' irin ciwonki ba a cika samunsa ta nan ba, yana wuya a samu masu irin wannan Ciwon, shi yasa ma ba za a fahimci mene ne ba sabo da ba kowa ya san ko ya taba jin irin ciwon ba sai Likitoci irin mu. Jikinki da fatar jikinki baya son inda ki keda yanayin wurin da ki ke zaune, misali; Ruwan Garinku, yanayin Abincin wurin da irin Iskar Garin da aka Haifeki ki ka girma, kina da (Allegy) da wannan garin yankin wurin gaba daya, don haka da ki ka bar garin ki ka shigo nan sai aka yi dace jikinki ya karBi yanayin inda ki ka dawo, don haka fatarki da jinin jikinki ya fara washewa ya mike da kansa daga yamutsewar da ya yi. Ga mutum mai irin jikinki ba .kowanne irin Abinci da ruwa zai karbe ki ba. Kai hatta kaya zuwa mayukan da 2aki dinga amfani da .,shi ba kowanne Jikinki zai karBa ba, dan haka a duk lokacin da ki ka fara cin wani abu ki ka fahimci canji a jikinki ki yi saurin kiyayewa, haka kaya da sauran abin da ya Shafi‘ jikinki. Daga.kin yi amfani da abu ki ka ga ya canji a jikinki to ki yi saurin barin abun, in kin kiyaye insha Allahu ba za a samu matsala ba. Yanzu» ga Magani‘ da kuma sunayen irin Abincin da ’za ki kiyaye cin su da kuma irin abin da ya kamata ki dinga ci, duk ba wani abu mai ' wuya bane da zai gagara". . Nan Deeda ta yi shiru tana jinsa tana kuma tunanin Ciwonta Wane irin ciwo ne da ba ta taBa ji k0 ganin me; irinsa ba? Ikon Allah! Allah mai yarda ya so!! "Allah Ya kare ya kuma ba ki laflya Deeda". "Alhamdu lillah, Likita ina godiya, yau na samu haske akan abin da ya shige mini duhu. Na gode, Allah Ya saka ma ka da alkhairinSa". ' . Deeda ta fada‘tana' kallonsa. Ya ma ta murmushi yace,’ "Karki damu Allah Ya Yi mana jagora ya bamu LAFIYA, sai ki kiyaye kuma ki dinga shan magani". "Zan kiyaye insha Allah. Na gode". Inna mai Fura tace, "’Likita Kudi fa? Kamar nawa za mu biya?" Ya yi dan'daria ya ce, Kaka 'yan Mata nan Asibitin ai, na kyauta ne, k0: farkon zuwanku ba a fadi muku ba "An fada mana Likita, sai dai in magani ma kyauta ne da kudin Katin Ya yi' murmushi yace, "Duk kyauta ne sai dai in bamu da maganin mu rubuta a siya a waje". , "Ikon Allah! To yanzu Likita da kudinka ka ke siyan maganin? ’ Inna ta fada, kuma ta sa masa ido alamar amsa ta ke jira. Ya yi dariya sosai ya yin da Deeda duk kunya ta kamata saboda tambayar Inna. Ibrahim ya ce, "Kaka 'yan mata ai nima biyana ake, ina na ke da kudin daukan nauyin Asibitin nan? . ' Ai Likitocin 'muna da yawa, ‘kowa da fanninsa. Ni dai ina fannin Fata ne, wato masu matsala irin na su Deeda da makamantansu. Me Asibitin shi ke biyanmu da kuma sauran masu kudi masu neman Lada, sukan ba ‘da gudunmawar .Magunguna da sauran abin da :Asibiti ke bukata k0 kudaden biyan Ma'aikata da sauransu don neman Lada da taimakawa Talakawa marasa hali." "Ikon Allah!” In ji Inna. . "Irinimu ke nan? Kai! Allah Ya saka musu da alkhairi, Allah Ya yi musu albarka, Allah Ya sa sauran masu Kudinmu su yi koyi da hakan ‘Amin". Ibrahim ya fada yana dariya. Suka mike, Inna ta ce, "Mun gode Likita, Allah Ya yi ma ka albarka". Ibrahim ya amsa da, "Amin' Ya kara da cewa, "In dai akwai wani matsala ku dawo, in kuma babu sai bayan sati shida ku dawo". "To Likita zamu kiyaye, mun gode". Har bakin kofa Inna na masa godiya ta fita, ya yin da Deedan ta juyo ta yi masa murmushi ta ce, "Gaskiyar Inna kana da kirki. duk da ban san sauran ba, na san dai kafi kowanne Likita kirki a Asibitin nan". ‘ "Thank you are, welcome". Ya fada yana murmushi. Sannan ta fita. Ya yi dariya hade da girgiza kai yana dariyar Inna a ransa ya ce, "Tsohuwar nan akwai magana, ga shi har ta sa shi Surutu don harya manta yaushe rabonsa da ya tsaya surutu haka k0 a Gida ko a Asibiti. Lokaci guda kuma ya shiga tunanin ciwon Deeda. "Allah Ya sa iyakar wahalarta ke nan, don kuwa in hakan ya ci gaba to a gaba za a samu. matsala, baya fatan abin da ya ke gudu ya faru". Shigowar mara lafiya ya katse mai tunani. Nan ya ci gaba da aiki ya yin da ya ke tunanin yadda zai sa Deeda ta masa aikin da ya ke so duk da k0 ya san abu ne mai wuya.‘ %%%%%%%%%% deeda ta isa Gida cike DA farinciki zuciyarta a sake ta tsinci kanta cikin nishadi haka kawai zuciyarta ta ma ta haske, sam ba ta jin bakinciki ko Bacin ran tafiya, sai ma tunanin sabuwar rayuwa da sababbin mutanen da za ta tarar take yi. ‘ Inna mai Fura ma zuciyarta ta yi ma ta dadi, ganin yau ta daina ganin kunci a fuskar Jikarta. Haka kawai ta dinga jin duniya ta 'dawo musu sabuwa. A kofar Gida Tabawa k0 suka tarar da Mota da direba har ya iso yana jiransu. Tuni har Tabawa ta gama jibge kayan Deeda a Mota ita kawai suke jira. Ko cikin Gida Tabawa ba ta bari sun shiga ba ta taresu da su taf1 kawai don duk abin da zu su buqata ta 'dauko. Inna ta kalleta ta ce, "Tabawa saurin me kike haka, k0 ciki ba za ki bari mu shiga ba kamar wanda ake kora ' ."Ba‘ haka bane Inna, Hajiyar tun " dazu tai Waya ta ke ta dada'min kinsan ita ba a ma ta wasa, komai na ta kan qa'ida ne. Kin san fa kun dade a ASibitin nan har na yi dana sanin tafiyarku Deeda na jinsu ba ta ce komai ba. Tabawa ta bude musu Motar suka shiga baya ya yin da ita ta zauna a Gidan Gaba suka tafi Inna mai Fura an shiga Mota mai tsada sai. washe baki take tana zuba Kauyanci. Ya yin da Deeda ta fada duniyar tunani da sake- sake. ‘- Ta yi nisa cikin tunani ba ta ankara ba ta jii Motar da suke ciki ta tsaya da alamar sun iso. Ta daga kai ta gansu a Kofar wani ‘- makeken Gida mai girma da tsayin gaske, da alama Gidan sama da qasa ne, kuma komai na Gidan fari ne tas! ba Surki. ‘ Tun daga kan gate din Gidan har kalar fentin Gidan da komai na ciki fari ne tas. Tana nan ta zurawa Gidan Ido ‘tana kallon irin kyansa da tsarinsa tana mamaki. "Dama ashe za a iya samun Gida irin wannan?" ,' Can ta hango saman Gidan an rubuta; 'BIRN IN GAYU’. . Tana cikin karantawa ta ga gate na bude da kansa, don ita dai ba ta ga wanda ya 20 ya bude ba, tana mamakin abin suka kutsa ciki, har yanzu ba ta ga wani kalar abu a Gidan in ba Fari ba, hatta Ma'aikatan Gidan da ta lura suna kaiwa da kawowa fararen Kaya ne a jikinsu. Tabawa dai ko a jikinta, da alama ta saba zuwa Gidan, Inna da Deeda aka bari da kauyanci. Tafiya su ke Deeda da Inna na bawa idonsu Abinci har suka kai' Bangaren Hajiya wanda Gidan sama ne, don kuwa ta (Lifter) suka tafi, wato Rana ta farko da Deeda ta taBa ganin lifta kuma ta shiga. Inna dai sai addu'a ta ke har suka fita suka fada falon Hajiya. _ Nan kallo ya koma sabo, sun sameta 'tana harde a kujera jama'a na kewaye. da ita ana gaisawa. Nan ta mike ta ja su wani falon don ganinsu a can, da fara'arta ta karBesu. ‘ Tabawa ta yi mamaki kwarai don ta zaci Hajiya za ta Bata rai sabo da jimawar da suka yi ba su iso ba. Derda ne ta soma gaisheta, ta amsa tana dariya sannan ta gaisa da su Inna. Ta kalli Dceda ta ce, "Na san dai k0 ba a fada min ba‘ wannan ce 'yar Gidan tawa k0?" Tabawa ta amsa da, "Eh ita cr Sunanta Khadija, amma ana kiranta da Deeda, amma ke kuma kina iya kiranta da duk sunan da ya yi mi ki". ., Hajiya ta ce, "Zan kirata da duk sunan da kowa ya santa da shi. Ina fatan dai zamu samu fahimtar juna?" "1n Allah Ya yarda Hajiya, jikata ba ta da matsala". Tabawa ma ta karBa, "Gaskiya ne Hajiya Deeda akwai gaskiya 'da rikon amana yadda kikeso. haka Deeda ta ke". Hajiya ta yi dariya ta ce,"Da kyau abinda nake son ji".kenan ‘ Deeda ta yi shiru tana kallon yadda masu Aiki ke kaiwa da kawowa, motsi kadan Hajiya za ta dau waya (Intercom) ta kira mai Aiki tana ba da umarni. ' ' Kamar Hajiya ta san me ta ke. fadi a, cikin zuciyarta ta ce,"Deeda ba aikatau zatai ba". Inna mai Fura ta ke yiwa bayani. ‘ ‘ ' "Kamar yadda na fadawa Tabawa- , ’yar daki na ke nema wacce zan yarda da ita, zan iya bata amanar dakina, za ta iya sanin sirrina ba, tare da ta cuceni ba. "ta Kula min da daki da kuma wasu sirrika na kasuwanci na wacce zan iya amince ma ta 'da dukiyata da sauransu. Da fatan kun gamsu da bayanina”. ,. "Na gamsu, kuma ina tabbatar miki da Dceda ba za ta ci amanarki ba. Sai dai don Allah nima jikata na damka miki, ita amana Deeda ita kadai ce dani yanzu haka itama haka da fatan duk abin da za zai shafi addininta da al'adarta ba". - ‘ "Kar ki damu Inna," na karbi amanar Deeda zan riketa amana muddin ta rikeni da amana da zuciya daya to zamu ji dadin zama da Sun jima suna tattaunawa wanda Inna mai Fura .ta gamsu da maganganun Hajiya __, ta kara yiwa Deeda jan kunne Sannan Hajiya da kanta ta kaisu inda Bangarenta ya ke Inna kam ta kasa yarda wai Deedanta ne za ta zauna a“wannan dakin Tun daga nan hankalin Inna ya soma kwanciya: ganin yadda Hajiya ta dauki Deeda ta amsheta' hannu bibbiyu ba kyama. .‘ Ba su jima ba suka yi sallama, lokacin ne ' idon Deeda ya ciko da hawaye, lokaci na farko ke nan a rayuwarta da za ta rabu da Inna tun tana karama har ta taso su yi fada su yi wasa su yi dariya. ' Fadawa jikin Inna ta yi tana kuka. Inna ma .sai da ta yi kuka tana lallashi, ganin hakan ya sa Hajiya ta ce kar ta damu za a dinga kaita ta ga Kakarta, kuma Innan ma za ta iya zuwa ta ganta a duk lokacin da ta ke so. Haka dai suka yi ta kwantar ma ta da hankali har suka tafi sun yi akan za a dinga tarawa Deeda kudinta na aiki sabo da Inna tace sana'ar da ta keyi ya isheta na buka'tun yau da kullum ‘ita kuma kudinta sai a tara ayi aurenta da su.idan har lokaci yayi ()()()()()()()()()()() kwana-a-tashi, a hankali Deeda ta Asoma sabawa da rayuwar BIRN IN GAYU, haka Hajiya ta dinga nuna ma ta komai da komai yadda ake aiki da shi. Deeda ta lura Momi mace ce mai fara'a da jan mutane a jiki ta hanyar Siyasa. a Haka nan ba ta da matsala da mutane ko sa ido da takura, kullum tana cikin fara'a. Sai dai abu guda Hajiyar muguwar 'yar kasuwa ce me son kudin tsiya, duk da tana da kudin amma ba ta son ta ga ta yi asaran k0na Sisi, haka nan bata bari kudadenta su makale, duk rintsi sai ta sai'n ayadda za su fito. , Tun da ta fahimci Deeda yarince mai'wayo, dabara da saurin fahimta saita jata a jiki yadda Deeda ke hada ma 'kudi na kayan da suka shiga suka flta bata' kuskure shi ya fi birgeta, yadda Deeda ke aiki da Computer lokaci guda tana ma ta Transfer na kudedenta da ke Bankunan qasashen waje zuwa na Gida naija yana burgeta, ta lura yarinyar Bayan wannan Deeda ke gyara ma ta Dakinta don ba ta yarda wasu masu aiki suna mata gyaran daki sabo da tsoro da rashin yarda sai '- - a yanxu, duk wani me harka da Hajiya ya san Deeda,‘ ta kan bata wasu: shawarwarin wani lokaci ta yarda kasuwanci kala daban-daban; take Wani lokaci Deeda takanyi‘ tunani da mamakin yadda Gidan yake ' ba ruwan wani da wani, kowa harkar sa yakeyi ba sabo ba shaquwa tsakaninsu wani lokaci sai ta yi kwana biyu .bataga wani mahaluki ba daga Hajiyar sai 'yan Aiki,‘ _ duk zaman da ta yi a Gidan bata ga 'yan Gidan ba, ta dai ga » Hoto, Wanda aka ce ma ta sun yi anre amma bata taba ganin sun 20 ba. ' Bayan maganar kasuwanci da wani aiki ko shawara ba abin da ke hadata da Momi, haka ma su aikin Gidan ba mai mata magana balle ta yi sabo da su, kowa harkar gabansa ya kd ‘ Wannan ya sa Deeda ~ta tsinci kanta cikin kewa daga ita sai TV sai Camputer wanda sune Abokanta masu debe mata kewa anba ta komai; Ci da Sha da Sutura komai ta sameshi a wadace, zama cikin ni'ima da cima mai kyau yasa ta murje ta yi Haske ta yi Kyau, sai dai ba wani farinciki ko nishadi a tare da ita, jikinta da yanayin rayuwarta ya canja: sai dai cikin zucin ba wani canji, zuciyarta tana nan kamar~yadda ta ke da, Karatunta ya tsaya sai dai ta godewa Allah‘da ta samu wannan dama. ‘ ‘ ‘ Abu . guda ke sa ta farinciki in tana gaban Computer ko in Hajiya ta ba ta wani aikin don da alama Deeda tana da sha'awar (Business) kasuwanci wanda a zahiri shi ne burinta ta karanci Business ta Zama babbar Yar kasuwa wata rana. Lokacin da maganin Deeda ya kare ta cewa Momi za ta gai da Inna, ba ta musa ma ta ba kuwa ta bata Driver ya kaita akan da yamma zai dawo ya dauketa. /////////////// iNNA ta ji dadin ganin Deeds sosai, musamman yadda ta ga ta goge ta murje tayi kyau, ga Kaya kamar wata 'yar Mai kudi ' ta fito fes! Fes!! da ita, Inna Baki a washe. -- Tare suka je Asibiti. Yadda Ibrahim ya ga Deeda tabbas akwai canji sosai a tare da ita, tun daa yanayin shigarta, yanayin maganarta da wayewarta ya bam-banta da yadda ya taBa ganinta. Anya zai iya ma ta wani magana game da "' Sabeer‘.’ . Ga Sabeer abin nasa sai gaba ya ke, ga Daddy ya kusa dawowa har yanzu ya kasa Control din Sabeer. ' Deeda ta katse masa tunani. "Likita lafiya kuwe? K0 akwai matsala ne?" " "Ba komai ina dan wani tunani ne amma ba a game da keba ' A halin yanzu ke dai ba ki da matsala don haka ina ga ba sai kin Kara shan wani magani ba, da :alama inda ki ke zaune ya karbeki don, na lura ya taimaka gurin gyara fatar jikinki. Yanzu za ki iya tafiya, sai dai in akwai wani matsala nan gaba ki dawo". ; "Na gode Likita, zan wuce "To ki gaida inna". “Za ta ji, tare da ita ai muka zo tana waje Ya mike yana murmushi ya ce, "Bari in 20 in gaida 'yan mata kar ta fasa auren Dariya sukai duka suka fita a tare. Inna na ganinsu kuwa ta mike tana dariya, suka gaisa ya ce "Na 20 gai da Kaka 'yan mata kar wani ya min shigar sauri”. "Oh to da ba ka 20 ba sai in yi sabon saurayi don samari har sun min yawa". wayar da ta yi Kara ya ja hankalinsu. Bayan daga wayar ta yi sallama ta dan ja gefe sannan ta'dawo wajensu tana cewa Inna mu tafi Nan suka yiwa Ibrahim sallama, har sun fara tafiya Ibrahim ya tsai da ita, ya iso garesu ya ce "Miss Dddda in ba za ki damu ba zan iya samun lambar Wayarki in Saurayinki ba zai damu ba ya fada cikin zolaya. ‘ “ Ta yi dariya ta ce "Su Likita manya, Saurayina ba zai damu ba, ga lambata Ta rubuto masa, ya yi godiya gami da cewa zata lya Jin kiransa kowanne lokaci. Ta so tambayar' nasa lambar sai . ta kasa da ya koma ya zurawa Wayar tasa ido yana kallon lambar Karfe biyar ta‘yi sallama' ‘da. Inna da Tabawa don dama dazun Hajiya ne ta yi mata Waya ta tambayeta karfe nawa za a 20 daukarta. _ ''''''''''''''''''''' Wani dare Deeda na zaune‘ gaban Computer bayan idar da’ Sallar lsha'i ta‘ mai da hankalinta sosai kan Computer din sabo da wani Bussiness School da, ta shiga online(P. C Training and Business Collage) tana jin dadin Karatun sosai da koyarwan, haka nan tana ganewa da yake tana son abin. ‘ Wayartane yayi kara, ta yi mamaki kwarai don kuwa da_ wuya Momi ta kirata a wanna lokaci. Haka nan tsira‘run wanda takeda Lambarsu masu siyen Kaya yana wuya su ma ta Waya a irin wannan lokaci. Ganin an matsa da kira yasa ta mike ta nufi inda Wayar ke Chaji ta dauka, ta ga sabuwar Lamba ce. ‘ . Nan ta daure ta danna 0k. tare da yin Sallama. Muryar Namiji ce.ta ji an amsa ma ta sallamar nata. __ Yayi dariya ya ce, "Na yi sa'a kenan da har inatunanin ba za a dauki Wayata ba Da fatan dai ban matsawa ranki shi dado ba?" " wace ni?" Ta amsa masa. ""Na so in fahimci' muryar". "Dr. Ibrahim ne. Ya ba ta amsa. "Likita Bokan Turai, barka da dare”. Ta fada tana yin dariya, da alamar kuma ta ji dadin kiran nasa. "Lafiya, Alhamdulillahi". "Dama bugowa na yi mu gaisa in ji ya jikin naki?;Da fatan dai ba wata matsala "Ba komai, jiki da sauki na warware, ina godiya", Sun jima suna hira sannan suka yi sallama. Tun daga wannan rana Ibrahim ya kan yi ma ta Waya a duk lokacin da ya samu saukin aikinsa. Haka nan itama tana kiransa sabo da shakuwa ta shiga tsakaninsu., duk da ba ganin juna suke ba a , Waya ne’ Sau da dama Ibrahim ya kan nemi shawara wurinta, haka itama ta kan bude masa damuwarta da matsalolin da ta ke fuskanta na rayuwar yau da kullum, domin Deeda jin Ibrahim take ‘Kamar Aboki, Dan uwa, Bayan Kakarta ba wanda ta taba kusanci da shakuwa da shi sai Ibrahim. A hankali Ibrahim ya fahimci Deeda da ’yadda take, yanayin rayuwarta da tunaninta duk mai sauqi ne. Haka idan ta samu dama za tai abu da yawa a duk lokacin da ya tsinci kansa cikin damuwa k0 wani Bacin rai to Wayar Deeda da kalamanta ke kawo masa sauki, yana samun nutsuwa sosai ,da : kullum sai ya tambayeta Inna mai Fura. ,Yawancin wayarsu yakan mata magana akan halayen Sabeer, don har yanzu ya kasa shawo kansa kokarinsa Sabeer ya'fahimta.‘ ta kance ita laifinsu take gani DA fun farko suka kasa controll dinsa said yanxu ' ' Ibrahim ya kan yi murmushi ya ce, "Deeda ba za'ki fuhimta ba a hankali,'wataran zan warware miki zan fahimtar da ke dangantakar da ke tsakaninmu da Sabeer da Gidan su halin yanzu, mu barshi a yaddaki kace . Ta yi ajiyar . zuciya tace, To.shi ke nan 'Ibrahim, ni dai ‘na san kai mutumin kirki ne (Very good human being) wanda wannan halin na ka na daya daga cikin abin da yake hurgeni ina ganin girmanka da dajarka, ya yin da Kaninka.,.." ‘ .~ "Ya isa Deeda, ba zan jure yabon dakike min da kushe Sabecr be, mu bar maganar". Ajiye Wayar ta yi ba tare da Sunyi 'sallama ba, saboda ta fahimci maganar da ke had'asu fada . ‘kenan Ta kan yi mamakin irin yadda Ibrahim ke qauar Sabeer baya Kaunar abin da zai taBashi, baya iya jure jin. lafin Sabeer daga bakin wani. A hankali Deeda ta fahimci cewa ta yi wani irin shakuwa da Ibrahim cikin kanqanin lokaci. ' &&&&&&&&&&&&&&&&& Karfe biyun dare amma Ibrahim ya ‘kasa ' . rintsawa yanata kaiwa da kamowa, komai ya masa Zafi. Ya tuno yadda suka kwashe da ' Sabeer sannan damuwarsa shi ne wasu sababbin ABokai da ya ga Sabeer din ya sake, ba su da aiki sai kashe kudi yawa zuwa Party da neman; Matan tsiya Maimakon .Sabeer ya gyaru sai kara dauko hanyar-lalacewa' yake Ya kasa rikon Sabeer, ya kasa kula da shi, ya kasa riqe amanar da aka bashi, ga aiki yayi masa yawa ga nauyin Asibiti a kansa ga na marasa lafiya ga kuma Kamfanin Alhaji, Kudade da yawa sun bata wanda bincike ya nuna da Hannun Hajiya ciki, komai ya masa zafi, ya ma rasa abin yi, ga nashi Personal Problem din. Ya dauko Wayarsa ya kira Farida idonsa jawur "Kanina". Ta kirashi muryarta qasa qasa Hakan ya fadar masa da gaba. ' "Yayata lafiya na ji muryarki haka?” "Kanina na yi aiki ne kawai na .gaji, kaina ke dan min Ciwo”. "Yayata Please ki dinga hutawa kinsha Magani ko‘ in20 ne? Ni fa yadda na ji ki ya jefani cikin tashin hankali‘da damuwa". . "Kanina kar ka damu na fadi ma gajiyace kar ka damu zan kula da kaina”. Sabecr da da Daddy suna bukatarka , ke ba kya bukatata Yayata". ' "Ba haka bane Kanina". "Haka ne Yayata?" .- "To in kc ba kya buqatata ni ina buqatarki Yayata" Ya fada cikin murya mai rauni. "Kanina ka yi hakuri na sun ban maka adalci ba. ka yafe min kanina, ka yi qokari ka fahimci matsalata". Tuni har hawaye ya wanke ma ta fuska Kanina akwai matsala k0? Me ke faruwa? "Ba komai Yayata". Ya yi dariyar dole don kwantar ma ta da hankali. "Kar ki damu, kawai dai na tsinci kaina cikin kcwarki ne ina missing dinki, kar ki damu, sha Magani ki kwanta". . "To .Kanina na gode. Ina nan zuwa very soon”. ‘ "'Allah Ya kawoki lafiya . Na san in kin zo da yardar Allah komai zai dai-daita". 'Ka kula da kanka kanina da Sabeer da Daddy gaba gaba daya. Sai da safe". Ta yi saurin ajiye Wayar. Ya jima yana kallon‘ Wayar sannan ya soma danna lambar .Deeda sai kuma ya fasa, qarfe ukun dare me zan ce ma ta?" Ya nufi dakin Sabeer don ganin me yake ya yi Bacci in bai yi ba zai masa magana da gargadi ya qara tuna masa abin da Mahaifinsa ya ce, ya kuma sanar dashi Daddyn ya kusa dawowa. Hango qofar dakin ya yi a bude Wuta a kunne abin ya ba shi mamaki sosai, ya isa dakin da sauri, gabansa ya yi mummunar faduwa, Sabeer ne ya gani kwance da Kwalaben Giya, kwance a gefensa baya cikin hankalinsa yana sake da kayansa da Takalmansa da wasu Kwayoyi a gefensa. innalillahi wa inna ilaihirr'jiu ’un.’.’” Ibrahim ya fada cikin tashin hankali. Wani irin baqinciki da tashin hankali ya bayyana a fuskarsa. " ' " " Ya isa‘ gareshi da wuri. "Sabeér" Ya kira sunansa da karfi. ‘ * "Wato abin na ka har ya kai haka?" ' ‘ ldanunsa suka kada suka yi jawur, kukan ma ya kasa, ya lura Sabeer k0 hannunsa bai iya dagawa balle bude ido sai surutan banza Cikin takaici da bakinciki ya cire, masa Takalma tare da gyara masa kwanciya, ya tattara kwalaben ya bude wani Raramin Fridge da ke manne a bangon Dakinsa.‘ Kwalaben giya ne masu tsadar qaske a cike a ciki. ‘ Nan ya hau bincikc k0 ta ina a dakin, haka ya dinga yin karo da kayan maye kala-kala. Bai taBa shiga tashin hankali da bakinciki irin na wannan Dare ba. "Ya aka yi na yi sakaci haka. na ci amanar Maman Sabeer na ci amanar Farida ban rike Sabccr ba ban kula da shi ba". Nan yakama kai awurin yanakukan bakinciki da takaici tare da tausayawa rayuwar Sabeer in ya mutu a wannan hali ya yi asara babba ' . - Sam‘ ba shi da nutsuwa _a duniya balle ya samu nutsuwar neman lahira. ' ~ A wannan dare Ibrahim bai rintsa ba ya kwana yana sallah yana kai kukansa gun Allah tare“ da Addu'o'i sosai. Hakan ya dan ba Shi nutsuwa. Da Asuba ya kira Farida amma ba ta dauka ba, ya sake kira, wani Likita ya dauka ya masa bayanin tana Asibiti gaskiya bata da lafiya, amma ta ce ba ta son ya sani, amma Likitan ya tabbatar masa da cewa jikin na ta da sauki. Tashin hankalin da lbrahim ya tsinci kansa ya. munana. ‘ "Yayata ba lafiya ga halin da Sabeer ya shiga, ga Asibiti ga Kamfani, ga Daddy baya nan Duniyar tai masa zafi ya rasa abin yi. , "Shin da wanne zaiji? Ba zai' yiwu ya tafi wurin Farida ya bar Sabeer, a wannan haliba , ga Asibiti da kamfani duk suna buqatarsa, yana kaucewa kadan komai zai tsaya. Yana cikin wannan halin nan ya hango Sabeer ya tashi cikin fishi ya nufi inda yake ya hau fada ta inda ya ke shiga ba ta nan ya ke fita ba. Nan Sabecr ya zuciya shima ya amsa masa cewa, "Uncle IB zan yi abin da na ga dama ba wanda ya isa ya takura min ko ya‘ hanani. To me ye in na sha Giya? Me ye a ciki za ka zo kana min fada? - ' Ni fa ba zan Yi aiki irin ka ba kullum Asibiti kullum kamfani, zan rayu yadda na keso, Kudine Uwata da Ubana sun tara min domin jin dadin ‘rayuwa, to me ye damuwarka dadin rayuwa , ba za ka Ka matsa min ka sa min ido. Ina kyale ka ne albarkacin Sister. Ka rabu da ni, zan yi rayuwata yadda na ke so, kuma Giya ba wanda zai hanani in sha. Mene ne in na sha Giya?" "Tas" Ibrahim ya wankeshi da Mari. "Meye in ka sha Giya? Ba ka san me ye ba in ka sha Giya kana dan MusUlmi kana irin wannan maganar? Kai da ka san illar shan Giya da muninta da ko' sunanta aka ambata sai ka ji tsoro da kyamar kiran sunan na ta. . Duniya kawai ka _sa a gaba, ba ka san zaka mutu ba, k0 ba ka san RAYUWA BAYAN MUTUWA BA? K0 ba ka san kwanciyar Kabari ba ne? . Ji bi kanka, ba ka jin‘ kunyar zama cikin duhu ba'ka san addininka ba? ' Ada ina ganin abin na ka kamar yarinta amma yanzu na lura ya zama ganganci; To bari ka ji, daga yau na rufe duk wani Account dinka na kudi, duk wani hanyar Kudi na toshe maka ita, Makullan Mota babu su, kuma tun da ka ce ba za ka yi aiki ba, to ba kai ba fita. kana nan cikin Gidan nan, ba Waya ba Abokai duk na rabaka da komai sai ka zaBa k0 zaman Gida a kulle ko ka bini Office qafata-Kafarka duk inda na shiga, zabi ya rage na ka". Nan ya ja kofar dakin ya rufe ya tafi ya kyaleshi yana ihu yana kwalla masa kire. "Uncle ib please ka budeni ba zan iya zama a nan ba. Please Unclc IB ba zan kara ba, zan yi duk yadda ka ce‘ Wayyo Uncle iB to ka mai da ni wurin Sister". Haka ya yi ta ihu amma bai saurareshi ba ya wuce ya figi Mota. A wannan lokacin mutum daya ya keson gani ita ce Deeda, sai dai ya yi rashin sa'a yana zuwa Gidan ya samu Inna ta ce masa ai Dccda ba ta nan, ba a nantake zama ba. . ‘ Bai Kara ce ma ta komai ba ya fita ya kira Wayarta. Sai da yaiyi qara' sau‘ uku kafin ya kai ga ta dauka, kafin tace Wani abu ya tambayeta. "Kina ina?" "Lafiya?" Ta tambaya. "Ina son ganinki ne yanzu-yanzu! inda hali ki fada min inda ki ke yanzu zan 20 in sameki, kar ki min wata tambaya sai na 20". Ta lura yana cikin zafi da Bacin rai, don haka- ba ta sake masa wata tambaya ba. Ya sake tambayarta, "A wacce unguwa ki ke?" "Ka san BIRNIN GAYU?" "Birnin Gayu‘?" Ya maimaita cikin mamaki. Ta ce "Eh inkazo Gidan ka yi min waya". "Kina nufin a Unguwar ki ke?" Ta amsa da, "Eh". "To shi ke nan gani nan zuwa". Ya 'ajiye Wayar ya tafi yana tunani. Shin wane Gida Deeda ta ke a unguwarsu? To koma ina nevdai yanzu burinsa ya ganta k0 za ta taimaka masa ya samu saukin matsalarsa. Haka Deeda ta dinga kaiwa da kawowa yanda taji tashin hankali a muryarsa yasa ta cikin damuwa, sai ta ji itama na ta hankalin ya tashi. Momi ta. fIto ta ce "Ta kula da Gidan 2a ta shiga wani miting a Office ana jiranta". Nan ta ma ta sallama ta fita, ya yin da Deed: ta kasa zaune da tsaye, Wayar‘ Ibrahim ya shigo, ta yi saurin dauka yace ma ta, "Ga n’i a BIRNIN GAYU, ta ina ki ke da Gidan?" "Jirani a wunrin gani nan fitowa“; Nesa' da Gate din kadan ya yi parking yana jiranta, ya yin da ya zurawa wurin ido yana jiran ya ga ta ina za ta bullo. ' Bude Baki ya yi mamaki ya bayyana a fuskarsa lOkacin da ya hangota tana fitowa -daga BIRNIN GAYU, wato cikin Gidansu. : Tsaye take a qofar Gidan tana kalle kalle. Ya lura da hakan hakan ya sa ya fito daga cikin Motar ya nufo gareta, itama ta ganshi ta isa. gareshi fuskarsa cike da damuwa ta kula ta ce ,"Laflya Likita, me ya-faru haka .ka ke son ganina?" " Ya kalleta cike da mamaki ya ce, "Deeda dama a BIRNlN GAYU ki ke?" "Eh, labarin mai tsayi ne a Gidan na.‘ ke amma fa ba Gidanmu bane, aiki na ke a Gidan". ‘ "Aiki? Wane irin Aiki?" ' ' Ta ja dogOn numfashi. , a i "Zan, fahimtar da kai a hankali. Yanzu dai ka fada min mene ne?" Mu je can mu Yi magana". Ya wucc, ba ta bishi ba sai dai kallon mamaki. Nan ya dawo ya jawo hannunta har suka isa bakin wani karamin Garden yaja kujera ya ce, "Zaunai ‘ Ba ta musa ba ta zauna, ita dai ya zame ma ta- abin kallo da mamaki. Ganin haka ya sa ya kalleta ya ce, "Yanzu zan ba ki dukkan wani amsar tambayarki. Deeda ina cikin damuwa da tashin hankali ' wanda na ji ina son ganinki don duk duniya a yanzu bani da wanda zan zauna in fada masa matsalata. Deeda k0 ba ki min maganin matsalata ba zan samu saukin zuciyata tun da na bayyana miki damuwa—ta. Deeda ki taimaka min koda kalaman karfafa guiwa ne da kwantar da hankali don ina bukatarsu". Hawaye ya gangaro masa wanda hakan ya daga hankalinta, Ibrahim da kullum murmushi ke shimfide a fuskarsa wanda murmushinsa ya isa ‘ya kwantarwada duk Wani mai damuwa hankali,‘ ta ji - kamar ta rungumeshi ta ba shi baki, sai dai ba halin hakan. Ya lura da yanayin data shiga hakan yasa yayi na maza ya daure ya yi ma ta wannan murmushin sannan Ya ce, "Kar ki damu Deeda (1m okay),‘nasan kina mamakin shigowata Gidan “nan haka? To nan dai Gidan mu ne "Gidanku?" Ta fada tare da mikewa tsaye tana dubansa cikin mamaki. "Tabbas haka batun ya ke muna Gida daya amma bamu taGa sani ba? Sai dai ba abin mamaki bane in kin yi la'akari da girman Gidan nan da yanayin rayuwar Gidan nan ba ruwan wani da wani; musamman Momi da ba shiga bangaren mu take yi ba". Ta kallcshi ta ce, "Amma Ibrahim na yi mamakin kasancewarka dan Gidan nan, halinka ya bam- banta da na sauran jama'ar Gidan nan. Ibrahim halayyarka da dabi'arka ta bambanta da ta su." "Deeda ke nan, kowa da yadda Allah Ya yi. shi, kowa da irin halinsa da tunaninsa. Yau zan ba .ki labarin-DANGANTAKATA da Gidan nan da matsalar da na ke ciki, ina buqatar taimakonki da tallafawarki "Ina jinka Ibrahim. Ni kuma na yi alkawarin taimaka ma ka in dai bai f1 karfina ba". » Ya kalleta sosai, itama ta kalleshi a hankali. Ya labarta mata komai. ' Lokacin da ya gama ba ta labarin sai ta yi ajiyar zuciya ta ce "Lallai Ibrahim kana cikin tsaka mai wuyar fita. To sai dai ba abin da yafi karfin Allah, mu yi Addu'ar Allah ya kawo mafita. ‘Sannan Ibrahim me zai hana Yaya Farida ta dawo Nigeria sai na ga kamar idan tananan komai zai 20 da sauki tun da Sabeer ma ya fi jin maganarta, haka nan za ku taru tare da Daddy‘ ku rike Kamfaninku da Asibiti a tare, amma barinka kai daya da wannan nauyin ba abu bane mai sauqi". " ‘Y a yi murmushi ya ce, "Deeda ke nan, yadda ki ka dauki abin ba haka bane, akwai dalili mai Karfi da ya sa Yaya Farida ta nesanta kanta da mu, wanda ba ta so mu sani, "kuma 'wani sirri nena daban tsakaninmu da ita. Sannan Daddy shi ya Bata Sabeer tun farko, wani ma yana hukuntashi wahala yake masa, ba zai jure ba balle shi da kansa. . ' ' Deeda a yau in na samu Sabecr ya kimtsu ya san me ya ke to ina mai tabbatar miki da matsalata za ta zama kadan. Sabeer shi ne babban damuwarmu da matsalarmu a yanzu. Deeda ki taimaka min". Ta kalleshi tace "Da me Zan taimaka ma ka Ibrahim bayan kaima ya gagareka balle ni da jininmu bai hadu 'ba, wanda kaima ka san hakan, "Deeda naga Hope akan Sabeer lokacin muduwarku ta farko, yadda ki ka yi (Handing) dibsa cikin kankanin lokaci ya burgeni, rana ta farko da naga Sabeer ya zama (Serious) ranar da ki ka fara 'haduwa da shi, tun daga wannan ranar na ganki a wata aba ta hanyar taimaka min mu canja rayuwar Sabeer mu inganta rayuwarsa . Deeda za ki taimaka min?" ! Ta kalleshi a karaye cikin sanyin murya da tausayawa ta ce, "'Ibrahim zan so taimaka ma ka, zan iyA komai don in kawo kwanciyar hankali a rayuwarka. Kaine mutum na farko da ka kalleni da qima da daraja har ka ga wani abu na dabam a tare da ni. Dukkan rayuwata na taso cikin tsana da tsangwamane wanda Mahaifina ma da ya haifeni sai da ya gujeni- ~, Kaine namiji na farko daya fahimci 'ni mutum ce har ina da wasu (Qualities) k0 dabi'u,‘ halayya masu kyau da har zan tallafl rayuwar wani, zan yiwa wasu amfani, nima mutum ce mai amfani. Na gode da wannan karramawa taka da mutuntawa ta ka. . Ka yi Abota da ni lokacin da bani da ,kowa, na ke cikin rayuwar kewa. Ka tausaya min ka taimaka min lokacin da na ke cikin hali na rashin lafiya, ka mayar da ni mutum wacce ta isa ka nemi shawarata k0 share min hawaye. Ni din nan da ba komai ba kowa ba har na isa ka nemi taimako a wurina. Tabbas Ibrahim dabi'unka, halayyarka abin so Ni Khadija zan iya komai sabo da samun nutsuwarka muddin bai kaucwwa Addini ba. Sai dai Ibrahim bana jin akwai taimakon dazan maka, don kuwa Sabeer bai daukeni mutum ba maba balle ya bani damar kawo wani gyura a rayuwarsa lrin su Saber Mace mai kyan gaske 'yar masu kudi ma basu isa ba balle ni Deeda 'yar Kauye wacce ba ta da komai a rayuwa daga ranta sai “lfy sai kuma godiyar Allah, wacce don in rufawa kaina Asiri da 'yar Tsohuwata na baro Garinmu da Kauyenmu don rufin Asirinmu ni da ita duka. Ina yiwa Momi aiki, haka. aikin da na ke.wa Momi mai kyau ne da tsabta, ta rikeni Amana,~ haka. Ka ga k0 bani da hanyar taimaka maka kuma bani da abin taimaka maka da shi". Ya‘ harde'hannuwansa a kirji tare da sakar ma ta murmushin da ta ji ya saka ma ta nutsuwa yace "Deeda kenan, ni na ga abin da ba ki sani ba a tare da ke ‘ Ke kanki kinsan Allah ne mai kyauta da bayarwa, Ya yi miki baiwa ta hanyoyi da dama wandaba ba kowa zai iya saurin ganinsu da fahimtarsu ba lokoci guda sai ‘wanda Allah Ya nufa. . ldan Allah Ya bawa wasu baiwar na dukiya, to kema fa akwai wani sirri da baiwa da ya miki, wanda ke kanki ba ki sani ba. "Ke kuma kin iya nunawa matum ba kya jin baushi da wuri ke shi yasa ki ke iya zama da Momi”. . . Ta yi dan'dariya, "Ai ko Momi ba ta da matsala". ‘ "Hakane a wurinki, sabo da ba kya taBa ma ta Kudi, kuma ba ki sawa dukiyarta ido Kin san yanzu ba ta da matsala da ni da Sabeer, in dai ba shiga harkar Kamfani zamu yi ba, ta barmu da Asibitin, ita ta rike Kamfani. Kinji fa tun Daddy yana da Rai take son rabon Gado.’ Tana jin dadin yadda Sabeer baya zuwa Office sai kokarin turashi Asibiti ta ke don kar ya 20 ya Sa- mata Ido wanda shi duk ba su dameshi ba, da Asibitin da Factories da Kamfanonin Alhaji duk basu gabansa". ‘ Ya kalleta ya ce, "Bari dai in yi shiru don kar in ci gaba in bugo Gangar Kusa da Dirom. ME YE DANGANTAKARKI da- Momi?" Ta yi mutmushi ta ce, "Yanzu kaima za ka ji". Nan itama ta labarta masa. ‘ Ya ce, "Na lura Deeda za mu yi babbar Business Woman (You have PasSIon in business)". Ta yi dariya ta ce, "Kwarai (Business is my Passion) ni da bani da k0 KWANDALA!" Ya yi murmushi ya ce"Ni na gani a tare da ke? Kuma in kin bincika tarihin manya-manyan 'yan Kasuwa masu Kudin yanxu, to ba su dako Kwandalar suka fara har suka samu suka zama manyanmu a yau". "Ibrahim ke nan, haka dai ka ce, amma ni dai bani da wannan bukatar". "To na ji, yanzu mu bar wannan maganar, zan wuce 0fdice ina da abin yi da yawa. Ina fatan za ki yi nazari akan maganata?" ” "Maganar Sabeer Ibrahim na fada maka ba abin da zan iya". "Za ki iya, ki bar komai a hannuna". "Na ji, zan tafi nima ina da abin yi "Toshi kenan Suka mike a tare. ' ' "‘Sai mun yi Waya k0 in ce sai haduwa ta gaba, zan zaga da keki san BIRNIN GAYU da kyau". tayi murmushi gamida cewa Allah shi kaimu to nima nace Allah shi kaimu gobe donjin ci gaban wannan qayataccen lbrn. ah shared a profile . birnin gayu book2 chapter7 lokacin da IBRAhiM YA KOMA dakin Sabeer ya budeshi hankalinsa ya yi matukar tashi, saboda‘ da ganin yadda Sabeer ya yi kaca-kaca da ‘- dakin, komai ya rusa ya fasa na fasawa ya zubar‘, da na zubarwa. . Harda Cystal Glases dinda aka yi decoration. . da su a dakin da Glass na Windows sai da ya fasa ya zub da kayayyakinsu, Dakin ya dawo'kamar na Mahaukata. ‘ bayan ya gama fashe-fashen da rushe- rushensa ya kwanta yana ta kuka yana fada da' masifa shi daya. . . ' Ibrahim ya tsaya cak ya rasa abin yi. Shin ya zanyi da yaron nan ne. Sabeer? ‘ ‘ Wannan wane irin rashin hankali ne, ko .shaye- sbayen da ka ke yi sun soma taBa ma ka kwakwalwa ne?" 1 Ya fada cikin fishi. eh"Sun taBa min kwakWalwa Rayuwarka ,ko nawa? ‘ Kana min Shisshigi 'ka matsa, min ka. takurawa Rayuwata, so ka ke ' in .mutu, ka Rufeni a daki ka kwace komai ka‘rufe ni a daki so ka ke in kwanta bakinciki ya kasheni? Na rasa abin yi That Why 1' keep my. Self Busy ". "'Ibrahim yace, "Oh! Ta nan. kuma ka bullo Ai da aiki'ka ke 'son‘yi da ba haka' ba, amma tun da ka Samarma kanka mafita shima aiki ne a wurinka' at least ka samu abin yi, .ci gaba ka ‘zo ka fasa na falo , ga su nan Sai daifa ka sani yadda 'ka Bata ba 'mai gyarawa k0 ka zauna a ciki haka k0 ka gyara' da kanka; ' ' Sannan- 'Ma'aikatanka duk zan' sallame su in canj‘a-muSu‘ wurin aiki ba‘mai sake maka komai tun daga kan gyaran 'dakinka, falonka komai'naka ba mai yi, kai za ka share» ka goge’ kayi komai abu daya Zan ma ka shi ne zan dinga kaWo maka abinci, zan sa a kaWo maka, don na san baka iya Girki ba. '- Bayan Wannan k0 Wanki ba mai .sake. maka, ci gaba da Barnarka in ka gama ka in kaga zaka iyazama haka a ciki ‘shi ke nan, in kuma ba za ka iya ba’ Sai ka gyara kamar yadda ka bata , ba yawo ba Mota da Waya, sannan, na yiwa (Guard) magana. kar wanda ya bari ‘ka fita sabo da umarni nane Kar ka manta Daddy ya ban' wannan (Power) idan bayanan nan nine'mai bada' doka da umarni. , ' - . . Kuma’ magata akebi a ‘Gidan nan duk wani side da ka ke jin, za ’ka je ka zauna na rufesh-nan 'side dinka- da ka Bata nan za ka zauna kaka gyara‘ko ka zauna cikin datti. ' Yana fadin hakanya juya ya tafi abinsa ‘ba tare da ya saurareshi ba, Sabeer' ya bishi‘cikin fishi yana masi fa. ' ‘ , "Me ka dauki kanka, kai wayeda za ka hanani yin yadda naga dama ka isa kace ni zan yi Shara da goge-goge? ' ' Wallahi ba ka isaba (Wh0 the hell are you?) Nan Gidan Ubana ne, Kudi na Ubana ne zan yi yadda na ga dama.." , Ibrahin bai 'saurareshi bayaje ya shiga Motarsa ya fita. . , Sabeer ya bishi .zai bude daya daga cikin Motocin da ke wurin, tuni ya gaga Security sun tsareshi sun hanashi taba kowacce Mota, haka ba Driven daya saurareshi, saboda ko wacce ‘ Mota da Driver nta Motarsa kuwa Ibrahim ya kwace Key din.‘ Sabeer ya dinga tsawa da' ‘fada yana ihu yana kiransa. " Zagi ba kalar da bai musu ba da Hausa da Turanci' duka, amma kansu sunkuye ba . su kulashi ba haushi ya ishe shi, ya nufi Gate. Zai fita nan ma (Guard) suka tareshi. Duk kofar da yabi zai fita ba hali, ya dinga masifa da fada. "Nan 'Gidan’Ubana ne, ba Wanda ya isa ya hanani”fita duk sai NASA an koreku inDaddy-ya dawo, Ku su way‘e masu Gadin banza TalakaWa kawai matsiyata -' " Kash! Amma na- tausaya maka; Wannan shi ake kira (POWér less) Juyowa ya yi cikin fishi don ganin mai ‘ maganar. ~tsaye take ta harde hannu tana masa dariyar tsokana; ,. fuskarsa ‘cike da-mamakin‘ ganinta, ' yace "Ubanwa' ya kawoki Gidan nan? Waya' baki, matsayin shigowa Gidan nan? daman haushinki nakeji dana hakura saboda . Sister, amma Yau kin kawo kanki '"Me 'zakayi Ba‘abinda zaka iya min,“don baka'da'- Wannan matsayin,=-baka da wannan‘pOWern bata rufe bakiba ya‘cafko wuyanta zakiga abin da- Zan miki Masu gadin ne suka yi saurin janyeshi da gani ranshi yai mugun Baci ya hau fada da masifa ‘tsabar zuciya da Bacin Rai 'bai san yaushe Hawaye‘ya soma zubo masa ba ta matsa gefensa tana mai kallonTsokana da Tunzura ta ce "So ba zaka iya komai ba sai dai ka yi ta ihu. kana kuka (Just like a baby) gentle Sabeer, kyakkyawan Matashi mai ji da kudi da naira young men handsome. ‘guy 'yau ya zama Abin tausayi yanzu (He is nothing but a powerless_ baby) ko ni yar Kauye "Talaka mummuna na fika matsayi da. power a Gidan Ubanka (HOW sad) Umarninka baya aiki; k0 ni yau na fika power a Gidan nan".‘ Wani mugun kallo yake mata. Tabbas da zai samu Bindiga da zai iya harbeta, tsanarta da qinta ya qaru a zuciyarsa. - . Ta ce, "Na san haushina ka ke ji, amma bari na gwada maka, kana son fita ko?‘ Guard ku bude gate". . ' Tuni' ko-ya'ga sunbude gate din.“ ., "How dare you? ” Ya wankesu da Mari. "Ku har kun isa in muku magana kuqibi wata banza ta baku arder kubi? - " yau sai kun rasa aikinku, sai nasa Daddy ya koreku a Gidan nan." , ‘ Ta matsa gabansa ta miqa masa Ruwan Paro."Sha ruwan'sanyi Saheer .ka yi aiki da kWakwalwarka-‘Me ,zaisa Daddy ya koresu? Why ‘ not you? Gidanku ne Gidan Mahaifinka ne ka ce, amma duk da haka ’baka da wani amfani yanzu, baka da Power nemawa kanka power kana da . Kudi ba ka da Power a Gidan kuma ke nan kaiba komai bane balle a ‘waje, .’ Ibrahim (for.example of Power), mutane. na bashi'Respect kowa na ganin girmansa. Haka ne komai ' naka ne, amma manarshi ake bi; me ya sa? KoWa ya san matsayinsa, Likita ne yana 'aiki yana ‘nema'yana maintaining, md. ne na Kamfanin da yake da suna dagirma a Africa' baki daya, kowa ya san sunansa DR. ’ IBRAHIM SULAIMAN BIRNIN GAYU. ,, Wa ya san Sabeer balle ya san matsayinsa ‘ Kai ba komai’ba‘ne sai dan Dr. Sulaiman BlRNIN-GAYU ya baka Identity. ’ .na Dan dr.-Sulaiman mai zaman banzaba mai ‘kashe kudi da Shaye-shaye da neman mata wannan shi ne sanin da aka maka ka fadamin ya za ayi ka' yi daraja k0 mutunci a' ‘idon 'jama'a da duniya gaba daya.. ‘ ~ ' A halin yanzu dai'ko nima na'fika, saboda nice Manager hajiya Momi wacce a yanzu itace President na BIRNIN GAYU gaba daya. ' ,‘ Nasan kwanan nan zata maidani manager BIRNIN GAYU gaba'daya kaga: zan ji dadin juyaka, da wulakantaka da nuna maka matsayinka. kaga "yadda ’yar talaka zata juya dan masu kudi a; Gidansu'a kamfaninsu a ma'aikatarsu zaka ga yadda k0Wa, zai fi bani . muhimmanci‘ a kanka .saboda ni bana cin kudinsu a banza ni-nemar musu ma nake'Tana‘ gama fadin hakan ta juya ta tafi abinta. Ransa ya yi masa zafi ya dinga jin zuciyarsa kamar -wuta, maganganunta suka tsaya masa a’ rai ya kasa koda motsi, ya bita da ido yana kallonta lokaci na .farko kenan da aka fara fada masa baqaqen maganganu da suka Gara masa hankali,‘ yaji sun' tokare masa zuciya, kuma ya kasa kodayin motsi bare ya bude baki. ya zageta k0 ya‘ mata wulaqanci To ita kanta Deedan ta yi mamaki tana jira taji ya balbaleta da_ masifa. da bala'i 'sai taji shiru don haka bayan ta dan yi nisa kadan sai ta sake juyOwa ta ga me ya ke .yi har yanzu yana tsaye yana kallonta, taga wani~ Bacin ,rai a fuskarsa DA har saida yasa gabanta ya fadi jikinta ne ya yi sanyi,sosai ta isa dakinta tanatunani..“Ibrahim ne ya'mata waya yana da'riya ya ce, "Duk abin da ya faru ina ganinku, kuma ina jin ku (Good job tabbas banyi. kuskureba Deeda zaki iya saita tunanin Sabeer da irin naki tunanin da baiwar DA kike DA ita ta hanyar"; ' ' "A’a Ibrahim wallahi hankalina ya tashi nifa bana so in ga na Batawa wani k0 bakanta masa, yanda' na ga Sabeer ya "Kar ki damu Deeda "Sabeer nefa, ki saurari goguwar da zata biyo bayan shirun, maganganunki xasu sa. ya dauki mummunan mataki amma sai ya shirya miki daukar fansa‘ wanda daga ni har ke ba zamu iya guessing din me zai yi ba. ' " Tabbas buqata za ta biya, zai soma qoqarin yin aiki to prove himself' amma sai yayi qoqarin nuna miki matsayinki. Deeda za ki iya jure wulakancin da Sabeer zai miki". , ‘ Ta yi Shiru’ na dan tsawon lokaci. sannan tace, "Zan. iya (Any thing for lbrahim)” : Ya yi mumushi a: cikin ranSa yaji dadin kalamanta ya ce, “Na gode Deeda (you're.‘ really a sweet Frend) lokaci guda kin zama wata Bangaré na rayuwata, na gode". Murmushi ta yi ba'tare da tace komai ba ta ajiye Wayar ta tuno aiki take dazu amma da ya ma ta Waya ya fada ma ta ga yadda sukai da Sabeer yana so ta zo garesa ta sameshi, ta ‘ _ fada masa duk abin‘ da zai tunzurashi k0 meye ya zo mind dinta wanda hakan ta yi ganin "yadda hakan ya sa Ibrahim farinciki har taji a muryarsa ta tsinci kanta cikin farinciki da, Sukuni. .' . _ " Ta kwanta ta rungume filo ta ce, "Ibrahim na zama‘ Wani Bangare na rayuwarka, ya yin da ni kuma ka zama rayuwata gaba daya, lokaci guda' burinka ya zama nawa,‘farincikinka ya zama nawa, damuwarka ta zama nawa. *9* *y* *5* sabccr ya koma dakinsa ya kwanta kan , kayan nan da ya yi kaca—kaCa da su, sai dai-tsabar zafin ,zuciya bai lura da yaddq dakin yake ba, ya kuma manta da yaddah yanayin dakin yake ‘ Ya jima yana tunani, wani lokacin hawaye su zubo masa ya. tsinci kansa Cikin kewa.’ ' Ya dinga jin kamar bai da kowa da komi a duniya, ga Bacin rai ga ga kadaici duka a tattare da shi'. ' haka ya yini kwance a wurin kulla wannan ya kwance wancan har Ibrahim ya dawo yasa aka hada abinci kala —‘kala Wanda ya keso,.ya turo ya, nufo dakinsa,'yana budewa ya ga wurin duhu, ya kunna wutan ya Samesa kwance a warin cikin yanayi mai ban tausayi. ' . Ibrahim ya matsa gareShi ya taBashi. "Sabccr". Aikuwa kamar Wanda ya dana masa wuta 'ya yi.saurin mikewa ya'bige hannunsa.‘ ’ "Ka kyaleni 'ka rabu da ni,_ kaji dadi burinka ya cika ka sani cikin wani irin hali ka' rabani da komai". hawaye' ya' zubo maSa, "Ka rabani da' Sister, ka rabani .da Daddy, ka ra‘bani da komai, matsayina da mutuncina ka rabani daShi. ‘ ka rabani da komai da nake dashi wai dan an mai dakai mai kula da komai-hakan yasa ka dauki 'kanka“ wata‘tsiya. To bari in fada maka nan Gidanmu ne,“ dukiya- tace sai na kwace duk wani abu nawa ~da ka kwace,min kuma sai na rabaka da kowa kamar yadda ka; rabani dasu, Sister, Daddy, ‘da matsayina Power;na. Ibrahim Sulaiman BIRNIN gAYU! sunan Ubana da family da ka kwace min sai na kwato kayana. . ‘ Ka. riqe a ranka" daga yau“ zuwa kwana goma sai na nuna‘maka matsayina". " ' Ibrahim ya yi‘ shiru yana‘ kallonsa . Kalamansa'tare.suke‘da sanyi da zafi sanyin dai shi ne yana murna Sabccr'zai zama Responsiblc, abin da ya jima yana son ya yi, ya san CiWOn kansa, zafin kuwa shi ne Sabccr ya mai rashin fahimta; , sai dai wannan ba komai bane tun da Sabccr zai nutsu ya mai da hankali akan aikinsa da rayuwarsa. ' . Ya kalleshi a_ ransa ya ce, "Sabccr ban so na Bullo maka ta haka ba,'kai‘ka sani dole" A zahiri kuma sai ya yi murmushi "ya ce “Ga Abinci kaci, na'san'bakaci ba don ba abin da zaka iya yi". * Nan ya juya gamida cewa, "K0 ka gyara dakin’ka k0 ka kWana cikin datti duk ruwanka". . Kife Abincin Sabccr‘ya yi a kasa. bazaka ci'Abincin ba". . Gaba daya ya zubar da shi.-ya bi Ibrahim da fada da'tsawa, .bai'kulashi ba ya wuce A,wannan Daren dukkansu ba wanda ya rinsa, ,kowa'da‘ abinda ke ranshi. Ibrahim ne ‘ma da.‘baccin ya gagareshi‘ ya kira Farida, kusan kwana'Suka yi' suna waya, ‘sai dai bai fada ma ta yadda suka yi da Sabccr ba deeda.ta yi ta 'kiran' wa'yar Ibrahim yana ‘_ (Waiting call), ta ji ba dadi'a‘ranta Ibrahim ya ga wayarta saidai bazai. iya ajiye .wayar Farida ya amsa na ta ba, sabo da amuhimmancin farida' a gunsa da kuma' muhimmancin maganar da suke. ' . Wannan ya bata ran Deeda ~sosai ta kwana da fishi da Bacin rai-a zuciyarta; *y* *y* A *y* 4“ uq washegari tun safe' Ibrahim ke kiranta, amma tayi banza'da Wayar _ ta .ci gaba da aikinta da, harkokinta da Momi, ya 'yin da Momi kece mata zata fara Zuwa office da ita don kula ma ta da wasu .ayyukanta sabo da ta lura'akWai karuwada ita sosai. Kafin Déeda'ta ce wani- abu suka ji motsin shigowar mutum, gaba daya suka maida hankali gun Sabeer ya. shigo. ' ' Momi tayi mamaki sosai ‘ Kajera ya nema ya zauna ya harde kafa daya kan‘ daya tare da goya hanunsa a kirji. ' Momi kallonsa take don ya daure-mata kai. Ya yi .murmushi ya ce, "Duk da ba'ki ce in zaunaba na zauna, ai ina ga 'da'da dakin uwarsa ba sai an masa izini ba". Tayi dariya. "Kwarai wannan haka yake, bani da matsala k0 da’ cikin Dakina ka shiga balle ‘falo, don da kai da su Zulaiha daya ne a wurina". "Haka ne Momi Na ji dadin maganarki. Kwanaki kin ce min duk abin da na ke so in 20 don ke matsayin Uwata ki ke wannan lokacin ban karBi tayinki‘ ba na yi biris da maganarki, yanzu na fahimci na yi kuskure shi ne na 20 gyara kuskUrena 'da fatan za ki yafe minkuskuren nawa'?” ' "Kwarai ‘kuwa, ai Uwa tana yafe laifi kau da kai akan kowannekuskure da yaranta za suyi mata". ’ ' "Na gOde Momi.. " ' Hakan ya sa ta kalleshi cikin mamaki, don bai taba fadin; makamancin hakanba yin mata magana cikin taushin Harshe. ‘ Ta ce "Me ka ke so:Sabeer?" ' . Ya yi murmushi. ~ "Har kinyi saurin fahimtata magana 'zamuyi amma ina buqatar sirri". ne' Hakanya sa Momi ta kalli Deeda’tace "Dan bamu wuri". ”‘deeda tamike ta fita zuciyarta cike da tunanin me'; Sabeer ya zo yi? ' a hanya tayi kicibus da ibrahim Ta kallehi. ’ "Ina kwana Likita?" zata wuce yasha gabanta meye haka deeda tayi murmushi meya faru "Kin fini sani,Ya za ayi' in sani?" "Me ya sabaki dauki wayataba ohhh tana dakine In ba zaka damu ba Zan wuce "I am sorry .jiya. nayi ignore din wayarki Tayi dariya. ‘Oh! Wannan karka damu daman ba lambarka Zan kiraba mistake nayi Ba'yadda ya Iya DA ita dolensa ya' haqura, Amman yaso sudanyi hira _ _ Bayan. fitar Deeda Sabecr ya‘ kalli‘ Momi.» yace, "Ina “son kimin taimako ne a matsayina na danki in wannan’bai yi ba, to matsayina na dan mijinki, in wannan‘bai yi ba, to sai a koma fannin business __ta dago kai ta; kalleshi ta‘ tabbata akwai abinda yakeso mai:mahimmanci Ta ‘ce, "Fadi buqatarka sai inji a matsayin da zan'ajiye’ka". ., Ya yi murmushi ya ce, "Ba wani abu mai ’ wuya bane, 'wannan manager taki za ki bani ._ Aro nadan wani lokaci k0 p'A dinki take oho? ’ Well k0 ma meye dinki ce' ina so ki ‘ban aronta na wani lokaci”. 'Ta yi dariya. "Sabeer ’ .ke nan, «nayi mamaki“ : Deeda ai “matum -ce balle ayi Cinikinta ko aronta. ‘ Amma fa na yi mamaki'. 'Me zakayi da. Deeda, ba irin 'yan matan da ka' ke so bane banajin Deeda ~na. da wasu qualities din da ka keso a tare 'da Mata. Me zakai da ita?" , "Wannan ba ruwanki bane" Ya'bata amSa kai tsaye. "Wannan' ‘ k0 shine ruwana"~.- Itama 'ta mayar mesa da amsa "Saboda Deeda ‘amana ce a gurina, kuma. yarinya ce 'yar mutunci mai addim' da‘ nutsuwa ba irin yan iskannan bane?" ‘To waye dan iskan?" Ya fada cikin fishi; yace ina fatan ba ki yi kuskuren daukana a dan iskar ba? In k0 haka ki ka dauka sai ki yi' saurin saukewa 'kafin- in tune miki da Tarihin iskancin 'ya'yanki "Kai Sabeer ya' isheka Ka yi maganar da ta kawoka ko ka tashi ka fita'na ‘fada maka Deeda ba 'yar iska. ba ce, kuma ba, zan iya baka ita ba saboda amana, ce sannan kuma tana min amfanin da ba kowa zai iya yi min ba. Deeda kamar Kazar da ke min Kwai ne a kowanne'lokaci ba tare da wani matsala k0 shan wuya ba, don haka ba zaka rabani‘ da ita ba, tana da muhimmanci da amfani a ,wurina fiye da kai". . Kalamanta ya ‘ baKanta ransa musamman‘yanda‘ ta yabi deeda ya bakanta .masa rai._ ' Wato; da 'gaske “Deeda . ta fishi-. muhimmanci kamar yadda ta fada? ".’No, ba zai yiwuba Ya kalli. Momi ya ce, "To yanzu sai mu kau da maganar dangantaka don kin fada a nan kin‘ nuna keba‘ Uwata ba ce, kuma ba Matar Ubana bace, kin nunamin’keyar kasuwace don ‘ A haka sai mu zarce deal; kuma niba wata tsin nake so wannan matsiyaciyar ta min ba don bana tsammanin akwai wani Abu sabo a jikin mace da zai fito Wanda ban sanshiba (in and out) zata dinga min aiki ne, Shara, __m0pin goge'. ' goge, wanke bayi, 'Girki, har Wanki an éverything da mai Aiki keyi". Ta kalle shi cike da mamaki tace "What? A can'ba masu aikin Birnin Gayu ne?"KO kuwa qaramar yarinya kakeson maidani "Akwai ma'aikata kala~kala wanda za su maka ‘abinci ba 'yan kasar nan bane, masu yiwa mahaifinka kasa su dinga maka mana.‘inba hakaba To meye‘ka ke neman Deeda ta maka abin da kana da wanda suka fi ta?” "Wannan ba ruwan ki bane,ya fada cikin daga murya haka nake so kuma haka na ga dama, ita nake so ta min ba kowa ba,- 'kuma ba cewa na yi ta koma side dina da zama‘ba. Anan din zata je ta dinga yi tana dawOwa ba cewa nayi' ki‘bani ita ba. Ina‘ son’ ta dinga yi min Wannan ‘ aikin kullum, kuma a shirye nake na baki duk abin da kike so, na ji labarin kina son- wani Kamfanin da Daddy: ya mallaka min na Lagos, in har yanzu kina da, buqatarsa, a shiryé‘nake da in baki shi yanzu; yanxu inhar zakiban deeda taimin aiki tuni hajia ta dauke wuta tai shiru me take tunani shin zata Iya bada deedan kuwa Mai saber ke nufi game DA deeda mu hadu a next chapter naso post din yau yafi haka yawa Amman me kunqi yin comment ni kuma abincina kenan banqiba koda zagina zakiyi zakayi DA comment din naka burina kawai naga ruwan comments kuma kusha karatu kamar ba gobe hmmmmmmm lah shared a profile . birnin gayu chapter8 takardu da komai a shirye suke, hannu kawai zan sa kema kisa Me kikace?" ' ’ Momi ta zaro ido tana mamaki. "Such a' big offer-kan Deeda?" "Ba damuwar ki bane, eh k0 a'a?" "Eh". Ta bashi amsa; ‘ "Na yarda na amince". ”yace gud dadin dake akwai iya sanin Business muSamman 'wanda ‘zai kawo UWar kudi da riba, duka ba tare da an sha wahala ba. Ina so aikinmu ya fara daga yau, duk yadda za ki yi ’ki sata ta fara zuwa aiki yau, kuma ki fada ma ta ta sani cewa I am the b0ss ita mai Aiki ce, ni oganta, za ta yi duk abin da nake so * komai wuya komai dadi". “'Na ji". Nan ya mike ya fice. Momi murna ya lullubeta, tace lallai na yarda tabbas Deeda alheri ce a tare da ita dalilinta yau ta sa ta samu kamfani gaba' daya , "Wow! Amina'kudi kan kudi bari' ta_ Shigo in san ‘daba'run da zan yi in turata ta fara zuwa masa aiki. " yau‘. ,*.*j .*9*, *9* . Deeda ta ga fitar Sabeer, .don haka ta tashi ta koma cikin Falo ta samu ‘ Momi. Har za ta‘wuce ta kirata; "20 mana Deeda, magana‘zamuyi". "To Momi". . . Ta fada lokacin da take kokarin zaunawa., Momin ta ce, "Deeda magana zamu yi, don Allah ina so in rokeki wata alfarmane, wani aiki na ke so in qara miki, amma in zai miki yawa zan iya rage miki wasu daga cikin ayyukan da ki ke min”. ‘ "To ina jinki Momi". _"Wani aiki ne"? "Allah Yasa‘dai baif1 karfina ba". Momi ta gyara zama ta. ce, "Daman ina son ki dinga zuwa Bangaren dana kina kularmasa dashi, ne kina gyara masa‘ kamar yadda kike gyara min. , . " Deeda ta kalleta cikin ware ido da alamar zai yiwu? Ta‘ce; "Hajiya namiji nefa, kuma- bai da mata "Karkidamu, in ya fita da’ Safe sai ki gyara ki dawo‘ ba-zama za ki yi acan ba. kamar: girki 'in kin dafa kawai ki shirya a Table ki dawo‘ — Dana ne bashi da matsala ba zai miki «bin da ki ke tunani ba, ki yarda' da ni ba zan kaiki inda 2a a cutar da ke ba, kuma ba zan bada dama ya cutar'da ke ba, yaran gidan nan suna da tarbiyya ~suna: da halin girma. Please Deeda taimakona za kiyi". Haka Momi ta marairaice .tana' rokon Deeda, duk da ta .san‘ wani tsiyar Sabeer ya shirya mata DOn dole Deeda ta amince da buqatar Momi sannan sabo da Ibrahim, amma ba don ta so hakan ba. - Ta ce, ke nan Hajiya na ji zan dinga zuwa namasa in dawo, amma fa in ya némi ya keta min mutunci ba Zan kyale ba,~ zan dau mataki. Sannan zan yi magana da Inna mai Fura in ta amince shi ke nan". '~‘To' kar ki damu ba sai kin je ba ma zan sa a daukomin; ita zan nema mata Wurin zama a BiRNIN GAYU. ta dawo kusa da ke, inaga zaki fi Sakewa in kuna zuwa aikin tare da ita Deeda tayi wani lallausan.murmushin jin dadi. ' ‘ - Ta ce, na gode, za ki dawo da kaka kusa da ni "Kwarai Déeda. wannan qaramin aikine ne da zan iya yi sabo da abin da ki ke min :na. kyautatawa kuma wannan aiki da kika karba yau. Komai zan'iya sabo da farincikinki, don. Haka zan dauko Kakarki in dauki nauyinku, ,zan ba ku gurin zama da dukkan wani abu .na jin dadin rayuwa da zaisa ki farinciki". "Na gode Momi, Allah ya saka DA alkhairi "Ameen. Sai dai Deeda ina son ki fara aikin daga yau, sannan please ki bishi ahankali yana da saurin fishi’da'zuciya, yananda fada, amma ba shi da matsala, kar ki damu Deeda ta ce, "To hajiya na ji". A ranta kuma ‘té cr "Ni kuwa nasan fadansa da halinsa, kuma nasan ya yi hakanne donya kuntata min shi ya sa ya bullo ta nan, sai dai zan jure wulakancinsa". Nan ta mike ta yi ciki, ta canja shiga sannan ta dauki 'Waya~za ta bugawa Ibrahim. Kafin ta kai ga kiransa Wayarsa ta shigo. Ta yi. saurin .dauka tare da yin 'sallama "Daman ina shirin kiranka". ne yanxu ya sauke ajiyar zuciya tare da fadin ’, yanzu aka yi Waya aka fada min abin da‘ ya daure min kai, ina tsammanin Sabeer ya samu Waya a wurin wani a gidan nan. Ya kira Legal Adviser dinmu da kuma MD. na Kamfaninmu da ke Lagos ya ce yana so'ya barwa Momi Kamfaninsa Ya za akayi Sabeer ya dauki Step din-nan ba tare da sanin Daddy ba,kuma na rasa dalilinsa, na son yin“haka, yana so a hada Takardu a kawo masa Deeda ta yi ajiyar 'zuciya ta Ce, "Sai yanzu na fahimci abin da ya sa Momi ta ke lallaBani. Wai Sabecr ya dauki wannan abin da tsananin da zai iya yin komai don kawai ya dau 'fansa ya nunamin matsayina." ' ne ' "Me ya faru?" Ibrahim ya tambaya. Nan ta labarta masa yadda akayi. Ya yi shieu na dan gajeren lokaci ya Ce, "Sabeer ne fa, "kadan daga aikinsa ke nan (He Will just do anything Crazy) don kawai ya cimma manufarsa. Sabeer fltinanne ne akan abin da ya sa gaba ko yayi niyya. Deeda ina gudun kar Sabeer ya cutar da_ ke, ban zaxa zai Bullo mikita‘wannan hanyar ba (He will to run you) za ki‘iYa kuwa?" "Zan iya Ibrahim in dai wahala ce ai ba ta kisa, wuya kuwa a cikinta aka haifeni a 'cikinta na tashi na girma". "Duk da haka Deeda in kin‘ga ba za ki iya yiba‘ to kibari kina ji?" - "Na ji". "Na gode". ' "Kar ka damu, ai Kudi Momi -za ta biyani' aiki na ne". . Dariya ya yi gami da girgiza'kai ya ajiye Wayar. ' ' "Deeda ke nan, wani lokaci halinta kama yake min da na Sabeer". Nan ya shiga tunanin. yadda zai tsai da_ deal din da sabiecr .ya_ yi_ da Momi Deeda kuwa Mayafinta ta dauko ta fito Momo da kanta ta rakata bangaren Sabeer. din Sun yi tafiya mai dan tsaWo tamkar ba a gida daya suke ba, akwai tazara tsakanin bangaren Momi da na su Sabeer. Sun sami Sabcer zaune falo ya dora kafa daya akan daya yana kadata yana jiran isowarsu. ' Tun daga falon Hajiya ta fahimci halin da gidan yake, gaba daya akwai Ta ce, "Sabecr ga Deeda, 'sai dai aiki za ta yi maka ta tafi. Kuma don Allah a kiyaye", . Kansa ya dage‘bai kulata ba, 'hakan ya sa ta wayance, ta ja Deeda tana ‘nuna mata cikin gidan kafin ya ma ta rashin kunya, ya kunyatala a gaban Deeda. ‘ cikin da kewayen gidan ta nuna ma ta, sannan ta juya ta tafi Ya zaune a Wurin' Dccda ba ta kula Shi ba ta hau yin abin da Ya ‘kawota. ' ,. Gyaran Kicin ta ta fara’ wanda 'ba wani datti 'a cikinsa sai sabo da ba girki ake a ciki ba, har'ta fita falon ta share ta goge,,ta gyara duk Barnar'da ya yi. " Yana ganin tana Moping‘ya qi tashi a wurin, kuma yaqi matsar da qafarsa, ita kuma ta Ki kulashi ta wuce. . ‘ "Ke mai aiki!" Ya fada cikin tsawa. "A gidanku haka aka koya miki? Kina ganin mutum ba‘ za ki gaishe shi' ba? Daman ''yan kauye Tala‘kawa ba hankaline da ku ba Ba ta ce masa komai ba, ta'dawo gami da rusunawa ta‘ ce. "Ina yini?" Kan da kai ya yi bai kulata ba, hakan ya sa ta wucewa. Ya sake kiranta. "Aikin nan bai- fita ba, sai kin sake, sannan idan kin gama akwai wani aikin a daki. Kuma kar ki zata-zan fita in barki ki yi yadda kika ’ga damane, ina nan idona akanki. . Nan ma'bata' musa masa ba, ta koma ta fara sake' goge-gogen ta sake sharan da moping din, hakan ya qular da shi, don'ko a fuskarta bai ga alamar ta ji haushi ba. . Nan ta20 wucewa ta gabansa yai ma ta wani mugun kallo. ke tsaya! " ’ Cak! Ta tsaya ba tare da ta Waigo ta kalleshi ba. ' "Ina fata kin soma ganin isata da power na, tun a nan kafin zuwa gaba‘ zan nuna' miki ke matsiyaciya ce, matsayinki a karkashin takalmina yake' Bai ‘Bata lokaci ba ya sa kafa ya doke robar da take. moping'din ruwan gaba daya. ya zube a wurin. yasa hannu ya hankadeta, suuu! kuwa ta tafi ta zame ta daku a kasan tayils din“ dakin. ’ ’ "Wayyo Allah na Ta fada kamar za tayi. kuka. ‘ ‘ ' Ya kyalkyale da darin mugunta ya ce,* "Sai na illa,ki na karya miki baya kin zo. baki da sauran amfani. Su Miss. Manager an zama Mss. House Girl. " "Mugu kawai, Allah Ya saka min abin da ka yi min, iyakar abin da zaka iya yi ke nan", "A'a ba iyakarsa ba ke nan," yanzu muka fara, mu je zuwa, oya! Ma za tashi ki goge ruWan da ya zube Nan ta mike da kyar ta nufl Kicin ta dauko wani mopan ta hau gogewa. Ranar dai har Kujeru sai da Sabccr yasa ta daga ta share but bango sai da ta' gage 'ba tare da ta huta ba, tana gamawa kuwa ta fara na‘dakinsa. , _ Anan ta galabaita sosai, Sabceq ya dau tsawon kwanaki yana, war gaza dakin, amma ya sa ta gyaransa a lokaci daya: ‘ Yamma lis ta mai da komai mazauninsa ta kimtsa komai_ ta ki‘ra masu Aiki aka gyara WindoWs din da ya farfasa. Shi ya yi mamakin yadda ta gyara. dakin yadda ya yi kyau‘ya tsaru ma; ya f1 na da. Ta gama ta shiga (Bathroom) shima ta hau aiki, ta- gama ko‘ina ya'dau Ramshi‘da baske. " ‘ A KOfar‘Bayin ta zauna tana hutawa, ga gajiya ta yi lis, ya shigo ya sameta, ya tausaya mara kwarai', gyan-gyadi ya dinga' kwasarta, tayi sauri ta miqe‘da ta tuna tana da girki, nan kuma ta nufi Kicin donyi masa girki, nan ta shiga kaiwa’da kawowa don bata san me za ta dafa ba, kuma ba ta iya‘ girkin’su ba 'don‘ita ‘kO Momi ba girki .take yi'ma ta ba Ta yi tsaye ta rasa abin yi, ‘Ya shigo ya sameta, .ganin dai a yau ya ma ta mugunta ya wahalar'da ita’ da yawa yasa ya Ce ta r tashi ta tafi ba sai ta girka ba Nan ta circ kai- ta kalleshi gami da kafa mai idanu tace, "Aikina ‘ne kuma saina yi, bana son 'wani tausayawarka ko’ sassaucinka dai ‘ina'da raina lafiya ta to duk aikin da ka bani yau kuma sai na yi". . "Fine, ‘ki‘ yi".-Ya fada cikin fishi. me kika dauki kanki? Don- kin samu na‘ miki saSsaui‘i shi ya yi miki dadi'ko ki yi girkin - yanzun nan, ina-son in, ga ~. dishis Abinci kamar kaloli shida da home made drinks nanda awa daya Nan ya banko' ma ta kafa ya; fice, ta bishi da kallon tsana da harara ta ce "Wannan gayen kasheni yakc son yi sai ‘dai zan nuna masa bai isa ba". ' ‘ ' Nan; ta dinga kaiwa "da kawowu, ga lokaci na tafiya, ga ba abin data iya. . ' Nan dabara‘ta fado mata ta kira Ibrahim a Waya, tayi sa'a ya dauka. ‘ Nan "ta fada masa matsalar, ya yi murmushi ya ce, ".Daga jin muryarki ba ki ‘sha'dakyau ahannun Sabce'r: ba". Uhm! Ka rabu da Wannan'qanin na ka, ban san da wane suna zan kirashi ba, ban 'yi‘ tSammanin yana da zuciya, ba ta ,dutse ne a kirjinsa". Ibrahim ya kwashe da dariya ya ce "Yanzu dai. bari in fada miki abin yi kafin sabon Boss dinki. ya 20 da Bulala", Ta yi kwafa‘ta ce, ".Ai na ga alama abin ' da yai'saura ya yike nan,‘ amma ni dai—dai na ke da shi". - ' Nan Ibrahim ya fada ma ta; wani Site na girke— girken-da za ta shiga a' lnternet, Wanda yawanci da irin.girke-girkensu masu girki ke yin koyi. . . Ya fada ma ta irin abincin da sabccr ya fl so, ya Kara da ce ma ta, "I'dan‘wannan bai yi ba taje gun. Chief Cook na gidan~ ta karBi Littafin girke- girke da~ kuma Menu na Abinci, k0 kuma zai yi Waya ya sa a kaWo ma ta", " Nan ta yi masa gOdiya, Sukai sallama. Ta sha wahala sosai 'wurin gwada dafa abin da ba ta taBa yi_ba, amma duk da hakan sai data nace ta yi komai kasancewar ta samu sauKi duk abin da take nema akwai shi' kuma akwai electroniac na girke girke kala—kala da haka 'ta “ ***“———————-——-—-—--—-—an . ta hada Abincin, amma kicin din ya yi kaca- kaca ya koma sama__ da Rasa. Haka ta hadasu‘ gun‘ guda ta tura ta kai maSa, ya sha. mamakin yadda ta gama a lokacin da ya bata, a gabanta ya bude ya dandana.. Tabbas Abincin ya yi dadi amma tsabar yar bata mata rai, ya sa kafa ya ture Abincin gaba daya ya zube Taji Bacin rai da wani irin. bakinciki, amma sai ta shanyeshi ta‘ce, "Allah Ya huci zuciyarka, zan sake wani yanzu". . . .haushinta ya ji ya Kamashi kamar ya ruféta 'da duka, burinshi guda yanzu ya ga ya quntata- ma ta ya bata mata rai, ’amma yarinyarnan k0 a jikinta, bayan ta kwashe‘ za ta fita yace ma ta, "Ba saikin Sake ba, bana buqata Ba ta‘kulashi' ba'ta fita ya bita da kallo, k0 me take ji da shi oho? "Ka ’ga 'yar Talaka da nunawa mutane Attitude". ‘ Ba ta jima da fita ba ta sake dawowa ta 'ce"YallaBai akwai wani aikin?" "Babu". Ya fada a hasale. "Na ga alama kina enjoying aikin ne". Ba ta- kulashi ba ta juya har ta fara tafiya ta tSaya ta Juyo ta 'ce, "YallaBai .an .kira' sallar magariba kar ka rasa jam'i, 'na ji ana‘kOkarin Shiga, na gyara bayin- sosai, za kaji ‘dadin yin Alwala". Ta fadi cikin sanyin murya. "Naji". Ya fadi, "Zan‘ yi- yanzu, na gode Murmushi ta yi masa tare. da daga masa kai ta fita. ' ‘ Ya tsinci kansa da tashi ya” yi Alwala, rabon da ya yi" sallah a jam'i ya manta. Nan ya zauna har iSha, .sannah ya dawo ya kwanta yana‘ tunani. ' Dccda kuwa tun data koma dama dai tana hulun sallah, kawai zubewa tayi a gado, bacci mai Karfi ya dauketa, wurin ka'rfe goma ta tashi, ta ji ko‘ina a jikinta ciwo‘ yake Wanka ta. shiga ta yi da ruwa mai zafi sannan ta'hau Computer don dUba lecrures din da aka yi na wannan ranar.don .bata Samu leqawa ba. tun safen. ‘ . - bayan ta gama abinda take ta dauko laptop ta lissafa kudaden hajiya‘tare da yi mata“Transfer-k amar yadda take mata a koWanné, ciniki Sannan ta dauki 'Waya “taga miss call din Ibrahim, tare dai Message dinsa, ~yana ma ta'sannu da yi ma ta‘addu,a da kuma fatan alkhairi. : a Murmushi ta yi'bashi ta bashi amsa da cewa"Na gode". ’ it I if. Q ii .it v 4* ,lbrahim yaje side din 'Sabccr,‘ yadda‘ ya‘ga ’ gurin ,-._ya tabbalar Dccda‘tayi aiki.‘ ‘ " "Allah Sarki.baiwar Allah!" Ya kalli Sabccr yace, "Amma naji dadi yadda nAga wurin nan da‘alamar ' zamu shirya‘ga- wayarka da komanka na dawo dasu, amma fa har yanzu sai dai in office zaka koma sabccr ya ba shi amsa. ' ' . "An fada maka. Waya daya ce. gareni Kuma dama office ko baka fada ba, ina nan dawowa, ‘ _ Sannan masu aiki 'da kake da ikon hanasu yi mini aiki, to na sa wanda na "ke da ikon sata aikin, kuma ‘ta yi. Na san dai za ka ji haushi in na 'cé maka ba ni na gyara wurin kamar yadda’na bata‘ba" "Sabccr take it easy; ni fa ba abokin gabarka bane", " " "Mallam' fita bana bukatarka”. Ibrahim bai masa musu ba. ya tashi ya bar . Sabccr ya dauki Wayar‘sa, Farida ya kira. Ya jima yana yi mata korafi akan Ibrahim, da kyar ta lallashi ya hakura. Nan 'ya‘ ce ' mata: 'yana . nan hanyar zuwa wurinta amma sai .ya gama "abin da' ya yi niyYa- , ' Taji dadi sosai, sannan tace masa ita ma tana nan daWOWa ta' samesu, zata daidaita tsakaninsu da Ibrahim. " ' ‘*v* _*v* ' .*b* qarfc bakwai dai—dai Dceda na side din Sabccr sai dai harta gama gyaran, ' falon da kicinsannan ta hau saman,‘ Kayan'sa ne ’a ‘watse tun daga. kan Takalma, kayans’a, _Waya, system _ Ta'tattara koma'i ta gyara sannan ta buga Rofar dakin amma baitashi ba. Ta jima a’tsaye 'tana- jiransa amma shiru. Ibrahim neya bugo mata waya,’ bayan sun gaisa, tace masa',‘ ta yi_ ta bUga qofa sabir shiru". ' v Ibrahim'yayi daeiya in dai Sabccr ' ne za ki kwana k'ina-jira, dole kisan dabarar da zaki yi ya tashi..Ni ina da marasa lafiya, sai an jimau' . r Shiru tayi tana tunanin abin yi. Can ta mike ta nufi Kicin ta hado masa kayan Tea da da Ginger .Tea"tare da Milk ta'hado da Ruwan zafi, sannan ta yanka Fruit ta nufo Dakin‘sa. ta jima tana tsaye a wurin, ta 'shiga k0 ta fasa. ' ' ‘ ‘ Can dai' ta daure ta tura KOfar, a, bude ta ke, duhu ne ya mamaye d' akin tamkar dare. - Nan ta aji‘ye kayak break din ta nufi Window ta zuge Labulen ’nan 'haske ya bayyana a Dakin, fuskar Sabeer 'da ke kwance yana fuskantar Window ya ji haske ya takura masa,-Tsaki ya' yi ya juya kai ya sake gyra kwanciya. Bata kulashi 'ba sai da ta. gama tattara dakin ta kimtsashi ta bude Fudge don gyara ciki, nan ta yi Ido biyu da abin da ya daga ma ta hankali. , Kwalaben (Strong Wzlsky) ‘guda " biyu ta gani, zuciyarta. ta ma ta zafi Wato Sabeer har yan‘zu yana da. hanyar da' » yake bi ya sha Giya tak0 tausaya 'masa don shi ‘bai san illar da yake -"'yiwa_ kansa da rayuwarsa ba; DA bai shaba ta tattarasu waje daya taje ta zubar ta ma’ye gurbinsu da Joice da‘ kuma ruwa, sannan ta shiga Ta gyra ta fito. Har yan'zu bai tashi ba, duk" shiga da fitar da take yi, bayan ta. gama'komai ta matso hannunta like ‘da Cup din tana ‘taya za ta soma tashinSa? .' Can dai ta matsa dafda shi tana kiran sunansa' ' "Sabeer‘!~ SabeerH Sabeer!!!" Ta ja Tsaki ta Bata fuska‘tace, "Yanzu'in yaji ya 'tada bala’i ya ce shi Ogana ne. Sarkin yan gadara da mulki". Don haka ta‘canja salo. "YallaBai yallabai har yanZu'Shinru ‘sai ma gyara kwanciya da ya sake ‘ Nan dabara‘ta fado'mata ganin yadda ya. kwanta ya bude. Baki ‘ kamar wani baccin qaramin Yaro ya sa ta dauko Cokali ta cikaShi da Tea ta juye masa a baki. Nan take ta ga ya soma lashe Baki. , Ta sake kai masa na biyu;'t‘a lura bude bakin ya qarayi ta’zuba masa yana, kuma fito da harshensa yana bi. yana lashewa. ’ ' Hakan ya bata. dariya ta matso daf da fuskarsa tana zuba masa can ta kuma qura masa ido tana ganin yadda ya ke sha tana dariya, tana kuma enjoying kamar Wacce ta samu tV. Ba ta ankara ba sai gami ta yi ya bude ido ya zura mata idanu Cikin mamaki ganin yadda ta sunkuyO daf da shi tamkar mai masa rada, hakan yasa. ya yi firgigit! Ya tashi ita kuma hakan ya tsoratata, gashi ya miqé ya fito daga' cikin Bargo daga ‘shi sai' Gajeren Wando, hakan ya sa ta buga ihu tare da sakin Kotin Shayin ya zube a jikin lallausar fatarsa da bai .saba. da wuya ba, wohoho sai zafi. ‘ Shima' wani Kara ya' saka, Karan azabar ruwan zafin ya. mike tsaye-yana tsalle. Dariya. ya bata, ta-kasa ‘daurewa ' ta zalle da tana cewa, ",Ka yi haKuri don Allah, .Wallahi ba da niyya na yi 'maka ba .Haushinta ya kara kamashi, ganin tana mai dariyar Mugunta, ya bita ta ruga da gudu, ya sake cin tuntube da sauran Ruwan Zafin' da ta ajiye a Tire din ya sake Zube'masa a kafa, gashi‘ daga‘ shi. Sai ‘gajéren Wanda. Wani ihun ya sake sakawa',’ : "wayyo Allah na Ganin hakan yasa ta debo ruwan' Sanyi ta sake watsa masa a Cinya tana ceWa, "Sony. Sir; Sannu YallaBai".- ‘ ‘ ' Ihun ruWan sanyin ya sake bayan na zafin. Ba'ta ankara ba ya cafko Dankwalinta tare da gashin ‘kanta ya hada ya damke ya.ja. da qarfi, ta sa Kara: itama tana kokarin‘ kwacewa‘ ya ce, "Muguwa Aljan'a"yar Kauye, so ki keki ‘ kaSheni da azaba? " Ki ka sake shigo min-daki sai na. cire miki gashin kanki 'na karya yatsun Kafarki~ daya- Aljana kawai!" Ya‘ ‘fadi‘ lokacin .da - yake kokarin cillar da ita. Sai da tata bugi'Gini ta tsugunna a wurin tana. maida numfashi da Ya yin da kuma sabeer ya nuf1 Fridge ya dauko qanqara'yana shafawa a inda (ruwan' Zafin ya zube 'masa. Wurin 'ya yi jawur! Kamar jini zai Bullo. Nan ’ya lura ‘ba Kwalabensa na (Strong Wisky) a cikin Fridgege din. ~ Tana‘kallon‘sa ya nufota 'da masifa. "InaKwalabe na? Ubanwa ya ce ki ta am n Frdge dina?" ‘ "Ba uban koWa’ ya ce in taba . sai‘kai. Nimai Aikinka ce, don biyana za ayi‘, aikina ne cire datti da daudar da ke cikin' Fridge dinka. Wannan' Giyar_ .da. ka san Kazanta da' illarta da ba zaka yi ta durawa cikinka_ita ba, ka sani na debésu na' zubar da su gaba daya, kuma k0 gobe ka sake ajiyewa sai na sake dibewa; na zubar da su!" ' " "Ke kin isa ki taba abin da na ajiye ko ki hanani' ‘shan abin.._da' naga dama? Kin san TSadar su kuwa? Da ke 'da duk zuriarku duka in kun taru ba , za ku iya sayansu'ba.." "Oho ,dai K0 me ma ka ceni dai na zubar, kuma k0 yanzu ma kasa- sai na fasa" Kafa ya daga zai‘ shureta; .Ta ruga da gudu, ya bita: Ganin -bazai : kamata' ba ya‘ sa' ya ~‘ wurgeta da wani karfe “ya sameta k0 ta fadi‘ ta kama mayafalitana,‘ "Wash! Allah Mugu Allah ' Ya saka min,kuma yau ba zan karasa ma ka ba; kuma gobe sai na kuma.'.." .Ganin ya nufota yasa'ta mike da'dingishi ta yi ciki tuna cewa, "Na san dai ba kai ,Sallah' ba, dama 'kayi Alwala ka yi Sallah k0 za ka. samu saukin zuciyarka, duk rashin Sallah ya hanaka samun nutsuwa da sukuni kullum kana'cikin fishi. Gwada yin sallah akan' lokaci, 'ka ga yadda za ka dinga samun nutsuwa." Tana maganar ba, ta daina ba‘har ta ‘bace. Ya yi tsaki ya ce, "Aljanar Yarinya duk_ ta gajiyar da ni'.‘. Ya koma yana tattara kayan da‘ suka watse a dakin, ya dora a tray din yana yin mita, "Aljana na duaketa aiki; amma ni take sa Aiki."Yar banzan Yarinya harta isa ta zubar min da..." - Ya_ kama kai lokacin da yaji kanshi mass zafi , wajen da ruwan Zafi ya konashi yana masa radadi. ' . a ‘Wayyo Allah Na tsani Yarinyar nan. (I hate this Girl] ya dauki Wayarsa ya kira AbokansaNura da Salim, don su sukai mitin akan abin da zai mata wanda Zai ma ta ciwo, sannan ya kuma kiran layin Momj ya ce ma ta yana son lambar Deeda. Cikin minti biyu'ta turo masa.. A lokacin da Ya kirata..Ta samu ta isa tana jinyar kafarta tana “‘ ' Wayarta ta yi Kara, da- 'kamar ba za ta dauka ba don ba ta gane Layin ba. Can‘ ta daure dauka. Kafin ta ce wani ,abu ya rigata. ' ' . "Deeeda. » ' _ Ta gane muryarsa don haka ba ta ce komaiba' "Deeda!" Ya Sake kiranta da kuma karfi. " “Ta'amsa. ' "Me ye, ni kam kar ka fasa min Kunne", Haushi ya ishe shi_ ya rasa ma me zai .ce ma ta. Ya manta ma abinda ya sa ya kirata"Na tsaneki Deeda". Ya ce a basale. "Na-tsaneki! Ihate you... .- "Nima haka". Ta bashi amsa. Cikin yanayi da alama na k0 in kula tace, "1 hate you toa. , ' Dama abin da ya sa ka» kirani ke 'nan? Daga ji na san. bu ka yi Salla ba, don da Ruwan Alwala ya_ taBa, jikinka, hasken Sallah ya taBa zuciyarka na san -da zuciyarka ta yi sanyi. Don haka Oga je ka yi sallah. Su YallaBai fitina, Sabeer rigima". . Ta ‘fada‘ cikin sigar‘ tsokana. da dariya‘. Ta kashe wayar. ‘ ~ ba tare DA ya bata amsa ba. zuciya da Wani ihun bakinciki yasa da Bacin rai. Ya yi wurgi da Wayar. . "Wannan Aljanar yarinyar sai ta. kasheni wata rana, ba ta jin komai »a~rayuwa, komai baya taBata. Anya ma Mutum -ce kuwa?" . Nan ya bude Fridge ta dauki Ruwan Sanyi ya sha, ya kuma watsa a kansa ko zai‘ samu sanyi a zuciyarsa, kansa ya yi masa sanyi. Wurgi' ya yi da Robar sannan ya shiga Wanka. —, , Ya jima kwance cikin bab sannan ya fito. Ganin ya kasa, samun kwanciyar hankali .da sanyin zuciya yasa' ya ‘yi Alwalar‘ ya fito ya yi Sallah ya kwanta akan .Sallayar idonsa a rufe, tunaninta kawai yake Wanda ba abin da ya tsana banda ganin mummunar fuskarta a nashi fadin Amma ta shiga zuciyarsa ta zauna sabo' da yadda ya satunaninta a gaba‘ da yadda zai yi ya qular da ita ya ga taji haushi Wannan yasa awa ashirin da hudu tana maqale a kwakwalwarsa da zuciyarsa. Deeda ta tayi Waya tana bawa Ibrahim ‘labarin tsiyarda suka kwasa da Sabe’er tana-yi yana Mota, Dariya ya dinga‘yi' ya‘ ce,."Na fada miki :Sabeee ba‘ sauki zaku kwashe da' shi ba,kuma ta da Sabcer daga Bacci shi 'yaf1 komai Wuya' - Ta ce, 'Wallahi Ibrahim Sabecr nada matsala‘. . .. t r'Sam‘baya .son Sallah,:yana wasa da Sallah, sai lOkacin 'da ya 'ga damayake Sallah, ga shaye— shaye.. Wallahi . rayuwarsa na cikin hadari". , ' . "'hakane .Deéda, wallahi nima abin .na damuna. . Sai dai na yarda da ke Dccda, na San. za‘ ki sa Sabeer a hanya". "Ibrahim ba abu mai sauki bane. 'Kana ganin ni ‘da Sabccr kamar Wuta da AudUga~ muke? .Ya tsane ni; ni'kuma na tSani halayensa. "Za ki 'gyara halayyar da ki ka tsana Deeda". ' ' ' Ajiye Wayar ta yi, don shi Ibrahim bai san wahalar da _take sha a hannun Sabecr‘ ba ne. A ranar da yamma Momi ta, taho da Inna _ mai Fura. Murna a gun Dccda kamar Sallah. A jikin inna ta yini a Wannan. rahar tana murna. Bangare guda Hajiya ta ware musu a Bangarenta daki da falo da kuma Bayi. Akwai komai a wurin da Zasu bukata; , Tuni Inna.‘ mai Fura ta maye .gurbin "Decda wurin' aikin Momi na‘ gyaran Bangarenta' da kula da Side dinta. Kuma'Momi na jin dadin hakan,tana jin ‘ :dadin zama. da‘ Inna, don tsabtarta‘ 'duk da tsohuwa ce amma da sauran karfinta kuma ba ta da qazanta, kuma ba ta ma Hajiya shos‘shigi, hakan ya burge Hajiya. 1 ‘ Sannan Deeda ta cigaba da kula mata da lissafin kudin Business dinta da kuma side din Sabeer‘ Wanda kullum cikin fada suke ba Wani jituwa. a tsakaninsu Sabccr ba karamin wahalar da Deeda ya ke ba, haka kawai tana tafiya saiya sama ta kafa ta fadi k0 ya jawo .hijabinta da karfi ya sake sai ta fadi, k0 kuma tana tafiya haka kawai ya watsa ma ta 'ruwan. sanyi, ya yin ,da ita kuma ba ta nuna mishi ta ji haushi hakan ya ke Kara qular da‘ Shi. Wani lokaCin ta Ce mishi yaro ne shi bai da wayo shi ya sa'yake'halin Yara k0 ta ce masa ' bai iya komai ba sai kashe kudi da. fada, .itabA' cikakken namiji bane da zai'tsaya yana Wahalar da Mace, jarumin Namiji sai dai ya fuskanci Namiji dan uwan‘sa, , ' Abin da yadi, ba shi haushi shine, kullum tana kwatanta real man da Ibrahim. ' Wani lokacin tare da Inna mai Fura suke zuwa Bangarensa kuma .da sassafe; duk Baccin da yake sai ya ta'shi k0 kuma, tasa Wa‘azi da ke magana kan’hukuncin wanda baya‘ sallah da kwanciyar Kabari da ranar tashin Alkiyama‘ a cikin Wayarta ta ajiye a dakinsa kusa da inda tasan zai ji. wani lokaéin ,haka jikinsa zai yi'sanyi‘, wani lokacin ya dauki Wayar ya kashe ya ce in ta sake ka'wo Wayarta dakinsa sai ya farfasaShi. ‘ Deeda ta dau Wayar tace wurgar da wayar ba zai canja gaskiya ba k0 da mutum bai son ji' Wani' lokabin in Sun kanCamé da fada sai 1nna ta shiga tsakani, ga shi‘ Sabeer ne da rashin gaskiy; amma sai ‘ta ba wa, Deeda rashin gaskiyar don a zauna‘ lafiya; ‘Duk .wani abu da Sabeer yasan zai “yi ya Kular da Deeda amma kullum sai dai in ta kular da shi, musamman Baccin'Safe da ta ke hanashi, Alarm ke ta' da shi ’kOWanne Asuba take bugo masa Waya,’ in yaqi tafito da Asubar, in ya rufe dakin‘ta‘yi ta bugun Rofa k0. danna Door Bell. Ta, takuraWa rayuwarsa. Shi' da ya Yi hakan domin kuntata ma ta ne, amma sai gashi sam ba ta ji, ga shi inya koreta shi; zai.ji kunya, za ta ce ta gagareshi. _ Wani lokacin ya office don gujewa kayan haushinta, ba ya zuwa Asibiti sai Kamfani inda'yaje ya maye gurbin 'Ibrahim :haka'yake zurawa .,takardu ido kOWaCCe takarda aka kawo masa hannu kawai yake sawa ba tare da' dubawa. ba, haka duk wani Business Meeting da za a ' ‘yi haka za a tashi duk hukunci da shawarar da suka ba da dai-dai ne,d0n haka wasu Kudade suka soma Bata; .Manage: ne ya 'yi saurin sanar da Ibrahim halin da ake ciki, dolensa ya ajiye Asibitin _na wani' lokaci ya dawo yana ankarar da Sabecr cikin dabara da wayo da kwantar da kai. Da hakan dai ya ‘samu ya fara shawo kansa ya soma ganewa. yauwa kamar kullum deeda ta kuntata masa wuyanta ya cafko ya shake, ganin zai mata illa yasa ta gantsara' mesa Cizo ta ’gudu. Cike yake da,ita,‘> kuma da shirin yi mata abinda ba za ta manta ba. ‘ Su uku ne a Office dinshi' da Nura‘ da Salim. Duk Shawararda' suka kawo sai ya ga ya yiwa Deeda kadan. ‘ ' Ya kallesu ya ce, "Yarinyar nan ba ‘ mutum ba ce, Aljana ce, ba komai take ji ba, Salim ya ‘kalleshi ya ce, "Ga shawara, ‘wannan karon in har ka yi ma ta abin da nace ba t ita kadai ba ‘kowaCce Mace a duniya Wannan abin na saurin yima mace illa jin haka saber ya gyara zama sonjin KO meye Salim yace, "Soyayya". Sabeer Ya harareshi. i - ‘ .."Ba ka da hankali SOyayya wannan' yar Kauyen? Allah Ya kiyaye. , ' . ‘ Aikinma da ka ga' tana min dole ne don in Kuntata ma ta ne ya sa badon ina so ba naké‘ ganin fuskar‘ta a'ko yaushe, ko ba ta nan tana; cikin zuciyata. Aljana kaWai "Saurara Main. Inji Salim. _ "Ban ce‘ka' sota ba, soyayyar qaryaza ka yi ma ta, kace kana“ Sonta ka' yaudareta iya , sai ta yi nisa a soyayyarka ta mata illa sai ka rabu da ita. ‘ Ina fada maka wannan abu zai mata ciwo fiye .da‘ tunaninka,‘ inba wasa Ba sai ta kwanta Gadon Asibiti sabo da Ciwon Sonka". Sabeer ya mike ya yi shiru 'na tsawon lokaci yana tunani, sannan ya jiyo ya kallésu ya yi ‘dariyar jin dadi ‘har da ihu yace you are right) not bad Idea; Na samu hanyar Maganin 'yar Kauyen nan. ‘ Za ta yi tunanin ta Samu na banza, young rich handsome. ' ' guy’ na nuna ma ta ’soyayyar Karya: zai min wuya, amma zan jure. Na gode Abokina' Nan ya fice da sauri ya nufi Gida. Kamar kullum,‘ ya san sameta tana'aiki Ita da Kakana ya samu a falon. Ya yi sallama, mamaki ya sata bude Baki. ‘ "Yau su Sabeer ne' da sallama? Shi da kullu' yake shigowa Gidan da gadara da muna cewa Gidansa' ne, yau' ‘shi ne ya ke musu sallama" Inna ta amsa masa Ina yini Ya fadi ‘cikin‘muryar ladabi tare da cire Takalminsa ya ajiyesu a gefe. ' ‘ Shi,da ya saba‘cillar'da _su .atsakiyar falon, wani-lokacin ma ya wurgar da Takalmin da gangan sai ya daki ~ fuskar Deeda don mugunta,'.amma yau su Sabeer :ne aka ajiye Takalma a gefe hadda Gaisuwa cikin ladabi. Har yaSa Deeda ta 'matso kusa dashi ta zaro ido tana kallonsa'ta ce, "‘Lafiyarka lau yau kuwa _ Ta- fada lokacin da _take qokarin taBa goshinsa taji k0 dai ba shi da lafiya‘ ne‘.yace, "'Lafiyata , kalau', bana. son neman ‘masifa, yanzun. wannan bangaren ya wuce sama". Ta ‘bishi'da kallo kawai mamaki Deeda take ta kalli Inna: ta ce, ,"Yau rana ta ina ta fito? Sabeer ne haka a nutse? Kai anya ba lafiya ba". ; . ' ce "Kin ji. wata.magana, to Mutum baya canjawa‘ ne? . Deeda ta ce,‘ "Allah yasa na gaske‘ ne, don ni ban’yarda da wannan canjin na’ sabeer ba". Nan ta hada Abinci ta kai masa. Nan ma Dakin nasa kimtse ta gani kamar bai shigo ba wanda hatta Wayarsa ya ajiye a Wurin ,da ya kamata ba wurgi ya Yi da' ita‘ba. , Tana nan 'tsaye tana tunanin abin da mamakin canjawarsa, ya filo daga Toilet. Ya yi Alwala ta ‘zaro Ido tana kallonsa. " Ya yi mata murmushi ya ce, "Sannu. na wuce Masallaci. ' " Ina "ga daga'yau ‘ba’ sai kin yi wahalar kawo Abinci’ ba; ki dinga shiryamin a Daining Table kawai ‘Bude Baki da Hanci da Idanu tuna tana kallonSa. " Take. ta dinga layi tana jin kamar Hajijiya na dibanta Yayi saurin riqeta. ’ . "Yi a hankali mana, me ye haka? Ai sai ki fadi ki ji Ciwo." ' ' ' "0hhh Please Sabeer, Stop it, ka soma Behaving Normal, wannan halih kirkin da bai dace da'kai ba,-bai dace da. Personality dinka ba dont need to Pretend; garama ka koma ‘halinka nada yafi dacewa dakai, kuma nima yafi min saboda ina enjoying dinsa". ‘ ‘ A ransa‘ya ji kamar ya doke Bakinta.. A zahiri 'kuma sai ya ce 'Ni, zanje Masallaci'kar in rasa jam,i' ' ya wuce ya barta,.a wurin sororo Masallacin k0 ya:tafi -Sallah-, ,bayan sun idar da Sallar: ya dawo yaci. Abinci, a nutse ba kamar daba yana cin Abin’cin k0 dan karamin Yaro ba zai yi haka ba. . ' , . Yana‘ gamawa’ko- ta ga ya dauko files na office yana dubawa, ya dauko System yana dannce-danne ya'na ~Waya; 'maganar; Busmcss kawai’ yake - Yana zaune hat. Bacci ya soma daukarsa,‘tana kallonsa tana‘ mamaki, ' ‘Wai 'anya'Sabcer‘ din da ta sani ne anya canjawar da yayi har zuciya ne in kuwa hakane ina murna da hakan‘Allah Ya taimake ka Sabeer". Nan ta tattara wurin‘ ta :kwashe kwanukan rufe tiles. din ta ajiye gefe guda ta, gyara masa Kafarsa akan Ta yi munnushi ta shirya masa komai na Abincin dare ta fita’ Bayan ta fita ya bita da kallo yace Da sauranki‘ Deeda, kin 'kusazuwa hannu". Yana :zaune yana kulla' yadda zai Bullo ma ta har aka kira Magariba, ya yi Alwala kuwa ' ya tafi‘MaSallaci, har isha,i ya kai a can sannan ya dawo, ' ' . . Ibrahim shi kans‘a ya yi mamaki.’ Wani farinciki ya lullubeshi‘ da yaga rayuwar Sabéer ta canja'yadda ta canja‘ loka'ci guda, ya dawo mutum ‘ ’ Har ya fito ya bayyanawa Sabeer farincikinsa. - ,A gabansa ya .kira farida‘ yana ba "ta labari. ‘ . 'yadda ya'ji Farida na ihun murna da farinciki tana sa masa “Albarka. Sabecr dina Ya. girna. ya zama ‘babban mutum My Baby has Grown up) Sabeer Ba zan iya‘bayyana. maka farincikin da na ke ciki a yanxu ba' Jikinsa ya yi sanyi ya ce, "Sister wannan kadai ya saki irin Wannan tsananin farinciki da na ke ji kinayi?" . "Kwarai Sabeer, ba zaka gane ba (it is Really big thing for me) Abin _da na‘jima‘ ina so inga ka yi, kenan Dole in yi murna in godewa Allah. Ina nan zuwa Sabee‘r, ina nan tafe". _ Hartajiye wayar bai sani ba.- Ya yi ,; Tabbas zai iya yaudaran Deeda amma fa ban da YayarSa da Uncle Ibrahim duk da suna 'yar Tsama da shi, amma yana qaunarsa'sabo da Yayarsa. *9# "'*v* *v* kwanaki kadan Sabeer ya sabawa kansa da sabuwar rayuwa, ya canja' kansh gaba daya ba wasa Gida da 0ffice duka. ' wani lokacin ma har Asibiti ya ke zuwa duk da ba ya so. Haka duk wani rashin mutunci ya daina yiwa Deedn. Wani lokaci ma tare suke aikin. Haka ya tsira zuwa ,Bangaren su Deeda‘ 'bayan Sallar issha'i tana koya mishi ‘hukunce-hukuncen Alwala da Sallah da sauran takardu da Littattafai na Addini su ta ba shi suna Karatu tare, .ta"kuma‘ ba shi littafin Tsarkin Alwala da Sallah. ‘ ' Duk wani hukuncé hukuncen Tsarki sai da suka yi tare, kuma ya iya daga kan Wanka da hukuncin Ruwa mai kyau, sannain Tsarki da Alwala da Sallah. ' ‘ ‘ ‘ Babban abin da ya baiwa Deeda mamaki yadda ya'yi' saurin koyonsu da ganewa duk da bai taBa yin su ba. " , ‘ ‘ 1 Ta lura yana saurin fahimta da baSir‘a; sai dai ba ya son yi k0 kadan, baya son wahala da damuwar karatu k0 wani Al—Kur'ani' .suka fara tare, in da Ibrahim ya_ samo muSu Malami suna daukar darasi kowanne dare bayan Issha'i na tsawon Awa biyu. . Inna mai Fura k0 ya 'mai da ta kamar tasa Kakar, haka taita tsokanarsu, wasansu da shiriritarsu 'ya. zo daya. Wani lokacin in sun soma baisunSu da Inna sai Deeda ta mike ta nufi (Computer) ta kyalesu. , Ya lura da yadda ta nace da (Computer) din nan harya tambayi Inna me take .yi ne a gaban (Computer)? Inna ta ba shi amsa da cewa, "Wai Makaranta, kaji fa, ka taBa jin'anyi‘karatun makaranta ana zauné daga Gida?" . ' Sabeer ya kan yi dariya yace, "Deeda ce fa? Ai za ta iya mai da Nigeria America ”. Nan suka kwashe da; dadaria. Deeda ta hararesu ta ce "Ku yi dariya ku ci gaba randa ‘ka bude ido ka ‘ga naija‘ ta dawo (America) ~za ka sani ne. Uhm!" Ta yi ‘Kwafa ta mike za ta fita, suka kwashe da dariya shi da Inna; . .Ta ce,‘ "Ina jin dai yanzu kai ka bawa Deeda fishi, ita kuma ta baka dariyarta". Ya .yi dariya ya ce "Rayuwa ke nan, komai na iya canjawa Inna Haka suka yi ta hira da Inna mai Fura tana ba shi labarin Deeda da yarintart‘a da kuma Kauyensu da irin Al'adunsu, yana kallonta yana murmushi da alamar yanajin dadin labarin .da ta ke ba shi,.yana mamaki "ya‘ na ga shi ba zai iya zama'a wurin har ya yi ray‘uWa irin nasu ba. Ibrahim yana ganin wucewar Dccda, don haka ya bita "Miss DéCda manya!"'Ya fada lokacin da ya ke kokarin zama. . Tace, "'Bana jin' darija kowani wasa, yanzun nan Sabccr 'da Inna sun isheni a Gidan nan, duk da ya gyaru ba zai daina tsokanata da qularda ni‘ba". ~ Ibrahim ya ‘yi dariya yacce"Ai na ga alama kina‘da Allergy da Sabccr, ga shi na ga duk kalar 'fuskarki ta canja~ ta kumbura_ tayi ja, idanunki sun koma sabbi duk- in da, ku ka' .yi ‘karo sai‘ Allergy din ya bayyana a jikinki,'zan baki- .shawara stay away from him kafin yayi miki 'illa". ‘Ya fada cikin'tsokana da rananr wata juma,a bayan deeda ta tashi sabeer a waya domin zuwa sallar asuba yace deeda Please mu hadu 'a (Garden) mana yanxu idan na dawo daga masallaci akwai wata magana DA nakeson muyine (Its wry impatianl). To shi kenan sai mun’ hadu din". Murmushin jin .dadi da nasara ya ‘yi ya ajiye wayar Sanye take da doguwar Riga ta bacci ta sanya hijabi Pink. Ya. hang0ta tana lahowa iskar Asuba na kadata ta kankame jiki da‘ hannayenta, idonta lumshe tana tafiya tana murmushi "alamar tana jin dadin yanayin. Kwantar da kai ya yi ya .harde da hannu a ‘kirjinsa yana‘kallonla, haka kawai yaji ta ba shi sha'awa ta birge Shi.» itama kallonsa ta ke tana murmushi a ransa ya ce, "Wannan murmushi na ki ba shi zaisa in fasa'niyya niyyataba". Ta iso gamida cewa "(Good moming handsome) ". Ya' fadada murmushinsa- ya nuna mata kujerar ‘da ke- kallon sa sannan ya amsa mata gaiSuwar, ya fara da, "An tashi lafiya?" Ta amsya,‘ aLhamdu lillahi"'.. Ta ce, ."Lafiya da Asubar nan ka ke son ganina ;'Kalau sai alkhairi". "T o-ina sauramnka". Ya kafa ma ta idanu har ta so taji wani' iri ta yi saurin :kau da kai. Ya ce "Kin ' san yau. na fahimci wani abu, na yi (Real sing) 'ba karamin kyau ke gareki ba, sai dai na kasa fahimta Wanne irin kyau ne da ke Decda, ba ni ganin abubuwan da kyawaWa keda shi,‘ but sai yanzu da na lura' sai na ga kin ‘fisu .Deeda na dan shiga rudani akan wannan abun, k0 2a ki fahirntar da ni‘meye sirrin? ' Kin ga in ki ka ka‘fa min Wannan‘idanun ; na ki kina .hararata k0 kina min tsiya 1 fInd you more cute in ji kin bala'in burgeni, in ji ban qi ina ta kallonki a haka ba "’Ka gama? To sai an jima in abin da ya saka ke nemana ke nan Nan ta mike ta fara tafiya "Kai Sabeee"Ya fada a ransa. Da sauri' ya bi'ta yasha gabanta ya ce "Yi 'hakuri Bani minti kadan mu yi magana. Ta harde hannu gami da daga kai tace "Inajinka". ' "(I love her attitude)". Ya fada a ransa, A— fili kuma ya. ce 'atlist muje mu zauna, ba maganar tsaye bace. Da kyar ya lallaBata suka‘koma sannan ya kalleta ya langaBe .kai irin na shagwaBaBBun Yara yace deeda yanzu 'na canja ai k0?" Ta kada kai. "Sosai "Kina ga zan iya neman auren kowacce Mace ba za ta kyamaci halina ba?" "Sosai in har a zuci ka canja'to ba dai ta kyamaci halinka ba sai dai k0 wani abu nadaban". Ta yi murmushin tsokana ta ce, "Sabccr' (The classic and latest Guy) wace Mace ce zata kika?" ,Tayi dariyar tsokana. ' Ya ce"da tsorona keji amman tunda kin tabbatar min _;da .haka,'to yanzu bani. da wani, Jar Kar ka ji komai (Take a deep and confess your love) ”. ‘ A take k0 ya" yi abin da ta ce. Ya ja dagon ’numfashi ya‘sauke sannan ya'kalleta ido _ cikin ido ya ce "Deeda. ina sonki har‘cikin ' raina, har cikin zuciyata‘ina sonki da gaskiya, so irin na aure ina sonki a matsayin abokiyar rayuwata ‘ Bude Baki ta yi ta zaro idu tana mamakin kalamansa data jisu ba zata. ;, Ya languBe Kai ya ce "(dont give me ' (dat/luk just say yes') Na san'ba zaki kini ba". Take ta Bata fuska ta daure fuskar tamau tamkar ba_ta taBa dariya ba ta ce."Sabccr ka yi kuskure‘ ' Ka yi babban kuskure da ka zaci wai wasa .da dariya 'da sake maka da na ke yi ka daukeshi a matsayin'So Ba So .tsakanina da kai_,'_ba soyayyar ka a ‘cikin zuciyata Ban taBa daukarka da haka ba‘ba komai, tsakanina 'da kai sai‘ mutunci. ‘ Tsakanina .da kai' DANGANTAKA CE na mai Aiki da Ogansa. . . ' Tsakanina'da'kai DANGANTAKA ce ta Addi ni, bayanshi babu komai. ‘ ‘ Me ya sa‘ ka yi tunanin cewa ina sonka? Kana zaton k0 zan Soka don kana kyakkyawa mai kudi mai ji ‘da ilimi da wayewa ne? ‘ ‘ To 'ni duk wannan bashi na ke nema a "wajen namijin da zan‘ Aura ba. Bari in fada maka, ban taBa sonka ba, kuma bazan taba son rinkaba baka birgeni ban tsaneka ba Sabeer, amma na'tsani dukkanin halayyarka na tSani komai a game da kai, halinka dabi'ar ka, yanayin rayuwarka da komai naka na tsinesu. "Yai sa!!!!! ‘ Ya fada cikin qunar zuCiya da bakinciki da Bacin ran da bai taBajin irinsaba chapter9 Idonsa‘ya yi jawur! hankalinsa ya nemi barin jikinsa don-azabar zuciya. ' Ya .ce, '_'Ke har kin isa ince miki- ina- sonki ki Ki?" ., , . Ya, damqo hannayenta ‘ya ya mirda‘ ya' murde da‘ karfi 'har' kin isa ki_ min wannan wulakan‘ci da cin .mutunci?’ ‘ a duk- lokacin da‘na. nemi “na Kun‘tata miki‘ in ci .mumncinki sai ki mai da abin kaina? me kika dauki kanki? In ': ' kin tsani halina‘ ai na canja. halina". . ‘. »Ya daka ma ta tsawar' data tsorata gami da kara murde mata'hannu. ' ' Sai da tayi_ Kara saunan yace, 'Na canja halina ko‘ ban canja ba, in halina ki ka tsana ai na canja halin ko dai kinyi niyyar cimin mutunci,;ne mena miki Deeda, mena miki? ‘ me" ' zai ragu‘ a jikinki .in‘ ki ka ban‘, dama na 'quntata miki k0 sau daya, in. samu in' huce Duk hanyar da na bullo sai ki kauce ' Waike ba mutum bace,‘ ko kin f1 sauran Matan da suke bina suna' ‘rububina, ne matan ’ da suka amsa sunansu Mata, masu“ Kudi masu kyau,‘.- wayayyun Mata? ‘ ’ Da me ki ka f1 su? To bari ki ji, bana' sonki kar kanki' ya yi girma ki zata k0 Sabeer' ya “ce; yana Sonki, ke ’kuma kin qishi,ya zama abin alfahari a wajenki dama yaudararki nayi niyyar yi ba, soyayyarki k0 kadan a raina,na yi' niyyar in yaudareki ne duk abin da nayi ~kwanan nan‘don in yaudareki ne, amma duk da haka har yau har yanZun nan kinqi ki bani dama kamar'kullum yau ma kin mai da abin kaina, kin ji dadi‘. " Kije kinyi nasara a Akaina, na hakura kin yi‘nasara‘ Ya fada lokacin da hawaye ya gangaro masa, ya cillar da itagefe guda. - ' "Kije na tsaneki‘, na tSani ganinki duk lokacin da naga .mummunar fuskarki wani irin mummunar ‘faduwar Nan ta” mike ta nufi side dinsa tana sharan hawaye. Ba dai batamin- rai yakeso ba? Zan ba shi' dama ya batamin ' Ta isa falon ta haura sama, ya rufe. dakin gam, .Tana jinsa yana' ta rushe-rushe kamar ‘ yadda ya saba, in ranshi ya baci Nan ta dinga buga qofar tana rokonsa ya" ‘ bude yaki k0 kulata ma bai -yi ba, balleya .. -saurareta. ‘ . Ta fara masa kuka tana ' "Sabeer don Allah kayi hakuri ka saurareni, don Allah Don Allah na qeka Ki tafi na fada' miki bana 'buqatar sake ganinki (Just go you are free)”. ‘ - ‘. "Ni ina bukatar ganinka Sabeer.”Ka yi " haquri ba don halina ba don Allah". Nan dai ya “dan sauko daga dokin zuciyar da ya. hau yazo ya bude mata ya koma ‘ciki ya juya ma ta baya. ' Ta sha gabansa, fuskarsa jawur! alamar' yana cikin Bacin rai. Ta kura maSa .ido ya kau da kai, ta'kira sunanSa. _ "Sabeer please ."SabGCI!L!"Ta kiran'sunansa. ‘. .Nan .ya juyo ya kalleta. Ta langaBe kai’; tare da kama kunnenta‘ta ce masa, "Sorey nayi—A laifi, na yi babban kuskurc, kayi haquri ka yafe‘ min,nayi kuskuren fadin abin'da bai’ kamata in fadaba. Na Batawa _ Saber ' rai', "kayi hakuyi, , ni kaina na san ka fi qarfin Deeda' ba abin da za ka yi da Deeda. Matsayin “Deeda, a‘ rayuwar- Sabeer na Ma‘aikaciya ce kawai,bayan- shi ba ni da wani matsayi You are sweet and cute) zanci 'gaba da maka Addu'ar Allah Ya kaWo maka wata (Angel a, 'rayuwarka ‘Wacce zata Sakaka farinciki, na San Sabeer ya canja ya Koma Namijin kwarai fiye da yadda Sister ke so, fiye da yadda Uncle IB ke tsammani, kuma na‘tabbata in Daddy ya dawo‘ sai ya yi alfahari da Sabecr. Sorry, na Bata ma na yarda da kowanne hukunci da za ka yanke min,-ka hukuntani na yi' kuskure". Zuciyarsa ya ji~ ya masa sanyi,, kalamanta suka‘ _ masa dadi‘, ya- manta .komai. ' ‘Yayi murmuShi ya 'ce, "Deeda (You are too good to make me better) kina da wayon da har 'ki ka iya Cantroling temper dina Kinyi kuskure daya. Da. gaske ne amma," matsayinki ya wuce' na_ mai Aiki, sannan abin da ‘na fada dazu ba karya. , . ke kyakkyawace Tayi dariya ta ce, "Sabcer‘ bar ruda kanka ni da kai‘ duk mun san cewa_deeda sai godiyar Allah". Ya .yi‘ murmushi. "Yanzu na yarda kyau a' idon me ‘shi yake kyau ba a fuska yake ba.. ' Na yarda akwai inda kyau yake? ’a Boye a, jikin mutum Wanda ya ke fitowa‘ ya qawatawa mutum fuska ya‘ ~ zama ,ya . 'samu kyau dawwamamme,' kyan da baya ‘tafiya,~ baya kodewa irin kyan Deeda". Ta yi- “dariya, "0hh my God Sabeer ya soma girma har ya- soma magana irin ta manya". Ya Bata‘fuska, "Please mana". Ya fada,. cikin shagWaba Niba. Yard bane, ki daina cemin Yaro Sannan‘ Punishment dinki shi ne za ki zama Abokiyar sabecr far ever, daga ~yau ba‘ fada- 'sai Abota, kin yarda?" Ta yi murmushi. eh Na yarda na amince". ‘ - Yace‘,—'"To yau :ba baccin Safe zan taya ' Abokiyata gyara". ' ' Tace, "Eh to naki tayin Abokiyar taka suka kyalkyale DA daria . .A'a yi haquri har yanzu hannuna Ciwo ya ke‘ Nan ,ta yi qasa ta'gyara. abindazata gyara.‘ sannan ta shiga Kitchen ta hada mai Breakfast. Tana ‘shirin fita ya sauko har ya yi 'Wanka yayi shinm fita Office. ‘ " - Ta yi dariya ta ce, 'Amma fa ka burgeni, ‘haka ake son Boos don na'kasa . dashi su.yikoyi dashi.”"' . Ya yi dariya, "Na gode da yabawarki“. . Ta ‘yi murmushi tace,,"T0 ga Breakfast". = . Ta ja mai~ kujera ya-zauna ' .' "Thanks Sweet Deeda' ‘ta fita ya girgizakai. . ' "Ni Zan Wuce, sai ka dawo. Amma kafin ka dawo zan zo in ma ka Lunch". ‘ "Deeda"; 'Ya kira ta ; Ta juyo tana‘kallonsa'. _~Yace,; "Please daga yanzu ba sai an sake Wanna? abubuwan ba zan nemi :asalin masu yi su dawo"kan aikinsu daman wannan Aikinki- ‘Fitiina“’tace kawai “" DANGANTAKARMU _'ta canja Tayi murmushi yadda kace haka zaayi". . Ta juya 2a ta tafi, Ya sake kifanta gamida . cewa; ",Deéda magana ta‘-qarshe; in tambayeki a ki ban amsa? _ Ta girgiza kai. Sosai ma kuwa in dai na sani :Ya kalleta yace, "Deeda me ya sa‘ba “ KYa '- sona, me yaSa kika tsaneni?" . ' " ' , ' Shiru tayi' ta rasa “ido ta kafa’masa. 'Ya lura da hakan, sai ya‘sake magana "Ba wai son s0yayyah nake nifiba "‘, Ki fada min me zan yi‘a duniya ki soni ‘ kamar ’yadda kike son su Uncle ib da sauran jamé'a". '' Ta yi. dariya ta Ce,"'Sabeer ke nan. Ai‘ba Wani bambanci k0 wani Abu in na soka'ko- naqika duk daya ne,wurinka.' daga safe zuwa yanzu matsayinka ba karamin abu bane ka yafe ‘laifin da‘nayi maka, ka'yafe ._kuskurena'kuma ka .ci gaba: da zama a mumminin kwarai. wanda a yanzu Sabcer dinda ke gabana ba Shine wanda na’ sani daba, wannan; sabon ' Abokina Sabeer murmushi ya yi' mata da ya qara masa kyau _da kwarjini suka yi sallama‘ ta koma ciki. ' ‘ Sabecr ‘ya samu sabuwar DANGANTAKA a gun deeda‘ da inna mai Fura, duk wata damuwarsa ya kan fada- musu ya mai da ‘su tamkar 'yan uWansa, haka suma suka rikeshi; , , ._ ' Tun daga wannan_rana shakuwa' ta qaru tsakanin deeda sabeer KO aiki yaje Deeda’ zai soma? kira a waya duk ‘ wani abu da zaiyi domin .ya faranta musu rai yana yi' kamar musu siyé'siye da'kyauta Lokac'i' guda .suka zama mutane masu muhimmanci a rayuwarsa Wannan abu' ba karamin dadi‘ ya yiwa'”: Ibrahim ba Hakan yasa yaje- ya samu Deeda 'da” ; 'Ka‘karta Inna mai Fura ya yi .musu godiya. " deeda, ta . yi murmushi Ganinsa cikin farin'ciki ya sanyata nishadi" .Tace "Ibrahim ba abin da nayi duk abin da ya faru wannani haka Allah 'Ya kaddara, Allah Ya shirya saber, haka shima ya yiwa' kansa gatane da‘ adalci. Kungaa Sabepr-hé is not that'bad'zamana da shi na fahimici’ haka, "yanada saukin kai. ' Na fahimci rayuwar'kadai'ci' ba a ~ abin ,da bai ‘sa mutum; ‘ Wani' .lokaci idan ‘muka ‘samu kanmu ‘cikin kewa ‘halayyanmu ke debe mana‘" Alhamdu‘lillahi l! Yanzu Sabccr ya ’zama sabon mutum, ba kai' kadai ba, ni. kaina' ina‘ murna da .wannan canjin da, aka samu .a tare da shi. . -cikin Wata' guda komai 'ya daidaita,. Sabeer na_ zuwa Office da Asibiti - tare‘ da Ibrahim, duk wani saBani da rashin fahimta sun daidaita sa. Ya yin da Deeda ta koma da aikinta qar’Rashin Momi gaba daya 1230wa da Gida. - 'Haka nan' suna tare da Sabecr da kuma Ibrrahim sabeer kam daga Aiki‘,.to yana tare _da Inna mai Fura. Haka kuma ‘anan‘ ya ke hira -da da‘daddaré kafin-ya je ya kwanta. ~ . 'In kuwa fita zai yi_ Dceda ce abokiyar' rakiyarsa' k0 tanaSo ko‘ bata so; haka zai finciketa ya sa a Mota 'Su. 'fita' Lokacin da' Dr. Sulaiman Ya dawO-‘yaga da' yadda~ Sabeer ya canja ba karamin dadi yajiba Ya lura da. wani 'sabon “hankali’ 'da nutsuwa daya shigeshi. yaron dake ‘masa rashin‘kunya yau shi ne ya ke masa ma'gana ' ladabi "da nutsuwa.. , Tsananin. farinciki ‘ya-sa ya rungumeshi sosai 'yana nurna ya ce,‘ "Yaro‘ na ya zama .babban mutum ya -Business ‘Man ya tabbatar masa da duk. abin da ya ke so - Zai yi masa a rayuwa KO Nigeria DA yake son bari ‘yanzu, a shirye ya‘ keda ya barshi Sabo da ya 'tabbata: da duk inda ya shiga yanzu zai riqe'kansa... ‘ A take Daddy ya sakar masa komai duk wata dukiya da'komai‘ nasa da ya riKe sai da ya sakar masa, ‘ya yi duk yadda ya ga dama, hadda (Private-.Jet) ya mallaka masa don jin dadinsa, haka suka‘ yini suka kusan kwana. suna hira, yana‘ 'duba yadda Sabeer'ya tafiyar da Business a wannan 'yan Watannin da irin ribar DA suka ‘samu, don. haka duk wani fishi da ‘ da damuwarsa akan .Sabeer ya neméshi ya rasa; hakan ya Sanyashi tsananin ‘murna yaji Wani iri'n dadi da bai tabaji ba Wani girmamawa ya gani" na musamman Babansa na nuna masa ya matukar yi masa dadi ya rasa Wama zaije ya tayashi murna Ya kira Sister, suka gama ya nufi-Wurin Ibrahim da gudu ya fada jikinsa yana tsalle _ "Uncle ib yau Daddy ya minbabin‘ da ban 'taba zata ba. Am so happy"; Ibrahim 'ma dariyar ya yi ya tayashi murna sosai . *y* 7*v* ., *?*‘ . ’ ‘dr. .Sulaiman yasa akai masa kiran' . ibrahim‘ don "yi- masa 'godiya na ' muSamman ya: nuna masa jin dadinsa, ya kalli Ibrahim cikin tsananin farinciki 'yace,_"Ina matuqae farinciki, godiya gareka tabbas ka yi halacci ka mai da favOur ina maka godiya ta musamman ' haka nan ‘ina tabbatar "maka matsayinka .da qaunar ka a zuciyarmu ‘da ‘Gidan nan ya qaru fiye da na da"; ; Ibrahim ya . sunkuyar 'da kanshi a cikin girmamawa~ yace, "Daddy na gode da yabawarka' da qaunarka,‘ haka kamar yadda ku ke kaunata nima haka nake "Kaunarku da Zuciya,daya kuma zan ma Gidan nan da kai hidima kamar yadda Gidan nan sukayii min. TabbaS‘ ‘nayi KoKari' wurin dawo da Sabeer,kan hanya’, sai dai; ban yi nasarar haka ba sai dai KORarinda nayi bai tafi a banza ba, har‘sar'dana samu WaCCé_ ta hanyarta da' yardar “Allah. Sabecr- ya‘ kaWo matsayin da ya ke a yanzu’. . Nan, Ibrahim ya labartawa Daddy yanda aka yi' tsakanin Deeda da Sabee‘r. ‘_ . Daddy ya Sauke ajiyar zuciya yace, ba komai zan je can wurin Maman naku inji Wane ‘irin alkhairi. za 2a,a yiwa yarinyar i ‘Yayenta". Ibrahim yace ."Daddy‘Deeda yarinya ce mai‘ qoKari, .da Kwazo da kuma kamun kai, inaga kamar bata'kudi zai zama‘ kamar wani cin mutunci .a' gareta ne Daddy tun" da tana da kwazo jajir’cewa akan' aiki duk dakda ilminta bai yi nisa ba (she have pOSSion 1n Busmess) tana ,da Talent, ina ga Zamu qaru da, ita inhar zamu ba ta Possition a BIRNIN GAYU of Company ina ga- da zata ji' dadin haka, sannan . ‘Sabeer ma zai‘ so hakan "To‘ shi ke nan". In ji daddy. ' "Duk yadda ka ‘yi dai-dai ne, 1 trust yu sai‘ ka sama mata wuri." Na gode Daddy". " ‘Da wannan suka, yi ‘ sallama zuciyarsa cike da murna ga’Deeda ta samu‘gurbin aiki ga 'Yayarsa Farida zata, "dawowa‘ cikin satin‘ nan. ‘ *9*~ *V* *v* . zaune take gaban Computer tayi 'nisa' ' inna nata surutunta ma batajinta hartayi shiru ta kyale. ' Bata ankarabasaiji tayi anfinciketa. Ihun da zata‘yi; Sabeer ne yayi saurin rufe mata’ ’baki ,Gyalenta na hannunsa ya rufa mata"Meye haka Sabeer? Ina zaka kaini? Ni "fa banason haka bai sauraretaba ya‘bude Mata" ’ ya tura ta shima ya. bude ya shiga suka fara ‘ tafiya." - ' " 'meye haka" Ta .fada cikin bacin rai "Ni'fa natsani wannan halin naka kuma wallahi” kar ka sake tabani, bana, so "Allah Ya baki hakuri Uwata bazan sakeba yanzu ma ya‘zama min dole ne (Its very'impotant to celebrate this day with you)". ‘ "Me ya faru a yau din hausa zallah shared a profile . birnin gayu chapter10 "Kin san me yau Daddy‘ya min yabon da bai taBa min ba. Deeda ban San ta.ya Zan soma gode mikiba, kin san cewa kalamanki na ranar nan sun sa na shiga hankalina na soma nemawa kaina respect da' Power Ba zan kwatanta dadin da na ji ba 'yau; ya zama dole, in yi Celebrating‘ranar' nan da-ke, Please kar ki Ki". qi Deeda’ ta yi murmushi tace, "Na ji ' kuma ina tayaka murna. Ai yau ranar ka ce, don haka yau bani da ja". ,. ‘ , '"Good, ,bari mu fara da Shopping". 'Ta girgiza kai. , ' ' "Sabeer sarkin'son kashe kudi". . ‘ Ranar haka sukaita ‘yawon shopping cin Abinci kayan -KWalam ba Wanda bai siya mata ba Daga 'nan suka‘ wuce. Long Drive suka'je ya nuna ma ta Private Jét-dinsa inda ya mata alkawarin wataran sai ya kaisu yawon duniya itA da Kakarta Ita dai jinsa kawai ta ke tana Lallai Sabeer baida damuwa. Da Yamma lis suka dawo‘niqi-niki da Kaya ‘ suka nufi side din su Deeda. a ‘ Nan suka hadu da Inna DA ibrahim sukai ta hira suna ci suna Sha ana barkwanci. a " lokacin." . . ‘ Ibrahim ya yiwa Deeda Albishirin sabon ' aikinta, ta 'dinga jin kamar a.Mafarki. Inna dai har ‘da raWarta don dadi, haka Sabeer yayi murna " Deeda’ta yi‘tsit tana tunanin ya Za tayi da Momi. ” Ta ce "Ibrahim Mome fa?" "Karki dame". . Muryar Momin ' da taji shi ya ba ta mamaki ta'ce', " alhaji yamin bayanin komai, banida matsalada aikinki. ‘ . Tabbas Deeda ké 'yar baiwa ce, ke din‘ mai sa'a ce' ba abinda zance illah nace , Allah. ya taimaka Sabeer' ya kalleta ya yi .dan'dariya ya ce, "Momi me za ki yi da Kudi da yaWa haka?" Ta harareshi. ‘ "Ai ka fini sanin muhimmancin Kudi da darajarsu." . _ A _ ‘ ' Nan ta fice suna dariya'. Deeda ta harareshi ta ,ce, "Allah ba kyau rashin kunya" ' ' Ya yi datiya ya ce, "To Mama Deeda na Inna na musu dariya yayin da Ibrahim ya harde hannu yana kallonsu ya ce - “So cute togather". Ya fita. . ' haka rayuwa ta ci gaba’ gaba Deeda da Sabeer suna aiki a tare a _ Kamfani dukdabawuridaya suke bu, kowa da matsayinsa da aikinsa, amma kullum Sabeer na Office din Deedan ‘ 'Ibréhim kam ya fi bawa‘ Asibiti qarfi Zaune ,take kan Sallaya, bayan idar da. ,Sallar Asuba tana karatun Qur'ani ' - ' .Wayarta’ tayi Kara, bata kula taba: ~ har saida takai aya sannan ta mai da hankali kan Wayar. . Sabeer ne ke kira kai— a kai. "Lafiya?" Ta tambayi kanta. -. ‘Nan' ta yi saurin dauka '- "Sabeer lafiya?" "'Ihunsa taji". . . . "Deeda ki taimakeni Wayyo Deeda na kira Uncle IB Wayarsa a'kashe- Deeda mutu,,,,,, Kara taji ya sa_ Wayar ta katse. Hankalinta‘ a tashe ta fita a rude da gudu ta nufi side dinsa, da’kinsa ta wuce kai' tsaye ta tarar baya ciki.~ "Sabeer Ta kwala masa kira da karfi kuma arudé. - ' , ."Deeda!" Ta ji muryarsa'kasa-k asa' a’ Toilet tayi sairin shiga 'ta hangoshi a takure a bango sai zufa yake k0 motsin kirki ba ya iya yi. Ta nufoshi Sabeer mene ne?" . Ya dinga nuna ma ta qafarsa da‘ yatsa, ga wani irin tsoro a fuskarsa "Ban ga. komaiba Sabeer. ‘ ' - '"Deeda duba da kyau". Ya fada; cikin'muryar rudu. "Ki ZO a‘hankali, Wayata ta fada ruwa ki ' sake kiran Uncle IB ’ya 20 da Bindiga ' Ta zaro‘ido. "BindiGa" Ta fada da qarfi tAna kokarin matsawa ‘idonta ya kai kan abin da yake nuna mata ‘Kadangare ne ‘ irin ruqaqqunnan, motsin da yayi yasashi qara shigewa jikin "Sabeer. ' 'wani ihu ya qara sakawa gamida suma. ' "Sabeer" Ta ,fada a tsorace,ta rasa me . za ta fara kiran Uncle IB dinza ta yi ko‘cire Kadangaren? ' ' Yanzu Sabeer Kadangare ne ya sa ya ke Wannan ihun? Duk wannan razana da firgitar na Kadangare ne daqar ta samu daman korar kadangaren .amma ‘ta lura baya iya matsin kirki ma, da alama ya.galabaita ya sha' wahala tamkar ya " jima ba ci ba Sha, don harya canja kala .magaba lokaci daya Nan ta sa Towel din ta .daga qadangaren ta fitar'da shi Waje, ta yar sannan ta dawo ta; yi Kokarin jan Sabcer waje,_ amma' ina yafi qarfinta don haka ta ‘yi kokarin' sake .kiran Ibrahim din tayu sa'a ya kunna Wayarsa ta yi - masabayanin halind ake "ciki gani nan a Asibiti .na kwana, amma na kusa isowa". ‘ ' " Nan ta koma ta yi qokarin jawoshi daga Toilet din ta kasa don haka ta fita ta kira wasu Ma‘aikatan Gidan don su taimaka masa, suka sa shi kan Gado ta lulluBeshi ta dinga kaiwa‘da kawowa ‘a ’Wannan' halin Ibrahim ya" 20 ya samesu bai Batu lokaciba ya yi ka Sabeer. ; "Me ya-faru‘ ~ Nan Deeda tayi masa bayanin abindaya faru Ibrahim 'ya so ya fahimta dalili amman bai ce ma ta komai ba ya hau yin dabarunsu na“ Likitoci har‘'ya yi nasara Sabeer ya farfado ya tashi 'a firgice ya kankame ‘IbrAhim jikinsa na rawa, ya yin daya boye kansa jikin Ibrahim yace"Uncle ib ka kori Kadangaren nan gashi nan yana yawo a'jikina, Uncle 1B bakaga jikinSa ba ba kyan gani.." ‘ - , . "Yi shiru Sabeer‘, Kadangaren ya tafi bayanan"Na cireShi". ta .fada tana kallonsa a Ganin ya kasa 'samun nutsuwa ta soma tofu masa Iddu'o'i tuna shafa‘ masA harya fara samun nutsuwa Ibrahim ya yi masa Allurar Barci, Baccin ya debe shi amma duk da 'hakan yana firgita, sai" da- Ibrahim yasa aka mai 'da shi Side dinsa ya - bar wannan- Bangaren 'gaba 'daya in ba haka ba hankalinsaba zai taBa kwanciya ba ' ' ita dai Deeda har yanzu abin na daure mata kai». wai duk Kadangare ne yasa Sabeer ya shiga wannan halin; Ibrahim ya ce, "Deeda ai Sabeer haka ya ke tun yana karami, yana‘da tsoton irin abubuwan nan, lokacin da na ga Kadangaren na fahimci abin da"ya tsoratashi, ina tsammanin" kwanaki lokacin daya farfasa glass din dakinsa Kadangaren ya shigo lokacin da' aka gyara ‘bai‘ fita'ba ya maKale a dakin wahalan .da ya sha ba ci ba sha' ya mai‘da jikinsa wani. iri wanda‘ wannan yana'yin kadangaren ' ya tirgita Sabeer’ Ta kalleshi tace, "Amma Ibrahim ba maganinsa Yana da‘ matuqar muhimmanci ' a cire masa’ wannan tsoron; kuma duk da' Sakaci da addu'a ma. “ Sabeer yana Likita. amma. “yana tsoron irin wannan abubuwan, ."Deeda wannan halitta ne haka Allah Ya yishi ~ Sai dai kamar yadda kika fada addu'a ne maganinsa Wanda .muka' shagala-da yi sabo da busy life na‘rayuwar yau’da kullum mun manta wannan Sabeer ba shi,’ da mai masa wannan, ba Uwa 'ba Mata ba Uba da zasu masa wannan, kuma 'shida kansa' ba zai yi’ Ba; haka Yayarsa na san tana masa, ‘to amma itama a halin yanzu tana ta kanta ne, ko‘ba ki duba yanayin rayuwar'Gidan nan ba ne?" Shiru ta yi tana tunani. "Wannan wacce irin rayuwa; ce? Wai dama‘akWai masu irin wannan rayuwar? ‘ Wai dama masu Kudi haka u suke rayuwa? Dr. ,Sulaiman wanda shi ne' Maigidan Wanda ya kamata \ ya hada kan Gidan Shima‘ yana busy da- wasu Business din nasa 'na wasu qasashe, kullum cikin meeting suke shi da Momi, sai su, yi ‘Watanni ba su ga juna ba.'kumau wai Mata da Miji - 'Ya'yan’su Mata; 'ita'tun da tazo'Gidan bataga'ya’yan, Momi sun 20 ta gansu da iyayensu da . 'yan ‘uwansu ba, haka ba ta ganin ’yan uwansu sun” zo Gidan ba,‘- akwai‘ dai jama'a ta‘ can wani,bangaren, amma kowa rayuwarsa ya ke, sannan 'Yayarsu da ya kamata ace tana; nan; amma ,wai _ tana can wata‘ qasa tana kula da' Business da Asibiti, Gida ba hadin" kai :kowa na nasa rayuwar. . ‘ _ ,To mai zai' hana Sabeer bazai yi yadda ya ke soba, yana rayuwarsa. yadda ya ga dama ba kwaBa. ‘ ‘ ' Nan ta zura masa Ido, tausayinsa ta ji ‘ya kamata. _ Wai dama haka ake rayuwa’a BIRMN GAYU? suna kaWai ya tara- da' dukiya amma ba wata‘ DANGANTAKA ba ‘ wani Sabo da shakuwa a'tsakani." Zama tayi ta kusa da‘Kujeran da ke kallon Gadon daya ke kwance tana kallonsa.’ ‘ .. Ibrahim ma ya nufi daya‘dakin yace, Bari naje ya yi wanka na fito saiki tafi. .Tana nan zaune wurin tana tunani kala~ kala Sabeer ya "some. motsi- a hankali ya bude ido ya ci karo da fuskarta. ' Ya tsura ma ta. ido-yana tuno abin da ya faru. - "Wai. me” ye sa yanzu daga 'ina cikin damuwa ko wata matsala Deeda ce mutum ta farkoda dake zuwa KwakwalWarsa? Idan yana cikin matsala ita ce mutum ta farko da 'zai‘ nufa da. matsalarsa. In yana- cikin halin kadaici gurin. ,Deeda yake nufa_. sabeer _ me ke faruwa'da kai? Ya 'ya'tambayi kansa. Lokacin da suka hada-ido da’ Deeda ta yi masa murmushi, zuciyarsa ya .ji ta buga da. Karfi, ya, dinga jin wani abu mai sanyi da dadi na shigarsa. Kallonta kawai yake ko‘ kifta ido baya .yi‘ Ta tashi ta matso kusa dashi. ’ ' "Sannu Sabeer". ' LangaBe kai ya.yi kamar zai yi kuka ya ce"Deeda ina tsoron Kar‘dangarennan, ya sake dawowa ta matso kusa da shi, "Karka'damu Sabeer". 'Ta fadi cikin kwantar da murya.“ ‘Na, fitar‘da'kadang aren ba za'ka sake ganin ‘saba.. Ka daina' 'maganarsa, "'ka" cire tunaninsa a kwakwalWarka. ‘ ‘ - ‘ Ka rufe ido‘ ka manta ma da-abin da ya faru, rufe ido (and imagine somthing Beautiful)” _ ‘ ' ' Murmushi ya yi mata tareda lumshe ido yana kallonta har .ya rufe idon’, fuskarta‘ kawai » ya ke gani, murmushinta, dariyarta,'tsiwarta da duk wani abu game da ita, ita kawai yake gani a idonsa-yana murmushi yana‘jin‘“sonta mai karfi yana ratsashi yana binjinin jikinsa. kallonsa ta ke,‘tana ganin nutsuwa da kwanciyar hankali a fuskarsa, ya sa taji wani sukuni; a tare DA ita ShigOWar Ibrahim neya ja hankalinsu Deeda ta'miqe ta ce, “Ni zan‘ koma ciki, Inna ma ba ta san. na li fita.ba, sannan inason na shirya na wuce office Ta kalli Sabecr ta‘ce; "Take care sai ka kwanta ka‘huta, you need to rest , Girgiza ma ta kai' ya'yi. Nan 'ta juya ta ya bita da ido‘ harta bace ya mai da kallonsa kan Ibrahim .ya mike yaji jikinsa duk ya mutu . Ibrahim ya? kalleshi yace, "‘Lafiya Sabeer?“Unclp‘ .I‘B’ lafiya lau,‘ just that Im so happy, bansan me yasa nake jina yau cikin farincikinba‘:farin cikin da nake ciki‘Yau ‘daban, yake 'dana kullum ibrahim ya. sa mai’ ido yana kokarin‘ karantarsa, sannan yace kozan iya jin dalilin‘ wannan murnan ?” ban san dalili ba'Unclc IB kawai dai ina tsananin murna". Ya. fadajikinsa yana‘ 'fadin, Uncle/B you are so good ". , ' , ibrahim ya miqe yana girgiza kai ya ce "'Sobeer baka' da dama nina wuce. , "Uncle. [B Please jirani» zan bika ‘ni'ba zan iya zama a nan hakabani daya".ba Ibrahim ya kalleshi yace Ba zaka samu ka yi ta bacci. ba Ya girgiza kai yanzu', hankalina da tunanina da jin dadina na can ofice "Wow! I am imprass ’inji Ibrhim. "Na yarda Sabeer ya'girma, zanfadawa Yayata cewa Babynta ya girma". ’ ' sannan- ya mike .ya : shiga wanka ya shirya, a mota daya suka fita' Ibrahim ya ajiyeshi a office sannan ya Wucc Asibiti‘. ' Decda 'kuwa tuni‘ta hau aiki Ya'na isa’ kuwa, ya wuce Account Section kai. tsaye inda Deeda kd aiki ya tsaya nesa ’da ita kadan yana ‘ hangota tana danne-dannen Computer; wani lokacin tana magana da su, k0 wani murmushinta yana dada kashe mai jiki da zuciya da‘ sonta’, ya sa ma ta -id0 .tamkar wanda ya samu Tv. duk’ wanda ya xo wuccwa k0 sai’ ya gaishe shi yana mamakin me ya ke tsaye ya. keyi anan?’Wasu' ma.sun yi_tunanin 'Badda sawu ya yi 'don ’ya‘ Kamar wadda aka ceta daga Kai ta kalli wurin, carab Suka hada ido, ta ‘ ' _ ‘ 'Nan tayi: .saurin cewa "YallaBai yaushe ka zo?' Nan ta mike ta zaga ta sameshi. "Zo mu tafi. “ ‘Ina‘?" Ta‘tambaya, "'Kai da ~baka da lafiya,_ ina zaka? da ka zauna a gida ka- huta bazan iya zama a gidaba to ka'koma ofIiCe yanzu lokacin aiki ne ina' da aiki 'da yawa, kaima 'za a bukace ka a 'office"‘ "Ni dai ki 20 k0 in ja hannunki mu je?" . .Ta yi. saurin'nade'hannuta ta hade. fuska. . “ _. "Banaso,‘ nan office ne mutane suna kallonmu’"To mu je D0le ta‘bishi'. suka nufi can nesa da offlce duk cikin Kamfanin ne,‘ wurine na musamman don shan iska hutawa. ‘ Nan sabeer ya .sa aka shirya .musukayan ci dana sha kala~kala ya ja ma ta kujera. "Zauna Deeda, please". . Ta ’Bata fuska'kamar 2a ta yi'. kuka ta ce "haba Sabeer me za mu yi‘ a nan, yanzu’lokacin aiki‘ ne fa,‘. Please ka yi qokari ka’ fahimceni . Shima 1 Ya 'lrangaBe kai‘ ya ce, 'Tlease Deeda‘kiyi‘ hakuri ki .fahimceni, nima ina son zama ,da ke a - yanzu mu yi hira‘ in ._yi ta kallonki"._"What!" Ta fada cikin manaki ‘da' qosawa. . .. Ta ce '"Sabeer me hakan yake nufi‘?“ Me ya~sa.-_ka cika fitina ne da’ Yarinta. .Haka kawai da .Safen nan .lokacin’ da kowa ke aiki kace mu'zo mu yi hira? Ka ga hakan ba Mai yiwuwa bane" ' _ 'Ta mike za' ta tafi. Nan ya hade .fuskar tamau yaCe'. "'To‘shi ke‘nan ki tafi yace ba komai Ki gama aikin naki tunda aikin ya fini tace a,a ba haka nake nufiba . "To in dai ina da wani matsayi da muhimmanci‘ a wajenki ki zauna". , Ba yadda ta iya haka ta daWO‘ta zauna ta ce "Gara kai you are the boss". . . : Tun da kinsan da haka meyena ‘ damuvwa, ’ki dauka boss ne ya ke baki Order". Ta ce "ka sani a trOubIe‘ ne idan Daddy da Uncle IB suka ji, ba laifinka Za' su gani ba sai nawa". . ' ' "Me ya sa za su ga laifinki bayan' ni na l jaWOki? Kuma ma daiga ba abin da zasu yi, . Yanzu dai mu bar wannan', zo muje yawo mu dawo". .Haka ya jata suka _yi ta‘ yaWo suna. kewa.ye wurinn, yana jin dadi ya yin da ya dauko Camera yana ta daukanta hoto.’ Wannan lokacin -da ‘Wannan yanayi yafi kowane lokcci dadi a rayuwar Saabccr, ya; dinga Jin tamkar ba shi da sauran, matsala a rayuwarsa. . ‘ Haka'ya dinga Jin tamkar yaje ya kwanta a jikin Deeda ya rungumeta kar ya ta‘Ba rabuwa da ita; ‘ ba shi da sauran matsala ' a rayuwarsa Wannan ce Karo na farko da Sébcer yaji yana son. aure, yana “son ya yi rayuwa da deeda rayuwa ta har abada. g *y*‘ *y* *.* bayan sun dawo ta ce masa, "Yanzu - dai ya kamata su 'koma office sannan ga hadari , ruwan sama‘na iya saukowa.‘ - ‘ Sabcer ’ya yi murmushi ya kalleta ya ce "Zamu tafi yanzu dan .kara mana minti goma, ina jin‘dadin weather nan Wallahi". - Nan ya lumshe ido yana ta ' shaqar numfashi da karfi, ya. rungumé hannayensa yana shaker iskar damina mai hade da‘ kamshin son Deeda yana ratsa shi_. Yana jin kaunarta 'na bin sassah jikinsa. llah birnin gayu chapter11 Ya bude ido yana kallon fuskarta mai kunshe da ni'ima. 'da ‘annuri da wani irin haske da kyau, wanda a yau ya ga ta kara masa'. ' Ya sata a gaba yana kallo, ita kuma’tana ta mila. Ba su ankara ba sai yayayyafi suka ji. Da sauri' ta mike. tsaye ta Ce "Ka ji dadi ai yanzu ruwa Zai'mana duka". "Ruwa ba‘zai dakemu ba‘ zo mu shiga cikin nan kafin ruwan ya -dauke". ‘ 'Ba ta ma saurareshi ba ta buga mai harara ta wuce‘da sauri da gudu—gudu ya bita yana kira, "Deeda! 'Deeda! K0 juyo'wa ba ta yi ba balle ta ji' me: ya ke fada, da. haka' suka koma‘cikin Ma'aikatar, tanar shiga‘taga an “fara' yi ma ta Congrat. Mamaki ya isheta'. Chairman) ne~ na~ kamfanin: ya ce ta biyoshi, ya nuna ma ta sabon office dinta’ Wanda yake hade da na Sabeer, ‘ Ta mai da kallonta‘ kan .Saber‘ tana masa kallon mamaki da. alamar tambaya' ?) Ya yi ma ta munnushi tare da daga ma ta gira yace "Welcome to your new office! ‘Daga yau kin zama Company Secretary Za tayi magana ya tareta da'cewa,’ "Kar kice komai, kar ki tamba'yi .komai-na kawoki inda ya dace da kene, kin 'cancanci wannan ' ' matsayi,”da~ Daddy da Uncle'‘IB duk‘basu da matsala hakan‘, sun yarda da ceWa kin chancant haka sauran ' Director’s da~ Sauran M‘a'aikata ba Su ja da hakan".. ba Yana gama fadin hakan ya juya ya yi , gaba tana binsa a baya tare da sauran Ma'aikata suna zuwa tayata murna " Bayan, sun watse shima 'ya koma. Office. Ta zauna shiru tana‘ tunanin anya Sabeee bai bata matsayi da' yawa ba kues? ita ba wani Degree ba ba komai yaushe ta dace "da 'wannan matsayin? Duk abin da ta ke yana"'kallonta daga office dinsa ta,- cikiti CC. Tv" CAMERA Wanda Yaba shi damar ganin k0 ina cikin na cikin company din Dora kafa ya yi .akan Table. dinsa, ya harde hannu yana‘ 'kallonta yana murmushi, yana sonta yaji ba' shida sauran damuwa a rayuwarsa, wani irin farinciki da ni’shadi ya dinga shigarsa... . ~ . - , Haka yinin ranar, ta kasance musu daga Deeda har Sabcer ba wanda ya yi Wani aiki na wannan‘ ranar, don ita, Deeda har yanzu ~ta kasa amincewa‘ kanta da ta karbi matsayin da‘ ba ,ta kai ta samu *ba. , ' Da ta‘ tashi kuwa haka Sabeer ya matsa ma ta sai da ta‘shiga motarsa, a hanya ta dinga yi masa mitar cewa ba’ta so, me mutane'Za su Ce akansu? Ai sai a yi musu mummunan zato ‘ Ya yi murmushi cikin raShin ,damuwa-ya ce "Ni ba ‘euwana. da mutane, damuwata a yanxu Deeda, ce ita kadai'ke gabana“. ta tsura masa ido na dan tSawon '-lokaci, ta lura 'yana cikin'nishadi yana kuma. maganar cikin halin ko in kula, ba shi damuwa. JuyOwa ya yi‘ suka hada ido ta yi'saurin kau da kai. ita fa kallonnan da yake mata ya soma damunta. . Wani kallo da .ta ga yake ma ta yana damunta. Wani abu da' take gani ' a cikin idanunsa suna 'rikitata. Nan taji hankalinta na tashi.. ' ' , ‘ Sumbatu ya yi tayi ma ta har suka isa gida, ; ta yi saurin Wucewa. Bangaren‘su da wuri_, ya .bita da kallo mai kunshe da .tSantsar s0' da‘ KAUNA. ' Tana isa Bangarensu Wayarta ta Ciro ta kira Ibrahim, dama tana Allah-Allah ta iso .gida ta kirashi. . Yana daukar Wayanko gaisawa ba su yi ba tace "Tana" SOn ganinsa su hadu‘yanzu yanzu"._ 'lna da aiki‘ da yawa, Please Deeda ina» , jin ma Asibiti zan kwana yau".~ ‘— ‘ "'Toni zanzo bata'saurari abinda zaiceba ta .ta ajiye Wayar. K0 ~ Abinci ba ta'tsaya Ci'ba, ta yi Sallah ta canja Kaya, ta yiwa Inna mai Fura sallama ta gaya mata’inda za ta je,_»'ta fice daga gidan tan nufi Asibiti. A lokacin data fito harabar gidan‘ ne Sabecr ya hangota tana 'tafi'ya da ‘sauri ya' nufi wajenta yana kiran sunanta,’ amma ba ta ji shiba, kuma ta yi nisa, tana fita daga gate din Gidan ta tari Taxi a nan yayi gaba da ita. - Sabccr. ya girgiza kai 'cikin. .takaici, ya juya da sauri'ya nufi‘ Bangarensu ya, karasa. wuein Inna mai Fura tace masa Deeda Asibiti taje. Nan da nan ya-rude. ' . "Ba ta da: lafiya ne?" ‘ Kafin Inna ta yi-masa wani baya'ni ya fita‘’ da sauri ya zari mota ya nufi Asibitin. Inna ta biShi da kallon ' mamaki *.* .*v* *9* dccda ta, samu‘ Ibrahim game a. office ta Yi mamaki kwarai donta zaci'_za ta samu yana ganin marasa lafiya ne Sallama ta yi masa ya amsa tare da juya ma ta baya ya ce, kema dai kin iya fitna ,sa' da ki ka biyonj Asibitin, ba za ki iya hakura na dawo ba?" ‘ "Ba ni' da wannan. hakurin Ibfahim wai me ke farawa ne, na kasa fahimta? wane dalili ne zaisa a bani matsayin da bankai ba? deeda hakane tunda kikaga qara miki girma murna ya kamata kiyi A'a Ibrahim, ina murna da- inda aka sani' da na ' jin dadi a‘inda' na ke,.da nafi son inkai matsayin da aka kaini a yanzu da gumina kokarina". , Dceda kiyi godiya ga abin ‘da ki ka a samu, da. godewa Allah,.kin samu abin da kike so cikin sauKi"Na ji Ibrahim na gode Allah; amma ina ‘son naji dalili? Dole akwai dalilin yes akwai dalili daya ne', shi ne ‘kawai kin -cancanta 'da hakan, domin kina‘ da basira a aiki, you ur good in business.Sannan Sabccr yana son-haka "Sabeer yana son haka? Me yasa Sabeer zai so haka?" . Ibrahim ya ,juyo a fusace ya ce, "Ya isa haka! A halin yanzu ina cikin damuwa, kar ki Kara min da tambayoyinki. _ Sabeer na'son haka,‘ that means yana son haka, karki‘ Sake mini‘ wani , tambaya, baya nan" Ta tsorata kwarai da ganin yanayinsa, ba ta taBa ganinsa cikin zafi da tsanani' haka‘ba Sai yau ’ Tuni jikinta ya hau 'raWa, idanunta Saka yi ja, ta ji kanta na sarawa; Ba ta iya cemasa komai ba ta mike zata-fita. « ' A lokacin' ne'kuma Sabeer ya turo Rofa ya shigo'cikin Office din a rude. . "Deeda! Deeda!! - Dceda!!!‘ Ba ki‘ "da‘ lafiya k0? Ba da na jawo'miki zazzaBi ba?" ‘ Zai taBa goshinta ta yi saurin ’kaucewa,»ta dubeshi'-a fusace cikin daga‘ murya da Bacin rai tace "Ya isheka haka‘Sabeer! Bana son abinda ka kemin!! Tana gama fadin hakan ta yi tsaki ta fice daga office din tare da‘rufo'kofar office din da karfi, garam. '' 'Tuni Sabeer ya ji hankalinsa‘ ya ’yi mummunan‘ tashi a ransa ya ji ba‘bu dadi. Ya sunkuyar kai Kasa kamar zai yi kuka. _ Ibrahim ya matso gareshi tare ‘da dafa kafadarsa' ya ce, "Kaeka damu-Sabcer ba abin da ya sameta kawai gajiya‘ ne da ciwon kai, na dubatakuma na ba ta magani, ba ta 'da ‘wani matsala, kar ka damu da abin da tace, Stress ne ya mata yawa "da laifinama . Ya fad'a cikin rashin jin dadi. "Nina matsa'ma ta yau harna jawo ruwa ya bugeta, ga shi yanzu na jawo ma. ta zazzaBi".~ . ‘ ’Hey! ba 'kOmai ba wani abin daga hankali bane,‘kar ka damu Sabeer, just ka ragé shige.ma ta, ka» daina yawan _céwa' za ka taBata k0 ka‘ kai” ma ' ta :hannuu, bata saba da wannan' rayuwar. ba she will not like it, zAta iya yin tunanin ’Wani abu daban ka ji" "Na ji Uncle IB, ba zan sake'ba in dai Deeda bataso, bana son abin‘ da zai dameta, zan je in- bata haquri "Ka. bari ba yau ba, yanzu- tana- bukatar hutu, ka bari sai gobe,‘kar ka matsa. ma ta". "To Uncle IB k0 Waya ma kar in yi ma ta?" , . .‘ ,,’ 'Eh ka baei sai. goben . Ya bata fuska ya ce,‘"1na son na ganni tare da' ita- Uncle I will (Mike it) idan ina'tare da ita". . Ibrahim ya 'yi‘ masa murmushi ya‘ ce, "Karka damu, you Will be with her, .ba kuna tare a office ba Tare ? Ya- yi dariya ya‘ ce, "Haka ne, amma 'ni dai Uncle IB sai na je'ko sau daya yanzu in gani ’ya jikin nata yake?" ' . - Katin. ma ya ce wani abu tuni Sabeer ya juya ya fice daga’ Office din da sauri. __ Ibrahim ya jima yana kallon koofar d yana‘tunani. . Haka kawai ya ji' ba zai iya komawa Gidan ba, gara ya zauna Busy a Asibitin ko zai ji saukin matsalarsa ta?" ‘ halin da 'lnna mai Fura ta ga Deeda ta shigane' ya dameta matuka; . Ta matsokusa da ita. - "Deeda me ye yake damunki?" Decda ta matsa ta‘kwanta a cinyar Kakar ta ce, "Inna nima ban sani ba, kawai dai na ji zuciyata ‘ba'dadi ne. Inna kin san me yake faruwa yau kuwa?" "A'a sai kin fada'"; lnna ta ba ta‘amsaa Nan, Deeda ta kwashe labarin abin da ya faru kaf ta' fadaWa Inn’mai Fura. ’- Inna ta girg‘iza‘ kai ta 'ce, ."Gaskiya ne Decda, abin’akwai' alamar tambaya. Sai dai karki damu, ina‘ .ga ai gaskiyarki da amanarki .ne ya’ jawo hae aka baki wannan matsayin Jajircewarki; Ce tasa ‘kika kai .wannan’ matsayi Ki cire damuwa daga ranki, ki ki karbi Aikinki hannu bibbiyu". "Na 'ji Inna, 'amma Inna kulawar da Sabccr ke min yana ban tsoro, yana sa' ni ,tunanin ki me a wani Bangaren'kuma ina ganin' ba Wani abu bane, kawai haka halinsa yake, kar in je“ in yi masa zatOn da ba haka' bane". ‘ "Kar ki damu Deeda, saki ranki ba komai bane kar ma'ki sa wani tunani a ranki". , ' "To Inna. Wallahi kalamanki ba Karamin kwantar min da hankali sukeyi ba. sannan Inna ina so a ciki'n Kudinda na tara na ‘Aiki na kaiwa Baba‘ ko na siya masa wani abu"; Nan Inna ta Bata fuska. . "Wane Baban? Baban naki da ya manta da ke, ya Yar dake?" ' - -_ ‘ "haba Inna, ai koma‘ me ya yi shi Ubana ne Mahaifi, don .ya yar da ni‘ ni dai ba zan yar da- shi ba, in dai ina neman albarka' da gamawa duniya duniya lafiya- dole» in je in da yake in nemi albarkarsa"' Inna_itéce, "Shi kenan tun da haka 'ki‘ke so, zan baiwa' Tabawa'Kudi ta aika masa da su. Sannan karshen watan nan zamu je Kauyen ki gai da’ shi da sauran ’yan uwa"., ' Ta yi murmushi; " "Yauwa Innata.Allah Ya barni da'ke".. "Améen 'Deeda Inna". Ta- fada tana dariya. ‘ ' Haka Sukayi, ta hira, motsin shigowar Sabeer ya sa Deeda ta'yi likimo ta rufe idon ta A Cinyar lnna kamar ta yi bacci. Tana jinsa ‘da . Inna suna ta hira. , ‘ Motsi kadan sai ya cewa Inna, "Jikinta - _ ba zafi dai k0? Ba zazzaBin k0?" ’ Inna ta tayu dariya. "Ba komai Sabecr, gajiya ce kaWai, Bacci ta ke tana hutawa." "To ' ' Ya' fada'yana‘ murmushi yana kallon fuskarta,“ya kasa_tafiya. ‘ ‘ Déeda tun tana jinsa sama-sama har‘ BaCCin gaska ya dauketa ba ta san tafiyarsa'ba._ ’ . 'haka ta 'kasancé tsakanin Sabéer" da Deeda, ya',.dinga shige.mata da nuna mata' kulawa qarara, ya yin da ita kuma' ta dinga. kauce'masa Ibrahim ya dinga gujewa Deeda da tambayoyinta. . Sabeer kuwa yini yake ‘yana kallonta a office wanda. a wannan lokaci ya fi masa kowanne lokaci .dadi, ya yin da kusan aiki tare §uke yi, ta yi .nata aikin ta yi kuma nasa, su yini tare, su yi hira tare, bacci ne kawai' ke rabasu. Tun Deeda tana kauce masa har' dai daga ‘baya ta sake délenta, sabo data saba da hakan. * V * *‘V * if y 3k V ’ SAFIYAR ranar Litinin ' ne itace safiyae ranar da Ma’aikatan Kainfani suka tashi da ; ' yajin Aiki akan suna son qarin ‘Albashi k0 kuma a basu gidajen zama a kusa da Kamfani Dr. Sulaiman k0 ya ce ba zai Kara musu ba, sabo da bai jima da yi musu kari ba, kuma yana ganin gidajen da ya basu ba shi da nisan da‘ sai an musu canji. ‘ Haka kamfanin ya wanna kusan sati ba Ma'aikata, Wanda. Dr; ‘ sulaiman ya yanke hukuncin zai‘kore‘su‘ ya dauki wadansu sababbin Ma'aikatan. ' idan sunqi dawowa Haka sauran Directors din Kamfanin suka bi bayan shawararsa, wanda shi Sabeer bai . ' So haka ba, yanaganin’in har an koresu ba a yi musu.' adalci h va; sabo da da su aka kafa ' Kamfanin. ' Office din Dceda.ya,shiga.wanda:ba ta yi mamakin ganinsa ba, don kuwa ya Saba shiga kowanne lokaci. ‘ To amma Kuma abin da ya'ba ta . mamaki shi ne yadda ya shigo office din ba ' tare ya yi ma‘ta magana ba ya samu waje ya ‘ .‘zauna ya yi' shiru yana tunani, SaBanin da, da idan ya zo zai yi ta mata sumtu k0 kuma ya saka mata ido ya yi ‘t'a kallo ~Shirunsasa da ~natsawarsa'ya daméta‘, ta tashi daga inda fake ta ‘bar'aikin da take tar matsa kujerar da yake zaune ya yi Tagumi, ta durkusa a gabansa ta kalleshi cikin sanyin‘ murya 'ta‘ ce "Sabecr‘ mene ne ke damunka? ' ’ Shirunka ya dameni, ba ‘haka naSan Abokina Sabecr ba a baya. . .Ya kalleta ’Cikin damuwa ya ce, "Dccda matsalana na na. Kamfanin nan ne day Daddy ‘yace zai koresu _idan sunqi su koma kan‘ aikinsu kuma sun kafe a kan ra'ayinsu in matukar ana son su koma aiki sai an, yi musu abin da suka nema. ' ‘ To 'gaskiya ni kuma ina ganin idan aka koresu ba a yi musu'adalci‘ba. Ki duba'ki ga,.da su aka kafa‘Kamfaninnan, da shi ne sukeci, suke sha su- da’iyalansu da suturta su. - ' " Dazu da na shiga indasuke na yi. musu korafi, amma da na~ji nasu sai naji ‘ai 'suma da gaskiyarsu.- ' Haka kuma da na yi magana da‘Dadday ,shima sai na ji -yana da gaskiyarsa. Yanzu ya dora min ‘nauyin ‘kare Aikinsu, yana so komai ya koma dai-dai ne nan da zuwa ranar Litinin' din nan mai zuwa, sabo "da . .lnveStors" na Kamfaninmu suna ta janyewa, haka masu shirin Investing suma sun fara tafiya ‘ wasu Kamfanunuwan. _ ‘Decda'ni ban Saba da irin wannan ‘ ba, sannan ' Uncle " ib yaqi tallafawa “ya zare hannunsa; yace wannan aikina neba nasaba. - Daddy kuwa ya bar komai a hannuna, na rasa yadda zan Bullowa al‘amarin nan, wannan shi ne ya sakani cikin damuWa da'tunani". . Deed; tayi murmushi ta ce, "Abokina ya fara fahimtar responsibility dinsa da sanin damuWa‘r Wasu da matsalarsu.‘ Ka kwantar da hankalinka, ka dauki . abin dasauqi. -'Kar ka damu komai zai tafi dai—dai yardar Allah. Kuma Allah Ya ga zuciyarka da‘ niyyarka,’ Shi zai taimake ka, kar ka karaya, ina tare da kai! Deeda na tare‘da kai Karfe naWa. ne' 'Meting din?" "Karfe goma sha daya ne' ‘ Ta kalli agogon'da ke bangon office din,'"Yanzu Saura minti talatin ke nan"; ' Ya girgiza‘ ma ta'kai alamar eh Ya. ce, "Yanzu haka Daddy da sauran Darector's‘ suna a (Meeting Hall) Leburorin ‘duk sun taru"‘ . "Karka damu Sabecr, duk da ba lokaci amma zamu san abin yi". , "Ban da ni a Meting din, amma zan taimaka, _dakda ba ’lokaci mu‘ tsara, amma yanzu ba lokaci; ina ga magana kada ya isa, magana ta _nutsuwa da farantaWa da ’farantaawa juna sanin darajar juna da muhimmancinsu", ,Wayar SAbeer ne yayi Kara. Ya kalleta ya ce,‘ "'Dccda Daddy ne 'Ya fada kamar zao yi kuka. ' ' ‘ "Kar ka damu ta_ shirya kaje yanZu, ina ga abin' da za a yi, ka‘yi_.Connecting dina da Mating Room din na ga me ake, cewa mu dinga magana a'Waya, kasata-a Kunnenka, insha Alahu komai zai 'tafi daidai". ' _ ' Karfe' sha daya’. suka' hadu aka fara Meting,din suka' kasa shawo kansu Deeda dake hangensu kuma tana jinsu, ya yin data lura Sabeer‘yana cikin rudani, yana kuMa a tsorace tace"Kwantar da hankalinka Sabeer ka nutsu ka maimaita duk abin da na ce.‘ Sabeer ka yarda da ni?" Ina kallonka in but ka yarda‘ dani ka girgiza kanka zan fahimta. ‘ Jin haka yasa ya‘girgi‘za ma ta kai. "Alhamdu lillahi, yanzu" kamaimaita abin da zan'fada‘maka..‘_ - Guri ya, yi tsit, Sabéer ya mike ya fara magana. " - ' "Na ji duk abin ,da ku ka ce, daga kowanne Bangare Ni dai' a ganina 'da hangena, kamfanin nan ya kai wannan matsayin da nasara ne sabo da Ma'aikatansa, ’ba, don-mu masu Kamfanin ba, sabo qo‘karinku da jajircewarku, Zuciya' daya tsakani da Allah, don haka dole mu durajaku kuma mu girmamaku, kuma mu yi muku godiya; A ganina. dukkanmu. matSayin (Family)daya muke, 'yan uwan‘juna, DANGIN jUNA,‘ .aduk lokacin da Kamfani' ke cikin matsala taeuwa ya kamata muyi mu‘cetoshi, Yadda zamu' gyara A halin yanzu muna so ku bamu hadin kai mu samu invistors su daina, janyewa, . ku‘ma mu samu masu Investing'idan kamfani ya habaka aka samu riba, insha Allahu za mu yi muku yadda kuke so kamar yadda muke so. ‘ ‘ A yanzu ina fatan kun fahimci maganata?” ‘ _ Tsit! wurin ya yi. Shugabansu ne ya mike ya ce, "Mun ji .bayaninka, kuma mun’ ‘amince. Bamu san cewa Kamfani ya daukemu da daraja hakaba; bamu yi zaton Kama ya san muhimmancin. mu ba sai yanzu.. “ ' Mun yi matukar farinciki dawannan ,bayani kuma muna- tare da Kamfani dari bisa dari : 'A'shiryc make do mu bawa Kamfani lokacin da ‘ya nema, muna godiya da sauraron kukanmu’ da kukayi'. Mu kUma “muna tabbatur muku da .cewa za mu koma bakin aiki ba tare da bata lukaci ba. A karshe muna dada ba da hakurin rashin jituwar da muka samu . Sabeer ya yi murmushin jin dadi, "yami qe tsuye yana dubansu yace"Mu ma muna godiya da wannun guyon baya da hadinkan da ku ka bamu. Allah Ya taimakemu Ya taimaki Kamfani, ya barmu tare". Kowa da ke Wajen Ya amsa da,' "Amin". " Bayan Sabeer ya 'koma ya zauna, .sai jagoran churoma Mallam Sule ya mike ya yi, Sallama, suma ragowar‘ Leburorin suka'mike bayan sun gama fita Wajen‘ya yi tsit Wannan ya kalli wannan, wancan ya kalli Wancan. ': Duk abin da ke famwa Dceda tana can daga office dinta tana kallonsu, marna ya cika mata" zuciya sabo da samun nasarar Sabeer Nan sukai mai da kallonsu gareshi, 'Mataimakinsa, yace, "K0 za ka iya ‘yi mana bayanin_ abin da ka yi yanZu, me ye :ma'anar hakan?" ‘ mu koresu, in wasu sabbi su'ka zo kafin su ganc aiki sai kamfani ya yi asara wanda ba za mu so hakan ba. Mu bisu cikindabara da hikima yadda za su yi mana abin da mu ke so". "Wow! '.' Daya daga cikin 'Directors' din ya fada. , "(What a smart move) Daya daga'cikinsu ya ce,- "Sati‘guda kenan muna fama dasu amma gashi yau ka yi maganin matsalar lokaci gUda". ' Nan fa suka yi ‘ta yabon'sa suka watse suna murna, mahaifinsa ya taso ya matso kusa da shi ya kalleshi, hawayen dadine- suka cika masa idanu yace "Sabcer yau“ ka birgeni ina alfahari da kai. Oya, give me a'huge Fadawa jikin mahaifinsa yayi yana maena, shima bai hakura ba hawaye 'yaji na zubo mai yace "I love you Dad. [promise to Work hard); Ba za ka sake samun matsala da ni ba 'Wel done Sabeer. Allah Ya taimake ka, Allah Ya yi maka albarka, gobe Yayarka tanan kan hanya murnar ganin Sabeer, sosai zata ga canji, Sabeer- ya kara girma,- Sabeer ya’ zama babban mutum, interligent Sun rabu cikin‘ farinciki da kaunarjuna irin ba da da uba, inda Mahaifinsa ya yi masa alk‘awarin baashi duk abin da yake so, ‘a rayuwa muddin dan adam na‘ iya' ba‘wa mutum da gudu,. da murna Sabeer ya fita' ya nufi office din deeda da gudu yana kiranta". ' "ddeda! DdddaH Docda!!!" ' ~ Dama' .tayi tsammanin hakan, ta yi dariya tace "Wow! Abokina ya dawo; cikin nasara‘ Nan suka' kWashe da dariya gaba dayansu sannan saka nemi' Wurin' zama suka fuskanci juna, ya soma yi mata‘wannan kallonda bata Son. . Yana cikin tsananin faeinciki ya ce, "Dccda na ‘gode, ya ce, "Dccda ban San ya zan yi in fasalta miki murnar‘ da nake cikibA Ya kalleta; "in fada miki wani abu zaki yarda da ni‘.’.toki yarda gaskiya na'ke fadi‘?" Ta yi murmushi tace;_"Kwarai Sabccr". Ta, yi murmuShi gami‘ da kwantar da kai :Na yarda da'kai Sabeer. 'I trust u "Deeda ki yarda a Wurina you are the best, a wurina yanzu’,’ rayuwata ita ce deeda, kuma Dccda ita ce rayuwa, Dccda itace farincikina, Dccda ita'ce rayuwar Sabeer deeda ita.cc farinncikin‘ Sabccr, Dccda ita ,ce zaka gani ka gane Sabeer deeda ita‘ ce (Identity) na ,Sabeer don Allah Dccda karki'rabu dani hawaye ya gangaro masa "deeda plesease don't leave me sabeer Ya tsinci kansa a cikin tsananin son Deeda wanda ya so yafi qarfin zuciyarsa, ya dinga jin tamkar yajawota ya hadiyeta akoda yaushe ji yake tamkar ya jaWota ya‘rungUmeta ya 'kwana'a jikinta ya kwada mata irin tsananin‘ 'son da yake mata, ya kwantar da kai“akan‘ kujera' yana‘ fidda numfashi sama-sama yana kallonta .yana shakar iskar dake hudo sassanyar qoramar dake cikin zuciyarta "deeda kiyi alkawari ba zaki kyaleni’ba kiyi_ min alkawarin za’ki kasance da ni har’ abadan Ya fada muryarsa kasa-kasa cike da rauni da kuma shaukin so ' ' ' ‘ . ~ Ras! Ras! kirjinta ke bugawa Kalamansa sun firgitata, sun rudata, hankalinta ya tashi. . , ‘ ' ' " ' ' Shike nan abin da take gudu ya' faru, Sabeer sonta ya keyi.. zufa taji ya Fara keto mata ta mike, "Ba zan bari haka ta faruba da sauri ta miqe ta fice shima ya mike ya bita.‘ . " _ "Dccda please tsaya, kar ki ‘ kyaleni Ba ta saUrareshi ba, kafin ya ankare ta Bace 'masa. hankalinsa' ya. yi mummunan‘ tashi, duk abinda sukeyi lbrahim najinsu kuma yana'kallonsu, dama_ yayi.zaton Sabeer ya fara son Dccda .tun ba yau bA " Hankalinsa ya tashi da abin da, yaga ya faru. Yanzu me ita yarinyar' deeda take nufi Shin ta yaya, Zai soma controling din Sabeer 'da wannan; sabon" matsalar data kunno kai"? "Ya ‘_ Allah!" . Ya 'fada“: cikin damuwa. ah shared a profile . birnin gayu chapter12 hankalin Deeeda ya kara‘tashi ganin‘ ibrahim bai dauki . Wayarta ~ba_ .har' ta‘ " tsinke.‘ "Ibrahim ka'dauki wayata, please inason magana da kai". Ta fada cikin. damuwa.. ' Data sake bugawa sai ta‘ji an kashe gaba daya, ta ‘wuce kai tsaye ta cewa lnna zata. wuce gidan’Tabawa kar ta. fadawa Sabccr inda take "lfy yadai Deeda‘?" lnna_ta DA irin yanayin da take ciki na damuWa. _ "Inna zan fada—miki. komai idan‘ na dawo yanxu bana son Sabeer ya sameni". AI ‘ Bata jira tasake jin’ wani abuba ta fice'daga dakin ta bar Inna a tsaye cikin damuwa da- tunani 'deeda na fita ta tari taxi tace ya kaita ‘Asibiti haka nan bata fasa kiran Wayar Ibrahim ba Amman a kashe har ta iSa ‘ ASibitin,akace mata 'baya nan,ta jira'shi na tsawon lokaci wata Nurse take fada‘mata cewa'w yau fa Ibrahim ba zai dawo ba sai dai gobe. zai dawo hawaye ya zobo mata "Ina zan Sameka Ibrahim? Ya zama dole ka’san’me ke faruwa,.ka Sani bana son Sabeer Ban 'taba son Sabccr ba, kai; -nake so Ibrahim ‘tun farkon haduwata da kai ban san lokacin da ‘zuciyata ta. kamu da sonka ba, duk abin' da na yiwa Sabccr na yi ne sabo da- kai, na jure dukkan wahala da Wulakanci sbd kai. . : Bana Son Sabccr, kai' nake: "so." , Ta fada hawAye na zubo mata a idanunta. "Ina ka ke Ibrahim?" ' Nan ta mike cikin Bacin rai ta bar Asibilin ta sake; hawa Taxi ta nufi gidan Tabawa. Ibrahim kuwa, sai daya tabbalar da deeda"ta bar Asibitin "Sannan ya fito daga 'office dinsa ya‘ yiwa-wannan nurse din godia sannan ya juya ya koma office din ya kulle kansa, ya :‘bara tunani ya mike a-‘doguwae kujera gamida dafa kai ya rasa ‘mekeyi-masa dadii Ya tsinci kansa cikin wani irin yanayi mara dadi kwakwalwarsa ta ‘tsaya,.»ya rasa ta ina zai .fara tunkarar matsalar, .komai yi masa zafi. -A Mota deeda ta sake kiran layin' Ibrahim ba ‘iyaka amma' har yanzu a kashe Wayar'taga Wayar Sabeer sai shigowa take ta kasa dagawa, baya da~ abin da zata iya fada masa; karshema' kashe Wayar tayi ta fashe da kuka~ -a haka ta isa gidan Ta-bawa. , ganin yanayin DA take ciki Tabawa ta matsa mata da tambaya. . . ‘ - +++++++++++++++ a'BIRNIN gAYU kuwa tuni Sabccr ya haukace musu da_neman_ Deeda, yaje wajen lnna' yana 'mata kuka akan ta .fada masa ina Deeda Take 'lnna dai abin kallo ya ‘zame mata, tawani Bangaren ’kuma tana mamaki, tana kuma godewa allah Ashe; akwai namijin da ‘zai nunawa Deeda irin wannan soyayyah Lallai Wani jinkirin alkhairi ne A yadda ta ga Sabeer tamkar' wanda Aka ce ya rasa komai a duniya, .har side din Momi yaje neman Dccda, daga karshe yama fita ya fara zagaye ‘unguwar yana nemanta amma bai ganta ba‘ wajen Inna ya koma yana mata magiya gamida kuka akan ta nuna masa inda deeda take inna taji tausayinsa tace"Sabeer kwantar da hankalinka deeda ta'na lafiya, taje gidan Wata Kwaggonta ne bata da lafiya‘zata kwana da-ila gobe zata dawo . "'lnna Inane gidan? sabeer dare yayi gObe deeda zata dawo in allah ‘Ya kaimu". . . ‘ ‘ "Inna deeda fishi. take da ni": ' "A'a Sabeer na gaya maka- zata kula da kWaggontane shi yasa bata dau Wayarka‘ba. Ka kwanta ka huta, inta daWo ta ganka cikin damuwa ba zataji dadiba ' Da .kyar “ta lallasheshi ya hakura ya, ’bar side dinSu ya.kWanta, ko ruwa ya kasa sha balle Ahinci haka nan da kayan’ jikinsa ya‘Akwanta yana tunanin deeda, haduwarsu‘ da rayuwar da sukayi a tare. ‘ Wani .lokacin ya yi dariya, wani ‘ lokaci yayi hawaye. a haka har bacci ya daukeshi. lokaci , wannan dare .yafi ko wanne dare wahala da kunci a wurin deeda, ibrahim da ‘Sabeer- « *,*‘ ** **‘ ‘ . tun da sasSafe Ibrahim 'ya bar Asibiti ya . daWo gida ya yi Wanka ya shirya. Nan . » ya leka daya dakin yaga Sabeer.na kwancd"rabin jikinSa~ a gado rabi a kasa; dagaganin yanayinsa ya San shima ya fuskanci daren jiya "Ya tausaya masa sosai, sabo. da Sabeee bashi da dauriya da‘ juriya akan' wahala ko kunci', duk ‘girma ko kankantar‘abu bai Wuce yasa‘ masa kuka ba Ya': matsa dafda shi yana shafa kansa yana‘ 'kallon yadda ya hargitse dare daya, ‘ . "Sabccr‘ ya zama. dole ka jure ka- fuskanci KALUBALEN RAYUWA. , Rayuwa ba yadda ka dauketA, takeba, " sannan ya tashe shi, baiso katse masa bacci ba sai dai ya San sarai Sabeer bai yi: sallah» ba, sannan karfe goma zasu je dauko Farida a Air Port. ‘ ' Cikin nutsuwa ya tashe shi 'ya bude ido a firgice ya tashi da sauri ‘daga ganin yadda .ya tashi ka san bacCi ‘saceShi ya yi. haka; ya bude baki zaiyi magana sai kuma ya >fasa, ya nufi Toilet Ibrahim bai ce maSa k0mai ba har sai da ’yayi wanka hade _da Alwala ya‘yi sallah ‘ ya shirya Zai flta. . "sabeer". Ibrahim ya kiraShi._ . Ya juyo, Ibrahim ya matsa gareshi ya dafashi yace,' "Ka yi hakuri na San kana fis’hi 'da ni jiya kakira wayata ban dauka ba, daga qarshena kashe Wayae, "Sabeer ina da abin yi a Asibiti ne"; " Ba komai"Ya fada kansa a sunkuye. ' Ibrahim ya kalleshi ya ce, "Yau ina-Sabeer , dina ya tafi, ba magana ba great smile, me ya faru?" Fad'awa jikinsa ya yi ya fashe da kuka. . Me yasa na kasa jure rashinta Uncle ib ,' Me ta dauki 'kanta,’ ~za ta tafi ta bar ni?‘Waye'ya ba ta-damar bata min rai- (Who is she to Spoil my ‘ night)? - ' ‘ ‘ ' ‘ . Ibrahim ya tausaya‘ masa, sai ~ya daure ya ‘ ’ kau da, maganar "Ya isa haka Sabeer. Oya shanye Tea dinka, zan kai ka inda zaisa 'ka manta damuWarka, inda Zai saka murmusbi". ' ' Ya mike tsaye cikin sauri, "Da gaske' Uncle 1B? Na koshi,tashi mu tafi (I really need to be hapoy '- Nan ya.jashi suka fita, idonsa na kan side din ,su Deedi ko' zaiga’ Wucewarta ko giftawarta amman babu k0 al‘amarta. Nan ya kau da kai cikin “rashin jin dadi Ibrahim na lura da' shi amma Sai‘ya share. ‘. Sabeer ya kalleshi' yace Wai ina zamu je?" ,‘ "Kai kaikam ka jira za-ka gani"; ' Wayae? Deeda ne 'ta shigo 'Wayar Ibrahim .amma-sai ya :katse ya saka Wayar Silent. ' Ta yi ta kira' har ta ji ranta ya yi dubu ya ' Baci,'ta rasa me ya ke yi- ma ta dadi. Ta fashe da kuka' ta kwanta da alama’ ba za‘ ta fita aiki ba, kuma baZa ta koma BIRNIN GAYU ba. Haka Sabeer; yayita KOkarin kauda tunani a zuciyarsa amma ya kasa. Ya dauki Waya ya yi ta kiranta amma kamar jiya yau ma taqi dauka. Ya'yi Tsaki yayi ya jifr da Wayar ya kwantar dakai dan site gami da rufe fuskarsa da hannunsa yana tunani y ko'wanne motsi ita yakeji, ita ya ke gani.‘ Ibrahin na' kallonsa amma bai. ce masa komai ba dun ya san ba shi da maganin matsalarsa a yanzu. .. Tsaki ya ‘yi ya naushi gaban- motar yaji kamar ya fashe da kuka... ' ’ "Yi'hakuri 'Mallam sabeer karka fasamin Mota". ‘ - ’ Lokacin ya bude-idonsa ya gansu Airport, Wani irin kara Sabcer ya saka, ya kalleshi. ' "Sister ta iso?" - . Ibrahim ya. yi darin yace Aina .fada maka you Will bé happy". WayyO Sister". ~ Tun kafinn Ibrahim ya karasa yin parking din Motar Sabecr ya bude murfin Motar ya fita da sauri ya nufi inda . zai sameta. Shima Ibrahim bayan ya yi parking ya kulle Motar ya biyoshi a baya, ya riskeshi a hanya. . ' to, "Mallam’ basu- sauko..ba tukunna sarkin suuri. sai mun jira”. " haka Sabccr ya 'dinga kaiwa da kawowa cikin kosawa, ya yin da tunanin .deeda~“ya cika zuciyarsa da kwakwalwarsa' ba,a jimaba jirgin ya sauka Sabeer sai raba idanu yake‘ Can k0 ya hangota, tsananin murna: ya .rufesu, ya sa‘ka dariya mai hade dairin'ihu yana”kira Sister OyoyO!! itama Adariyar take tsananin murnar ganinsu, dariya,. "Sabeer. yake yace sistér 20 mu je Mota, sai' mu yi magana a can hannunta yaja suka bar gun, Ibrahim ne ya‘ “tsaya ya yi (Cleaeing) din Kayansu sannan ya taho yana kallonsu yana murmushi. koba komai Sabeer ya dan sake" ‘ "A baya suka zauna tare, Ibrahim na tuqawa yace Yau dai na zama Drive"; Suka‘ yi, dariya. Sabccr dai kwanciya-ya yi, a Cinyar farida..Sister nayi missing dinka, sai dai kin dawo lokacin dana ke buqatarki".Sister zaki laimaka min k0?" Ba ta. ankara. ba -sai ji tayi hawayensa na jika‘ta. 'Ta' dago shi da sauri hankalinta a tashe. ' "Saber menene?" Bai iya cewa komai ba, sai kuka. ‘ Nan Suka hada 'ido da' lbfahim ta Madubi Ya' girgiza mata kai alamar 'kar ta yi masa wani tambaya. hakan‘ yasa ta fara: lallashin Sabccr kamar wani_qaramin Yaro har suka iso gida. ' ' Daddy ya fito dakansa ya tari 'yarsa farida tare da Momi da sauran 'yan uwansu' yana- mai 'murnar ganin 'yarsa. Sun kasance tare daSu lbrahim ,da sauran family, Sun sha ‘hira sosai tare-da labarai da ya shafi Asibiti da' kuma sauran .harkokin rayuwa na‘yau da kullum. . Sabeer dai 'na manne da"farida har La'asar lis‘ Sannan suka Watse kowa ya kama ‘gabansa, lokacin lbrahim ya samu damar kiran'deeda a Waya, duk’da tana . cikin fishi da shi amma‘ .tana "matukar son magana dashi don maganar Sabéer na cinta har yanzu ‘ibrahim ina‘son' magana da kai"..Ta fada cikin damuwa ‘ "Me yasa ka ke min -haka, baka daukar Wayata kuma ba ka kirani 'ba, mena yi maka Ibrahim?" ‘ Sory Deeda ina da abin yi da yawane ‘amma dai yanzu zaki iya samuna ‘a ,BIRNIN ' GAYU a Side dina saiki saiki fadamin abinda kikeson fadamin din "ina nan zuwa‘ yanzu".‘ Ta fad‘a cikin zumudi'da murna. _ . A cikin 'minti kadan ta shirya tana ‘ Allah-Allah ta isa. . Sabeer ,ya kasa zaune ya tashi ya nufi Bangéren su Deeda' amma har yanxu. ba tata dawoba; ” Inna ranta bai mata dadi ba ‘ mai yasa Deeda ke gudun Sabeer? ya Fita ya nemi' wani Wuri inda ba jama'a . 'ya je ya zauna ya hada kai da guiwa, duniyar tai masa zafi ya rasa me ya ke masa dadi, zuciyarsa ta dinga yi masa kuna “ a wannan halin Farida ta sameshi. Sabccr ya dago kai'. '"Meke faruWa’da kai haka?" , . ‘ Ya girgiza mata‘kai"Ba komai". , ' ' Taja hannunsa. . TaShi Sabccr'm mu shiga ciki ka'fada min méye malsalar, ka Sister dinka‘?" cefa 'har daki suka shiga Ibrahim .na jinsu, ta ~dago kansa.‘ . ~ "Fada min me ne ne damuwarka?" ., hawaye'ya'gangaeo masa ya‘ ce "Sister, “deeda Sister nayi kokarin in'mantata na kasa". -deeda" Farida ta maimaita' sunan _‘ Ta ‘ yi murmushi ta kalleshi ta -ce "Kyakkyawa ce?"Ya gir‘giza ma ta kai alam‘ar. a’a.‘ classy ce" Yasake girgiza mata kai. , , . ,Ta yi. masa kallon mamaki " ya tsuke fuska'yace"No Sister, amma duk da hakan Sister, deeda ce rayuwata Sister ki taimaka min tun jiya ban ganta ba. duk da inason‘ ganinki da dokin son ganinki amma da ki ka zo na kasa murna ‘ . na‘kasa control din 'kwakwalwata Shiru tayi' tana ‘kallon yadda Sabccr ya yi nisa cikin soyayya, gaba daya ya canja mata kamar ba Sabccr din data sani ba "Deeda"; Ta fada sunan a ranta Ta mai da~ kallonta kan lbrahiiri,_‘data lura . shima yana cikin damuwa da matsala. Ta sake kallon ‘Sabeér. ‘ _in . Deeda ce damuwar Sabecr, to shi kuma Ibrahim fa? :sister Sahccr ya katse mata , tunani. "Siste zaki bani deeda‘?" Ta yi murmush. - . . ,"Saheer Deeda mutum ce ba Kaya ba ita keda ikon. bawa'kanta-abinda ta ga dama" ' ' " tana 'kula da ni,‘ kayana, .Side dina, ta dafa min Abinci. Sister har Karatu tana koya min, tare muke karatu a wurin Mallam. . Sister ko a office ita ke,kula dani,-'.she take care of my .world everything; Sister- dole in so .deeda.’ Sister Deeda abar‘ so ce. Sister, kullum ina Cikin farir ciki bani, da matsala, (she made my: world beautiful) yanzu _ kuma ta gudu ta bar ni.‘ SiSter ya zan yi‘?" zata daWo Sabccr, kar ka damu, zanje inga Dccda, Zan fada mata irin sonda kanina ke mata, zan‘iya ka komai,‘ donka samu abinda ka keso,zaka sameta Na. gode Sister"; Ya fada cikin tsananin murna. ' Ta yi’masa murmushi. ~ "Kwanta' ka huta donka gaji da, yawa".; Nanta dinga, lal‘laBashi tana kwantar masa da hankali har ‘Bacci ya daukeshi, sannan ta fito daga dakin ta samu .lbrahim a falo yana Waya, deeda ya ke ,fadawa’«inda ya 'ke ta sameshi. ‘ "Ibrahim". Takira sunansa. . ‘" Ya juyo dasauri ya‘ nufota tare da batA kyakkyawar runguma ba tare da ya ce .komai ba‘ itama rungumeshi .tayir sOsai. na tsawon lokaci sannan ya ce, "Yayata nayi ' mising dinki sosai' ' Ta’ qara bashi kyakkyawan tace Ni kuma na yi ‘missing din mijina sosai, 'sannan kanina". . Ya Yi murmughi ‘yace."Nima na yi rashin‘ yayata- kuma matata. Baki san‘irin rayuwar kewa da kadaicin da nayi ba tare da keba, ’baki san .yadda rayuwa tayi min wahala da? kunci a kwanakin nan ba, rashinki kusa dani ba qaramin wahalar dani yayiba tunda kika zo na ke son kebancewa dake in jiki ajikina amma jama'a sun hana' yanzu na‘samu. Dan Gidan Sister yayi bacci‘?" ' Murmushi ta yi tace 'Yanzu dai gani’ kwance 'jikin kanina Mijina, gaya min dukkan matsalarka ina‘ tare'da kai yace : abinda zan fada miki shine ina' sonki Yayata Dagake ba.wata,a zuciyar ,Ibrahim wani kyakkyawan kissing ta Kai masa sumba ‘ kafin tai sa,ar hada bakinta da nashi sukaji karan faduwar tire a tare suka juya don ganin mene ne. Deeda ce tsaye a wurin ta zaro ido baki bude jikinta 'ya‘.hau‘ rawa. Wayar hannunta ya fadi 'gumi Mai zafi ya_‘dinga tsiyaya a fuskarta, numfashinta ya soma neman daukewa; ‘ .wayyohhhh Allah na ni deeda na shiga uku na lalace "Wai dama Ibrahim na da aurc, kuma dama farida yayarsa ita ce Matarsa‘? Wayyo ni deeda dame zanji Wani irin sonshi 'da tsananin kiShin Farida taji sun lulluBeta,~ lokaci guda’ taji wani abu ya tokare mata zuciya, idanunta suka saka sukai ja.jir deeda Ibrahim-ya kirata. " Hmmmmmmmmmmmmmm yau ya kamata ace na kammala muku book2 dinnan Amman me?kunqi ban hadin kai DA ah shared a profile . birnin gayu chapter13 'Dedda". Ibrahim ya kirata. ' "Shigo mana’Da kyar ta iya daga kafarta‘ta shigo 'falon. ' Ya yi murmushi ya ce'_"Kinjini Shiru k0? Ina 'basu'ga zuwan Yayatane shi yasa muka kasa haduwa. Wannan ita ce Yayata’ farida kuma Matata rabin rayuwata, Sister din Sabecr da ya keji da ita". da kyar ta iya bude Baki na rawa tace"Ina yini‘.’" ‘ Lafiya lau Deeda".ta fada hade da dariya. ~ Taja hannunta tare da cewa, "zo in kalleki da kyau Deedan Sabeer Nan ta sunkuyarda kai- tana‘kokarin hadiye kukan da ya'ke kokarin kufce mata" ‘ farida tace"'Sabeer baisan kyau ba da na tambayeshi kinada kyau yace a'a. Deeda na naji labarinki ‘a bakin Sabccr da Ibrahim, Ina yi miki godiya gareki sosai kin kula da Sabéer da Ibrahim duka, na ji labarin ma kece. (Suctarey) dinsa kina taimaka masa SOsa‘i. - Maganar gaskiya‘~ Sabccr.yana‘ matukar buqatarki just imagine Likita da zama business man kinga k0 hanya basu hada ba; amma sabo da tsoron Asibiti da'Sabeer yake ya dage a Kamfani, Thanks deeda‘ta sunkuyar da kai, hankalinta ma ya yi‘ nisa, batajin mema take fadi "Dccda". Ta dafata Ta mike da sauri; tace Inna na‘ nemana". ’ ‘ . bata saurari 'me zata ceba ta fice ‘Tana fita waje ko 'ta fashe da kuka mai karfinngaske; lbrahim yabita da kallo yaji tamkar ya bita amma ya kasa faridan ta lura da halin'da ya shiga, sai___‘dai bata ce maSa kOmai ba ‘ A lOkacin ‘Sabccr ya lura yace, "'Unclc ib kamar muryar Deeda. naji yanzu'? Sister Deeda tazo nan yanzu ne’?" . . eh yanxu ta fita Nan ya fita da‘ gudu ya bita yana juye-juye ko zai ganta. . falon ya yi tsit, Ibrahim ya kalli farida yayi murmushi "Ina; zuwa". . ' . "To sai ka dawo Bari nima in shiga ciki in yi shirin Sallar Magariba". _ ~ .- ' . . Deeda -kuwa bayan fitarta ta nufi can wani _ ’lungu ‘inda ba _jama'a.ta durkusa 'a’wurin tana wani ‘irin kukan bakin‘Ciki da Bacin rai da karfinta kuwa, saboda Ibrahim ya mata» bazata; tayi niSa cikin 'sonsa,. dukkan' wani- burinta,‘ Mafarkinta 'da. tunaninta na Ibrahim,ne a matsayin ABOKIN RAYUWARTA, mutumin da .bai taba~sonta ba,’ mutumin ,dabai ma san tana yi ba,-yana~da' Matarsa da ya ke matukar so batada waje 'a zuciyarsa ,da rayUWar Ibrahim. _' "Wayyo Allah! _Y'a zan yi in‘ cire Ibrahim: a zuciyata?" Deeda me ya.samek‘i ki ke kuka‘?’ Daman: nasan nan zan sameki Dccda me ya sameki?" KI yi shiru ’.don Allah' Saheer ne, shima ya durkusa a gabanta kamar zai ma ta kuka, ganinta a wannan halin ya daga masa hankali fiye da wanda ya ke Ciki. "Deeda mene ne?" ‘ Nan yakai hannu zai share mata hawaye ta bige hannunsa. . ka Kyaleni bana so Ta fada Cikin daga murya'. "Kuka na ke son yi,.kar ka yi kokarin tsai dani . "Sorry". 'Ya fada cikin sanyin murya. - ;"'Yi hakuri _ ba' Zan ‘sake hanaki ba, kiyi‘ kukanki da karfi tun da kina so ba zan hanaki va", Nan kuwa _ta kara fashewa da kukan, kukan bakinciki, kukan takaici -Yasata a gaba yana- kallo, ya rasa ya zaiyi, kawai shima sai ya soma tayata kukan. haushinsa ya kamata ta tashi zata tafi, ya Sha gabanta. "Deeda na miki laifi ne.’ . ' Nina saki kukan Deeda‘.’ Ki' yi hakuri deeda l like u kukanki na daga min hankali"'.— "Sabeer ka‘kyaleni .da a'bin da ke damuna", "'Meke damunki Deeda?" . . ' "Nayi rashine na yi rashin wan’da na keso, na fahimci bai taba sonaba yana da Mata yau na fahimci ‘kuma bani da 'fili a zuciyarsa da rayuwarsa, don haka na ke yiwa kaina kukan halin da ‘na tsinci 'kaina". .- ,Sabeer-ya kalleta. a rude hankalinsa a tashe ya cé,’ "Amma Deeda ai ina "sonki... ‘ deeda _na., fada miki kece rayuwata deeda Aure na keSO mu yi har [htha S-na fada maka "Sabeer bana sonka - Ta kalleshi "Sabccr ba ka fahimci 'me nake fada bane? Na rAsa’ wanda nake s0,hakan ba ‘zai sa in auri wanda bana so ba. Sabccr na fada maka ban taba sonka ba, na fada maka tunda kuma yanzu ma na maimaita. Ibrahim shi nakeso ba Sabeer ba". Dccda kar ki yi' min haka Dccda me nene ba kya so a halina in canja Babu Sabccr, your are a changed Parson shi ya sa nafada .maka' gaSkiya,‘bana so in ya‘udareka. don ina ganin girmanka da mutuncinka, amma ‘bana sonka, don haka‘ka kyaleni please na rokeka ka rabu dani bana sonka". ‘ ,tana gama fada ta- wuce zata karya kwana kenn suka hade da"lbrahim,»yaYin da Saheer‘ya kasa koda motsi, maganganunta sun tada’ masa hankali. haka ya dinga jin sonta yanzu ya fara jinsa sabo a ransa. Ibrahim ya tareta‘. ‘ ' ' ‘ "’Meye haka » Deeda? Wannan wane ’irin magana naji kina fadawa Sabeer - Ya’ ma za a yi- kiyi tunanin haka ni’ 'dake? Kin san tsakaninmu ,mutunci ne tsakaninmu, Likita ne da marasa lafiya". kwarai”. Ta amsa masa cikin’ takaici. . - 1 "Yama za a yi na yi tunanin 'haka tsakaninmu k0? -' ‘ Saboda ni bani da Zuci'yar son ‘Namiji k0, sabo da ni ba mutum me. rai bace ' ‘_ Lokacin da'na ke tare‘da kai. na ke yin duk abin da kace baka tambaya me yasa na .keyi ba, lokacin da na jure duk wahala da wulakanci sabo da kai, duk baka tambaya me' yasa ba sai‘yanzu da na ce ina Sonka za ,ka ce me ya sa‘? - Ni zan tambayeka me yasa ka yi min haka Mai yasa duk 'tsawon lokacinnan da’muka yi da kai ba ka' tabaa fada min kana da Aure ba;? ‘ , ” Baka fadamin farida Yayar Saheer Matarka bace meyasa kamin' haka? Ka bari na zolayi kaina, na‘ yaudari kaina, na za ta kaima za ka soni, na dasawa zuciyata sonka, ya ka keson in yi Ibrahim? Ta fashe‘da kuka. Ya ji tausayinta sosai, amma sai ya daure ya yi ta maza ya Bata rai ya ce, "Ni ban taBa kallonki da haka ko daukanki a haka ba, don haka ki yi saurin cireni a ranki"; ‘ Ya ja hannun Sabeer. "Z0 mu tafi Sabecr"; Kuka ya ke, ya fada jikinsa. - "Uncle 1B me ya sa.ba ta sona sai kai? Me yasa Uncle IB, ina son Deeda." ' , ’ "Na ji Sabecr, zo mu tafi a yanzu Deeda na cikin fishi ne in ta huce sai mu dawo mu yi magana a nutse. ’ "Ba sauran magana a tsakaninmu”. Ta fada cikiu tsiwa "Kamar yadda kace in cireka a zuciyata, ka fadawa kaninka ya yi saurin cireni a nasa zuciyar tunda na rasa Ibrahim ba zan taBa auren wani ba, haka‘ba zan taBa sake‘ son wani ba, a rayu har abada a haka, dama can haka na ke rayuwa, zan koma inda na fito Jin haka ya sa ya juyo ya kalleta ya ce "In zaki iya tunawa dama ba ni na kawoki BIRNIN GAYUBA ba, Kaddara ce ta hadamu a Gidan nan, don haka kima kanki adalci.. Kiran sallah ya katse masa maganar, ya ja hannun Sabeer. - 'zo muje Masallaci". ' ' Bai masa musu ba ya bishi, 'sai dai' ya juyo yana kallon Deeda tana tsaye .hawaye na zuba a idanunta, ya ji zuciyarsa kamar. wuta' Sabee‘r ya dinga jin sabon sonta mai Karfi na shigarta Haka ya dinga yi ma ta wani mayataccen .KALLON so har suka bulle .; MasallaCi suka wuce'kai tsayé'"suka bi Jam'i, ya yin da Deeda ta. koma ciki da tsananin' fishi da kunci da kuma Bacin' rai. Bayan ta idar da sallar ta kife kan Sallaya tana wani irin kuka tana addu‘o'i tana neman dauki da saukin zuciya a wurin Ailah. ' Inna ne tazo ta eungumeta tana bata baki da‘ lallashi. ‘ Bayan Ishsha Ibrahim suka koma- ciki tare da Sabeer yana, riqe da hannunsa. ‘ Farida ta‘taresu Cikin murmushi da dariyarta tace, "Kun shigo? Yau namana girki da hannuna zamu hadu mu ci kamar yadda muka saba". ' Gamin yanayin ,Sabeer ya sa ta fahimci .abin da ke. faruWa, sai dai ,ba ta ce masa komai- ba, sai' matsowa kusa da shi da ta yi ta ja hannunsa tare da ja masa Kujera ta zaunar da shi’ta sa masa Abinci.‘ "Sabeer yau Sister ta ma ka girki, fara ka fada min ya kaji? Bari in‘ -je in kira Daddy yau tare za mu hadu mu ci Abincin harda Momi' Nan ta fice ta barsu; Ibrahim ya sa masa ido ya; rasa ta ya zai bullo masa har yaga gara ya yi kuka dayin magana ‘akan wannan shieun nasa, Allah kadai ya san guguwar da ya binne a zuciyarsa. ‘ Ya zura masa ido a ransa yace, "Sabeer ba ni da abin da‘ zan maka yanzu sai. dai ka yiwa‘kanka. Shigowar Daddy _da Momi ya katse masa tunani. Wurin ya yi tsit kowa na cin Abinci. Dady yayi dariya-yana yaba' Girkin, Farida, ‘qaran da Cokali‘da Plate din da Sabeer keyi ne yaja hankalinsu gareshi. Abincin ya keci da sauri yana kokuwa da Cokali da Plate din yana ci da sauri tamkar wani zai Kwace 'mai Abincin. _ Bai ankara. ba har Abin‘cin' ya kare, sai kai Cokalin Baki ya yi yaji babu komai;-Ya mike da sauri ya sake bude Kular Abin'cin ya sake zubawa yana ta‘ci ba k0 sassauci. Nan suka zuba mai ido .suna kallon ikon 'Allah wannan ya kalli Wannan. Farida ne ta' yi- Karfin hali‘ ta taso ta ‘zo‘ ta sa mai Ruwa _a Cup ta mika masa, ya karBa yana sha da sauri' duk— ya juyeshi a jikinsa, ya yi wurgi da ‘ Kofin yana numfashi da Karfi tamkar wanda ya yi tsere. Farida ta shafa kansa. - " (Relax) Sabeer (Easy) daukeshi a; hankali, kwantar da hankali"- H/ Kwantar da kansa ya, yi ‘a. jikinta, ya rikota hawaye ya zubo masa "Sister ya zan yi? Sister ya zanyi? Sister ina, son in fita daga halin da na shiga, .bana son za'ma cikin wannan hali Sister! Kirjina ciwo, zuciyata na zafi. Sister ki taimakeni". ' Daddy ya. mike hankalinsa a 'tashe. "Sabeer lafiyar ka? ‘ Me ke, faruWa, me ke damunka, me ‘kake SO?" : ~ Nan ya mike da sauri ya nufi gun Mahaifinsa ' ya fada jikinsa yana kuka. "Daddy Deeda na ke so Daddy Deeda na ke so Daddy ka bani Deeda ‘ lna son zama tare da ita, (I like her) Daddy ina son in Aureta. Daddy ka aura min Deeda". Baban ya rungumeshi sosai zuciyarsa ya masa zafi ganin dansa cikin yanayin da bai taba ganinsa.ba Momi ta mike cikin mamaki. .. "Sabeer Deeda ka ke so?" Ya girgiza mata kai. "Deeda na keso, amma ba ta sona". "What?" Daddy ya fada cikin zafin zuciya da bacin rai. "Ba ta sonka, ita waye?" Sabeer ya kalli Daddy. "Kae ka yi mata tsawa in ka ma ta tsawa zata gudu ta barni, nima fada nake mata da tsawa shi yasa bata sona, zan je in roki Allah ya huci zuciyarta ya sa Deeda ta soni". . ‘ Da gudu ya bar Falon’ ya je ya yi Alwala yazi ya tada Sallah cikin nutsuwa da kaskantar da kai, cikin Sujudi ya dinga kuka yana Addu‘a yana kai kukansa gun Allah,.yana rokon-Allah ya bashi Dccda, . Dukkansu suka koma kallonsa ' Dr. Sulaiman ransa ya yi mammunan baci, . hankalinsa ya 'tashi,‘ bai taba ganin dansa a kwatankwacin wannan yanayi ba. . .Momi ita kanta sai da ta tausaya masa. -"Ibrahim". dr. Sulaiman ya kira‘shih Cikin babbar muryar yace‘, "Ina Deedan take? Ina son ganinta yanzu". - Ibrahim Zuciyarsa ta harba. Me Daddy zai yiwa Deeda? "Daddy bari in: kirata". "A'a". Ya tsai dashi zan je da kaina". '' Tare suka fafi duka . ‘ ****** ' ‘deeda na ;, kwance tana kuka sai ‘ hayanniyar jama‘a taji. ‘ . 'jikin Inna Mai fura ya hau rawa tana tunanin ‘lafiya kuwa, ganin shi da kansa mai BlRNlN GAYU a gabanta, hakan ya firgitata. Mutumin da ba ta taba tunanin zata ganshi a gabanta ba, 'duk'da k0 tana cikin gidansa; bata da matsayin ganinsa. zo Deeda Alhaji zai yi magan'a da ke. ' . ‘ momi ta fada lokacin data ke kokarinjawo. hannunta zuwa‘gaban‘Daddy;' " ‘Daddy ya kalleta ya ce "Kece deeda'?" Ta girgiza masa kai alamar eh "Kece wacce ki ka kai ki ka isa ki Batawa dana rai‘? . Dana gudan zuciyata, gudan jinina da 'ni ban taba kuntala‘ masa ba sai ke"_' . Ya fada gami da nunata da yatsa cikin tsawa yace, "Ba a yi‘ wani'mahaluki 'da' zai kwana ya tashi ya ci ya sha ya tufata ya samu lafiya a BI'RNIN GAYU ba ya ce zai Wulakanta gudan dana. Ba ke a qasarnan baki daya . Ke ba ki isa’ba". . Tsawan da ya sake sai da ya gigitata ta rude . ta tsorata gaba daya ya cikamata ido. - Ya ci gaba da cewa, "Tun da na ke ban ga‘ dana ya S0 wani abu haka ba, ban taba ganin sa .cikin wannan hali ba, ban taba ganin ya so mallakar wani abu haka ba, ban taBa ganin (Desperation) a tareda shi irin na yau ba. Sannan rana ta farko da ya so abu har cikin Zuciyarsa tsakani da Allah,"kuma bai nema da fada, tsaWa k0 karfi ba. Don haka Sabccr zai samu abinda yake.so k0 da kuwa kece ' - A kullum ina cikawa dana burinsa ina ba shi ‘ abin da, ya'nema." haka'kwanaki alkawari na ‘masa zan bashi duk abin da ya nema, don haka zan cika alkawarina, dan bawa Sabeer abin da ya keso, zan 'auraWa dana .abin, da .ya keso”. ‘ Cikin dakakkiyar murya .deeda ta kalleshi tace"Bana Son danka, don haka ba zan aureshi ‘ba, ni ~ba Kaya bace da za ka bawa danka, mutum ceni. mai rai ’mai Zuciya, ba yadda, za a yi in rayu'da' abin da bana so”,, Ba Daddy kadai ba, koWa ya yi mamakin kalamanta. > ' Daddy ya kalleta, "Ke waye‘? ‘Yar Gidan uban waye? meye asalinki? -zuri'arki da har ki ka isa_'ki ’kalli tsabar idona ki fada min‘haka?" Ya yi murmushi. Zan nuna miki isata zan aurawa dana ke. Yanzu na kara fahimtar me. ya Sa Sabeer ke sonki. lallai zan nuna miki isata da‘ yadda zan bawa dana abin da yake so; ,za ki ga yadda zan mallakaWa Sabeer abin'daya keso Yanaa gama fadin hakan ya juya ya tafi Ya kira MOmi da Ibrahim yace su biyo shi yana son magana 'dasu- yanzu, ‘sannan yace Farida'ta lallashi ’Sabeer ta'kwantar masa da hankali ta .fada masa gobe'‘babansa zai mallaka masa abin da yake .so." 'Duk suka amsa masa da, "To". Suka fice. ~ Ibrahim hankalinSa ya tashi, damuWa ta 'bayyana a fuskarsa. ~ '- " Bai‘ ‘taBa zaton' Wannan alamanein zai ‘kai' matsayin da ya kai a yanzu ba. - ~ Suna fita Deeda ta fashe'da'kuka. cikin kukan take cewA "Inna mu tafi mu bar Gidan nan. Inna mu koma '"Kauye!' Inna bana son BIRNIn ‘Inna mu . Kakar ta fashe da kuka. V"Gaskiyarki Ddeda, mu, tafi ,; Wannan alamari yaban .tsoro; mutanennan za' su iya. yi... mana komai. Yanzun nan zamu bar'musu gidansu.""' Abin da ba su sani ba, Daddy ya riga da ya bada ordar rufe kofofin BIRNIN GAYU gaba daya, a sa guard ba mai shiga ba mai fita sai da saninsa. " Haka suka 'dinga bin Kofofin BIRNIN GAYU amma ina ba hanyar fita, haka suka hakura suka dawo Duk da hakan Deeda ba ta‘ Karaya ba ta nemi Wayar Ibrahim da ya taimaka musu, amma ba hali sabo. da yana tare da Daddi. . Sabeer " kuwa Wayarsa ba ta 'shiga haka suka‘ rungumi juna ita da Inna suna kuka. ‘ _ * ** a can cikin Gida kuwa Daddy ’ya sa . Momi' da Ibrahim gaba da tambayoyi akan Deeda da asalinta da inda ta fito da yadda aka yi taxo BIRNIN GAYU. ‘ ‘ Komai da suka sani suka 'fada masa‘: A lokacin ya yi, Waya ya hada Ibrahim tare da wasu mutane su‘ je Gidan Tabawa su dauketa a daren su je Kauyen su Deeda: a dauko masa ‘Mahaifinta da duk wasu danginta in akwai su a Kauyen. Ibrahim dai badon ya so ba ya tafi, sai don‘ biyayya‘ da ladabi dabin umarni da ya ke - Tabawa dai ta ga ikon' Allah, da daddaré ta ji tsayuwar motoci Jeep a Kofar Gidanta sun- 20 sun tattarata a Mota. . ' Ibrahim ya karasa ,gabanta ’ya mata bayani. ‘ '"Ikon Allah, Wani abu sai masu kudi :da .mulki ‘ ' Ta fada a ranta. V ********* , alamarin Sabeer kuwa bai san meke faruwa ba. Farida, ta je ta sameshi amma bata fada masa komai ba taci gaba da bashi Baki da lallashi. _ ' . Daga abin ya mintsineShi sai ya tashi ya yi ta. Sallah. ' Faruda_tasa masa ido'tana kallon ikon Allah. 'cikin ranta taji tana sOn Sabeer .ya mallaki Deeda, ta ji tana Son ‘Deeda ta auri Sabccn ‘ ,-"Bana ganin damuwar‘. kowa sai ta‘ dan uwana. - ' Burina Sabeer ya ‘samu abin da yake So Sannan Deeda alkhairi ce ga rayuwar‘ Sabcer, ita ce Macen da zata iya kula da Sabeer _ Mace ce kamila mai. nutsuwé Wacce abin duniya ba ya .gabanta, Mace ta'gari. Haka nan za ta zamewa 'Ya'yan Sabeer. uwan ta gari wacce za ta haifar da al'umma na gari cikin tarbiyyarta. A cikin Birnin gayu za ta kawo canjin rayuwa da tarbiya a BIRNIN GAYU. ' . . "Ya ~Allah , ka. tabbatar da alkhairi -*v* *v* *Q* ' washe gari da sassafe aka iso da Mallam Audu da Matarsa da- wasu tsirarun Danginsu da suka rage cikin BIRNIN KANO. , ‘ Sun saki baki suna kallon ikon Allah. .Cikin wani dankarérén Gida aka yi musu-Masauki, inda ba su taBa zato k0 ganinsu aciki ba a rayuwarsu; ' Wanka' suka yi aka basu » Sutura da kyakkyawar Karyawa. Abinci iri-iri. Duk wannan 'hidimar' Ibrahim keyi dasu. . Bayan sun nUtsu sun kintsa Alhaji yasa aka kiran malam Audu dOn ganawa Ya kalli .Malam Audu yace ,"Na San dai baka sanni‘ba, amma bazaka rasa jin su'nana‘ba? Ba ka kuma ~San dalilin kiran da na maka ba? ‘, Naji labari baka da wata sana'a k0 Wani aiki sai na Zuma,'_shima‘ yanzu baka da halin yi, don ‘haka nake son‘maka Wani habban gata in bar kana so". " ' Mallam AudU‘ya sunkuya jiki na rawa yace 'Alhaji ina godiya, ban san Wane irin godiya zan maka ba, mutumin da ke cikin wahala ai ba'zaiqi ’rayuwar dadi ba. ; ‘ " Alhaji ya yi murmushi yace da kyau Mallam Audu. Ka ga Wannan gidan da ka ke gani duk girmansa duk kyansa naka ne na mallaka maka, shi halak malak Ka yi rayuwarka da ‘iyalinka har abada a~ ‘cikinsa da'sauran 'yan uwanka. , Kuma. k0 mutuwa kayi sai dai Magadanka su gaji gidan; ' Sannan ga’ tSabar .kudi zunzurutu har naira miliyan goma zan baka ka soma kasuwanci. ' sannan ‘duk wani abu da ka kake bukata kazo wurina kai tsaye. , Malam Audu da ya ji numfashinsa na shirin tafiya don gigita ya ga kudin da- bai taBa ganin yawan su ba k0 a Mafarki, ga dankararen Gida“ Ya mussuke ido don ya' fahimci k0" dai Mafarki ya ke Ya kwantar da kai yana ta godiya shi. Sannan ya ce, "Wai Alhaji meye dalilin kyautar nan? lnba zaka damu ba". ' . Alhaji ya yi mirmushi ya ce, "Ka yi tambaya mai kyau, .akwai dalili kwarai Ni dai dan kasuwa ne, bana yin abin da na san ba riba. ' ' ' Ba wani abu nakeso ba illa iyaka auren 'yarka deeda da dana Sabccr a yau Laraba din nan nake sonka bani. Ina fatan ka fahimci dalilin kyautar? ‘ ‘ Ni babban ‘mutum ne mai kudi da suna, mai girma da ’mutunci. ‘ Don haka na yi' kokarin yi 'maka wannan kyautar ne kar jama'a su fahimci halin-da Surukina ya ke ciki na talaUCi, kazanta da rashin ‘abin yi. Kaya komai .gashi nan, daga yau ka yi 'sallama da lalauci". ‘ wohoho kudi kudi kudi masu gidan gidan rana ' Mallam Audu ya washe baki yace "oho! Ashe Deoda gidanka take Aiki? Ai tana min aike nadan abin kashewa, yarinya 'yar albarka, ta dalilinta mun sami abin arziki. ' , ' Allah Ya mata albarka, muna godiya Alhaji ko yanzu ka ke so sai a daura auren". ' Alhaji ya yi murmushin samun nasara sannan ya dubi Malam ' Audu ya ce "Amma fa akwai wala 'yar malsala kadan, ka yi kokarin fahimtar da 'yarka cewa ya zama dole ta auri dana, kuma ta sashi farinciki, idan ba haka ba zan kuntata rayuwarta da ma ku da na kakarta‘ gaba daya, gara ta yarda duka mu zauna cikin ,farinciki. ' Ya mike, "dan tafia zan sa a kawo maka su ka yi saurin fahimtar dasu "To Alhaji an yi an gama. Ai wannan mai sauki ne yadda ka ce haka za a yi". ' "Da kyau! Ni na tafi Har bakin Mota Mallam Audu ya bishi yana godiya. kamar zai masa sujjada Ya dawo ya dinga murna yana washe baki yana zaga Gidan ya kasa yardarwa‘ kansa cewa wannan Gidansa ne. "Ashe Deeda alkhairi ce agareshi ya koreta ya wulakantata? , . - .- Shin ta ya ma zai soma fuskantarta‘?_Taya zai soma sata har ta yarda da ‘auren? ‘ To amma fa ba'zai‘ yarda ya rasa wannan. dukiyar‘abanza' ba."Ni Ubanta ne, kuma ya zama dole ta yi abin. dana keso k0 tana s0 k0 ba ta so." - Daddy na komawa gida ya‘ cema Ibrahim yaje .ya dauko Deeda da Kakarta ya kai ta can wurin Mahaifinta, ya kuma tabbatar da tsaro' a Gidan don kar su gudu. ‘"To Daddy". Ya_fada Cikin ’ladabi,’ ya ‘nufi side din su Deeda. - Lokacin ' da. ta 'ganshi ta yi tunanin taimakonsu ya zo yi, don haka bata musa. masa ba suka shiga motar ita da Inna suka tafi ' ' ' Tun da suka shiga Motar kuka take, idonta ya kumbura luhu-luhu wanda hakan ba karamin kona zuciyar Ibrahim ya yi ba. , ' Ya ji wani .irin bakinciki da tsanar kansa ya kamashi. Ya ji kamar ya sa hannu aka ya yi ihu. cikin fishi da Zafin rai tace"gidan Tabawa za ka kaimu daga‘ nan zamu shirya mu wuce Kauye". Ya daure fuska ya kau da kai ya ce Ba umarninki nakebi ba, don haka zan kai ‘ki‘inda aka umarcenida in kaiki." ' '- . "Me ka ke nufi, ina zaka kaimu?" . ihu tasa masa amma kO kulata bai' yiba. lnna ta sa hannu la rufe mata Baki tace, "Deeda rufe bakinki karki‘ Bata muryarki da hawayenki a banza, tunjiya kuka ki ke lamarin nan ya wuce saninki da tunaninki; ' . ‘ ’ Yanzu Ibrahim ihunki k0 hawayenki ba zai tabashi ba, yanzu‘ Kaninsa da Uban gidansa sune'kawai,a‘ gabansa". Dole ta haqura suka iso 'gidan, ya shiga 'har ciki ya bude musu kofa suka fita ya ja motarsa ya tafi ba tare da ya sake k0 da kallonsu ba. ' Ya kara jan kunnen Maigadin gidan akan kar ya yarda_ ya barsu su fita. Nan Deeda da‘lnna suka tsaya ‘juye-juye suna kallon ikon Allah, ba su san inda su‘ke~ ba, ba kuma Susan me yake faruWa ba. ‘ "Nan a ina muke Inna?" Deeda ta fada cikin kuka cikin gidan ubanki kike sukaji an fada cikin firgici DA tashin dankali daga ita har Inna Mai fura suka zuyo don tabbatarwa DA tantance muryar DA sukaji shin gaskia ne kokuwa gizo kunnuwan nasu ke musu Hmmmmmmmmmm a zallah shared a profile . birnin. gayu chapter14 deeda la kalleshi cikin mamaki. "baba" Ta fada cikin mamaki. Inna ko kasa magana ta.yi tsabar kaduwa. Du kyar ta ce,‘ "Wai meke faruWa ne, me ka keyi yaushe ka shigo Kano kuma‘? "Ku iso ciki zan mukubayani Kamar za su shiga kamar bazasu shiga ba, haka suka shiga. . Nan ya fara, yi musu bayani, ya~ kare da kwantar da murya yana neman gafara da rokon su yafe masa kan abin da ya musu tun shekaru masu. tsawo da suka shige Anan fa idon Inna ya kada,ta hau bala'i ta inda take shiga ba ta nan take. fita ba. Ta zageshi tas taci masa mutunCi tace yanzu ma nadamar ba har zuci bane 'ganin abin duniya- ne yasa ya nemeta. ' Ta ce, "Kuma duk bala'insa Deeda ba zata auri wanda' bata soba". ‘ ‘ Nan fa eikici ya kaure yace, "inba ta auri Sabeer ta dadi ba za ta aureshi' dan dole, gara ma su‘ sani aure daram'ba fa shi". . ‘ Ran Inna ya" Baci, 'suka dinga sa'insa ya’yin da aka bar Deeda da kuka kamar ranta zai fita' "Wannan wane irin tashin hankali ne? ' Sabeer Ubansa ya saya masa farin cikinsa, ya yin da ita nata Uban ya siyar da na ta farin‘ cikin.‘ ’ Wannan shi ne. abin da ya ke faruwa a "rayuwarmu na yau, a .duniya yanzu masu kudi da Mulki suna amfani da talaucinmu da rashinmu suna sayan abin da sukc so wurin‘ Talakawa. ' . Ta Tashi tasa kuka. ‘ " ' "Shi' kenan Alhaji ya gama da ita, ya gama ’nasara Akanta tun da ya hadata da Mahaifinta". . _‘ "Inna ki ‘rabu da shi, ba yadda na iya". Deeda ta fada Cikin muryar kuka. .deeda ba zan bari ya yi miki auren dole-ba akan .abin duniya". ‘ "Idan ki ka nemi _shiga tsakanina da 'yata k0 hanata abin. da na keso ta yi Zan rabakida ita, zan kwace'yata". Mallam Audu ‘ya fada cikin halin ko in kula. ' .. ' Wanda wannan. maganar ya .Sa.Inna ,tace zata tafi ta bar masa 'yarSa. Deedan ne ta durkusa har 'kasa tana ROkona akan kar ta tafi ta barta. ' ’ Ba yadda ta iya don koba komai, bazata iya lafiya ta kyaleta ba, haka' suka shige cikin gidan zuciyarsu cike da baqin ciki da’.baci.rai. . Mallam Audu yayi dariyar "samun nasara ’gami dasa mata albarka. -shikam rayuwa sabuwa a wajensa **** ** . 'bayan Sallar azahar Mahaifin Sabeer da abokansa sun hadu yaje ya kai masa manyan Kaya _- .masu kyau'da tsadar gaske; .ya bashi yace yasa ’ . Shi ’da Ibrahim suka. taimaka‘ .masa ya- shirya, ya yi matukar kyau; dama can shi mai .kyau ne ’ Sabeer ya ‘fito Ango 'sak Mahaifinsa ya masa albishir dacewa yau daurin aurensa Deeda ta“ amince da aurensa. ‘ Wani irin‘ ihun murna yasa Ya rungume Ubansa cikin tsananin farinci’ki. "Na gOde daddy thanks YOU So much ka min “albiShir din da baka taba minba a duniYa da 'gudu' ya rungUme yayarsa .yana .murna- ’ «sister Deeda ta amince da auréna”. . " Ya fada kan Ibrahim _ “Uncle iB'Deeda tana-‘sona yanzu ta amince da aurena. 'Yanzu ni Deeda keso Saboda ta. san nafi kowa Sonta, Allah: Ya amsa‘ Addu’ata Allah- na gode maka hawayen ‘farin ciki ne ‘ya zubo ma Mahaifinsa ganin farinciki da kwanciyar hankali ~a tare da Sabeer‘ yafi kOmai‘ dadi a wurinSa. 'Ya kamo hannunSa zo muje inda za ka ga cikar bUrinka". Mota daya suka zauna tare da Baban naSa, suna baya Ibrahin na'gaba, Driver na tukawa. ' Sabeer ne keta Waya yana fadawa 'Abokansa ’yan. uwansa na‘wurin Uwa da Uba, har. ya .rasa' inda zai'sa kansa don murna, sai kwanciya? yayi a jikin Uban yana daria yana masa godiya. Ba Shi “da ‘wani buri k0 ab‘ in da .ya keSo illa ya ganshi a jikin Deeda, ya ganshi tare da ila. Karfe uku dai-dai aka daura auren Dccda a cikin gidangsu Wanda dr. Sulaiman- ya'. bawa Mahaifinta, kasancewar ba ayi shiri, ba mutane ba yawa Abokan kasuwancinsa. da wasu kusoshin Gwamnati da ‘yan uwansa na kusane kawai Bangaren Dccda kuwa, Mahaifintane kawai~ sai wasu 'yan uwansa guda biyu suka shaida daurin auren Dccda da Sabccr. Jama'a da dama suna mamaki, sai dai basu- da damar magana, abin ka da masu Mulki da Naira, kafin ka ankara manema Labarai sun cika kofar gidan kowa da irin famhimtarsa da fatan alkhairi .da taya murna da suke musu. _ . haka Sabccr ya dinga jin wani irin farin ciki tamkar ya .mallaki duniya da’ abin da ke cikinta,- gaba . kana ganinsa ,ka san yana cikin tsananin farinciki da jin dadi Nan ya hadu dasu Nura da Salim suna. ta masa tsiya sabo da tuna yadda suka hadu da Dccda da irin tsanar daya mata ada. Ya yi murmushi yau zan ga Dccda a matsayin Matata: Shin taya ma fara zuwa wajenla? : Me zan fara ce mata? Kuka zany‘i k0 dariya‘?’ " . Suka kwashe da dariya. Nura ya ce "Runguméta zakayi tun da yanzu Matarka ce" . haka sukai ta wasa da dariya, ya yin da Alhaji ya-kasa daga idonsa akan dansa ganin ,yadda ya ke,tsananin mamaki, dun haka ya‘ yi niyyar‘kara masa akan‘wanda ya‘ ke ' ' . Sai da Sukayi sallar la'asar sannan jama'a suka watse su kuma suka nufi Birnin Gayu,‘ inda. Alhaji ya cewa Sabeer‘kae ya damu, zai.samu Deedansa a gidansa da ya shirya’muSu a nan cikin Bienin Gayu; , ' ‘ ' ' Gida ya cika da 'yan'Uwan dr SuIaiman anata taya Sabeer: murna‘yayinda wasu ke mamakin‘ aurensa 'lokaci‘ guda, da irin tsananin ‘son da ya‘ke yiwa matar‘ wanda har ya kasa boye.shi ya fito karara a fuskarsa. ' _ V ‘ farida ce ta nufi gidansu Dccda kamar yadda Daddy ya ,umarce ta, taje ta. shirya Dccda tayi kyau fiye da ko wacce amaryah Tare da masu kwalliya da kuma dressing ta tadi Inna ta tarbesu ba yabo ba fallasa, duk da Dccda batason .auren. a zuciyarta, taji dadin ganin ranar daurin auren Dccda, wanda 'shine burinta a zahiri‘. ' Aurcn Deeda’yaxo, "abazatar da batai tsammanintaba'tun kafin a daura auren Deeda ‘ke kuka har aka gama daurin auren. Inna keta faman yimata nasiha da nuna mata‘ . ya "zama’dole ta dau kaddara ta rungumi mijinta hannu bibbiyu, ta rungumi aurenta, ta yi :sa’ar mijin dake matukar sonta Ta fashe da kuka’ tana'fadin "Inna ya za,ai na Iya zaman aure DA wanda banaso A wannan hali farida ta'shigo ta same su, ta fahimci halin da Dccda ke ciki, kuma abin da- ya faru ba mai sauki'ne a gare taba',‘amma sai ta daure taci‘ gaba da yin abin da ya kawo ta, tamkar- ba ta san meke faruwa ba ’ . ‘gyara saka yiwa'deeda sosai, tun daga kan Jiki, gashi, har Sutura zuwa Takalma‘ Ta fito marya sak Ta yi wani irin haske da kyau,’ duk da k0 Fuskarta ba a shafa'mata komai ba, saboda hawaye dake zuba mata " Nan Farida ta sallame su, sannan taja ta gefe guda cikin sanyin murya ta dinga ba ta haquri da nuna mata cewa, ta san ba ai mata dai-dai ba. Ta kalle ta da kyau taga irin kukan da take, "Na‘ fahimci irin halin da kike ciki deeda,_na san ba a miki adalci ba_, amma Dccda abin da ya faru ya faru, ba mai canja shi. ' , , Deeda na ' san bakya' son 'Sabeer, amma Sabeee na sonki tsakani da Allah da zuciya daya he is innocent, ba shi da laifi, abin daya faru Daddy ne ya miki, Sébeer bai‘ San dole aka miki ba . halayyar Sabeer na san za su dame: ,ki‘, litinannéne a kan abin da yake so. ‘ ' Dccda ba Ashi‘da laili, haka ya' girma ya' taso, « bai san'ya‘ nemi abu 'ya rasa ba, ’bai san wahalar” neman abu ba. . Saboda ni Daddy da Ibrahim muna nema 'masa duk abin da yakeso, ’kece abu na farko da ya nema 'bai. samu a dadi ba. ‘ Deeda dan Allah ki kula da Sabccr, karki hUkuta shi a kan laifin da banasa ba,na san na zama mai-son kai, ~ba’ yadda zan yi Deeda, sabccr shine rayuwarmu, farin cikin mu— ni da Daddy da sauran family dinmu. Ya yin da ke kece rayuwar Sabeer- . '“ Dccda' ta dago jajayen idanunta ta kalle ta, tace "Ni kuma na wa rayuwar fa? ' . Ya ki‘ keso in yi da ‘shi? Ya kuke so in yi da na wa rayuwar da farin cikina‘?(l‘am not that great) da 'zan sadaukar da rayuwata na‘ba da farin cikina. akan naku in tambayeki Zaki iya bani Mijinki, ‘ za ki iya bani Ibrahim?" ‘ ' falida ta zaro idanu tana kallonta. ' "bani amsa". Rana ta farko kenan 'da Farida ta nemi amsar wani abu da ta rasa. 'hankalinta ya tashi fiye dana da Ta kau da kai tace, Lokaci yayi da zamu wuce, na 'lura. hawayen- idonki sun daina zuba, idonki ya bushe don haka zan gyara miki fuska mu wuce" ' ‘ . "Gyara mu wuce kun. 'riga da kun busar min da‘hawayena ldona daga yau, daga'yanzun nan ba za ki. sake ganin hawaye a idon Dccda ba _ Ku shirya' zubda hawayenku dukkanku ~kamar yadda ku ka sani' zubda‘ hawaye, yanzu lokacinku ne, nawa ya wuce za ku ‘ga ,yadda xan sa ku zubda hawaye zakuga yadda_ zan kuntata rayuwar wanda- ya kuntata rayuwata Yi min kwalliya da kyau Sister‘mu wuce Birnin gayu, ina matukar sauri da zumudin ganin Mijina Sabccr". ‘ Kalaman Dccda suka sa jikin Farida ya soma bari, kamanninta sun razanata, yanayin Dccda ya bata tsoro. ' Cikin sanyin jiki da tunani ta karaSa ma ta gyaran suka tafi hankalin farida a tashe, ya yin~ da inna mai fura tayi kuka, ta yi- kuka har ta gode Allah. Ta bi Dccda da addu'a'da fatan alkhairi, ya yin da tayi niyyar komawa Kauye‘washe gari. Kai tsaye suka wuce gidan da Daddy ya‘ shiryawa saber a BIRNIN GAYU,‘gidan da babu irinsa' kaf BlRNlN GAYU. ' faridan tayi mata rakiya bar cikin daki sannan ta filo, k0 sallamar kirki ba su yi ba. ‘ Deeda ta tsaya tana kallon tsarin gidan da dakin da irin dukiyar da_ aka kashewa' gidan da yadda aka tsarashi very classic. Nan ta kifa kai ta fara tunani. . . Bayan lssha,i Daddy da kansa ya jaWO Sabccr ya rakoshi har kofar gidansa, farida tana son yi maSa magana amma ba hali sabo da yadda ta ga yana tsananin muena da dokin zuwa ya ga Dccda. Ciki ta koma tana neman Ibrahim don fada: masa abin da ya faru, amma ta nemeshi ta'rasa a Gidan. ' Kofar Gidan Sabeer, Daddy ya kalleshi ya ce, "Ga gidanka Sabccr, ga Dccdanka, ga farincikinka goto ur happyness Sabccr ya rungume Daddy yana dariya. "Na gude Daddy, Allah Ya barni da kai Daddy". "Amin". Daddy ya fada yana dariya. Yace "Jeka (g0 and injouy ur self Nan Sabccr. ya sakeshi ya yi ciki da gudu. Daddyn ya bi shi da kallo yana dariya. A lokacin yaji kewar Mahaifiyar Sabccr ya ce "Allah Yaji kanki Fatima." Nan ya juya ya tafi yana jin wani 'irin nutsuwa da kwanciyar hankali ya bawa Sabccr abin da ya'keso‘ . *v* *9* *9* tun daga falo yaji wani irin kamshi‘mai dadin gaske mai tada hankali da kashe 'ciki Tafiya yake yana lumshe ido yana jin son Dccda a ransa. . Kai 'tsaye.ya wuce. dakinda ya san zai sameta. " . " Can koya hangota a tsakiyar Gado tana zaune Deeda ya kira sunanta cikin rudani da SHAUKTN SO. ‘ ‘ Ta dago kai ta kalleshi. ‘Ido ya sama ta ya ga tayi masa wani .irin kyau da kWarjini ya kara jin ta shiga ransa ya Kara jin wani irin sonta na shigarsa yana tsumashi. Da .gudu ya isa gareta ya fada jikinta, yana" hawayen farinciki yana shaKar Kamshinta yana jin sonta na‘taBa ruhinsa, ya‘ dinga ji tana taBa masa ' zuciya da sonta da kaunarta; ,Deeda' ina sonki? Deeda kece rayuwata": ‘ Ya fada cikin. murya kasaskasa Ya kai Bakinsa dab da Kunnenta yana fada ma ta Maganganu masu' ratsa zuciya da kashe jiki yana sauke numfashi a ‘hankali. Ya sumbaceta a Kunne. Tsigar jikinta taji yana tashi, kamshin Turarensa mai Ramshi da dadin tsiya ya soma kashe mata jiki. Bata ankara ba taji yana shafarta yayi kokarin kai Bakinsa'kan nata,_ a take taji wani hanzari ya Zo mata,ta tureshi da'Karfi ta mike. Ya tashi a rude hankalinsa a tashe kamar zaiyi kuka yace menene meya faru deeda?" tace"Bana‘son abin da ka kemin". Ta fada cikin Bacin rai .Bana son kana taBa min jiki' "Deéda yanzu munyi aure, ba kamar 'da ba Deeda'ke, Matata ce"; ' .. , Ta kalleshi ta yi' fnurmushin takaici tace"Ni Matarka ce, amma bana sonka kana ji k0?" , i . "Please Dceda, karki yi min haka Deeda! Kece rayuwata Idan' ba kya‘ son' in taBa ki ba‘ zan sake ba I Promise ba zan sake ba, kar kice ba kyaa sona"Gaba daya ya‘ rude ya rikice. 'kada ki~tafi ki barni". Tausayinsa_ta ji sosai,har taji ba zata Iya aiwatar DA niyyarta akansa ba Ta kalleshi lokaci 'gUda har fuskarsa tayi ja, Ta jawo hannunsa. "zo :Sabéer zoka. kwanta". ‘ Nan ta dora kansa akan Cinyarta tana shafar gashinsa, ya yin da'ya damke (daya hannunta ya hada da nasa ya manna a fuskarsa. ' Tausayin‘sa taji kamar ta masa kuka, a hakan‘ har Bacci mai nauyi' ya daukeshi tana kallonsa tana tunani. ' ‘ *v* *v* *v* ' bayan Farida ta gama duba duk inda ta take tsammani-sai dabara ta fado mata, da sauri ta nufi Side dinsa‘ Anan ta yi ' sa'ar samunsa yana kwance ya ‘ dukunkune’ guei' guda yana wani irin kuka mai tada hankali. A rude ta isa gareShi. "Ibrahim! Ta fashe da kuka ta dafashi. Ya juyo da sauri, ya rungumeta. . "Ibrahim yaushe ka fara boye min hawayenka? Yuushe muka' fara haka da kai‘?" ‘ ‘ “Bai ce mata komai ba, sai dai ta fahimci komai ta ce, ."Na gane Ibrahim, .na zama .mai son' kai akan Sabeer. ' Ka san najima .ina‘addu'ar“ Allah ‘Ya kawo Yarinyarda zaka so‘, ban taBa zata abin zai zo a haka ba, na so kwarai kafin inbar duniya in ga ka samu yarinyar da ka ke 'so'ka aura"; .. Ya kankameta ' gami ~da cewa,'; "Ya isa Yayata Kin san inasonki, kuma ban taba yarda wai. don bakida lafiya‘, za kira‘su ki barba, ai- rayuwa' a hannun Allah ya ke ‘duk da kina _da kansa ban taBa'kawo miki mutuwa ba,‘ na san jinyar da ki ka tsaya ki kayi _a Canada kin samu 'lafiya,‘ na ‘san- ‘zamu rayu cikin farinciki, yayata ban taBa‘tunanin dan kin girmeni da shekaru‘uku zan sowata ,wai in .Aure ta don kin girmeni ba Farida, ina sonki amma abin‘ da ya faru ban s0 ya'faru 'ba, ban san‘ yaushe son Deeda ya shigeni ba, ban San 'yaUShe na fara sonta ba, ta zo cikin rayuwata-tamin baZata; ba zan -iya Avoiding din ‘soyayyarta. ba, ‘ban san yaushe hakan ya faru ba, na san na fara Santa tun kafin'Sabeer' ya soma sonta,amm dana fahimci 'yana Sonta 'na. danne ‘zuciyata na Boye soyayyarta na yi kokarin .mantawa da ita da _soyayyarta; _na yi kokarin‘Boy m'iki da Boyewa kaina, amma yau na kasa ,da ldAnuwanta masu cike da‘ dimbin so da kauna, idanuwanta masu cike da tambaya da tsana a gareni suna bina sun hanani sakat Yayata zuciyata .ta cika da nauyin sonta da nauyin laifin da nayi mata da nauyin rashin kunyar‘ son-Matar-kanina Yayata ya .zan'yi in rayu da wannan'nauyin a kaina kayi kuka Ibrahim Ta fada cikin muryar kuka "Kayi kuka Ibrahim ba zan hanaka ba. Ka yi kuka nima zan tayaka ' Nan suka rungume .juna suna wani 'irin kukan bakinciki da tashin hankali. ' ‘ tun yana jin motsin Farida har yaji shiru,ya dago kai da sauri. ' farida' Ya fada da karfi yana girgizata. Ya daga' hannunta gami da gwadawa yaji. Sakin hannun yayi hankalinsa ya yi mummunan _tashi; "Ya kira Sunanta da karfi faridaaaaaaaaa!!!" . ya rude ya fila hayyacinsa daga karshe ya fadi Sumamme deeda k0 data samu Sabccr ya yi Bacci a hankali ta zame jikinta ta' sulale ta~ bar 'Sabccr din, ta sauko falon kasa ta dauki'wata takarda ta masa guntuwar wasika ta ajiye masa a inda zai gani. ‘ _ ‘ A Daren ta sulale tabar'BlRNIN GAYU! Ina ta tafi?yaya sabeer zaiyi idan ya tashi bai gantabA? shin meke faruwa DA Farida DA Ibrahim ne?yaya zasu kare DA wannan cakudaddiy kuma rudaddiyar DANGANTAKA? mu hadu a BIRNIN GAYU BOO3 hared a profile . birnin gayu chapter15 sassanyar iskar asuba mai Kunshe da ni'ima tare da tarin ‘ ' albarka, shi ya doki fuskar Farida, hakan yasa ta ja dogon numfashi tare da motsawa, ta dinga kokarin bude idanunta a hankali. Ta yi tsawon .minti daya a haka kafin ta fara fahimtar inda take da ‘halin da suke ciki. - A nutse ta juya ta mai da kallon ta kan Ibrahim da baisan inda yakeba, tuni abinda ya faru a daren jiya ya dawo mata. Nan ta yunkura cikin Karfin hali ta mike duk da ba ta jin karfin jikinta, haka ta yi kokarin takawa zuwa ga' 'window', iskar damina hade da yayyafi ya daki fuskar ta. Hakan ba qaramin dadi ya yi mata ba, nan ta yi Kokarin shakar iskar asubar gami da ware hannayenta yana ratsa ta. Hakan yasa ta ji ta samu karfin jikinta da kuma lafiyar jikinta fiye da da. Bimin Gayu-3________Sa’adatu Waziri Gombe ‘ Ruwan sama ne ya sauko da karfi, ta miKa hannayen ta duka ta tari ruwan, sannan ta juya ta nufl gun Ibrahim dake kwance, ta zura masa ido tana-kokarin tantance wanna hali yake? Suma ne k0 barci? A take ta shafe mai fuska da ruwan da ke hannunta, .hakan yasa ya- motsa tare da yatsina fuska yana kokarin bude ido. Ganin haka ya sa Farida ta saki murmushi. Lokacin da ya bude ido ya ganta gabansa, ya yi zumbur zai mike tare da kiran sunanta, ta yi saurin mai da shi, ta kalle shi ta fadada murmushinta gami da fadin "(Welcome back)". Shi dai kallonta kawai yake, ta ci gaba da magana. . . - "Ashe dai da gaske .ne likitoci ba, sa iya ta'bukawa matan su, iyayen su, k0, wasu mutane mafi kusanci da su komai? Yau na gani akan mijina. Lokacin da nayi dogon suma duk da ka san me zaka yi ka farfado da ni amma Bimin Gayu-3 Sa’ad‘atu Waziri Gombe _ ba ka iya kayi ba, sai tsabar rudewa Ashe kana ' sona' Sosai‘ haka? Gashi dai' kaga. Allah Ya taimakeni 'na farfado‘ dai kaina har ‘na farfado da kai.’ , - to' dai ina'so ka fadamin da kai da ka ganni- cikin yanaYi- na ciwo ka' rude, ka tsorata, ka' rasa ~abinyi saboda' kana tunanin “wani "abu mUmmuna zai' faru dani. Da kuma‘ni’da na ganka‘a 'sume, na nutSu nayi'maka” abinda' ya f1 dacewa cikin nutSuwa, na- dake don kar wani abu mummuna ~ya faru . da kai. Wa ya fi wani son dan uwansa ni da kai?" . Ta karasa'maganar ‘da dariYa‘. . ‘ Ibrahim ya yi. saurin rungumé ta sosai» a jikinsa, yace. ' ‘ _ ‘ A ,a Yayata, ' wannan lokaci da yanayi 'kina maganar Wasa? Kin san tashin hankalin ’da na‘ tsinci, kaina jiya? Na zata,,,,,, ' "Ba abinda zai, faru Ibrahim,. Ta katSe ' shi "Da' saura na Ibrahim, ina qoKarin Bimin Gayu-3 ,,,,Sa’adatu Waziri Gombe 'shawo kan lamarin nan. Duk' tsaWOn lokacin da na sadaukar ina, rayuwa ba kai,;"saboda Kokarin neman’ magani da lafiya ta ba zai, tafi a banza ba. Ina addu'a, kana min addU,a jama'a da nake tare da su Wanda suka’san me nake ciki suna min maddu'a. Ibrahim Allah; zai bani lafiya,‘ ina 'Kokari (I am fighting 1 saboda ina. son! in samu lafiya; in rayu da' mijina, Kanina Ibrahim, kamar 'kowaccé mace _da ke da aure a gidanta. _ , . Ina so in rayu da Sabeer dina, Daddy sauran' 'yan' uwa. Ina. son kaWo gyara a rayuwar mu da BIRNIN GAYU...".. Ta Karashe maganarda kuka. " , _Tace, "Kanina, ina son yin abuda‘ yawa. "Za kiyi Yayata". Ya fada-cikin sanyin murya tare da tausayaWa halin da take ciki. "In‘sha . Allah Yayata, da yardar Ubangiji 'dukkan, wani burinki zai cika. Ciwo ba shi ne mutuwa ba. kuma wannan Bimin Gayu—3___._____Sa"adatu Waziri Gombe kanin naki zai kasance tare da. Yayarsa har tsUfa, har mutuwa Insha Allah". Nan ya" mikar da‘ita‘ gami da kwantar da ita a kan gado ya gyara mata kwanciya. ‘ "Kina-bukatar hutu". Nan ya Wuce, ya. dauko magungunanta; ya bata. (juice) ta sha, sannan ya; bata magani, ya 'sa ta a gaba yana mata murmushi tare da shafa kanta yana kara fada mata irin Kaunar da yake mata, hade‘da kalamai masu kwantar da hankali da karfafa mata.- gwiwa har bacci‘ya soma daukanta. Ta bude ido' kadan' tana kallonsa- dishi-dishi » saboda . magun'gunan' da tasha, masu. Karfi ne, Cikin muryar bacCi ta ce ,"'Kanina,. a duk ' lokacin da. na ga wannan fuskar taka da wannan murmushin naka,nakan manta ‘dukkan‘Wani Bacin‘ ,-rai" da‘ KunCin rayuwa. Murmushiin ka ka‘dai, ‘ya ishe ni~ dukkan tsawon‘ .rayuwa-(you are' the best husband 'ever)"- ’ Haka ta. dinga-surutai shi kuma yana Bimin Gayu-3/////Sa'adatu waziri gombe kallonta yana mata murmushin da take so din har bacci mai nauyin gaske ya dauke ta Ya lullube ta, ya mike yana kaiwa da kawowa, damuwar sa da kuncin sa suka dawo masa sabo, ya rasa me ke masa dadi Kowanne motsi ita yake ji da gani, tare da‘ Kaunar sonta mai zafin gaske ke kona masa ilahirin jikinsa da zuciyarsa.. , "Inna lillahi wa inna ilaihi raji'un! Deeda ta yi aure, matar wani Ce amma na kasa cire ta a zuciya ta, sai ma abinda ya karu "Ibrahim, me ke damun ka? Deeda matar Sabeer ce. kanin ka, dan karamin kanin ka da ka raina kamar danka, cikin so da Kauna tare da' shakuwa, kanin matar ka', wacce ta baka dukkan wani Kauna da kulawa lokacin da ba ka da me maka duk da Karancin shekarun ta. Tun kuna yara ta koyi halin girma, saboda maraici. Duk yarintarta ta kare a kula da kai, a lokacin da ita kanta take bukatar a kula da ita. kafin mahaifiyar Birnin Gayu-3 ’ Sa’adatu Waziri Gombe Sabeer tazo ta'bamu-soyayyar uwa, tamkar ita ta haife mu". . v ‘ ‘ "Yayata tayi. 'fada da 'yan uwanta, ta -- samu saBani da:mahaifinta‘saboda ta ce zata aure ni, duk da nima ina son Farida, don-ta girme ni da'shekara uku, baitaBa damuna ko >‘rage min soyayyar ta a zuciyata ba. Ina son ta, ina kaunar ta, _'ina girmama ta da daraja ta.. Bani 'da niyyar ‘sOn wata ko hada ta da wata a rayuwa ta, ' Deeda ta shi'go rayuwa ta lokacin da ban zataba balle tsammani, kafin in ankara ta yiwa zuciya ta illah. Wani irin abu nake ji game da ita, wani abu da ban 'taBa jin irinsa ba, wani abuda ke kokarin fin karfina. “ Ta zama mallakin Sabeer, amma ba abinda- ya 'canja, kunyar .kallon kaina nake balle Sabeer, ballantana kuma Farida. Nauyin alkhairin su agare ni, da kyautatawar sugare ni, ya'ci in sadaukar da irin Deeda k0 fiye. Ya ‘Allah Ka taimake .ni. Allah Ka Bimin Gayu-3---sa’adatu Waziri Gombe bani ikon aiwatar da, abinda yake dai dai", - Nan kuma ciwon Farida ya- fado masa da kuma yadda rayuwar Sabeer da Deeda. zata kasance. Tuni' ya. ji: ya kuma rikicewa komai ya kwaBe‘masa ya, rasa . mafita: wannan halin . ' ' Yaji‘ana sallah “a ‘masallaci, .hakan yasa‘ya shiga~bayi. yayi alWala yawuce masallaci. -' ‘ -_ ' f .Kwance yake .cikin ,jin «'dadi. _da kwanciyar hankali, da. alama‘ya‘ yi bacci mai dadin gaske‘wanda ya jima bai yi. irinsa ba, hankalin 'Sa a kWance', zuciyarsa" cike da tsantsar‘farin ciki da tsana’nin’ son Deeda‘ da ke ratsa‘ dukkan.ilahirin jikinSa, 'yana ratsa shi tare da saukar masa da. wanj irin ni'ima' da niShadi a tare dajin'dadi.-mara misaltuwa. A hankali ya bude idanuwan sa'dake cike .da. bacci; .fuskar sa kunshe da murmushi, ya kai hannun. sa do Shafar Bimin Gayu-3,,,,,, Sa’adatu Waziri Gombe Deeda tareda bude idanuwansa,don kallon ta, amma sai ya ji wayam Hakan yasa ‘ya mike da sauri tare: da, baza ido yana' neman' ta, Nan'ya tSai da idOn saf tare da tunanin sa cewa yayi qila tana bayi, saboda' jin“ da yayi ana sallah 'Ya mike da- sauri', 'Yayi'lattin zuwa sallah-har'an kusa idarWa; ya akai yi Deeda bata tashe ni ba?" ' . ' Ya' baWa' kansa 'amsa, _"qila itama lattin'tayi". ‘ ya Fita ya ya'nufi dakin da aka ware nasa,don a dakin-Deeda suka» kwana, Tunanin da ya yi tana (toilet) yasa shima ya' nufi’(toilet)) din dakinsa, 'ya yi alwala cikin hanzari, ammakafin ya foto ya ji har anyi~ sallama, don 'haka yayi'sallah; a dakinsa' kawai.‘ " ‘Bayan ya‘. idar ya fita zuCiyar sa cike‘ :da nishadi,; tare da "dokin son ganin Deeda, wanda ba. tare suka kwana ba.‘ Shi dai yafi Son ya yita ganin Deeda, kuma Birnin GaYu'3,,,,, sa,adatu waziri gombe yana manne da ita a kowanne lokaci Wannan Shi ne abinda yafu masa kOmai dad1 a raYUWarsa Yana shiga ya tarar da dakin Yadda ya barshi, hakan yasa yaji.hankalin sa ya soma tashi, ba Deeda a dakin ba alamar ta. Bayin ya nufa kai. tsaye ya .bude, wayam, kuma ba‘wani alama na anyi amfani da (toilet) din, komai a bushe. Zuciyar sa ya ji ta harba, ya fito dan ya gama duba sama kaf'ba ita babu alamar ta. Nan 'ya sauko qasa, nan. ma ya gama binci‘ken-sa,’duk wasu falo, kicin; dakuna‘da (toilet). na gidan zuwa harabar (area) dinsu, amma'batanan, hankalin sa yayi mummunan tashi.‘ "Deeda.Ya Shiga Kwala mata kira da karfinsa, kuma‘a rude.' Ya sake komawa saman dakin ta; Bimin Gayu-3 ,,,,Sa’adatu Waziri Gombe "Deeda, ki fito, please in ma wasa 'ne bana so, ki‘fito in ganki. Na san kin Buya ne don ki ga ya zan yi? Na san dai yanzu kinga yadda na dawo, 'na birkice a cikin kankanin lokaci. Kin 'san. Sabeer bai da wata ’ farin ciki da kwanciyar hankali in ba ke, please Deeda ki fito,‘ na san wasa ki ke". . Tuni idanun sa suka kada sukai jawur,‘ abinka da‘farin mutum, farin ma Kal, hakan ya sa fuskar ta rine tai ja sbd tashin‘hankali. Ganin cewa da gaske Deeda ba ta dakin 'ya_ sa ya shiga neman Wayar sa, ya sake“ saukoWa falon kasa, ya shiga laluben waya‘ da bai san ma inda take ba. 'A nan ya ci'karo .da' Wata farar takarda' Wanda ta dau hankalin sa akan table. Nan yasa hannu ya dauka. ‘ ’ SABEER; Ya ga an rubuta da manyan harufa, hakan yasa ya ji bugun zuciyar‘ ‘sa »ta tsananta; ya kasa budewa._ ‘Ba k0 shakka ya gane rubutun Deeda ‘ "Me hakan yake nufin" ' Ya fada 'a tsorace. '"Ba dai Deeda..’." Sai kuma ya ‘yi shieu A'a; ba abinda nake tunani bane..;Nasan Deeda bata bar gidannan ba - Haka‘ ya sa wa takardar‘ido ya kasa bude ta, saboda tsabar tSananin fa'rgabar me ; zai tarar a_ ciki? Daga karShe dai ba shi DA zabi sai ya bude don' sanin abinda Deeda take nufi. SABEER ' ' Dak da‘na san zaiyi wuya ka fabimci" abinda zan fada maka‘, amma zan fada maka ko’AIIah Zai-sa watarana ka fahimta. Sabeez; -nabar BIRnin GAyu ba duniyata bace, ba rayuwar' BIRNIN GA k0 daya a tsarina zanje na nemi dai dai da, tsarin rayuwata.‘ " Ina so ka zauna ka daure kayi dogon nazari da tunani' akan Deeda, "Wato Shin son Deeda kake? Shin Deeda abar sonka ce? Abar "faunar ka ce? K0 dai Deeda Wata rigimarkace da fitinar ka, wacce kuka saba a ko wane lokaci? ‘ In har Deeda fitinar kace. Wanda in kaso rigima sai ka same ta kamar yadda ka saba samun duk ibinda ka so 'a rayuwarka sai ka Samu, ‘kai ba zaka yarda da‘cewa akwai abunda zaka nema ka rasa a rayu warkaba, to wannan saidai kayi haquri sannan inason idan ka rubuta takartar sakina kakaima kakata ita tasan inda zata sameni wasiqar Nada yawa karmu bata lokaci ,Da kyar ya iya‘ kai Rarshen wasikar, hankalin sa ya yi tsana'nin tashi, rudani. tare . da tsoro da wani irin firgita‘ ya. bayyana» a fuskar sa,; idanun sa- Suka‘ kada. :Ya yi iya kokarin sa. ya .zubda'haWaye ya gagara. Zuciyar tasa ~ta dinga masa Zafl da Wani irin zogi. ' " ' Lokaci _ na_ farko. kenan da ya taBa tsintar kansa a wannan yanayi na‘tsanani' da tashin‘hankali a Wurin sa. ‘ 'Wani ' irin ‘ bikin ciki ya lulluBe‘ shi, wai duk ’irin tsananin' son 'da yake .yiwa‘ Deeda tace wai ba so bane? - ' . "Deeda ba ta San meye so ba, bata san me nakeji. 'A~lokacin ya samu wasu hawaye masu zafin gaske'suka' zubo masa.‘ '. " "Deeda baki san abinda nake ’ji game da ke me‘tsanan'i ‘da‘ ‘zurfiba bare, ki san- abinda nake ji game da ke da zafi bane. A halin' yanzu, ciwon abinda nake ji na tafiyar'ki zai iya' kashe ni in naci gaba da jin haka. Ba zan iya jurewa‘ ba".; "ba dai Deeda ta tafl inda ba zan sake ganin ta ba?" . d Wannan tunanin' ya Kara furgita shi da tsorata shi, saboda shi' a- wannan _lokaCi ya riga da ya mayar da' Deeda fayuwar sa, komansa. 'Ji. yake shi ba zai iya yin komai ba in ba tare da Deeda .ba,' yana ganin duniyar Sa ta zo karshe. _‘ ' A rude ya fita yana rike da takardar,'- ya fito daga (area) dinsa ya‘ rasa ma ina-zai yi? Wurin. mahaifinsa ne k0 yayar sa da Uncle 1b,? Shin wa yafi biya masa buKatar sa cikin gaggawa a ’tsakanin‘ su? ' A take Kwakwalwar ,sa ta ‘ba shi mahaifin sa, don haka ya nufi Bangaren sa yana kiran sa a‘rude ‘da Karfinsa. - "Daddy! Daddy! Daddy! 1‘"; ‘ ' A dai dai lokacin Ibrahim ya fito daga masallaci‘, don ya jima yana masallacin yana karatu; tare da addu'o'i. Ganin' ruWan sama na shirin Sake Saukowa ya sa ya fito, lokacin ya hango Sabeer.‘ Tsananin mamaki-ne ya kama shi. Sabeer- a wannan lokaCin yana Kwalawa“ Daddy kira, lafiya kuwa?" ‘ Binsa ya"yi da sauri, ya 'jawo'. Shi'. Ganin’sa a rude, kuma‘ a firgi'ce ya tsorata shi. Sabeer, lafiya? Ka ga wani abu da ya ,firgita ka ne?" "Uncle Ib Deeda', Deeda...'.'. . ."Me .ya saamu Deedan?" ' 'Kawai' sai ya fashe masa da kuka: kamar Wani" yaro, ya fada jikinsa.‘ "Uncle Ib ka taimakeni, Deeda..‘."'. Tuni'. -_shima Ibrahim din; ya rude, a tunanin isa wani‘ abin ne ya samu'Deedan. Jan shi ya yi,' "zo mu je, meya samu Deedan?" " ‘ . Da kyar Sabeer din ya ‘iya miKa masa takardar,‘ ya”. .karBa 'da ,sauri ‘ ‘ya fara karantawa, Hankalin ,sa 'shima ya tashi matuka, bai taBa zaton k0 tunanin'Deeda za ta iya guduwa ba. ' Shin rashin son da‘ take 'yiwa , Sabeer har yayi tsananihaka? Shin ta yaya zan’ soma taron ‘wannan sabuwar matsalar?. Tabbas komai zai rushe, tafiyar Deeda zai ruSa duk ginin da suka jima suna yi. ’ "Ba zai yiwu ba Ya fada a 'ransa. , . .. "Ya zama dole in nutsu in san 'hanyar' da zanbi da Sabeer, 'yanzu ,za'i iya ta da hankalin kowa a BIRNIN ‘ .GAYU, 'musamman Daddy da Farida. Zai daga hankalin: koWa, ba BIRNIN GAYU‘ kadai ba, ba mutanen gaei 'da hukuma kadai ba, har Deeda da mahaifinta da mutanen Kauyen su sai ya musu rashin mutunci, wanda hakan ba zai musu kyauba". . Tashin hankalin da Ibrahim ya 'hango “ ya matukar firgita -shi,' ya .zama’ dole ya nutsar ‘da Sabeer kar ma mahaifinsa'ya kai ga jin abinda yafaru Cikin dabara da wayo ya ja shi zuwa nasu 'Bangaren, ya ’ ja shi inda Farida ba za ta ji shi ba, ya rufe kofar yaddah, ya tabbatar da ba mai jinsu yayin da Sabeer' ya birkice masa. K0 su fita neman Deeda, k0 su je su fadawa Daddy ya sanar da :hukuma su fara neman ta. Ba yadda Ibrahim bai' yi da shi ba ya nutsu‘ ya saurare shi ya Ki, yace sam shi kawai a fita a tafi. Ya dinga murda Kofar yana buga' ta, yana masa bori kamar wani yaeo dan yaye. Sai da Ibrahim din ya daka masa tsawa tare da jijjiga shi,,sannan ya yi shiru. Fuskanan tayi jawur, idanun sa sun kumbura. ' ' ' . , Ibrahim ya kalle shi ,da' kyau, kansa sunkuye,duk ya yi kalar tausayi da wahala, ga Kunci da wani irin shaukin‘ son Deeda a tattare da shi. Tausayin sa ya ji sosai, ya ce "Haba Sabeer, dubi yadda‘ ka ‘mai da ka- ka,"akan me? mace?_Akan Deed: wacce ba ta' sonka? Wacce bata damu da Santa ba?" ‘ ., 'Hakan' ya sa'Sabeer ya dago kai'_ya kalle Shi da manyan idanunsa da suka' rine; Ibrahim ya ce "Kwarai,‘kalle ni‘ da kyau,‘ Deeda ba ta ma san kana son ta ba.: Ka karanta wasiqar ta, 'amma da Alama ba ka fahimci‘me take nufi ba. Me ta ce maka? Ba son'Deeda kake ba,. Wannan- ba so bane, fahimtar kace, rigimarka ‘ce, kusancin ce; abotar kuce’ .yasa'kayi tunanin kana sonta., - Sabeer,,in har wacce kake so, so na hauka, "na fltar hankali.bazaka ka iya tabbatar mata kana son taba, in har son da kake matar-bai kai ‘ wanda .zai tabbatar mata kana Sonta’ba,“ maganar itama ta so 'ka har'kuyi' rayuwar aure ai" bai taso ‘ba‘ ‘ In har Deeda ba tasan kana son ta ba, ba ta yarda ma sonta kake' ba, to’ ba. ka da (right) akan‘ Deeda. Baka da Wata dama'akan ta da har za 'ka 'zo-ka‘daga mana‘hankali,’ baka da damar 'dagawa kowa hankali akan (failure) :dinka._ Wannan‘ rashin nasarar naka ne don haka ka dagawa kanka hankali ba Daddy ko ni; k0 Sister ba. Idan ka ci gaba da haka ka zama mai son kai, kuma mai son kai ba zai taBa nasara» ba a duk inda yake. ‘ _. Sabeer, ka_ fadi a matsayin 'ka- na namiji, da 'kuma matsayin ka na- miji- (you failed as a man; you failed as a husband); don .haka baka' .da damar dagawa k0wa hankali". .Sabeer ransa yar yi masa zaf1, wani bakin iciki yaji ya ‘tokare masa kirji akan Wanda da ya‘ke Cikin zafin 'zuciya yace Unclle Ib, Kazafin da za ‘ka 'min kenan? Me kalamanka suke nufl?" Ibrahim ‘yace, "Ba 'kalamai na bane,’ ina fassara maka abin'da ke cikin wasikar Deeda menene, wanda kai karantawa kawai ka yi, ba ka fahimci wasikar karba". " Sabeer ya nuna shi da yatsa, ya ce.’ "Ya ishe ka Uncle Ib, ‘Wannan Kaskanci da wulakancin da ka min yanzu ba zan“ .iya jura ba, in ka sake “zan, manta dangantakar da ke tsakaninmu. Abinda nake ji game da. Deeda a 'cikin 'zuciya ta, Kwakwalwa ta da dukkan ilahirin jikina, idan ba. so bane, to.wani_abu ne wanda ya‘ girmi ’so, ya kuma fishi matsayi. Abinda nake ji game da Deeda wani abu ne da kai k0. wani mahaluki bai taBa jin irinsa game da wani' ko wata a duniyar nan ba, don haka’ kar ka‘ Kara Karyata min (feelings) dina, soyayyata ta gaskiya ce, kar ka sake KoKarin (convincing) dina akan cewa soyayyata .ba gaskiya bace". ' . Ibrahim ya yi murmushi‘, ya ce. ‘ "Sabeer kenan, ni da kai mu ka San haka, .muka'san cewa 'soyayyar ka ,gaskiya ce. Sai dai wacce ka ke yiwa ba ta san kanayiba ba, ah shared a profile . birnin. gayu chapter16 saboda bata taBa daukan ka (serious) ba, duk ‘wani abinda za ka 'yi ta dauke shi a matsayin yarinta, tana ganin ka yaro, ba ka san ciwon kan ka ba, balle ka san me kake so. Sabeer, gaskiya daci gare ta, amma ya zama dole in fada maka. Duk da ka girma, amma sam kaki ka girma din. A tunani na yanzu matsayin ka ya wuce a nema maka abu k0 ai maka abu ka ci. Ka wuce lokacin da Daddy, ni k0 Sister za mu maka abu, lokaci ne da 'za kai wa kan ka abu, mu dai sai dai mu ba ka- shawara, in .kuma kayi ba dai dai ba mu gyara maka. ' Amma har yaushe Sabeer za mu dinga maka komai? K0 kana tunanin za , mu tabbata da kai? Rayuwar nan ba ta da tabbas, komai na iya faruwa. Ka godewa Allah kana da gata, iyaye, 'yan uwa, wanda suke tare da kai, za su sa ka a hanya in ka karkace. Akwai dubbai irin ka a duniya da ba su kai ka shekaru ba, amma sun dauki nauyin iyayensu da' kannen, su. Sabeer, lokaci yayi da za ka'“san ciwon kanka in har" kana ,so ka Samu 'yadda kake 'so a rayuwa, in ba ka _so.abinda ya faru da kai ya sake faruwa da kai me ka ke tsammani? Ba Deeda kadai ba, akwai-macen 'da 'ta san ciwon kanta,. ta San me take, ta‘ . yarda da'zama da kai? . ' Ka taf1 gun Daddy,» in kana son abu'ba’: ka iya samawa kan .ka, ‘in .mats'ala k0 Wata ’damuwa ta ta‘so maka ba ,ka iya magance' ta,‘ ba kasan 'me’za ka‘ yiba, ,ba .ka da wata' dabara, ba tunani?‘ ‘."Sabeer,-namijin musamman a gidansa' Shugaba ne, haka kowacce mace za .tai fatan danta ya gaji ubansa, ya yi' hali irin na mahaifinsa; ya ,zama gwani (rolemodel) na 'ya'yansa. Ka gaya min Sabeer wani ‘halaye ne daga cikin halayen ka; matar ka za ta so tayi (Alfahari da shi,. 'har ta‘ soka zama uban yayanta? . Sabeer, ya zama ,dole mu dinga yiwa kanmu - ‘tambaya, muta fadawa. kanmu gaskiya"- ‘ ’ Tuni jikin Sabeer ya yi sanyi, kansa sunkuye sai hawaye yake . Tabbas bai taBa jin kasaWar sa ba tunda yake a rayuwa sai yau. Ibrahim ya tausaya masa matuka, haka nan ya ji dadin nasarar da yayi akan Sabeer. - Ya matso' gabansa, ya. tallafi fuskar sa suka hada ido, sai ya fashe da kuka, ya fada jikinsa. "(Uncle Ib, I am sorry) a 'shirye nake da na dau duk wani . gyara, ba zan sake fitinar Daddy k0 ” Sister ba, ba zan sake dagawa kowa hankali ba. Ka fada min Uncle Ib ya zanyi? Ina son zama irin mijin da Deeda ke so, ina son zama irin'ka, saboda Deeda na sonka. inason son zama irin mijin da Deeda za tai, alfahari da shi, haka ina' son 2ama (rolemodel) na 'ya'yana. ‘ Uncle lb, ka yafe min, na fitine ku da yawa, yanzu ka fadamin ya zan yi? Duk abinda kace zan yi". Ibrahim ya yi murmushi, yace "Na‘ji dadi da ka fahimce ni, zan baka shawara, in sa ka a hanya, amma sauran aikin naka'ne. ' - Kagana farko ya zama dole .ka kare mutuncin Deeda a matsayin ta na matarka. sannan mutuncin ta naka ne. A yanzukar ma ka bari Daddy ko Sister su ji ta gudu balle mutuncinta da kimar ta ya ragu a idonsu balle~har_ ‘su dora mata wani‘ 'wahala‘ da damuWa Ka san~ Daddy ’zai~iya komai akan ka, wanda a garin haka zai Batawa Deeda,’ ita kuma za ta dora lafin akan ka. Kaga‘hakan zai sa ta' Kara'tsanarka, tare da niSanta' kanta da kai.Maimakon haka, kayi abinda zai kawo kusanci tsakanin ku". .Lokacin Sabeer yadago kai ya kalleahi Me zan'yi Uncle Ib?" ' - .Ibrahim din ya gyara zama, ya- kalleshi', ,yace' "Deeda matar ka ce,' don haka ka' bita inda ta ce duniyarta‘ce 'ka je ka nuna mata ba wani bambanci tsakanin duniyar ta da' naka, ka nuna mata duniyar ku daya, rayuwar ku daya, ka kuma tabbatar mata da cewa son deeda ba rigima ba ce k0 fitinar Sabeer. Son ta so ne na hakika, so‘ na gaskiya, wanda za ka‘ iya yin 'komai kuma za 'ka jure komai muddin bai saBawa shari'a ba. Duk Wahala, duk Kunci, duk Bacin rai, KiShi, da yinwa ruwa da iska, zafl da' sanyi duk za ka jure. Ina fatan kana gane Hausa a dundule da nake maka?" Sabeer ya girgiza kai, ya ce. - ' "Ina fahimta, kuma ina hango abinda ka ke hango min". ’ Ibrahim—ya shafa kansa, ya ce "(Good my smart brother)". Yana murmushi. Ya ce, "Na san za ka iya, za ka yi abinda ya f1 haka. Ni" kawai na nuna ‘maka abinda za 'ka yi ne, sauran dabara ya rage naka. ‘ Sannan abu na karshe Sabeer. kar ka taba roKon so_(nevcr beg for love). Idan ka tabbatar mata da soyayyar ka sai ka sa mata na ka soyayyar (make her fall for you); ka kasance ka karanci tunaninta yanayin ta da yadda take komai, zai zo maka da sauKi ‘ Sannan hakuri, juriya. Idan ka yi Wannan nasara tana tare da‘ kai da yardar Allah. Sauran ka yi addu'a ka barwa Allah". "Nagode Uncle 1b, zan shiga ciki in cewa Daddy zamu yi taflya; ba zan -nuna-_ masa Deeda ta gudu 'ba, sai in xo in shirya‘in tafi ‘ Zan tafi neman Dceda, zan tafi Kauyen su, k0 a kango take zama zan bi ta mu zauna tare". , _ Yana gama fadi ya mike, Ibrahim ya bude masa kofa ya fita, ya bi shi da kallon tausayi. _ ("Allah-Sarki Sabeer. dama, ta ya zaka iya rayuwa‘a Kauyen su Deeda? Yaron da zaman Nigeria kanta'. ke masa wahala yana cikin babban gida 'na ' jin dadin 'rayuwasa amma ya'na mitar zafi da wahala, ina ga , zaman kauye? Allah ba da sa'a Sabeer, zan yi ta maka addu'a". - Ya mike kan doguwar kujera; tunanin Deedan da tsananin sonta ya dinga bijiro mishi. Sassanyar muryar ta da fuskar ta mai cike da kwarjini da annuri', tare da murmushin ta mai tafiya da dukkan wani damuwar sa, sannan da Sanyin hali irin nata. ."Deeda, ya zama dole ki manta Ibrahim, saboda kina da masoyi wanda ya f1 Ibrahim son ki, haka Ibrahim ba shi da filin da zai iya ba ki a gidan sa da rayuwar sa. Filin da zan iya baki a zuciya ta ne, sai dai zuciya ta kadai bai isa ba, zuciya ta kadai (is not enough)" Haka ya kwanta a wurin, idon sa rufe, tunani kala —kala aransa. ' A ' Kai tsaye Sabeer ya wuce Bangaren su, gaba daya jikin sa a mace, haka zuciyar sa cike da kuncin rashin Deeda‘. Haka- nan ya tsinci kansa cikin kadaici da tsananin kewa. ‘ A tsakiyar falon ya zauna ya ’hada kai. da gwiWa, duniyar tai masa - zafi, maganganun Ibrahim ke yawo“a kunnen sa.. Hakan ya sa ya- ji yana son yin kuka, sai dai bai bari hawayen sunzubo ba ya ‘yi kokarin” tsai 'dasu, ya mike 'ya nufi bayi don-yin wanka, ya sakarwa kan sa shawa.’ A lokacin' ya‘ samu damar sakin hawayen sa,'ya fashe‘ da wani irin kukan takaici da Karfinsa. Ya yi kukan samai isar sa,.Sannan ya fito’ya hau shirya kayan sa cikin wani dan madaidaicin jaka'; . ' Duk inda ya'motsa 'Deeda yake ji ‘a ransa a ' zUciyar sa da Kwakwalwar sa,’ tunaninn ta‘ya hana shi sakat,_ ita kawai yake jida gani, haka nan'ita yake? son gani, da ita 'kadai yake son ya kasance Hakan ya bashi Karfin gwiwar taf1ya’nem0 ta duk inda ta ishiga, haka nan inbazata' ta iya biyo shi BIRNIN .GA'YU ba._. shi zai bita duk inda take ya zauna da ita ya rayu da ita a k0wane irin hali, ’Da- .wannan tunani» ya 'gama shirya ‘kayan 'sa, ya. .dauki duk Wani abu da-yasan zaii masa; amfani, ya nufi motar ya‘ zubasu, ya dawo ya shirya tsab, sannan‘ ya nufl Bangaren mahaifinsa. Kai tsaye ya wuce' dakin bacin sa, nan kuwa ya same‘shi yana bacci. Nan ya ‘tsaya yana kallon sa, ya' rasa .abin yi, Shin ya tashe 'shi k0 a'a? Anya'zai iya .tafia‘ bai yiwa mahaifin sa ‘sallama ba .ya yi dai dai kuwa? Ba zai, iya' taflya bai masa sallama ba, hakaba zai iya 'tashin saba, ya nemi kujera' ya ’zauna‘ yana jiran tashin sa. Zaman ida 'yayi‘ shiru yana tunanin Deéda da kewar ta na shigar' sa, nan da nan. idanun sa' .suka .ciko duk-lokacin da yake tunanin ta sonta » na matsa masa, sai ya ji' yana .sOn yin kuka. Nan. ya mike da sauri dOn ba ya Son yin- kuka’ a gaban mahaifinsa Her ya juya zai tafl',"sai .kuma ya sake jUYOWa yayi ya tsaya yana kallon sa.A lokacin Daddy ya bude ido, ganin Sabeer .a tsayge ” ya bashi mamaki, amma sai ya y1 dariya Ya taShi gami da ‘sa glass dinsa, ya zauna tare da jingina a jikin gadon, ya ce "Sabeer, kaine da safen nan?" Ya fada yana ‘murmushi, fuskar‘ sa cike da faraa'a tare da jin dadin ganin dan nasa. . Nan Sabeer din ya matsa gabansa ya zauna, haka kawai ya ji yana jin nauyin mahaifin nasa. Ya dan sunkuyar da kai tare da fadin. "Daddy, ina kwana?" ' Daddyn. ya jawo hannun sa yana murmushi, ya ce "Laflya Sabeer...". Tare da fad‘m. "Lallai na yarda aure mai gyara mutum, mai kuma mai da yaro babba. Yau na ga Sabecr dina ya girma, yau na ga wani nutsuwa da girma a tare da kai. ALHAMDU LILLAH da samun abokiyar rayuwa irin Deeda.Sabeer ,kayi dace kwarai, ka rike. yarinyar nan amana,'kuma hannu‘bibbiyu‘. kullum' 'ina‘ maka‘fata da addu'ar samun kyakkyawar rayuwar aure, ba .na fatan -_rayuwar ka ta Zama irin nawa, me. cik’ da ‘keWa, rudani da rashin ‘ nutsuwa da kwanciyar hankali.‘ Ina maka ‘_ addu'an rayuwar 'aurenka ta cika da farin ciki, ' ka rayu da iyalin ka cikin farin ciki da kaunar juna. Yau na ga alamar cikar burina a safiyar auren ka; yau Sabéer dina ya riga Daddyn sa tashi,‘ya.shirya‘tsab, ga wani sabon nutsuwa. a tare da kai. YarOna ya Zama (serious) ya girma, ba - sauran yarinta, ba fitina, ba rigima. .Zan ci ‘gaba da muku addu'a Allah ya barku- ,tare da Deeda har iya qarshen rayuwarku " Ina ga lokaci Yayi 'da-'2an bar“ ‘maka‘ komai 'kai da‘yan uWanka, inada‘ tabbacin kai da Ibrahim kun isa". Tunda'. Daddyn 'ya‘ soma magana kan Sabeer' na sunkuye', Wani' irin rudani, da baqon yanayi ya dinga ji a'jikinsa'da- zuciyar sa, haka wani irin tsoro ya jii'Yana shigarsa. ‘ _Ya’ dinga jin wasu‘ 'irin bakin abUbuwa a jikin sa da zuciyar sa wanda bai taBa jin irin su ba. .Haka kawai‘ya ji‘ wani irin Kaunar mahaifin sa da tausayin sa tare da fargaban kar‘ mahaifin sa ya gane Deedan guduwa' tayi.' Nan ya yi qarfin hali ya dago kai, ya yi murmushi ya ce "Daddy na gode da addu'o'in ka,~ da kaunar ka gare ni, Allah Ya saka maka da gidan, Aljannah. Kafin yanzu ban taba gane muhimmancin ,ka da irin Kaunar da kake 'min ba ‘sai yanzu. Daddy,- (please) ka yafe min duk abinda na maka a rayuwa na Bacin rai, da fatan ‘za ka sa min albarka a rayuwa ta,‘ ba zan sake duk abinda ba ka so ba ina bukatar addu'ar ka fiye da komai".” ‘ ‘ Ya, kwanta a~jikin mahaifin nasa gami da fadin. _. - . " "Daddy ka yafe min". Daddyn ya yi dariyar jin dadi ya ce "Sabeer na yafe maka, kuma zan ci gaba da maka addu'a Allah ya baka sa'a da nasara a dukkan abinda ka sa a gaba, Allah Ya sa maka hakuri da juriyan mu'amala da mutane a duk inda ka ke Sabeer ya dago kai ya yi dariya, ya ce. "Na gode Daddy, dama ina so- in roKi. alfarma ne Kafi in koma aiki office ina so mu yi wata tafiya- ni da Deeda na dan tsawOn wani lokaci, in mun dawo In-sha Allah zan koma aiki, haka nan ba za ka samu matsala da mi ba. Kafin in dawo aiki sai Uncle Ib da Sister su cigaba da aiki kafin mu dawo". , Daddy ya yi dariya ya ce, "Na fahimta, lokacin ka ne yanzu, ba mai. hana ka taflya. Ka dau Deeda ku zaga duk inda za ku zaga a duniyar nan na‘tsawon lokacin da ku ka ga dama, ku ka gama hutawar ku, sai ku dawo. Offlce da‘ aiki zai 'jira, amma wannan lokacin na ku ba zai jira ba, wucewa zai yi. . Saidai duk inda kuke ka dinga waya muna jin labarin ku, ka kulada kan ka da Deeda; .ka tabbatar kuma ka, dauki .(Debit card) .dinka, duk’ inda ka. keza ka ,iya,cire kudi yace To Daddy, na gode, ba'zan manta ba; Allah Ya kaara lafiya, A‘llah Ya kara girma da daukaka' 'Ameen Sabeer' Nan suka yi 'Sallama cikin farin ciki da son juna,mahaif1n sa na godewa Allah. ‘ ’ Yayin da Sabeer ya fice, ya nufi jikin motar sa ya jingina, tunani kala kala a ransa. ;Yana godewa Allah da Ya. Sa Ibrahim ya tsai da shi bai je ya’ fadawa‘ mahaifinsaba. "Tabbas da ya‘je‘ da bai 'ga 'Wannan farin ciki da nutSuwa a ‘ tare da mahaifin. sa ba, Wanda ya'samu ta dalilin, sa. ' ‘ .- ' " ya wuce wurin yayarsa, a nan ya tarar da ita tare da Ibrahim. Kansa a sunkuye ya gaiShe ta, ta amsa tana' murmushin Karfin hali, tana tausaya masa, saboda ta gama jin komai wurin Ibrahim. ". ' Sabeer yace, "Sister zan wuce". , "To Sabéer,.Allah ba ‘da sa'a allah ya kiyaye hanya"; .' ‘ Ta fada cikin muryar rauni, ya amsa .. ."Ameen in. Sannan ya kalli Ibrahim, ya Ce. ‘ ' "Uncle Ib, (Please za' ka kaini ‘tasha inda zan samu motar Kauyen su Dedda?" ’ Farida ta kalle’. shi, "Haba Sabeer, ka tafi da .motar ka mana, ba sai ka shiga motar kasuwa ba". . ' . " Ya girgiza mata’ kai, "A'a-Sister, zan fuskanci Wata sabuwar rayuwa ne. Ina so ‘in ga iyakar'iyawa .ta, ‘da juriya ta; Kafin in tabbatairwa da kowa ina Son tabbatarWa kaina, me zan iya? Meye ba zan iya.ba? _ Sister, kar'ki damu, na san rayuwar da zan fuskanta ba‘mai‘ sauki ba ce, "amma zan iya insha Allah". " ' ' ‘ Yakalli Ibrahim, yace"Uncle Ib, zan jira'ka a mota". Nan ya juya ya fita, Farida ta'.bishi‘ tana Kwala _ masa ‘kira hankalin ta a “tashe, Ibrahim yajawo ta. ' ' " ‘"Kar ki tsai dai shi Farida, in ki ka hana shi tafiya yau‘ zaki yi dana sani a gaba, ki Kyale shi. Lokaci na farko kenan Sabeer zai. yi 'abinda yake dai dai, ya soma fuskantar gaskiya a rayuwa, ya soma gane' yadda ya dauki rayuwa ba haka take ba"; Farida ta fashedakuka,tace' ' ,"Haba Ibrahim, Sabeer ne fa? Ya 2a ka barshi ya tafi wani wurin da ba zai iya k0 da kai kansa ba balle har- ya iya gane wurin? Ya za a yi ya tafi shi daya,-yaron da bai taBa fita k0 nan nan shi daya ba? Yaron da. 'zaman Nigeria da Kano ma ke masa wahala, shi me‘ za ka tura shi wani Kauye? Ya zai ‘rayU, a w‘urin?‘Me. ,zaici? Me zaisha? A inazai kwanta? ‘- ’Ta fashe da kuka. "Gaskia Ibrahim ba zan yarda da’wannan tsarin ba, Daddy ~ma in yaji_ ba zai ‘ yarda ba. Wai' ka manta Sabeer'da‘ Yanayin sa,‘ne.?" ~(Please) F arida". Ya'katse' ta. _ "Ki. Kyale‘shi, Sabeer mutum ne, kuma; namiji ne. Sannan kar ki manta matae 'sa zaibi,matar,sa'2ai nemo, yana da dukkan- dama, " (right) dinsa-ne ya je ya nemo matar sa, ya dawo da ita, ba wanda zai yi'masa wannan. Ya zama ' dole ya. dauki \dukkan wani (responsIbility). nasa,-ya dauki 'dukkan wani nauyi da ke kansa'; Shi zai wa kanSa_ wannan ba wani ne zaimasa ba " . “ ' . " ' ~ Kar ki manta. magana ne da bani na mutuncin sa; da kimar sa, da a. idon matar sa. Ya zama dole ya tsira': :da ~ mutuncin,'da‘darajar sa a idon matarsa Kar kimanta, a ‘halin yanzu Deéda‘ ita ce rayuwa da duniyar Sabeer gaba daya ya‘ zama doleta gane- haka, Ya zama "dole'ta fahimci' ceWa yadda take‘tunanin. Sabeer‘ ba haka yake ba, .ya zama dole tasan Sabcer abin 'sone, abin ,alfahari ‘né ,ga ‘ kowacce- mace., Haka’ nan duk_ duniya ba zata .samu miji irin Sabeer ba, ba za ta samu mai son‘ta ' _ irin' Sabeer'ba; ,Ko ba za ta" so shi‘ ba, ya‘ zama dole ta San kimar sa da darajar“ sa, da muhimmancin sa.~ Kiyi Koqarin fahimta Farida ba abinda zai samu Sabeer". ‘ Nan ta zaUna ta fashe-da kuka, tace1 _ "Ibrahim, ina tausaya masa ne, shin Deeda‘ta cancanci- ya sha wannannan wahalar saboda ita?" ‘Yayi murmushi, ya ce, "Yayata, wannan lokaCi ne zai iyé nuna ta cancanta k0 a,a? Nan ya juya, "'Ni na tafi kaishi‘ tasha, sai na dawo". . Nan- ya fice ya barta tana kUka tare da’ tausayawa Kaninta. Tunda suka fara'tafiya ba. wanta ya' cewa kowa komai, har. Suka iso‘ tashar. (Bus) da‘ zai je .Dawakin, ‘Tofa, daga nan in ‘ya sauka zai samu motar da zai kaishi qauyen su Deeda, 'hayin HAGO‘. —. ‘ ‘ Nan Ibrahim ya biya kudin motar tare ‘da‘yima' direban motar bayanin cewa in sun sauka a taSha ya néma masa motar‘da za ’ta kauyen Hayin hago ya sa ‘shi. Direban yace in. sun isa. Zai samumota, amma Sai .akori kura, don ba kowacce 'irin mota ke shiga ba, sai manyan manya irinsu ‘ akori kura-din ‘ Ibrahim '-yayi - dariya don ya san_ da, wannan, sai dai ya. tambaya a gaban‘ Sabeer ne "saboda yaji da kunnen sa Ibrahim ya- kalle' shi, yace . "'Ka ji,'ko za ka iya?"~ -. . Jikinsa a sanyaye ‘ ya girgiza. kai al'amar eh‘ zai iya. Sai dai da alama- tunda 'Sabeer ya zo tasha yaga ‘yadda yanayin’ yake hankalin sa' ya soma: taShi. ' ~' Ibrahim ya ja hannunsa ya shigar. da shihar cikin‘ (bus) Ganin yanayin cikin' (bus) din, da irin kalar‘ mutanen “da‘ ke ‘ciki ya shiga zuciyar sa ta dinga‘ harbawa, tsoro karara ya bayyana a fuskar sa. Ibrahim ya kalle shi, ya ce "Kar ka damu, ka kau da kai ga komai a nan, ba wani abin tashin hankali. Ba wani abu a nan, duk komai da kowa‘ a, nan (normal) mutane ne. Kayan ka na ‘bayan- (bus) din, inkun sauka ka kula,_ ka dauka kar ka manta". Ya mika masa' Karamar wayar sa, ya ce "Za tai maka amfani,‘ haka nan'a duk lokacin da ka ji Wani baKon yanayi ko tsoro', ko wani shakka, akwai' (application‘) na addu'o'i, ka bude ka karanta. ' 'Akwai Alqur'ani a ciki, shi ma ka dinga karantawa (you will be fine). Na sa maka’sauran waSu tarkacen cikin ‘jakar kar, wanda qila zasu yi maka amfani. Ni zan tafi, Allah Ya kiyaye hanya". . Bai yarda ya kalle Shi ba, saboda bai son ya karaya, don haka ya juya zai tafi Hakan ya sa Sabeer ya mike da sauriya kira shi, ya Kankame ’shi, zuciyarsa'na harbawa, tsoro Karara a fuskar sa. ’ - Ya rungumeshi, ya ce. ~ '.'Un‘cle Ib, inajin tsoro (I am seared) kar ka tafi ka barni, kazo mu tafi tare, (I am scared of being alone)". ' Ibrahim ya, tausaya masa sosai, ya ji " tamkar‘ ya hana shi tafiya, ya ji kamar ya ja . shi su koma. Sai dai hakan ba‘zai yiwu ba, inya tafi'da shi Wurin,Deeda shirinsu zai warware. ' . Ibrahim ya dago shi 'daga jikin sa, ya masa murmushi cikin karfin hali, don ba shi Karfin gwiwa, yace. _ ‘ ' "Sabeer, wannan yaKin naka ne (and you must-do it alone). Kark‘a' ji ,tsoro, ba komai, ba abinda zai faru da kai. Matar' kaza ka je ka' dauko, ka tuna'Deedan ka, Wacce _ta ke rayuwar. ka da farin‘ cikin ka a yanzu tana can, bai kamata ka ji dar ba, ba kai“ kadai bane; Allah .na tare ~da kai, saboda niyyar ka mai kyau ce, haka nan da lokaci kadan za ~ka kasance tare da Deed, kar ka damu. ' . Kar ka manta duk abinda ya shige ma duhu ka yi tambaya cikin kwantar da kai, in manya ne 'ka musu cikin ladabi, in. yara ne ko sa'annin ka kai musu cikin tausasa lafazi.. Ka zauna lafiyada kowa ka ji?"‘ ., .Sabir din'ya girgiza masa kai alamar ya ji. Ibrahim: din ya~ zaunar da ‘shi, sannan ya‘ flta. Sabeer ya-bi shi da kallo yana jin tamkar ya‘ bi shi, 'har ya shiga mota yana kallon sa ta window. Haka Ibrahim" din ya dinga kallon sa shima hankalin sa a tashe,.ya rasa 'me .ke masa dadi? Har motar ta tashi yana zaune a mota ya kasa tuKin, kewa da rashin Sabeer ya shige shi., . Tunda aka haifi Sabeer ba su‘ taba rabuwa ba, duk inda zasu je suna tare, kafar sa Kafar Sabeer, k0 Farida ba ta‘ kai shi kusanci'da .Sabecr ba. Haka Sabeer shi ne mutumin da ya fi kusanci da shi a dUnia duniya fiye da kowa; kullum suna tare, .su yi fada su ‘shirya. Ya zama tamkar uwa kuma uba ga Sabeer; haka Sabeer ya‘ zama tamkar dansa, abokinsa, kanin sa. ‘ Ya tuna Sabeer ba ya iya yiwa kansa 'komai a 'rayuwa, kula da kansa ma bai iyashi. balle kula da kayayyakin sa. Zuciyar sa. tai; masa Kunci, ya runtse ido‘ yana .addu'a a ransa, tare da yiwa Sabeer addu'ar samun nasara, da fatan Allah _.Ya kare shi. Ya jima a wurin kaifin'ya tafi ' ‘ Hakan ce ta kasance ga Sabeer, shi ma tunda suka‘ ‘fara tafiya a (bus) din hankalin sa a tashe yake, kallo daya in an masa za a ga'rudani da tsananin tsoro da firgita Karara a fuskar sa. ' Rufe idonsa ya yi' gam ya Ki budewa tare: da rungume jakar sa ta hannu Karama da ya goya a baya ya ciro ya jefa wayar a ciki, ya rungume‘ta tare da' damke idanun sa ‘yana addu'a; yana kuma tunanin Deeda, ya‘ hango fuskar ta. .Wani lokaci‘ yakan yi murmushi. in ya tino zai je; ya ganta, zai ‘kasance tare da ita., ,Da wadannan tunanen ya mance damuWar sa,. har suka .iso karamar hukumar Dawakin Tofa. A. nan‘ ya ga mutane na ‘ta sauka, shi dai 'ya rasa abinyi, ya tsaya yana kallon su har' suka sauka duka. Ya lura kowa na ta harkar gabansa. ~- Direban ne ya shigo ya ce, "Malam, ‘ba‘ za ka sauka ba' ne? Ba kaine mai taflya Kauyen Hayin Hago ba?" Sabcer 'ya girgiza masa kai ' tare da cewa."Eh zan je, motar ka ba 2a ta iya kani ba?" Ya fad‘a‘kamar zai yi kuka, - ' Direbah' ya Ce, "Wa'? Ai mota- ta ba zata iya shiga wannan Kauyen."ba, musamman yan ’zu'a. damina; Akori kura ce ko babbar mota'masu manyan tayu za su' iya ga wata can” akori kura' kayi sa'a sun yi lodi za’su tafi kai" nono, sai ka je' ka biya .su ku tafi. Amma' fa ba za ka samu gaba‘ ba, don ka yi. latti ya cika, kayi' sa'a ma ba za kayi jira ba, tun safe suke'lodi". ‘ ' ‘ : Nan (Sabir ya taso ,ya fito yana bin mutumin. yadda~ zai 'biya‘ kudin motar ma bai. iya' ba, sai da direban ya taimaka masa ya ciro kudi a aljihun sa, k0 Kirgawa bai yi baya miqa musu. Nan ,suka tsaya suna kallon sa, Naira dari biyar. zai ba su, amma ya Ciro kudi‘da yawa. .. ' Nan mummin ya ja shi gefe ya' ce ’ ' "Kai malam, shatar motar‘za ka yi ne duka?""A'a kudin motar nake biya". "Naira dari biyar ne ai‘ na fada maka". ' Nan ya miKa masa dubu daya ya je ya biya masa,.da‘ya kawo masa canji ya ce ya bar masa, nan ya washe baki'yana ta godiy‘a.' Yanunawa Sabeer bayan akori kurar ya ce, ya hau.‘ Nan. ya ‘ tsaya yana zare ‘ido, buhunhuna ne a cike da kayayyaki,’ sai wasu. Fulani guda biyu, bai san ma a ina zai zauna ba-.- ' Ya juya ya kalli mutumin kamar zai. yi kuka,_yace’A inaza‘n'zauna?" Mutumin‘ yayi dariya, albarkacin alkhairin da kamin "Bari in‘nema maka Wuri". - ' Nan ya~ matsar da wasu kaya, 'ya gyra wani lungu inda zai iya zama. “Sabeer' ya. .kalli mutumin, ya kalli ~Wurin,_yace. ‘ ' "A'nan zan zauna?Kwarai kuwa";DA a Ina kake tunaninzaka zaunan Hmmm jama,a shin wai ita wannan Son DA ake magana batasan ya kamata bane ya za,ai ta dau dan babban mutum Mai naira kaman saber ta kaishi wannan kauyen? ‘ ‘ lol c y'll hared a profile . birnin gayu chapter17 _ Ya ce, "Ai na maka gata ma, da sai dai ka zauna a saman buhunhunannan' Ba yadda ya‘ iya, ‘hakaya yi ta Kokari‘n' haWa, da- kyar. direban' ya taimaka masa’ ya‘ hau, bayan ya sha kasa sau, biyu, a ukun ya dace ya samu‘ ya shige, ya makure~-guri guda’ yana 'runtse ido yana ji bayan sa na" amsawae. ; Direban ya tsaya yana kallon ‘sa, yana mamak’i, don . ya lura , kamar " haWaye . ke shirin f1ta masa Nan"ya"'shiga laluben jakar sa. zai sha ruwa, ya kuma dauki wayar sa, Gaban sa ya fadi da ya tuna ya bar babbar . jakar sa a mota, ga direban ya'juya. - ' " ‘ Nan ya mike da sauri ya dirgo ya nufi (bus) din da sauri, ya tsai da mutumin, ya ce masa ya manta jakar: sa. Nan ya duba ya dauko masa ya mika masa yana janta da Ryar. Ya isa ya samu motar. za ta tashi, ya ji . kamar ya fashe da kuka da ya tuno wahalar - '- hawa motar. ' Nan ya daga akwatin ya wurga, da kyar ya samu ya hau. Tuni bayan sa ya fara amsawa,._ haka ya 'zauna a maqure cikin buhunhuna,‘ yana rungume da jaka babba da Karama lokaci guda.Wahala ta sa ya fara fita hayyacin sa, ga iskar bayan mota, ga kura ya cika masa ido, gashi ba shi da hali ko' sukunin bude jaka balle. ya dauko glass ya' saka, saboda a takure yake. Nan fa Fulanin nan suka sa shi a gaba da kallo tamkar‘sun ga wani sabon halitta.Da alama‘dai yanayin sa da yadda yake su ke kallo, suna ganinsa tamkar wani Bature'ko Balarabe. Shigar. sa kadai zai ba da tabbacin ya fito daga gidan Alfarma, to k0 me'zai kaishi kauye? Sabecr bai ga komai ba sai da suka bar hanyar titi, suka hau' na kasa, suna shiga rami, suna fadawa, suna hawa tudu. da ’gangare, tsoro da fargaba suka cika masa zuciya. ’ "Wayyo Sister, Daddy, _Uncle Ib. Wayyo Allah na...". ‘ Bai rufe bakiba'kuwa ruwan sama ya sauko, ya yi. masa dukan tsiya a bayan motar. ~ya galabaita, ya‘ fitta hayyacin sa, ya shiga rawar sanyi yana karkarwa, ga ruwa, ga ’iSka mai sanyi na hura shi. A cikin wannan tsananin Sabeer ya iso Kauyen su Deeda, .da kyar ya samu ‘ya Sauko duk jikinsa ya yi tsami, k0 ina ciwo yake masa. Ya sauko yana jan jakar sa, ya rasa ma ta ina\ zai fara shiga Kauyen wacce hanya zai bi? ’ - ' Nan dabara‘ ta fado masa. ya tambayi "ya tambayi yan Fulanin nan wacce hanya za a bi a Shiga cikin kauyen, da. ya lura da inda suke tasha ce k0 kasuWa. , . ' Tsayawa Sukai. suna .kallon 'sa‘ da. alamar ma ba su san yana yi ba,don‘.kuwa ‘ ba Hausa suke ji ba. . ‘ _, Haishi ya kama shi, ga in sun tsaya ‘ suna kallon sa.tamkar ba magana yake musu .. ba. - Nan.ya hau jan jakar sa yana kutsawa 'tare da addu'ar, Allah Ya sa akan hanya dai ' dai yake.‘ In ya ‘gaji ya kan zauna ya huta ya - yi ta tunanin gida da Deeda. Shi dai ya san inya hadu da ita dukkan damuWar sa' ta ‘ kare. . Allah Ya amshi- addu'ar Sabeer, yana ‘ cikin tafiya ya soma cin karo da mutane da kuma bukkoki, wasu' kuma» ginin qasa ne, ‘ a watA ; Nan ya hau tambaya ko' ina zai samu-gidan Inna mai Fura? ~ "Kasan'cewar garin' Hausa Fulani ne, don 'haka ya dace da HausaWan garin, sukai .. masa kwatance’ kan kWatance, har ya' dace, ya samu yaron da ya ce zai kaishi har gidan ~ su Deeda.,. _ " " ' Nan 'ya' sauke wata- irin ajiyar zuciya, ‘ tuni' ya manta da duk Wani wahala'ko tsoro ' ' da fargaba‘ da ke tattare da shi, .ya shiga 'murna da ,dokin ganin.Deeda,‘yayin da duk inda ya' wulga, sai, an bi shi da kallo, wasuma mu'samman suka. taso suna binsa, ; suna ’mamakin me ya kawo Balarabe kauyennan"Abink a .da mutancn kauye, abin‘ kallo‘ bai mush kadan. , ' Inna ce zaune ta hada tagumi, hankalin ta a tashe, abin duniya'ya ishe ta. ‘Deeda ‘ce kwance'a cinyarta .tana kuka, wacCe ta iso; kauyen tunda'sassafe. ._ . - " ' ,Kuka 'take'tana" rokon Inna kar ta .mai _ data birni, ta barta ta zauna da ita a Kauye.:. ‘ Deeda ke yarinya-ce shi yasa' kiké- . aikaté'wannan "babbar kwaBar,‘ki_ ka tafka‘ kuskuren da ban san yaya zan soma gyara shi ba; An fada miki- aure wasa ne? wanna irin rashin hankali ne _ ya Sa -ki ‘tunanin guduwa— daga gidan mijin? Kin ‘zata’baza' su_ iya ZuWa Kauye su 'nemo. ki- bane? Kin San: za ki gamu da fushin mahaifin 'ki? ‘Kin san Sabeer ba zai kyale mu .ba. Bayan' wannan, Deeda me kike so? Me kike nema a rayuwa? Allah Ya baki miji mai son ki, me kaunar ki. ‘Ki tuna duk jama'ar kauyen. nan mazan su da matan su sun guje ki, mahaifin ki kansa‘ sai‘ da yaguje ki, A wannan lokacin Sabeer ya ce, ya ji ya gani yana son ki, Deeda meye damuwarki? Meye matsalar ki?" Deeda ta fashe da kuka, ta ce. _"Inna' kiyi Kokarinn 'fahimta‘ ta, 'Sabeer‘ fltinar sace kawai" ba wani so, 'Sannan’Inna ' ya za’a yi na cutar da Sabeer in zauna da. shi bayan ba na son sa? Ya 2a a yi na ,ci amanar sabeer da amanar aure? Ina auren sa da son wani a'zuciya ta? ' ' 'Inna,_kin San irin son da nake yiwa. Ibrahim, ta ya zan-iya. rayauwa‘ da shi gida daya, wuri daya da Sabaer, ina ganinsa kullum? " ’ Inna, ba na son ‘cutar da ko dayan mu, in na ci gaba da rayuwa a BIRNIN GAYU‘ bakin ciki zai’ kashe ni,’ rayuwa ta za ta nakasa, zan cutar da kaina da Sabeer. Inna, .na rasa ;ya zan yi, na rasa inda Zan shiga; ’Sanin kanki'ne‘bani da kowa; bani da Wanda ya' wuce ki. Kin san Baba kansa.‘ ya tsaneni Inna bani da inda'ya wuce ki da Kauyen nan, haka duk rintsi- duk abinda mahaifin Sabeer zai yi sai dai ya yi, amma ba zan bar Rauyen nan dakeba. . Haka nan na san Saber, na san eigimaesa da yanayin rayauwar sa, zai yi fitinar sa na lokaci kadan ya manta dani, inda nake’ ko ba zai” iya zuwa ba,;‘ba abinda zai sa Sabeer ya 20 nan. 'Shi yasa na-‘taho nan, saboda Sabeer mutum ne Wanda ,ya ‘saba da dadi wahala k0 ba ya 'iya jure ta ko na Kankanin lokaci. " Mutumin dake Kyamar Wasu unguwannin 'ma a cikin'gari, balle kuma kauye, qauyen ma irin' namu, me kama 'da jeji? Ba abinda ’ zai kawo_ shi‘, dOn haka Kauyen nan" shi ne kadai ‘hanyar da zan bi. in gujewa 'Sabeer da'fitinarsa Inna dai tayi shiru tana ta, saboda wannan tunnin na Deeda ne ita' kadai,‘ ta‘san: ' rigima da tashin hankalin da, take hango musu.‘ In har Sabeer ba' zai iya zuwa kauyen ba,~ tafi kowa sanin mahaifin Sabeer 'da nata. ’mahaifin' sai sun mai da._ta gidan Sabeer. Ya _‘-zama dole ta ganar da Deeda. cewa, gidan Sabeer da Sabeer kaddarar ta ne da‘ ba za ta iya 'gujewaba Nan ta mike ta shigar‘ da kayanta cikita yi murmushi ta ce; ~"Shigo‘mu'kintsa gidan,kin san nima ba 'wai na jima da dawowa ~ bane, tashi- ,biyo ni Sunkuyar da kai tayi ba' ta~' Ce mata komai ba, ‘. nan suka "hau gyare-gyare 'da kimtsa gidan tsab. Yayin da ta kaiwa Deeda kayan ta daya dakin, ta ce "Yanzu- Deeda . na‘ ta girma, tana buqatar sirri, don haka na gyara wancan dakin Deeda ta kwantar da kai a jikin Inna, cikin shagwaBa ta ce. ' "Ni dai Inna gaskiya ban girma ba, da ke zan dinga, kwana. Banso, ni zan mai da kayana dakin Inna. na, za mu“ ci- gaba da zama kamar yadda muke rayuwa da". Nan ta “mike, "Zan je in dauko kayana". Inna ta bi ta da kallo, ta ce "Deeda, rayuwar_ da ta wuce ba ta dawowa, komai ya canja. Duk yadda zaki yi ba za ki iya karBar rayuwar da ki kayi da a. yanzu ba". . ' Deeda na shiga dakin ta. ga yadda Inna ta gyara mata shi tsaf ya sa ta ji sha'awar zama a.ciki, don haka ta ‘fasa daukan kayan, ' sai ma ta zauna ta bude akwatinta ta ciro wata 'yar Karamar laptop da' ta zo Ta ‘- tuno wannan ita ce kyautar Sabeer da ya fara mata, “haka lookaci' na farko da aka taba mata kyautar da take matukar; so, kyautar da tai mata dadi, ~ " " ‘ ' Bata. Bata lokaCi ba ta'bude‘" shi, hoton tane da na sabeer din ya soma bayyana.‘ . - Gaban ta ne‘ta ji ya harba da Karfi, da ta ,hango kyakkyawar fuskar -sa yana ’mata murmushi, yana mata kallon da bata San ya" 2ata fassara shi ba‘ . ' Ta runfe ido tana tuno Wasu alamura~ da suka, Wuce. Wannan hoton shi yaSa’mata ‘ shi "a gaban (screen) din (laptop) dinta da nashi',~ ran da 'ya siyo su. .Wannan hoton. sun. ’dauka ne_ ranar da‘suka dita da shi a office“ ranar‘ ‘da ya fara nuna mata alamar; yana sonta, ranar da yasa mahaifins'a ya ;yi mata karin girma a kamfanin su. . Nan tatsinci kantat ,da ,bincika sauran hotunan ciki, a‘ duk‘lokacin da ta ci- karo‘ da fuskar sa Sai ta ji gabanta ya fadi,’ hankalinta ya' tashi.; Ta tsinci kanta cikin wani’ yanayo, ba ta ankara ba taji an tsuge da ruwan sama. ~Motsin Inna ta ji tana rufe rufe,. harta ja mata. kofar _dakin ta hakan ya sa ta mike akan gadon, ta lulluBa da mayafin da Inna ta ajiye mata‘a gadon, ta kashe (p.-c) din 'ta kwanta. Har yanzu tana jinsa a mata, daga ta rufe ido fuskar sa take hangowa. . Zumbur ‘ta'miKe ta sake dauko ‘ Wani littafi 'tana karantawa, amma‘ sai karatun ya gagara, tunanin _sa ya zuciyar ta; yanayin sa, halayyar sa, taflyar sa,.maganar' sa su ne ‘abinda ke yawo a , zuciyar _ta da kwakwalwar ta; Take ta ji ta tsinci kanta cikin kewar sa da rashin sa. - Ta ‘yi murmushi, "Allah Sarki‘ Sabeer, ban, so na yi wannan sabon. mai tsanani da‘ kai haka _ba, ban taba tsammanin akwai ran da zan yi (missing) hallayar ka ba,- ban taBa zata» zan' zauna haka ina (missing) duk .wani' (moment) yanayi‘ da na yi da kaiba". - ‘ ' Lokaci guda kuma tunanin Ibrahim ya fado mata, idonta ya ciko- da' hawaye; ta runtse ido. Tunani kala-kala k0 ta ina ta juya. su' take ji a ranta, ko- wanne motsi ta yi Sabeer ta ke‘ji a jikinta, yadda yake wuni, kwala mata kira, Deeda, ‘Deeda kamar ’Shi ya. sa mata sunan. ‘ . Zu‘ciyarta‘ta ji ‘tai mata Kunci, hakan yasa ta. mike da‘ sauri ta fito ta nufi dakin- Inna, da gudu, ta je 'ta kwanta a bayanta, ‘ Zuciyar ta na’ 'bugawa da qarfi kamar wacce ta ga abin tsoro. Inna na jin ta sai dai ba ta Ce- mata komai ba,_ da hakan ta samu baCci . ya'.sace ta, 'yayin‘d‘a Innan ta zuramata ido tana jiran ta ga ikon Allah, Wato, me‘ zai faru a GAYU bayan BacewarDeeda. 'Deeda bata farka ba haf Sai~ bayan azahar Inna ta tashe ta; don ,ta ‘yi sallah, yayin da" ita ta 'nufi kicin don nema musu ' 'abinda zaSuci. Deeda Zaune kan- sallaya bayan. ta idar da. sallah,‘ tana,karanta addu'o'in ta, ta ji’?‘ muryar yaro yayi sallama, nan ta amsa' tare da daga kai don taga me sallama Dam Dam!! . Zuciyarta ta, -'buga da karti, don ganin wan‘da 'ba ta zaci gani ba, a. wani yanayi da ba ta taBa zata ko tsammani ba. ' Sabeer ne tsaye' tare da yaron, hannun sa riKe da jakarsa. . ' _ Ya zura mata manya-manyan idanunsa masu nagarta da kwarjini yana, kallonta, tsananin mamaki‘ya kama ta. " ' Bude baki tayi za ta yi magana amma ta kasa, sai bakinta ke ’motsi alamar sunan sa take kira Kasa kasa motsi tayi Jakar ya saki, ya nufi wurinta cikin doki da tsananin murna, ba ta ankara ba sai jinsa -tayi a, jikinta ya makalkale ta yana sauke numfashi gami da kiran sunanta cikin tsananin shaukin so da murya mai kama da rada. ' 1"Deeda (I missed you so much) me yasa ki ka tafi ki. ka barni?" ' Kallon sa kawai ,take, tana mamaki. Shin mafarki- take k0 «ido biyu? Wai‘ Sabeer din ne. a, Kauyen‘ su? ' Inna ma da ke kicin ta fito baki' sake tana kallon "su tana‘ mamaki, duk yadda take zaton 'Sabeer na son Deeda ya wuce ‘ haka Dariyar jin ydadi tayi tana .godewa Allah' a ‘ ranta. ‘ .Deedan-ko tana zauné ta rasa. abin Yi, tana ;.. jin .Sabeér na dada cusowa cikin jikin'ta, ya~ . Kankame ta tamkar wacce yake tsoron kar 'ta Sake guduwa .ta barshi. .Haka‘kawai‘taji- tausayin sa 'na shigarta, ta sa hannu 'tana Shafar sa gami'da “kwantar da kanta a jikinsa; Cikin murya Kasa-kasa ta ce ' sabeer (please) nanba wurin zUwan’ ‘ka bane,’ wannan' dajin, qauyen ba inda‘ 'za ka taka bane. ‘KWannannan bai dace. da kai ba .Sabeer (please) ka koma". Ya girgiza mata kai, -.."Ba' zani koma BA Deeda, ba dai zaman' GAYU ne ba kya so ’ba? To, ni zan.-Iya zama ,a ,kauyen ku "Me yasa ka cika rigima ne?’ Wannan fitinar taka shi ne‘Wahalar mu"... ‘ Nan tayi Kokarin janye shi, amma ina Gam ya manne mata tamkar wanda aka lika shi a jikinta. ' . "Sabeer (please) mana". Ta fada cikin ‘damuwa -"ni dai ki Kyale' ni, ba zan tashi ba. Kin san wahalar ‘da " na _ sha kafin in 20 Kauyen nan ni daya' a (bus)? (I was scared) haka na shiga bayan' akori‘ kura, kinga duk ruwan sama ya min duka, dubi jikina "fa; kinga yadda na dawo (vry dirty)" Ta zarO-‘ido, "Kai kadai ka zo? Daddy da Ibrahim suka kyale ka?" Nan ya dago kai ya kalle ta, sannan ya girgiza mata kai, ya ce. ‘ ' "Deeda na ne ta Bace‘ .ba tasu-ba". » Kau da kai ta. 'yi; ‘ta ce‘, 'Tashi - kayi alwala. ka yi sallah,‘ -zan raka ka ka koma; don koruwan garinnan- baza ka iya Wanka da shi ba balle ka sha". ‘ Ya Bata fuska gami. da bata rai, ya Ce; "Bazan tafi ba ltama‘~ ta bata, rai'Sai ka tafi; in ba ka tafi don dadi ba 2a ka tafi'don Wuya";Cikin daga ,murya da zaeo ido, zuciyya . ta kulershiwa yace 'Ba zan tafi ba, Wai me-ki ka maidani ' ne?,Kuma me ki ka dau kanki? In nan gidan ai 'Kauyen aiba naki bane da za ki matsa 'min in tafi ‘ Nan fa'_'suka kaure da' fada, Inna ta _' ' shiga :tsakani da 'kyar, ba‘ su, ankara ba sai jama'a' suka gani cike a kofar gidan suna .kallon ‘ su, - taron‘ mutanen, Kauyen tamkar Wanda suka samu ‘‘talabijin. Hakan ya sa ’Deeda tayi; saurin jan Sabeer‘ cikin daki, sannah ta fito ta Bata fuska tace~. ,"Meye ku ka taru kuna kallo’ 'ko baku taBa ganin mu bane?” wani daga cikin ‘samarin ya ce. v"Ke dai mun ,sanki, amma‘shi ‘bamu 'taBaganin saba, k0 irin saba ba' Inna ce ta'Sa baki, ta ce, "Mijinta ne, sai 'yaya? Ba dai ku kun canfa taba? To Allah Ya bata-miji wanda ‘ya fiku,’ kuma za su . zauna na dan' 'wani "lokaci' a gidan nan kafinsu tafi Ko da mai magana?" - ‘ Suka yi tsit' duka, Inna tace maza su watse mata- daga gida Kowa ya san halin Inna sarai da fada a garin, bata kyale kOWa. Don. haka .ba su‘ Bata lokac‘i ba ‘suka fara watsewa mazan su -da matan su, wasu ma ceWa_ suka dinga wai hala. dan aljanu neba danmutum ba. Tunani da camfi irin na mutanen Kauye sai dai Allah Ya kyauta. A daki Deeda na Kokarin yiwa Sabeer magana amma bai saurare ta ba, sai ma ya juya mata baya.- Ta sake shangabansa, a nan~ ta ga Bacin ranSa da bata taBa gani ba. - - Tsawa ya daka mata tare da daga’mata hannu, ya ce "Ya ishe ki, kinyi . na __farko kinyi na karshe, karki sake kuskuren ce min ‘in' bar kauyen nan, ‘na ga wulakancin naki da rainin naku gaba yake In . gidan kune ba ‘ kya so in zauna' zan ‘bar muku' 'gidan ku, .. amma'ba ruwanki dani da zama na a garin , nan, Za tai magana bai_saurare tataba ya flta. cikin Bacin rai,Inna mai fura na jinSu, ‘ta kalli-Deeda’ itama nata ran‘a Bace; ta ce‘ ' "Me' yasa ki- ka yi~ haka? Gashi' kin Bata masa rai,‘ kin sa ya bar gidan". "Inna to ya zanyi ne? Sanin kanki ne Sabéer ba zai iya jure rayuwar kaUyen nan ba ' - Inna tace "In haka ne ai sai ki bi shi a hankali". ' Deeda, tace, "'Inna', kin fasan halin. Sabeer da rigimaesa, da kaflya, ya zan yi- da shi? Ya fita kayan sa duk a jike suke ga sanyi', yanzu sai wani ciwo yakama shi"; Ta fada kamar za tai kuka'. _ ’ ‘ Inna ta ce, "Ai laifinki in bar kin .damu da'shi- .ba' kya .so ya sha wahala k0 Wani ciwo ya kama. shi, .ai sai' ki bishi ko kuma. 'Duk abinda ya same shi laifin ki 'ne ba na kowa ba". , ‘ ‘ Fashewa tayi” da kuka, Inan ta zari mayafinta tafi_ta don dubo Sabeer din. A gindin wata' bishiya ta hango shi zaune ya hada kai da gwiwa, ya rasa me ke masa _ 'dadi, yara na kewaye da shi suna kallon sa. Inna ta isa 'wurin ta kore su, sannan ta matsa dab da shi ta kalle shi, ya kau da kai, ta ce. "Haba Sabeer, ga cikin gida me yasa za ka' zauna a waje? Kar ka damu da ‘ maganar Deeda". ."Dole' in damu Inna' Ya bata amsa cikin muryar damuwa, ya ce. ' "Inna, Deeda ba ta sona, rashin Kaunarta ya kai wanda har'ba ta son ganina, tana’ kora ta. Ni kuma na kasa rabuwa da ita, na' kasa jure rashin Deeda. Inna, in ma Deeda ba ta sona ta bani damar tabbatar mata da cewa ni ina sonta, ina kaunar ta", mana Ya kwantar da kai, "Inna, da gaske nake". _ ‘ . "Na sani Sabeer". Inna ta fada cikin tausaya masa. ' ' Ta ce, "Na sani Sabeer, sai dai Deeda ba kin ka take ba k0 korar ka ba, ta damu da kai ne, ta san yanayi irin .naka da yadda kake rayuwa in ka zauna a Kauyen nan komai zai iya faruwa da kai. Deeda ba za ta iya jure ganinka cikin tsanani ba". "To in hakane Inna Deeda. ta barni in zauna- kusa da ita, saboda 'lokaci mafi tsanani da Kunci a rayuwa ta shi ne lokacin da na wayi gari ban ga Deeda ba. Innagara kowane irin tsanani da wahala akan rashin zama kusa da Deeda. Inna, kar kice in koma, ki barni, ina son zama kusa da Deeda, ina son kula da ita da dukkan‘ matsalolin ta, da damuwar ta. Ban damu in zauna ko a ina ne ba in dai zan kasance tare da ita". Inna ta kalle shi cikin hali na damuwa, ta ce. Sabeer, mahaifin ka..."'. "Kar ki damu Inna, Daddy _bai san ma Deéda‘ ta gudu'ba', Daddy ya zata mun fita. yawo ne da 'Deeda. Inna, 'mahaifina ya samin albarka, ya yi min addu'a' kafin in taho, ba abinda Zai far dani a kauyennan. Abin - da ku ke tunani ba zai faru ba Inna ta ce‘, "To shikenan Sabeer, ba zan raba 'ka da matar’ ka ko' hana ka 'zama kusa‘da' ita ba,“kana da' hakki‘ da dukkan wani dama akan matar ka"~. " Ya yi. murmushi; "Na gOde Inna". Itama dariyar tai masa, ta ja hannunsa; “ "Tashi muje". ' ' " Ya ce,‘;"Inna, ba wani wurin inda ‘zan' ' iya zama‘ a garin nan?" Don me .yasa‘ za ka zauna a- Wani wuri? gidana, :zaka zauna .Deeda ka, rabu- da" ita 20 mu tafi Nan ta ja 'hannun _sa suka tafi har' ciki. ta ja‘ shi, 'Deeda na kallon su, ta je ta. fito da " kayayyakin Deeda a‘daya dakin da mata, ta sa na Sabeer, ta Kara gyara masa, ta" sake sharewa. , - ' Ta kalli Sabéer, ta ce. - "Daga _ yau nan. dakinka ne halak malak, ka zauna har iya tsawon yadda kake so, ba mai' takura maka da matsa maka. Duk abinda” kake so Zan maka a gidan nan in. har bai fi karfina ba. Ka sake kayi ,yadda kake so, gidanku ne'". Deeda ta saki baki tana kallon ta. . ."Inna meye.. "Ba ruwan ki". ' ' Inna ta katse ta, ta- qara da cewa. "Ina da baKO' a gidan nan, Sabeer baKona ne in na ji ko na ga kin kuskura kin Batamasa, k0 kin masa ba dai dai ba, koda: ' kallon da bai gamsar dashiba kika masa ni da ke né.‘ Zaman ki daban', nashi daban". ' .Deeda ta Bata fuska, ".Haba- Inna, me ' yasa kike haka?" . ’ - ‘Sabeer ya yi dariyar tsokana, ya ce." ’Inna, a fada mata kar ta kuskura ta matsokusa dani balle ta ce in tafi, don ~ba - gidanta bane, kuma wurin ki na zo ,ba warin ta ba". _ ~ ’ Inna ta' ce, "Ai ba ta isa tace’ka tafi ba". ‘ Nan ta shige kicin ta ce, "Bari in sa ma ruwan zafl kayi wanka, in hada maka abinci irin na kauye". ‘ . » Nan ta shiga kicin, shi ma ya shiga. dakin, suka bar Dceda baki bude. Sam ba ta so Inna ta daurewa» Sabeer gindi ya zauna 'ba, yanzu ina‘. mafita a gare ta? A nan ta zauna kan tabarma, Inna ta KWala mata kira ta je; ta ce‘_ "maza ki je ki gyarawa bakona‘ bayi zai yi wanka yadda ba zai takura ba, ki hada ' masa ruwan zafl ki kai masa, ki.‘ masa magana ya jeyayi wanka". . ‘ Nan ta turo baki, "Gaskiya ni Inna...". "Aiki na saki, za kiyi k0 ba za kiyi ba?" . Inna ta bata rai,‘hakan yasa Deedan ta ' yin abinda aka sa .ta ba don ta so ba. Bayan ta gama ’gyara masa‘bayin; ta _ kai‘ruwan, ta'nufi'dakin; ta same shi zaune kan tabarma a’takure, alamar sanyi yaké ji, . har yanzu wannan kayan ne a jikinsa. ‘ . Ba .ta kulashi ba, ta jawo jakartsa' ta bude, :ta ciro masa (towel) tare da wasu kayan, da 'abubuwan da ta san" zai buqata. Sannan ta rufe, ta kalle shi. "Ka tashi‘ka ~je~ kayi wanka, ka cire" - wannankayan' masu sanyin. Ga (towel) nan ' mu je in nuna maka inda za kai wanka". . , .Kau da kai yayi bai kalleta ba tamkar bada'shitakeba.’_ ' '- "Sabeer, da kai fa nake" . ' Wannan karon baya‘ ya juya .mata, ta harare shi,arantatace. ' "Yau kuma miskilancin' ne ya tashi, amma nima aina iy shi Nan ta sha gabansa, ta‘ sa hannu ta ’soma ciremasa'rigar sama.Meye haka?" ya fada Itama ba ta‘ kula shi ba, yaCe. , - . "Ina da hannu, zan‘ .iya bana son alfarmar ki" . . ~ Ba ta saurare'shi ba',Taci gaba’har ya ‘ zamana saura‘best, a nan‘ ta tsaya. ' ' ‘ Ya yi dariya, ya ce"'Shima ki cire “mana, in ki gama Wandon shima ki cire".ta ‘ 'Harareshi ta yi kWafa, ta' wurga masa (towel) din ta fita..Ya fashe da dariya, Deedan ta'fita tana- mita. ' . . "In kaga dama kar kayi wankan, ka zauna haka; ina ruwana‘Inna tace"keda Waye?'-" ‘ ' Ta amsa da, "Ni da dan gatan bakon ki ‘ne, ina jin ruwan wankan ‘ma daki ~za'a kai masa". Inna tayi dariYar zolaya‘, ._','Toce toba sai ki. ‘kai masa ba",im .Kafin ,tace wani' abu Sabecr '_.ya. fito. Ihu’deeda ta'kwala gami' da zairc ido, ganinSa daga shi sai daure da . gajeren taWul, tace a haka zakaje wankan????? birnin gayu chapter18 saurayi da shi, duk jiki amurde. ' Ta mike da sauri, "Kai Sabeer...". Jin ihunta yasa Inna mikewa za ta‘ fito ganin haka ya sa ,ta mike da sauri ta je ta tsaya a gaban sa tana kokarin kare shi, sai dai duk da haka bai sa ta'iya kare shi ba, don kuwa ya f1 ta nesa ba kusa ba, namijin gaske ‘ne, tsawon sa ma kadai ya isa. Jiki ne da shi irin na jarumai. Ganin su a haka yasa Inna ta fahimci manufar’ Deedan, .ta kada kai tayi ciki tana dariya. ’ , ’ Bayan Inna ta shige Deeda ta harare shi garni da jan hannunsa, tayi bayi da shi tana masa mita, "Nan ba (bathroom) din gidan ku bane; ba a tsakar dakin ka_ kake ba, nan gidan mata ne ka ji k0? Ko kunya ba kaji kana bude mana jikin ka? Nan kauye ne ba Birni ba...". ' ' Zura mata ido yayi tana ta surutu, nan ya yi saurin kai hannun sa bakinta, ya ce. "Bakin ki ba ya gajiya da magana? Gidan mata nake," su waye matan? Mata ta ce da'kakata, don haka kar ki yarda kice za ki koya min'yadda zan yi rayuwa ta". '- Wani kallo' tai masa, ya ce. "K0 Karya nake? Deeda mata tace dubban jama'a Sun shaida, kuma ba laifi bane don mata ta ga jikin mijinta". 'Juyawa tayi za --ta tafl, ya jawo hannunta da Karfi. ' ' ‘ "Ina zaki?. Ai tunda kika- rakoni wankan ma'sai kin min". "Sabeer, ba ka'da hankali, ka sake ni". Meye rashin hankali a ciki? ~Ni fa ba zan sake ki ba". _ _ " Nan ta hau kokawar kwaCe hannun, amma wane .ita. Sai da ya gama zolayar ta sannan ya sake 'ta, ta gama kula,‘ ta tsaya tana' mishi masifa. Nan ya yi maganinta ya soma kokarin kwance (towel) din, tuni ta fito aguje, zuciyar tana bugawa, tana sauké ajiyar zuciya. " . Dariya ya‘dinga mata,ya ce, "Ai 'da kin tsaya"; ‘"Zan yi maganin ki ne". ‘Nan ta fice Waje, can. ta‘dawo da‘ wasu yan matan' 'kauyen ta'Shimfida ‘musu tabarma. atsakar gida, suka hau hira, tana -baSu 'labarin Birni, su kuma sunata mata tambayoy'i. Sabeer k0 da kyar Ya ,iy‘a yin wankan, saboda wani irin iska mai sanyi_~da ke kada shi,-gashi bayin fili ne 'ba ko rufi Tuni ya hau rawar sanyi, yana Allah-Allah ya fito. Yana zuwa dab da qofar fitowar kuwa ya ji surutun 'yan mata, da sauri ya koma, ya rasa ya'Zai yi yafita. Deeda na lekensa, da ,suka' hada'ido ta fashe da dariya tana masa gwalo. ‘ ' .. Ya langwaBé kai yana ma ta al;.amar ‘ (please)‘ta 'zo. Ba‘ta musa ba taje ta same shi, ta juya masa baya. ' "Meye?"> . Ya ce, "Deeda sanyi', ina son wucewa ga 'yan’matan nan, 'ya zanyi in wuce?" Ta yi dairyar‘mugunta, "Ba kana Son yawo .a tsakar' gida da tawul__ ba? Kar ka damu, 'yan mata 'ne, hala su ma matan kane?" Nan ya sa hanuu ya finciko ta da Kardi yace Ni kam ba mata, na bane, Deeda ce kadai mata ta, k0 dai ki sallamesu 'su tafi 'ko kuwa muyi ta, tsayuwa inyi bargo da' ke a nan, da ki min maganin sanyi na". Nan ta' hau kokawar kwace jikinta, amma ta kaSa. Ganin 'ba yadda ta iya yasata fara roKon‘ sa. . , "Haba Sabeer dina, nice fa Deedan ka, (please) ka sake ni, so kake sanyi ya kama ni inyi_'zazzabi? . -. Ganin yadda ta' marairaice ,masa tana mai ' shagwaBa yasa ‘ sa shi mutuwar jiki Wani iirin sonta ya ji-yanaratsa masa jiki da jijiya, ya lumshe ido yana kallonta, bai ki su tabbata a haka ba. Ganin haka yasa Deeda ta ture.‘ shi; ta kwace jikinta ta- gudu ‘tana masa dariya da kwalo, yayin da ya' harde hanan a kieji yana kallOnta, Iskar dake ratsa shi ya ji yana'masa dadi, saboda- hade yake da sanyin son Deeda. -tsiyar da Deeda ke ma Sabeer' yasa tafito ta sallami 'yan matan, sannan ’ya‘ ‘samu'ya wuce, yana kallonta tana kallonsa, tana masa dariyar' tsokana, yayin .da shi bai gajiya da ka‘llon ta,”bai',Ki suyi ta zama‘a. haka ba bai iya gajiya _da kallon ta, bai iya 'gajiya‘ da Kaunar ta. - 'Ya, shiga ciki, kwanciya ya yi a hakan har sai'da Dceda tashigo kawo masa abinci .ta same shi a- hakan. Bata kulashi ba, 'ta jaWo jakar ta bude ta duba masa kaya tare da- ciro ‘masa (body oil) da yéke shafawa, da dan kayayyakin sa na amfani ta ajiye masa,»tace. ‘ . - "Idan' sanyi ya- “kama mutum nan "Kauyen ba' mu'da ko'da ‘(Nurse‘)ne balle likita, haka ko teburin sai da magani. bamu da shi balle kantin sai da magani.. Ka rufawa kanka asiri ka sa kaya". ‘Yana jinta ya share ta, .sai ma gyara kwanciya da yayi ya juya mata baya. “ Magana nake malam" " Ta fada a qule, ya ce. ' ‘ "in har ba za ki' iya min magana ta harce mai dadi ba nima ba Zan kula ki, kuma ina ruwan ki da ni? Ko sanyi ya kama ni k0 kar ya kama ni jikin ki k0 naWa?" "Oh Allah Ta .fada gami da» kama kai,_ wato rigimar Sabeer tafi ta Karamin yaro. Hannu ta sa ta-jUyo da kansa, ta yi murmushin yake. "Ranka ya dade, Yallabai Sabeer, tashi ka‘shafa mai, ka Sa kaya, (please)". ‘ . ‘ Nan ~ya mike yana dairyar tsokana, ya ‘ce. - ' ai."Tunda ‘har kin: roke ni. ai ba zan' Ki ba" nan ya fara shafa man, ta‘ harare shi gami da girgiza kai, ta fice ya 'bita da kallo yana dariya. ' ' Bayan‘ ya sa kaya ya fito 'ya yi alwala ya yi sallah a inda ya ga Deeda ta shimfida .. masa sallayar, " Yana' zauna kan sallayar, bai jima ba ya ji 'an‘ kira la'asar. Bayan ya ,idar' ya jima‘ ' yana zaune akan sallayar yana kallon tsakar dakin da yake zaune. Wuri 'ne da _bai taBa tunzini ko zaton 'zai iya. koda minti daya a ciki ba, balle ya iya zama a ciki. Amma yau 'wannan wurinya fi masa k0 wan wuri'kyau da dadin zama. , _ ‘ Nan ya mai da hankalin sa ~kan abincin da Deda ta kawo masa; ya sa hannu ya>bude langar, shi dai_'wani. abu'ne da bai gane mene ne ba, don bai taBa gani‘ba. Nan ya zurawa langar ido yana Kokarin ' gane mane ne' Lokacin 'Deeda ta daga labulen dakin ta‘ .shigo, ta zauna a gabansatana kallon sa, ta Ce, . "Na san baka' san mene ne ba; ba ka taba ganin irin wannan abincin ba a rayuwar ka. Ga wannan, fara sha, na san dai shi ka taBa gani. Madarar shanu ce Inna ta sa na dafa maka, a damunar nan da kyar na samu itacen ya kama, don haka ya zama dole ka sha. Sannan wannan abincin kuma dambun shinkafa ne da zogale, a garin nan 'masu gata ne kadai suke , samun sa. Don haka Bisimillah, in ba haka ba yau kayi kwanan yunwa". Ya harare ta, ya ce, "Wai ke ba za a iya magana mai dadi da ke ba? Ba za ki iya tausasan kalamai ba wurin magana?" "Ba zan 'iya ba, Saboda zuciya ta bata cikin dadi da taushi, ganin ka- a Rauyen nan a gabana yana'kona min zuciya, kana sa ni ganin laifin kaina, ina jin kunyar kaina. Saboda gani nake ni na sa ka a halin da kake ciki. ' Sabeer, na rokeka ka sauke min nauyin auren ka da ke kaina, ka' bar wannan rigimar taka, ka koma. Ba yadda za'ayi mu rayu tare ni da‘ kai, duniyar mu ba daya bace. Sabeér, ba na sonka, ba ka Sona, ,an tava rayuwar aure ba soyayya?" Tuni kalaman Deeda suka fusata shi, suka tunzura 'shi, ransa yai mugun- Baci, wani‘ irin takaici- da 'bakin ciki Suka lullube shi; ' Ya rasa- me zai ce mata? Wai duk wannan abu da yake ji game da- ita'Deeda tace ba ya sonta? ~ ‘ Mikewa ya yi a fusace ya fita, ya bar dakin. Ta bishi ta na kira "Sabeer!". . Waje. ya‘fita, Inna“ tana kallonsa; ba ta ce komai ba har suka bar gidan tana kiransa bai kulata ba har sai da-ta’sha gaban sa, ta tsai da shi, hakan ya ‘bashi damar 'damko‘ta yayi mata riko mai tsauri. gami da zare mata jajayen idon sa, cikin fushi ya ce. . "Ya ishe ki, ba kya ,sona na ji na yarda, kar ki so ni, amma ba ki isa ki hana ni son ki ba.- wannan abin da nake ji a zUciya ta game da keba ke kikasamin ba 'Allah Ne ya sa min, don haka ke ba ki isa ki cire' min abinda Allah Ya Sa min ba, ba ki isa ki hana ni abinda. zUciya ta ke so ba. yau ya zama na karshe da' za ki karyata son da nake miki. " -. ‘ 'Idan'har kina tunamin zuwa na KauYen nan in zaune da matatace da' ‘fltina ta Ce, na ji. Idan .kina tunanin barin Daddy, Sister da Uncle 1b, na‘gaba ‘daya da aikina,’ da rayuwa ta gaba daya - inzo kauyen nan rigima tace toki sani aurenki da zama da. ke shi- ma rigima ta ce, kuma ba wanda ya isa ya "hana ni zama kusa da ke a duk inda' ki. ke' sai Allah,’ sai mutuwa, k0 ke kanki .ba ki isa ba. 1' In ba kya sona kar ki kalle ni, kar kije 'inda-nake, kar ki ‘komai, amma ni zanje inda ki ke, kuma zan kalle ki, zan so ki iya son’ raina. 'Idankika sake kokarin Karyata? soyayyar da nake miki, k0 kuma ‘fassara shi 'da Wani abinda ba mé'anarsa .ba kenan, za ki yi dana sani. Kar ki sake kula ni ko'shiga harkarta, kinaji'na- k0?” " Yana gama fadi’ ya- cillar .da ita'gefé guda," sai da ta kusa faduwa, ta ji kanta’ na‘ *sarawa.; Ta, tsuguna a ‘ wajen, shi kuwa 'ya‘ wuce ya barta, k0 juyowa bai sake ba ‘ balle ya kalle ta. ‘ ‘Yayin da ta bude baki za ta kira shi, amma sai ta'kasa. 'Tuni, hawaye suka' zubo 'mata; hankalin ta ya tashi, komai ya shige . _mata duhu. Wannan sabon‘halayya'da sabon.» yanayi ' na Sabeer da ta gani ya firgita ta. Addu'a ta- dinga yi a cikin zuciyar .ta don samun. sauki daga . tsananin da ta tsinci kanta, Yayin da ta mike daga ba’ya‘ ta bishi Ya zama dole .ta kasance tare da‘shi k0 tana ' ' so k0 bata So, muddinyana kauyen ba za ta . iya kyale shi ba. , . " ' Al'amarin Sabeer kuwa haka ya yi ta za'gaye cikin kauyen‘, ‘duk' inda ya_ wuce jama'a sai ‘ya. ga sun taru suna kallon- sa, har ya soma sabawa da kallon 'da suke masa; ’ " Wasu "yan yara .ya"samu suna zaune,’ ya zaune cikin su yana ta Kokarin hira' da su da irin ta su ’Hausar. -" .Wayar sa ya dauko ya kunna yana nuna musu hotunan- Birni, . da yadda gidajen Su suke', da video irin na yara dai. Nan kuWa Suka taru akansa har da layi tamkar wanda suke karBar‘ wani abin. Haka. ya - dinga‘ daukar su; hoto yana nuna musu" suna ta‘ mamaki,.;yayin da suke ta salle da murna tamkar Wanda ya yi musu kyautar wani abu. _ Ya jima a cikin 'su' yana mamakin rayuwa irin tasu, bai taBa tunanin akwai mutane 'irin' haka a wani wuri da suke rayuwa haka ba. . Haka kawai sai ya ji tausayin yaran da'sune manyan gobe sam ba su san ma meye wani rayuwar jin dadi ba, ammé duk da hakan hankalin su kwance, suna murna a tasu "duniyar, duk da ko duniya ta manta da su gaba daya, suna gefe. ‘ Tuni zuciyar sa ya ji yana son yi musu wani abu, yana son kyautata musu rayuwar su,‘ to amma me zai iya'musu? Shi ne abinda yake tambayar kansa, bayan shi kansa bai taba yiwa kansa komai ba balle ya yiwa wasu. ' Take ya ji zuciyar sa ta masa nauyi, hakan ya sai’ ya'yiwa yaran dabara yace zai 'dawo gobé su' sake hira, 'su kaishi yawa‘a Kauyen. ‘ ’ ~ ‘ ‘ "Mijin Deeda sai gobe". Hakan ya sa ya jUyo ya'tsaya yana kallon yaron, take k0 yaran ‘suka duka suka " dau soWa, "Mijin Deeda!". Sunan da suka sa masa kenan. Murmushi ya yi duk da zuciyar sa ba dadi, ya shafakan yaran ya wuce. ' , Deedan tana ‘ tsaye daga nesa tana kallon su, lokaci na farko tun haduwar ta da Sabcer data ji ya birge‘ ta.. ~ ‘.Tabbas' Sabeer bai, iya mu‘amala da mutane .ba, amma yadda ta ganshi yana yi da yaran nan ayau sai ta ji ya burgeta .. Ta bi shi da kallo tare da tunanin ina kuma zai yi? Kar .ya bace mata. Hakan yasa ta bishi. Ga mamakin ta sai ta ga ya nufi gindin gadan nan da take zuwa tayi kuka a duk lokécin da‘take cikin damuwa ko kadaici. - Wuri ya nema ya zauna yana kallon _ruwan da ke gudu a Karkashin gadar, yayin da tunanin gida. ya fado masa. Haka nan ya tsinci kansa cikin kewa da kadaici. Nan ya hada kai da gwiwa, tsananin son Deeda ya_ ji yana shigar sa, yana ratsa jiki da zuciyar sa. Hawaye ya gangaro masa, "Wayyo ‘Allah! Wannan so da ciwo yake, Ya Allah Ka dandanawa wannan baiWa taka ko da rabin abinda nake ji game da itane, hala za ta gane cewa sonta nake ba rigimata bane . Deeda da ke gefensa ta ji zuciyarta ta mata kunci, tsananin tausayin sa ya kama ta. Ba tasan lokacin da‘ ta isa gare shi ba, ta sa hannun ta bisa kafadar sa tare da kiran sunansa cikin sanyin murya., ‘ ' "Sabeer", ,_ , _. Ya dago kansa da sauri suka hada‘ ido, ya mike ba tare da ya kula'ta ba, ya juya ya'. ,_ .tafi Ta'bi shi tana kira, amma bai saurare‘ta ' ‘ba balleya tanka mata,’ har suka isa gida. ya samu Inna 'zaune' ' a' - rumfa, . hankalinta tashe ta ce. ’ 'Sabeer, ina ka shiga duk na damu?" "Inna, ba zan Bata ba; ni ba yaro bane. Na zaga inga Kauyenne kar ki damu na san me nake, ki yarda dani-". . _ . ‘ ,, _ "Na yarda da kai Sabeér, sai dai duk da haka dole in damu, bana son- ganin ka — Cikin damUWa" Ya yi. murmushi‘tare ‘da .durKusawa ‘ gaban Inna, ya ce Inna tana tare da,.ni ai bani- da .. ‘ sauran damu‘wa, Na‘san hanya, duk inda na" .je zan dawo, sannan ki .cewa Deeda ta ‘daina 'bina' duk inda na . Shiga, .bana bukatar. maigadi .ko — kulawar. ta, zan ' ‘iya 'kula da 'kaina ‘ ' ‘ ' Inna ta ce,‘ "Na san kana cikin fushi, kayi hakuri, dole sai’ an dinga samun' irin saBanin. da‘ Bacin rai wani lokaci‘, kafin mu kai ga'cimma‘ burin mu, k0 sanin matSayin mu da muhimmancin mu a" rayuwar‘ ‘wasu. Ina fatan 'ka fahimce ni? Sannan ga madarar nan na sake dafa'maka ita, ka daure ka sha Sabeer, ka ga akWai’sanyi.‘Ab incin ma kaCi k0 kadanne don ka samu Karfin jikin‘ ka".. ' ‘ Ya yi murmushi, ya karBa ya ce, "bari ‘na shanye yanzu ma kuwa a gabanki"'. ' Nan" 'ya rufe ido ya kafa kofin a bakinsa, sai da ya Kare‘ ya dire, yace "Alhamdu lillah"._,, , .ta' abincin yace, "Kinga shima ‘a gaban- ki zan. ci.. Kullum‘daga yau tare da' Inna ta zan dinga cin abinci, duk lokacin da‘ naji kewar Sister da su Daddy zan zo wajen Inna.mu sha hira. In ina tare da ke zan'ji kamar ina gida ne"., ~ " Ta yi dariYa, ."Dakyau Sabeer. Allah Ya maka albarka"yace Amen ' ‘Kiran sallar magarib ya'katse musu hirar, .ya tashi‘ ya yi' alwala, Inna -ta masa kwatancen masalla‘ci ya -taf1, itama tayi alwalar. ' ._ , _~Deeda tana tsaye tana jin su,‘ ta‘rasa me ke .mata dadi, musamman ma da ta .ga. Inna "ta‘ kau' da 'kai gare ta, ko kallontar bata‘ yiba Alwalar tayi’ itama ta shiga’ daki kusada‘ Innan ta yi sallah. ' _ Bayan duk. sun idar da. ’salllar ma Inna‘ ba ta kulata ba, hakan ya sa ta fashe da kuka, ta fada cinyar ta. 'Wai Inna me na muku ku ka tsane ni?" -‘ Inna ta’ ce, ~"Mu ba mu tsane Ki ba, mu masu Son ki ne Deeda, sai dai hala ke kika tsani kanki. Deeda, k0 ba‘ ki ‘da. zuCiya a cikin kirjin; ki, yakamata ki duba; kokarin yaron nan duk abinda yayi saboda kawai ya -zauna da ke rayuwa baki gani. Deeda, ba a duba fuskar mutum ace ba a son sa,‘ duk mutumin da ki 'ka cewa ba kya sonshi ba zai taBa mantawa, da shi ba. Sannan a rayuwar yanZu ina mutum yake samun mai sonsa haka? Duba da kyau ki 'gani, Sabeer in yana so ba irin kalar macen da ba zai samu ba, saboda Allah Ya azurta shi. da komai, abinda bai da shi ta hanyar halayyar sa' yana KoKarin gyara kansa da halayyar sa yayi iri daya da ’naki, da yadda ki ke so, amma ba kya gani, Abinda na lura,’ na fahimta shi ne kece me fitina da rigimar ba Sabeer ba, kece mekafiya, ba kyaso~ ki amince ki yarda mahaifin Sabeer Ya .yi nasara akan ki, ya miki dole kin auri dansa, kin auri wanda ba kya so. ' -Ibrahim ki ke so?‘ Deeda Ibrahim ya miki nisa, yana da. ‘mata da' rayuwar_ sa wacce‘ ba ke a ciki. Kina tsammanin in Sabecr ya sake ki Ibrahim zai' aure ki?‘ Kina tunanin za ki iya rayuwa nan gaba matsayin matar Ibrahim: ki rayu tare da yayar. Sabeer ne da Sabeer gida daya? Deeda,’ tunda‘ aka .haifeki- nake fata da addu'ar Samun miji nagari; ma1 sonki, wanda 'zai 'mutunta ki, ya darajaki Idan‘ yau Allah Ya baki miji irin Sabeer, da soyayyar miji irin na Sabeer, saboda tsananin addu'a ta 'ce Allah Ya dube ki da idon Rahma Ya baki miji amman kina wulakanta ‘shi? ' Ni dai ina’ gargadin ki .da ki bi a hankali, ,kar ‘soyayyar Ibrahim ya makanr dake, ki manta da sanin‘ki da addinin ki. Ki,sani Sabeer mijinki ne, ki san haKIkin mijin ki da ke kanki,kin san'illar mijin ka yayi fushi da kai‘, kin san illar Batawa mijin ki rai da kuntata masa. Idan ki 'ka mutu a wannan halin bai yafe ba kin gama yawo, gara ki tuba,~ ki tuba, ki ‘rokeshi gafara kafin dare yayi more ki 'Idan' kin san za ki' masa‘ magana' ta Sacin rai ,gara ki ,yi shiru ki kyale shi, kar ki kula shi. Kuma na maimaita Sabeer bakona ne, karki sake kuSkuren Batamasa", ; Tana gama fadi ta mike don yin Sallar nafila. - ,. Deeda‘ ta fa’she da‘ kuka ta rasa-me ke ma‘ta dadi,- tsoro ya shige ta --‘Fadan Inna ya shige'ta sosai, ‘ya yi tasiri _a zuciyar ta,.har ta yi dana sanin guduwar datayi. Shin yanzu ya zatayi? Gashi Sabeer na fushi da ita, 'ko magana ba ya son' mata balle ya saurare ta. ’ . " , Haka .ta;.kasance cikin .‘rashin‘ ‘dadin zuciyahar sukai. isha; ta zauna kan sallaya tana addu'o'ii ta ji ‘shigo'war Sabeer. Da sauri ta shafa ta mike ta fita, amma sai ya dauke kai kamar bai ganta ba,‘ya shige daki, ' ' Haka‘. t‘a dinga kaiwa. da ‘kawowa a tsakanin 'dakin‘ Inna da inda_ Sabecr din yake,maa bai fito ba.‘ ' - Can ya'leKo dakin Innan yayi'mata sai. da~ safe; 'yacé zai ‘kwanta don duk a gajiye yake; 'Deeda; ,na kokarin' yi masa magana amma baibata dama ba. Inna ma dai shafa mantaleta »tayi a kafafunta dake. mata ciwo‘, ta kwanta. ta "Kyle Deeda .a wurin. : Abin duniya ya ishe ta, haka ta dinga juye-juye, ta kasa bacci. ' . " 'Abinka da damuna, basu rankara’ ba sai ruwan sama ya sauko .da iska mai Karfl, Sabeer na kwance a daki yana ta ,juye-juye. ya kasa bacci, saboda Wani irin ciwo-da jikin sa kemasa, ko ina ya yai masa tsami . Ga gadon bunu, bai saba kwanciya akai ba.’ . Nan fa ya sauko kasa, nan kuwa sanyi da danshi saka masa sallama, ga feshin ruWan sama. ‘ ’ Wani‘ irin sanyi ya ji na ratsa shi, ya mike da- sauri, nan kuwa‘ guje-gujen Beraye suka yi masa sallama. ‘Yayi saurin hayewa ’saman gadon ya zauna ya takure waje daya, tuni ya fara rawardari. , . ' .. , ZazzaBi mai tsanani ya lulluBe shi,’ tsoro da fargaba ' tare ' da kewa, da, tsananin kadaici suka dinga shigar sa, son Deeda da tunaninta ’suka cika' masa ‘zuciya. Tuni hakoran sa‘ suka fara hadewa, bakin sa ‘na Bari saboda tsabar sanyi. ‘ . ' .Deeda ’hankalinta ya kasa kwanciya. "Ya 2ama dole in leKa Sabeer inga a wane hali yake? In naga'idon’ sa biyu, sai na ,ce" 'masa ‘na ‘ zo rufe ~'window' ne saboda ruwan sama. In kuma? ya yi bacci inga a Wanne hali- ya kwanta? Kila ma bai yi addu'a, ba bai sa kayan bacci ba, bai lullubeba. Na San halin Sabeer komai sai an masa". . Da wannan tunani nata ta nufi dakin. A hankali ta tura Kofar dakin, hannunta rike da (torch light) tana haskawa. KaSa-kasa saukar numfashi ta ji da karfi, da karar hakoran sa dake haduwa. 'Zuciyar ta ce-ta tsinker, ta yi saurin haska shi. Halin da ta ganshi ya mugun ta da mata hankali, da sauri‘ta nufe shi, ganinta ya sa ya' yi saurin fadawa’ jikinta. Tsananin zafin jikin sa ya 'ruda ta, ta rasa abin yi, sai sunan sa da take kira;'Sabeer, me ya same ka?" _.: ‘ Ta'yi saurin ,taBa kansa, ba shakka zazzaBi ne da‘ mura sukai ‘ masa mugun kamu; "Sanyi Deeda,’ lulluBeni". ' Abinda yake fadi mata kenan, amma 'ita kanta ta San ba zai masa maganin sanYi ba. Gashi ba su da wani babban bargo. "Inna . lillahi wa inna ilaih‘i rajiun'! Sabeer ya zan yi' da kai ne? Dama abinda nake gudu kenan". ‘ - ‘ Ta mike da sauri ta ja window ta rufe, haka. Kofar. ta'cire hijabin da ke jikinta ta yafa masa, amma duk da haka bai bar rawar ‘sanyin ba. Nan .ta dauko tafin hannunsa ta dinga gogawa da karfi, Gaba daya ta rude ta rasa abin yi. _ . "Deeda‘ sanyi". Abinda kawai yake fadi kenan. ’ . Ta fashe‘ da kuka, "Ya zan maka ne Sabeer, dama abinda nake gudu' kenan. Ruwan sama ya buge ka, ga iska, ga sanyi irin na kauyen nan, gashi bani da maganin da zan iya baka. Sabeer, ina tsoron kar wani abu ya same ka". ' Addu'o'i ta shiga tofa masa, gaba daya kwakwalwarta a juye take, ba ta da sauran nutsuwa balle ta san abin yi. . "'Bari inje: in ta da. Inna k0 za ta‘ taimaka". ‘ MiKewa tayi zatai Waje, ya jawo ta ya rungumeta sosai tare da kokarin shigewa jikinta, murya Kasa —Kasa ya ce; - "Deeda kar _ki‘tafi ki barni, (please) ina buqatar‘dumin jikin ki". ‘ _ Ba ta da zafi a 'wannan lokaci da ya wuce tayi yadda za ta taimaka masa ya dawo hayyacin sa. A hankali ta dinga goga jikinta a” cikin nasa, sun yi gOgayyar jiki sosai, wato (body‘contact), duk ilahirin jikinsu sai da ya hade tun daga fuska har kan kafafuwan su. Dumin jikinta ya ' matukar taimaka masa ya dawo hayyacin sa, ganin ya daina aima admin uzuri jiya baiyi post ba baiji dadi bane luv y'll shared a profile . birnin gayu chapter19 rawar darin yasa ta zare jikinta daga na sa. Da Kyar‘ ta iya zare hannunta‘ daga cikin nasa, ta mike ta duba cikin kayan sa, a nan ta samu'safa, hula da rigar sanyi, ta koma dakin'lnna ta dauko mantaleta ta zo ta shafa masa a _taf1n kafa, sannan ta sa masa safa tare da hular. - Wurin sa rigar sanyin ne»_ ya farka, ya yi saurin kwanciya ‘akan cinyar. ta, ya' dunkulé guri guda ya kamakai, 'hakan'yasa ta gyara masa rufara, ta' cire hular tana' matsa masa kai (massage) 'da kuma gefe da gefen kansa har bacci ya. dauke_ shi yana kankame da ita. Haka ta dinga kula da shi da kowane motsi nasa, ta dinga daddanna masa- jiki har itama bacci‘ mai nauyi ya dauketa; - . Tabbas Deeda , tayi laushi daren, kula da miji irin Sabeer ba wasa bane, saboda Sabecr irin mazan' nan ne da Bature ke kiran su da' (giant) sai-dai bata yi wahalar banza ba, don kuwa Sabeeer ya samu sauki‘ Dukkan. Su basu farka ba Sai da gari ya yi baske, Sabeer ne ya fara bude'ido ya ganshi kWanCe jikin Deéda, ta rungume shi da kyau. ‘ . ’Ido ya Zuba mata yana kallonta,‘ ya yi murmushi ta're da. karé shigéwa jikinta. "Deeda, me yasa ba‘ za ki bari' mu rayu tare'a haka ba? In kasance tare da ke har abada? Ya' zama kownane motsi zanyi inji ki a jikina?" . ~ .» ‘ - Haka ya‘ - sa mata ido, baya ' ‘ko KWaKkwaran motsi don kar'ta tashi , Bai tashe ta ba har Sai da ta ,tashi don kanta, ta ci karo da fuskar Sabeer‘ya sa mata ido, haka’ kawai ta" tsinci kanta da 'masa murmushi; Sai kuina ta yi saurin‘ janye shi a jikinta, ta mike da sauri, sannan tai masa ya jiki? Bai bata amsa ba sai kallon ta da yake, yasamata ido ‘ Ya'miKe ya nufe'ta tare da kai hannu yana "shafa fuskar ta 'tare': da saman qirjinta, ya ce ~ "Tsarki ya tabbata ‘ga Wanda ya ‘Yi wannan halittar". ‘ Sai lokacin ta lura: daga ita sai dan shimi ‘da tsayin sa bai wuce cinyarta ba.‘ Nan ta yi saurin kankame jikinta tare da zare zaninta da-ke yashe a Kasa, 'ta yi saurin daUrawa‘, sannan ta Zari hijab dinta ta saka, ta fita da_sauri. Ya bita da kallo, sannan ya zauna ya lumshe ido yana jin wani sabon sonta da sha'awarta na shigar sa. Gaba daya .ta gama‘ruda shi,‘ a kullum shi Deeda yake so; halayyarta da yanayinta, da fuskar ta, amma yau ya ji yana mugun kaunar Deeda‘da sha'awar ta. Hakan ya sa ya Kara tabbatarwa‘ da kansa zai iya jure'komai don ya rayu tare da Deeda. _ ‘ ' Gaba daya jikinsa ya mutu, ya ji ba ya son yin komai sai‘ dai ya kWanta ya yi ta tunanin ta.‘ A hankali abinda ya faru a daren jiya ya dinga dawo masa. 'Murmushi ya dinga. yi yana sauke ajiyar ‘zuciya da numfashi mai hade da zafin so da kauna, tare da tsananin sha'awa. " _ ' Hakan ya faru da Dceda, ta_f1ta ta tsuguna a rumfar gidan zuciyarta na harbawa .da Karfl tamkar wacce tayi tsere. In ta rufe ido gogayyar ta da Sabccr ta ke tunowa, yayin da take jin shafar da ya mata a yanzu.har cikin ranta. Wannan ya saukar da rudani tare da bakon yanayi a zuciyar ta. ‘ "Deeda?" Inna ta kira sunanta. ' ‘ Ta mike a firgice "Lafiya ki ke zaune a nan da sassafen nan? Ga ruwan zafi can na hada ko'kuna da bukata". ' Deeda kanta sunkuye ta ce, "To". Innan ma- wucewa tayi ba tare da ta tsaya mata dogon bincike da tambaya ba. Da sauri ta mike ta hadawa Sabcer ruwan wanka da alwala, 'ta'nufi dakin.- Ba ta yarda sun hada ido ba, ta ce "Ga ruwa can inza ka iya waka, don na ga da sanyi’. In wankan zai maka wuya yanzu Sai kayi alwala 'kawai', sai ‘ka hanzarta ’don mun makara sallah.". Kafin ma yace wani "abu ta" fice da sauri'murmushi ya yi. ya mike, ya fito.' Ya: lura da wani Sabon salon jin kun'yar Sa data fara. . ' " ‘ " "Duk da dankaren, sanyin da ake bai hana . shi‘ yin wankan ba,’ wannan ya' bawa Deeda "damar dawoWa ta shiga ta tattara dakin, ta gyara tas, ta ciro; masa kayan ‘da zai sa, ta tattara. masa kayansa da ya ‘watsar, . Ta girgi‘za kai, "' "san yaushe Sabecr.zai. koyi’tattara kayan sa da kula Nan ta ‘fita da su don wanke'wa. _. ‘ _ ’ Bayanya fitone-‘ta-samu .damar shiga tayi ‘nata -wankan hade da alwala. A daki kuWa .Sabeer ya, lura da yadda Deeda ta kintsa’dakin hatta salla‘ya da kaya tare da’man da ‘zai shafa .duk ta ciro masa. sauri. Kaunarta Ya Kara ji ta ratsav shi, yace "Deéda daban kikeda sauran, kin can can ci ‘a jure kOwane irin wahala da matsi, da'kowane irin yanayin rayuwa_akan.ki'.'.' ‘ ‘ ‘ _. . _Bayan ya kintsa ya _._”fito don 'gaida Inna,~ a'kicin ya Same ta tana; 'kokarin hUra wuta. Nan ko ya sa hannu yana taya ta, Inna, tace. ' . ’ .‘a.a sabeer wannan 'ai ba aikinka bane, fita- ka jirano yanzu zanfito", Ya yi dariya, ya 'ce, "Inji waya ce ba aiki na. bane? Kece ma‘ za'a‘ ce. ba aikin ki ba, kina gani na sabon jini,‘ idona lafiyayye, ke kuwa’ 'idon irin na tsofaffl, duk ya 'zama. maneji". Ya‘fada cikin zolaya. . “ Ta yi dariya ta ce, "Wato abin naka ma harsa.zolaya ,ce, ko? To idanun'nan nawa' ,da kake ' gani. sun nake garau suke sunfi naka karko.ku yaran ‘yanzu meye- naku. me karko da kwari? Nifa’ I'nna ban 'yarda ba. idon Deeda kuwa kin san ba mai irinsu a duk duniya, ita kadai Allah .Ya. yiwa baiwa da ‘irin Wannan idanun. Ki tashi kawai' ni zan hura". . ' Nan ya: dage‘mata sai da, ta tashi, Inna tace. _ "Yaur naga dan baqon yaro, ka zata hura wutar'wasa ne?" ' .. , - ‘ Ya jata waje, ya fito da, ita, ya kaita. rumfa, yace. ' - . zauna ki huta". ' ‘ A ' 'DOlenta ,ta, zauna, "ya dawo yana ta' fama agindin murhu da hayaKi, idanun nan kuwa sukawyi jawur, ga hayaki‘ da ya tuenike kicin- din.a wannan halin= Deeda ta zo ta same. shi, ta zura masa idotana dariya. Tace, "Hura wuta‘ba‘cin tuwo bane malam'Sabeer". , Ta matso kusa da' shi, ta sunkuya tana kokarin hura wutar, 'ya ture‘ ta Me kika maida ni?" 5 ‘- ' Ban mai ,da kai komai-ba, yanayin ka ne ya nuna Ta kalle‘ shi, "Ka ga idanun ka kuwa _ Dago idanun nasa yayi ya zuba-'mata a cikin nata ‘idanun. Gabanta ne ta: ji ya tsinke, tayi saurin kau da kai, ta fltagaba daya ‘ta rikiCe. Ta rasa me yasa idanun' Sabeer ke fadar'mata' da gaba: _ Murmushi yayi, ya ci gaba da flflta wutar, sai da ya hura ta kuwa' sannan ya flto yana tari, ~idanun'sun kada suna hawaye. ‘ -. Inna ta mike? cikin rashin jin dadin halin da yake, ta ce. ‘ "Kaga yadda ka mai da“ ’kanka k0 Sabeer? Ba ka bukatar kayi wannan abin". Ya ce, AuMe yasa‘ba zanyi ba? Akwai’ bukatar, in taimaki Inna ta, yanzu lokaci» ne da za-ki ‘huta; Fada min‘wanne aikin ‘kuma zan sake ‘miki?" " . .Ta yi~ dairya, "Sabeerba ka da dama". _ Kicin dinya' sake binta; ‘duk, abinda zatayi sai ya karba ya taya ta, ko suyi tare suna 'hira' suna dariya tare, Deeda' ta .sa musu .ido‘tanakallon su tana murmushi, ta, kasa daga idonta akan su, musamman Sabeer din dake kokari‘n yin abubuWan da’bai iyaba. Yadda yake ma Inna; da 'irin_ kulawa" da dariya da yake. sa ‘ta yasa ta tsinci kanta da jin Kaunar. sa a Inna itace komai nata a ‘rayuwa; don haka duk me_ kaunar Inna. masoyin‘ta ne? ‘ Idonta na kansu harta‘ shiga daki, ta dauki jakar ta tare; da hijabi, ta cewa Inna‘zani wani wurita Zan dawo yanxu Inna ta kalle ta, "Bani za ki tambaya ba, mijin ki ne zai iya baki izinin fita". »Hakan yaSa' Sabeer ya fara murmushin tsokana, 'yana‘ 'kallonta' tana' kau‘ da 'kai,‘ amma sai‘ da yayi .nasarar hada ido da‘ ita’ gami da daga mata gira,‘ yace ' “(i will do Anything .for“ my Decda) _na baki damar zuwa duk .inda.-kike so (I .truSt you) na yarda dake Murya'KaSa-kasa tace Na'gode":Ta'fita ‘yayin da ya ‘ci gaba da hira da lnna, tana bashi labarin Kauyen su,~ da ~yanayin rayuwar su. Duk wani aiki kuwa da 'zatayi tare.‘suke yi, k0 ya mata. Hatta aikin furar ta .tare. Suka. yi,-" yayin .da ya dauko (camera) dinsa yana ta daukan ta hoto. _tare da zagaye cikin Kauyen yana daukan duk abinda ya burgee shi; - . ' ' ' _ Bayan ya dawo ne ya-samu lnna ta dama kunu tare da masa"yar tsame, nan ya zauna ya' soma cin nafarantin nata, yana santi.‘ Ya .sha’ kunun ma yakoshi sosai; Innan' ta masa- ‘dariya, yayini da-take masa‘ addu'ar fatan alkhairi, a zuciyar taAshi- da Deedan. Ita ta San. duk duniya ba za a samu me son Deedanta. kamar Sabeer ba. Haka nan ta lura Sabeer na , da 'wasu Boyayyun halayen kirki wanda sai ka zaunada shi neza ka fahimta. , ' '~ . -Deeda kuWa tafiya' tayi sOsai‘ da ~kafa ta' ' jé kaSuwar dake: gaba' da kauyen 'su .kadan, Wanda a nan;-"akan',samu-abubuwa' ’ sosai fiye da, kasuwarkauyen tasa. A nan ta ’. dauko yan: sau‘ran kudaden‘ta ‘da'take- ‘da su. ‘ «.ta yiwa saber; siyayyar'irin abinda ta san zai?" bukata, sannan ta kama hanyar‘dawowa. " _ A gajiye ta iso da kaya ta same su~ a» filin gidan,’ Sabeer ya sa'Inna tayi'. gaye yana ta daukan ’ta hoto tare; da yaran anguwan sai .hayani'ya Sukeyi Innan‘ " ta kalle’ta daga inake na ganki 'da kaya haka‘?" ; Daki ta ja Innan‘ta‘na nunamata, inna na yiwa Sabeer cefanene, tunda" na san' --Wahala cimar, abincin Kauye,‘ zai masa kafin ya 'tadi, sai a ‘ dinga masa amfani da Su". Gidan .sauro _. ne tare. da wani madaidaicin bargo sai -kayan (tea); ruwan, sha na tuba, wato SWan "da Abincin ,kwali kamar .su (c0rnfleakés) da makémantan Su” tare da'flask, Hate din‘cin abinCi'da kula,’ ' tare'da cokula. sabulu Dettol, sai dankali da ~ - - sauran tarkac'e dai.. - Inna ta yi murmushi, ".Gaskiya kin kyauta Deeda,- kiny'i tunani mai kyau". Saber da'ke ,tsaye daga nesa yana ya‘ ’kalli Inna, Ya kalli Deedan' yace "Inna, , bana ’_bukatar _ wannan abubuwan. ba sai kin min wadannan. abubuwan ba...f'. 1 ' = , ‘ 1g"? pe, *"Nasan- dadin maganarka Sabccr, tunda na saya ba’ za'a ‘yi aSarar‘su Ba,— sai dai a kori gaba". ' Yace, "haka ne Inna,‘ sai dai tare da ,ku za mu hadu mu cinye _su ‘ba ni daya ba. Sannan da ‘sharadi: ‘zan maidawa ‘Deeda ~ kudinta da ta kashe, saboda hakKin cinta da Shanta da’ nawa duka a kaina yake. Wannan nauyina nane bana Deeda ba,_ tunda ina da halin yi ba sai tayi ba". . " Inna tayi dariya, "Allah Ya maka, albarka", , ._._ ' ‘ Nan ta; tattara' kayan ta fita da su, lokacin Sabeer ya mai' da kallon .sa kan Deeda, ta yi godia ta kau da kai. . Muemushi yayi, ya matsa dab dai; ita tare da dafa haunta ', ya ce "Deeda‘,‘na gode‘ da kulawarki 'gare ni, na ji dadi kwarai, saboda 'hakan ya~ tabbatar min da ceWa, kin bani .damar ‘zama. kusa da ke, kin bani damar "zama. kusa da abinda'nake so, zama kusa da abarkaunata, farin ,cikina, nutsuwa' ta‘ da .kwan'ciyar hankalina (Thanks) Deeda, ina So ki 'yarda dani, ~zan iya (managing) zan iya rayuwa a Kauyen nan kamar yadda ku ke- yi. (I swear to Allah) Deeda zan'iya‘cin duk abindaza ki ci, zan iya shanduk abinda za ki sha ~ko‘mai 'dadin sa komai rashin sa.- Haka zan iya ray'uwa a duk indaki ke'rayuwa". " ‘ A hankali‘ ya. jawo ta jikinsa _ya rungume ta'sosai. ' "Indai kina tare. dani, kina "kusa dani, tObani da sauran matsala" _ _ Lumshe ido taYi tana. Shakar KamShin jikinSa; ta» ‘tsinci 'kanta da kwnaciya akan faffadan Kirjinsa tana sauke ajiyarzuciya, ba ta ankara ba sai bakinsa ta ji'anata.- : . «Ras Kirjinta ya buga, ta yi saurin bude ido tare da janye ~jikinta daga nasa, ta fita daga dakin dasauri,’ ta bar gidan ta nemi _ wani 'gindin bishiya‘ ta Zauna tana sauke numfashi ‘ ‘ ' - ' ' Haka rayuwar Sabeer, ta kasance a . Kauyen su Deeda, har ya saba .da mutanen Kauyen, da‘kuma rayuwar garin;Inna koya. mai da ta koman“ sa, dUkkan hirar’ sa ‘da damuwar sa ita' yake‘ fadaWa. ,Deeda kuwa kwana' take. kula da .. Sabeer, dukkan tsawon dare haka za ta dinga .kaiwa-da kawowa, wani lokacin ma bacci ke_ sace ta . a dakin, hakan yake 'bashi damar kuladaita._ , ~ ‘ . _ A duk lokacin‘da 'Deeda ta tuna da (body contaCt) dinta da ,Sabeer sai gabanta ' ya fadi, ta ji hankalin ta ya tashi. _ Haka nan duk rintsi ba ta bari ‘su hada 'ido saboda‘ a duk lokacin da‘suka hada' ido ,_ irikicewa take',wannan idanun nasa suna bata tsoro - tare da wannan shu'umin mumushin. ’ nasa mai; dasa mata‘ tunani, a cikin zuciyar ta.‘ Bayan wannan dare abubuwa da dama ‘sun canja a rayuwar ta, zuciyar.‘ ta da kuma' jikinta. ‘ Abinda‘ 'ta lura ya kuma daga mata hankali shi ne,~ yadda fatar'jikintaja soma canjawa kamar da abinda ta rabu da_ ' shi 'tun jimawa, ciwon da ta manta ma da shi taga ya far'a daWowa kadan-kadan, sai dai bai yi yawa ba, amma ta ga alamar sa. Wannan ba- karamin daga, Hankalin Deeda ya yi ba, sai, dai ta Boye ba ta fadawa' Inna ba, saboda tana iya matsa mata su koma Kano ' asibiti, Karshen, ta” kuma BIRNIN GAYU za su koma, ‘ don ita.’bata buqatar hakan ‘ Sabeer ‘yakanyi tafiya mai nisa ' da Kauyen kafin ya- samu (Network)? ya kira mahaifinsa a waya'. A nan ya fada masa cewa suna nan cikin Nigeria, ba su bar qasar ba, suna zagayawa Ya tabbatar, masa-da shi ,da Deeda duk suna lafiya, sannan in lokaci ya yi za su dawo. Yakan yi dariya ya sa masa albarka. ‘ . Haka yana waya da Ibrahim tare da Farida. Ibrahim din ya sha tambayar sa me ake ciki? Yaushe za su dawo? Ya kuma) yake fuskantar rayuwar Rauye? Amsar dai guda daya ce shi ne ba ya fuskantar .wata‘ matsala’, kuma insha Allah zai dawo tare .da Deeda. Bayan shi ba wani abu da yake fada musu. ' ‘ Farida ce tasa Ibrahim a gaba cewa dole suzo su duba Sabeer, sai dai ya kan lallashe ta da cewa su kara masa lokaci, ya tabbattar in Sabeer. na bukatar su zai neme su, amma lokaci zai yi Wanda za su je ko bai neme .su ba.‘Haka nan tana bukatar nutsuwa don .ci gaba da'(treatment) dinta. ‘ Haka Ibrahim da Faridan sukai ta. kokarin kula da BIRNIN GAYU, tare da Aslbitii, .da kuma; (Business) na Daddy, yayin da, Sabeer yai bude sabuwar rayuwa a kauyen su Deeda. Al'amarin’ Deeda kuwa ganin ba ta da wani abuda-take yi sai zama, haka' yasa. ta soma tara 'yan ‘ yaran kauyen‘ a karkashin Wata katuwar bishiya tana ‘ koya musu karatun_boko da safe', .da yamma kuma tana koya musu-na .Islamiyya. da’ dan‘ ilimi' da fasahar da Allah Ya‘hore mata. ' Sabeer kuwa har da shi‘ a zaman ajin,‘ musamman na Arabic da take koya musu addu'o'i, Azkar din nan na‘Safe, da yamma. Don kuwa akwai addu'o'i da .yaWa ‘da- ya karu da‘su, Wanda bai san da su ba. Wanda suna da matukar humimmanci ga. rayuwar dan Adam, ya kamata ce sun ' zama daya daga cikin al'amuran rayuwar na kullum.: Deeda tun tana hana .shi zuwa, ajin har'ta‘gaji ta Kyale shi, don kamar. Kara zugashima take DA yaxo Wani lokaci- shi yake‘ ‘taimaka mata wurin koya musu rubutu da sauran su. kuma tana jin dadin hakan. Wani“ lokaci takan zauna ta sa’. masa ido tana kallon sa cikin yaran kauyen ya mai da su tamkar ‘abokan \sa, ya ja ,su a jiki. Wai' 'Sabeer din da take ganin a da bashi da tarbiyya shine yau yake koyawa yaran nan dabi‘u (manners) yadda» 2a, su’ yi mu'amala‘da mutane cikin "nutsuwa, da *tarbiyya. Wannan, halaye naSa ya‘r-sa ~ta fara girmama shi, tana (respecting) dinsa‘ sosai, har ta. soma jin zuciyarta ta aminta da shi,‘ta yarda da shi.- _ Ya taimakar mata ta Ban'gare da dama, ta hanyar shawarwarin yadda za; ta bunkasa makarantar ‘da ta Kirkira a“ gindin bishiya ya koma aji.’ Shi ya‘ bata‘ shawarar su je su roki dagacin kauyen ya baSu wani guri da ,zasu' mai da shi ‘koda ‘aji dayane Su tara yaran, ciki Su'zauna‘ko da akan tabarma ne, .saboda' lokacin sanyi k0 'damu'na in ruwa ya sauka kar ya katse-musukaratu, ' ‘ ' -' Da farko dagacinya Kiyarda, amma daga baya ya amince da sharadin in ta samu yara masu yawa iyayensu sun yarda zai basu Wani wuri'wanda dama 'can asalinsa anyi "shi da ’sunan makarantar ne‘, ‘amma yanzu ya *koma'wurin' ajiyar buhunhunan abincin sa in ‘ ya‘_'noma, saboda' makarantar ta jima da mutuwa ba‘ aiki take ba. .. ” A- nan Sabeer. ya .taya ta yakin fahimtar -da “iyayen. 'yaran- muhimmancin karatu; da:ilimi, musamman a Zamanin ‘illar‘ zarria _cikin duhun kai, musamman ilimin Addini da‘ ake ‘yinsa’ ko‘ oh’o. 'Ya tabbatar musu 'da‘ idan har. suka nuna suna son karatu to dole jama'ér da Suka manta, dasu, su waiwa-ye ~su_. In har suka ja hankalin gwamnati da ta manta da su a'gefe, haka in suka nuna» sunason ilimi 'suka ja'hankalin malaman addini, to duk za Suwa wayesu, su’ taimaka‘ musu da samun ingantaccen ilmi don kyautatarayUWar su na duniya da: lahira." Amma in suka yi ta zama'a haka, to “a' hakan rayuwar .su za'ta kare, :anzo haka za a koma haka. ' ‘ ' ‘ Da wannan shawarwarin suka yi ta bawa iyayen Kwarin gwiwa~ har suka yi nasara, don‘ .haka - dagacin ‘ ya cika alkawarin sa‘ aka ‘gyara wurin suka’ fara karatu; . ' ‘Duk da ita da Sabeer din ne kawai, haka koyar da yara ba abu ne mai‘ sauqi ba, musanman yaran kauye. Amma ba. su' gaza ba'saboda abu ne da ‘suke yinsa cikin ’kishi har Zuci da .son' kyautata. rayuwar yaran. . , ' Nan dagacin Kauyen. ' ya‘ musu alkawarin shiga (Local government); wato 'karamar hukumart'da kauyen. yake, don‘ a‘ ankarar da. su buKatar su wanda sun tabbatar suna a cikin (budget) na gwamnati,‘ sai dai. sun bata ne a rubIbi- da ba su koka ba kuma aka mance da su. Deeda kam ba‘wanda. ya kaita murna da faruwar - hakan a; kullum tana ‘fatan ci gaban kauyen su,'_ tana kishin ilimin su sosai. Wannan abu 'da Sabee‘r'ya‘ mata ba Karamin daukaka 'ya samu‘a' wurintaba harta- soma tunanin‘ tafiyar 'da rayuwarta‘ tare da ‘ shi. Tabbas Sabcer’ shi ne .irin abokin rayuwar da ake nema, Wanda zai mata'jagora, ya’ taimaka mata a dukkan matsalar rayuwar ta. .Haka a zahiri- Wannan' shine' 'burinta, daukakar' Kauyen su da ci gabanSu, su har' rayuwa cikin duhun kai.~ Yau ma kamar kullum bayan . sun gama hira da Inna tare da duba takardun 'yan’ makaranta da torch da fitila, wani‘ lokaci da‘ .hasken waya duk da garin ba (service) akwai inda suke zuwa cajin waya na kudi da’ ‘janareto. Wannan wurin wani lokaci‘ akan samu (service) na MTN, a nan 'Suke zuwa ‘suyi, cajin' waya, Batir, din kamara,laptop 'dinsu da 'makamantan su. Deeda ta ’shiga' ta bar; Sabeer da Inna suna’ hira, tana jinsu yana bata labarin yadda Kauyen- nan wataran zai yi suna, yayi fice. , ‘ _ Innan ta fashe da dariya, ',tace,_"'Allah Ya sa".DA zanfi Kowa murnA ah shared a profile . birnin gayu chapter20 Sabeer yace, "Kwarai Inna; wata ran sai an samu manyan 'yan boko, manyan yan kasuwan da za su kawo cigaba kafinTa-ankara sai gari Kauye ya zama Birni. Kinga wadannan 'yan yar'an, wataran su ne manyan gobe. ‘ Kinga abinda muke koya musu. suna‘ fahimta cikin sauri fiye da tunani Wannan ya’nuna alamar yara ~ne masu kWaZo, idan har gWamnati da iyayen ‘su suka basu dama da hakkin su, da ~irin su Daddy masu kudi suka taimaka musu, to za.‘ kiga wataran sune za su taso su rike- mana yaranmu, su kare mana hakkin mu da addinin mu". ' Inna ta ce, "Ga mai- tsawon rai, Allah Ya tabbatar, Allah, Yasa maganar ka‘ ya zama gaskiya"! ‘ . ' "Amin Inna". Ya ce ‘Wani lokacin mutum yana ‘buKatar shiga irin wuraren nan kafin 'ya fahimci haka, ada kafin in 20 nan ban taba tunanin k0 sanin. akwai ,mutane masu rayuwa irin haka ba,_ don haka‘ ina godiya ga Deda da ta san1 zuwa har na fahimci haka, 'naga abinda ' ban 'sani ba. Hakika Karin ilimi da haske na samu a Bangaren da ban ‘sani, ba"Inna ta ce,- "Haka ne, Allah Yasa mu dace". . ."Sabeer‘ya amsa'da, "Ameen". : Da wannan‘ hirar Suka yi sallama, Deeda na jinsu, tana.jin Inna ta shiga ta kwanta‘ tayi‘ bacci,‘ ta mike-'a hankal'i ‘ta fita hannuntarike da torch, ta nufi .dakin'Sabecr ‘Ta same ’Shi kWance yayi ‘dai daya alamar ya gaji, bacci mai nauyi ya dauke shi. yadda ta ga ya kwanta baki bude, bacci mai’nauyi ya "dauke shi ya bata dariya. Ta Kara ‘haska shi tare dazura‘ masa 'i’do tana kallon sa, a hankali tana jin Kaunar Sa na shigarta. . ' Rufe ido 'tayi tana tuno rayuwar su a BIRNIN GAYU, lokacin da take masa aiki kullUm suna fada. Ta yi murmushi- tare da gyara ‘masa kwanciya, ta lulluBe shi,-»tasa' shi gaba tana kallo, don kuWa da tana ba ta iya‘kallon sa, ko’ da wasa‘ba ta‘yarda ya dora idon'sa cikin nata, *yanzu‘Sai-..ta*-?rikice,ta rude. Sai in ya yi bacCi take ,zama’ta yi ta kallOnsa kamar talabijim .‘ , ’ " :Wannan__ ‘lokacin da ‘yanayin ‘ ya fl.‘ kowane lokaci dadi da nishadi a tare da kwantair da’hankali gareta tana kallon sa, tana‘shaffa ‘kanSa,'cikinmurya- kaSa Kasa ta ce.‘ . "Saboer, ban. San Cewa daya" Bangaren' 'cikin ka ya f1 Wajen ka kyau ba yadda ‘nake tunaninka sam ba haka’ kake ba" (you: are such a nice and good humanbeing) Wannan side dinnaka’: ya. burge, ni, wannan‘ (personality) din naka ya;;danawa‘ zuciya ta tarko, ban "San yaushe (respect) din da nake baka ‘ ya‘ ‘koma so ba ban San; yaushe burgenin da_lWannan‘halayyar naka‘ ya. bani komai, ka mai‘ da burina naka, ka mai da 'rayuwa ta rayuwar ka, mutane na, da kauyena ka mai da su naka, Ka ruyu damu Sabeer; ban .tabbatar da kana so naba lallai nima zan tabbatar maka da ina sonka: Sabeer,‘ zan run-gume ka hanhu bibbiyu,.zan so ka, Zan ~tsare maka amanar' 'kaina zan zame maka uwar 'ya'yanka, zan kasace da kai ‘a kowane irin halin Kayi 'hakuri Sabeer da "abinda ‘ nayi ‘ maka a baya, ‘yanzu” ba komai a zuciyar ’Deeda sai tsabar tsantsar sonka Sabeer". ‘ " - A hankali "ta' kwanar da kanta bisa kirjinsa, 'ta rungume'sa tare da shafar kansa,” ta lumshe ido tana. shakar sonsa tare da jin kaunar sa na bin jikinta, yana fatsa ta. ‘ Kamar kullum yauma ta riga shi tashi, sai'dai kusan tare suka shirya. Suna shirin ma zuwa makaranta 'wata makociyar,.su' ta shigo a rude tana KwalaWa Inna, kira; cewa ta zo ta taimaka musu Inna'ta kalle ta a rude; ta ce. "Talle, laflya dai k0? "Ina lafiya' kuwa, Ta sallah ke Ciwon ciki, duk 'wani jiKe—jike mun bata ammah banga‘ alamar sauki ba, kin San. juna biyu gare ta, amma bana' jin ta kai' lokacin haihuwa, mun rasa me ya faru? Shi ne na' ce ki zo 'ki duba ta‘tundakin fimu shekaru k0 za’ki‘gane meye matsalar' ’ Tuni Inna ta zari gyale; 'ta bi tana jimamin al'amarin, yayin da Saber da Deeda suka‘bita; “ Sun samu’ Ta'sallah ' nata juye ‘-juye kamar za ta mutu, Inna ta kama ta tana? ~la‘tsa cikin tare da tambayar ta ina ke mata'ciwo? A mma k0. magana bata iya yi, sai numfashi .take sama- sama. . “Deeda ce 'ta' tsuguna tana tofa ‘mata addu'a, dukkan su sun rasa abin yi. A nan Sabeer ya kalleta duk ta galabaita, bata da wani Sauran karfi, za a iya: rasa ta da“~ abin cikin nata. Ya lura yarinyacé ma karama. “Nan. ya shiga ‘dUbata, ya kalle su, ya ce., "Haihuwa zata Yi; tana'bukatar asIbiti‘ cikin gaggawa Talle .tace, "Na yi- zaton'haihuwar da saura‘? To mu‘ .ina‘ muka ga wani a’sIbi’ti? A'i wannan sai Birni,‘ '.Inna ta. .ce,' "Bamu‘ da k0 'unguwarzoma ‘balle likita,haka“ dai 'muke haihuwar ‘ mu a- " KauyE, in abin yayi sanani in da halli: “mu Shiga cikin gari, in babu 'hali kuma sai .yadda Allah Ya.yi.". ' Sabeer ya bude'baki cikin' mamaki, k0 aSIbiti_ babu balle 'ayi‘maganar likita; -‘ . Ya. » kalli Tasalla da ’kyau,"Tana bukatatae asIbiti" cikin ,gaggaWa,‘ gashi ba~ lokaci; kuma karfinta ya gama Karewa". ., . . - ~A nan ya .mata duk'dabarun da yasan zai mata-‘a matsayin sai na- likita,sannan ba abinda zai iya‘ yi saboda- ‘ba 'kayan aiki b‘a magani; ; ' Ya mike hankalinsa a tashe,yace. ..",Deeda,".ba ta da ‘sauran karfi, tana bukataf (drip) da ruwan naquda' su taimaka mata, in har ba haka ba zata iya‘rasa su duka', ga ta yarinya ce, Karama, ba za ta iya ci gaba‘da’ jurewa ba, Ina zan‘ samu (chemist)?" ,- Deeda hankalinta- a‘ tashe ta ce, ";Sai dai mu - shiga gari, shima ba‘_ kowanne irin magani 2a. mu samu ba"; . Saber' yace, "Bamu da lokaci', zan je in nemo ' magungunan, kafin nan Inna ku kula da ita,in ta bata ruWan zaf1 kafin in dawo, zan yi KoRari in dawo da wuri . Deeda ta ce, "Saber; zan bika, don ba ka San gari‘sosai ba _ Bai mata musu' ba suka' wuce, Deeda ta lura hankalin sa ya tashi sosai, ta ce "Sabeer, abin ya yi' tsanani ne .Sosai ma Deeda, ina tsoron kar wani abu. ya Sameta(She is in 3rd stage of labour) 'Karfinta ya‘ kare duka, ina‘ga‘ mun yi amfani da (forceps) don ya taimaka mata, amma na san zai yi wuya mu samu". Deeda ta kalle shi, "Me zai hana in mun samu (Network) ka yiwa Ibrahim waya sai ya aiko mana da kayan aiki kafin mu isa kayan sun iso, sai mu taho da shi". . . Dariya yayi gami da sauke ajiyar- zuciya, ya ce , "Gaskiya kin kawo shawara mai . kyauu . Yanayinta da kyanta asIbiti ya .kamata' a shiga da ita, amma ba zai yiwu _a daukota . ba, don ta galabaita. Sannan yadda Kauyen yake ba wuta ba wani kayan aiki, ban " ' , tsammanin za mu iya bata taimakon da ya kamata, sai dai kawai muyi iya abinda zamu » iya mu barwa Allah sauran; , Gaskiya “ban ji dadi ba, matar- nan (is in pain and) ba zan iya mata komai ba. (I can't do anything for her As a Doctor)". Deeda ta kalle shi,’ ta yi 'mUrmushi, ta ce "Sabeer, kayi mata abinda za ka. iya, a haka ma ka mata Kokari' ‘sosai ma wanda; ba‘ai taBa mana irinsa a qauyen mu ba". Haka ta'_dinga jinjina Kokarinsa tare da‘ bashi Karfin gwiWa, tana' tausar' sa - da kalamai‘ masu dadi; Da hakan ‘suka isa” inda Suka' samu (service) 'ya kira Ibrahim ya masa *' 'bayanin ciwon matar, bai Bata lokaci 'ba kuwa ya je (store). din maganin su da ke asibiti ya hada‘ masa . maganin da yake bukata, harda ma karin;magunguna , kamar maganin zazzabi, malaria, ciwon ciki, *ciwon kai na 'yara da na manya,_ duk magungunan da yasan ‘ana yawan bukatar su ya hada su' wuri‘ guda : cikin 'manyan kwalayem Da kansa yasa a bayan mota ya nufi garin su,. ' ‘ ‘ Sun iso cikin garin karamar hukumar .suna jira .‘sa,‘ inda suke“ ,yawan waya .yana ‘ 'fada‘musu ga inda, yake,. yayin da ' Saber 'yake“ ’kaiwa' da. kawowa. tare da tunanin 'wanne hali matar nan take ci-ki? Sun yi awa guda . suna jiransa kafin ya iso, tare suka shiga motar don ya‘ kaisu 'iya inda za- su sauka Su Sami motar da'za'ta‘ Karasa da su'qauyen. , ‘Tunda suka shiga motar Deeda kanta na sunkuye, ‘ ~ 'Ina kwana?“ Shi ne‘ ka'dai ya hada ta da Ibrahim, ‘ ta kau dakai gare shi, shima ya yi' karfin'- halin daga kansa daga kallonta,‘ yayin da , ya mai da kallonsa kan Sabeer. Ya lura'ya dan rame,~ yayi duhu; Sai dai ya ga alamar "nutsuwa da -' girma a. tare da shi, sani wannan yarintar da ke tattare da' shi yanzu. babu. ‘ . - Ya’ lura Sabecr k0 maganar. gida bayamasa; sai labarin' yadda haihuwar matarya zo mata, yake ba shi. Haka sukai , ta tattaunawa yadda haihuwar. za ta 'kasance,‘ har suka isa, suka nemi‘ shatar ‘ Wata mota da-za-ta iya shiga, da 'su’ kauyen, sukai ,sallama da Ibrahim. ‘ Sai lokacin ya samu damar kallon Deeda, suna tafoya yayin da ta kau da‘kanta gare shi, tautsayi k0 ya juyo da Sabeer, nan ya ga irin kallon da yake- yiwa Deeda. Wani irin kishi ya turnike shi, ya ji tamkar ya juya ya shake shi. Haushin sa ya kama shi, ransa ya yi mummunan' Baci, zuciyar na tafasa. Cikin fushi. ya shiga motar ba tare da ya sake waiwayawa ya kalle shi ba. Haka ya dinga huci a mota, idanunsa sukai Ja. ~ . . Deeda ta lura da halin da yake, "Sabeer,laf1ya?" ‘ Kau da kai yayi bai kulata ba, duk da hakan- ba ta fasa tausar sa ba, a tunaninta ganin Ibrahim .ya sa shi tunanin gida, taflyar Ibrahim din ne ya daga masa hankali. ' Ta kallé shi a zuciyarta tace yanzu in za ta ce ya koma gida sai ya hau fushi da ita, amma har yaushe Sabeer zai cigaba da rayuwa da ita a kauye? Da irin wadannan tunane- tunane suka isa Kauyen, kowa da abinda ke zuciyar sa. Sun samu Tasallah ta 'galabaita gaba daya, k0 Kwakkwaran motsi ba ta‘iya yi, ga mijinta da sauran jama'ar Kauyen ‘a‘ cike a gidan, daga mai jiqo sai mai rubutu. ,, ~ Haka akai ta dirka mata. _ Inna na ganinsu ta yi godiya ga , . Allah, ‘ a nan kuma akai ta dirama da- mijinta, don ya Ki Sabee'r, ya duba ta, duk da k0 ya nuna masa shairdar sa na likita, amma ya ce shi ba mai taba masa mata. Da 'Kyarda kyar aka shawKo kansa .ya yarda. Sabeer ya~ kalle shi Dattijo da shi, ita kuwa yarinya Karama. - . , ' "Allah Ya kyauta". Ya fada a ransa. A nan ya shiga yi‘ mata taimakon da ‘ duk ya san zai iya,. tare da dabarun su ‘na likitoci. Deeda dai ta zama, (Nurse) din dole, duk da bata san komai a aikin aslbiti ba, ita ta dinga ‘kawo miKO, yi kaza, yi kaza, *har Allah :Ya taimaka Tasalla ta‘ haihu; yaro namiji '-lafiyayye; Sai dai kam'ta wahala.“ Nan kuwa Talle ta buga guxa, Wuri ya dau sowa, Inna ta harare ta. ‘ "Ni fa ban 'son jahilci, ki- gOdewa ’Allah ba guda zaki yi ba in kin gode maSa kya yi duk abinda zaki yi"..' .Talle ta ce, "Alada 'ce,’ bari inyi . kayana". ' ‘ ' ‘ .Inna ta girgiza kai, ta mike Ita‘yiwa Tasallah barka, ta nufi‘ gida, bayan Sabeer ya ,tabbatar kOmai lafiya; suka- tafl ‘Tasalla tai’ ta masa 'godiya, Haka ‘ya kom‘a gida ransa-ba‘ dadi;~ don har yanzu yana: tare da .' -fushin Ibrahim, , ‘- Deeda ta kalle --shi ta yi murmushi, ta ce. - ‘ "(W el done my Hero)". Daga- kai yayi yana wani, sha mata Kamshi; _ _ Sallamar'jama'a suka ji,~‘ hakan yasa suka fito a tare; "Yan‘uwan Tasalla ne: da” mijinta suka.ta masa, godiya, da .sauran Dattijan Kauyen.~ ‘ -- ,Shi dai ‘nauyin su ya dinga'ji, ’ya ‘nuna ' musu ,shi baison' godiya, aikinsa‘ ya.yi. ‘ . _ Haka.mata sukaita shigowa suna yiwa Inna godiya. A wannan ,rana. da ' wannan ‘lokaci kwatanta farin cikin Inna-da ;- 'Deeda ba'mai yiwuWa bane. ‘ ' " . Deeda ganin' sabeer 'na “wani'” sha' - matar Kamshi yasa 'ta" fita d0n tafiya makaranta, ta barshi; a zaton ta Zai biyota ga mamakinta‘har'.’suka tashii‘bai zoba- Yanaf gida tare da..-Inna har yamma_,"sannan: :ya fice‘ yaje "ya duba‘, ‘ " mai jego da danta, ’ ya",fito~_ya ‘nemi :wurinda ba ,kowai ya Zauna, zuciyarsa . na cikin ' Kunci da BaCin-rai; ' bayan deeda ta dawo ta fito yawon neman sa, har tayi sa'ar samun shi. Nan ta nufi gurinsa ta zauna a gabansa suna kallon juna, ta lura ya daure fuskarsa "Sabeer, mene ne?" Ta fada murya Kasa-Kasa. "(Please)- ka fada min, ba ka san yadda hankalina ya tashi ba ganinka cikin wannan hali. Na san dai ka tuna gida ne halan, Sabeer me zai ‘hana ka koma...". ‘ "Ya ishe ki". Ya fada cikin fada. ' "Na fada miki cewa karki sake min wannan maganar, kin manta? Ba zan koma ba sai lokacin da na so kuma na ga dama, kuma na fada miki qafata kafar ki. Lokacin tafiya ta bai yi ba, har yanzu ina da abin yi da yawa a qauyen nan. ‘Sannan meye damuwar ki da Bacin raina tunda ba so na kike ba, ba damuwa kika yi daniba? Yau na ga irin kallon da Ibrahim yake miki na san dai kinji dadin ganin masoyin ki, ke kuma wanne irin kallo‘ kikai'masa?" '. Deeda ta kalle. shi' cikin 'zare ido da mamaki, tace. . ' "Haba sabeer, .ni wallahi har na manta da Ibrahim ma, ban kalli k0 da_ ta inda yake‘ ba, ban San Ibrahim'ya kalle ni ‘ko bai kalle ni'ba Amma nina San iyaka 'ta, na sari darajar igiyoyin aure da ‘ke kaina; ‘ na san muhimmancin aure da matsayin: Sa a addini. — deeda, yace rana ta farko da na ga Ibrahim ban yi doki k0 son ganinsa ‘ba, asali ma na fara mantawa' da ,shi a rayuwa .A‘~ yau idanuna' ba sa kan' kowa sai kai ' Sabeér, kai nakeji da gani ,ba'waniba". _ ' .~ ta ,fashe..ma;sa da kuka abinda ya- tsana‘ kenan a rayuwar sa kukan Deeda. ' ‘ ya ji ’ hankalin ,sa» ya tashi,_ ya ' ce(Please)' . Deeda, : kar ' kiyi kuka, wallahi wani irin mahaukacin kiShi naji da na- ga Ibrahim na kallonki, na dinga jin kamar zan mutu don takaici, hankalina ya tashi. . Deeda, kar fa Uncle Ib ya kwace, min ke, da na zata ba ya son ki, amma kallon da ya miki yau ba zan? manta da shi ba har abada. Deeda,’ ba zan jure ganin wani yana son abinda nake so ba fiye .da komai a rayuwa .ta. 'Idan Ibrahim ya Sake wannan kallon zan cire masa idanu". Ya fada yana huci, idanun sa sun juye. Deeda hankalin ta 'ya tashi, ba ta taBa ganin Sabeer haka ba. . ' ' ' “Ta matsa gare shi, ta jawo‘ shi jikinta tana shafar 'sa mar yaro. . "(Relax) Sabeer, kwantar da hankalin ka, ba abinda zai faru.‘ Abinda. kake' tunani ba' haka bane, Ibrahim Sister yake so, ita ce‘ matar sa ba ni ba, ka cire wannan tunanin a ranka". ‘ Ya rungume ta, Wasu hawaye masu zafi suka zubo masa, -yace, ,. " "(Please) _Deeda ‘ko ba kya sona karki rabu' dani, ba zan jure ganinki. tare da kowane, irin namiji a‘ duniya ba. (Please)- . Deeda, (be with me)". . , "(I will) Sabeer, insha Allah. _, Kwantar da‘hankalin ka". - Ya dago kai ya. kalle ta, "Na‘ yi alqawari zan zama irin‘ mutumin da kike so, (I will'be' kind of man that you will fall in love with)". Hawaye ya ciko mata ido, ta kwanar da kanSa a jikinta, ta-ce. ; ‘ _ _"Na ji Sabéar, zan‘ kasance tare da kai". . ' 1 -Kalaman ta ya sa ya ji ,sanyi'a 'ransa, ya. dada rungume ta yana shakar . sonta', yayin da ta faShe da kuka tana tansayin sa. ."Me' yasa kake sona; da yawa haka ‘ Sabeer? Ni bakowaba, ni ba komai ba, ni ba 'yar boko ba, ni ba 'yar gaye ‘ba. ba abinda na baka sai .wahalar zaman Kauye, a halin yanzu bani da zaBi daya'wuce in bika mu koma BIRNIN GAYU. Tunda har ka iya Zuwa ka zauna,a’_ duniya ta, Zan maka yadda. kakeso nima zan' bika duniyar aka, in; rungumi dukkan_ rayuwar da ke cikinta, kamar yadda ka rungumi nawa"; ' ,Da Wannan tunani ta ja Shi suka koma ciki, zuciyar su cike da Kaunar juna. Yayin data yanke hukuncin nuna masa irin Kaunar da take masa. ‘ - ., Tun 'ranar da ’ Sabeer ya fara taimakawa Tasalla ta haihu, Wanda yaron sunanshi aka sa masa ya zama .duk‘ 'Wani .mai matsala kauyen na rashin lafiya zai taho 'wurin sa; don haka ya- maida Kofar gidan Inna kamar wani dan karamin asIbitin sa. Tebur ‘da 'kujera" ya'nema a , gindin biShiya tare da manyan tabarmai aka shimfid‘a, haka yake -'zama ‘da (ste‘ thoscope) a 'wuyan' sa, . da "kuma (Digital thermometer) :ga_ kuma kattin kwalin‘ magani a gefen sa, duk Wanda ya duba in dai ba Wani babban ciwo ba ne sai ya bashi maga'ni ya tashi, layin mata daban, na yara daban, -na‘ maza daban, har allura “yake ‘musu in ya kama. In kuwa ya lura babban ciwo ne,haka zai tara sunayen su ya shiga gari ya yi waya asIbitin su ya turo su don a duba su dakyau». . '-Wannan shine sabon aikin da Sabeer daya samawa kansa ba ' shi da hutu, k0 dare k0 rana. ba ya gaze taimakawa ama'ar Kauyen, ya duba laflyar su Ya kuma basu shawarar abinda ya kamata. su yi. Magani. kuwa Ibrahim ke turo masa akai ‘ akai, daga sun kare. Wasa gaske Sabeer ya' Kware a harka‘r. aikinsa, 'ya kuma .rungumi aikin -‘ hannu bIbbiyu, ‘yana taimakawa, ,jama'ar Kauyen ba tareda gajiyawa‘ba. . Da safe Deeda zata wuce makaranta, shi kuwa ' ya tsaya. .duba, marasa, lafiya Wani lokaci‘ inya»; gama da. wuri' da mutane, sai ya 'WUCe - makaranta wurin Deeda, tare 'za su karasa. Ya dan yi wasa- da dariya da yaran,?ya shiga-cikin ajin‘” ‘ - yayila zolayar Déeda, in ya gaji; ya taya ta" koya musu, yayin da dama darasin‘._farko a fannin" Boko to sunan “Deeda ne. Duk wanda ya :koya ya rubuta ya karanta masa » har kyautar minti, biscuit yake mUsu. Tun Deeda 'na damuwa har. ta :daina.’ *Bangaren Arabic kuWa’ haka yake. Sa ta a gaba ,ta koya masa'kafin far- a ina. yaran, .in sum ‘ gama ,su dawo tare, su samu- Inna ta ‘gyara‘ ‘musu gida 'tsab, ta 'musu. cimar kauye kala—kala, Wacce , ta ‘ kware; a .iya hada su SuCi su sha suna hira tare :da wasa da dariya; Duk" da ’Deeda bata ‘budewa Sabeer zuciyar ta ba, amma‘shi kansa yafara lura da kula- ‘na, musamman 'da take masa, ga wani ’sabon shakuwa mai‘ .tSanani . da ya shiga'tsakanin su. Wani yammaci Daeda' ta sallami yaran. Islamiyya,» tana jiran ‘zuwan‘ Sabeer amma shiru; Ya, Saba ’duk rintsi yana ,Kokarin' zuwa su. dawo tare,‘ ganin har Karfe} biyar bai .20. ba ya; sa ta: .taho. tana mamakin me ya hana shi ‘zuwa? , ' _ . Tana isowa ta hango shi 'kewaye da jama,a tare da ,wani tsoho ana .ta rigima da shi, ba shi da lafiya sos‘ai amma yakafe yaqi yardada Sabeer ya taBa shi, _balle ya san matsalar sa. . Wai ance masa- ~in' anyi maganin asIbiti mUtuwa ake _yi, shi gara ai masa' na gida. ' ' -NanSabeer din. ya ‘taso ' ya 20 ‘har gabansa yana “ lallaBa- shi ‘ tare masa bayani da yan dabaru kafin ya‘amince a dubashi. ‘ ' '- _ Deeda ta harde hannu, "ta-kwanar da kai tana kallon sa, tana Alfahari :da' shi tare. ’ da jin Kaunar sa na! dada tasiri a zuciyar-ta; .son sa mai tsanani ya dinga shigar ta; ta 'ji tamkar ta je ta'rungume shi. Kallon. sa take ‘ ba ko Kyafta ido. : . ' Bayan ya- gama‘ da tsohonya dawo kan yaran yana 'lallaBa su cikin dabara "‘yana musu allura. "Sabeer dina , ya zama‘ babban mutum". “ Ta sake kallonsa dakyau, ba wannan yarintar; ,da sakarcin, ya. Zama jarumin ~namiji,.ya zama'abinso ga kOwa a Kauyen - su. Ya Canja rayuwar mutanen Kauyen ta ~ hanYa da dama; ya canja musu tunani, tana kyautata‘ rayuwar' 'su, yana 'dukkan iya Kokarin sa ‘ ' "'Sabeer » dina, ABIN .alfaharina". . Tana ,tsaye tana kallon sa tana maganar zuci har ya gama da yara ya nufo ta, ganin tana kallonsa tana murmushi yasa ya‘taso. ya nufo ta; shima. yana murmushin. Ya ware hannu tare da rungumo ta, yace "(My dear wife) me take kallo tana , yiwa murmushi?Na san dai (handsome) mijinki kike kallo". " - Ya harde hannu ya ce,-'Bari in gyara ‘ miki da kyau ki Kara kallo na, dUba ni da kyau har 'yanzu kina da (chance) kar ki yi(missing) kyakkyawan saurayi ’irina kar wata ta. Kwace ni daga baya ki 20 kina yiwa Inna kuka". ‘ Ya 'Karasa maganar tare da kashe mata ido, yana wa'nnan (killer smile) din nasa. Tabbas ya yi nasarar tsuma zuciyarta, ji tayi gaba daya: yakashe ‘ mata jiki da soyayyar sa. ' ' ' Ta fadada murmushintata ce "So (my dear hand'somehusband) ka duba kanka da - kyau kuwa? (Handsome Sabeer): dina-né .na BIRNIN. GAYU ne; ba wannan na’ kauyen ba" - Ta sa hannu tana shafa sajen fuskar sa, tare da kananan gashida suka cika masa fuska,tace. , "Yaushe » rabon fuskar nan da ai masa (shaving)? . Wannan ‘kai da ya tara gashi’ yaushe rabon- da ai' masa aski? Su (handsome) manya". Ya 'yi dariya, ya ce, "Ai' .kece ;'-yar Kauye... baki - san (fashion) ba,' ba ki san barin gemu 'da gashi a fufska’ yanzu gayu bane? ’Yar Kauye kawai". . -. Ta yi’ dariya, "Na ji (Mr fashion)", Ta ja hannunsa, "Zo mu je in taimaka maka’, in na .gyara' fuskar‘sai in ga da‘ gaske mijina kyakkyaWa‘ ne- kamar 'yadda ya fadi?" ' . ‘ Dariya .sukai duka suka Shiga cikin gidan, Deeda ta gai da Inna. sannan ta dauko musu” tabarma ta shimfida a tsakar. gidan. Sabeer k0 daki ya ‘nufa Wurin Inna . yana_'zolayar'ta»' mar yadda ya saba, ita ko tabiye‘masa. _ ' A Nan Deada‘ta finciko shi, ta ce 1 _ ' " oya, muje, yau' asiki zan maka da reza, kwalkwal". ‘ ‘ ‘ _' ' _ ‘ . ‘ .' ya zaro ido, ya ce, "Yanzu nan fuska’r’, Sabeer ba'ta burgekiba har saikin min kwalKWal kObo?" _ Dariya 'ta ' sa ganin, ’ yadda .yake maganar yana_ .bata fuska' cikin shagwaba, tace. ‘ _ har yanxu Sabeer dai ba zaka canja’ba "_ - ko?".‘ Kwai ciya yayi a cinyar ta ya‘lumshe‘ ido, yace ‘ , ' Haka nake Deeda, ba'zan canja ba, sonki'ba zai taBa raguwa a zuciyata ba". Nan ya. bude ido yanakallon .fuskar ta,yana jin‘sonta'a Zuciyar sa, sai dai‘ta‘ Ki ‘ ' ' su hada ido. . Abin askin sa ta dauko mai amfani da batir ta kunna ta soma bin fuskar sa a hankali tana rage ‘masa gashi, tare da gyara masa fuska. Nan ya lumshe ido da alamar ' yana jin dadin hakan, har zuwa, kansa tadinga bi yana yi. "Deeda". Ya kira sunanta 'idon sa rufe. . "Ina jin dadin abindakike mini yanzu, ina jin dadin kwanciyar da nayi 'a cinyar ki, hannunki na_ shafa fuska ta da kaina, sai ina jin ~sonki na Kara ratsa ni,‘ yana taBa zuciya ta. ' Deeda,ina tsananin son kasancewa tare da ke, wannan hannun naki," wannan tatausan jikin naki mai dauke da tsantsar ni'ima tattare 'da jin dadi, ina son jinsa a jikina". Nan ya kara shige mata, "Deeda, banqi mu tabbata a haka ba. Deeda(please) kar ki motsa, ki barni inyi ta kwanciya a jikin kinjiDeeda na?" " 'sunkuyowa ’yi kan, fuskar' 'sa, idanunsa a rufe yanamata magana -. cikin muryar' rada. Ta zura ma'sa idanu tana ’ kallon kyakkyawar- fuskar ‘sa, tana‘ jin. sonSa da kaunar na ratsa jijiyéyin ta, yana kashemata dukkan gaBo Bin jikinta.‘ . A. ‘hankali ‘ ta dinga. goga hancinta ‘ akan nasa, tana wasa da shi tare da ' goga fuskar ta akan naSa, 'gami da 'yan yatsun hannayenta a. cikin nasa,‘ ta hada gam.’ .- A hankali ta ji "yana- sau'ke ajiyar zuciya, tare da Kara manna hannun nasa cikinnata. - Bakinta 'takai ‘ 'kunnensa, ta sakarmasa kara, Da .sauriko ya'tashi a firgice tasa masa dariya. ' , _ "-Amma ke. muguwa ce, kin/tsorata ni, haka kawai kin yanke min jin dadina". 'na ga bacci kake son yi, - ga magariba-ya kusa. Na .san fltinarka, innace ka tashi a hankali ba‘jin wannan yaren ' zaka yi ba', gara in maka ta yaren dazakaf1 ‘~'fahimta"Sai na hadaki ‘da Inna. Inna'!".;Ya kwala mata . ‘ ' "Kira kinga Deeda k0?" "Me taimaka 'yar bado?~ Zanzo. insame ta‘,.ke Deeda- . ‘ ' Deedan' tai- kalle shi, "Inna na magana, na fada' mata' me namaka? " Inna ta fito daga daki tana kallon su. , ,,"Me."ta-maka-Sabeer?"- , Nan ya- hau .soshe soshe da inda inda, Deedan ta 'kWashe da; dariya ganin yadda " yakeyi'. Innan “ma ta 'taya ta, daga, qarshe ‘ "shima ya ~_'taya su dariyar. A dai dai wannan lokacin suka. ji Sallama da wata bakuwar murya, ,tarae suka mai da hankalin sukan. mai‘sallamar Mahaifin Sabeer ne tare da Ibrahim da yayar sa Farida,_ .- a tare suka mike cikeda mamaki. ' Inna ce_tayi karfin' halin masu sallama tare. da yi musu maraba, ta 'koma‘ciki. ta dauko tabarma ta shimfid‘a. musua‘baranda. . Deeda tsaye .kanta sunkuye ta kasa ko da motsi balle ta ce wani abu. - ‘ - . ‘ Sabeer ne ya nufi inda suke, .ciki doko ya ce._ ‘ . ‘ "Sister, Daddy". ' , ~ Yayi niyyar rungume mahaifin nasa. sai kuma ya kasa, ya“ dan rusuna yace "Daddy sannu da’ zuwa, ina ,, Sister, Uncle Ib kune da yammar nan tare ' ' da Daddy?" ' ‘ - "Kayi‘ mamakin ganin mu ne?" Daddyn ya fada yana kallon sa. ; ‘ . Ya ce, "Tundaka guje ni ka daina son” mu, kayi mana hijira. ai dole mu biyo ka tunda mu muna sonka". ' 'Déddy ba haka bane". ’ ' 'To yaya ne?" Mahaifin nasa ya fada cikin Bacin rai, ; Ya ce,~"Dubi yaddakamai da kanka, a wanne dalili? A' dalilin mace; macen ma wacce kaf1 qarfinta, ka" zo kana rayuwa‘ cikin dauda da datti?- . K0 maSu akin gidanmu‘ ba zasuyi rayuwa cikin wannan lalataccen wurin ba, balle kai da kanka. Ka manta. kanka, yaronda k0 sunan Kauye ya tsani ji balle mutanen kauye, amma shine ka zo 'yau kana rayuwa ~a cikinsu In Deeda kake so kana da iko .akanta ta fannin aure, ya zama dole ta ~yi muka biyayya. 'Sannan in ‘ta asaline KO kudi da matsayi,“kana da __ikon take ta. kayi yadda kake so ko tanaso ko bata so. Amma maimakon haka ka bari tana juya ka, ka zata tana sonka take... Kai ba ka"san munafurcin talaka ba Tana .kyashi ,da faRinciki. da' .dukiyar da Allah Ya,bamu.don haKa ta jaWo ka cikin wahala da . kangin. talauci, ka zauna ‘ kai kuma gaka mara wayo ka, biyo ta ku ka zauna, ka manta‘ da iyayen ka, da .‘yan uwanka?" . ‘ ‘ . Cikin Bacin rai yake maganar, Inna da .Deeda ‘hankalin su yai matukar tashi. . Dama abinda take gudu kenan. ' ‘ Hmmmm lah shared a profile . birnin. gayu chapter21 - Sabeer bai ji dadin ka-laman mahaifinsa ba,,ya yiwa Deeda mummunar fassara; Ya rusuna murya a kasa-kasa, ya‘ ce. "Daddy kayi hakuri in abinda nayi ya Bata maka rai, yadda kake tunani ba haka bane, Tun ran da na zo Deeda ta matsa min da na .koma, tana son in sauwaqe mata aurena, don. tana ganin duniyar ' mu da rayuwarmu ba iri daya ba bace Daddy, inason Deeda, kafi kowa sanin‘ auren da aka-mata ba da son ta ba ne. Don haka na zauna don in tabbatar mata da son da nake mata, in, kuma nemi soyayyar ta da amincewar‘ta. Daddy, mata nakeso wacce zamu yi rayuwar soyayya cikin jin'dadi 'da farinciki tare .da fahimtar juna, ba‘ wacce .za mu rayu cikin qunci da _‘jin haushin juna ba. . ‘ Daddy, ina nemawa 'yayana uwa ‘ta gari, Daddy ka yarda_dani, Deeda za ta zamewa 'yayana‘uwa ta gari, Sannan zUwana Kauyen: nan nafahimci a‘bu da'yawa, na ga rayuwar da ban taBa tsammaniri akWai ta ba. Da mu da _su duk daya ne, sai dai bambancin rayuwa da muka samu. . ' Daddy, inhar' ba za.mu‘ taimaka musu .da dukiyar mu ba, inaga, in min taimaka mu_su,,mun kyautata musu da ilimi da baiwar da Allah Ya mana bai zama. laifiba. . Da kafin in 20 nan in zauna dasu ina da Kyamar' kauye da _talaka, amma bayan zama da nayi' a nan na fahimci yadda suke rayuwa cikin wahala, .ba su' san ma meye jin dadin rayuwa ' ba. 'Amma duk ’da haka sun rungumi rayuwar- su a hakan, sun mai da ta abar jin dadin su. ' ' Daddy, ‘ na '20 Rauyen nan da ' niyyar‘ samun zuciyar Deeda, ne amma' yanzu ina da abin yi da yawa, ‘ina da buri da yawa‘ akan su wanda nakeson' cika, musu kafin inbar” kauyen ~ Daddy, maganganun "ka sun karya gwiwata, kullum kai ne" mutum na farko da nake son ZuWa ya taimaka min don cika burin su, saboda ina‘ da tabba.cin Daddy na ba zai Ki‘ba, Daddy na mutum ne mai tausayi da fahimtar‘ ciwon _wasu. Daddy; ban zaci maganganun nan daga gare ka ba . Ya kalli Farida, ya ce,"Sister kema kina tunanin zamana da ‘nayi a’ ' nan ban, kyauta ba? Tayi murmushi. ta ce; ; , ‘ "Sabcer; kayi ;abinda ban taBa zato ko tunani ba; ka 'cika. burin mahaifiyar ka. A yau ganin abinda kayi ya tuna min da mahaifiyar ka, duk .da tana da kudi, da komai ‘amma kullum tana ‘cikin marasa" Karfl tana taimakon su K0 a hanya ta ga‘ mutum yana buKatar taimako tanataimaka masa zuciyar ta daya. Tabbas da za.’ ta' ganka. a yanzu da tayi Alfahari da kai, ta sa maka Albarka".ta dafa shi "Ina tare da kai Sabeer, Allah taimaka. K0 kowa bai taimaka maka ba .ni zan taimaka'maka da abinda bai fi Karfina ba,‘ haka Ibrahim ma na 'tare' da kai". : Nan ya- mai da 'kallonsa kan Ibrahim din, suka had'ido. Ya masa murmushi, ya ce; "Har‘abada ina tare da‘kai Sabeer". Nan- ya matsa ; ya kama hannun mahaifin nasa. yace. "Daddy, kayi haquri, (please) kar ka ce in koma gida ba tare da na ga cikar burina ba.Daddy, Allah zan dawo (I promise) zan dawo gida inshaAllah,‘ Daddy, kullum kuna cikin raina,‘ ban tabamanta ku ko da na rana daya ba. 'Ya za'ai namanta da Daddyna da nake so yake so na fiye da komai? Tun ‘ina karami har na taso ban ga ka taba son wani abu daya da ni ba, haka ban taba son wani abu a wurin ka- ba kakimin shi ba ko mene ne. Don haka yau ma Daddy na roke ka da ka barni in cimma burina da manufa ta,‘ka sa ‘ min Albarka kamar yaddaka saba". . Daddyn ya kalle shi kamar ‘zai yi , kuka, kaunar dan nasa da tausayin sa ya kama shi. ' ' ‘ Ya ce,"Sabeer, banqi' zaman ka ko maka abinda kake so ba, saidai zuciyata na zafi, tana. kunar ganinka a cikin wannan halin. Dubi yadda ka rame, kayi duhu, "Daddy, kayi haquri, (please) kar ka ce in koma gida ba tare da na ga cikar burina ba.Daddy, Allah zan dawo (I promise) zan dawo gida inshaAllah,‘ Daddy, kullum kuna cikin raina,‘ ban tabamanta ku ko da na rana daya ba. 'Ya za'ai namanta da Daddyna da nake so yake so na fiye da komai? Tun ‘ina karami har na taso ban ga ka taba son wani abu daya da ni ba, haka ban taba son wani abu a wurin ka- ba kakimin shi ba ko mene ne. Don haka yau ma Daddy na roke ka da ka barni in cimma burina da manufa ta,‘ka sa ‘ min Albarka kamar yaddaka saba". . Daddyn ya kalle shi kamar ‘zai yi , kuka, kaunar dan nasa da tausayin sa ya kama shi. ' ' ‘ Ya ce,"Sabeer, banqi' zaman ka ko maka abinda kake so ba, saidai zuciyata na zafi, tana. kunar ganinka a cikin wannan halin. Dubi yadda ka rame, kayi duhu, zaman .kauye ya' canza‘ ka. Sabeer' (you dont belong hare) ga. can dukkan 'wani jin. dadi na tanadar maka ', da kai 'da ’ Deedan naka, in 'yaso' ka taimaka‘ musu .da duk abinda kakeso daga can; ba sai ka‘ zauna'a cikinsu ba". ‘ "Na sani. Daddy, 'zan' iya taimaka musu daga inda nake,‘ sai ,dai bani da_- nutsuwar 'da nakesamu da nake cikinsu‘ ina. taimaka :‘musu; .matsayina ~na dan uwansu; (normal) mutum kamar’ Su,ba zan same shi daga nesa ba. ~. Daddy, zama dasu na fahimc‘i .matsalar su da- yanayin ,rayuwar su, da irin» tunanin 'su, ? Shi‘ Zai bani damar‘ “taimaka musu ,- yadda ya kamata, sannan 'nima in taikawa kaina"; Lokacin' da' “zai'; yi- Wannan maganar ya'mai da kallon sa kan Deeda. "Bayan‘tsananin 'Shakuwa da sabo da nayi da .Deeda; zama' a inda ‘ba' ta nan zai min wahala. (Please), Daddy, ka fahimce ni Ba - shi 'da za-Bi Sai yin yadda Sabeer yakeso,yace. "Sabcer, -. kamar » yadda ka fada' gask‘iy’a ne', kamar kullum ma zan maka abinda kakeso, sannan zan maka taimakon da zai cika burin ka .cikin-gaggawa. Saboda in‘ samu Sabeerr dina ya dawo kusa dani, ya daWo‘ gare ni. Ina fatan ‘bayan. ka gama ‘ abinda zai musu zai kadaWo? Don ‘ mahaifin ka na-bukatar ka". 'Ya girgiza kai, "Zan dawo Daddy, na san kana buKata ta, nima ina buKatar ka". . Ya rungume Daddyn yana fadin "Na ~ yi (missing) dinka sosai Daddy"; ~ ~ Baban ya yi murmuShi, yace . _ ‘ "Nima‘ haka, - kwana biyu' ban ji Sabeer dina kusa dani yana min rigima da shagWaBa ba (come back soon)". To Daddy, zan dawo' Nan ya juya ya fita, Farida da Ibrahim suka bi shi, Sabeer din yafita da su don yi musu rakiya, yayin da Inna da Deeda suka bi su da kallo. ' ‘ Suna fita Deeda ta fada jikin Inna tana kuka, ta ce. . . "'Inna na banu, na raba Sabeer da mahaifin sa. Gaskiya ne ya fadi, ya zama dole in yiwa Sabeer biyayya, a matsayin sa na mijina ni ya kamata inkOma gidansa ba shi ya kamata ya biyoni ba. Na zama mai son kai, namanta da babban nauyi na aure’ da ke kaina. In Sabeer bai yafe, min ba Allah ba zai barni ba". Inna tace,"Gaskiya ne Deeda, lokaci ya yi da za ki koma, Sabeer ya koma gidansu; mahaifin sa na buKatar sa. Ya isa haka nan, lokaci ya yi da za ki rungumi Kaddarar ki, ki amincewa Sabeer ku koma tare". Daddy sunyi tafiyar kasa Sosai kafin 'su kai ga inda suka ajiye motar su, abinda ya bashi mamaki shi ne yadda ya ga jama'a . na girmama Sabeer a garin. Duk'inda suka gilma sai ya ji ana gaishe shi; ana masa godiya, ana masa. addu'ar ' gamawa da‘ duniya lafiya. Wasu ma har Allah Ya jikan mahaifa suke ce masa. Wasu‘ yakan ce musu ga mahaifinsa da Yayun sa suyi' ta ‘ masa godiya, har suka isa motar. . Bayan ya zauna ciki ya cewa Sabeer ya shigo suyimagana, bai musa masa ba ya shiga ya zauna gefen sa, ya ce. ' ” "Ina jinka Daddy". Ya yi murmushi, ya-ce,"Sabeer, yau adalilinka na fuskanci abubuwa da dama, wanda shine na farko da na fara fuskantar su a rayuwa. Na farko dalillin ka nayi wannan doguwar tafiyar da kafa mai nisa, wanda ban taBa- irin sa ba saiyau. Lokacin da nayi bincike naji kana kauyen nan raina ya Baci, hankalina ya tashi, musamman da na ji dalilin zuwan, naka, ka' biyo matarka ne,? raina ya‘ mummunan Baci.‘ Na 20 kuma‘ ' na ganka a hali na wahala; zuciyata tayi kunCi'. Saboda‘ duk' abinda na mallaka Sabeer naka ne, in ha zaka kasance cikin ' wahala bayan inada dumbin dukiya ban ga amfanin'su ba. . , "‘ 'Sai dai yau lokaci ne na' farko da na ga bambanci dukiya da mutunci,_ daraja tare da girmamawa, Na' ga‘bambanci‘ kudi da (respect) da na zata in kana da kudi to duniya za su f1 daraja ka da mutunta ka. ‘ .' Sai dai yau na fahimci ba haka bane,- a yau duk da gashiga na" Alfarma da nayi; shiga na manya-manyan masu' kudi, ‘ , kowa ya ganni‘ ya ga mai arziki.. Amma mutanen kauyen nan suka kauda kai gare ni, ba su kula ni ba, saikai Sabeer, saboda girmamaka da mutunta ka da ‘suke, saboda kara da mutunci da kake‘ musu; Ba su kalle basu gaishe ni saboda ina mai kudi ba, sai don da suka ji ina mahaifinka. Lokaci na, farko da na ga ‘an girmama ni ba don kudina ba, saidon ina mahaifinka. - Gaskiyar ka Sabeer, wannan jin dadin daban yake. Na yarda da kai, ina Alfahari da kai. Na fahimci cewa ka yiwa Al'umma maganin matsalar da ta dame su ta hanyar da za su jima suna mora, suna maka addu'a, kana samun ladan su. Shi ne abinda ya dace ba a watsa musu kudi na kwana daya biyu su Kare shi kenan ba. Gara ai musu abinda zai amfane su har abada; har ya amfani sauran yaran su masu tasowa. ’ Don haka lokaci na farko kenan da zan yi abinda ban taBa yi ba, tunda ‘ina da hali, ina da dukiya da hanya, zan yi magana da (Comissioncr) na ilimi dana laflya, in takama har da(Minister) don mu samu izinin gina musu asibitu' da makarantu, tare da ingantata ma'aikata da zamu dinga biyan su suna aiki. Mu gina musu gidajen da zasu zauna, irin ginin da zai sa su_ zauna a kau’yen. . Ina ga in mun dauki wannan' (step) din ,Zai zama misali ga sauran masu kudi da basu yi tunanin yin haka ba. Ida; irin mu. wadanda kowani ~ me kudi‘ na qokarin,_na garinsu Kauyen‘ su' : .. abinda za.’ su jima . sunamora, itama gwamnatin ,Za' taf1 jin dadin’ taimakawa Kauyukan mu da » aka mance da su. 'Haka - nan'matasa da sauran jama'a za‘ su_ samu aikin yi a ma'aikatar da zamu bude .- Idan ni na ’gina asIbitin'da' makaranta, wasu za su’ bude kamfanin sarrafa abubuwa daban-daban.Kaga ‘zaman banza zai , ragu, . Ina-ga dukkan Wani ,dan kasar nan ' 'musamman mu masu kudi ya kamata mu sa hannu don kaWo gyara da rage Barna a kasar nan,’ mu kawo ,ci . gaba‘ a yankin mu; garuruwan mu da karkarar- mu ta hanyar- ba ‘ .da gudun maWar muta—hanyar‘ da duk za mu. ‘ ' iya". ~Ya> kalli 'Sabeer, ‘yace "Ina‘fata ‘in, komai ya ‘daidaita ,zaka daWo, gun tsohonka?". ‘ ~ “ sabeer ya rungume *shi ,yana fadin, "(Thahk you Daddy) na gode, yau ka sa ni ‘farin‘Cikin dana jima banyi ba", ‘ ’ Ya yi‘ dariya, Nima na ~gode .Sabeer da ka tuna min abinda na manta; ka ankarar da ni.~'Sannan zan baku twannan kWangilar da kai da Ibrahim‘ tare da Deeda. _- Kar; kamanta. 'har; ku ma'aikata na ne, hutun bikikuka ,tafi, matsayinka nanan 'yadda yake;a office na- jiranku. Sannan ku kadai zan iya‘ yarda. da ku‘na ba da kwangilar, na. tabbatar za ku' ';tsaya.ku' ga an Samu gini» masu inganci.‘ Kafin nan Farida za ta kulada 'asIbiti, ni. kuma zan: sa .ido a kamfani. --Haka yayyanka da ‘momi Su duk suna senegal suna kula da sauran ma'aikatun mu', nacan suna kokarin ’ gyara, a‘yyukansu Na godewa- Allah da Ya .Shirya min 'yayana da zuriya ta". ‘ "Na gode. na gode Daddy, ban san yawan godiyar da zan maka ba. Allah Ya kara budi, Ya rufa asiri, Ya Kara maka lafiya da kwanciyar hankali". Ya yi dariya irin tasu ta manya, ya ce "Ameen Sabeer,na gode". Nan yafito zuciyar sa tas, cike da farinciki, suka yi sallama. Har Ya fara tafiya ya kira shi. ' "Sabecr". .Y a juyo, "Na'am Daddy”. Ya yi‘ dariya, ya ce, "Na manta ban fada maka ba, ka ci gaba da Kokari da yaqin neman soyayyar Deeda, a kwana a .tashi za tayi fahimci irin Kaunar da dana yaké mata, za ta famci samun Sabeer ba wasa bane, don haka ba zata barika kubuce mata ba". Sabeer ya sunkuyar da kai don kunya, ya ce. "Na gode Daddy". Farida ce ta dafa shi tare da shafa kansa, ta ce "My handsome baby) Deeda tamai da shi babban' mutum, kayi , sauri “kadawo BIRNIN GAYU kai ‘ Da deeda muna jiranku To Sister,za mu daWo insha‘Allah"... 4Nan. ya" kalli Ibrahim ya kauda kai,‘ tare da. fading" "'A‘llah Ya kiyaye hanya Suka yi sallama ,da. niyyar WaShe gari Ibrahim zai daWo da ma'aikata a 'Sauri, gudu—gudu ya dinga-yi, yana' Allah-Allah .Yafadawa Deeda’ labari‘ mai dadi. Kafin‘ya isa aka kira sallar magariba; ,don haka ya shige masallaci ya yi ‘Sallah, Sannan ya' nufi gida da gudu, ya rungume’ta. "Deeda', .Deeda", Yana juya‘ta yana murna i ” "Ta'kalle‘shi; "Lafiya Sabeer?"' Inna dai_ba_ tai mamaki ba, don. ta, San ya nufi inda take, ya ce "Inna, Daddy ya ba da kwangilar gina - aslbiti da makaranta a kauyen nan. 'Zai je ya nemi iz-ini a sayi Kattin fili a yanka -a~ fara gini, in. an gama' 'zai dauko ,Kwararrun ma'aikata likitoci‘ da .malamai .ta kowanne fanni". . . ' " .‘Inna ta Saki baki tana kallon sa. _ "Al-hamdu lillah, Allah mun gode ma Ka. Allah Ya‘ saka masa da . mafificin alkhairin Isa"- .; Deeda k0 tsabar murna ba -‘ ta San lokacin da ta zo ta rungume shi da gudu tana ' tsalle tana murna tare da-wani irin ,dariyar da bai taBa ganin irinsa a fuskar ta ba. ‘ Kan Inna takoma suna murna, yayin da ya' harde hannu', ya kwantar’ da kai'yana kallon ta. Wani sUkuni ya ji ganinta a' haka. .Bai _taba ganin farin .cikia fuskar. ta kamar na yau ba. Fitila ya dauko ‘yana' haska fuskar ta, ya ga ta masa Wani irin kyau, "Haka dariyar yake ina fuskar ki .Deeda? Me‘ ya'sa' ba‘. kya dariya, kullum ,fuska a dame? (I will make sure) inga: kin fara dariya irin na yau, (I will‘ Always giv you 'a reason to smile)". ' ' Haka suka kasance‘ cikin -tsananin farin ‘ ciki a Wannan daren, musamman ma da ya Kara da Ce mata su- Daddy ya bawa kwangilar. Ya kuma tabbatar mata cewa Daddy ba ya fushi da ‘ita, zuciyar sa 'tayi' sanyi. - Deeda takalleshi ta dan‘ canja fuska, ta . ce "Duk da haka Sabeer ya kamata ka koma Daddy, don yana buKatar ka". ',' "Haka ne Deeda, , zan yi koka‘rin ‘ komaWa inmun gama wannan aiki. Kafin nan' ’ nima zanyi'kokari inga na gama nawa' aikin na samun fili a zuciyar Deeda.inason a sani ba zan taBa miki dole ba, dOn haka zan Kara kokari, zanyi dukkan Kokari na ba tare da na cutar da keba, haka ba tare da na sake Batawa Daddy rai . ’ba Deeda; ba zan iya‘ zama a inda bake ba, saboda Deeda in ba ke a .wuri 'ba na iya komai, kwaKwalWata da zuciya ta‘ ba sa iyo komai sai tunaninki damaganar ki,‘ . ,‘Deeda; (I cant do without you by my side)": '- Nan ya kwanta a kancinyar "ta kamar kullum, ya dukunkuné kamar baby, tana "shafa kansa, zuciyar ta ‘tayi mata‘ nauyi da tsantsar son. sa Ya Zama dole yau ta sauke .- Wannan nauyi ko' za ta ji sanyi a‘Zuciyar ta. "Sabeer". _ - ‘ ‘ Ta kira sunan sa cikin murya mai cike daso dakauna,tace. - ‘ . "Ya kakeji game ‘da ni? Kana tsammanin har zuwa- yanzu Deeda ba ta fara .. 'son kaba? Kana ganin in har‘Zuwa 'yanzu‘ Deeda ba ta fara son ka ba sai yaushe?’ Ba ka - taba ji k0 .sau daya a zuciyar ka cewa Deeda ta fara sonka‘ba?” Shiru ya yi yana 'kallonta sa ido cikin ido, daga karshe ta kasa jure kallon da yake mata, ta kau da kai. Ya yi murmushi ya ce, "Ran dana soma jin k0 fahimtar Deeda na tana sona zan sanar da ke. Ranar zan dauki Deeda na'mu bar garin nan tare da Inna. Ina da tabbacin ranar tana tafe kwanakusa". ' Nan ya juya ya kara gyara kwanciyar sa, yana rungume da hannun ta har bacci ya dauke shi. Nan ya barta tana tunani da zafin zuciya. Ita kadai ta San irin tsananin da Zuciyar ta ke ciki saboda rashin furtawa Sabeer abinda take ji a zuciyar ta game da shi. Kullum tana son nunawa Sabeer irin son da take masa, amma sai ta kasa. ‘ a Washe gari Sabeer ya tara manyan kauyen da sauran jama'ar kauyen ya fada musu abin arzikin da ya same su, wanda ya ce musu wani Bawan Allah ne mai kudi ya dauki nauyi. Ya fada musu cewa mai BIRNIN GAYU; sai dai bai nuna musu mahaifinsa bane, sai dai ya ce musu _mahaif1n sane ya musu hanya da ya '20 Kauyen. Saboda Shi bai son. nuna musu wani - matsayin' sa‘ nadan me' kudi, ya fiso su dauke_ shi _ a ; matsayinsa. .na,,talaka dan .uwanSu. " ~ Nan fa gari ya karade da murna‘‘, suna godiya ga Allah. ' . “ _ Ibrahim bai samu .dawowa ba harsai bayan sati ' guda, kafin su sami izini ya dan; dau lokaci, dukda k0 Kokarin" Daddyn.’ Sai dai, daga Karshe sun yi naSara. _ ' ‘ Lokacin ‘da Ibrahim ‘zai taho tare'da: ,Farida ya 20, saboda ta ce tana son zuwa ta zauna' da ‘Sabeer‘ ko na kwanaki‘kadan ne‘ ' ' kafinsu dawo. kowanne dare 'Deeda ta' kwanta -‘barci ".ba' ya zuwa, soyayyar Sabeer da tunanin, yadda Kauyensu zai ,dawo bayan. -‘ gama mUsu _gini,_‘da shi take~ kwana take tashi~. -Yayin da Sabeer kullum" yake nasarar 'kara Karfin soyayyar Sa a zuciyar Deeda. ‘ Wata safiya cé wani‘ mummunan ‘al'amari ya faru da ‘ Deeda, “wanda ya haddasa tsananin bakin 'ciki"’da tashin ' hankali a rayuwar ta. , Kamar yadda “suka saba kullum, Sabeer‘ya shiga da safe don ya-shirya su fita . ; su duba gurin aiki. Lokacin Deeda.ta lura ya ya" manta rigar wankan sa‘ da‘yake daurawa. ' Nan ta yi saurin dauka ta kai masa, ba ta shiga ba ta sa hannu da niyyar ajiye masa a saman garu, kasancewar ginin bai da tsayi sosai. A dai dai‘ lokacin Sabeer ya' dauki towel dinsa yana daurawa, kamar da wasa ya dago kansa, a~ lokacin idon sa ya hango masa hannun Deeda, wanda hakan ya mugun tsorata shi tare da firgita mai tsanani, ya gigice saboda ganin yadda halittar fatar hannun nata ya koma. Ya yamutse, ya feso da wani abu mara kyan gani. Ita kanta bata san fatarta ya kai haka yamutséwa ba, ta san dai dama ya ‘fara yi kadan-kadan, bai kai haka ba. Kara Sabeer din ya yi mai firgitarwa tare da kiran sunan Deeda, ya‘ fito a rude suka ci karo, hankalin ta a tashe. "Sabeer lafiya?" Gaba daya ya kidime, ya ‘ kasa magana. Ya yi cikin daki da sauri, ta bishi. Ta lura a tsorace yake sosai, ya kankame ta tare da Boye fuskar sa a jikinta‘, zuciyar sa na bugawa da Karfl, hankalin sa a tashe. , "Deeda ‘ki Boye ni, bana son sake ganin wannan abun. Wani abu na gani marasa kyan gani, ya ban tsoro. Deeda, abin ba kyan gani. Wani irin halitta da ban taBa ganin jikinsa haka ba Deeda zai biyoni". Ras! Rass!! Gabanta yai mummunan faduwa da ta fahimci me ya faru. Tuni abinda ya taBa faruwa da Sabeer ya fado mata, lokacin da ya' ga Kadangare a dakinsa. Hakan ya sa ta' mai da kallon ta kan hannunta. "Inna lillahi wa inna ilaihi ,raji'un!". . Shi ne abinda take maimaitawa a bakinta. Ita kanta hannunta ya firgita ta balle Sabeer. Ta fashe da wani irin kuka, ta tsinci kanta cikin tsananin tashin hankali da kidima; ta rasa ma ya zata yi? Ta mike da 'sauri tare da bamBare Sabeer a jikinta, ta yi 'saurin dauko hijabi ta sa fa rufe jikinta'tare da Boye hannunta, ta_ nemo kaya ta taimaka masa ya sa. Bakinta na bari, ta na kuka tana lallashin Sabeer tare da bashi baki cewa ba komai, ba wani abu a wurin ‘ Ta lura da wani irin zufa da ke. fito masa .tamkar ruwa. ‘ Ta share- masa tana lallashi tare da tofa masa addu'a, duk da itama hankalin ta ba ya jikinta, tana cikin tashin hankali, tana neman taimakon wanda za ta kokawa matsalar ta ya bata baki. Amma ba ta da wanda za ta fadawa matsalar ta ko da ~ kuwa Inna ce, saboda tsohuwa ba za ta jure . wannan sabon tashin hankalin ba. Ba ta da sauran karfin- daukan wannan tashin hankali a wannan shekarun nata. "Deeda, ki kori abin nan, zai biyo ni,gashi nan ina ganinsa a idona yana bina". ' Ya Kara damke ta,"Deeda...".- ‘ Surutun sa ya katse matta tunani, ta tallafe shi gami da kwantar da shi a jikinta tamkar wani yaro Karami. Ganin yadda yake numfashi sama- sama ya dada‘ firgita ta', ta rasa inda za tasa ranta, addu'ar 'ma ta kasa, sai ta fara wannan ta' saki ta kamo wannan, 'ta rasa abin yi. Kawa sai ta fashe da kuka, Sabecr kam a take ya shide ya "suma,tasa wata irin Kara, Kirjinta' kamar zai Balle tsabar tsoro da bugawa da yake. ‘ ‘ ' "Sabeer, me ya same ka?" Ta fito da sauri' ta debi ruwa tana watsamasa, amma' abin,ya gagara.‘ Ta fita waje kamar mahaukaciya tana ihu. ' jama,a "Ku taimake ni!!!!!!". hared a profile . birnin. gayu k chapter. 22 A nan ta yi sa'a ta ci karo da Ibrahim tare da Farida da Inna suna shigowa. Ganinta a gigice tana tana kiran' sunan Sabeer ya firgita su ‘duka, suka nufi cikin _dakin da sauri dukkan su, yayin da ta tsaya a Kofar dakin ta kasa shiga. . ' Kallo daya Ibrahim yai masa ya gane (Attack) din da ya samu, tabbas wannan ciwon firgita da tsoro da ’Sabeer ke da shi ba shi da magani sai addu'a,‘ sai kuma wasu dabaru da shawarwari daga masana wannan abin.. _ ' . ’ . ' Farida rudewa tayi ta kasa yin komai,~ duk da ta san matsalar Sabeer, amma ba ta taBa ganinsa cikin mummunan firgita haka ba. ' "Sabeer". Ta dinga kiran ,sunansa tana girgiza shi,‘ hankalin ta a tashe. . Ibrahim din ne ya ci gaba ‘da "Yan" dabarun sa wanda ya saba’ masa, tare da addu'a yana tofa masa, yana shafe masa fuska da ruwa. ' “ ‘- Inna dai sai zama 'yar kallo,tayi don ba ta taBa ganin Sabeer din haka ba, kuma tasan" makamancin haka bai taBa faruwa da shi : ba tunda yazo kauyen. Haka‘nan fitar su. da - safen sun bar su lafiya a gida za su same su” 'a can,- Inna kuwa ita tayi musu jagora don zagaye cikin Kauyen‘. Deeda ko na bakin kofar dakin ta'_kasa komawa ciki, hankalinta a. tashe, zuciyar ta - cike’ da kunci da baKin .ciki; - ' . ' ‘ Sabeer din' ta ji ya farfado, nan .ta dan daga labulen kadan ta leka .shi don ganin halin da yake. ; Kankame .yayarsa‘ ’yayi- sosai, har yanzu' da alamar tsoratar a tare da shi, sai dai da sauki akan dazu.. . ‘ . ' . .Ya‘ ce, "SiSter, ki daukeni 'a nan, kimaida ni gida inda ba zan sake ganin wannan_ mummunan abun‘ mara kyan gani ba. ‘ ‘ _ Zuciyar ta taji ta buga, .tsoro da fargaban rasa Sabeer ya shige ta, ta ji gumi; na tsiyayomata. Ba ta san tana Yiwa Sabecr wannan Kaunar ba sai da ta ji 'za ta rasa shi. Nan ta tsuguna tana kuka, "Wayyo ni Deeda ya zan yi da raina in Sabeer ya taf1 ya " barni bayan Soyayyar sa ta gama min illah, _. yanzu nake jin sabon sonsa da. kaunar- sa a raina?" ' ' Ibrahim ne yadinga shafakansa yana fadin ."Kwantar da hankalin‘ ka 'Sabeer; ba ', abinda za ka sake gani, kaf Kauyen nan ba su da wani abu mai muni k0 abin Ki' da zai maka‘illa, ka cire tunani a' ranka, ka ‘mai ‘da hankalin ka akan _-abinda ya' kawo ka da kuma kyakkyawar niyyar ka na "son kyautatawa kauyen‘ nan Har * ka manta ' Deedan ka? Ka marinta da naka?" ‘ - ' ' Lokacin ya dago kai tare da: zurawa Ibrahim ido, ya ce. ‘ ' * ‘ "Deeda na, ina take? Zan zauna da ita duk rintsi ba zan tafi ba Uncle Ib, zan zauna‘ in karasa abinda na fara, kar ka cdwa Deeda na ce zan tafi Ya kalli Farida, ya ce ."Sistcr, zan zauna, ina son zama da Desda, Deeda na ce ni‘ daya". ' . Ya. fadi yana lumshe ido, yana maganar a hankali har bacci ya dauke shi. Farida ta gyara mai kwanciya tana hawaye Inna na bata baki, yayin da Ibrahim ya fice gun deeda. ' Farida ta' dago kai tana kallon dakin sama da Kasa, yanayin' sa da abinda ke ciki. ' A ranta ,ta ce 'Sabccr dina da ya' saba da_ rayuwar duk wani jin dadi rayuwar hutu, sam bashi da abinda ya hada shi‘da wahala, haka ba ya" jurewa ‘wahala ko kadan, shi ne ya 20 yana rayuwa a irin wannan kauyen a wannan ' dakin? . Tabbas Deeda na jinjinawa -son da Sabeer yake miki yana miki so mai girma, mAi karko, mai karfi kauna' ta asali. Dubi yadda ya rame, ya. yi baki. Allah Ya sa‘ kin ‘ , fahimci zuciyar kani na, zan yi koKarin bincike da kula da takun ki, kina Son Sabeer k0 har yanZu? In dai ba ki son kanina ina da tabbacin' babu zuciya a Kirjin ki". . ._a waje~ Ibrahim ya kalli Deeda da ke tsugune tana kuka, ya kira sunanta. . "Deeda?" ' ‘ ‘ ‘ , Ta dago kai ta kalle shi, suka hada“ ido, ta sunkuyar'da kai. Hakan bai sa ya fasa. mata tambayar da ya yi niyya ba, ya ce’. ' ’ " "Akwai wani‘abu da Sabeer ya gani ya ‘ ’ forgita . shi?" ,Zuciyarta ta harba, tambayar da take tsoro . ' ‘ kenan, Amma sai tadaure, ta ce; . - ' "Nima ban sani ba". Murya kasa—Kasa 'Amma ‘ai ‘kuna tare,’ ya kamata ki,,,‘ Tayi saurin mikewa ta kalle shi“a ’fusace,’ ta ce"Nace maka nima ban sani ba, nima ’ ‘ban sani ba,_ ka kyale‘ni". ' , Tana gama fadi ta ‘fita da sauri, gindin gadar nan- ta nufa, duk kuwa da ‘sanyin da ake tana ta zabga kuka, ta rasa meke mata dadi. Shi- kenan jikinta ya raba ta da Sabeer’. Ya zama'dole su rabu k0 tana so ko'bata so. .» ,'Wayyo ni Deeda, ya zan yi in soma rayuwa ba'Sabeer?“ ' ‘ .TsaWon aWa guda‘Sabecr na bacci, yayin-da Farida da Ibrahim ke kaiwa da ‘ kawoWa, suna 'tunanin mene ne.'matsalar hakan? Duk tsawon wancan lokacin Deedan na can tana, ta kuka, yayin da aka bar Inna da ‘tunanin me ke“ faruwa? Sabeer’ din 'kuwa na tashi' Deedan ya soma - nema, da- bai ganta ba a gidan to ya san inda; - zai je ya samo ta, bai Bata lokaci ba ya nifi gindin KarKashin gadar. Ganin tana ta zabga kuka ya daga hankalin sa. "'Deeda me ya same ki? Me' akai’ miki?" . 'Jin' muryar ‘sa a bazata ya firgita ta, ta ~ mike da Sauri ta Kara lullube jikinta Bate lokaci ba kuwa ya rungume ta yana lallashi tare da fadin "(Sorry) Deeda, kar ki yi kuka, ko mene ne ya same ki k0 ya Bata miki rai kar ki damu da shi, saboda Sabeer yana son ki, yana kuma tare da ke har abada. Sannan ba zan hana ki kukan ba (just that) kar ki Boye min hawayen ki, ki 20 ki kwanta a kirjina kiyi kukan ki, ni kuma in lallashe ki". .Hakan ya sa‘ta Kara kwantar da kai a ' jikinsa, hawaye na tsere a fuskar ta, yayin da‘ 'take jin wani irin ciwon son sa mai radadin gaske yana ratsa ta. "Wayyo Sabeer,‘ ta yaya zan fada maka wannan mummunan halittar da kake tsoro wanda .hannuna kawai ka gani ya tsananin firgita ka, ta yaya zan soma fada' maka haka dukkan jikina ya koma lokaci daya? In har ba za ka iya jure ganin na hannuna ba ta yaya za ka soma jure ganin na dukkan jikina? Ta yaya zan fara fada maka cewa ina kukan ciwon sonka, ina kukan rabuwa da kai? Ina kukan rashin miji mai tsananin' so na? Ina' kukan kasancewa da kai ayau. na karshé? Ta yaya zan soma fada maka matsalar da ba ka da .maganin ta? Ta yaya zan soma fada maka duk wahala da' kokari da kayi don ka‘ ‘ rayu da Deeda ba za ka taba‘ Sanin Deeda ka rayu da ita ba? Saboda'Deeda ciwo ce, cutace a tare da kai, wacce bashi'da magani sai rabuwar mu. Abu mai ciwo da wahala a rayuwa ta yanzu shi ‘ne yadda zan danne sonka’, ; Boye shi, in binne shi a Karkashin zuciya ta,~ in' kuma, nuna maka ba na Kaunar ka, kuma .ba Zan taBa kaunar ka ba, don kayi’ gaggawar barin rayuwata kafin nai maka‘illah". ’ Wasu sabbin hawaye 'Suka gangaro ' mata, ‘ta qara kankame Sabeer' kamar za ta. koma . jikinsa su harsu zama- abu guda, 'yayin da shima/ yayi ,mata kyakkyawar " :riqo "yadda za ta' ji dadin kwanciya a. "jikinsa‘." _Sun jima ahaka sannan .ta zare jikinta a hankali ta juya ta nufi gida, ya bita yana kiranta tare" da mata surutai da tambayoyi,” ' amma ba ta kula shi ba. Sai dai bai damu ba, dama ya San halin ta,‘miskilar gaske ce, ta saba masa-hakan; ~ ' * -* * Tun lokacin da abin ya faru Deeda’ ta‘ . daukewa Sabeer wuta‘ gaba daya, ba ta kula ' shi, ta .janye jiki‘daga shi al'amuran sa gaba daya, duk ' da 'ba abinda ta rasA ‘a rayuwar ta kamar ‘ ganin ,Sabeer k0 jin muryar sa,'- yayin da ganinsa. cikin tashin hankali yaf1 komai. KunCi a‘_ rayuwar. ta.- a'Haka nan abu mafi kunci a rayuwar. ‘Sabeer shi ne‘rashin Deeda.wannan al'amari ya mugun daga masa’ hankali,‘ sabon canjin dayA ‘yagani a‘ tare. da Deeda’ ya jefa shi cikin kunci da~ tsanani, Wanda a .tunaninsa' ganin Ibrahim yasa ta" daina ,kula shi, 'ya soma tunanin har yanzu ' Deeda Ibrahim‘takeso ba shi ba. ' Haka Farida da Ibrahim din duk sun lura ‘ da takun Deeda, wanda suka kasa fahimtar ina ta sa gaba. ;' Duk da ana ci gaba da aiki ~a kauyen; komai na' tafiya dai- dai, kullum suna tare a wajen, amma Deeda ba ta taBa 2ama kusa da ' Sabeer, daga ya matso kusa da ita sai_ ta tashi, k0 a gida k0 a gun aiki. Bata kula shi, kullum fuska a dame ma take gaida shi, yayin da duk wata hidima da takemasa da ta daina, sai Inna ke masa. Innan kanta abin ya dame ta, ya kuma daga mata hankali, don da ba haka ta san Deeda da Sabeer ‘suke ba.Ta yi fada, ta yi nasiha, amma Deedan ta kafe. Lokacin Sabeer ya Kara ramewa, ya fara fita hayyacin sa. Tunani ya, yiwa zuciyar sa da Kwakwalwar sa yawa, sam ba ya iya bacci sai dai ya sace shi. ' . Dukkan su suna tunanin Deeda Sabeer ne ba ta so, kuma ba za ta taBa sonsa ba, musamman da ta ga Ibrahim a kusa da ita a yanzu. Sai dai 'shi Ibrahim"ya 'san Deeda' Kwarai, ya karanCeta,_ dole~ akWai abinda take Boyewa,_musamman ma- da ya lura in ta ga Sabeer'ta fiye shige masa, wanda‘hakan . yake~ haukata zuciyar Sabeer tana‘ daisa, mummunan kishi a zuciyarsa., Lokaci guda Deeda ta' juyawa Sabeér baya, Wanda wannan ya sa' ya rasa nUtsuwa ‘ da kwanciyér hankali, gashi kuma ’bashi- da _ ikon" mata dole, Duk ,dabarun sa, duk ‘ kokarin sa ba abinda ya canja.‘ ~ Wannan ya hana' F arida komawa, 'saboda ta tabbata in ta tafi za'a' yi ba dadi‘tsakanin Sabeer da Ibrahim, saboda yanzu, ma k0 gai‘suwar ba ta hada. su. Haka. nan ta,” yanke: shawarar 'samun Deeda" suyi' magan‘ don kawo qarshen matsalar. 'A‘ kwana a tashi a hakan aiki’ ke tafiya-» ‘ SOSai, ‘lokaci guda‘ Kauyen ya dau haske," ‘ginin ya fito da sosai, gini mai ~ Karko. Nan da nan aka soma'-’shiryd—shiryen . bikin bude'asibiti da' .‘makarantar ‘da aka' gina, primary da secondry. Haka nan tuni an dauki ma'aikata Wanda har da gidaje aka musu, tare da tanadar musu duk wani abun more rayuwa, kamar tonar bohol-bohol ‘a kauyen, tare =da jan wutar lantarki, har (da solar) Daddy ya sa aka sa musu.., . . ‘ Gaskiya Dr. Sulaiman yayi koKari kwarai, don kuwa ya zuba dukiyar sasosai a Kauyen, ba don komai , ba sai don komai ba " sai don taimakon al’ummar yankin, ;don inganta _rayuwar, ;su da kuma nema’ musu abin yi, tun ‘daga kan sana’a har karatu. Tabbas ya samu 'ladan Al'ummar yankin ya kuma .sha ~Addu'a‘ sosai da - Albarka a wurinsu. Hakanan ya ba da misali . Wa takwarorin sa masu kudi dan kuwa‘ nan da nan masu kudi suka fara rige-rigen koyi dashi’ musamman masu son shiga siyasa, a . tunaninsu siyasa yake. Saidai shi Dr Sulaiman bai » taBa tunan-in k0 sha'awar' siyasaba. _ Ana .Washe gari . za'ayi. bikin bude makaranta da Asibitin Farida ta samu'deeda dan suyi magana. A harabar Asibitin ta same su ita da Ibrahim suna duba yadda ginin ya tsaru, suna tattaunawa. Farida ta isa garesu, ta yi musu sallama suka amsa a - tare. Ta kalli Deeda, ta ce. "Na yi mamakin samun ki tare da mijina maimakon mijin ki". Deeda ta sunkuyar da kai cikin jin nauyin Farida, ta ce "Na 20 sake duba ginin ne, shi ma" Ibrahim ‘ya 20, sai muka hadu, amma ba wai tare muka 20 ba...". ’ "Ba sai kin min dogon bayani ba". ‘ Farida ta katse ta. ' "Ba wannan nake bukata ba, magana nake son yi da ke na mintuna kadan in be za ki damu ba". ‘ Ibrahim na jin su bai ce musu komai ba, saboda bai son wani sabani k0 rashin fahimta ya shiga tsakanin su. Harya juya zai ' " tafi saya tsaya; Yadawo wurin Fafida, ya kalle ta—yace‘. Yayata, ina- fata kin yarda da ni?" ~ _Ta yi murmu Shin yaKe,‘ ta girgi kai. _, Shima murmushin yayi mata, ya kalli 'Deeda, ’sannan ya Wuce; " ' , .. Farida ta. mai ‘da hankalin ta'- kan_ Deeda, ta zura -;mata ido, . Deedan- kanta_ sunkuye,tace.“ ., ,' ‘ . ‘ "Deeda‘, tambayoyi uku ke damun ' kwakwalwata da _zuciya ta, yau ,nake zaton k0 zan dace‘da samun amsar‘su. .. r . Na fi' k0wa mamakin," shin‘me'Sabeer 'da Ibrahim- Suka gani a’ jikin ki? Me suka gani ;a tare da ke da babu ’shi a sajin 'yan’ _matan duniya? Na rasa dalilin naCe miki da suka yi; Tunda’ "rashin. da' Sabcer suka hadu da ke koWacce‘ rana son kaunar 'ki, ‘ zumudin ki kadai nake. gani a tare da su, da , ke suke kwana .Suke tashi. Shin ,wai meye' ‘ ' sirrinné?” Deeda ta dago kai ta kalle ta, ta ce "Bani" da wani; sirri, Allah Ne ‘shaida ta, wannan ikon Sa ne". ' ' Farida ta yi murmushi, ta ce. ' "Na ji wannan. Na biyu shi ne, ba kya jin kunya‘ kina matar aure kina‘ keBewa da mijin da ba .naki' ba? Kina» auren Kanina, amma zuciyarki,na son mijina, ta wani wurin yayan mijinki, ta wani wurin- mijin yayar mijin ki?’ Ba ki da hankali ne? In; ’ilimin ki da addinin naki yake? Ina tarin kunyar ki? Kin. Kira kan ki Hausa Fulani, amma ayyukan ki ko Kabila ba zaiYi haka ba Ta shake wuyan Deeda,‘ ta ce "Akwai zuciya a-jikinki kuwa? Ba kya ganin' halin da. Sabcer ya shiga saboda ke?'ba kya ganin kokarin da Sabecr yake yi akanki guji ran da_ haKKin. sa zai kamaki kina matarsa amma sam zuciyar ba tausayi? Inba ki so Sabeer don son" da yake mikiba‘ baki ,so shi don abinda, .yayi miki da ke da Kauyennan ba kiso shi don wannan ba ki so shi saboda ' wayewar sa, in ba ki soshi don wannan ba ki so shi don dukiyar sa, saboda ilimin sa, saboda wayewar sa. In ba ki so shi don wannan ba, ya kamata ki so shi don Allah. Saboda. Sabeer yanzu ya koma namiji na gari, halayyar sa, ayyukan sa’ba na banza. Shin Deeda me kike so? Ya kashe kansa saboda ke?" ' Ta fada cikin zare ido da fushi, yayin . da‘ Deedan ke fidda numfashi sama-sama, saboda shaKar da ta mata. Sannan ta sake ta, ta ce. ‘ ‘ "Ki bani amsa, me kike so a 'duniyar nan Sabeer ya miki? Ko ransa ki keson dauka kamar yadda ki ka fada?" Nan ta yi kasa da murya, "'Deeda, ba laifinsa bane, laifin munes. (Please) ki rangwanta masa. In ganin Ibrahim ne yasa ki yi masa haka za mu fita daga rayuwar ku, na yi alkawari Cikin- karfin hali da 'kunar zuciya Deeda-tace - Ba wannan_ nake so-ba'Sister, Saki '- nake so daga Sabeer, ya fita daga‘rayuwa ta; Bana' bukatar Sabeer', haka bana buKatar Ibrahim,’ ba na buqatar duk ’Wani (member). na'BIRNIN GAYU"; - .Baki isa .ba, . kinyi kadan, dole ki kasance aBIRNIN GAYU Karki manta har- yanzu mahaifinki yana cin arziKin BIRNIN’ GAYU, in har mu ba zamu iya juya ki ba shi_ . " zai iya juya > ki, kamar yadda ya aura miki' "Sabeer da farko Na‘fada miki k0 ta tsiya ko' ta arziqi' sai kin kasance da Sabeer“ .. Tuni Deeda ta ji hankalinta' ya'tashi; tabbas .idan Suka- sako mahaifin‘ ta. cikin‘ lamarin shirinta zai wargaje, Zai sa ta zama. , da .Sabeer .dole,'-wanda duk yawan .so da . kaunar da take masa'zai zamo da shi’ ne abu mafi' tashin hankali a tare da'ita. -‘ '‘ Cikin' tashin hankali ta kalli Farida tace. - Sister, please kar ki min 'haka', kar ki sako mahaifina ‘ciki. Sister, kar ki zama mai - son kai'. Ba na Son. Sabeer, ya za'a ki sani zama da shi dole? Zama da mutumin da ba ka . so gara kayi rashin wanda baka so". ' "Me yasa Deeda?" ‘ . “ Farida ta fada ‘kamar za ta yi kuka. "Me Sabeer yayi haka“ da ki kemasa Wanann Kiyay‘yar? Laifin sa kawai don yana miki wani rin mahaukacin so da ba shi - da iyaka? Deeda, lokaci ya yi da 2a ki karBi Sabeer‘, ki yarda da shi a matsayin Kaddarar ki, .Yau zan gaya miki sirrin da ba ki bani ba, bayan mahaifiyar Sabee‘r da Daddy, ‘ Sabeer ba shi da wanda suka ‘fimu ni'da ' Ibrahim, mu ne rayuwarsa. _ ‘ ' A lokacin da na auri Ibrahim mun yi rigima da yan 'uwana da kuma Daddy, cewa '- dukiyar mahaifina ya gani shi yasa yake son aure na, zai auri macen da ta girme masa‘ don kwadayin abin duniya, Ba irin tashin ‘ hankalin da ba mu fuskanta ba, har suna cewa daga ya samu kudi zai rabu Dani ya samu Karama dai dai shi, Wanda hakan yasa ya yiwa Daddy alkawarin cewa ba shi ba kara aure sai wani ikon Allah, sai kaddara. Akan wannan sharadin mukai aure da Ibrahim wanda zan iya cewa ya cece ni ne daga hannun mayaudaran maza, wanda ba sa so na don Allah sai don dukiyar mahaifina. Bayan munyi aure akwai girmamawa da shaquwa a tsakanin mu, .wanda har ya haifar da soyayya a tsakanin mu. Akwai yarda da 'fahimta sosai tsakanina da shi, haka nan bai taBa tunanin wata 'ya mace ba.‘ Daga shi har Sabeer ba su da wacce ta fini. Rana tsaka .na fara rashin lafiya sosai,~ wanda daga baya ni da Ibrahim da sauran likitoci muka fahimci ina da (Levkemia Imyeloma). Hankali na ya tashi Kwarai, saboda rai dai Kwaya daya ne, in aka rasashi shi kenan. Wani lokaci ba mu fahimtar kima da daraja rayuwar mu, da irin kyautar da Allah Ya mana. sai mun 2a mutuwa kusa. A lokacin da na fahimci ina da wannan mummuna ciwon, a lokacin na ji ina son rayuwa ta sosai, na ji ina son rayuwa da mijina da kuma kanina. Don haka na dage da addu'a da (treatment) ba wasa. Sai dai a hankali na fahimci rayuwata na karewa ba- tare da na cimma manufofona da yawa ba, don haka na fara da Sabeer. Kokarin gyara shi da sauran su, na kuma dinga addu'ar . Allah Ya kawo wata mace rayuwa: Ibrahim, haka Sabeer’, Allah Ya bashi macen da za ta iya kula da shi, ta kuma zauna da shi tsakani da Allah, wacCe za ta sa shi a hanya. ~ Na sha yin azumi, sallolin Kiyamullaili da ayyukan alkhairi kala-kala, ina rokon Allah Ya. cika min wannan buri nawa, Ya biya min bukata ta, Da ikon Allah addu'ata ta karbu, sai ' dai ban~ taBa tunanin mace daya za ta shigo rayuwar mijina da Kanina ba. Duk da haka na yiwa Allah godiya, saboda na .san ke Alkhairi ce, tunda Alkhairi na roKa. Deeda, a yanzu haka‘ ina'Shan magani, ina (chemotherapy) Sai dai' amma- ni kaina na san tsanani shekara hudu biyar, sai'yanda Allah Ya yi, ‘ , : Deeda, na roke ki da ki kasance a rayuwar Sabéer, na san zaki ce na' zama mai son kai, sai ‘dai ina da 'dalili. Ibrahim akwai juriya, ya san ya kamata, ya san ya zai kula 'da kansa, amma Sabcer bai sani ba. Kinga yadda Sabeer ya koma a cikin kwanakin nan saboda juya masa baya da kika yi ., Hawaye ya zubo mata; murya na rawa ta ce.. ' -"Deeda ba don halina ba, na roKi Alfarma ki zauna da Kanina Deeda hankalin ta ya kai 'qololuwar tashi, tSananin tausayin Farida ya kama ga, Kaunar Sabeer ya yi mata yawa a .zuciya. Ta fashe kuka cikin tashin hankali, ta rasa wanna irin amsa za ta bawa farida, tausayin .kanta; ya kama. ta, Wani 'yanayi .ta" tsinci kanta a ciki na halin Kakani. kayi. Itama gani take 'mutuwar zata yi, ga ciwo a jikinta, ga ciwon son Sabeer data "Boye 'a Zuciyarta Nan ta‘ juya. tana tsahanin‘ kuka, 'ta wuce ba tare da ta ce komai ba, saboda ba ta da abin fadi, » yayin da Farida ta fashe ‘da' kuka; Ibrahim dake tsaye‘nesa da su kadan‘ ya taho ya rungumeta da’bata baki. ' 'Ya isa haka Farida, kin yi iya kokarin ki; Sabeer ma ya yi, saura sai mu barwa Allah". ' kasssss akace laifin dadi qarewa mu hadu a book4 donjin cigaban wannan qayataccen lbrn naso mu Fara book4 din yau but I can't make it SBD an Ari book dinne amman idan an dawo dashi koda zuwa gobene sai muci gaba naku har kullum a zallah shared a profile . birnin. gayu(★^4^★) chapter23⇩ BIRNIN GAYU-4 deeda ta wuce Sabeer a kofar ’ gida',' ‘ta lura"”yana cikin, ' - tsananin damuwa .da- tunani. ' Shi ma ya lura da irin kukan da take yi, hakan ba karan ba karamin daga hankalin .sa yayi ba,_ya bitayana kira. ‘ Deeda‘, Deeda". . . Amma bata tsaya‘ ta saurareshiba daki ta nufa ta rufe, kofa, ta 'wuce Inna a "tsakar gida,’ ta mike tana' kallonsu. ,"Lafiya kuwa'Sabbér A , rude "yace "Inna‘ lafiyé“Ba lauba .‘.Deeda na gani ta- shigo tana’ kuka, ban San ,meyasame'taba". ' Bai rufe baki ba kuwa suka jiyo muryarta ta sake; fashewa da *kuka da Karfinta. Tuni Sabeer‘yasake hawa "Inna; kice mata” tayi'_ Shiru, 'ki tambaye ta me ya same Waya taba ta? Inna kukan Deeda yana daga min hankali fiye da komai a rayuwata ina son gani‘nta cikin farinciki da kWanciyar hankali Jin_ kalaman sa ya sake: sata wani sabon kukan ta yi saurin'toshe -‘ bakinta‘tana don kar Inna? abin‘ .ya dame"ta, “ Deeda 'ya Wuce Iya saninta ta ga alamun son -Sabeer ‘a tare da. ‘ ita‘ kwanaki, to; me ya faru kwanan nan ta kasa gane: kanta? K0 Ibrahim din ne? .ta shiga rudani ' da al'amarin ,Deeda,‘ _, haka ta ~yanke hukuncin tambayarta kuma dole: ta bata 'amsa don abinda takewa sabeer'Ya soma isar ta ,. Decda ba; ta fito ba sai magarib’ nan ma .sai da’ tabbatar Sabeer ya tafi ' masallaci, ta fito tayi Alwala, kafin Inna ta mata wani tambaya tayi sauri ta koma daki -; ta rufe, don ita a har yanxu bata DA amsar tambayoyin dasuke mata Tana idar- da sallar isha'i ta bude kofar ta yi .saurin saka mayafi ta kulluBa har kanta tamkar mai ,bacci ta San sabeer zai shigo kwanciya, kuma ba ta so ya same . 1 ' Ba ta jima da; kWanciyaba ta ji motsin shigowar Sabeer tare da Ibrahim da kuma Farida,>tana‘ jin duk hirar da suke yi da Inna a tsakar' gida wanda duk kan shirye shiryen bude makaranta da asibiti ,ne, yayin da Sabeér ‘kowanne bayan minti daya: sai ya. leKo ya ga tana. bacci. "dukkan su sun lura da hakan. Inna ta'soma musu‘, sai- da safe, ta wuce Farida sai -ta_ :shigo, Ibrahim kuma dama a rumfa' akai‘ masa wUrin kwanciya da aka zagaye DA gidan sauro Kauyen nan har da kai?” Gaban Sa ya ji ya fadi, ya- kalleta. "Ai dama ba tare muka’zo ba"; " "Na sani, ba fadi na‘bane, Daddy ne ya fadi in an gama bikin nan zamu" bar qauyen nan, kamfani na 'can'yana jiran mu. Aiki‘muka bari muka"‘taho nan; tunda'an dauki Kwararrun likitoci ma'aikata banga me zaka *Zauna'kayi ba Ai mun jima "a kauyen,’lokaci ya yi da’zamu tafi. .Ka tuna alkawarin daka ‘yi'wa Daddy, ’ba Sauran fitina' ko dOle. ka bimu mu 'koma ya kalleta; "Na‘jij‘Allah ‘Ya kaimu". Ya‘mike ya shi‘ge ‘ciki, ya tura kofar "' Ta bishi “da kallo cikin tausayawa halin da ya shiga. ‘Tashi tayi itama ta shiga‘ ‘daki cikin damuwa, yayin "daya kwanta, tunani kala- kala a ransa A daki" Sabeer Ya nufi" gun Deeda wanda a tunanin 'sa bacci take, a hankali ya janye mayafin tana dukunkune cikin (body suit) idonta A rufe, korjinta 'sai bugawa :yake,‘ tana Addu'ar Allah Sa sabeer kar ya wuce- iyakar sa ya gajikinta, ‘ ‘ . . Zura mata ido 'yayi yana kallon ta,- yana jin wani sabon sonta. hawaye ya ji ya. fara zubo masa. yace Deeda bakisan yadda 1...;nake tsananin fargabar rabuwa da keba (why) Deeda, ta yaya Zan iya tafiya in barki? Na zo» garin. nan ne don in tabbatar; miki da soyayya ta, in; tafi dake. Amma ga. dukkan alamu .hakan‘ mafarki nake, burina; ne wanda‘zai tsaya a buri kawai. Na kasa,_ na gaza, ,ba 'zan iya yin komai ba. Sai son ki, ba zan iya sawa ki soni dole ba, ba zan iya sawa ki zauna dani dole ba". ' _ . .‘Dago ta yayi ya rungumeta a jikinsa sosai tare da kwantar da kansa‘ a jikinta yana Shakar sonta yana sauke numfashi‘ a- hankali.;.'~. , ‘ , ; Wani kuka mai Karfi ta ji ya 20; mata tare da sonsa mai radadin gaskeé ‘ wanda da kyar ta samu ta tare hawayen. Da haka bacci ma‘i Karfi ya" dauke shi, wanda hakan ya ba‘ ta damar kwantar' da' shi tayi'kuka sosai kuka mai isar ta,_'tana' rungumedashi. " ‘ ' "Ina sonka sabeer so 'mai tsanani, son da ban taBa yiwa wani ' mahaluki ba, son da ban taBa jin irin sa akan kowa ba sai- . kai. Sabeer, naf1 ka tsoron‘ rayuwa da kai, ‘rayuwa ta za ta quntata inbaka. Sai dai ba yadda Zamuyi, ciwo na ya shiga- tsakanin mu In har’za ka ganI ' tsana ta zaka‘yi. Sabeer, sannan ba zan jure tsana a idon ka ba, ba zan jure inga ka kyamace niba"; Da hakan itama bacci ya ‘ dauke ta suna manne da jUna. ; ’ _ ’kullum yau' ma ta riga kowa tashi a. gidan ’tana yin" sallah.'ta.tashi ta fice daga gidan, k0 Wanka bata yi a gidan ba tsabar gudun kar ta ci karo da k0 'mutum daya a cikin su. Ita'a nata tunanin ma ba zata sake s haduwa dasu ba har su tashi su bar kauyen _ Sabeer tunda ya tashi 'yake neman ta amma ba ita ba labarin ta,‘ duk inda yake zaton zai, same ta bai ganta ‘ba, nan ya fahimta kansa salon gudun , sa" take. Haka ya haqura‘ ya'zo ya‘ shirya ya wuce asibitin tareda‘su Farida. Tunda gari ya. waye ake‘ ta‘ gyare kauYen, ko ina fes, haka garin ya cikada (security) jami'an tsaro saboda an gayyaci manyan mutané; tun ,daga kan Minsitan lafiya da na ilmi,‘ har kan kwamishinoni, har da gwamna. maiCi na .wannanlokaci , : Karfe sha daya baki suka fara zuwa,‘ kafin 'aCe kobo » Kauyen ya Cika da baqi na. Musamman aka' shimfida titi. don baqii "‘da za su bi hanyar' Ranar mutanen"Kauyen 'aun sha kallo; sun ga jama'ar da ‘tunda ‘suke ba Su itaba. gani Ganiba'yan masu . ’ dauka .na talabijin' da radio, sai aiki suke kala-kala. ,Lokacin da "baKi' 'Suka gama isowa tare da Dr. Sulaiman aka 'soma' taro, bayan fara bude shi da addu'a tare ’da gabatar da manyan baKi, da 'shugabannin makaranta da asibitin,‘ Wanda akabudesa sunan Sabeer. Nan dai_: kowa " ‘ya tashi "yayi jawabin 'sa da godiya ga Dr. sulaiman da kyaikkyawan‘~ "qarshe‘ ‘da misali. _‘kauyen sukai kWamba guda suka je don nuna godiyar su ga‘zuriyar-su Sabeer gaba daya.‘ _ ~ Deeda tana ‘tsaye daga baya-ba'ya, ta yi kuka, ta yi' dariya, ta yi godiya ga Allah, ta kuma godewa Sabeer. Haka ta dinga ganin abin kamar a mafarki; Zuwa” azahar taro ya Watse, anci"an sha, kuma daga‘ makarantar 'har ‘asibitin za su fara aiki washegari; ‘ Dr. Sulaiman” yakira Sabeer Bayan taro ya watse,’ "ya kalle shi da kyau; ya lura ba ya farin ciki k0 kadan “Tsaye yake a. gabansa, kansa sunkuye . yayin da" shi kuma ke bayan motar sa, ya ce Sabeer, dago kaika kalle ni". Nan ya dago kai ya kalle shi, ya yi saurin kau da kai saboda dab yake da ya fashe da kuka; don ya San me Daddyn keson fada masa, su koma, kuma ba shi da‘ sauran wani (excuse) da: zai hana shi komawa Daddyn ya kalle shi .da‘kyau, ya ce, 'Sabeer (you re not happy) me yasa? Na zata yau za kafi kowa murnA ' _Nan ya Kakalo dariyar. dole, ya ce.Daddy,' ina murna Sosai‘,'Allah Ya Kara kirma da arziki, Allah Ya saka": ' ~ Daddy yace "Meye matsalar ka "Ba komai Daddy". "' "Tun da ka ce ba komai shi kenan, ga mota nabar maka‘ da direba, taho dakai da Deeda, aiki yana can yana jiran ku,‘ Ibrahim zai taho da Farida. (Enough of) ‘zaman Kauye, lokaci ya yi da za ku koma ku fara rayuwarku. Sunkuyar ‘kai yayi,‘ ya ce "To‘ Daddy". . Kar 'ka manta Sabeera zan jira bana son jin wani labari daban, ka tabbatar kun 'taho". Daddyn ya fada yana Kokarin rufe. motar. _ Sabeer din ya amsa da"To Daddy, insha Allah za mu taho". Da wannan su kai.sallama, Daddyn ya taf1.Yabi= motar da kallo yana tunanin ta ya‘ zai soma tankwara Deeda su koma' BIRNIN GAYU da wannan sabon Kiyayya da take masa masa? , v .: . _ Yana cikin wannan halin ya 'ji an dafa shi, ya juya da sauri. Ibrahim ne ya gani' a tsaye tare da Farida, nan ya Bata rai ya kau da kai. Ibrahim din ya yi murmushi, Sabeer kenan, tsayuwar me kake yi? Lokaci yayi da zamu wuce, kar ka manta Deeda matar kace, kar' ka» tsaya wani tunani. .Tunanin me zaka yi? Umarni kawai ; za ka bata, kuma Ya zama dole ta bi Lokaci yayi da za; ka dau' matarka matsayin ka na mijin ta, lokacin lallashi ya wuce; (You most take a step)". . i " Farida ta‘ ce, ."Kwarai ’ Sabcer,“ Ibrahim gaskiya ya‘ fadi, muje". ‘ ‘ Wani‘mugun kallo ya ‘yiwa Ibrahim, ’ yace.Ba kai za ka fada min yadda‘zan tafiyar da mata ta ba, ba ruwanka. Na san ‘ dai dadi kake ji saboda Deeda ta canja ‘ mani, to bari, in fada maka, duk tsiyar ka, , duk abinda za kayi ba zan bar maka Deeda ‘ ba Nan ya wuce cikin fushi, Ibrahim yace sabeer, kai “min rashin fahimta"Ka yi hakuri akan Wanda kake.yi". __ Farida ta fada tana kallon sa Yana zafi ne yanzu, da kuma cikin hali na rashin sanin ya'zai yi". "Na fahimta Yaya ta, muje: mu’yiwa Inna sallama; Nan suka=wuce. A cikin gidan su Deeda""Sabéer ya wuce dakin su 'kai -tsaye ’ya ‘ soma‘ tattara musu kaya. Wannan lokacin ‘Deeda na dakin Inna tana mata fada, ta' inda take. shiga ba ta nan ta‘ke'fita ba; don ranta'. ya mugun Baci ganin yadda ta kafe ita sam ba ‘ za ta koma da 'Sabeer ba. - ‘ Lokacin :- Sabeer,‘ ya ' yi ‘ sallama hannunsa- rikeda’ jakunkunan su duka biyu, .ya yi' sallama a dakin Inna‘tare da daga labule, yace Inna "Za‘ mu Wuce Kano, lokaci ‘yayi' da za mu koma". . Dam! Damn Deeda‘taji"Kirjinta ya buga, wani gumi ya soma zubo‘ mata, tsoron rashin Sabeer, ya shige- ta, hankalin taya tashi. Inna ta mike tana gOdiya- "Sabeer, Allah ' ‘Yai maka Albarka, ' Allah Ya saka maka, «Ya sakawa iyayen ka da Alkhairi, ‘Allah Ya baka; Yara masu yi maka biyayya. Allah Ya *sanya Albark Ya baka zuri’a ta gari, masu jin~tausayin ka da jin qanka. "Yaro dan ‘Albarka"; * ._ Sai kuwa ta fashe da “ ' kuka"Yau zan yi kewar ka Tuni Sabeer ya ji hawaye sun. ciko masa, don kuwa ba qaramini sabo sukai da Inna’ba. Hirar da yake da Inna koda Deeda bai taBa ba, ya saba da ita, ya shaqu da ita tamkar mahaifiyar sa. Yace "Inna, kinga kin sani kuka k0? So-kike ace mata ta sa mijinta kuka? Ni da na' saba kullum Inna mai fura tana, sani dariya har in manta; Sacin rai na, a yau Inna ta sani kuka, hawaye na zuba". ' Ta yi dariya,‘ ta ce, "Ka San ba kullum ake kwana a gado ba".‘ ‘ , Nan suka sa dariya duka, yayin da ya koma kuka,tana. 'Kayi‘ haquri da halin Deeda, ka. yafe mata. Na yi iya Kokarina ta Ki jin' ba yadda na iya da ita"; . . _ . .. Nan Deeda ta' fashe da kuka tana. "Inna ki Yafe min, ba bana jin maganar ki bane“. ; , '~Inna ba ta kula ta ba saboda haushin abinda tayi take ji. ~ . “Sabeer ya kalle ta fuskar nan ta rine tayi ja,‘abinka ~da farin mutum, ya ce., 'Ba komai Inna, na yi iya Kokarina, ;na yi kuma‘ iya abinda na ga zan iya, bana‘ . jin-zan kuma iya daukar abinda zuciyata ba zata iya'daukaba a matsayina na dan Adam, ba abinda kuma zan iya yi gaba.Wanda yanzu zan iya: na tabbatar wa'da Deeda son da nake ma ‘ ta dan haka yanzu yadda take so haka zata Lokaci-yayi da zan koma in taimaki Daddy, mahaifina na bukata ta, ba. na 'son bashi wani matsala". ' ya mai da kallon sa kan Deeda suka hada ido,- wani sabon sonta ya ji ' yana tsuma shi, wani shauKi ya dinga ‘ ji game Kallon ta yama manta abinda ya ,yi niyyar'fada mata; Tuni itama ta :rikice; saboda. ganin‘ wannan mayataccen son nata a idon sa,“ haka son shi ta ji yana shirin fasa mata zuciya. Ya 'birkita- ta, ’ya rikita mata‘ Kwakwalwa, dakyar ta iya kau da kanta, ta sunkuyar da kai. ' jikinta na rawa, yaCe; .Deeda, ga kayan ki na hada zakizo mu koma k0 kumabazaki tafi ba? ; ,Har yanzu idanunsa a kanta suke, ‘tambayar ta yi. mata qunci. "Wayyo ni Deeda" - , ' - "Karki yaudari kanki; Sabeer bazai iya rayuwa da ke da wannan _jikin naki ba, duk ran da ya ga jikin ki son da yake miki zai koma KiYayya, za ki jawo masa CiWOn rashin kWanciyar hankali, wanda daya yake da hauka"; Nan .ta daure ta ce, "Ba zan bika'ba, ka koma kai; kadai, Allah Ya kiyaye". = ' Kanta Sunkuye _ take . maganar, " saboda ya kafa mata 'idanu.. ' Haka yaji maganar kamar ta cake shi da kibiya‘, cikin zafin zuciya da Kunar rai ya juya, ya dauki jakar 'sa ya bar nata, k0 Inna bai iya sake ce mata wani abu ba, ya tafi. . ~ Deeda, ta fashe-‘da wani irin kuka da karfinta kuwa, Inna ba ta 'kula ta ba, ta ji kamarta rufetada duka- ‘ Tuni deeda taji zuciyarta ta gaza, tabbas yau in Sabeer ya bar Kauyen nan za~ ta mutu‘ ' rashin sa, da 'kewar sa, da sonsa Sunyi irinsabo da shaquwarda k0 da fada! suke _ yi tana son kasancewa tare da shi. . ~ ;Ta fada jikin Inna tana kuka sosai da karinta, tana. ‘ ’ "Inna Sabeer, Inna Sabeer... Inna ba zan iya rayuwa ba Sabeer ba, Inna Sabeer ya zama rayuwa ta, kowanne iska nake Shaka da ‘tsananin son shi a tattare da ni, kaunar sa ya gama huda dukkan jikina" kukan da take har yasa jikinta ya yi sanyi ta ‘fara tausaya mata; “ ~ "Shin Deeda na 'yiwa . Sabeer ' wannan Son, to me 'ya hana ta binsa?" ‘ ' Ta tambayi kanta, 'ba ta ankara ba ‘sai gani tayi Deeda,‘ .ta‘ bishi tana kwala masa kira*Farida da Ibrahim da ke tsaye ‘_tsakar gidan suka bi su, Inna ma binsu .tayi, jama'ar Kauye suka tsaya suna kallon su, . ‘ ' -. ‘Jin yadda Deeda “ke kwala. masa kira ya sa ya tsaya cak ya juyo Hango ta da‘ yayi yasa zuCiyar sa‘ tai maSa 'fari, dadi- ya lulluBe 'shi, ya sa dariya. '- '"Deeda... Deeda na tana Sona dama zuciya ta ya bani Deeda na tana sona » Dariya ya tsaya‘yana yi yana kallon ta harta iso, ta tsaya-a gabansa tana haki, yayin da yake' kallon ta .yana, dariya. Farida da Ibrahim suka tsaya suna kallon . su. 'Deeda, zaki bini mu tafi? Deeda, kina sona? Kin amince ’dani ' a: matsayin mijin, ki, - abokin rayuwa 'na har abada?" ; Hawaye ya gangaro mata, idanun ta sukai jawur, ta sunkuyar da kai, ta ce "Bawannan ne ya kawoni ba, so nake ka'sauwaka min‘kafin ka tafi, kar ka barni da igiyar aurenka. (Free-me from this marriage)".zaro- i‘do yayi yana kallonta cike .da Kunari ' zuci‘ya, yaji zuciyar kamar‘ WutaWani irin bakin‘ ciki‘ yaji yana Shigarsa marar misaltuwa. Farida ce ta matso dab da ita. ta ta wanke ta da mari, sai da ta rike kunci.) "Ashe ke dama ba ki. da mutunci, ba ki da tauSayi?"."Sister, (please) ya isa, ki Kyale" ta,‘ zo mu tafi Sister. Ba saki‘ take soba? Zan ba ta, ama a rubuce, don bakina ba zai- iya fadi ba. Ki min addu'a Allah Yasa‘ hannuna ya iya: rubutawa", Sabeer- ya fada yana hawayen takaici , ‘ , Nan Farida ta 'nufi inda yake ta rike. hannunsa Suka nufi mota, ‘ “ ; . "Kayi hakuri qanina, Sister tana ' ganin ka :cikin bakin ciki‘ kuma ba zan iya komai ba dan rage maka zafi da qunci' da kake jibi}. sabeer, kai ta addu'a Allah Ya kawo maka sauki". . ‘ ‘ Deeeda na tsaye 'a wurin ta kasa motsi, Ibrahim ya nufo ta da masifa da, fada_, cikin bacin rai ya ce, , 'Burin ki ya' Cika, kin hana Sabeer‘. . abinda yéke So, k0 Zaki iya fada meke faruwa? Wane irin kiyayya ki ke 'yiwa Sabeer? ba ki da 'tausayi'ne?‘ Baki ganin yanda Sabeer ke wahala saboda ke? ' Kar ki manta, duk abinda; kai ma wani sai an maka, ' guji ran da- Allah zai kamaki ~' da hakkin sabeer; ,, Deeda, "(for God sake), kalle’ shi ’ ki ganshi (luck at him)wacce irin, zuciya garéki K0 zuciyar ce‘gaba daya babu‘a kirjin ki?" yana fada da daga murya" yake maganar. . Deedan ta fashe da kuka, tace ."Ya kakeso inyi' ne Ibrahim? Inma inason Sa bani da ikon zama da shi: ' ’ Ina son Sabeer sonda ban taba yiwa wani' mahaluki ba, na san akan ka na soma sanin so,’ na .San dadin'so. Amma akan Sabeer na soma dandanar zafin so, dacin so da kunar so', Wanda inka‘ dandana zafin so da ciwon .so,“to ananne Zaka san meye asalin so, .anan ne ‘za‘ ka "fahimci kaunar asali mara gushewa‘ na har abada. A lokacin zakaji ba'zaka iya rayuwa ba wanda‘ kake soba' lokacinda " zaka gwamma'ci gara mutuwa da‘ rayuwa 'ba ' tare da~wanda kake ' so ba- Wannan lokacin zakaSan meye so; ’ 'a halin’ ““yanzu‘~ kwakwalwata°a bargitse “take, zuciya - ta na" cikin“ qunci da tashin hankali. Ina jin kamar- Zan haukace, saboda tsananin “Son Sabeer. Amma duk da haka na nemi Sabeer ya~ ' sauwake min, saboda‘ ni da Sabeer ba_ Kaddararjuna bane". ' ‘ "Me yasa? . Ibrahim ' "ya‘ "tambayeta ' "cike da mamaki’ nan 'taja rigarta‘; ta'cire saafar da ke' "hannunta, ta nuna masa" tare da fadin "Saboda wannan". .; ciwon idon Ibrahim ya'yo waje ganin hannunta a tsorace, mamaki da fargaba suka bayyana a fuskar sa, lokaci guda kuma' tausayin ta ya kama shi Abinka dama da wanda ya binne: qaunar ta a 'ransa, hankalin sa yai'mummunan: tace Ta ce, "Ibrahim, inhar Sabeer zai . ga hannun 'nan dan kadan ya 'firgita, ya kusa haukacewa, inaga yaga dukkan jikina’Deeda! " ' Yakira sunanta arude;‘ 'Kina nufin duk jikinki haka yake? ' K0 wancan karon da ki ka zo asibiti baikai .haka ba na zata ciwon ya Tafi ta fashe ,da kuka, ta ce Ibrahim, ban san me ya faru ba, ..,ban san me yasa ya daWo har yaf1 na da ,ba. Shin Ibrahim me kake ganin, zai faru in Sabeer'ya ga jikina? K0 ya tsaneni k0 ya yi “Karamin hauka‘ ban “san a wanne hali‘ kwakwalwar, sa za ta kasan ce ba. Wannan tsoro“ da fargaba-dashi nake kwana nake tashi". ~ Ibrahim ya' kalle ta', “'"Kiyi ‘hakuri, komai yayi .tsanani maganin sa Allah; ' kuma Allah Bai saukar da cuta ba sai da' ya saukar da maganinta Sannan Deeda, Sabeer ya kira kan‘sa ME SONKI; lokaCi" yayi da zai tabbatar da hakan, .lokaci ne na gWajin‘soyayyar Sa a- gare ji". ~ ~» , A'a Ibrahim, ‘zuwan .Sabeer‘garin nan kadai k0 da bai kwana ba ya Shaida son da yake min, balle ya dawo kauyen da zama gaba 'daya, :cin Eauye, shan kauye, wahala: qauye, taimakon mutanen kauyen Ibrahim“ Sabeer ya fiye da ‘abinda ya kamata, k0 ka manta Sabeer da yadda .yake rayuwar sa? Mutum ne da ba- ya jure wahala ka. wani talauci k0 kunci, mutum ne da bai damu da rayuwar wani ba kO ya mutu k0 ya rayu, bai. san; ‘ciwon mutaneba da kima da darajar su ba. Sabeer- mutum neda ko a' office mai A-.C da . kayan, alatu ,yaqi zama yayi aiki Sabeer mutum da ne bai san meyake‘soba,.bai; san mezayi'arayuwaba. “ amman _ , Akan Deeda daKauyen mu ya ‘soma sanin me‘yake so? Me yake so yayi? Ya san' .ciwon _wasu, ya damu da~damuwar wasu, ya gane gata, da ni'ima‘da Allah Ya,yi masa, ya zama mutun ta da daraja ni'ima da baiwarda Allah Yayi masa. ; , Sabeer ba ya buKatar sake tabbatar. ' da- soyayyarsa ko yanzu Sabeer ya guje ni ba zan taBa ganin laifin sa ba, kuma ba'_ zan‘daina gode masa da yi masa addu'a ba, ba zan taBa manta Alkhairin gareniba Ibrahitn, inasOn Sabcer, »ina son rayuwa da, shi, ina son. ' kyautata ‘masa, - ina son- nuna masa. soyayyar da wata mace ba ta taBa nuna- ‘ mijinta ba. Ina son :zama da Sabeer dina, ina shagwaBa shi, in yi wasa dashi; in yi dariya da shi, in fada masadamuwa 'ta, ya fada nasa; «mu zama juna in kwanta in nuna masa ‘ tsananin‘ison da nake masa Ta fashe da kuka. _ "(PleaSe) Ibrahim; ka taimaka min, ina so in warke, ina so. in rayu, ya zanyi . Na kasa"fadaWa Inna don kar hankalin ta ya tashi, yau na fada maka ka taimake .ni Zan taimaké ki""Deeda’. Jikin ki ne ba‘ yason‘ qauyen'nan; 'na taba fad‘a miki’ .. kina -da (allergy)- da «wasu '-abubuwa- kamar iskar da kike shaka' na yankin nan, ruwan'da kike sha, abincin da kike ci? Ya zama~dole kiyi sallama da qauyen nan, dama 'na *fada kO da ‘ ’ kaya ki ke sawa daga; kinga' canji ki guji kayan, ko abinci’ ne" daga ci kinga canji kadan ki guje shi. Ya akayi ba ki lura ba? Deeda, kinyi sake; kinyi wasa har ya riké ajikin ki"; a, . Tana ‘kuka ta ce, "Lokaci daya, rana daya na ga sun feso, ranar da Sabeer- ya soma ganin hannu na, daga; nan Yake ’ karuwa".Tashi muje, dole mu bar kauyennan ; Ta, kalle shi, "Ibrahim! Inna e "Za muyi mata bayani, in ta kama mu tafida ita, amma ya; zama miki dole .har in kina son rabuwa ‘da .ciwomnan kiyi sallama da Kauyen nan gaba daya, _;mu je a soma magani. Muje,ni zan yiwa ' Inna “bayani yadda hankalin ta ba zaitashi Girgi‘za masa...kai ; tayi alamar to, suka juya . ‘Ihu ta sa, gabantaya fadi, da ta ga Inna kwance a Wurin, bakinta .karkace, tana mimmiqewa in banda innalillahi wainna ilaihirrajiun babu abimda Ibrahim ke fadin cikin tashin hankali allah shared a profile . birnin gayu chapter☜(⌒24⌒)☞ Shi ne abinda ibrahim ke fadi, ‘yayin da Deeda ta rasa wane irin addu'a zata yi? Saboda tashin hankali da fargaba, tayi wannan ta saki tayi wannan, tana kuka tana kiran ,Inna me ya same ki?" Ibrahim ne ya daga ta Suka nufi asibiti da ita, asibitin da: washegari ya kamata ya fara aiki, a ranar ya soma aiki 'akan Inna Ibrahim tare da sauran likitocin suka hau duba lalunar wadda hawan jini ne ya ka da ita lOkaci guda.. maganar, da. Deeda taima Ibrahim duk tajisu ganin ciwon Deeda yai mummunan daga mata hankali, wanda lokaci guda ya‘ ta da mata hawan jini ya ka da ita. Deeda , na tsaye a Rofar (Emergenéy) tana ta zabga kuka, hankalin ta tashe Farida 'da Sabeef suna .mota tana qokarin kwantar Wa da Sabeer hankali ta hango Ibrahim dauke da‘ Inna‘ ya koma cikin kauye'Deeda na biye'da shi. _ , Hankalinta taji ya tashi, ta soma , tunanin meke faruwa? Ta fadawa Sabéer k0 sai ta je ta ‘ tabbatar .da mene ne? Nan ta kalle shi ta ce. muje muga meke faruwa " . Tare suka taho, suna shiga kwanar da zai kaisu ‘ "cikin Kauyen suka hango taron jama' ar Kauyen, na'basu labarin ciwon Inna. Da‘sauri suka kamsa asibitin. Inna kam. tana da- jama'a, kuma abinka da_ Karamin. kauye,' nan da nan . asibitin ya ya‘cika da , mutanen ‘kauyen, babba da yaro, suna mata fatan- samun lafiya tare da addu'a.» ‘ ' ’ Sabeer ; ~tuni hankalin'sa yai mummunan tashi, yana fadin Me ya samu Innan?deeda ta fadA jikinta tana kuka Farida ke lalla‘shinta, :tana fadin. ' "'Kiyi hakuri, ki mata addu'a, insha Allah za ta samu lafiya. ‘ Sabeer ya kalle ta yana ’shafa kanta. "Kar kiyi kuka Deeda,~ ba abinda zai .samu .Innar mu, za ta. samu; sauqi‘,‘ zata- samu lafiya. muyi‘ . .. ,Wasa, muyi dariya . kamal' Nan ta rungume shi =tana kuka taCe“ ’ ' "Sabeer, Inna za ta tashi ko?" ‘_ "Insha Allah zata tashi Farida ce'ta ce bari ta' shiga ta ga' ' meké ’faruwa? Sabeer ya‘zauna " Farida ta-samu an kai'ta» (Intensive. care ’unit) tana tare da Ibrahim; yayin da take '“munfashi‘ sama-Sama, ansa ."mata‘ '(oxyge'n); Dole- ta sa Ibrahim ya cire don‘ tana son magana da ‘shi'Faridan tsayawa tayi tana kallon su, tabbas Inna.‘Sai wani‘ ikon' Allah zai sa ta ‘tashi "Deeda".-Shiné abinda take ’fadi.ibrahim, amanar_ Deeda;Zan baka bata da koWa mahaifinta bai ‘damu da “ita ba k0 Wane hali take ba-‘Wannan hali da Deeda- take ciki tana bukata ta, sai dai bani da ikOn iya : mata komai Ibrahim; ka“? taimaka mata ta samu‘ laflya, ta rabu da wannan- mummunan: ciwo. Ibrahim, ka zama mata. dan uwa,» danginta, mai” share mata' hawaye. " . . Ibrahim, ka zame mata Inna yadda . nake gatan ta,- koman ta, ka zame mata gatan ta. Deeda ba ta da kowa". ‘ . : "Nayi alkawari Inna zan, rike amana, karki damu. Kina bukatar hutu". Idon sa ya Kada ya yi ja. : . - faridace ta juya da sauri ta .koma dan kiran Deeda da Sabeer, ya zama dole ayi mata adalci ta gana da kakar ta, ta yi mata addu'a Deedan suka shigO,‘ ta kalli Innan ta fashe da kuka.‘ "Karkiyi kuka". Ta’ fada tana numfashi da Kyar. "Karku damu, Allah Na nan, komai zai dai daitai". Sabeer Ya kalle ta, ya dauke kai, idon sa yayI jajir "Inna na me ya same ki? Ki tashi 'mu taf1 gida, nan ba wurin zama bane". Ta yi murmushin Karfin hali, tace Innar ka-tsufa ya’kawo, jiki ina bukatar laushin katifar asIbitin nan tafi sabuwa da 'tauShi akan ta gida, don haka ka barni in tare a nan Ya yi duriyar karfin hali, hawaye ya gangaro masa, ya ce; _"Inna har a wannan halin ma kina: jin yin wasa?" _ Ta yi murmushi tace, "To yanzu abinda zan fadi ba wasa bane, tunda ni yanzu na tsufa ga matar ka Deeda sabuwar jini ce ita, ka rike min ita amana, kar ku rabu har tsufa, sai mutuwa. Ka min alkawarin zama da’ Deeda a kowane irin hali, dadi k0 wuya, ciwo k0 lafiya ba 'za ka‘taBa barin Dee‘daba, auren ku nahar abada ne".“. ' Ta kalli Deedan dake ta kuka tana tsorace‘, fuskar ta cike da zulumi da fargaba, ta ce. ‘ ‘ "Kema haka,‘ ki. min alkawarin ‘ biyayya ga' Sabecr da zama da shi « har abada". "Na yi‘ alKawari Inna. Don Allah kar ki daga hankalin ki, ki kwantar da hankalin ki ki samu laflya ba abinda zai faru da ni" Sabeer ma ya ce, "Inna, kar' ki damu, ina tare da Deeda,‘ duk rintsi duk wuya, insha Allah ..ba.zamu rabu ba Sai mutuWa". ' Ta 'yi murmushi ta ce."Alhamdu .lillah, Deeda, ki‘ riki Ibrahim dan uwa, duk abinda ya shige miki duhu ki fada masa kinji?',.'.. ' Ta girgiza kai, "Na .ji Inna, me yasa kike irin wannan .maganar? Baki da lafiya, kina bukatar hutu, Inna kiyi shiru ki huta". = Ta yi‘murmushi, ta ce. "Deeda, kiyi tamin addu'a Allah Sa baccin nan da zanyi ya zama hutu a gare ni". ' ' ' "Insha Allah Inna zanyi miki". Ta fada tana hawaye. ‘_ _ .. Sai da zuciyarta ta dan yi sanyi ganin yadda Innan numfashinta ya dai‘ daita, da alamar. sanyi a ranta ce "Allah Sarki Inna ta, 'kwanciyar hankali na shi ne nata, tashin hankali na shi ne nata; In Allah Ya yarda ba za ki sake ganin tashi‘n hankali naba duk yadda za'a- yi in; Allah Ya yarda zanyi Kokarin zama cikin kwanciyar hankali don naki hankalin ya kwanta". Nan lnnan ta kwanta ta .samu_bacci, yayin da Deeda ke riKe da hannunta tana mata addu'a har itama bacci‘yadauke ‘ Ibrahim da Farida suka dita zuwa wani office, dan ya mata bayanin ciwon Inna— , _(B.p) ne .yaka da ita, sai mayi fatan samun lafiya"- . ' Bayan sun dan- tattauna ya farag._._ mata bayanin ciwon Deeda, ta yi shiru ~ tana Kokarin fahimtar 'sa,‘ sannan "ta ja- dogon numfashi tace. Me kake‘ gani game da ‘ciwon? Za ta iya WarkeWa?" ‘Ya‘ ce, "Kwarai‘, ~sai _ dai akwai tsammanin zai dawo in ta sake zuwa ‘inda jikin ta, bai so, fatar jikin ‘ ta bai so: (Allergy) ne, zai iya dawo wa, k0 in ta ci’ wani ~abu, ko- taBa“ wani abu. Na San dai‘ ’BIRNIN GAYU'ya- karfii jikinta, da (area) din . da take zaune a Kano, matSalar shi ne, ban san me da mene ne jikin tabaya so ba? Sai dai in mun koma ‘zan yi. Kokarin bincike a kuma samamata ‘ (strong) ,magunguna insha Allah '(She Will be fine) in'yaso zatayi rayuwar farin. . ciki da Sabeer, tunda a BIRNIN GAYU za su zauna"; ' Farida tace"(I hopé so) zan‘f1 kowa farin ciki-in haka ya”faru'ta wuce Wurin Inna sa Sabeer'zaune ya zurawa Deeda 'da‘ Inna ~ido yana jin' kaunar su a ransa. Yana mamakin lokaci guda Inna da Deeda sun zama Wasu' abu masu muhimmanci’ a rayuar sa, -- sun zama tamkar? 'yan uWansa na‘ jini; sun zama rawaar sa‘l - Ya‘ tuna Wasu shekaru kadan da suka shude babu‘su a rayuwar sa a, lokaci‘ guda suka shigo rayuwar' sa, har ma yana jin tamkarba zai iya rayuwa basuba.’ ‘ _ Da wannan tunanin ya' fita a dakin, ya nufi can Wajen Kauye inda' ake samUn‘. netWOrk, ya yiwa' Daddy ,waya ya ‘ sanar " da shi halin' da aké ciki,'don‘haka ba‘ zasu samu damar1' dawoWa ba' sai ~ ta samu sauki. Daddy ‘ ya ~ce, "Allah Ya: bata lafiya". ‘ ’ , Yayin da ya girgiza kai, ya ce. . ‘ "Dama Sabeer ban zaci dawowar ka yau ba". Nan ya koma cikin. asIbitin ya‘ samu. ‘ . Deeda da Innan yadda ya barsu. -_Washegari .da asuba Inna ta amsa kiran 'MahalicCi'. Deeda ta idar da sallar "-asuba» tana zaune kan Sallaya tana taSbihi tacigaba. da addu'a; yayin da Sabeer ke xan masallaci, Farida nawani daki na kuSa da nasu Innar tana‘sallah. r Dukkansu a aslbitin suka kWana, sai dai hankalin su ya dan kwanta saboda Innan ta ji sanki SOsai, ta Samu bacCi mai lafiya, wanda‘ashe saukin taf1ya’ne ba su sani ba. ’ Bayan an idar da sallah Ibrahim da ‘ Sabeer suka shigo, kai tsaye gun Innar‘ suka wuce‘, a nan suka tarar da rai yayi halinta "Inna -lillahi wa *inna ilaihi, raji'un'". Abin da suka fadi kenan. ‘ ‘ . Ibrahim V kan , ‘ sa‘ ya rikice balle Sabeer da hankalin sa‘ ya nemi barin jikin ‘ sa saboda dimauta. - Ibrahim ya juya-yana hango Deeda kan sallaya tana ta. addu'a, tausayin .ta ya kama shi; Ta yaya zai fara sanar mata ta yi rashin Inna har abada? _- Ya kalli ‘Sabeer ya ga yadda ‘shi ma 'ya rikice, shi kansa yana‘ bukagar kulawa ta yayai'zai iya kula 'da Deeda? Sai dai_ba'mai iya yin wannan sai shi, ‘saboda shi ne mijin ta. Ibrahim ya dafa shi, ~ "Sabeer, “ka daure, ka sanba abu'mai sauki ba ne‘, na' san irin sabo da shakuwar da ka 'yi da Inna, abin‘da Wuya. sai dai ya zama dole . ka daure; sab0da kai né mai kula’ da Deeda‘, in ta ganka .haka za ta Kara shiga tashi hankali" Lokacin Farida‘ ta shigo,ta fahimci abinda ya faru nan ta daure taje tana‘ yiwa Inna addu'a Lokacin Deeda ta shafa‘, ta taso tare DA fadin -. ."Ina kWanan ku? Ya jikin Innan?" 'Yadda ta gansu yasa ta sha jinin jikinta, ta kalli Innan da ’ ke kwance, ta - kalle su. Farida ta daure taci gaba da tofawa Inna‘ addu'a, daga nan Deeda ta' soma fahimtar me ke fawwa. Sai ‘dai ba ., r-ta tabbatar hakan ba,‘ sai da ta 'ga Farida taja mayafi ta rufe ta har kai, ta cire (drip) soda (ozygen) din da aka sa mata, wanda hakan shi ne hanyar mafi sauki da za'a sanar' da ita ., Tuni hankalin ta ya tashi,' ta fada kan :Innan ta'- fashe da kuka. Tuni ta flta Hayyacin‘ta tana sambatu. ‘ ‘ _lnna... ta taf1 ta~ barni, Inna ki yafe min, na Bata miki rai, "na daga miki hankali, har kikayi fUShi ki ka tafi kika barni. Inna kece komai.na,-Inna na-ya zanyi in rayu ba ke? Allah Ya jikan ki Inna,Allah Ya dauki raina nima in huta". ‘ .Kuka' take sosai kamar ranta. Zai‘ fita Farida'ta sa hannu' ta dago ta gami da girgiza mata kai A'a Deeda, kar kima Inna haka, ‘da hankalin ki da ilimin k1 me, ya déeda ki .mata Addu'a. Na san abin da ciwo, dai amma rayuwa haka ta gada, wataran duk haka ‘za mu tafi Mu yiwa Inna addu'a duk, Allah Yasata tafi a sa,a " Ibrahim ma ya kalle ta,"ya ce. _ '."Gata daya za ki yiwa Inna,“addu'a. Kar ki zama mai son kai, kiyi 'ta tunanin kanki. Kina' buqatar Inna, sai dai wanda yaf1 sonta ya dauke ta. Ki yi mata~ addu’ar Allah Yasa ta tarar‘ da Alkhairi,‘ Yasa. mutuwar ta hutu ne. Mu taru muyi ta mata addu'a don sama “mata rahma wurin Ubangiji. kuyi hakuri Nan ta mike cikin :sanyin murya, tace ‘_,‘na gode,, Allah 1,.Ya . :.saka Tana fadin. ’haka; ta .sa‘ kai ta‘ f1ta :daga dakin, ta bar asIbitin,‘ takama .hanya tana kuka. Ta rasa ma ina zataje? Ina zata ta shiga ta ji dadi da sanyi a zuciyar ta Shi‘take ta fadi tare; da‘famanfadin " "Allah Ya jiqan kiI inna Haka ta ji. zuciyar ta . nata tsinkewa; gaba dayatakaraya. , Ta nufi gidan su,kai tSaye ta shiga ‘ dakin Innan, komai yana nan kamar Innan -ta‘na nan, tamkar wacce ta fita Unguwa k0 ta shiga kicin k0. bayi, Deeda ta kwanta akan gadon, hawaye a idonta tamkar an Balle famfo; ' fashe da tana fadin. ' cikin mtiryar kuka; "Ina ki ka shiga ka dade har? yanzu ba ki daWO ba?" " Ta duqunkune guri guda. ‘ "Inna .ina ki ke ne? Ina jim tsoro kiyi sauri‘ ki dawo Inna, k0 in shiga Inna ni dai ki dawo, ki shigo. Inajin tsoro, ba Ta fashe'da kuka; "Inna, na ina kike? Deedan na jin tsoro, Sabeer ne ya biyo ta,ganin .halin da take ciki ya ruda Shi sosai, hankalinsa a tashi. Ya ‘shiga dakin, tana kwance a. wurin; ya taBata ‘ta mike da,sauri. Tace "Sabeei', kaga_taKi tado k0?"‘ « Ya jawota. yana shafa yana lallashi, tsananin sonta da tausayin ta suka lulluBe shi, ya‘ce. Deeda; ki’ daure, ki jure, ki' nutsu kiyi addu'a. (I know its a painful moment} - for you) .Deeda wanda ya mutu baya‘dawoWa, kiyi kokarin sa wa ~zuciyar ki hakuri, kar ki yaudari zuciyar. ki da ; Kwakwalwar ki dinga tunanin Inna na dafi, don ba kya; so ace'Inna ta raSu. Sai '‘ dai wannan ba zai can'ja gaskiya ‘ba Deeda, Innar mu tafi ta barmu har abada, sai mu yi addu‘a da fatan Allah Ya‘ ' ' hada faskokin mu da Alkhairi Allah/ Ya jikan Inna". . Nan ta Kara kankame shi, ,ta faShe ’ da‘ kuka, tana hawaye, ' . "Ki yi kuka Deeda samu KO zaki samu sauKin ' zuciyar ki? k1" zubda hawayé Deeda, amma ihun nan da surutan nan ki. ‘dainasu, wannan .ba sai karawa ‘mamaci komai ba . sai wahala..i_ Kar ki nemi yin jayayya da ikon Allah". .Haka suka kasance yana'ta lallashi, duk da shimé yana bUKatar mai lallashin sa, tana hawaye .yana'hawaye'.‘ Lokaci ’gida Kauyen ya rude' ‘ 'da‘ matuwar Inna, duk qauyenba wanda bai ji ’mutuwar ta ba’, su kansu sun san sun yi rashi. babba, saboda Inna tana daya daga dattijan . Kauyen, Su, masu mutunci’ 'da’ suka jima a' qauyen'. Tana taimakon su da yi. musu Kokari ta hanyoyi' daban-' daban. ' Ibrahim ya yiwa Daddy waya, nan suka sa janaizar Inna ’Karfe tara na safe. " Nan ya aika aka kira masa mahaifin Deeda Wanda . dawowar sa daga Saudi kenan, likkafa ta ci 'gaba, ya tafi Umra shi da matar‘ sa, bai~ san wane hali 'yarsa ke ciki ’ba, bai’ san me ke faruWa da ita ‘ba rayuwar ta ba, shi, dai cin duniyarsa DA tsinke kawai yake “ DR Sulaiman yayi masa fada sosai hade da nasiha ya kara da ceWa, yayi hankali _da_duniya,yaji tsoron_Allah,' sannan ya "fada masa rasuwar Inna; Shi kansa sai daya tuno.deéda,‘ da irin so da shaKuwar 'dake tsakanin su' da‘ inna Ya tausaya mata, Nan Alhaji yace ya Shirya...su- tafi jana'iza, sannan ya bada mota da direb‘a ya ‘tafi da matar sa da Tabawa. ' ' ‘ Haka k0 aka ‘yi,_ba; su bata lokaci- ba suka kama hanyar Kauyé. _ Deeda, .Farida tare da,_ Tabawa su suka hadu sukaiwa ina Inna wanka, Deeda. na hawaye, amma hakan‘ ta_ daure' saboda wannan ne gatan da‘za tai mata Karfe tara akai ,jana'izar Inna,aka kaita gidan'ta na' gaskiya” ' ; Deeda dai tayi kuka harta ji ba'dadi, Tabawa mata yi KoKarin lallashinta bata DA bata baki 'da' Kwarin._ gWiWar ceWar ita zata zame mata Inna Farida da Tabawan taré da 'matar ; mahaifinta 'da‘ wasu matan maKo‘tan su_ suka za’una karBar gaisuwa,;a waje su kuwai " su DR sulaiman ne‘ wato mahaifin Sabeerfi din, da 'mahaifin Deeda, dankuma sauran? " ,jama'a. ke amsar gaisuwa a wake ‘Abinci‘kuwa daga BIRNTN GAYU aka dinga kaWo‘ musu har na tsawon kwana uku ana karBar gaisuWa; ' ’;,‘Gata da karamci dangin Sabeer sun nunaWa Deewa, don har Momi da sauran'dangin' Sabeer, ‘qannen Daddy da yayun; ~ ‘ sa, da ’yan uwa sun zo yiwa Deeda ta'aziyya tare_ da; yiwa Inna 'addu‘a da kalamai‘: masu kWantar da hankali. daga karshe ' ta dau" dangana. daga qarshe suka tattara sukai sallama da kauyen, da niyyar zasu dinga‘, zuwa ziyara da' ,kuma» 'Zuwa zagawa asIbiti da 'makaranta, don. ganin yadda‘ ‘abubuwa ke tafiya. . ' Sabeer na rumgume da Deeda a bayan', ‘ ‘ mota; Ibrahim na tuKi, Farida na'gefen sa, _ suka kama hanya sai BIRNIN GAYU ' Tun da Deeda ta kutsa-kai BIRNIN - GAYU gabanta ke faduwa, tana tunanin ya rayuwa za ta kasance mata? Haka nan , ’shigar ta gidan ya tuno mata da rayuwar ' da‘ suka yi da Inna a gidan. Ba ta‘san'" lokacin da’ ta fashe da kuka ba. Wannan ’ - karon Sabeér bai yi kokarin hanar ta 'kukan ba, gaboda ta samu ‘zuciyar. -ta cikin kewane Bangaren su ya kai ta har daki,‘ ya zaunar da ‘ita bisa gado, ya zauna gabanta yana kallon ta, hawaye na . zubo mata, yace. ‘ "Kar ki Boye kukan ki Deeda, yi kukan kan dazai ‘dauké nauyin dake zuciyar ki"«. Nankuwa ta fada'jikinsa‘ta barke da‘kuka, har tayi mai isar ta, bacCi ya soma fisgarta Nan ya ,gyara’~ .mata kwanciya, ,sannan-ya‘ tashi ya je bayi ya shirya mata ruwan ‘wankan .da. 'duk wani abu da za ta buKata, sannan ya; sauka ya nifi babban kicin din cikin, gidan ya ba‘da. (Oder) a shirya mata abinci, mai lafiya. Sannan ya .dalwo yana' shafar ‘ fuskar ta? a. hankali da hannunsa mai' .danshin: sanyin A C Cikin“ idanun bacci ta; budei_ido a hankali ta rufesu tana hango. kyakkyawar .‘ '- fuskar sa, mata .yana mata mumushi, Nan 'ta soma kokarin miKeWa,ya yi saurin-rike ta dantaimaka mata yace Tashi ki yir 'Wanka kici .. wani abu sai kiji dadin jikinki _ Ba ta;musa masaba ta mike nan ya soma KOkarin' zai “cire- ‘mata riga, . Zuciyarta . ta ‘tsinke, ta yi saurin rike hannun sa, har bari jikin ta yake tsabar firgita. Ya kalleta cikin mamaki. "Deeda, wai ’mene ne- ki ka firgi haka? Abin da kike tuna'ni ba shi nake~ 'niyya ba. Deeda, ni mijin ki ne, bai ' kamata ki dinga tsoro na haka ba. Na lura ‘ a duk lokacin da na matso kusa da ke‘kina tsorata‘, jikin ki har karkarWa yake, « 'me yasa? Ba"ki 'i'ya sa kaya ' gabana , kullum jikinki na rufe ~ Deeda, ban ce dole sai kin yarda da ni ba, amma‘dai ya kamata ki saki jiki dani a matsayina na mijin ki, ba zan taBa' cutar da keba, ba zan taBa miki abinda' ba ki amince' da shi ba.‘ Ki saki jikin ki, ki ‘ daina' rayuwa‘ cikin dar dar, nan gidanki ’ ne, ni mijin neni (Please) Deeda, kinji?“ Ya fada 'cikin marya kamar zai yi kuka chapter 25 . . . Kanta . sunkuye ta ,.ce, "Na. ‘ji . Sabeer . Nan .ta shige toilét din; ta bUde sabon babin kuka.’ ;.. "Shin har yaushe' zan dinga rayuwa: haka. a .takure, a tsorace? K0: gaskiya‘zan fada masa?" 7.‘ ‘ ‘ ' "Ba zan iya'ba"; _ Ta bawa kanta amsa. .. "Ban san. a wane hali zan jefa shiba ‘ , Ta jima a hali na tunani kafin tayi' wankan, ta nemi .rigan towel tare da tOWe’l din DA zai eufe k0 ina a jikinta, ta. dan leko tana' dube-dube, tayi Sa‘a.‘Sabeer din 'ya fita daga dakin.Nan ta fita da sauri' ta}. je ta. sa wa, Kofar, key; sannan‘ ta 'dawo ta yi _saurin"shiryaWa' 'cikin 'gaggawa; Amma duk saurin ta bata gama ba ta ji Sabeer na murda Kofar yana kiran SUnanta. Jikin ta na rawa ta hau neman (body suit) dinta amma' ba fa samu ba, kayanta . ma da ta-daWo da shi ‘daga kauye ba ta gansu ba, don haka tayi saurin komawa *dauko wanda ta cire' a toilet ta 'saka, sannan' ta dora 'Wasu, kayaz akai; ta yi hanzarin bude masa.‘ .Yana’ tsaye ya harde hannu a Kirji. yana kallonta, ya ce. -"Su' Madam Deeda mai' rufewa miji Kofa'» don- kar 'ya =ga abinda Allah ya ‘halatta masa"... , Kanta sunkuye ta" kasa cewa komai, ,» ‘ yayi murmushi. ‘ ‘ ‘ ' karki ,damu, tunda kinyi ' wanka“, saura abinci". " Nan ya turo table din ’abinci cikin dakin, ya- zaunar' da‘ ita. Yadda ya yi; mata k0 bata da niyyar \ci ya zama dole ta ci don farin cikin sa, don haka ta zauna ta ci sosai wand-a ta, lura' hakan ya ~sashi‘ , farin ciki matuKa. ‘ Haka Sabeer ya ‘dinga; qokarin sa‘ Deeda, dari'ya, sam-“baya. barinta cikin damuwa', ‘ __ Ya koma aiki, sai’ dai ita har yanzun- ' ba ta koma‘ba, saboda a wannan lokacin Ibrahim ke samun damar zuwa _ya: 'duba Deeda shi da ’Farida tare-da bata' magani. Saboda dama shi Iikita ne‘ Kwararre _na fata‘, amma duk da haka sai da _ya hada da (reséarch) bincike game da ciWon ta, don» samun'nasara. . "‘Alhamdu lillah Deeda ta soma Samun sauKi, fatar ta soma Sakewa daga .nannadewar da yayi. ~Haka "nan yadda jikinta ‘yayi rudu-rudu, ya tashi‘ kamar an mata bulala har _sun soma .Bacewa, A. Kokarin .da Ibrahim yake mata Shi ne. tasamu ta ‘rabu da'-wannan ciwo gabadaya. " . ' Sai dai k0 bai samu kai ga cimma‘ ' wannan nasarar ba, da alama nan gaba akwai abinda zai iya dawo da_ shi. Abinda ya kuma fi‘ daure masa‘kai shi me; ya yi mata (test) ’gwaji, akwai ~bambanci tsakanin ciwon dana kwanakin. baya Wan'can~ yasan (Allergy) take da» shi da qauyensu' ‘da ruwan garin su,’ yayin da 'wannan ya sha bamban, ya ‘rasa mene ne yajawo shi? Mene ne dalilin fitowar sa? ‘ ' Sam Ibrahim bai 'da hutu, 'kullum yana fadi tashi akan tashin lafiyar Farida da, Deeda, ‘ duk da yanzu sun sami nutsuwa da. kwanciya‘r hankali, komai na' tafiya musu dai dai, amma shi ba shi da: nutsuwa har sai ya kai ga cin ma nasara. Sabeer Office kadai‘ ke ' raba shi da Deeda, hakan nan ~ya samu nutsuwa; saboda yanzu ‘ta rage (far-(far da shi, ta: sake da shi sosai._ Yawanci k0 da yaushe Deeda tana‘ ta samu la'flya,;ta rayu tare da. mijinta da ‘yan uwanta. Hakabya bata. karfin gwiwa,- ta ji ._ itama: ba zata karaya ,akan nata ciwon ba, don haka ta‘dage da addU'a} da ’bin dogar: maganin- Wanda ta': yi nasara a kwana a tashi fatar'ta ‘ta mike,ciwon ya zama tarihi, _'sai_., .wani. ~kyau da' baske ma da fatar ta-yi.‘ . 'Babbar nasarar ta shi ne yadda ta yita. yaqin zama‘da‘ Sabeer bai ga jikinta da ciwon ta ba, duk da k0 Suna kwana ta're su tashi tare‘ Deeda” tanA matukar ~ girmama Sabeer, saboda tunda ‘ya lura ba ta qaunar ya,je kusa da. ita 'bai sake Kokarib. kusantar taba. ' Zama da Deeda ke yi da Farida agidanta tana kula; da ita ya batadamar'. 'koyan abubuwa da yawa. a Wurin.ta,~ musamman'. in Ibrahim~ ya dawo yadda sukekula da' juna da nunawa juna ’Kauna Yana burge; a haka taji tanason yima sabeer wannan kular k0 fiye da’haka. A cikin dabara ta dinga yiwa: F arida tambayoyi yadda mata zata 'sanya namiji~ farin ciki, jan hankalin sa tare da' kWantar .masa da hankali, da sauran zamantakewar aure ‘ ' ' Farida takan yi murmushi, .sa'boda, ta -fahimci manufar Deeda, hakan._,kuma ya' mata dadi', don haka 'ta ' dinga koya ‘ mata abubuwa da dama, tun daga - . kwalliya, iya‘ . magana mai dadi, da‘ kallo ‘ mai jan hankali. .Yayin data bata babban sirrin sabeer, yana son a shagWaBa shi tamkar yaro Karami, da yawan sa' shi a jiki. . . " Farida’ta .kalle ta tayi murmushi, ta ce. ‘ ‘, ,. -- ~ "K0 yaushe ki dinga- manna shi.‘ a jikin' yana«son haka; "Sannan (body ,~ Contact) Wani babban‘ 'sirri ne da‘ yake' dasa mugun shakuwa da Kauna tsakanin mata da 'miji,_ ‘kikaasance, kina 'yawan kwanciya a jikin sa, k0 shi ya kasance kullum yana jikinki Yin 'haka{ tamkar da ne da mahaiflyar .sa kullum tana like ’ da yaranta suna manne a jikinta ta basu abinci suna zaune cinyar ta,‘ maganiko ruwa k0 abinci suna manne tare: To duk ran da ' suka flta ba tare da ita ba 'unguwa k0 da na wuni, daya ne haka .‘za ta yi kewar su, kowane motsi kadan ‘sai ta yi maganar su', hakat zasu- zauna ranta. ‘Suma haka yaran, Don haka jawo mutum a ka, manna- shi k0 uwa da yaranta, ko mata da miji .da sauran su, yana dasa so da qauna tare da .shaquwa. dauwamamiya~na har abada.‘ .Don haka 'kar kiyi Wasa da wannan". -. ~, ‘ Ganin Farida na kallon ta yasa ta sunkuyar kai don kunya .sai dai duk maganganunta sun Shiga KWakwalwar ta. Ta tuna Sabeer yana' yawan sata a jiki‘ k0 yawan kWanciya a jikinnta l"K0 shi yasa nake yawan jinsa a raina da zuciya ta? Deeda". ' _ . . Farida ta katse mata tunanin kinajina ‘Ta daga kai, Ba tare da ta - dago kai ta kalle ta ba. , Faridan tayi murmushi,»ta ce, "Deeda, a dinga gayu burge qanina , (please) ko zaisa mu samu' labari' “me‘ dadi. , Lokaci yayi da za aji‘kukan‘ jariri a BIRNIN' GAYU, lokaci yayi da Deeda za .ta zuba irinta a BIRNIN GAYU". ‘ Kunya tasata mikeWa da' sauri za ta fita,‘.Farida tayi saurin jawo hannunta; tace "Ina zaki tafu tun ba ki gamajin burina ba? Deeda, ba‘ ki ganin 'lokaci 'yayi da Sabeer‘, zai zama Baban baby?. Tunda yanzu Alhamdu. lillah komail:,yayi daidai.ba matsala, kina son Sabeer- yana sonki Sabeer ya samu nutsuwa da kwanciyar ' hankali," yanzu ya zama (responsIble)mutum...". ' .1 Shigowar Ibrahim - ya katse musu hirar, hakan ‘ya‘ bawa Deeda damar-‘fita daga dakin farida tace. "Kar ki‘manta da magana ta fa?" . Bata amsa mata ba. ta fita, Ibrahim ya kalle,‘yace Naga alamun-samun sauki '"a‘tare . da ke kwanan nan, na ji dadi Kwarai Alhamdu lillah_ Tayi ' murmushiKa. san- kwanciyar . hankali da. nutsuwa;~ tare ‘ .da .farin ciki;na karawa _.-mutum lafia Yanzu nake ceWa Deeda ya kamata mu ‘ ” ji labari me dadi daga gare ta". ‘ ‘ Ibrahim ya kalle ta, ‘Wanne irin labari kUma?"" ’ Ta ce, "Kukan jariri a gidan nan"; Dam Ya ji gabansa ya fadi,‘ Wanii ' irin .kishi ya ji ya turnike shi, da Ryar ya - " samu yayi ‘ (controling) din kansa, yaqe yayi DA yafi kuka ciwo ,ya,ce.‘ ‘"Haka ne". , ‘ Nan ya kawar da maganar ta hanyar- dauko (report) dinta yana dubawa, ya ce. "Ina ganin‘ nasara «kwarai‘, 'insha ~ Allah ciwon ki zai zama tarihi". ‘ " ' Ta kalle shi ta'ce, "Ibrahim, ni me 'kake ganin ya hana ni haihuwa? Naga daga ni har kai ba mu da matsala". ' Ya yi murmushi, "'Allah Ne ,Bai ‘ kawo ba". ‘ '- Nan ya fice‘ ya da sauri. tare da ‘ fadin. ‘ "Ina zuwa". Ya nufi dakin sa. , Bayan ta gama- koma bangarenta ta gyara »=ko-ina,. sannan ta? shiga kicin 'ta shiry'awa‘ Sabe‘er irin abincinda' ta san Zai so. Sannan taje’‘ta yi wanka, ~‘t'a fito ta" zauna» ‘a gaban‘ ‘tafkeken madubin dake a dakin,-.wanda ya bata damar kallon kanta gaba" daya.-:'Ta'kurawa kanta ido," gaba daya ta- ‘canja; don har wani sheqi ‘ take tsaban; sumi DA gyaran farida ‘ , Ita dai kwalliya" ba ta' dameta ba donba zata iya tuna yaushe taYi kWalliya‘ da hannun ta ba don haka batasan wane gyara zata yiwa‘ fuskarta ba: Ita dai kwalliya mai sauki, - take so ba wai ta‘ ‘ tashin hankali ba.’ Yauce"'~rana ta 'farko data zauna yin kwalliya da niyyar yiwa mijinta Sabéri donya gani yaji‘ dadi ta samu‘lada; ta kuma Sashi farin- ciki'.kamar yadda. kullum yake ’mata.. (P.C) dinta ta dauko, ba Bata lokacin ta ,shiga yanar..,gizo, ta shiga Bangare na kwalliya anan, ta dinga dubawa, har, -ta hango wan} wuri inda, taga-‘ansa (Simplicity of‘dress and style).- Nan taryi murmushi saboda ta zo inda take'so, bata ' bata lokaci ba ta dinga bi tana. dubawa har‘ .ta_dace- da irin kwalliyar da ’kuma' shigar da take sonyi, Wanda; ya; dace.:da TSarin kwalliyar, ta yi shiga mai sauKi, amm kuma mai daukan» hankali da shiga zuciya, wanda duk ya gani dole ta burge shi koda kuwa maKiyinta ne.” ' ‘ saidata jima tana kallon kanta. ; ‘ , 'Wato [Deeda kema da kyanki baki‘sani baTadan kwanta tana murmushi. . ‘Nanta dinga kaiwa da kamowa tana' jiran ,shigow'ar Sabeer', har qarfe biyar shiru, don haka ta yanke shawaralj kiran office , " aka ce mata ‘ya’ shiga (meeting).Zama tayi tana' jira, nan ta mike tana kallon kanta, ba ta taBa , k0 da ' makamancin wannan shigar ba, don haka yau kyan da tayi daban ne.- Amma duk da haka da zata samu wacce zata? Ce mata tayi, kyau, k0 ta gyara wani abu za .ta so haka. ' ' "Sister’ ce zan .iya nunawa, kuma ba zan iya flta haka inje gidanta ba". ' ‘ Nan da‘bara fado mata; ta dauko (Caméra) ’da' sauri ta daukan- hoto, ta saita ta (Automatic camera) ne, don haka ta dauki hoto kala‘ biyu ta tura cikin wayar ta _.ta turawa Farida tare da tura mata sako {Sist‘er ga hotonanan na turo miki kiga kwalliya ta . shin tayi kyau? Wanda inna yiwa Sabeer zaiso? (hope he will like .it). Farida na kwance Ibrahim na‘ mata hira ta ji’ karar 'saqo ya shigo wayar ta, nan ta sa hannu. ta dauka ta duba "Wow a, ta fada tana murmushi, ibrahim ya kalle ta.'Me ya faru?"-'A'a ba komai, wannan bata Shafe ka ba, sirri na ne ni da Deeda". Girgiza kai yayi yana murmushi, ya Ce, "To. masu sirri, bari na shiga na , shirya, zan; shiga asIbiti..Indai Jikin ki. da ._ Sauki ma 'ina so in kwana a can, akwai' ~ aikin'da zanyi". _ , ' *‘ ‘ Ya lura hankalin ta na kAn waya, bata ma san yana ‘yi ba.. . ',_ Murmushi' yayi ya shige "K0 ba komai (she is happy ya fada a ransa. Farida ta yiwa Deeda I (reply) da cewa- . ‘ . ' (He will only 'not like u, but also love you more) Kin burge ni kwarai, (I am proud of you). Ta tura mata; . ' Deeda dadi‘ ya-lulluBe ta, yayin da ta kasa ,zaune da'tsaye,don ganima take kamar lokaci baya. tafiya haka kawai, taji kaWar sa da s0n sa sun dame ta‘ Wayar ta ta sake daukowa ta soma' rubuta masa message kamar haka: Assalamu. 'Babyna (i " Wonder Why i am missing you so much ._ today?) Haka- nan son Sabeer‘da tunaninSabeer sun matsa ma zuciyar deeda (come back soon I love you) . Sabeer ne zaune "tsakiyar‘ (meeting), kansa ya dau zafi, ya gama gajiya gaba' daya’, sannan yau tunda' ya bar gida‘ baiyi magana .da Deeda ba saboda aiki; Ya ja ‘. dogon numfashi, yace 'deeda (i really need you here) na gaji, ya kamata ki fara zuwa aiki, cikin Wannan yanayi yaji shigoWar saKo wayar sa,;da, dai yayi “kamar bazai duba ba sai kuma ya fada ya dauko- “yabude‘ : Wani murmushi yayi tareda jin‘ wani sanyi da sukuni a zuciyarsa ya bata amsa DA cewa Wslm ; my Deeda. ~ -Kina tunanina da missing din Saber ne .Saboda . " ina buqatarki Ina tsakiyar (meeting), da client ne duk na gaji ganin text dinki ya Kore duk wata gajiyata . (thanks Deedan 'Sabeer, I luv : you more)ina hanyar daWoWa (take care). wani dadI taji ya lullubeta ta kifa wayar .a: .kirji -'tare-da lumshe ido'tana jin .son Saber nabin jinin jikinta daga a karshe ta dinga juyi akan. gadon tana shakar Kamshin kayan sa da turaren‘ sa, tana jin sonsa mai' karfi a ranta.’ ‘_ Karfe shida dai dai ya‘bar offlce ya nufi ‘gidé, 'zuciyarsa ciké“ da‘ ' nishadi da son Deeda. *"Kai‘ *tsaye’ ya: wuce" (area) dinsu Tun' da ya shigo gidan ta hango Shi *daga sama, da sauri' ta- sauk'o ta nufi kofa » don taryansa.. Don haka kafin'Sabeer Ya .kai ga bude kofar ya ga ta bude Ita ' ya gani tsaye'tana masa murmushi; ' , ’ Ido yasa mata bakinsa bude fuskar .sa Kunshe da mamakin ‘ganinta a yadda ‘ bai zata ba. Zuciyar sa ya ji na bugawa da karfi,'”kyan da Deeda‘ya- ga ‘ta 'yi ‘gaba 'daya: ya rikita shi. Ya bude’ baki .zai yi magana, kuma sai yai ka‘sa.‘ ’ ~ ."De‘...De..Deeda"‘. Gaba ‘daya ya susuce, lokaci guda kuma' ya sake murmushi. Wani sabon sonta ya ji yana taso masa mai karfin gaske._ Kwantar da kai tayi, ta masa waye hannayenta alamar yazo jikinta. Da kyar ya iya daga kafar sa saboda ‘gaba? daya,ya ji jikinsa‘ya mutu, gajiyar da yakeji-ta “ koma kasala, tabbas yana- ;_bukatar _ kasancewa a jikin Deeda. , ’ KamShin turaren. ta mai "dadi da sanyin gaske ya dinga shigar sa yana kara tsuma Shi' ‘da sonta, nan; ya bata ” ‘ kyakkyawar‘ runguma. Itama ba a barta a . baya ba, kwanciya. tayi sosai a jikinsa tana shafar» kansa tare-da sumbatar sa. ; Numfashin .‘sa- ya ji yana -shirin daukewa, ya.ji gaba 'daya, bashi -»,da‘ 'saran qarfi ‘ Zubewa suka yi‘ Kasa a Kofar’ Wurin, ya Kankame ta tare da lumshe“ ido, ya kasa.‘ ‘kOmai sai shakar .. Kamshinta ‘ da ' tunanin sonta mai dadi da . ‘sanyi. Ya dinga jin wani‘ sukuni, .Kaunarta na ratsa shi Yadda Deeda ta .nu‘na mishi so "da Kauna da .kulawa. da jikinta da bakin-ta, ' da idon ta ya tsyma shi 'sosai. ‘ ‘ don idonsa rufewa yayi ya tsinci‘ kansa a wani duniya', ’ bai ’san yauShe hawayen dadi; hawayen‘ so, hawayen nutsuWa, nishadi, tare da tsantsar jin dadi -.ya gangaro masa ba Cikin nutSuWa ta dinga 'rada masa 'irin son da take masa'a‘ kunnen sa tuni' ya ji tsigar‘jikinsa na tashi, ya rasa da waccé - kalma zai yi amfani don .bayyana mata ‘tsantsar farin cikin ‘sa’da ganin wannan ranab. Da Kyar ya~iya bUde idonsa yana «kallon ta, 'ya rasa abinda zai ce mata '"Deeda na,rasa' me zan Ce miki?" Ya fada cikin » murya_ ‘Kasa Kasa ‘ HOW I wish) zan iya bude miki zuciya “ta ki ga tsantsar son ki dakaunar ki tare da sha'awar ki da nake ji a 'raina? Wani irin so da shauki -da ban taBa jin makamancin irin saba, Deeda kin sa ni, farin ciki da jin dadin da ban taBa. tsammanin akwai irin sa a rayuwa ba, Me zan Ce da' wannan tsantsar so da kauna da' na‘ ga kin nuna min a yanzu? Ya zan kwatanta miki‘ koda da rabin .. irin abindanake. ji azuciya ta?" ‘ ‘ Ya jawo ta ya manna ta a Kirjin- sa. ‘ 'Deeda; _zo ki shiga. Zuciya ta kiji abinda nakeji._Deeda me‘zan ce? Ki. taimake ni...' Hawaye ya gangaro masa,"'.'(What can I-say?)" ' . . Jikinsa 'yayi‘ sanyi, tabbas tayi babban kuskure‘ da ta bari. ba ta nunawa. Sabeer so da kauna da ya. dace‘ta nunaa' ‘masa ba. "Tausayin sa, ta ji da haushin‘ kanta tare da nadama, hawaye ya zubO' mata; tace Sabéer (say Alhamdu lillah); ‘ Sabeer, Ina yi 'kuskure, ka yafe. min, na danne maka hakkinka da yawa, na «yi maka ' abubuwa da yawa Wanda bai dace ba. a matsayinka na mijina. ’Sabeer', ka‘ yafe min" ~ Ta kara-Kame Shi,‘ "'Sabeer dina nayi maka. - so mai tsanani, Sabeér ‘na yi wahala da fama da Boye abinda yake da wahala‘ da' ciwo'. Danne - soyayyarka, ka Boye' ta;~ ka nuna baka Son mutumin da‘ duk duniya . ba Wanda kake son ji da gan'i' irin- sa. Sabeer, .ina. son ka, ,' ‘ina son kasancewa 'da kai har abada, "zan ci‘ gaba da kyautata maka‘da saka- farin ciki har Karshen rayuwa ta. ' Na gOde Allah (Alhamdu lillahj)da' wannan ‘rana, ' (Alhamdu flillah). da kasancewar Sabeer a rayuwa ta,' aboki na; masoyi na, kuma miji. lol mu Tara gobe donjin next chapter allah shared a profile . birnin. gayu chapter26 Ta Kara kankame, shi‘ tare da murmushi, tace. "Kuma baby na, dan .rigima ne ' Dariya yayi mai tartare da farin ciki da tsantsar jin’ dadi, ya ce. ‘ _'Na gode Deedan Sabeer, na yi alkawarin ba .ki farinciki mai' dorewa har 'abada‘,- (Alhamdu lillah): da ganin Wannan rana,1(Alhamdu lillah) da samun Deeda a'rayuwa ta" -Dariya Suka yi duka suka mike, ya ce. "Yau da alamar ba zan iyasake fita k0 ina ba,'gara v inje in yiwa Sisters sai da safe, ban ’samu naje na' gaishe taba. Zan je in mata sai da safe“in daWo in biya wannan kwalliyar, don kwalliya ce mai tsadar, gaske, don- haka biyanta‘Sai _‘an zo an masa‘ shiri na‘ musamman ' Sunkuyar da ' ; ,_ kai tayi tana murmushi, ya fita, ‘ya'yin da ta shigo maSa da'jakar Office din'sa ciki; ta zauna tana jiran 'Sa, fuskar ta kunshe: ‘da murmushi tare da lumshe ido tana. tunanin' abinda ya faru dazu.. ‘, Ibrahim ya- turo. Kofar dakin " ya shigo hannunsa rike» da -’ (file) dinta Wanda ke Kunshe‘ da (report). dinta’ ’ na' aSIbiti, yana son sake duba su‘a“ gida;don kuWa ya‘ fasa- kwana a aslbitin‘; Ya: samu tana, bacci; don haka ya "ja kujera ya 'zauna yana duba file din.- Can hankalin sa ya'kai kan. wayar ta, ya.tuna dazu, tana kallon wayar- tana murmushi. Haka' kaWai‘yaji'yana' ’songanin menene? Nan ya‘ yi" 'abin'da'. baiTaBayi' .b‘a, binciken Wayar Farida ba tare ‘da-Saninta ba, nan ma don ya‘ ga hirar 'su. da‘ Deedan .ne. ‘ 'Bata' , taBa lokacin-‘_ ’shiga (BBM Contact-list), dinta, kai tSayé' ba ya bUde hirar su'da Deeda. ZuCiyar Sace ta tsinke da_ ya hango hoton Deeda, tayi wani irin, kyau,; chocolate skin dinta ya yi~wani irin haske mai kyau, sai daukan ido take yi. Kyan ta ya bigi'zuciyar sa, .hankalin sa-ya'ji yana tashi, ya yi saurin rufe wayar, amma mé sai zuciyarsa ta_ kasa‘hakuri har sai da ya tura hoton wayar sa,.ya Kura mata. ido k0 kiftawa baya 'yi.‘ Bai. ankara ba‘ sai jin muryar Sabeer, ya ji yana kiran" sunan sa.. Ya' yi saurin rufe wayar a tsorace” yace. ‘ 'Sabeer, yaushe ka shigo?" ’Yanzu na shigo"; ' ' : Ya bashi amsa, gami' da .cewa. ~ "Ina ta magana na jika 'shiru". Ya yi-dariyar yake,‘yacé; "Bacci né- ya soma daukana" Nan ya_ ,mike; 3 ya ‘fita‘, sabeer ya bishi' da kallo don ya ganshi ba (normal) ba ' ' Ya kalli Farida ya ga bacci take mai nauyi, ‘don haka bai tashe ta ba, ya juya.‘ Can kuma. ya sake juyowa, saboda ya ga (file) din nan, ya yi mamaki (file) din waye haka? Sunan Farida ya gani, hakan ya sa ya bude » da' sauri' hankalin sa yai mummunan taShi. "Inna lillahi wa inna ilaihi raji'un". -Ya.dinga maimaitawa.‘ ' Ya kalle ta tana kwance tana bacci, hankalin ta a kwance; Tausayin ta ' ya kama shi, hawaye ya zubo masa, ya zauna a gabanta yana kallon ta. "Sister, ya za'a yi ki iya bacci' a cikin wannan hali? ‘Sister, me yasa'ki ka Boye min ciwon ki?" ‘ . , ‘ Kifa‘ kai yayi a Wurin ya yi kuka mai' isarsa,_ sannan ya tashi ya flto cikin‘ fushi yana kiran Ibrahim. ' . Ibrahim da ke falo ya dan shiga rudani don, jin yadda Sabeér ke kiran sa ‘ cikin ' fushi, ya mike. "Lafiya S'abeer?" ~ Sabeer' ya mika maSa'(file) din. "Meye wannan‘?" ‘ Ras! 'Gaban sa ya fadi, ya dafa’shi. _ "‘ , "(Relax) Sabeef". "Wanne irin (Relax)?". Ya fad'a cikin tsaWa. . , "Sister na da ‘irin wannan (major: Disease) din amma ace ban. sani ba?" "Sabeer, (please calm down) ban so . , Boye maka ba,’ .naso fada maka amma Farida 'ta hana, saboda tana‘ ga bazaka- iya jure waba ba ta son shiga cikin damuwa"; . Ya sunkuyar da kai yana haWaye. "Me yasa Sister za ta min haka? Me yasa ba za ta bani dama in kula da ita, in mata addU'a', in yi iya qokarina akanta. ba? Sister meye amfanin karatu na in ba zan taimaki 'yar uwata'ba?" Ya kalle shi ido duk hawaye, ya ce. "A‘ wanne (stage) take?" _. "'tana” (Advance 'stage)"ne Ibrahim ya baShi amsa. Zama yayi ya kama; kai ya’na kuka, Ibrahim ,ya ji tausayin sa - KWarai-‘,.. ya rungume shi yana‘lallashi. -. - ‘ ‘ ~ ' ~ ' Cikin muryar kuka ya ce. ."Uncle'Ib zan kai Sister. k0 ina ne a « duniyar nan,zan kaita (best) asIbitin.dake wannan duniyar nan, "za, ta sam'u lafiya .insha Allah"... . Hayaniyar Sabeer ya ta da ta, fito ~ tana‘ jin' ‘su, Hankalin ta- ya 'tashi ganin halin da Sabeer ya shiga, amma sai' ta daure, tayi qarfin halin‘ yin dariya ba ta nuna damuwa k0 tashin hankali ba. Ta dafa Sabeer, 'ta ce.‘ "Meye kake kuka ,kamar wani Karamin ‘yari karka_ ,damu, ba abinda zai same ni, kar ka daga hankalinka". Juyowa ya yi ya rungume ta,” "Sister Allahya baki lafiya ' Ta yi murmushi t’a ce, "‘Amin 'share hawayen, bana‘ son ganin hawaye k0 wani tausayi ~a» fuskar ka, .saboda hakan ‘zai, dinga tuna—min da mugUn ciwonda nake" dauke da shi. Amma ganin farin cikin ku da ‘kWanCiyar hankalin‘ ka shi ne samun lafiya ta. YanZu. ,kaika fara. rayuwar farin ciki; rayuwa _.mai ma'ana,’ kar~ ka bari rashin lafiyata ,ya ruguZa farin Cikin- ka. Allah‘na nan, Shi zai-bani laflya, kar ka damu'ko daga hankalinka ,akan abinda- ba a hannun ka yake ba kaji?" Ya girgiza mata kai,‘ta amsa-tana murmushi.Ya juya yatafi jiki ba‘ kwari Yanna dita ta fada jikin Ibrahim tana ' kuka, yana lallashinta‘; . _ '_ Sabeer kam na. shiga gida Deeda ta tare- ' shi da sauri; sai dai 'tana ganin sa tasan ba lafiya ba. Ta ja hannun ‘sa ta ‘zaunar .da‘ shi a kujera yayin data tSUguna'gaban'shi ‘tana shafar fuskar sa. ” sabeers. meYa _' faru na‘ -‘ganka . ‘ haka? ~ ‘ ~ ‘ . ‘ ya kalleta‘ido jawur, yace ,. deeda, ,- Sister...’ Sister batada ._ lafiya ban taBa‘sani ba". ' " '- ‘ Gabanta” ,ne ya. ‘ ‘fadi"'(Finally). Sabeer ya sani kenan", ' Ta fada a ranta, nan ta mike‘da.sauri ta‘ zauna a gefen sa tare da kwantar ‘ _da shi a cinyarta tana shafar fuskar Sa.Kar ka damu Sabeer,_Sister zata samu ‘ -lafiya, (She is. a strong woman) , 'Insha Allah za taji sauki, (She wili fight it);kar 'ka- damu‘. Tashi,'muje' kayi "wankan'". ' . .. Nan ta' ja' shi sama- har toilet inda ta' ' shirya maSa kOmai na .‘wanka, haka ‘ta taimaka masa ya yi wanka ya“ shirya, yayi sallah, .sannan-ta kaWo masa abinci har daki, tana bashi ‘yana ci tare‘ da 'Karfafa masa gwiwa da kwantar masa da hankali. Ya ji dadin hakan sosai, ‘Saboda ya ji sanyi a ransa. Haka ya dukunkune a jikin Deeda,‘ tana shafar sa‘har _bacci ‘ya dauke' shi, “a nan ta gyara masa kwanciya, ‘ ta je ta yi sallah. ' Ta jima tana zaune tana taSb‘ihi tare da a'ddu'ar Allah Ya‘ ‘bawa Farida lafiya, Ya kawo farin »~ cikin rayuwar. Su, Ya tabbatar, da so da Kauna a tsakanin su, su rayu tare har abada.‘ Ba ta gushe ba tana y'i' har aka kira isha'i, —ta.tashi Sabeer ya tafis masallaci‘, ita kuma ta yi nata sallar. Bayan ta idar ’ta. gama duk abinda zata *‘yi, ta shiga ta- sake «wanka, tayi (simple) kWalliya tare *da sa kayan bacci masu daukan hankali, ta fesa turare k0 ina ya' dau Kamshi.-Nan ta haye gado‘ tana jiran sa, bai’ shigo ba har" bacci. ya dauke ta, saboda ya tsaya a‘ masallaci tare da Ibrahim da Daddy; Sun fada, masa ciwon Fari'da ’hankalin sa ya. tashi, amma suka kwantar masa da hankali, yayin da' 'suka- .tattaunawa akan ciwon nata‘ da kuma nasarar da ake samu.' ' ‘ - Nan Daddy ya ce zai'yi taflya, .in- ya dawo .Zai biya fa India; akwai—wani‘ 'asIbitin' «(cancer specialist" hospital): sun. yi ~suna 'don Kwarewar su akan (treatment) din cancer. ' Ya Kara da ceWa; ""Sai mu hada da' addu'a tare da fatan Allah Ya bata laflya". Suka amsa 'da', "Amen". Duka Sannan suka yi' sallama, koWa’ ya " nufl Bangaren sa ‘ ' ‘ - Hangota yayi tana kwanCe tsakiyar gado ta dunkule. guri guda,’ a‘ hankali ‘ ya“ matsa- gare, ta, rana ta farko --kenan“ da Deeda ta 'sakar. masa koman ta, ba tare da tsoro'ko fargababa.‘ ‘ Ya kurawa “halittar' ta ido. ‘.".'Masha Allah". Ya fada a ransa. . Kwanciya 'yayi yana fuskantar ta, ya sa mata ido yana kallonta, ,yayin da ya kai hannu yana- shafar ta, hannun yaSa ‘da‘ idanun sa 'suka' kai kan kirjinta da suka. cika, sukayi bul bul. Tuni hankalin sa ya ‘ nemi barin jikinsa, tsananin sonta ' da‘ " sha'aWar' ta suka dirar masa- Ya sa' hannu _ ya juyo da ita, lokacin ta -bUde ido duk bacci, tana lumshe su tana masa wani'irin kallo.‘ . ’ Tuni ya ji ta Kara rikita- shi, idanun. sa suka kada suka yi jawur, Karara 'ta ga ; son ta da sha'awar ta‘a tare da shi. ' Shafar da yake mata ‘ya sa itama ta ' soma fita hayyacinta,’ don haka ta tallafo shi ta Kara taimaka masa yadda zai ji. dadin wasa‘ da jikinta, 'idon ta a ‘rufe tana ' sauke numfashi, tana kuma matukar jin dadin abinda yake mata, ;a hankali ya dinga lasa yana (kissing) sai kace ya samu lolipop k0 ina a 'jikinta, ,numfashin ta ' taji yana ‘shirin. daukewa, don ’haka- ya yi ‘ gaggawar ka‘bakinsa‘nata.’ ‘ ‘ ' ~ KWarai Deeda .,ta so suyi' ' sallar nafila kafin. su raya wannan dare; sai dai hakan bai 'samu ba, don haka' ta karanta . wannan addu‘ar: ' ' bismillah allahumma jannIb-nash Shaitana ‘Wa‘ jannIb shaitana ma razakatana ' Daga‘ nan ba ta iya tuna me ya faru ba, sai dai ta san ta .tsinci ‘kanta k0 ince sun tsinci kansu a wata duniya mai tattare da dukkan ‘wani jin dadi mara misaltuwa. Wannan dare sun raya shi da kyau, ya .kuma Kara musu tsananin so da Kaunar juna. A hankali‘ Sabeer ya‘ dinga shigar _ Deeda cikin so da Kauna tare da shauki. Sabeer ya dinga fidda hawaye yana kallon Deeda‘. wadda bai san ‘na mene ne ‘ - Ya, yi murmushi' ya gyara kwanciyarsa ,a jikinta, yace ' "Mu koma bacci ko ’ 'Murya kasa—kasa tace, "Ina ‘ga wanka ‘ya kamata muyi, kuma" na"-kasa tashi" Da‘sauri ya mike a rude ya’kalle ta. _ ' "yace'Deeda,naji miki ciwo k0?" Ta girgiza kai cikin kunya, ta ce. ~ "A'a 'Sabeer,_ ‘kwantar da hankalinka-ba’komai' ."(Sorry) Deeda", .Ya fada kamar zai yi’ kuka tayi saurin rufe bakin sa. . "Ba ka' yi minkomai ba Sabeer, (you; dont need to be sorry; just) ka taimaka min in yi Wanka (I need your help)". ,' ' Y'a mike,‘ "'Anyi an ' ‘gama my Deeda Tare sukai wanka,‘tun Deeda‘na jin kunya har dai ta sake. _ ' sun kimtsa, Deeda ‘kwance jikin Sabeer,ya ce: "Ya kamata ki koma. office 'Déeda, ina buqatar ki kuSa dani, in ina ganin ki kusa kOma‘i zai zomin DA sauqi, kuma‘ za. ki taimaka min sosai _ Ta girgiZa kai, alamar a!a. , ' "Sabeer,.nadi son in zauna a gida in kula dai kai "da_ Sister. tare .da‘ sauran jama'ar . BIRNIN GAYU (and keep ' pleasing you.) ina nemi alfarma 'Sabeer dina ya barni a- gid‘a' don in samu; nutsuwar kula da mijina da‘ sauran jama'ar' 'da nake ' tare” da su, in ji dadin taimakawa mijina, in samu'. nutsuwar Ibadar aure". ‘ ‘~Ya yi'murmushi ya ce, "Y‘adda’kike .so‘ haka za'ayi-Deeda na". . .' Ta yi murmushi tare da sumbatar kirjin sa, ta ce ‘ na gode sabeer shima sumbatar goshin Nata yayi zuciyarsa cike DA nishadi DA sonta yace Ina sonki deeda sona haqiqa sonda bazai taba qarewaba tar sai randa na Mutu na gode DA qaunarka gareni ta fada gamida qara miqewa a jikinsa DA wannan bacci yai awon gaba dasu nasan wasu zasuce Kai wannan admin din lol aradu abinda na gani nake rubutawa ato don nasan akwai Yan tsegumi irinsu @B yakub yanzu sai suma mutum fassara a wannan lokaci DA saber DA deeda ke wata duniya najin dadi DA farinciki a wannan lokacin Ibrahim na cikin tsanani DA quncin son deeda duniyar tai masa zafi ya rasa ta yaya zai soma cire kansa a wanna tashin hankalin Daya tsinci kansa duk dauria DA juria irin tasa sai Daya kasa Farida ta fihimci halinda yake ciki a duk lokacin data ganshi cikin irin wannan yanayin tasan menene saidai bata Iya ce masa komai ba SBD abune Wanda ba,a hannunta yakeba hakanan batason masa maganar ta kunyata Shi a gabanta. Dabara ce. ta 'fado mata, ta ce masa, tunda bacci‘ . ya gagaresu 'su tashi Suyi : sallah qiyamul laili. Shawarar tai maSa, don haka ya mike. :sukai alwala suka fara sallah, ' ” ‘ Washegari Sabeer 'ya riga Deeda tashi, 'ganin ana ta zabga ruwan sama ya sa bai tafi.maSallaci ba, da ya yi: alwala' ya yi sallah a gida, sannan'ya dawo tashin Deeda. Fuskar ta yake kallo tana bacci -- ' cikin kWanciyar hankali, fuskar ta cike da annuri. Ya yi ‘murmushi tare da sambatar ‘ kUmatun ta. da labbanta masu kyau da ban sha'aWa. . - -.A 'hankali ya dinga jan bargon yana hura 'mata' fuska, ‘nan -. idanunsa sukai._ wuyanta inda yayi ,,niyyar sumbata, amma me? Zuciyar sa ce' ta buga‘ da qarfin gaske, hankalin, sa‘ ya tashi. Tuni ya dimauce, ya "fita hayyacin' sa, zufa ta dinga keto masa, jikin sa ya hau rawa,- hankalin sa ya nemi barin jikin sa._ _ A firgice. ya sa’ wata 'irin Kara, ya sauka akan gadon da gudu, jikinsa na rawa karar nasa ya tada Deeda; a. tsoraCe, ‘hankalinta - Ya tashi . ganin yanayin da yake ‘ciki-tayi‘ Saurin .matsawa gare‘shi. ' sabeer, lafiya? Mene ne?" _’ . takurewa yayi .a jikin bango yana. "Ki matsa, kar ki zo kusa dani". Zufa na; keto masa, bakinsa da duk. “ ila'hirin jikinsa. rawa yake,’ yayin da . zuciyarsa ke tsananin bugawa. ’ Deeda gaba'daya“ ‘a'rude, take, ta rasa mé ke faruwa? Ta fashe ‘da'kUka. saabeer me ya same ka? yana. boye ’fuskarsa yayi‘ a'cikin Kafafun sa. yana "Ki matsa, ba 'na son ganinki".' Yana maganar fuskarsa a kife. "Ki tafl :nace bana son ganin ki. Sister, Uncle Ib, 'ku taimake ni, za- ta kasheni" A hankali tardinga ja da baya jikinta na bari,hankalin‘ta a tashe tana ’tunanin me ke faruwa da Sabeer‘? Me. yaSa “yake ceWa za ta 'kashe shi? "Sabeer ya za,a yi, in kashe ka? Sabeer ni matar kace' Ta fashe da kuka. . , "Sabeer Deedan kace fa, me ya- ' faru da kai? Na san dai Zolaya ta kake ' 'ko?" . . ' ‘ ' , Ta sake matsaWa tana kokarin taba Shi, ya. sa Wani irin Kara‘da ya gigita. ta,,_ _‘ yadinga jifanta da duk abinda ya samu "Ki tafi, bana son ganinki zaki‘kasheni,Ki tafi Ki bani wuri . Ta fashe.da Wani irin kuka',‘ta fita ‘ ~ daga dakin da gudu' ta makure guri guda’ tana wani irin kuka; hankalin ta a itashe, haka nan gaba daya tana rude, ta rasa‘ me ke faruwa. ' Mikewa' tayi ta,_ nufi' bayin dake falon don yin alwala, a nan ta ci karo da fuskar.ta 'da jikinta a gaban tangamemen madubin da ke toilet din. . - ‘ , ' ‘— Ras! Ras!!~ Gabanta ya dinga ‘faduwa',’- hankalinta yai mumMunan tashi. . .Jikinta ne gaba daya ya tashi yayi rudu- rudu, wasu .. abubuwa ta gani a ‘jikinta 'wanda ba ta' san mene ba, sunyi jaWUr, sun yamutse. ' "Inna lillahi ‘wa inna' 'ilaihi raji'un". Abinda take maimaitawa a ranta kenan. . Nan ta runtse ido, ta .daure tai alwala ta. fito' cikin ".kunci da tsananin baKin cikin abinda ya faru Tana nan zaune 'cikin .matsanancin tsoro da fargabar me zai 'faru da Sabeer da ita? Shi kenan_’yanzu zamansu yazo Karshe, lokacin da. take matsanancin Son sa da sonkasancewa da Shi.“ Wani, sabon sonshi ‘ta ji yana taso mata, ta fashe da,kuka 'DA qarfinta, ta mike ta hau sallaya tayi sallah ta kafa goshi a kan' ’ SallaYar, "wato Tujjada tana ta kuka tana addu'a. ‘ . ' ' ' Wani 'matsanancin son Sabeer ne' tare da 'fargabar rasa Shi ;a zuciyar ,ta, tayi kuka hartaji'ba‘ dadi'.""Ya Allah kar Ka 'raba‘ni da Sabeer, - Ya Allah Ka barni da mijina,‘ ba zan iya rayuwa ba 'Sabeer ba,’ Ya Allah Ka bawa'mijina sauKin halin da ya tsinci . kansa Ta jima a. wannan hali na taShin hankali 'da‘ kunci sannan ta miqe da niyyar ta. je ta sa kaya‘ a jikinta, sai dai ta rufe jikinta da rigada hijabin sallar'ta, ta 'miKe’ ta‘ nufi dakin Har yanzu yana makure a- inda ta banshi, yana ganinta_ yasa Kara tare dai jifanta‘ cikin.’ 'matsanancin. ‘tsoronta' Nan ta daure ta je‘ ta dauki- kayanta ta saka, a nan ya- Kara haukace " mata, .tsananin ‘ ‘rudani. yasa; ta matsawa gare shi' tace sabeer.ba- abinda zan maka,' don ‘Allah ka daina guduna"..' Ta fada, tana kuka. " ’ tsawa ya daka mata ki matsa nace, ki fita dakin; nace matsa “kar ki- ;matso ‘kusa dani. Daddy, Uncle Ib, Sister, za'ta kashe Nan ;taja‘ da baya,” 'yayin da"shi ‘ kuma yai salala ya fadi a‘wurin da alamar dai suma yayi ' ' . jikintana rawa. ta fita, 'ruwa ake. SOsai. Ta dawo ta dauk’i, waya ta ‘bugawa Ibrahim, bai dauka ba‘, haka ta Farida'ma ’shiru, dolénta’ ana ruwan kuma Mai qarfi ta ~ nufl Bangaren su, ta ; dinga danna musu door Bel Ibrahim ne ya som tashi daga barci Mai nauyi DA yake ya taso DA sauri donjin irin yanda ake danna bell din yasana ba lfy ba yana budewa deeda ya gani tsaye bakinta na kakkarwa idanunja jawur jikinta a jiqe deeda ya Kira sunanta a firgice lfy? ta fashe DA kuka Ibrahim sabeerr,,,,,sabeer zallah shared a profile . birnin. gayu chapter27 "Me y faru da Shi?"- .farida ce ta iso tana ~ tambaya,._ ' jUyawa tayi suka bi ta a baya, _ . _ Ganin halin da yake yasa duka suka juyo suna mata kallon tambaya. hannun rigarta 'ta ja ta- nuna musu yadda hannunta yayi; Ta fashe da kuka, ta ce. tace in banda fuskata duk jikina haka ya koma a dare daya, jiya har nayi bacci jikina lafiya, amma yau da .safe...". .Ta fashe da kuka. ‘ ' - . Farida ta ja" ta suka-fita,yayin.da Ibrahim ya mai da hankalin sa kan ‘ Sabeér Daga shi yayi ya mai da shi kan gado, ya- dauki Aruwa yana zuba masa kadan—kadan “a fuska,‘har ya farfado,‘ Ya A tashi‘a firgice; ya fada- jikin Ibrahim a ‘tsora'ce,,yace. ” " . _ "Déeda ba mutum bace,za ta kashe: ni', karka bari‘ta shigo, kar‘ ka barni a _ nan-,ina tsoron ta".. .Ya— fashe da kuka, "Uncle Ib, me ke faruWa dani? Me ya faru‘?" ‘ ‘ "Ta tafi Sabeer, kar‘ka damu ba zata sake dawoWa ba". Nan ,ya dinga tofa masa addu'a har bacciya ,dauke shi, ya fito falo ya same Su ya ce ' .‘ "Sabeer ya ‘farfado. har ya samu bacci". . ‘ Ya mai da. kallon sa kan Deeda yana‘ nazarin- ciwon nata, yayin da kukan ta ke daga masa .hankali. Yaja Farida géfe,-ya ce. ' , , ’ "Ina so ki tafi da ita ,‘ki mata wasu. tambayoyi, me ya faru? aka yi jikinta ya dawo haka lokaci daya?" Faeida. ta ce,'"wannan tambayar ta riga- da ta amsa maka, da akwai; wani- abu daban da ta fada’maka?" Shiru yayi yana nazarin maganarta’, har ‘yanzu bai samu amsarda yasoba; amma zai dauke ta su je asibiti. su' hadu tare da sauran abokan aikinsa wadanda Kwararru ne a fannin fata. Zai gayyace su, gobe su yi' mata; gwaji da gano' ' ainihin matsalar. “ 'Ya kalli Farida, ya ce. - - "'Ki-‘ tafi da ita gida, ,tana buKatar lallashi da Karfin gwiwa. Karki barta da Sabeer, a halin yanzu ba za su .iya zama da juna ba. Lokaci ya yi da zai fuskanci gaskiya, dolene a_ gare shi, ko ya amince da Deeda a yadda take, k0 ya hakura da ita har abada". - ' . Farida ta kalle shi hankalinta tashe, tacw - "Me kake nufi? Ka san Sabeer ba zai iya rayuwa- ba Deeda‘ baa, kasan irin son ‘da yake mata“:. . " Ibrahim yace‘; yadda ba zai iya rayuwa' ba ita ba, haka ba zai iya‘ rayuwa da itaba Yana gama fadl ya juya, ta sha ‘ gabansa. '"Me: kake nufi?" ’ . ; 'Zan- miki bayani gobe in Allah Ya kaimu, in. na tabbatar da. zatonda. nake“; Nan ya .fice yayin da ta. juya gun. Deeda taga bata wurin . . Daki ta nufa ta durkusa‘ a gaban sabeer a gaban saber dake barci tana zabga kuka Farida ta jata kiyi haquri deeda Ki fuskanci gaskia dolene ayi Daya cikin biyu KO zama DA sabeer KO rabuwa ba har abada in kun zauna tare cutar Da juna zakuyi don ba zaku taba samun kwanciyar hankali ba sannan idan kun rabu zaku kasance cikin kunci DA kewar juna saidai ya zama dole Ku zabi Daya deeda ta fashe DA kuka tace sister na yarda Zan zauna saber cutar Dani Farida tace Amman aishi sabeer din bai amince DA hakanba don daya amince DA hakan DA yau abinda ya faru bai yishiba DA bai kasance cikin wannan halin DA yake ciki yanxuba deeda ta fashe DA kuka tace sister niban yarda sabeer zaiqi zama dani ba. Sabeer na so na, damu' zauna ba juna gara mu zauna mu mutu tare. Ni zan cirewa Sabeer tsoro 'na da yake, Sister za mu rayu tare a- haka"; Farida ta ce, "Haka kike gani? To shi kenan, bari mu gani". ’ Nanta sa hannu 'ta girgiza Sabeer tana kiran sunansa; yatashi 'a hankali ya bude idanun nasa Yana hango su~ dishi- dishi, 'har ya ware idanun nasa sosai. - Yana ,ganin Deeda kuwa ya dauko filo ya dame fuskar sa yana Bari. . ' ' "Sister,ki fita da ita": ' Ya cusa’fuskar.sa a cikin katifa,‘ ya dunKule' guri guda yana kyarma. Farida ke shafa' ’shi, "Ba komai Sabéer, bude idon ka, ba abinda zai' faru -, da_ kai. Déedn.ka ce, matar ka Deeda da * kake matukar so, bazata taBa cutar'da. kai ba". ‘ ~"bana son .ganinta’ Sister, ki ce ta flta". _ ~da gudu Deeda ta bar dakin ta'na- tsananin kuka. . A waje ta tarar' da ., Ibrahim yana tsaye ya_ kasa barin_wurin, ,ganin} yanayin da.-take ya matuqar daga masa hankali‘.‘ _ ,_ "Ki yi hakuri Deeda,-kar kiyi kuka, -ki dauka wata jarrabawa ce da Allah" Ya dora muku ke' da Sabeer, Alkawari_ na yiwa Inna zan kula~ dake,’ zan miki maganin .dukkan wata matsalarki, ,zan zame miki dangi me share miki hawaye". Ta Kara fashewa .da kuka, ta rasa me ke mata'dadi, ' "Deeda, a halin yanzu» ya zama dole‘ kiyi haKuri da Sabeer". ‘ Farida- ke magana- lokacin da take Karasowa kusa da. su, ta ce._ "Na samu. ya .koma ' bacci, ina ga. rashin‘zuwa gabansa a. halin yanzu shi ya fi alkhairi". Ibrahim yace hakane deeda a halin yanxu Ki koma gidanmu DA zama wurin Farida ya juya ya tafi yayinda Farida taja hannunta tace su tafi ido cike DA hawaye deeda ta kalleta tace sister sabeer wazai kula dashi? deeda zai kula DA kanshi lokaci yayi DA sabeer zai koyi zama DA kula DA kansa har yaushe zai dinga dogara Dani dake Wanda bamu DA tabbas a rayuwarsa ? Jan hannunta tayi suka wuce nasu bangaren haka deeda ta wuni kuka KO abincin kirki ta kasaci duk inda ta zauna saber takeji a jiki DA zuciyarta tsananin sonsa DA kewarsa suka dinga shigarta duniyar tai mata zafi ta rasa meke mata dadi daga qarshe runtse ido tayi tana addu'a, wanda shi ne kadai mafita a tare 'da ita a wannan lokaCin. , Can bayan isha Sabeer ya farka daga nannauyan bacci da ya dauke shi, ya »miqe ya: wuce ya je yayi.- wanka, yayi ' alwala, Ya kalli agogo yana ,mamakin wane irin bacci yayi? ' ' Bayan ya rama dukkan sallolin sa, ya zauna kan sallayar yana‘ tunanin me ya ' ‘faru shin wai ina Deeda ne bai ganta ba? ‘ ' deeda Ya kira sunanta .da karfi - Ras‘ Ya ji gabansa ya :fadi, sunanta da yayi ya dinga tuno masa' da abinda ya faru. . Tsoei ya ji ya soma kama shi, ya =- nufl kan gado ya ja bargo ya;lullube ya rintse ido; Lokaci guda tunaninta ya ‘ fado- masa, tsananin - sonta ya dinga takurawa zuciyar sa, Ya tsinci kansa cikin keWa. .. .‘ Ya mike da : sauri, "Deeda 'ina kike?" . Cikin sa ya ji ya murda da yunwa, ' ya mike jikinsa ba Kwari, da kyar ya iya tafiya, ya flta ya nufi gdan sister yana kwala mata kira. ‘ "Sister, Ina Deeda?" A falon ‘qasa ya same ta ita‘ da. Ibrahim, Farida ta kalle shi’duk ya fita hayyacin sa rana daya, ta‘ce. " . . "Me zaka yiwa:.Deedan? Kai da, kake‘ tsoron ta, ‘ka kOre ta, me za ka mata?" Fuska-daure take maganar. ' Murya kamar Zai yi kuka, ,ya ce. ‘ , "(Please) Sister, kar kice .haka, kin san ina son Deeda, kawai Wani abu da tasa a jikinta da yake ban tsorone _ " Hawaye ya gangaro’masa, ya ce. "(Please) Sister, 'kice ta cire ta'zo mu 'tafi gida, Sister ba ‘zan. iya 'zama a. gidan ni ‘daya‘ ba‘, Sister (i. need her, please) Deeda na IaBe tana jinsa, ta fashe da kuka,~ daga Karshe‘ta kasa jurewa ta . fito da sauri tana kiran sunansa. - ."Sabeer ga' Deedan ka nan, ka daina gudu na, nima ba zan iya rayuwa, ba kai ba". Da ~sauri ya ~ mike .ya nufl inda take ga gudu, sai» kuma‘ ya tsaya cak! Ya soma- ja da b‘aya, ’tuni ya ga ta soma juye masa zuwa watahalitta ta .daban, tana razana shi. Da gudu ya ya fita ya'bar' ‘ falon, a tsorace< ya je inda .ake ajiyar ’ .‘motoci ya" tSugunna, ya dunkule a -a wurin 'yana zufa, zuciyar Sa na bugawa da karfl. . - . . ' . Deeda ta tsuguna a 'wurin 'tana‘kuka, kuka ‘ .sosai. ‘ . Farida ‘ta‘ mike ta nufi inda take ranta a, Bace, tace Deed’a; ina . fada miki ki ._.rabu ‘ 'da . Sabeer; (stay away from' him), .so 'kike ki‘ kashe shi? Me yasa kin cika son kai? Don kina son sa ba za ki iya rayuwa ba shi ba sai ki nemi ki haukata shi? Kinga halin da ki ka sa“ shi, yanzu in ya mutu sai, ki huta. Bari in fada miki, Sabeer shi ne komén mu, Sabeer shi ne ZUCIYAR. BIRNIN GAYU idan kika sake zuw‘a‘ gaban sa kika sa ya samu wani (attack) ba zan yafe miki ba ya’ zame miki dole rabuWa da shi. Inhar kina son' zama a birnin GAYu' keda sabeer saidai ki hange shi daga nesa, kina jina k0?" ' murya na rawa ta tsuguna tana kuka. "'Na ji‘ Sister, kiyi hakuri ba zan ’ sake ba Nan ta fita ta bi Sabeer tana kira, 'tana tambayar (securities) din ' sun ganshi? ' Deeda ta kama-kai ta‘na kuka da Karfinta, Ibrahim na kallonta .ya' rasa meke masa dadi, ya rasa kalmar lallashinta, Sam bai ji dadin abinda Farida tayi’ mata ba, Ya matsa gare ta, ya ce. , - "'Deeda, ina fatan abinda ya faru yau. ya ishe ki darasi? Ki yi hakuri ki kyale Sabeer ‘a halin,‘ yanzu, sai mun samu maganin matsalar, nan". . Ta tsuguna a gabansa tana' kuka, ta. ce. . ~ 'ibrahim ka taimake" ni, ka ,sama min magani. Ibrahim: .da rayuwa._ ba Sabeer :gwamma mutuWa a gurina, ka - taimake ni Naji Deeda' zan taimake ki, ' Wannan alkawari' ne amma~ kafin nan sai kin. min alqawarin zaki rabu da »Sabeer,_ki bar .zuwa gabansa". Ta girgiza kai, "Naji, nayi alkawari' _'Da kyau, .sannan kici gaba da jurewa. Kici gaba da addU'a, sannan gobe da safe ki shirya ‘zamu flta asibiti' tare". ‘ "Na ji, .na gode". . , Ta amsa cikin. -sanyin mueya, sannan ta mike ta' shige ciki ta bude sabon babin kuka ."Inna, ina kike? Yau ina jin kewar ’ ki da rashin ki 'sosai", _ A cikin gida, Farida da ‘sauran ma'aikatan 'gidan ‘suka yi ta neman Sabeer, har Allah Yasa wani (security) ya ganshi, yana taBa shi kuwa ya sa ‘ihu Wanda‘ya ja ‘hankalin' Su Farida da sauran. jama'a.ihu yake .yana tisge-flsge, da“ kyar Farida ta iya rike shi, ta sa shi a jikinta tana masa " addu'a tana lallashinsa yana firgicewa . Hayaniyar ' su‘ ce ta ja hankalin, .‘ Mami; ta :tambayi me ke faruWa? 'Aka ce’ . mata sabeer ke ta ihu yana‘ ta tisge-fisge, ' haka yaSa ta flto da ta, zo 'inda suke. ‘ Farida na kokarin ‘jan ‘shi, ‘Momi ta kalle ,su ‘ "Laflyar sa kuwa'? K0 shaye-shaye ya fara ne? Ya za'a yi‘ mutum da girman Sa kamar'Sabeer ya.tsaya yana tisge-tisge yana ihu? Duk abinda za ka sha ka sha dai dai Wanda Kwakwalwar ka zai iya dauka, ba ka sha’ abinda yafi qarfin ka ba ka zo kana mana hauka, kana zubar mana da’mutunci a gaban 'yan‘aiki...". Ya ishe ki‘Momi". .., Farida ta fada- ranta‘ Bace, inba za ki fadi Alkhairi 'ba kiyi‘ shiru, baki da (right) din da zaki Yiwa Sabeer ~ wannan Kazafin? Nan gidan uban Sabeer ne,ba Wanda ya isa ya hana shi abinda ya ga damar yi k0 da ,kuwa kece". ‘ , . . Ta yi tsaki ta ja Sabeer: ta yi (side) dinshi, Momi' ta~ biyota da fad'a da zage‘-zage .har suka shige ,ciki.- Ta ‘sa Sabeer a gaba‘tana kuka. .. =(PleaSe) 'Sabeer, :kar. ka zama mahaukaci bayan ,da hankalin ka. . _. (Why‘are you like that?)" Ya bUde ido ya kalleta, "Sister deeda... Sister ina jin yunwa, ki kira deeda ta ban abinci, Sister yunwa nake ji "Na sani Sabeer, baei in kawo maka abinCi "Sister Deeda...". _ "Kar ka damu,‘ itama za ta zi Ta fada kamar zata yi kuka. Nan ya- runtse ido- yana ~tuno Deedan .da ‘yan'ayin jikinta. Da ‘sauri ya bude ido, ya mike da sauri- ya nufl inda take, Ya riko ta "Sister, kar ki'kira ta; Sister, bana. son ganinta' Ya fashe da kuka. ' Itama tsugunnawa tayi a gabansa tana kukan, ta rasa abindake mata dadl, ta rasa ya; zata yi da al'amarin Sabeer. Nan-ta; mike ta je kaWO masa_ abinci. tare da ruWa, ta kawo masa. Bai Bata .lokaCi ba ya hau ci ba ji ba gani, alamar yana tattare da yunwa mai tsanani. Bayan _ ya gama ya kwanta a wurin, yana. "Sister, ki kira min Deeda". - _ Can kuma sai ya bude ido da sauri, ~ ‘yace. "Karki kira ta, bana son’ ganinta, tana ban tsoro. Sister, Deeda;." Har bacci ya dauke shi Yana fadin abu' guda. . , Farida ta sa shi a gaba tayi kuka har ta. ji» ba dadi, a haka suka kwana. ' ' ‘Deeda a'gidan Ibrahim da Farida ta rufe kanta a daki ta sha kukanta ta koshi, in ta gaji sai' tayi ta. sallah’ tana addu'a. Yayin. da Ibrahim ya kwana a. asibiti bincike game da' ciwon Deeda tare da Ciwon Sabeer din ‘mai kama 'da tabin hankali, haka yayi ta Kokari. Sauran likitocin sun zo- a gobe da safe, ’da Kyar. ya yi nasarar shawo kansu suka amince.; A wannan dare sun . yi kwanan wahala, baeci cikin, bacin rai da kuma kewa tare da dacin zuciya. Haka jita-jita ya bazu a BIRNIN GAYU cewa Sabeer ya ‘samu taBin‘ hankali, k0 shaye-shaye. Haka yan gulma‘ da tSegumi'da .kuma Wasu ,‘yan uwan ‘suka ‘ , dinga zarya a‘gidan, ‘inda Farida tayi ta ' fama dasu‘,’ Sabeer kuwa~ ba ta bari Sun ganshiba, - ' ‘ « - Haka Momi ta fadawa Daddy Karya da gaskiya, a“: take _ ya kira, 'Farida da Ibrahim don jin' me ke faruwa? Nan dai suka- dinga Kokarin karé Sabeer, da' Boyewa Daddy gaskiyar Al,amarin, don matSala ceda ba kowa- zai fahimta ba. » Deeda ta yi. nasarar " ganin - Kwararrun .likitocin da. Ibrahim ya gayyato daga gari .daban-daban, tare da .neman ,shawarwarin,'sauran likitocin-da ke qetare. ya dauki' dukkab‘ wani- kulawar' sa- da lokacin ’sa ya mayar akan; rashin lafiyar Deeda', wanda hakan- ya jaWO mummunar; Bacin rai da rashin fahimta tsakanin sa da Farida, ta dinga ganin a‘i yayi banza da su Kulawa da sabeer ‘da take yi ba dare ba rana‘ yasa ta manta da kanta, . sam ta manta da maganar shan magani'da kuma (chemotherepy) da’ také yi, saboda tsananin tsoro da fargabar kar Sabeer 'ya haukace, don yanzu ma ya zama tamkar taBaBBe, kullum' yana kukan son .Deeda da ganinta, amma'daga ~Farida tace zata kira ta sai, ya birkice. 'Hakan ce ta kasance da Deeda, tana Son ‘ganin Sabeer, amma-ba hali. Kullum tana cikin kuka da tunani, lokaci “guda ta ’ rame, tayi duhu, ta fita hayyacinta.‘ . ' ‘ Bayan gwajin‘ da Iikitoci suka yiwa Deeda da sati guda (result) 'dinta ya flto, sun .barshi. ya' dau .lokaci ne saboda tabbatar» da amsar da zai’ basu dai. dai ne.’ Sun yi sun'sake duka abu'guda yake ba su, nan‘ Ibrahim ya fahimci komai. Farida ya kira tare da_ Deedan 'ya soma yi musu bayanin abinda ya fahimta. Ya kalle su duka, yace. "Ina fata za ku- fahimci abinda zan fada tare da neman - mafita? Deeda, wannan abu da ya. fito ya Bata mata .jiki ba komai bane sai (Allergy)". Farida. ta. kalle -shi ‘tana kokarin ’fahimtar? mé yake fadi? Ta ce. ; -"(Allergy) ne? Dama mun‘jima da - sanin' wannan, 'amma me ya jawo shi‘? Tunda yanzu ta bar' kauyen? Mé yasa‘ya fito lokaci guda?" . Ibrahim :yace,, ‘ "Kinyi tambaya 'mai kyau. _Jikinta kamar yadda taba fada miki ' ba komai' yake karBa ba, in 'ta ci abinci da bata so ko' ruwa: zai fito,‘ .haka ‘ nan k0 kaya ne da jikinta'bai .so ta Sa Zasu _‘fito, tohaka nan' ko ~jikin da bai karBi jikin'ta ba yanataBa ta zasu fito.‘ Kowanne da Yadda zai. fitO a jikinta; "Wanda. ya'fito mata da farko na Kauyen su ne wanda ya flto mata kwanaki‘ kuma' ya hadu ‘ da zaman Kauyen su. da kuma jikin da ya dinga taBa ta samu, (body contact) da Wanda jikinta da fatar ta bai so, wanda shi a hankali ya dinga ‘fita. Sannan_ na uku shi ne Wanda ya fito mata yanZu, Wanda muke. kira' (Sperm Allergy) seminal plasma hypersentivity". - .Farida ta zaro ido tana kallon shi, yayin da Deeda ta ji hankalin ta ya tashi. Farida (ta 'ce, "Kana ,nufin Deeda tana da (Allergy) da Sabeer?“ Ya girgiza mata kai, "Kwarai, 'duk lokacin da Deeda ta samu gogayya da jikin Sabeer, wato (body contact) za su fito mata. Haka a duk lokacin da (sperm) din Sabeer ya shiga jikinta, za su' fito mata a tsakanin lOkaci, .wanda idan haka ya‘ ci gaba,‘ za ta -iya rasa ranta (each—drop of sperm from Sabeer means her death) zai zama tamkar (slow poisoning) a gare ta,ne wanda zai kashe ta a hankali". Farida ta mike hankalin ta yai mummunan tashi. "Kana. nufin ya zama dole rabuwar Deeda da Sabeer?" ,. (File) din ya mika mata wanda yake Kunshe da (result) din gWajin da suka yiwa Deeda, ya cé, ' ' " "Komai na‘ .ciki". Ta kalle» shi, "'Meye mafita? Meye maganin sa?" ‘. "Har yanzu muna- kan binciken mafltar.’ Akwai wani babban likita da muka ' yi (appOintment) da shi, insha . Allah zai nema mana maganin matsalar. - Kafin nan ya. zama dole su rabu". Ta fashe da kuka‘,‘ ta ce."Ka Ce kafin nan qanina ya ‘karasa haukacewa. .kawai Nan ta juya tayi ciki yana kiranta ma ba ta saurare Shi ba. Deeda, kam tuni ta ~yi mutuwar tsaye a wurin, ta _fadi,’_ damuwa da tashin hankali ya_ mata 'yawa; Ibrahim din ya rasa me ke masa dadi? A dole .ya taimaka ya daga ta ya. kaita ciki ba don ya' so hakan ba, ya kwantar da ita akan gado har ta farfado. Tana ‘ganinsa ta juya kai, tana wani irin kuka wanda ba zai'jure ji ba. Tashi yayi ya‘ fita; ya-nufi falOn sa, . ya kife kai, komai' ya masa zafi, ya rasa me 'ke masa dadi, Wani irin 'radadin SOnta_ ya ji tare da jin takaicin yadda abubuwa ke tafiya tSakanin sa da Farida. Nan ya zaro 'waya ya budo hotonta yana kallo,» Wanda ‘kullum ‘a "nan yake' samun Karfin 'zuciya da 'sanyin rai yana samun duk wani (comfort)‘a hoton. . . Kallon ta. yake yana jin sanyi‘ da ‘ saukin zuciyar .Sa,_ 'a _dai . dai :Wannan- lokacin . Sabeer ya 'shigo da fada da masifa, a zuciye yace "Na ji me ka'je kana cewa, Sister ta fada min kana son raba 'ni da Deeda ko? Kana son raba ni da mata ta, to ba ka isa ba. Na san‘ dama duk munafurCin ka ne, ka sa jikinta ya dawo haka don ka cuce ni ka raba. mu. To bari in fada maka, ba wanda ya isa ya' raba ni da‘ Deeda sai Allah, da‘ga kai ‘ har sauran likitocin makaryata 'yan "uwanka ba- ku isa ba. Dama a can na" san kana son rabani da Deedana, kana auren‘ Sister amma. ka Sawa mata ta ido. T0” bari in fada’ maka, Deeda‘taWa ce, (she is not urs)". "Sabeer Ibrahim ya fada cikin tsawa tare nuna shi da yatsa, ya ce. "Ya ishe ka (enough of your accusation). Ina iya dukkan kokarina akan-ka amma ba ka gani, Deeda matar‘ kace, kayi alkawarin zama da ita, amma me kayi yanxu? Gudun ta kake, - maimakon ka zauna ka néma .muku ’ mafita Sai ka Kara; lalata» alamarin, ka Kara mana wahala. da‘tashin ’ hankali. In kai' ‘ mijinta ba. ka‘ damu da neman lafiyar taba, ya zama, dole ni in nema mata. In har ka manta da alqaWarinka akan deeda ni ban manta ba, zan taimaki' Deeda 'iya karfina,‘ kana jina ko? Ka je kai duk abinda zakayi, ka fadi‘ duk abinda.‘ zaka fadi MikeWa yayi zai dita'Wayar sa 'ta fadi" wanda yaja’hankalin' ‘Farida da sabeer din 'faduwar da wayar tayi haske ya bayyana saiga kyakkyawan hoton deeda baro baro a fuskar wayar (screen) Dam!‘ Gaban sa ya buga ‘da qarfl, lokaci na fark0 .kenan da ya ‘tsinci kansa 'cikin mummunan- fargaba“ ‘ da matsananciyar kunya. Sabeer yasa. hannu. ya'dauki Wayar. cikin zafin zuCiya DA bacin rai ya ce wohoho rikita rikita akwai wasu report na document DA nake aiki akansu kuma ran Monday ake buqatansu wlh shiyasa vanajin Zan Iya muku alqawarin yin post gobe Amman me I promise idan na kammala DA wuri the did will done trust mered a profile . birnin gayu chapter28. yanxu kuma me zakace Allah ya kamaka KO yanxu dinma sharrin nake maka me hoton matata yake a wayarka ?Ina ka samu hoton deeda?Dama amanata kukeci deeda ce ta vaka hotonta shine kuke neman haukatani don in rabu DA ita ka aureta?sister kinga mijinki KO?so yake ya haukatani ke kuma ya kasheki DA (cancer) donya auri deeda sabeer Ibrahim ya fada cikin qunar zuci nasan na maka laifi aje hoton matarka a wayata Wanda son zuciya ya jawomin Amman deeda bata DA masaniya sannan karka kuskura ka doramin sharri kamin qazafi ta yaya na haukataka ?ta yaya Zan kashe Farida? matatace Ina son ta,,,,,,,, karya kake baka sonta sabeer ya fada a haukace yayinda ya chapko wuyan Ibrahim yau sai naga bayanka tuni ya haukace musu a wurin Farida tasa wani ihu tare DA janye sabeer ta fashe DA kuka ya isheku haka ya isa tasa kuka DA karfinta deeda dake tsaye daga ciki ta sunkuya ta Kama Kai tana kukan baqin ciki shi kenan deeda kin hada fada kin raba mata DA mini kin hada yaya DA qani fada tasa kuka mai qarfin gaske saber ya zanyi na fada maka bani DA wata alaqa DA Ibrahim saina mutunci nasan cewa DA naso Ibrahim Amman daga baya komai ya canja Kai nakeso bayan Kai bazan Iya sake rayuwa DA wani namiji ba idan har inada allergy dakai na yarda na amince in zauna in mutu a gidanka inhar zaka jure ganina a mummunan surata saidai bazanso Inga ka haukaceba sabodaniba Zan fita daga rayuwarku ya zama dole inbar birnin gayu ta fashe DA kuka tana kimtsa jikinta taji wani irin kunar zuciya Mai hade DA amai yaxo mata DA qarfi ta rinqa sheqa amai cikin wahala gaba Daya taji qarfinta ya qare Amman bata FASA niyyarta na tafiya ba a hankali ta lallaba tabi ta dayar qofar ta fice tana kuka batasan inda zataba batasan Ina ta nufaba wayyo Inna Allah yajiqanki DA Rahma Inna yau dunya taimin zafi ya Allah ka taimakeni innaje gidan banana dawo Dani zaiyi nan ta samu gindin wani bishiya ta zauna tayi kuka har taji ba dadi a BIRNIN GAYU kuwa fada ya kaure .lokacin ‘da Ibrahim'ya' yi kokarin. taBa Farida «don ya lallashé; ta; ya kuma‘ ‘mata‘ bayani, don-ta'fahimce shi,“amma " ‘hakan ‘ bai‘ ‘samu ba Don' kuWa Wannan' karon Farida "ba ta Saurare shi'b'a, Wani- ‘ mugun', kallo‘ ta masa cike 'da tsana da“ Bacinrai,tace‘.‘_ ‘ "Ba abinda za ka cemin in saura're' ka,ko fahimce' ka'.~ Tun tuni. ya kamata . na fahimci cewa‘yanzu kai ba ka damu da" . kowa ba sai ‘ Deeda. Ibrahim; ka daina damuwa ‘dani tunda da Deeda ta Shigo ray'uwar ka, _ba_.- ka damu 'da rayuwar kowa ba, ba ka 'damu da farin‘~ cikin-kowa ba, ba'ka damu da lafiyar " ; kowa ba' sai nata. Kanina yana fama da rashin lafiyar' kwaKwalwa' ba ka. damu da' ' ’ka nema‘ mashi magani k0 biriciken mene' ne ’ba, matar- ka tana dauke"“ da babban _ ciwo wanda‘ zai iya' kashe ta (any' . moment) amma ba 'ka .damu 'ba, sai. Deeda. ce ka dage ka binciko ciWon ta- da dalili'lin sa, Saboda‘ita kake so, ‘ita kake; - da gani, ba'ka damu dani da Sabeer ba. : Ibrahim, ka ci amana, ‘ka Ci amanar yarda, ka ci — amana ta. Sabeer... Sabeer.,." Sunansa take ki-ra tana kallOn sa tana hawaye, maganar' ta carke, 'daga ‘ Karshe ta fadi a sume awurin _ A rude suka yi aSibiti' da ita zuwa (emergency), Sauran likitoci ne, suka rufu ‘ :akan ta ana Kokarin ceto ran ta,» Saboda ‘ "yadda numfashin ta ke daukewa Daga ' Sabeer har~ Ibrahim sun kasa Yin komai, komai 'suna cikin dakin amma dukkansu ba wanda ya iya mata komai, ' , Ibrahim jikinsa’ da hannun sa sUka 'dinga. rawa, balle Sabeer, da ya kasa zama a dakin, ya fito yanakaiwa da kawowa, tausayin yayarsa da halin da’ take ciki ya ‘sa 'shi kifa kai’ a; bango yanata kuka, ,yayin da yake ganin laifinsa ne ' da“ ya dagawa Farida hankali.. ~ ‘ ' ‘Ya fashé' ‘da kuka; "Ya Allah Ka kawo mata 'sauKi daga wannan‘tsanani da " ta tsinci kanta"a ciki. Ibrahim; ne ya‘zo yana qokarin' lallashinsa duk. da yana jin nauyin sa da kunyar‘ abinda ya faru a tsakanin su-bai Kyale 'Sabeer din ba, Saboda' yana‘ bukatar‘ . kafadar da ,Zai- kuka, duk da, shima ya- " . san ‘ yana buKatar ‘ kafadar Sabeer din” ya fiddah hawaye k0 zai samu‘ ya rage nauyin zuciyar sa.’ ' " . , Sabeer»-tun yana ture" shi harya- "hakura ya fada jikinsa ‘Suka rungume juna‘ _ suna ‘lallashin juna, daga ’bisani 'suka'_ {Nufi masallacin =asibitin,‘ Sukai alwala,.- ~ ,suka hau. yin sallar nafila’ don nemawa ‘ Farida ' sauki ' tare da' _’kansu ga ' Ubangiji Allah Madaukakin sarki; ‘ ' Sunanan. zaune suna addu'a ‘ wayar Ibrahim _tayi' Kara, yayi saurin dagawa' " ganin daga cikin ~asibiti ne. A nan aka fada masa cewa an fito .da Farida, tana I,c,u Tare suka _-yi ciki da ‘saurin su, suka samu ta‘na bacci. Nan Sabeer ya zaUna ya kifa kai a gadon da-take kwance yana zuba ~ .haWaye, yayin da yake tunanin Deeda, ~ ‘ .ina take?'A. wanne ha'li take? Kewarta yakeyi DA dausaya mata ' "Deeda ki yafe‘min, (I made'our lifes_miserable)NASo kaina DA yawa ; in bar ba zan iya zama dake a yadda. kike ba Bani da right) din' cewa. ina s0n ki, Idan har ni ciwo’ ne ~a gare'ki_ .. ya zama dole in rabu da ke don'ki 'samu " lafiya, Duk yadda na kai da sonki . ya Zama dole inrabu dake, koda kuwa' . mutuwa zanayi don . rashin ,ki"; Hawaye masu dumi suka dinga fita‘ masa‘. ‘ Haka‘ ne.ya kasance, da Ibrahim, ya, runtse ido, maganganun Farida na yawo a", kunnen sa. Yayata ki yafe min in kina tunanin nafi damuwa da Deeda akan ku.‘ Na 'san ina kaunar Deeda, amma bani da niyyar raba ta da Sabeer k0 wata .manufa, ina Kokarin rike amana ne‘ da alkawarin da na yiwa Inna na. kula da Deeda. Sai dai hala .na bari kulan da' nake mata ya 'yi yawa har yasa ki ka soma tunanin ban . damu da kuba sai ita;.."' Shigowar sauran lilkitocin ya katse ‘ shi Ibrahim ya mike‘ yayin da-Sabeer yasa musu ido ” yana Sauraron me za su ce? Dr. Nasir ya kalli Ibrahim ya ce.'.. "’Likita, ya .aka yi ku ka yi -irin' wannan .sakacin bayan kun. san irin ciwon. da take famada‘shi .(its very important) , ta dinga shan magani, _tana'.samun kula na ' musamman? Amma kun' kyale’ta, ba magani, ba kula. (Stress). ya mata yawa,- dole jikinta Yayi tsana-ni' now, she .is critical); Munyi' koKarinmu,~ ~sauran.sai muyi addu‘a mu ‘barwa'Allah" . " Nan suka qara dubata, sannan suka sa kai suka fice"Inna illahiwa- inna' ilaihi raji'un, _ Ibrahim “,yake’fadi a" ransa, tare da: kama" "' hannunta yana hawaye "(I am sorry) Farida, ki yafemin nayi babban. kuskuren dabazan taba, yafewa kaina da kaina ba haka :.suka.zauna zugum suna jiran tashinta "tare da; addu'ar ,Allaha Ya bata Iaflya. _ta fita daga danjar da ta shiga KoWanne (second) da minti dana Sanin. 'abinda sukayi yana cinsu. ‘ ,.'_'Deeda zauné a gindin bishiya tana ta Zabga kuka, “tunani kala Kala a ranta ga ‘dare ya .sako kai, -_tSoro DA fargaba ya dinga shigarta,tunanin inna da’keWarta. ya din ga ‘ Shigar? ta ta“ rasa: abinyi “Tana- cikin Wannan hali ‘ta‘ji’an dafa ta, ta dago~ ' - kai -da ~ ‘sauri‘» a- tsorace Wani - ' mahaukaci _ ta gani ‘tsaye yana dariya, da fuskar sa mai ban’sorO "Me. "kike a gida- na? Ko 'kece mata ta da ta gudu? Dama‘ na‘: jima‘ ina: nemanki ya Cafko hannunta ’ ‘ ta Saka‘ "wani irin Kara tare‘ da kokawar Kwacé hannunta, " wanda ’sanadiyyar haka ya ji“ mata‘ciwo, ..Da Kyar ta samu ta fisge hannun ta! ruga ag'uje yana binta, tana‘ gudu tana ihu, da- ' Kyar' ‘ta samu ta Bace masa ta ’Buya’a bayan. wata _mota;Bayan ya juya_~_ ta? tsuguna ‘tana haki' tare; da. rushewa, da kUka .wayyo Allah rayuwa, ina Zan sa ._ kaina?" nan :ta samu gindin wani shago ta zauna, ta roke su bata (pure water) ta sha, sannan ta watsa a fuskar Tana nan‘ aka kira sallah', jama'a suna wucewa suna kallon ta, ' saboda bakin hanya ne, har masu shagon suka rufe, aka watse, wuri ya soma duhu da shiru Hakan yasa 'tsoronta ‘ya qaru, ta miqe tana juye- juye; tana tunanin‘ abinyi; ‘ ba ta ankara ba ta ci karo da. mutum, ta- . ‘ ' juyo da sauri tare da daga kai. TabaWa 'ta . ' gani, tsaye a gabanta, tayi saurin fadawa ji-kinta, 'ta, .qankame . ta tana" kuka da ‘ .Karfinta. Tabawa ' ta matukar tausaya. mata, 'haka ta ji kukanta ya karya mata ,Zuciya, ' itama ta'soma hawaye, ta ce. ’. 'Deeda, dama‘ da- gaske- kedin ce ' a- wurin nan? 'Dazu dan wani .maKobCin’ mu‘ ‘ké ce ‘ min "ya .ganki, da‘ far‘ko ban 'yarda; ba, amma ganin yadda ya dage ya'Sa nace bari inz0 induba da idona. Deeda me ya faru? Ya aka yi?"’ .A Cikin kuka ta ce,; "Tabawa dogon labari ne" . Nan ta ja hannunta suka' tafi gida, har wannan lokaci‘ Deeda kuka take, tana bawa Tabawa labarin abinda ya faru. Tabawa ta tausaya mata matuka, tace."Deeda, baki'kyauta ba, ina da rai, ina da lafiya ta a garin nan ba za'ki zo‘ inda nake ba? Kin manta lokacin rasuWar. Inna na ce miki. ki dauke ni kamar kakar ki, zan' miki duk abinda Inna zata miki? Akwai ‘ mutunci ' da ,. zumunCi Sosai tsakanina ‘ da ' Inna". Deeda ta ce, "Kiyi 'haKuri Tabawa, ba a ' hayyacina,nakeba kwakwalwa ta a cunkushe take,-ban san. abin yi‘ ba. Na rasa me ke min dadi, rayuwa ta’ min:zafi da qunci Ta' Kara fashewa' ga kuka, daga nan ta Bige da amai, sai da tayi ama'n ruwan da ta sha—tas,” har ta rasa=abin amayarWa, ta kama'ciki 'da kai. ‘ ' . . Tabawa a rude ta fita' ta kira' wata makwabciyar Su da take (nurse) ta zo ‘ta duba 'ta, nan ta tabbatar musu ‘da ‘cewa .. Deeda cikine 'da‘. ita, kuma bata da'wani ~ qarfi'ba ruwa a jikinta," tana bukatar drip. ' ‘ Cikin .gaggawa Tabawa ta. flta a rude ta nemi (taxi),- sai asibitin'-Malam ,Aminu‘ , ‘Kano.’ "A nan. akai mata Karin ruWa; ga amai yaqi‘ tsayawa;_ ga ‘-‘matsanancin ciwon 'kai. Haka Tabawa ta' ' ‘tsaya akanta tana riqe da ita, tana matsa .- mata kai har tayi’ sa'a aman “ya .tsaya, ‘ bacc'i Ya dauke “ ta* " ' Tabawa ta zura mata ido tana kallon ta cike da'tausayi.A asibitin su_ Sabeer kuWa ,wurin‘ ' Karfe ukun dare" "Farida ta farka ta ga Ibrahim da ’Sabeer, Ibrahim na' zaune ta wurin kanta rike da hannurita, ya kifa kai, Sabeer kuma ta Kafafunta. ' "Ta. kallesu daya ,bayan; -daya, zuCiyar ta cike ‘da tausayin su da kuma tausayin kanta. Ibrahim ne ya soma_._,dago kai suka hada ido; "Farida". Ya'kira. sunanta. ' . »Tsananin 'kunyart‘a. ya _sa ‘shi kau da kai; ta’kira sunan shi'. ‘ ‘ ' "Ibrahim,juyo ka’kalle ni".kara sunkuyar da kai: yayi, nan ta sa ‘ hannu: ta_ dago fuskar sa ya kalle »_ ta, hawaye ya gangaro maSa. "Ki yi haKuri Farida, ni mai laifi ne ‘ agurinki". ‘ . tai- murmushi,‘ Kayi hakuri Ibrahim, nice " .mai . laifi.Na karya alkawarinda na maka na cewa zan kula. da kaina sannan' bazan taBa bari' 'wani sabani k0 rashin fahimta ‘ ya shiga tsakanin muba, Ganin hoton Deeda‘ a (wayar ka yaSa‘ kishi ya rufe min ido, na manta kaina, na manta me nake yi~. 'Zafin zuciya shi ya sa na manta‘dukkan sadaukarwar ~ka. 'gare ni da Kanina da ma BIRNIN ; GAYU gaba daya, ,na manta‘da ’ceWa' 'tsakanina ,da Ibrahim: abota ‘ce da mutunci tare da girmamawa, .na manta cewa‘, kana. :(respecting) ;- dina ina (respecting) din ka. Haka nan ka’min sadaukarWa da yawa Wanda nima ya kamata nai 'maka. Na . manta mijina shima Zuciya ce dashi yana da (feelings) da ; (emotions) akan Deeda. Na manta‘ka so ‘ ,Deada, Deeda ta so ka tun da farar safiya, ‘ don haka‘ zuciyar ka ba zata jure ganin Deeda cikin tashin hankali ba. Na manta ‘ lokaci na farko‘ a rayuwar. mu da ka taBa~ yiwa ‘kanka- Wani abu, Ka yafe? . min ‘- Ibrahim"; HaWaye ya gangaro masa, ya ce (please) Farida kar 'ki ce_ haka,' 'na amince da nayi kuskure na ajiye hoton matar Saber‘ a Wayana', don haka. duk abinda ke k0 Sabeer ku" kayi dai dai ~ ,ne. Farida ban 'taBa ‘tunanin raba Sabeer da Deeda ba,‘ ban» 'taBa 'kOda' mafarkin mallakar ta ba. Deeda ta jima‘ da mutuwa a rayuwata, sai dai na binne ta a qarkashin zuciyatané sannan ina 'amfani da hoton tane ~ (to comfort me in-my trouble' time) duk .da nasan hakan kuskure ne da laifi :babba. Farida, na rasa me yasa zuciyata ta kasa,'duk juriya; ta (I cant get over her ) 'musamman in na ganta cikin damuwa tashin hankali. Amma dukda haka Farida- (I swear I do Care for you) da Sabeer Dama nayi tsammanin in na samu maganin' ciwon Deeda‘ zamu yi maganin matsalar Sabeer; za su’ zauna 'tare har abada ba tare da'wannan matsalar ya sake tasowa,ba shi yasa na‘dage, Sai dai nayi kuskure, garin‘ magance matsalar Deeda da Sabeer na_ manta kula da lafiyar mata ta, ki yafe min Farida". "Ibrahim ba' ka da. laifi, ‘ ka yi; haka ne saboda kana, tunanin zan _iya kula da kaina a matsayina na babba, kuma likita, wacce ta 'san muni da illar ciwon da take ' dauke da shi". ’ ' ' Sabeer. kansa 'kife yana jinsu, hawaye kawai ke fita: masa, wanda ' _’.danshin hawayen ya taba'mayafin da‘ take- rufe har' ta ji sanyin sa a kafar ta. Ta kira sunansa, murya Kasa-Kasa ta ce; "Sabeer, yau' Sister kake . Boyewa haWayen ka? Sister'dinda‘ kake kwanciya kana kuka a cinyar ta?" ’ Ya dago kai fuskar sa jawur, ~idanun sa sun rine ya“ hau gige fuskar yana kakalo 'murmushi, ya ce "Sister, ~ba kuka nake ba, bacci nake tun dazu. Kin tashi? Sister ya jiki?" Ta yi murmushi tace, "Na ji dadin , ganin ka haka ‘Sabeer, ka fara' koyon’ ‘ hakurida juriya akan: rayuwa Ganin ka a hayyaCin ka Ya sa ni farin. ciki, sai dai'. bana son ganin hawayen nan a .idonka‘".' -Ya 'matso dab da ' ita, ya kifa' 'kai ., yana kuka.“ _ ‘ - ,‘,'Sister kiyi hakuri, .(I trouble :you alot)'ba zan' sake ba, Sister ni kaina ba na so in ganni haka, bansan me yasa haka ' ke,faruwa_daniba_". ' ‘ - . "Sabeer, ka daina wasa da addu'a, a, duk lokacinda kaji haka ya taso ma ka dinga addu'a kana kiran sunan Allah, ’kar ka bari zuciyar ka-ta fi jarfin ka. ,Sannan ‘ba‘ Deeda ba, kowane irin» halitta za. ka gani ka daure; ka jure, kar‘ ka kau da kai, (you will get over your fear)"; ' _"Insha Allah Sister zan'yi kokari, zan ' jure, 'zan gwada (just be fine) ki. samu sauqi mu koma Gida nayi alqawarin zamu rayu kamar DA tayi murmushi tana kallonsu ita kadai tasana abinda takeji tace Ina deeda zura mata ido sukai ba amsa itace ta amsa musu bakusan inda takeba KO?ta kallesu kafin kudau wani alqawarin Ku koyi cika Wanda kuka dauka Ibrahim yace karki damu nasan deeda tana Gida ka tabbata? in deeda na Gida ba zatayi qoqarin biyoku asibiti ba?zuru zuru sukai suka kasa bata amsa kiran sallar asuba ya katse musu hirar suka tashi a tare zamu shiga masallaci Ki kwanta Ki huta har sunkai kofa tace ibrahim inason ganin deeda DA safennan zaka kawota? ya gyada mata Kai alamar eh suka fita yayindata rintse ido tanajin wani iron ciwo na cinta a cikin jikinta washe gari DA safe jikin deeda yai mata dama dama taji sauqi DA qarfin jiki don' har an sallamesu sun dawo Gida tavawace ke kula DA ita KO wanne motsi sai ta mata sannu hakanan daga taga ta Fara tunani tana hawaye zata Fara mata nasiha tare DA bata shawarwari DA tuna mata cewa a halin yanxu ba ita kadai bace tana tare DA juna biyu wannan yakan bawa deeda kwarin gwiwa hartadanci abinci yayindata kwanta kamar tayi barci tunanin sabeer ne kawai a ranta; ' ‘ 'Al'amarin Ibrahim da? sabeer kuwa sun ‘bincike birnin GAYU "sama da Kasa, ba Deeda. A bakin- masu gadi suka samu labari cewai ‘ai ta—fita tun jiya ba ta‘dawo ba. ; ‘ Nan da 'nan hankalin‘ su ya_ tashi, shin ta ina ma ‘zasu fara neman ta. " - ' Sabeer ya shiga tsananin rudani da ,tunanin ina Deeda ta ta shiga Ba dai kauye ta kom‘a' ba?"Bai'bata.lokaci ba- ya' zarimota ya nufi kauyen su ba 'tare da ibrahim ya saniba. - "Deeda, yau zan fuskance ki k0 da mutuwa zan yi don tsoro, zan ‘fuskance ki, in rungumeki' Ina matukar qaunar ki - a rayuwa ta Deeda".‘ Haka ya dinga surutai kala-kaIa 'a rans'a, duk da' zuciyar isa tana shakka da tsoron haduwa da Deedan". " ! Ibrahim kuwa yana' shékkar zuwa ya fadawa Farida basu .ga Deeda ba, don haka ya wuce gidan ‘mahaifinta'bai Same ta ba tunanin gidan' Tabawa ya fado masa; ya'wuce unguwar su Tabawa. .Ba karamin farin .Cikin ganin Deeda ' ya yi ba, tana‘ ganinsa ta Bata fuska; .kaga ka tafi Ibrahim,- ba zan -' koma ‘ ba Deéda, ki saurare ni". -;'Bazan saurare ka ba so. ' kake naje, Sabeer‘ ya ganni ya ’._samu .(attac)koso kake Farida “ta ganni ’ in tuna mata da Bacin ranta?" ‘ ‘ ‘ ....’-’Kin.gama?".‘Ya fada yanakallon ta; ‘ "In kin gama sai ki 'saurareni‘.‘ ‘ Farida', keson ganin ki, tana kwance a. gadon asibiti jikinta ya» yi tsanani; .tana * Son ganin ki. (Please) ‘Deeda, karki ki.Ta fashe da‘kuka,‘Ka ga abinda‘na jawok0?" . "Baki jawo, komai -ba Deeda,’ wanan‘haka Allah Ya “hukunta, kaddarar mu ba,a”hannun mu take. .ba. (Please) Deeda, ki daure ki je'kiji abinda zata ce?'_' .. ’TabaWa -tasa baki, sannan ta‘ " mike suka fita. Har‘suka isa. asibitin ba Wanda-ya cewa kowa; komai. Suka samu ‘Faridan Kwance idonta biyu, Deeda.tazura mata'ido, ta :fashe da '- . kuka, a' lokaci guda’ ta rame, ‘tayi baKi, ta flta haYYacinta; . Faridan ta ‘miKa mata'hannu alamar tazo ta isa garé ta ta riqe 'ta tana haWaye. tace "Karkiyi kuka' Deeda, insha ‘ Allah zan samu sauqin halin da. nake ciki ganin kin zo kiran da nake- miki, hakan-yana nufin kin ‘yafé min, ba> kya fushi :dani": ' .cikin . muryar kuka ta'ce "sister; ban yi fushi da‘ keba sai’dai kaina da na shigo _ tsakaninku, na ‘ wargaza komai": "Baki wargaza komai ba Deeda, » kinyi iya qokari akan mu; sai dai kin, san .halin rai da zuciya irin 'na mutum, idan ba an dage ba sai mutum ya bari zuciyar sa ta fi Karfin sa, kamar _yadda ya faru damu'a‘yanzu" .Deeda ta kalle ta, _ta‘ ce: "Sister, kar ki damu, komai zai dai _ daita, zan zauna da Sabeer a kowane hali. Sister, kin "san zan cika miki burin ki kwanan na? Ina dauke da cikin ‘wata‘ guda, Insha: Allah; nan da watanni masu‘ zuwa zaki ji kukan- jariri k0 jaririya a BIRNIN GAYU". “ Wani irin murmushi ta saka har tayi yunkurin tashi, sai dai bata da karfin yin hakan. ._ ’A tare'suka mike Ibrahim da Deeda' suka gyara mata kwanciya, Deeda ta ce. Si‘ster, ba sai kin tashi ba._Naji dadi kWarai da na samu dalilin 'sa ki farin cikin; ‘ Ta yi dariya cikin murna, tace "Kwarai [Deeda kin sa ni "farini .fiye da tunanin ki, dan babyna Sabeer‘ zai ' zama baban baby, (finally) Deéda'kin mai_ da; Sabeer babban mutum. A‘ duk lokacin da zai ga dansa 'ko diyar sa' .zai fahimci cewa yanzu ya girma. Allah ~Ya baki laflya _‘ Deeda,. Ya Sauke ; ki lafiya Na" tabbata zaki "mai da abinda ‘za ki haifa kamar ki (very strong) wanda zai iya ‘- ' fuskantar dukkan wani tsanani da tashin hankali na rayuwa, zai samu tarbiyya " . daga’ gun uwa ta gari; Na; godewa Allah‘ da Ya cika wannan buri. nawa; na. - gode Deeda. ' " '_ tayi murmushi tana kallonta ‘yayin‘ da Ibrahim ya kasa 'daga kansa akan Akan‘Deeda, ya kira' Sunanta ‘ yana mummshi', yace Ina tayaki murna deeda yau an wayi gari kin zama uwa saber ya zama uba me yafi wannan farin ciki a garemu ? Farida tace kaima ka zama baba tunda dan sabeer da deeda dankane ya girgiza Kai gamida murmushi yace kwarai kuwa hakane sister (infact )zanzo dansu fiye DA yaddah zasu soshi Farida tayi dariya tace nasani kwarai Ibrahim ta kalli deeda tace saiki dage DA kula DA kanki cin abinci mai Gina jiki na sani sister deeda ta katseta nasan yaddah bebyn nan keda muhimmanci a rayuwarmu duka don damage tinzz in page 153 maida ni mace, yau an wayi gari ya- mai . . "da' ni uwa Sister Saber ya gama min .komai a rayuWa, don: munada (Allergy) da ' 'Sabeer ba zai‘ 'hana ni zama da :shi‘ -da 'rayuwa da shi ba. (I will be with him until the’ very end) ainsha~ Allah". ' Daga ita har Ibrahim kallon ta suke; - suna' saUraron ta, suna ganin yadda tayi ‘ , nisa a shaugin'son Sabeer.‘ Ta kalli Ibrahim tayi. murmushi; tace' "Kaima ka taba fadamin nida Sabeer muna da (Allergy) da juna, 'DA mun hadu sai fada? Ka ga yau maganar ka tazama‘ gaskiya".~ ta fashe DA kuka inada (allergy)da mutumin da nafi so a; rayuwata Ibrahim ya kau da kai', saboda‘ ba " zai jure ganinta'a‘ haka ba; ‘farida ce tasa hannu ta shafa ta, ta tace‘Kiyi haquri Deeda, na' ‘fahimci?’ halin,da’ kike ciki, na fahimCi son'da'kike' ~ ' yiwa Sabeer. Deeda, ba'a rayuwar aure a 'haka, sannan wannan abinda ki ka fada . ‘ba shi‘ ne maganin. matsalar, nan :ba. Na . ’farko Sabeer bazai taBa son wata. har ya“ auro ta bA , musamnian ma in yana tare da " ke .SabOda bashi da‘sauran sOyayya ko' :sha'awa da- zai yi‘Wa ‘wata mace; Sannan ' keda ace yayi auren‘ ma" ta yaya zai. iya =biyawa daya matar buKata ya sawa matar : da yake matukar so ido? . Sannan Deeda, gidan auren da ba a 'raya sunnar Ma’aiki masifa‘ da hala'i sun dinga sauka a gidan 'kenan, shaidan' zai shiga tsakani, ya 'kawo balai, .zargi da" rashin fahimta a tsakani ba 'zai barku; ku zau'na lafiya ba. Yadda ki ke tunanin abin ba sauKi bane; ‘haka‘. rayuwar- take ‘Don haka Deeda maganin wannan matsalar indai 'ba ku samu maganin ‘da .zaisa ku, zauna da juna ba‘ ku sami lafiya, ba. to rabuWa ya > ‘ .zama: ‘ dole". Deeda ta zaro ido taha kallon ta,!_Farida tace ' "Deeda, na san ’ba abu mai sauki bane, amma ya zama. dole yin haka’, don. kade dukkan wata fitina 'da“ gujewa faruwar ta.Ki min alkawa’ri in har ba a sa’mu magani ke da sabeer ba zaku- rabu,‘ za ki auri Wani, kiyi rayuwa mai kyau, mai ma'ana".‘ . "Sister baby na". Deeda ta fada Cikin ,rudani}. "Za' ki kasance da babyn .ki duk‘ inda 'ki ke, nayi alkawari, saura ke ce (Please) Deeda; ba na son ganin Kanina (doing crazy things)" Nan hawaye ya soma. gangaro mata ba kaKkautawa, murya kasa-Kasa tace. "'Nayi alkawari"; "Na gode‘Deeda ‘ Nan ta mike, ta ce. _Sister,” "ni zan wuce". _ Tana shirin juyawa ta jiyo.muryar‘ Sabeerna gaiSawa da WaSu. Zuciyartace_ ta 'tsinke‘, .tayi, ‘saurin shigéwar bayan labule ta Buya dai ,dai lokacin Sabeer. ya turo kofar dakin tare da yin 'sallama. A tare suka amsa masa, ya .kalli’Farida.,Sister, ya jiki Tana masa murmuShi._ .tace Da sauki Sabeer, ina ka. shiga- ne Zauna, dama akwai maganar da nake 'so muyi Ibrahim ya kalle shi, "Yanzu' Deeda ta tafi Dama tana nan, ne' na tafi wani wurin nemanta?"‘Farida tace "'Neman me kake mata? Sanin kanka .ne~ ba- "ka ‘iya jure ganin Deeda ciki'n wannan halin";~ ,Ya kalle‘ta ya kauda kai. "Sister,r (please) mu ; bar wannan maganar". Sabeer bani, da lokaci,‘ ya“ :zama dole muyi magana ba batun wani Boye- b0ye :ko kau da zance da gudun sa. Sabeer, .ka san ciWon dake tsakanin . ka da‘ Deeda, da kuma matsalar wanda ya . kusa haukata ka. Sabeer, duk yadda ku ka kai ga son juna, zaman ku tare cutuwa ne ga junan .ku, don haka ‘nake so na kawo 'qarshen: _abin nan, (free her and let her go)". ‘ Zaro“. ido yayi yana kallon ta, yanayin faskar sa' ta canja, ya ‘ riko hannun ta. (Please) Sister, kar ki ce haka‘,‘ zan yi komai a'duniya amma kar kice in rabu da Deeda Ya durKusa a gabanta. please sister zan jure zan daina tsoron; ta. Sister, =‘bazan ’qara da gawa kowa hankali ba, (I. promise), . Uncle Ib, ka fadawa Sister‘Deeda rayuwa ta Ce (I cnt do 'withOut her "'Sabeer, Saurare 'ni". Ta‘ fada cikin tausaya masa, har" yanzu? Sabeer na cikin gigin son Deeda, ta ce. 'Sabeer, kar ka zama mai son kai. Ka manta me.'(result): din Deeda ya ce? Kana da (Allergy) da ita,» duk lokacin da‘ jikin ka ya gogi nata ciwo me; a *duk lokacin da ruwan jikin ka ya shiga jikin ta guba ne a- tare da ita.‘ Sabeer ba Karya a- ' ciki; kaga.(result)‘din da idon ka. , ' Haka nan kaima‘ Kwakwalwar ka bai iya daukan‘ganin Deeda cikin wannan yanayi, ya zama dole rabuwa HaWaye ya gangaro' masa,‘ "Sister, ba zan taBa ta bataba, zan ajiyeta a .gida .ina kallon ta, daga nesa, 'ba zan bari ta cutu ‘ba. (Please‘) karki .raba ni da” bugun zuciya 'ta farin ciki na da sukuni 'na". 'Idon ta ya'kada ya yi jawur ta Ce. "(Dont;. be stuborn)‘ Sabeer kayi“ yadda na ,ce‘ shi- ne ', mafi alkhairi, a‘ rayuwar ku.‘ Sabeer, ya .za -a‘yi,ka‘ Sawa matar ka ido? 'Ka daina mata magana ka daina ,yarinta mana yanzu- ka girma, kai“ babban' mutum ne; Lokaci ya yi'da za ka' yarda da gaskiyar rayuwa, ka.’ fuskance; ta, kuma ka- _,amince da: .duk ’abinda‘” ba ka samu ba. Ba dole ne kullum mu samu abinda‘: muke so a rayuwa ba.. Ka' godewa; Allah da Ya barka' da rai da lafiya'. ‘Ya mike daga durkuson da yayi, ya‘ ' ce "Naji Sister, zanyi amfani da shawarar ki Sabeer'kalleni' . Suka~ hada ido,‘ idanun sa jawur kamar gauta,.ta ce "(Promise your dying Sister that you will be fine)", . . ‘ ' ’ "Sister ki daina~ irin‘ wannan maganar, ba abinda zai same ki, za ki samu sauki insha Allah". ‘ - "Naji Sabeer,‘ amma duk da. haka ina son alkawari daga gare ka (that you will néver act crazy again)": ‘ - "Na yi Sister, na miki alkawari (i will be strong)". - "Sannan ba zaka sake fada da Uncle‘ lb ba. Ina s0 ka fita daga rayuwar Deeda da Ibrahim, ka barsu‘ tare 'su rayu (as a happy family)". Zuciyar sa ‘ya- ji tana bugawa,~ hankalin sa ya tashi, Ya ji numfashin sa na shirin daukewa. Ya mike zai fita, ta jawo shi; ' ~'Ina sauraron ka Sabeer". Ya juya kai Yana- hawaye, "(Please) my "little, bro, ka sa‘mu wata (marry; her and be happy). Matsalar ka da'Deeda 'ya isa haka,‘ (please am sorry) na san ‘maganganu na sun‘ Bata' maka rai, ‘ba masu dadi bane, «amma kuma gaskiya 'ne Sabeer". , ’ Runtse ido yayi “yana jin Wani irin 'abu a zuciyar sa; kirjinsa ya masa nauyi, ya daure ya juyo ya kalle ta; Ganin halin'. da take Ciki ya- karaya, yasa jikinsa ya yi ‘sanyi. Tana‘ cikin tsananin .Ciwo, Ibrahim rike da ita, shi' kansa kalaman ta sun girgiza shi. ‘ ' Hawaye ya zubowa Sabeer, ‘ya. matso'. kuSa' da, .ita {yana sha‘far kanta, ya ce; .-anything for Sister) yadda kike so haka Za a yi"." ' Da Kyar ta iya bude baki ta ce. "Thank you) na gode,'daga yanzu na ga ka fara cika alqawari,~ ka zama (strong).Na san yadda kake ji a wannan' *. lokaci, amma ka samu karfin zuciya. Bani da sauran damuWa a yanzu, sai kuyi min fatan kyakkyawan qarshe, nema min gafarar Daddy, Momi da kowa, da- sauran 'yan' uwa". ‘ Ta kalli Ibrahim dake rungume da~ ita yana hawaye, ta ce.. . "(Please)' Ibrahim (marry her and make her happy)"., Sabeer fita yayi da sauri yana kuka, ” yayin da- Deeda ta tsuguna cikin labule ‘tana ta kuka kamar za 'ta mutu don tsananin damuwa da tashin hankali... . Ibrahim duk'dauriyar sa sai da ya fashe da' kuka, ta katse_ shi. '. "Kar kayi kuka; kai mijina- ne, ina murna zan mutu ‘ina tareda mijina, zai sani cikin kabari, zan mUtu mijina ya. yafe min, kuma ya .yarda ‘dani. Ina fata' da addu'ar Allah Ya yarda dani, ya yafe min kurakurai na. Ibrahim, kar ka manta ka aure ta, kakula da ita da danta, in Sabeer' ya samu lafiya ka dawo masa 'da dansa Wannan Ciwo' nasa na KwakWalwa ka taimake shi ya samu lafiya, in har kaga ya‘ - .nutsu ya zama babban mutum, yayi aure, “ya soma bambance tsakanin mai kyau da mara kyau, ka dawo masa da dansa, ka kawo masa ya ga gudan jinin sa. -- Ibrahim, na damka amanar Deeda, abinda za-ta haifa da Sabeer a hannun ka, kar ka barshi ya haukace (dOnt let him live in vain) .kayi Kokarin sa shi yayi” rayuwa mai ma'ana kamar yadda kake yi kullum, Na yarda da kai (you can do it)". ; ~ Rungume ta yayi sosai yana kuka, . yace "Na ji Farida, insha Allah zanyi, iya ’ Kokarina". ‘ Murmushi tayi ta lumshe ido' hawayena zuba, taCe." .Wani ,irin sukuni nakeji yana ratsa ni da nake kwance a 'jikinka; duk da Ciwon da nake' ji kWanciya a jikin‘ ka mijina Ibrahim‘ ya kawo min . sauqi da sukuni, na gode". ‘ Kuka yake, ya rasa abinda zai ce, ' sai addu'a yake ta tofa mata. ‘ ‘ A hankali Deeda taja labulen ta fito, ta tsaya tana kallon su na 'yan mintuna, sannan ta fita da sauri ‘ tana . kuka, ta yi saurin; jan- hijabinta .ta rufe fuskar ta don kar Sabeer ya ganta. Hango shi_ tayi' a wani karamin office ta window, ya rufe kansa yana ta wani irin kuka mai taBa zUciyar duk . mai sauraron sa. Nan ta tsaya tana taya shi kukan, zuciyar ta cike ‘_da tsantsar son-da tausayin sa; ta .ji‘ .kamar "taje ta rungume. shi ta lallashe shi'. Saidai ba" halin'yin hakan, tana ji tana gani ta tafi ta ta bar masoyinta mijinta cikin baqin kunci DA tashin hankali Hmmmm asha karatu lfy crew birnin. gayu qarshe chapter last 29 ~ BAYAN SHEKARU BIYAR _ Kwance yake a dunkule guri guda a - tsakiyar dakin ta KaSa, duk kuwa_ 'da tafkeken ga‘don ‘da‘ .ke tsakiyar dakin; ‘A‘ _ ' hankali ya ji tana, shafar kanSa,‘ a‘ hankali, ‘ ya . bude' "ido yana“ kallon kyakkyawar fuskar ta, tana masa murmushin da 'yasa ya Kara jin sonta na tsuma shi. Ya yi_ saurin yin filo da cinyarta ,tare da jawo hannunta ya hada da ’nasa,-‘ya‘ runtse ido yana jin sonta-na bin jinin-jikinsa. Marya Kasa kasa ya 'ce, ' - "Deeda," 'kinga yadda na dawo k0? Na zama‘ yadda. ’ke da Sister ke so in ‘zama Ina daya' ‘ daga (Best Businesss tycon) na’duniya’ gaba‘ daya, ina rike da babban (Business'empire) ina kula da Daddy; Momi da sauran jama'ar BIRNIN GAYU 'gaba daya.» Haka asibiti duk girman sa- ina kula dashi' yadda ya kamata, haka‘ ,Kauyen - ‘ku‘ ma ina zu'Wa lokaci-lokaci ina ganin me ke faruwa Deeda, kinga yanzu na yi sauki,da karfin zuciya da' Karfin kwaKwalwar‘ ganin abu komaikyan sa da munin sa. ‘Ba ‘na wasa da addni .na (I'am strong enough) da zan iya fuskantar komai, Haka 'nan ina yawan ‘yiwa Sister, Mamana .da Inna sadakatul. jariya, kamar gina masallatai,maka rantun addini, kyautatawa marayu da sunansu. Allah yakai ladan kabarin su. Ina yawan yi musu addu'a, duk da aiki da ya‘ min yawa ban taBa manta ,yi musu addu'a ba Deeda, duk abinda ku ke so in'zama ' nayi keda Sister’nayi, sai dai abu guda na kasa, son ‘wata, mace a duniya. Duk kyan fuskar mace baya‘burge ni, duk yadda mace ta» kai ta kawo bana' sha'awar ta balle in iya sonta . Deeda, ke kadai nake (so: da . sha a Wa a’ rayuwa' ta, (Please be with me Ya rungume. ta Sosai yana shakar kamshinjikinta ' Ta: tureshi "Sabeer, kayi haquri, duk da haka ba zamu taBa rayuwa tare ba,“ na: riga da na mika rayuwa' ta,; ‘zuciyata' .da gangar jikina ga Ibrahim": . Nan ta mike ta janye shi a jikinta ta ficé ya dinga kwala mata kira da kiran- sunanta. ‘ Deeda,’Deeda!’ (PleaSe) kar ki tafl ki barni, Deeda (I need y0u in my life). Deeda! Deeda!!. - "YallaBai! ‘ ’Ya ji* muryar 'Umar wanda yake (P.A') dinsa mai kula ; da dukkan al'amuran’sa na cikin gida da office. Firgigit!‘Ya yi ya tashi' ya zauna, . tare. da 'sa hannayen ‘sa duka biyu ya dafe goshin sa, "zuciyar Sa na bugaWa, zufa ya wanke‘ shi duk ‘ da irin Rarfin A.C dake ' dakin. ' — Shekarun :su biyar - da rabuwa, ~ amma ba daren Allah da zaiyi ya yi bacci ba tare da yayi mafarkin taba. Sabeer ya yi nasarar yin abubuwa da yawa -a rayuwa tun bayan rasuwar yayar Sa- Farida da rabuwar sa da‘. Deeda, amma soyayyar Deeda shi ne abinda ya. . - kaSa cirewa a ransa,-a kullum da ita yake . kwana yana tashi; Duk da abinda. yake yi a rayuwar sa Deeda na zuciyar‘ sa. ' Umar ya kalle shi, yace; ' "Y'allaBai, lokaCin (meéting) ya yi (Clients) suna‘ jiran ka. Kowa ya gama ‘hallara a (meeting hall)", Ya kalle shi. ya 'yi murmushi, ya ce "Na gode, ka je ka kula da'su kafin inzo, yanzu Zan shirya in fito". Ya amsa da,' "To". Ya fice. Yayind a sabeer‘ ya takure. guri guda na. tsaWon mintuna, hawayen son Deeda da tausayin kansa ya dinga zubo masa. Yana da jama'a ~da .yawa, amma yana cikin rayuwar kewa,‘ saboda mutanin ‘da yake tsananin so~ da bukata a rayuwar sa, Wanda ya tashi ya saba .da su ba sa tare da shi,- . Farida, Ibrahim da Deeda sun :maSa nisa, , nisan da ba .'zai taBa sake 'ganin su a rayuar sa ba: ._ . ' Runtse ido ya 'yi yana addu'a don samun saukin halin da yake ciki, sannan ya mike ya nufi toilet ya yi Wanka, ya fito-ya - kintsa’ ya nufi (dinning area) ya ci abinci' sama-sama, ya flta ya ‘ nufi Bangaren mahaifln sa, ya same shi ,a falon sa yana karatun jarida. Ya yi .masa sallama, ya ' 'amsa yana murmushi. Ya dan rusuna ya gaishe shi, sannan ya dauko (first aid box) ' dinsa na magani ya bashi tare da juice, ya, sha. ' farin-ciki, ya ce. - . ‘ "Na‘gode da irin kulawar- da‘ka- ke‘ bani,.duk abinda ‘nake so; kana_ min .,a rayuwa, Allah Ya maka Albarka, Ya baka Yara masu maka biyayya'.' Daddy". '(Please) addu'ar’ ka nake SO amma'~ ban da godiya,‘kai mahaifina ne,.ya zame. min dole in maka biyayya tare Ida faranta ' maka". ,, " Ya Kara“ da cewa; "Daddy, ni zan wucé office 'To Sabeér, Allah bada sa'a. .ameen" Ya fice, mahaifin nasa ya bishi ‘da kallo yana tausaya masa. Ya manta yaushe' ‘rabon' da‘ 'ya ga. murmushin ‘ jin dadi 'kO' farin ciki a fuskar dansa, sai dai'na yéke‘ k0 na dole. Kallo daya zaka masa ka‘ san yana rayuwar kewa, haka nan idon sa da zuciyar .sa na neman abokan rayuwa kamar mata da ‘ya'yansa. - ' Allah Ya dawo maka da farin cikin ka Sabeer,r in ganka cikin iyalin ka, kana Walwala'kafin in mutu". ' ‘ Sabeer bai fita ba' sai- da ya wuce Bangaren Momi ya je ya g'aishe ta, kafin ya wuce, itama tana sa masa albarka. A haka rayuwar Sabeer take taflya a yanzu saukake, duk kuwa irin dumbin dukiyar da suke da shi- rayuwar sa mai sauqice ' . ' Kowa na son sa, koWa na yabon sa, -- saboda taimakon talakaWa da ’ addini da yake. yi, da tausayawa marasa karfl, da yawan‘ daukan” matasa aiki tare da ’yiwa jama’a‘rsa adalci da biya muSu bukatun su. '* * Zaune' take gaban tan-gamemen t.v' tana kallon sa, idanunta jawur, ana hira da ' shi akan (business daga Kasa an sa ’ Sabeer Sulaiman BIRNIN GAYU (The '- richest young 'busineas tycon). Ana‘ hira da' shi a 'wani ,Meeting) da ya;zo yi a London; Ba ta saurari_ me suke cewaba; ita dai fuskarsa take jin kallo‘ ~da .farin Cikin “ganin yadda ya dawo.- Ya samu, nasara da yawa a‘ra'yUWar sa son'sa ' ’bai taba Canjawa a zuciyarta ba ko na daKiKa daya, sai dai'abin’da ya Karu.‘ Hawaye taga-sun soma tsere a idon ta, , wani ‘ 'sabon son sa ya dinga taso mata. Rabon ta da shi ido da ido tun ran data ' barshi a asibiti a Nigeria, tun .daga ranar sai: dai ta' ganshi a t.v, jérida k0 (magazine); "Mama! Mama' Ki ~b0ye ni"; ,‘ Sabeer ne ya taho da- gudu Tabawa na binsa, .dama sun 'saba kullum in za'a masa wanka sai sun yi wasan Boye-Boyen da guje-guje kafin ta kama shi ta masa, Fadawa jikin Deeda ya yi,‘ ya ce "Mama, kinga “Tabawa ina‘ (game) dina ta zo.‘ wai'sai, ta min wanka,.ki 'ce ta kyale ; -ni"..~ Deeda ‘ ta karkata kai,'. ta yi, murmushi,’ ta' kwaikwayi muryar'sa, tace; "Ya 'za'a .yi‘ ince ‘TabaWa ta" 'bari‘ bayan nima ina‘ tsoron ta- kar ta» min bulala?‘ Ba ka ga ,tai girmi ‘Mama’ ba? TabaWa' kamar Mama’ take‘fa wurina, dole-in ji ’ maganarta,’ inaqi za ta min bulala Ko kana so. a yiwa mamanka bulala?" Yagirgi'z'a' kai, ’ya kalli Tabawa. , "Karki yiwa. Mama_'~'na.. fada k0. bulala, bana 'sOn 'ana- yiwa Mama na fada". Tabawa tayi_ dariya, tace "Ai dama 'kai‘ Kazamin miji :ne 'da haka zamu yi auren'ba ka .Wanka? Lalilai kuwa zan‘naka' Saki. :in mutum na 'son shan" ice cream dafm Chocolate da zuwa (longdrive) ya zama dole yayin wanka da (assignment) dinsa,koga a"tafi a barshi".' Muryar ibrahim suka jiyo daga. Kofa, " Sabeer ya nufi gunsa da gudu'yana. ‘ "Daddy; oyo-yo" .‘ Ibrahim ya daga ‘sh'i sama, .- "Sabee. ' _ Ya sumbaCe shi yana ihu.» _ - .. -"'"'Yeée! (Thank you Daddy-,l lové you ) . ‘ Ibrahim ya_ daga .shi'yana juyawa' tare da(kissing) dinsa, ya ce. (I love you. too) Maza kaje kayi wanka‘kazo mu tafi ' , 'Deeda ta miqe tana‘kallon su, ta ce .Dama 'ai kai- ka~ Bata shi~ da ‘shan Sanyi da zaki". ' . ' " Ya yi murmushi, ya Ce'In ban Bata. shi. ba “wa zan. Bata? Sabeer (is 'my only 'son)". ’ ' Sabeer ya'yi dariya yana ihu irin na " yara,‘ ya sauka yabi’ Tabawa ta donta masa wanka Su tafi ta'na zolayar sa' shi kuma yana tsokanar ta. Deeda da Ibrahim suka bi su da kallo suna munnushi, sannan ta mai da kallonta kan Ibrahim, 'ta ce; - ‘ "Na gode Ibrahim da duk wani abin da ka min a rayuwa ‘da ni' da dana, ka rike Sabeer kamar danka...". ‘ . ' "Dana ne Deeda, ya isa. Duk wani so da zan ‘nunawa Sabeer ina._ ga yayi kadan, ’ sai. 'dai: Deeda ina ga lokaci yayi da zanyiwa sabeer “adalci, in mayar masa da" farin cikin'sa da .na tafi da' shi.“ Deeda, yanzu komai ya daidaita, Sabeer ya zama‘babban mutum, wanda ya iya rike kansa da zuciyar sa, da dubban jama‘a dake Karkashin sa. Abin‘da' Sabeer ya yi a shekaru biyar din nan k0 ni ban yi su ba, ya Samu nasara. ' ta fanni daban-daban, haka nan duk wani magani da na' aika ta'hanyar likitan sa ya tabbatarr min da yana shan su, Wanda 'hakan yana‘nufin daga ke har Sabeer kun samu laflya, ba ku da wani sauran matsala. Deeda, a kullum 'ina ganin wani Boyayyen Bacin rai da bakin ciki a tare da ke, duk da kina qokarin kiyi wasa kiyi dariya albarkacin ni da Sabeer karami da Tabawa, amma na san a kasan zuCiyar ki kina buRatar Sabeer, kinason ganin- sa, kina son kaSancewa tare_ da shi,’ kina (missing) dinsa"; .. _ Ya kau da kai, "Deeda, ba zan zama mai son' kai ba._ Ki shirya, na gama mana komai, gobé in Allah Ya kaimu za mu ‘ koma Nigeria". ' ."Ibrahim‘ (please) komai ya daidaita, bana Son mu kOma BIRNlN GAYU mu 'ta da Wani tashin hankali'» k0 rashin zaman ‘ lafiya. (I'am happy here). haka ' Sabeer yana farin ciki a rayuwar sa". "Ba wani mai farin 'ciki a cikin ku ‘ Deeda, farin cikin-ki ba zai 'cika ba har Sai» kun kasance tare da juna. Ya isa haka, na raba ki:da mésoyin ‘ ki,‘ na raba' Sabeer Karami da ‘zuriyar sa da mahaifin sa, na raba Tabawa da kasar ta da 'yan uwanta.,...". "(Please) Ibrahim". Deeda ta fad‘a tana- kallon ‘sa "Kai kace haka, ba 'ka raba mu da kowa ba; Daga ni har Tabawa 'bamu da Wanda ya wece jUna. naSan :munada .iyaye 'da 'yanuwa, amma ‘ba su‘ damu da mu ba. ‘Muna fari'n (as a: family) nida‘ kai da Tabawa- da S'abeer.’ Ibrahim,‘ ka '- daure ka aure ni". Ya kalleta, "Deeda, yau‘ ma‘ amsa ta a'a ce,‘.bazan aure ki ba. Ba bazan aure ki' ‘zuciyar na shauki da begen wani, . ba’, "'yadda kike _so kike tunani ba, ya‘ Zama ~ mu fuskanci gaskiya, ’AlkaWarin da muka‘ .yi. shibe in bar-bamu 'sami maganin 'matsalar. ku ‘ba, to Alhamdu lilIahe kin rabu~ da. wannan' "ciwo; “ haka‘ .Sabeer- ya sha Wannan magungunan wanda ina. da tabbacin zai yi-aiki a jikinsa,‘ ba wani. sauran (Allergy) a tsakanin ku wanda'zai ‘Bata za-man ku k0 rayuwar .auren ku. (Please) Deeda ki yarda dani ya isa haka. Ki bari in hada Sabeer Karami da zuriyar sa, da babansa _ Ta girgin- kai', ‘Naji- ibrahim, zanyi yadda ka ce, gode na Ta yi murmushi. Tabawa dake tsaye daga gefe tana jin su, ta yi murmushi, Deeda ta fada'jikinta , suna hawaye, yayin'da Ibrahim ya. bita da kallo, hawaye ya gangaro masa, yace. "Har cikin' zuciya' ta naji- dadi, na kuma Sukuni ganin‘ farin ciki a fuskar. ki. Yau 'murmushin ‘gaskiya .na gani a fuskar ki ba (fake) .ba Deeda, ba mai shiga ‘ ‘ tsakanin ku da Sabeer sai._mutuwa" Sabeer Karamine ya fito da gudu ya ‘ ce 'Daddy, na shirya, mu tafi ‘Nan ya‘daga shi sama yana ‘dariya, ‘ ya sa shi a kafada suka tafi suna WaSa“ Deeda ta fada jikin . Tabawa tana. murna. ‘ - . "Tabawa, zan koma 'gidan Sabeer dina, zan nuna masa‘ dansa‘da na 'haifa masa me kama da shi. Tabawa zan sa shi farin ciki sosai, ba zan bari ya Kara Bacin rai ba. Tabawa ba zan iya bayyana miki farin cikin da nake ba, yau ba zan iya bacci ba. Alhamdu lillah Ala kulli halin". Tabawa tai dariya, "Allah Ya tabbatar da wannan faein Cikin da Alkhairin a rayuwarku", * * Yammaci ne mai: kunshe da iska da - ni'ima, Wanda hakan ya. jefa nishadi a zuciyar mutane ‘da dama, kowa ' harkar gabansa“ yake, yayin da motoci ke kai'wa‘ da‘ komowa; A ; dai dai wannan lokacin Ibrahim da 'Deeda tare da' Tabawa' da Sabeer; motar da suka" yi' haya daga_ (airpbrt) ‘zuwar BIRNIN GAYU ta- Baci. fitowa suka yi', suna jira saboda gajiya» da' zama da suka yi' a ciki, Can idon' Sabeer karami ya hangi masa wani mai (machine) ya bige, wani dattijo dake WuceWa a gefen hanya. Da gudu ya nufi inda yake, da sauri jama'a suka'taru, mai (machine) kuWa ya gudu. Ibrahim ne ya bishi yana kira, amma kafin Mde ya'Bace cikin jama'a. ‘ .- .Wa'ni mai mota ne ya 'téimaka ya 'tsaya'aka dauke‘shi, nan Ibrahim ya .hango ‘Sabeer na shiga motar yana rungume da kan mutumin- wanda jama'a ma sun dauka tare Suke. ‘ . Da. gudu Ibrahim ya biyo su, amma tuni har" motar ta tashi. ’A rude suka nemi Wata motar suka,‘ bi'bayan motar. Deeda ta fashe da kuka, ta ce. , ,"Sabeer da rigima‘ da .fitina, daga sauka Nigeria har ya soma daga “min hankali, yaro Karami da fitina da rigimar' ‘tsiya". ‘ ‘ , '‘ Ibrahim yace, "Karki damu, gasu nan muna kallonsu,’ ba za su Bace mana ba. Kin, manta Sabeer jinin-.'Sabeer ’ne? jinin birnin gayu na yawo a jikinsa in bai yi rigima ba me‘ zai-yi?" Murmushi‘ tayi’ tana sharé hawaye,‘ ta tuno ranar haduwar su na farko ‘_da Sabeer a rayuwar ta. Ta :kwautar da’kai;_tana tuno" .Wasu al'amura 'da ’suka‘ gabata tsakanin su masu taBa zuciya, hawaye kawai ta ji yana zubo mata. ‘ A wancan motar Sabeer Karami ya kalli mai tuqqa motar, yace "Ka kaimu ' HAJIYA RABI HOSPITAL". ' Mutumin ya kalle shi, yace "Asibitin kudine fa da tsada?" Yace "Na ‘sani, ka kaimu tunda na ce.. Ba ka san asibitin kakana . bane? Babana babban likita ne a asibitin"; ; ‘ Lokacin dattijOn dake rike da kansa ya dago fuskar sa' ya kalle shi cike da mamaki, kaunar yaron da son sa'ya ji ’sun shige shi, ya ce 'Yaro, asibitin kakan ka...?" Ya sa masa hannu a baki. . . "Shhh Kayi shiru,‘ baka da- laflya', kanka‘ na jini. Asibitin .kakana ne amm kar ka fadawa, kowa fa, don mamana tacw (is not safe) in na fadawa wani zai iya sace ni- yace Sa an biya kudi mai y'awa kafin a sake ni,. Yanzu abinda ke faruwa kenan. a Kasar nan, amma kai naga alamar zaka yi kirki, ba 'za ka sace ni bak0 ka-' . bazanaka Bari a sacenibako kuma k0 an sace‘ ni ma na iya fada irin na Chinese", Daltijon ya yi dariya yana kallon sa, "Waye'kakan ka?" .' Ya sa bakin sa a ,kunnensa‘: "Ka'. san Dr. Sulaiman BIRNIN GAYU?" ~ ‘ ' Dattijon ya zaro‘ido, ya ce. "Dr; Sulaiman?" Sabeer ya girgiza kai. . "Eh shi, kira sunan sa (with respect) ka ce Alhaji Dr.‘ "Sulaiman, 'ka san babban mutum ne. Yau sauka ta kenan daga Canada, ni da mamana, da baba na,‘ da kaka ta 'yar tsohuwa Tabawa"; ' Dattijon ya kwashe da‘: dariya ya tSaya yana kallon sa, ~lokaCin hawaye ya ciko idanun sa, yace 'Waye baban ka?", Sabeer ya girgiza kai. ‘ ' '"Kayi shiru ‘sai -mun. isa,- in ka ji sauki‘ zan fada ‘maka; Babana ya ce ba'a son mara lafiya ya dinga yawan magana'.’-. .. Lumshe ido yayi ya rungume~ yaron' yana jin Kaunar, sa,‘ yana ji a jikinsa da zuciyar saa cewa, wannan jinin sa ne. Dr. Sulaiman kenan. ‘ Suna isa'kuwa'ma'aikatan suka gane shi,‘nan da anan aka yi (emergency) da shi, aka yiwa Sabeer Waya wanda aka ~yi daceyana cikin asibitin a (Ward) din yara, Cikin hanzari ya taso yazo hankaliln sa a tashe a emergency. . _. Dr. Sulaiman hannun sa rike da na Sabeer har aka-'shiga- da shi, sannan ya Sake shi ya tsaya a kofar wurin yana'jiran sa, yana_ ta kaiwa da kaWowa kamar Wani babban mutum. . Sabeer kenan iyayen manyance, duk wani abinda ya ga babansa Ibrahim na‘ yi a gida ko a asibiti da suke Canada‘ya iya shi. ‘ Sabeer ne ya iso a rude, lokacin .da aka fito. da shi, tare suka shiga da Sabeer "Karami, yana fadin. ' ' ’ "yajinkin baba" ‘ Yayih da Sabeer’babba ke tamba’yar. "Daddy, me ya faru? Ya aka yi?" . ‘ Daddy ya kallesu su duka biyu, ya yi murmushi, wani irin farin ciki da. jin dadi ya lulluBe shi, bai san yaushe ya rungume su duka ba', duk da bai da tabbacin Sabeer Karami jininsa ne, amma 'yaji Kaunar yaron a ransa, musamman da yaga irin kamannin da yayi da Sabcer dinsa, idanu, hanci, fuskar su. iri daya, haka (attitude) halayyarsu. ‘ Daddy yace "Kar ka damu, ba wani ciwo naji ba Na filo yawon shan iska ne da kafa da yamma, nan na ‘had'u da» tsautsayi, «amma 'ba wani‘ abin tashin hankali, na samu (cuté friend.) wanda‘ ’ya kula 'dani, sabOp abokina._ Meye; sunan ka ne? Yana shirin ba- shi: amsa ya hango babansa da mamansa, da sauri ya mike ya ‘ buya a. bayan, Sabeer ,‘yana zare ’ido, a tsoracé yace. ' . "Uncle (please) ka boye ni, ga mama' da Daddy na Za su min bulala". ' ‘ ‘ Sabeer tsayawa yayi yana kallon sa, ‘ yanata faman rike masa Kafafu. Ya yi masa .murmushiya .tsuguna‘ a gabansa, yace ' ' "In kana tsoron mamanka da Daddyn ka me yasa ka-.;musu laifi' Sabeer ya. _ kalle shi kamar; zai yi‘ ‘ kuka. ‘ "yace Uncle, ka .boye ni *yanzu, daga baya ,Zan ,maka bayanin me yasa nayi musu ‘ ~ .‘ -laifi Dr. Sulaiman‘ ya‘ tsaya yana kallon su,’ ya ji 'bai da sauran damuWa a ray'uwar sa. ' ShigoWarsu Ibrahim ‘yaja (hankalin su, .hakan ~yasa: 'ya, ' mike} da‘ sauriyana“ kallon-Su“ "Ibrahim? Deeda‘?" -..Sabeer dake tsugune- yana surutu da' Sabeer Karami ya ji‘ zuciya'r'sa ta tsinke, ya mike da sauri don jin‘mahaifinsa' ya kira sunan Deeda.- Ya dago da sauri suka ,yi 'ido biyuda ita. Hankalin sa ya ji ya tashi, ya sa mata ido yana mata. kallon soda qauna., __ Itama'kallon sa-.take tana ji tamkar ta je ta rungume shi,’ ta fada masa irin kewar sa da,tayi.. ‘ ' Dukkan, su. tsaye suke sun kaSa cewa komai. ' - Sabrer Karami ne ya fito' yazo gaban Ibrahim ya kama‘ kunne. , "Daddy'(am sorry),. nayi laifi, na tafi ba ku sani Na taimakawa marar Iafiya ne, kaine. ka ‘ ce mu dinga' taimakaWa marasa lafiya duk inda muka gansu' Ya nufi gun' Dceda da gudu, "Mama, ki’ cewa Daddy kar ya min fada, kar ya yi fushi dani". Sabeer yaji ' bUgun zuciyar, sa ya tsananta, hankalin sa"yai mummunan-tashi, kishi 'da tsananin' sonDeeda ya addabeshi shi. Shi kenan Deeda ta'manta da shi, hair ta' iya » ’ rayuwa da ‘wani namiji amman shi ya kasa son wata mace balle rayuwa da ‘ita. ' .Nan ya daure 'ya mikawa Ibrahim hannu suka gaisa ya ce. ' ‘ "Ina taya ka ~murna da kai da Deeda, Allah‘Ya raya zun'yar ku, ya Albarkace ta. Kuna - da -'(lovely and cute ___son)‘.~ ‘(COngrat)". ‘ Nan ya ‘sa. kai ya fita, ‘ya fisgi mota sai BIRNIN GAYU, Wanda Allah he kadai ya kaishi laflya. Ya'nufl Bangaren Su, inda sukai rayuwa .da Deada kamar-yadda ya saba, ya kwanta ya dunkule guri'guda yana wani irin kuka' mai taBa zuciya. Dr. Sulaiman tare da su Ibrahim suka nifi BIRNIN GAYU a nan Ibrahim ya masa bayanin komai.- .. : "Daddy, Deeda ba mata ta bace, haka Sabeer ba dana bane. Lokacin 'rasuwa': Farida',‘~da kuma rabuwar Sabecr da Deeda tana dauke da cikin Sabeer'karami, lokacin 'damuka zo tafiya muka tafi tare, da ,Tabawa; Na so KWarai muyi aure da Deeda, amma na kasa, saboda zuciyar ta na ga Sabeer, don hakana sa Tabawa ta dinga kula da ita har ta haihu, don ba gida daya muka zauna . ba. ma, sai dai duk guri daya muke ina zuwa duba su kullum.‘ Na. dage da bincike sai da na‘nemo maganin matsalar" su, nan na bawa .Deeda ta soma shan nata,.haka na turowa likitan Sabeer nasa. Abinda yasa muka dau tsawon lokaCi ba mu dawO ba shine, dama sai sun sha maganin na tsawon ~ shekara ‘ uku Yanzu Alhamdu "lillah, komai‘ :ya daidaita‘, don «haka muka dawo- don” hada Sabee'r Karami 'da mahaifinsa,: sannan. in hada ku-‘da jikan ku,‘ jinininku ,Sabeer. In kuma dawowa da Sabeer matar Sa. (Please) “Daddy, ka daure ka 'daura auren Deeda da Sabeer a nan, ka . tara jama'ar..BIRNIN GAYU_ma sun isa,; ba' sai an ’jira - na Waje' .ba. ' "Daddy,"Sabéer Deeda sunyi‘ jira, kuma Sunyi hakuri da juna,‘ lokaci yayi da za su hadu. su rayu tare ‘da_ dansu Sabeer", ‘ ‘ Dr. Sulaiman ya share haWayen da ya .zubo ‘maSa, ya ce "Tabbas Ibrahim kayi namijin KoKari,’ ka rike alkawari da amana, Allah ~Ya saka maka‘ da; alkhairi.-‘Duk yadda 'kace haka za a‘yi". - ' Ya daga kai ya kalli Sabeer karami, yace Ga kakan ka .Dr.‘-Sulaiman, ba za ka gaishe ni ba?" Sabeer ya sunkuyar da kai yana dariya, yace "Dama ka sanni ne’ ba ka fad'a min. ba? Daddy ya ce, "Ya zanyi in fada maka' bayan ka rufe bakina". Nan suka kwashe da dariya duka.- . Dr. Sulaiman ya kira jama'ar da suka zo sallah masallacin‘ ‘gidansa, suka taru suka shaida daurin auren Sabeer da Deeda. * * * A hankali ta turo kofar- dakin ta hango. shi kWanCe a tsakiyar' carpet, ya dunkule. Ta yi murmushi, hawaye ya zubo mata, ta girgzia kai tace. " -"Sabeer ba zai taBa, canjawa ba, duk girma da tsadar gadon' sa a Kasa Yake kwanciya, ban san wane jin, dadi hakan yake bashi ba"; Ta matso dab da shi tana shafar sa, ta kira Sunan' sa murya Kasa-Kasa. "Sabeer" 'Ya. dago kai da‘ sauri ’suka yi .ido biyu, ya yi saurin fadawa jikinta ya fungume tare da rufe ido. - . "Ina. ki ka shiga Deeda? Tun dazu nake jiran ki". . Nan, kuma ya 'yi "saurin ’janyewa saboda ya san mafarki yake, wanda yana tsoron tashi. . ' Canjawuri ya yi, amma tayake gani ' har ,yanzu; hakan yasa ta mike ta kunna wutar dakin, *haske ya bayyana, ya :ganta tsaye a gabansa tana kallon sa. Ahankali, ya dinga ja da baya. ‘ " Ta ware _hannayen ta, "(Please) Sabeer, kar ka gujeni, nice Deedan ka, ba abinda zaifaru". Kallon ta yake yana, .tahowa a hankali hawaye na zuba, ‘ya iSo gare 'ta ya mata kyakkyawar runguma, ya kasa magana, sai numfashi da yake saukewa zuciyar sa na bugawa da karfl. Wani irin sukuni da jin dadi taji na Shigar ta, hawaye na zuba ta ce "Sabeer dina a jikina, wanda na jima ina mafarki da a ‘ kowane daré, a ‘ kowacce rana sai‘ na runtse ido ina.jinka a ' jikina da ,zuciya ta; ina addu'ar ran da Allah zai dawo .dani Wurin mijina, masoyina, Sabeer dina". . ' Ya dago kai ya kalle ta ido jawur, ya ce. ''Deeda, kin auri Ibrahim har da‘yaro, in' ya ganki anan.. Ta girgiza kai; ta ce. ‘ "A'a Sabeer, bani da mijin da ya wuce: Sabeer, haka bani inya 'ganni a jikin . mijina ba shi da' right din ‘da zai min fada, saboda a jikin mijina nake, uban dana, Sabeer Ya kalle ta a rude, Deeda ta girgiza masa kai. - Kwarai sabeer, yaron da ka gani Sabeer karani danka ne, rabuwar mu na tafi da- shi a .cikina. Na Boye maka hakan don rabuwar mu Ya maka sauki. Sabeer, duk yadda nayi naso nasa Ibrahim, a zuCiyata Amman na kasa, Saboda bana taBa iya hada» ka 'da wani namiji‘ a; zuciyata da ‘ ‘rayuwar ta. Jikina ruhina duk na Sabeer ne, duk da munyi' nesa ‘da. juni, amma ban taBa nesanta ka da. zuciya ta", ba Ta kalle shi, ta'kakwantar 'da kai tana maSa' Wani irin murmushi mai kama zuciya. Cikin mUrya Kasa-kasa tace"Sabeer,~ baban ‘ ‘Sabeer. Ka' san Sabeer kamar ku ,daya, komai nasa irin naka ne, , duk Wani- abu da yayi- sai na ganshi kamar ka (cute handsome, sturben just like you)". . ‘ Dariya ya saka da karfin sa, jin dadi da farin cik ya ziyarci zuciyar sa, ya dinga jin wani sanyin a zuciyarsa Ya sake rungumeta ya rufe ido yana sauke numfaShi, yace. "Deeda? kici' gaba'da magana, karki yi shiru' (it feels good) kiyi ta magana ina jin muryar ki, ba ki .san irin' farin C'iki 'da sukunin da ke ratsa ni- ba", jin irin sonda kike min ya narka ZuCiyata, ya .sanya‘ ni tsananin farin. ciki, "(I felt alone ‘and. . scared Without” you). Na .gode Deeda (thank you so much)". ‘ , Sun dauki tsawon awa guda” Sabeer na kwance a jikin‘ta‘, .ya lumshe ido yana shakar' 'Kamshin ta, « yana jin ~sonta mai tsanani yana ratsa shi, k0 Yaya ta 'motsa‘sai‘. ; ya jawo ta jikinsa. . "(Please) Deeda, kar ki matsa- k0 ina,'barni ajikin ‘ _ . ' Murmus'hi kaWai tayi ta Kara jawo shi jikinta ta'na shafar sa.. ®®®®®®® - .: Tunda gari ya ,waye- take hidima da yara, tana musu - shirin tafiya 'makaranta, Sabeer da qannen sa 'yan biyu ‘da ta sake ' 'haifaL ‘Farida' da Aisha', mai Sunan Inna. _ ‘ Yayin da Sabeer ya harde hannu' a-kirji; .ya dora kafa daya‘ kan daya bisa‘ table-din dake tsakiyar falon, yana-kallon ta duk" inda tayi,_ yana murmushi', yana jin .wani irin' nishadi da farin ciki in Deeda na guri‘ . ba ya ganin kowa _sai _ita, har 'ta gama shirya'yaran, suka zo‘ suka rungume shi,,ya ‘ musu kiss Suna fadin ‘ "Daddy, mun tafi, ma‘assalam". Suna daga masa hannu. . ‘ . Shi " ma murmushi ya musu yana daga musu hannu, sannan ya mai'da kallon sa kan Deeda ya jawota" ‘jikins'a. Tayi» dariya taCe- ."Baban Sabeer, an ‘girma amma har yanzu ba ka canja ba Na, gama ‘da yara’ saura Daddyh su. Tashi muje' ai' shirin ‘ office, ‘_ na. shirya maka ‘ (bath room)? sauran wanka'_'.; - . ~ ' Kallon‘ ta kawai yake yana murmushi, ta langaBe kai. .(p|ease) mana Sabeer". Ta fada cikin muryar shagwaBa. "Ka fara kallon naka k0?" ; Shima ya' kwaikwayi yadda tayi_ tare da cewa "Please Deeda, ki ci gaba da magana, ki barni in yi ta ' kallon —ki ina. sauraron muryar ki. Kinsan ba abinda nafi so da Kauna _ a rayuwar ta irin’ in 'zauna ina ta kallon 'ki, ina sauraron wannan (sweet voice) din naki mai k0re dukkan wani gajiya da kashe min jiki da.’ Zuciya". Ya lumShe 'ido, "Hakan yana sa ni inji Wani irin Kaunar ki na ratsan‘ ni, yana saukar min da tsananin jin dadi Nan ta ‘dada narkewa. a jikinSa tana" masa abinda ya fiso, Wato shigewa‘cikin jikinsa tana wasa da lallaushan gashin kirjinsa, tana mannuwa da shi. ‘ Tuni ' ya ji numfashin sa yana - canjawa, shima ya dinga shige mata.. Murya Kasa-Kasa tace, "Sabeer, me yasa kake son Deeda da yawa haka ? Gaka nan (hand some smart with a . great personality) za ka-iya samun dukkan kalar macen da kake_ so". _ Ya; fadada' murmushinsa yana dada shakar Kamshin gashin ta, «.yana lumshe . ido, ya ce. ‘ ' ’ "Ni kaina ban san. me yasa nake wannan jarrababben son ‘ba (may be) ‘ saboda ina da ko‘mai.’(Beautiful home, big - family), dukiya mai dumbin yawane. (I have everything) da inna rasa zan sake samun ‘; sa yanzu—yanzu‘, "(but something like you) " shi ne bani‘ da shi, Wanda da na samu-kuma ‘ bana son rasa- shi, ko da wasa. .. Saboda Deeda bana biyun ki a' dunya,’ (for me, there is only you)"; . ' Hawaye ta ji yana gangaro mata, Sabeer ya‘ sota fiye da yadda ta-so ya sota. Ta kalleshi "Na gode ,Sabeeer, (I promise to be - with you and make yOu happy-until de end ov my last breath and until de end of ever) Insha Allah". - Nan suka rungume' juna ‘cikin so da Kauna tare da fadawa " wata duniya mai tattare da farin ciki da duk wani jin, dadin rayuwa. * * Farun ciki, kwanciyar , hankali, daukaka tare -da ‘ Rahma ya sauka a BIRNIN GAYU, Sabeer da Deeda tare ~da" yaran suna rayuwa cikin farin ciki, so tare da qaunar juna; yayin 'da Ibrahim " ya yi ‘ sallama da Birnin Gayu’ da Kano dama nigerian gaba daya, ya koma Canada, ‘ yana kula da (Business) dinsu' na Can, ya yiwa Sabeer ‘ da Deeda tare da zuriyar su fatan Alkhairi. Ya'yin da ,su' kuma suke 'masa addu'a- da fatan samun mace ta gari‘,wacce za ta‘ so shi tsakani da Allah, ta kaWo’ farin ciki da kwanciyar hankali a rayuwar -sa. ' ALHAMDU LILLAH my regard to y'all my followers