*_?KAINUWA WRITERS ASSOCIATION_* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ♀HATSABIBIYA🤷🏻‍ 💖RAMLAT💖 Story & Written By ✍🏼 Ladingo😉 Yar mutan Niger🇳🇪 Bismillahir Rahamanir Raheem Page 1&2 Motocine kusan goma suke tafiya kan wani babban titi tafiya suke cike da nutsowa wata arniyar jeep tafi daukan hankalina na matso naga mamalakin jeef dinan biye nake da su har naga sun karkata sunyi wata kwana wani rantsatsan gida naga sun nufa hon sukayi aka wangale musu get suka shige daya bayan daya security ya bude masa kofar jeef kafarsa ya fara zarowa akalla ya kai minti uku Kafin ya fito wow ubangiji yayi halittarsa anan matashin saurayine bazai wuce 32 year ba sanye yake da kakin sojoji Wanda yayi masifar amsar jikinsa farine tas dogo mai murdadan jiki yanada kira karfafan maza yanada fafadan girji kyakyawane ajin farko kashin kansa luf luf akwance sanjan fuskarsa abin kallone yasha gyara yanada manyan idanu musu mutikar haske da daukan hankali Idan ya kalle ka sai kaji jikinka ya Saki saboda kwayar idansa yana kallon ka zakaji tamkar ya busama maganin barci amma ga matafa cike da izza ya fara tafiya security sa na biye da shi ko ina ma aikata ne birjik agidan sai kawasar gaisuwa suke bangare daya sojawa ne birjik duk bindugogin su sune masu tsaron mutanan gidan ba Wanda ya tankama saboda gidan babban gidane family ne guda acikin sa familyn Alhaji usman buzun bagaiyya kenan bangare bangare wani part ya nufa Wanda ya gaji da haduwa akalla dakunan dake cikin part dinan za suka guda ashirin Dabda kofar dakin ya tsaya ya cire gilashin idonsa kallo daya ya musu suka gane nufinsa juyawa sukayi suka nufi bangaransu kofar ya murda ya sa kansa parlou dauke da sallama yashigo mutanan da ke parlon anata raha diyawansu suka tsit suka kyale wata kyakyawar mata wace zata kai 55 year ta amsa masa cike da fara'a" mutanan kaduna har kun iso cinyarta yaje ya Dora kansa baice kalaba dariyace ta kama yan cikin parlon amma suna tsoron soyi kanshi take shafawa ahankali Abdallah ya akayi ko gajiyace kai ya daga mata" kai de wallahi kafiye sangarta sai kace ba sojaba "kaga Naseer banason neman magana karike girmanka " to yinma naji wai ina kanwata yau banjo duriyarta ba tunda nazo shaffah ce tayi dariya masa kasa tab wlh ina tin safe da wuce bata dawo ba yinma tace" to nifa banaso gulma rarinyata kuke ko tsaki akaja tin karfi mike'wa yayi kiss yamata yinma" zan watsa ruwa " to my boy kafaci abinci kai ya daga mata ya wuce part d'insa Tinda ga bakin kofar yakejin kida na tashi cike da mamaki ya murda kofar yaji abude Tab wani mai tsautsayine ya yazo part Dina farlon ya shigo abida ya ganine yayi mutikar girgizashi ranshin in yayi dubu ya baci yanzu tantirancin yarinyar nan yakai har ta nemi makullin part Dina tashigo kenan nidin ma tafasa tsorona duk maganar bata had an I da ita lalle yarinyar nan hatsabibiyace ya ma akayi tazo ajinina hannunsa ya harde akirjinsa yana ciza lips dinsa ya zuba mata idanunsa cikeda tsantsar tsanarta rawa take tana juyi tin karfinta dogon gashin kanta yazubo har gadon bayanta rigar jikinta yar guntuwa ce bata da hannunwa iya cinyarta tsawunta wakar Nancy Ajram saibin wakar take tamkar itace mawakiyar juyi take tamkar tarwada juyowar da zatayi idanuwansu karaf suka sarke da na juna idanuwa tazaro cikeda firgici jitayi wani irin fitsari yazo mata Kafin tayi yinkori yafara tsiyaya saman carpet din dake malale atsakar parlon abinda taji yana fadi duk hatsabi bancinta saida hangar cikinta ta kada Kafin tayi yinkori wani Abu....... ✍🏼 R Ummu Fareesa😘 Idan ya muku aci gaba da gashi +22796515805 ?‍♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀ 💖💖RAMLAT💖💖 Story & Written By✍🏼 Ladingo😉 Yar Mutan Niger🇳🇪 *_?KAINUWA WRITERS ASSOCIATION_* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Bismillahir Rahamanir Raheem Page 3 & 4 Gabanta ya tsaya lumsasun idanunsa ya zuba mata tsaye take tana kwarara fitsari yana bin cinyoyinta saboda Bacin rai ko ganin kirki bayayi gashin kanta Wanda ta cansa masa kala shi ba fariba shi ba Jaba shiba bakiba ya damka da hannunsa daya dayan ya toshe hancinsa murdeshi yayi iya karfinsa wani gigitacen ihuuu tayi kifa mata maruka yake ba adadi tin tana ihuu har muryarta ta dishe wuyanta ya kama ya shake saida yaga ta Dena lumfashi ya jata toilet ya wurgata ya rufo kofar ************************ Wata na'ura ya dan baayi munti biyu ba sai ga wani mutum yazo carpet din dake malale atsakar parlon ya Nuna masa daker yake magana tamkar bataso yace kacire shi yanzu kasa wani kayi moping din parlon ga baki daya" to ranka shidade yanzu ko tafiya yafara cike da kasaita ta isasun maza kwana ya karya ya shige ya haura sama bedroom yashige kakin sojojin ya cire ya Shiga bathroom ya jima sosai kafin ya fito daure da tewol gashin kansa yana tsagar da ruwa na girjinsa ko ya gara kwanci luf,luf jikinsa ya Shiga gogewa ya shafa maiyuka masu mutikar kamshi singlet ya saka fara tas da wando iya guiwarsa fara jallabiya ya Dora Akai ya fesa turare kasa ya safko lokacin har an gama gyaran parlon Part din su yinma yashiga su uku ne a zaune zama yayi jikin yinma " mazan fama an fito kai ya daga kaci abinci kuwa " banciba " ke shaffah tashi ki zubo masa fuska ya yamutsa " yinma abarshi part din Anti rahama zani " to shikenan Naseer yace kaji dan gidan antynsa bara naje naga ko tazo" wa Ramlat mana tin fa la'asar nake gidana amma ban gantaba " yaya Naseer wlh Ramlat bata cikin house family bagaiyya fa wlh yanzu kabi gida janan daya bata daya bazaka same taba dan in tananan mafi akasari zaka sameta a compound murmushi yayi " allah shiryamana ita nikam inason yar uwata ahaka tsaki yayi ya bar parlo murmushi naseer yayi " yinma danki nan, yafiye tsama dariya suka, part d'in anty rahama yaje da sallama ya shigo parlon tana zaune cikin fara'a ta amsa kai soja sannu ai nazata a kaduna zaku kwana kenan meeting d'in naku bakin yaune murmushi yayi " wlh anty bana kwana bane mun gama" to yayi kyau mike'wa tayi tashiga kitchen abinci ta hado masa mai rai da lfy ta aje masa saman carpet to safko kaci zama yayi bisa carpet din yafara cin sakawara Tasha miyar kifi sai kamshi take zubawa anty wlh inason sakwara arayuwata murmushi tayi " to ai kasamu tinda inanan Safna ce ta shigo da gudunta Wanda ta ganine yasata Jan burki ta karaso cikeda nutsuwa gaisheshi tayi amsawa yayi saboda sona dan shiri da ita saboda nutsuwarta mummy ina Ramlat " bata shashan ku " batana nayi ta nemanta ban gantaba " to safna Al'amarin sai adu'a da Abdallah ne in yana nan da sauki tin safe da taji ya shigo yana mun sallama naga take takenta wlh bansan lokacin da ta fitaba shima yanzu nalura bata jin tsoransa kuma Abdallah laifinkane " mummy na koma Abdallah bai ce musu kalaba har yagama cin abincin sa mikewa yayi ya wanko hannunsa anty na koma zanyi wani aiki " Abdallah kanaji ina maganar yarinyar nan kayi shiru saboda allah kuna ga hanyar da tabi zatafito da ita " anty kiyi hakuri komai zaiyi daide " haba Abdallah ice ai tin yana danye ake lan kwasashi ni kam allah yana gani nayi iya yina saide mubarma allah ikonsa baice komai ba ya fice ransa abace Wanan yar iskar yarinya xataci ubanta wlh part d'in sa ya nufa kofar ya tura ya Shiga toilet ya nufa shegiya karamar yar iska wucewa yayi befi minti dayaba ya dawo da gora ruwa mai sanyi kwara mata yayi ajiyar zuciya ta safke idanunta ta bude ai tana ganinsa Tamara tsorata da yanayin fuskarsa ke dan ubanki tashi cikefa firgici ta tashi tsaye tana tangadi parlo ya dawo yana dube dube Riga yagani doguwa amma bata kai kasaba hannunta tan kananu daukota yayi ya dawo toilet din. Wurga mata yayi nabaki minti biyu maza kiyi wanka ki fito ina jiranki ficewa yayi murmushi tayi wallahi soja baka bugi banzaba ((((((((((((((((((((((((((((((((((((((((( zama yayi a parlo yana jiran fitowarta cikin mintina uku sai gata ta fito zonan zauwa tayi nesa da shi ta zauna inaso ki fadamin ubanda yabaki key din part Dina kuma tun yaushe kiki zauwa idan kinji bana gari ko ina wajan aiki wlh idan baki fadamun gaskiya ba kasheki zanyi dama da irinki cikin family gwara mutuwarki bindiga ya Fido ya aje Akan table din dake ga bansa ina sauraran ki yar iska mai idon Japanese ranta yayi mutikar baci in kanaso kaga Bacin ranta kamata ba'ar ido inba Abdallah ba wa ya isa Yamata haka yasha har huci take sabofa baccin rai idanunta ta dago amma bata yada sun hada idoba cikeda rashin kunya tace haka allah ya haliceni inko Ana canxawa ka canzamun kuma ahaka ake rubibina saboda yayi masifar dacewa dani jikinsa har tsuma yake ya Mike ya nufota dama da gangan ta fadi hakan aranta tace Abdallah bazaka sumar da Ramlat abanza ba koda zaka rabani da raina sai na nuna maka Hatsabibancina kadan kuma ba yada zakayi dani Bacin dukan in naji azaba na Saki fitsarina dede lokacin ya karasu wajanta gashin ta ya kamo saida ya mikar da ita tsaye, ya hankadata nufinsa ta fadi , aikuwa batayi wata wataba tafada saman fafafadan girjinsa hannunta daya tasa ta zagaye kokonsa dayan ta Dora saman wuyansa ta Dora kanta saman girjinsa ta fashe da kukan munafurci cikeda bacin rai ya yin'koro Kafin yayi yin abida yayi niya tini ta zambace shi ta sa....✍🏼 Daga Al'kalamim R ummu Fareesa😘 Sai a next page zakuji Shin wacece Ramlat hatsabibiya Suwaye iyayansu meye dan gantakarsu da general Abdallah *_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ?‍♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀ 💖💖RAMLAT💖💖 Story & Written By✍🏼 Ladingo😉 Yar mutan mutan niger🇳🇪 💃🏻💃🏻💃🏻rawa da girgiza zanyi gabanku injujuya Gaskiya naji dadin yada masoyan wanan book na ke bibiyata Akan na cigaba da gashi to masoyan rahma Ladingo na amshi rokon,ku insha allah za,aci gaba da gashi amma ba kullum ba zanyi typing dinsaba 🙏🏻🙏🏻nagode da kaunarku gareni Ana mugun tare🤝🏻🤝🏻😍🥰💘 Bismillahir Rahamanir Raheem Page 5 & 6 ......sa,karmasa abinda da ke hannunta a wuyansa dama da gaiyya ta Dora hannunta a wuyansa tana ganin ta dana masa tayi saurin barin jikinsa, ai kuwa tamkar sabkar aradu yaji abin dama da gaiyya ta Dora hannunta a wuyansa jiyayi tamkar antsira masa allura Amman dayake namijin duniyane ya dake Kafin yayi azamar damkota saboda abin na mugun shigarsa dariya ta bushe, da ita " my soja ina mugun jin tsoranka amma hakan ba zaisa na yafe maka bashin da kaciba wlh Ramlat bata yafiyar mugunta gwalo ta masa Tuni ta Ari ta kare aguje ta arta ko la akari batayi da irin kayan, da ke jikinta ta kofar baya tabi wace zata kaita har part d,inso, cikin gagawa idan tasa,ke yasa aka kamota wlh sai buzunta gudu take iya karfinta tunda yake aduniya bai taba Shiga yanayin da ya Shiga yauba ranshi a yau yafi karfin, baci zufa ke ta keto, masa ta ko ina wata na'ura ya dan Kafin kaceme mutane sunkai biyar da bindigogi, cikeda izza yake basu umarni " maza maza kubi hanya mafi gagawa Kafin ramlat tashiga gidan kawu hamza ku tabbatar kun kamun ita ko amace ko araye " ok sir an gabama suka fice, 🤣🤣🤣 saide abinda basu saniba dede lokacin da yake basu umarni Tini ta fada uwar daki ta murza key sabode tafisu sanin hanyoyin gidan ---------------- -------------- --------------- Wayarsa ya dauka yayi dealing wata lumber bugo daya aka yi picking " kazo yanzu kiran ya katse saboda irin zufar da ke keto masa Baifi muntina goma,ba sai gashi " yallabai lfy hannunsa ya kama suka fito zuwa hospital d'in dake cikin, buzun bagaiyyah Family's estate d'in securities dinsa suna biye da su ya daga musu hannu suka tsaya cak dubasa ya farayi saboda yada idonsa yayi jajir kasan ba lafiya sosai yayi mutikar mamaki Akan abun dariya yaso amma sai ya dake saboda sanin halinsa " soja ina kasamo kunama ta Dana,kama cizo a wuya banxa yayi masa tamkar ba dashi ya keba, allururi ya hada Wanda zai, karya dafin da zogin zafin " kwanta ka huta har zuwa jimawa baiyi musuba ya kwanta dan shi kadai yasan me yakeji adu'arsa Akawo masa Ramlat ayau kawai shine babban burinsa rashin samunta ayau zaifi dafin Kari kunamar,da ta cijeshi zafi idansa ya lumshe bai jimaba bacci yayi awon gaba dashi saboda allura, baccin da ya hadamasa aciki Bangaran Ramlat tunda ta shige bedroom d'inta tayi wanka ta canza kaya yanzu ma ba wani abun arziki ta sakaba rawa take ta Tika cikeda farin ciki sai karairaya take tana " ai wlh yau da inada hanyar fita waje da na hada kwarkwarya liyafa na hada party anyi casu saboda my soja yana cikin wani hali dan nasan yau ba bacci kwashewa tayi da dariya ta fada saman bed tana maida numfashi, wayarta ta fara ringing kallonta takai wajen wayar murmushi dauke kan face dinta ta hannu tasa ta dauko wayar tayi picking Takara a a kunnata" wayyo allah my khaleel wlh yau nayi babban lefi ba hanyar fita. muyi hakuri sai wani lokacin I love u my khaleel bye ta kasha wayar baki daya ta lumshe idanta tana neman hanyar zuwa gidan hajiya Dada dan sanin kantane yanzu ya saka asamata ido akamo masa ita tsaki taja aikin banza ai kin hofi wlh yanzu ma na fara zuwa part d'inka mutikar baka gari allah sai naje yauma ranace ta baci ka kamani dede lokacin ake buga kofarta ido ta zaro " ke Ramlat ki bude wai uwar me kike aciki ajiyar xuciya ta safke amma bata yada da mummy taba dan tasan bakinsu daya da mugun soja " mummy nifa wlh bazan bodeba kida ta kunna takore sauti ta Shiga shaaninta ********** ********** ********* Asalinsu alhaji usman Mani buzun bagajyya haifafan agadez ne dake cikin Niger buzayen asaline, gaba da bata allah yayi musu kyau jajur dash tashi ko dama ba,acewa komai sabofa shi suka gada shikadai ne agurin iyayansa gaba da baya tinda ga haihuwarsa Mani da hauwa allah bai kara basu haihuwaba ya taso cikin gata da kulawa yasamu karatun addini da na boko dede gwar gwado Mani kasuwancinsa shine saiyar da manyan dabobi babu inda abaa san saba daga niger zuwa Nigeria chadi Cameron Mali Ghana da dai sauransu sai de kaf acikin mutanansa ba Wanda jinunsu yafi haduwa kamar alhaji hambali na allah Wanda ke zaune a Nigeria suna kaunar junansu sosai shi ya bashi shawara Akan ya komo Nigeria yaci gaba da kasuwan cinsa da ya so ya kiya amma da yayi shawara da yan uwansa sai suka aminta ai duk karuwaca To wanan shine mafarin komo, warsu Nigeria garin kaduna usman yaci gaba da karatunsa allah ya albarkaci dukiyar Mani tana bungasa har matarsa ta bashi shawara ya Kara aure ko allah yasa asami rabon haihuwa yace ai da dayama garine in allah ya rayashi, to haka raguwa tayi ta tafiya har usman ya gimar ya kammala karatunsa ya mama ai ki iyayan sa suka matsa masa Akan aure yace to shi yar gidan kawunsa musa yake so ta niger farin ciki sukayi sosai ba bata lokaci suka rankaya niger, Rashida da akazo mata da magana bata ki tayiba ta amince akasa ka rana biki, rashida itama buzuwa ce fir kyakyawa ce sosai diyar kanan Mani ce ranar biki tazo akasha biki aka dau amarya aka tafi da ita Nigeria zama suke mai, cike da kaunar junansu bayan shekara biyu da auransu allah ya basu haihuwa fa namiji Wanda yaci sunan mustapha ya samu bata sosai gun iyaynsa da kakaninsa ashekaran Mani ya sai wani tafka tafkan filaye a abuja Tinda ganan haihuwa ta budewa rashida takara haihuwar namiji mai sunan munnir sai saudat sai Ibrahim sai jafar sai hamza sai mansur sai maimunatu sai zuwaira sai autansu maaruf daga kansane haihuwa ta tsaya shekaru sunyi ta tafiya tsufa ya cinma hauwa da Mani wanda suke rungume da jikukinsu cikin so da kauna Har zuwa girman su mustapah shi ya fara aure inda shima yar uwashice buzuwa ya aura amma Ana Kaduna suke da zama ita da iyayanta najaatu macace mai karamci da sanin ya kamata gata da son jama'a bayan shekara daya da auransu ta haifo santalelan danta namiji yaci sunan Naseer shakara munnir shima yayi aure ya auri asiya anan kaduna to ba laifi tanada kirki shekara na zagayowa ta haihu namiji aka samasa suna nuradin bayan shekara biyu najaatu ta Kara, haihuwa namiji kyakyawa ajin farko kyaun yaron baya faduwa a baki ai kuwa gaba daya family kamar acinyesa saboda kyansa ranar suna yaci sunan Abdullahi To daga haihuwar Abdallah aure ya bude a gidan a bayan auran saudat da shekaru biyu akasa ka auran mutum hudu saboda kasancewar haihuwar su ba nisa tsakani Ibrahim jafar hamza mansur gaba daya aka saka auransu, lokacin Abdallah nada shekara biyu amma tindaga lokacin zaka gane yaron idan ya girma zaa zuba miskilanci saboda ko irin dariyar naman bayayi ta yara, Lokacin biki da yazo angangaje ba laifi saide biki yayi lami saboda ranar daurin aure matar da, hamza zai aura ta rasu ai kuwa haukane bai yiba saboda yana mugun son Ramlat saida yayi jinya sosai Kafin ya dawo daide, saida aka hada da rokon allah ya dawo haiyacinsa saide fa yace shi bazai taba aureba darker aka shawo kansa amma yace sai mai sunan ramlat lallabashi sukayi aka hadashi da rahma diyar abokin usman saboda tanada hankali da nutsuwa daker ya amince, da sharadin daga ya sami, ya mace zai saka mata sunan ramlat suka ce eh sun aminta tikun ya amince akayi bikin, Bayan, aure Kafin wani lokaci ta mantar, dashi Ramlat suka Gina zamansu cikin so da kaunar junasu, bayan shekaru biyu ta haiho namiji har fara yake yaso ace macace, yasa sunan Ramlat amma allah baiyiba haka rayuwa, tayi ta tafi har rahma ta sake haihuwa mace amma batazo da raiba har kuka hamza yayi, Tofa Abu kamar wasa rahma haihu tayi tayi har suku duka mata amma babu rai hankalinsu yayi mutikar tashi kuma sahekarane allah yayiwa Mani rasuwa sun Shiga tashin hankali mutika amma ya zasuyi da ikon allah, ********* ********** ********** Bayan, shakaru biyar da mutuwar Mani hauwa ma tace ga garinku, nan allah ya amshi abunsa, sunyi kukan rashin kakarsu mai sonsu usman ko yayi kukan rashin mahaifiyarsa Alokacin, kaf yayan usman buzun bagaiya babu wanda bashida aure duk matan auren wurine sukayi idan ka ganshi bakace ya aura da yara hudu bama bare yara goma kowa na gidansa na aure Alokacin, ne ya tatara kan iyallansa yace zasu komaa abuja da zama sunyi farin cikin hakan lokacin ne rahma ta kuma samun ciki. Sosai take bata wahala haka tayi ta fam, kullum cikin kuka dan tasan karshen zancan, cikin ikon allah ta haihu lafiya abinda ta Haifa sunzo a raye yarane mata, ta Haifa har biyu kyawawa sankowa ai abin nema yasamu hamza ya rasa yada zai sa kansa dan dadi yau gashi da yara mata tiwis family sunyi murna susai, saide Kafin sunah dayar tace ga garinku nan ta koma ga, allah Hamza Kuka yarikayi kamar yaro sai rahama ce ke lallashin, tikun ya hakura ranar sunan ya sakama yarinya hassana amma kuma yace Ramlat wancan sunan na ta gwai takane amma sunanta Ramlat da Ramlat ko ta tashi tanada wata uku da haihuwa, alokacin ne Abdallah yanada 11years amma yana mutikar son zama da anty rahama idan har baya school to yana gidan antinsa rahama saboda jininsu tafi haduwa Akan sauran Matan saide Sam jininsa bai hadu da ramlat ba duk da tana jaririya amma yanajin tsanarta aransa wai yanzu haka ita ta kashe abukiyar. Haihuwarta dan kar su rayu tare shiyasa kwata kwata bayason jaririyar ko ya sata, gaba yana zaginta wanan, daga ganinta muguwace za,ayi kujifa tin yanzu idanunta kirikiri atsaye Lokacine suka tare a, cikin narkeken ginin gidajan Family estate bagaiyya wanda ke uguwar maitama abuja babuce ba a sakaba agidan.......✍🏼 Daga Al'kalamin ummu fareesa Kubiyoni kuji rayuwar wanan bayin allah da kuma wace irin rayuwa ce sukayi Kafn girman yayansu wallahi kawai wani lamari abuye wanda sai asannu zai baiyana cikin wanan family allah yasa mudace ameen R luv ce ✍🏼✍🏼✍🏼 *_?KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ?‍♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀ 💖💖RAMLAT💖💖 Story & Written By Ladingo😉 Yar mutan Niger🇳🇪 Bismillahir Rahamanir Raheem Page 7 & 8 ......gidajan sun hadu iya haduwa estate ne guda family's, usman buzun bagaiyya, kowa da ban,garansa, haka suka tare da iya linsu cikin farin ciki da kaunar junansu, sun hada Kansu da na yaransu, *** Bayan tarewarsu Abuja da shekara biyu a abuja lokacin dukiyarsu ta bunkasa fiye da yada me karatu kake tunani, alhaji usman ya hada Meeting family sukayi shawara akan su bude makarantu da asibiti, sunyi na'am da hakan Mayan filaye ya siya abinka ga mai akwai ba ajima gashi susai suna dasawa da gwamanati duk yabar aikin gwamanati ya fada kasuwanci shida kanninsa Kafin kacemai an kwankwatsa makaranta tagani ta fada wace akasa mata suna complete schools private bagaiyya Sosai jama'a ke turuwar kai yaransu kankacemai makarantar tayi suna a fadin Nigeria da niger, ****** Bayan budeta da shekara biyu ya Gina makeken asibiti a cikin estate family bagaiyya wace hospital din ita taci sunan bagaiyya Family amma har daga waje jama'a suna zuwa allah yaba mutanan arziki ****** Ramlat tayi wayo sosai kyanta ya Karu ga surutu, hamza yana mugun son yarsa sosai duk inda zashi suna tare gun aikine kadai baya zuwa da ita sai de fa yarinya muguwace ta karshe dan ko barna tayi aka dan doketa to wlh ranar wanda ya tabata to ba lafiya zuwa lokacin Abdallah jiyake da yanada halin kasheta wlh zai iya kasheta dan kawta kwata yarinya bata masaba, haka de rayuwa tayi ta tafiya har zuwa wasu shekaru Family estate din bagaiyya cike tada zuria mustapha nada yara shida Naseer Abdallah abubakar jameela hadeeza da auta shaffah, munnir, yanada yara biyar nuradin Abdullateef saratu. Najaatu safna, sai Ibrahim yanada uku anwar zakiyyah haleema, jafar ma uku ne aminu Ahmad faridah, hamza nada biyar sulaiman Ramlat affan nusaiba nabeela mansur ne allah bai bashi haihuwa ba jafar nada yaransa biyu mujaheed safara'u bangaran matama masha allah kowace nada Nata yaran allah ya dauka zuri'ar wanan family masha allah kansu ahada idan sun hadu baka ce ga dan wane ba ramlat ce tayi daban acikinsu nabeela na hannun mansur hamza yace yabashi ita kyauta koda allah ya bashi haihuwa ya hada yarike, ---------------- -------------- --------------- Haka rayuwa taci gaba da tafiya, Ramlat tin tana primary school hatsabi bancinta yayi over yara dayawa anciresu daga makarantar da take saboda basuda yada zasuyi tin makarantarsu ce daurin gidin da take dashi amakarantar mahaifinta baya ganin mutumcin kowa akanta Ramlat shiyasa take tsula tsiyarta, saida usman ya takawa hamza birki, duk shima yana son ramlat fiyeda duk sauran jikokinsa tindaga primary school har zuwa secondary school zuwa lokacin rashin ramlat ya baci ga masifar iya mugunta wanan abun yana damun families dinsu har sadakar kudi suke rabawa Akan amata adu'a allah ya ciremata muguntar ta bata daukan raini ga batada tsoro mutum daya take tsoro arayuwarta Abdallah to tunda ya tafi London karatu shikenan iskancinta ya karu yawun zuwa casu ba inda bata zuwa amma wanan bai hanata tsayawa tayi karatuba kullum ita ke zuwa tadaya tindaga primary school har zuwa secondary school, har ta gama Lokacin kyanta na asali ya fito saboda allah yamata diri mai kyau doguwace fara amma ba farin nan bas ba akwaita gashi mai santsi da tsayi idanunta masu mutikar haske saide kanune basuda girma amma sunyi mutikar yimata kyau tanada dimple wanda ko magana take suna lobawa dika kuncinta hancita zuwat atsaye batada Rama sosai kuma batada jiki idan kanta so kajama Lanka jaraba to cemata mai kanan idanu to sai kayi nadamar fada ahakade har suka kammala secondary school kawarta daya jawahir Rigima ta tada ita akaita waje tayi karatun ta tunda ta gama secondary school agida suka family dinta basu bada goyan bayaba mahaifita ne kadai ya amince usman yace Sam bai lamintaba inda ace yarinya tanada nutsuwa to da dama amma agidama ya take bare a kasar waje lallabata yayi tayi tacigaba da karatunta agida itako tace Sam wallahi baxataci gababa in dai agidane ta hakura bayanda basuyi da itaba tace allah tabar makarantar amma fa 😂😂😂 kaf dinsu ba wanda bai ci uwar jinyaba ta uban mamaki dan jafar ya kai wata ko bakin kofa baya fita daker da sa bakin dada tikun saboda tana masifar son tsofuwar to shine ta hakura amma tace ta haramta karatun batayi tayi xamanta agida sai tsiyar fit in a iri iri ********* *********** ********** Bayan shekaru. Hudu Abdallah ya kammala karatunsa ya dawo gida wanda ya fito a babban soja, ya kama aiki gadan gadan baji ba gani to lokacin Ramlat tarage yawan fita da shigar kananun kaya duk ba haduwa soke sosai ba dan baya mata ta dadi kuma har lokacin tinda take magana bata taba shiga tsakanin suba dan baya kaunar ko ganinta horan da yake matama, na dolane don, mahaifinsa ya sakashi gashi kuma yanaji da mahaifiyarta rahama, Ashe idan baya gari batada gun zuwa sai part dinsa har kawayanta take kai wa suyita ita shege da raye raye ta saka kakinsa na soja da takalminsa tana iskanci iri iri ko tashige bedroom dinsa tayi kwanciyarta Abu buwa de iri iri ba wanda Ramlat bata iyaba akwi lokacin da takawo saurayinta khaleel part din Abdallah, wanda ko wata basuyi da haduwa amma fa taga irin kalatane take sauraransa dan shima har kala yake canzawa gashin kansa, karma yada take wa gashinta, Tace masa ya Saki jikinsa part din kanitane soja bayanan suka Kari raye rayensu sai dare ya tafi dan duk iskancinta kayi kadan ka kama mata koda yatsar hannunta amma dayawa, jama'a suna mata kallon mai bin maza saboda yawan shigar banzar da take, --- Bayan shekara daya Abdallah ya samu mukamin daban daban a soja ansha bikin Karin girman daya samu jama'a daban daban dake mahaifinsa wanine yasami kyautitika ba adadi a yanzu duk inda yake yana tare da securities fiyeda goma na biye dashi saboda ansha kawo masa hari so kusan uku Allah ke kareshi saboda wasunsa sun so ace sune saman mukamin,sa mata ko sukace dawa allah ya hadasu amma ina ko kallon arziki basa samu amma duk da haka har yanzu biye suke dashi yakan ce aturai ma sunyi sun barni nafisat daya naso a London Dana gano halinta nabarta har abada Mummy ta tayi tayi ta bode kofar taki shaanita take tana tsaka da casunta zuciyarta fari kal dan duk lokacin da zatama wani mugunta irin haka to acikin farin ciki take Bai farkaba sai wajan karfe ta kwas na dare a hankali yake bude shanyayin idanunsa har ya bude su tar bakowa shi kadaine tashi yayi ya fice a bakin kofa suka hadu da Dr jinaidu " a soja an tashi ya fara yana danne dariya da tazomasa kai ya daga masa ya ficewarsa direct part d'insa ya nufa security biyu na biye dashi, daker ke magana tamkar bayaso" ina fatan kun kawo mun yar iskar yarinyar,nan cike da fargaba sukace" yallabai wlh munbi duk wata hanya mai sauki amma ko Santa ba muganiba tsoki yaja yana ciza bakinsa ya shige bedroom, kayan jikinsa ya rage ya shige toilet shower ya sakanwa kansa yajima sosai Kafin ya fito daure da towel daure a qogunsa jikinsa ya tsane ya murza maiyuka masu sanyin dadi jallabiya ya saka ya tada sallah koda ya gama Yajima yana neman gafar agun allah fa adu'ar allah ya bashi nasarar kamo Ramlat a kusa mike'wa yayi ya fice part din yinma bakowa a parlon cikin nutsuwa ya fara magana" yinma kina ina shaffah ce ta karasu cikin rawar jiki " batanan ta tafi part din kawu hamza wai Ramlat ta ruke taki bude tsoki yaja yana hararata " uwar magana ficewa yayi daga parlon yanufi part din su ramlat da sallama ya shigo parlon Ramlat tayi daidaya jikin yinma sai zuba sangarta take hamza da mustapah suna tambayar ta ta fadi abinda yasa tarufe kanta adaki dan sun tsorata ta taba irin haka saida tayi kwana biyu kuma anyi anyi a banbare kofar dakin, taki banbaruwa abin yayi mutikar tada musu hankali amma tana fitowa sukaga babu abinda yasameta, a ranshi yake cewa" naga samu naga rashi amma yau da kince kaniyarki sallama ya karayi karf a kunan Ramlat wace tsabar kaduwa da tayi batasan lokacin da ta diro tatsaya gaban kawu mustapah ba kanta ya fara juyawa ko ina jikinta karkarwa yake cikeda tsoro ya rikota ke hassana lfy da hannu take musu nuni shiko da ya lura basu kula da ya shigo ba sai yayi baya ya tafiyarsa" zaki ubanki yar iska itako jikinta ya fara Saki idanunta sun fara lumshewa tayi luuuu......✍🏼 Daga Al'Kalamin ummu fareesa😘 R luv ce ✍🏼✍🏼✍🏼 *_?KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ‍♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀ 💖💖RAMLAT💖💖 Story & Written by ✍🏼 Ladingo😉 Yar mutan Niger🇳🇪 Gaskiya ina mutikar godiya gareku masoyan hatsabibiya Ramlat ina godiya da kaunarku gareni masu bina ta pc kuyi hakuri idan ban muku reply ba ba wulakanci nake mukuba kumun uzuri👏🏻 please Bismillahir Rahamanir Rahim Page 9 & 10 ......tarota, mustapah yayi yana girgizata" Ramlat lfy ajiyar zuciya ta safke, dariya tayi saboda tarkon da. ta hadawa soja abbi kainane yake ciwo " abbi please inaso tafiya shashan Dada, yinma tace " ikon allah, anya ramla yau bakiyi tabo abinda yafi karfinkiba kece mai cewa arakaki part din Dada, dariya sukayi" ai wlh ni ban yada da itaba baki ta turo " allah ban taba kowaba ni harakar wa nake shiga yinma ta kama hannunta " to zo muje part dinmu " ihuu tayi ta bure gefa daya " yinma allah bangaran Dada kadai nakeso inko baza,a rakaniba shikenan hanya bedroom d'inta tayi tana daga hannunta tana wani irin Abu " kallon junansu suka cikeda tsoro " mustapah ya yabita hannunta ya kamo " muje mai dota acan xaki kwana kai tadaga " abbi zan dauko wayata bedroom d'inta ta shige bata jimaba ta fito dauke kaya sunkai kala biyar " to muje dukansu tan parlon dariya suka musu kowa ya kama gabansa, ******* tinda suka fito hankalinta kwance, saboda tasan babu wanda ya isa ya tabata haka part din dada ko zata shekara acan. Abdallah yayi kadan ya taba Ramlat har ciki ya kaita usman na zaune suna hira da sallama yashigo yana janye da ita jikin dada taje " shalelena daga ina kike murmushi tayi" wlh yau inason kwana da dadata ne " au dada ki kade " haba mijin ai kai na daban ne " to nakoma dama rakiya nayo dariya sukayi " ai mungani yau sangarta akanka ta motsa hassana ce zatanemi dan rakiya zuwa nan murmushi yayi ya fice usman yace" matar fadi gaskiya wa kika tabo harda kike tsora ku hadu kika gudu nan baki ta turo tana matse kyawawan kananan idanta" allah ni ban taba kowaba mike'wa tayi tashige cikin bedroom din dada " duk takare akawai abun da tayi amma nayi mutikar mamkin waye wanda ya tsorata min shalelena" kude kuka sani ai kinsan halin jikarki sai adu'a mikewa sukayi kowa yanufi ma kwancinsa, --------------- --------------- -------------- Yau kwanan Ramalat shida a part din dada ta ki yada ta koma shashan su saboda tsoran haduwa da Abdallah wanda abinda bata saniba tin washe garin abin yayi tafiya da mukarabansa zuwa Lagus wanda sai dauki tsawon maku biyu sai masu tsaron estate family bagaiyya sokabari suko bai basu umarnin kamataba tunda baya gari, ********** ********* ********** zaune suke a parlour dada" wlh yau sai an hada meeting Akan nida bakin, mugu amumu tsakani dashi yafita harakata bani bashi tinda ta fara magana kallonta suke " wai dama kina nufin saboda soja kika boye Ana " kaga nuradeen ban shiga haraka kaba to murmushi safna tayi " sister ai soja baya gari yau kusan kwana tara zabura tayi tsaye " allah da gaske kike wlh safna idan kikamun karya kinsan banida mutumci, murmushi tayi " wlh dagaske nake lokacin da zazu tafi ina part din yinma kuma naji yana cewa 2 weekend za suyi rawa ta fara dajuyi tin karfinta ko minti daya bata karaba ta nufi part dinsu toilet dinta tashige tayi wanaka kwaliya ta tsantsara ba laifi tasa kayan mutumci yau lekowa tayi parlon ai kuwa taga duk suna parlon harda sulaiman tsaki taja tanufi kitchen kamar wanda zata dauki wani Abu wuf tabi kofar baya wace zata kaita harabar gidan motarta ta shige figarta tayi da karfin gaske kafima takaraso soja dake tsaron kofar ya wangale mata gate aguje ta fice tuki take cikin farin wakar flavour takeji ta kure sauti saibin wakar take wayarta ce tayi ringing bata tsaya kallon ko wayeba tayi picking " hello, albishirin ka my khaleel nafaso gari wlh kazo ka sameni gidan anty jameela karfe 8:00pm kiranta katse taci gaba da driving ------ Zaune yake cikin wani hadadan parlour katamin wandone jikinsa da da singlet gashin girjinsa duk awake kasancewarsa mai murdadan jiki gashi bagashi ba karamiba kana ganinsa kaga soja asojama babban soja busa sigari yake idanunsa a lumshe hayakin ya fesowa baki da hanci kana ganinsa kasan hankalinsa kwance yake wayarsa ce tayi ringing yanaji amma yaki bude idansa bare yaga ko waye mai kiransa kira ake har wajan su uku tsaki yayi ya bude, manyan lumsasun idanunsa ya Kali screen din wayar picking yayi " sir Ana son ganinka yanzu a garin oyo tarone maimahimanci " ok ya katse kiran waya yakira bugu daya a ka daga " kushirya tafiya oyo yanzu katse kiran yayi mike'wa yayi ya shige ciku domun shiryawa *** Zaune suke a parlour " Ramlat wai meyasa ke bakyajin magana arayuwar ki yanzu warhaka kike shirin fita da kato yawo to. A yaushe ki koma gida " kinga anty jameela wlh kema zan rufe alkata dake baki ta murguda idan natafi kwana zanyi acan ko" to allah baki hakuri kanwata wai ya zance dinkunana kingafa yau saura kwana goma bikin Naseer da sulaiman kuma kince ya gama dinkin amma baki kawo minba" ai zan kawo Nima amara girjin bikin bai gamunba allah sa sai an gama bikin wanan mugun zai dawo lokacin ya Matan bashinsa da yake kaina dariya jameela tayi" wlh nikam baruwana kunfi kusa amma allah boyi muryarki karkiyi kuskuran cemasa mugu a gabansa to wai ma meyayi miki shida ba harakar kowa yake shigaba " ban,saniba wayarta ce tayi ringing, picking tayi " kazo to ganinan mike'wa tayi, anty na fece sai nakawo miki din kinki, jawahir zakizo muje yawo "eh zanje zaki sai min ice cream dariya jameela tayi" aikuwa da kinsha har kinyi bayani murmushi tayi ta dau Jakarta ta fice acikin motarsa ta gansa karasowa tayi" malam kana nufin nabar motata wlh saide mugamu acan kofar Club mushiga tare murmushi ya sakar mata " ok kade ya cemata sanin idan yayi musu zata iya fasawa motar ta tashiga ta bata wuta bin bayanta yarika yi har suka iso gidan casun parking yayi ya fito wow nace saboda gaskiya gayan ya hadu iya hadu matashine da bazai huce shekaru 27year, ba yayin da gimbiyarsa keda 21year gashinan ya masa kala sai yayi masa kyau zuwa yayi ya bude mata kofar motar tafito da wata shegiyar Riga mai masifar kyau tacire manyan kayan acikin mota jerawa sukayi har ciki sona shigo hall din ya dau ihu ina ga hadadun masoya kuma gwanayan rawa sun Iso kasancewar duk akasarin masu zuwa wanan club ba wanda bai sansuba ba tare da bata lokaciba Ramlat ta fara cashewa tana juyi aikuwa maza sukayo caa akanta sai zuba mata makudan kudi suke wani hadadan gaye maiji da nera da hatsabibanci irin nata ya nufu inda take cikeda isa lokacin khaleel ya Saki hannunta ankirasa a waya ya koma gefe inda ba jama'a sosai gadan gadan ya nufota yana isowa ya mata kyakyawar runguma ya fara juyi rawa da ita cikin kwarewa tinda take bata tana tsintar kanta cikin yanayin da ta tsinci kantaba yau ba abuda yafi Kara bata mata rai irin warin tabar da tashga take ta fara kwara amai tamkar zata amayar da hanjin cikinta rikita yayi saida ta gama yana mata sannu cike da zafin zuciya ta fizge jikinta tana maida numfashita kwasheshi tayi da maruka har, uku ta nunasa da yatsarta tana huci idanta, sunyi jajir tamkar jini zai zubo " kai karamin dan iska ni nama kalar macan da zaka taba jikinta ko an fadamaka iya,shege ya kawoni club, wlh ka rubuta ka aje sai na maka rashin mutumci a nan gaba yawu ta tsarta masa ta fice daga hall din baki daya sauran yan Mayan da yake wulakantawa sai murna suke hatsabibiya ta burgesu murmushi yayi yashafo yawun fa ta tofa masa ya Kada kansa yayi waje, ko da ta fito bata tsaya neman khaleel ba tashige motarta tanufi, gida gudu take sosai ranta a mutikar bace allah ne ya kawota gida lfy direct part din su tashiga bakowa a parlon bedroom d'inta ta shiga saman bed ta fada fashewa tayi da kuka tarasa mai ke damunta zuciyarta zafi take mata, mike'wa tayi ta nufi bathroom wanka tayi ta dauro alwala tinawa tayi tayi sallolinta agidan jameela kwanciyarta tayi tana karanto adu'ar bacci tana kallon kiran awayarta taki dagawa ta lumshe idanunta, ba jimawa bacci ya dauketa, ---------------- ----------------- ---------------- tindaga ranar bata Kara fitaba har tsawon kwana biyar wanda ya rage saura kwana biyar auran gifansu sai iskancin kala kala acikin gida take musu jiya da ta tafi Party shukura kawarta sun zuba iya shegensu kamar ba gobe har wani yabiyota ta amince wlh yana sonta da aure aikuwa yaga ruwan balai idan kanason baccin ranta to kace zaka aureta abinda yasama take shiri da khaleel bai taba mata zancen aureba Tana part din dada ta Mike cike da farin ciki take cewa " wlh na tuna Tab ai wlh sai namore tinda mugaye basa gari ba ranar dawowa dariya dada tayi" allah kawo miki sauki shalelena ni bangane zancekiba murmushi tayi " ai bazaki ganeba ficewa tayi da gudunta part din yinma tayi parlon ba kowa bedroom din shaffah ta shiga batanan tunawa tayi bata taso daga makarantaba. " shashan yinma ta nufa parlon shiru man ma dube dube ta fara sai tace ta aje wani Abu aikuwa saman wani karamun table taga wasu hadadun makullai dariya tayi" yaro bakada wayo guda biyu tacira saboda sunada yawa ba lallai ka lura da an ciraba, dam ta mayar dasu maajiyarsu ta fice har tabar part din bata hadu da kowaba kaitsaye ta nufi part din, abdallah tana zuwa tasaki key ta bude get tashiga " wow part dinan ta hadu kofar parlo ta tsaya naman key tasa tabude cikin sa,a ya bude ihu tayi ta shige key ta murzawa kofar dukda tasan ba wanda zai iskota bedroom dinsa tanufa ta murda taji gam arufe tsaki taje ta dawo parlour ta kunna katuwar tv dake jikin bangu tashar FM ta kamo cikin sa,a wakar mutuniyarta ce takeyi Nancy Ajram ihu tayi ta Saki gashin kanta har gadon bayanta tako fara tikar rawa tin karfinta tana juyi cikeda farin ciki bata tsaya ba sai wakar ta gama aka saka wata tsaki tayi ta canza Tasha tana cikin canzawa taji kamar Ana taba kofar parlon remote din ta jefar jikinta ya fara tsuma hannunta ta 🙆🏻dora akai " amma wanan sojan anyi dan iska meya kawoshi garinan yau tana duk tarikice neman ceto gun Allah taje tarikice tarasa abunyi itade ko tana mayen hauka bata bude kofar ba da kanta gashi key din ajikin kofar tana cikin tunani taji an Kira Sunanta da karfi Ramlat...... ✍🏼 Daga Al'Kalamin ummu fareesa😘 Ladingo ce😉 ✍🏼✍🏼✍🏼 Ok ♀HATSABIBIYAH🤷🏻‍♀ 💖💖RAMLAT💖💖 *_?KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏼 Ladin'go ikon Allah Yar mutan Niger🇳🇪 🌈 K DASHAN ALLAH🌈 WANAN SHAFIN NA SADAUKAR DASHI MARUBUTAMU KAINUWA WRITERS ASSOCIATION R Ladingo NAYINKU OVER🌹🤙🏻 Bismillahir Rahamanir Raheem 🅿👉🏻1⃣1⃣&1⃣2⃣ ......Murya da taji na kwara mata kirane yasa ta sabke ajiyar zuciya cike da murnar ba mugun soja bane ya kirata ta karasa jikin kofar" my brother bama haka da kai nifa yar gaban goshinka ce kai dawaye ana " kifa yi maza ki bude ba lokaci wlh soja yanzu ya shigo tare da mukarabansa cetonki nazo yi ai cikin rawar jiki ta bude kofar shigowa yayi tv ya kasha ya kama hannunta cikin Sauri ya rufe kofar ya zare key ya mata suka fice dede get din sukaga sojoji kusan biyar atsatsaye face ya hade ya murzawa kofar get din key ya yaja Hannunta cikin Sauri, sukabi kofar baya direct part din Dada ya nufa da ita suna Shiga ya hankadata cikin fada " wai ke wata irin yarinyace da batasan ciwon kantaba me ya kaiki part d'in Abdallah idan da ya ritsaki kinsan irin hukuncin, da zai miki to wai ina ma kika samu makullan gidansa baki ta turo tana murguda baki " wai brother saboda naje motsa jiki shine duk kakemun wanan masifar 😳 " Ramlat yanzu in gama, cetonki amma zaki fitsareni, shigowata kenan da mota naga kin nufi part din Abdallah bayanki nabi har lokacin da kika shiga ko minti goma ba ayiba suka shigo sa,arki daya idan yazo sai ya jima part din yinma wlh yau da kashinki ya bushe " to ngd azubazuba kai ko gajiya bakayi da surutu " wai Naseer, meye ka takurawa shalele " Dada waifa dan naje part din mugun soja nayi casu shinefa " au shine ya tsareki baki ya Saki galala yana kallonsu " to yayi kyau ni de bazan fadi masaba, amma wlh ku guji ranar da zai damketa him dariya tayi ya kamo hannuwansa " haba brother was at a nake ma muje ka rakani part din mu murmushi, yayi yajata suka tafi " dadata zan dawo " to shalelena , ----------- ------------ ------------ Tafe suke ta Rike Hannunsa , gama sai kananun idanta take kif kiftawa, harabar gidan ko ina sojoji sai hararasu take wani matashin sojane yabita da kallo ai kuwa ta tsaya cikeda tsiwa " kai karamin soja wlh kakiyaye kallon Ramlat dan ba saar kabace ko wanda ya taraku Ana tsoran kallona yake, saboda ina gaba dashi bare kai karamin alhaki kujishi da idanunsa irin na yancin Rani cikeda bacin rai ya nufeta ko gezo batayiba daga inda take tsaye naseer ne yajata" wai ke meye zai sameki wlh ogansu idan yaga kina musu rashin kunya jibgarki zaiyi. janta yayi suka tafi sunzo dede kofar su yinma Abdallah ya fito cikin kakinsa na soja, wanda yayi mutikar yimasa kyau tamkar ka saceshi dan kyansa tana cikin masifa take my" brother yo ni wanan karamin alhakin zai rainawa hankali, da kabari na koya masa hankali yo bashi ko Abdallah bata kai karsheba idanunsu ya sark'e da juna, ihuuu ta kwarara iya karfinta ririke naseer tayi jikinta yafara rawa shiko ko tin hada idansu na farko ya kawar da kansa dan shi idan ba doleba to tsakaninshi da allah bayason abinda zai hadu da ita kallon inda suke bai sake yiba saboda ma,aikatan gidan da sojojin da suka fara nufo gun lips dinsa ya ciza, aransa yace " akwai ranar kin dillanci shegiya mai zubin karuwai, sai na shayar dake gubar azaba mafi muni, part d'insa nufa cikeda takun izza yake tafiya ai tanaga ya tafiyarsa ta saki Naseer ta zuba da gudu iya karfinta take gudu, ******** Bata zame ko inaba sai cikin parlour su cikin as,a papin ta na zaune jikinsa ta fada tana shasheka " Ramlatuna daga ina kike keda wa kike gudu haka fashewa tayi da kuka" wlh papina wanan mugun sojan ne ya takurani ya tsaneni bayason ko ganini yanzu ma gani nayi yazo daga blaguro wai kai da naka naje gaishesa wlh papina ba kaga cin fuskarba abin baya fadowa saboda gudun fitina ji sukayi Ana dikira Ana salamcewa" ke wlh Ramla kiji tsoran allah karya kike soja baya Shiga harakarki abanza banza " wai ke Rahama me ramlat ta miki ai sai kibar yarinya ta gama bayaninta " to ci gaba ina jinki baki ta turo " a mubar maganar kasan uwar dakinsa ce yanzu sai ta kwashe tas ta fada masa dariya yayi" to shikenan mu bari " ni ko zakici kaniyarki Mara's kunya kawai " papina kasan yanzu kawai a hada meeting a mana tsakani kasanfa mugune wlh idan ya kamani zaluntata zaiyi murmushi yayi " keda kikace baki masa komaiba to meyasa kike jin tsoran haduwar ku bayan kinsa shalelen mummyn kine koda wani lokaci zaki gansa a nan gun abbi dinki zaki shi zai muku tsakani " to muje ka rakani " a jeki abinki bedroom dinta ta shige tana gunguni, wanka tayi ta gabatar da sallah la'asar ta kwanta bata jimaba bacci yayi gaba da ita ********* ********* ********* Yana zuwa part dinsa kai tsaya bedroom dinsa yashiga ya cire kakin sojoji ya dauki towel ya Shige toilet shower ya sakarma kansa idanunsa lumshe a hankali yake sabke ajiyar zuciya Yajima sosai Kafin yayi wanka ya fito mai ya murza mai sanyin dadi ya fesa turaruka masu mutikar kamshi ya saka jallabiya yayi sallah la,asar, kayan shan iska ya saka ya fito parlour kan,wasu lumtsuma lumtsuman kujero dake cikin parlour ya zauna remote ya dauka ya kunna Tv yanaso ya ga labarai dede lokacin yakejin Kara waya cikin mamaki ya kalli bangaran da yaji karan ai kuwa idanunsa soka kan wata waya mai masifar kyau tana neman dauki mike'wa yayi ya nufi gun wayar dauko ta yayi har lokacin kira ake akin Dena kiran picking yayi " hello my Ramlat haka mukayi dake meyasa kike mun wulakanci yau kwana uku ina bin kanki amma kin ki wlh NASA anyi maganin sa ai yasan waye ubana agarinan. duk iskancin sa bai isa ya ja daniba kuma nasa an hanashi Shiga, duk wata Club da Muke zuwa bare hakan ta Kara faruwa yace shi bai busa miki hayakin sigari ba baima San bakison warin ba please ki daure yau, dif ya kashe Kiran kanshi har juyawa yake jikinsa ko ina rawa yake dabas ya zauna kansa ya dafe " innalillahi wainnah ilaihinrajiun" acikin gidan namu aka samu tantiriyar yar iska haka wayasa ya dauka yakira wata lumber, banji mai take fadaba har ya gama ya Mike ya fice daga parlonr, --------------- ------------- Bata tashiba sai kusan magrib tayi wanka tashiyar cikin Riga doguwa Mara hannu sai fa lokacin ta tuna wayarta part din soja "🙆🏻wayyo ni Ramdede, asirina ya Tonu ya zanyi tunawa tayi ba fa lalle bane yaga, inda ta ajeta " to yanzu ya zanyi da masu kirana tsaki ta wlh idan yana so in ya kamani kar ya barni da rai mike'wa tayi zuciyarta ko dar babu ta nufi part din yinma, kutsa kanta tayi parlour yinma na shirin Shiga tayi alwala magrib " daga ina kike baki ta turo ido tafara cicirawa kana ganinta kaga Mara gaskiya" abbi nake nema qara na kawo gunsa " qaran kuma Ramla waya taba mana ke to zo muje muyi sallah kafin baban naki yazo binta tayi suka he sukayi sallah magrib zaunar ta tayi har saida akayi sallah isha, tukun suka fito sunzo ba jimawa abbi ya shigo " abbi qara nakawo maka murmushi yayi" to wa ya tana min ke baki ta turo" wlh abbi sojan gidan nane ya adabeni ko fita ban isa nayi ya kama jibgata kamar jaga idanu ya zaro " wai Abdallah tab barni dashi dede lokacin ya shigo da sallama ai kuwa jikin abbi taji ta labe bata yarda ta kalli inda ya keba shiko bai samba ma allah yayi ruwanta a gun" yauwa Soja me kanwarka ta yima kake dukanta ido ya zaro amma baiyi magana ba saboda abbi da ya kashe masa ido to ina so daga yau bakai ba tabata ko kasa iyi mata wani Abu " to abbi zan kiyaye " da yafi maka " abbi ina son zamuyi magana zuwa gobe " to allah kaimu mazajen fama " to taso kaci abinci " yinma wlh banajin cin komai mike'wa yayi ya musu slm ya fice yana zance zuci " wlh kafin na aiwatar da kudirina sai kinci ubanki Dole sai kin sa kankance zan Rama tunda nasami abin ramuwa mafi sauki, ko wani yace ki kuma zuwa part Dina ba zakiba ******** Tin ranar da akawa soja kashedin kar ya tabata agabanta take cjn karanta babu babbaka a gidan iskanci kala kala har bakin get take zuwa tana karairaya tace ko xaku kamani kukaiwa Mara kunya soja ne ko kallinta basayi saboda sunsa idan tana jin mugunta tarasa was zatawa agidan take nufosu dan ta taba rikewa wani ido acikunsu har gani ya fasayi, sai da ker ta rabu dashi, Yau gidan cike yake da jama'a ana ta hidimar bikin mutum biyu wanda gobane daurin aure Naseer, da kuma sulaiman yayan Ramlat, akalla tayi dinki sama da goma tasha kyau har ta gaji gashinta taje an canza masa kala an mata wani dan banzan kitso kana ganin kitson kasan ba karamar HATSABIBIYA bace xatayishi amma hakan bai hana yayi mata kyau ba tamkar kasaceta an mata Zane lalle Kafa fa hannu, wanda yayi mutikar mata kyau Misalin karfe biyu na rana, wanka tayi ta shiya cikin wata guntuwar Riga wada ko guiwa bata zoba tsaki taja " yau har kwana uku banida waya allah sarki my khaleel I miss u yau zanyi iya yina muhadu zuwa dare, haniya taji tayi yawa a parlour su jaraba duk abin an cika guri da surutu bara natafi part din Dada na kwanta na huta dan wlh yau sai naje casu hijab ta saka a saman karamar rigarta ta fito, sai magana suke mata banza ta musu ta fice rabiya tace " yau ko yan iskan ne dariya suka suka ci gaba da harakarsu tsakar gidansu ma ba wanda ta kalla ta ficewarta direct part Dada ta nufa. Parlour shiru ba kowa " dad at a kina ina Laure ce ta fito daga kitchen " Dada ta fita fa sunafa bakine tana part Alhaji bata ce kalaba ta nufi dakin dayan Dada mai gadon gargajiya na rumfa ta cire hijab din ta haye tasaki rumfar gun yayi duhu tayi kwanciyarta dama ga gajiyar shegen kitson da aka mata nan danan bacci yayi gaba da ita --- Mamah ina son komai ya tafi yada ya kamata bushewa tayi da dariya " haba yarnan ai wallahi insha allah sai hakata ta cinma ruwa kema taki ta cinma ai ni idan bana kaunar Abu to wlh sai naga bayansa ko ta halin kakane tashi kije kici gaba da sha aninki yanzu zan gun boka makasheta nazo yaushe. Zanbari ai sunyi Kadan yada naci nasara hanata zama wani Abu tin farko to yanzu hakance bushewa sukayi da dariya ta Mike ta fice cikin Sauri mota ta dauka ta fice daga gidan.....✍🏼 Daga Al'kalamin ummu fareesa😘 Ladingo ce😉 ✍🏼✍🏼✍🏼 ‍♀HATSABIBIYAH🤷🏻‍♀ 💖💖RAMLAT💖💖 *_?KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏼 Ladin'go ikon Allah Yar mutan Niger🇳🇪 Ina godiya ga masoyan book dinan Alheri ya kaimuku a duk inda kuke kusani R Ladingo na yinku irin over dinan🌹🌹🌹 Bismillahir Rahamanir Raheem 🅿 👉🏻1⃣3⃣&1⃣4⃣ ......Gudu, take tamkar zata tashi sama cikin abinda bai fi minti 50 ta isa wani gurgumin daji anesa tayi parking ta fito wani tsauni ta haye daga nesa take hango, dandazon mutane, anabin layi guri ta nema nesa kadan da jama'a gundun haduwa, da idon sani akalla tafi awa gida cur tana jira Kafin, ta samu ganin boka makasheta, Kamar yada ta saba da baya da,baya ta Iso gunsa juyewa tayi talailayo uban zagi ta tamasa tikun ta shige dan dakin ta zauna gaban,sa zatayi magana yadaga mata hannu " sanin kan kine ba aba makasheta labari sai dae ya bada kuskure na karshe da zaki Kara shine ki kuma zauwa kice zaki fadamin abunda ya kawoki bushewa yayi da wata mahaukaciyar dariya zaki samu duk abinda kikeso Abu biyu zasu gagaremu acikeda firgici tashe yakai la,anane makasheta meye wanan, Wani dan qoqo dake rufe yawa maga kawai qoqon ya bude cikin maganarsa maradadi yace ta kalli qoqon kallon qoqon tayi ai cikeda firgici ta mike tsaye jikinta na rawa yakai laanane ka taimakeni bazanso haka ta faruba " to da sharadi zakizo na rika anfani dake har tsawon kwana uku idan kin amince zansan yada nayi cikeda rawar jiki tace" na amince biya bukatata yafi komai tinda mijina basani zaiyi muyi wani Abu da kaiba nan take suka fara masha,arsu, yafi awa daya akanta susai tajigata ga tsamin da yake yace taje gobema tazo kudi ta aje masa da bata sanbama adadinsu jiki ba kwari tafito daga cikin dandakin sa ta Shiga motarya ta kama hanyar gari, ((((((((((((((((((( ((((((((((((((((((( Tin lokacin da Ramlat ta kwanta bata wuce 30 minute da fara bacci ba zazzabi ya rofe mai zafi amma saboda yada baccin yaci kar finta takasa tashi Tasha magani saboda gadon katon gaskene ga ta Saki rumfar duhu bata ganin komai pillow ta lalubo tajanyo guda biyu ta rungume taci gaba da baccin ta da duk lokacin da za,amata kitso mai zafi tofa sai tayi zazzabi amma saboda shegen taurin kai takeyi, ----- Zaune yake acikin hadadan parlour sa yana waya cikeda nutsuwa kana ganinsa kasan soyayya yake amma amaganar daker yake mayarwa " Rumaisa, kindai San ni banason hayaniyane kuma yau gidan cike yake da jama'a gashi ba aiki ina Hutu kibari sai gobe kizo kiyini a kaduna kikefa ba cikin abuja ba yanzu ki barni zanje na kwanta na huta kafin ayi sallah la'asar luv u too bye tisnke kiran ya knocking kofar akayi, mike'wa yayi ya nufi kofar masu gyaran ne suka iso wasu sojoji guda uku na biye dasu kallonsu yayi tamkar baya son yake magana " ku kula dasu sosai har su gama fitowa yayi ya fara tabiya cikin harabar gidan ya fito ko ina akwai matakan tsaro sosai, saboda yau akwai jama'a sosai sojoji biyu ne biye dashi cikin Bacin rai ya daga musu hannu" acikin gidan muma bazan hutaba " sorry sir baya sukayi tsoki ya ja direct part din dada ya nufa can ne kawai bazai samu jama'a diyawaba, Da sallama ya shigo parlour shiru ba kowa " yauwa haka yayi bara naje na kwanta nahuta kai tsaye dakin Dada mai gadon gargajiya wanda dama tumikar yana gari in yaji shawar kwanciya ya kanzo ya kwanta ya huta saboda yanason harakar gargajiya, Shiyasa yake kula Rumaisa saboda yarinya ta rike gargaji bata shigar watseawa yau satinsu da haduwa a kaduna kalli daya yamata yaji ta kwanta masa har cikin ransa itama hakance jitake kamar tacinyesa dan tsananin sosa amma ta taki babbar sa,a yana kulata jifa jifa duk shi yaganta ta masa amma kafin ya kira ta so daya ta kirasa so goma, Shigowa yayi uwar daka ya karasa bakin, gadon kwanciyasa yayi inda ba asaki rumfarba saboda bayason duhu, wayarsa ya kashe dan kar ma a kirasa ya lumshe idansa dan yanaji wani kamshi mai shegen dadi bai jimaba bacci yayi awon gaba dashi, itako cikin baccin zazzabi yayi karfi ga sanyi da takeji sai karkarwa take, saboda wani irin sanyi takeji cikin baccin ta mirgino har karshen labulan da yake tsakaninta da Abdallah, wanda ta janye shi arashin sani yazama sun game gu daya ga karkarwa sanyi da take neman gumi take ta zata follow ne ta Kara mirginawa jikinsa tashige ta Dora kanta girjinsa tana karkarwa sanyi, cikin baci yaji mutum saman girjinsa ido ya bude cikeda firgici " innahlillahi wainnailaihin rajiun hankadata yayi gefe ya diro daga gadon aikuwa wlh yau kasheki shine mafi sauki yar iska yanzu iskancin baki ya kai ki biyoni ki hada jiki dani, itako bata san ba ma yanayi dan zuwa yanzu lumfashinta kusan nema daukewa yake saboda zafin zazzabi damkota yayi ya wurgota Kasa amma sai mi gani yayi tana makerkyata sanyi ko idonta bata iya dagawa, dugowa yayi ya taba jikinta zafi kamar wuta hakoranta sai haduwa suke waje daya idanunsa masu mutikar haske ya zuba mata shi sai yuma ya ga tsantsar kamar da suke da ita saboda yasha jin anacewa kamarsu daya shi da ita hata dimple dinsu iri dayane Abu biyu ya ban bantasu yafita fari da Mayan idanu saboda ita kanan ido gareta saide sunyi mutikar yimata kyau " wlh ina bakin cikin kasancewarki jinina kuma dan kaniyarki ki rasa wa zaki biyo a kamani sai ni kalli kitson arnan da ke kanki yar iska wlh sai kin tsefesa gobe ke ga karuwa ko Shegiya gara ki mutu anan ba wanda ya sani yar iska mai zuwa yawon banza kinci arzikin zazzabi yau da nakoya miki hankali amma kinci bashi saboda nasan wahalar sa dan jaraba hata da zazzabin ma irin nawa ta kwaso, zan temakeki kiwarke nabaki horo mai tsanani, dogawa yayi ya saka tatausan hannunsa ya dauketa cak ya ya baby ya shimfideta kan gadon yasata cikin jikinsa saboda yasan mutikar bata sami gumiba tofa zazzabin ba zai sabka ba itako yada takejin gumin jikinsa na ratsata ta Kara shigewa jikinsa sai karkarwa ga ni,imatacan kamshinsa na ratsatsa kanta ta cusa cikin fafadan girjinsa mai yalwar gashin tana shakar kamshinsa sosai gumin jikinsa keratsata hankali tafara jin sanyi jikinta na ragewa amma saboda masifar tsoran da take kar yagane taji sauki ta Kara narke masa ajiki, aranta take cewa dama jikin maza haka yakeda taushi da kamshi harda na mugunan hannuta saka cikin tatausan hannunsa ta riike, gam guminsa na ratsata ga taushin hannu tamakar auduga aranta tace mugun banza ai wlh sai na moreka, kusan minti 20 yaji zafin ya dauke har zufa take keto mata ya tureta " shegiya jarababiya to ba dan iska nakiba sabka yayi daga gadon kuma gobe kijirayi hukuncina akanki wlh sai kinyi ciwon da yafi wanan ayanzu idan na horeki bazaki ji zafiba saboda bakya hankalinki yar isaka karuwar gida tsaki yayi fice daga cikin dakin, murmushi tayi " kai shege dan iska ni tin dazu zazzabi ya barni ai wlh da yau ka kuskura ka tabani allah sai kayi wata baka gani matsuracin banza bawani temakona kade ga iya shegen da nasu in maka ai wlh nafika iya shege soja uban kinibibi yanzu ma nabarkane saboda ka ceci rayuwata yau da banaje casuba bari nabisu asannu karma banji saukiba to yanzu ina zanga wayata gaskiya soja allah ya tsinema dan iska kawai Hada irima dakai ai jarabane, yana zuwa harabar gida naga yana waya wasu kawawan motoci sun faka cikin part dinsa yashige bai fi minti gomaba yafito cikin shiri shadda ce dakekiyarta fara ce tas wadan tayi mutikar yimasa, kyau sai kamshi yake zubawa wani soja yama magana baa fi minti biyarba wata nurse tazo ta shige part din Dada, har lokacin ba kowa saboda anyi mata bayanin komai kaitsaye ta wuce, inda Ramlat take ta taimaka mata suka fito saboda zazzabin ya sauka batajin sanyi yanzu cikin asibitin suka Shiga room na musamman aka sata ta dudubata ta hada Allura ai tace bata San zancenba " ok bara akirawo soja dama shiyasa ,cikin rawar baki tace "to imun tsira mata tayi ta bata magani " to kwanta ki huta hararata tayi ta murguda baki " bana kwanci ko dolane mike'wa tayi ta fice dukda tana jin jiri daker ta samu tashiga part dinsu safna saboda tafi kusa da hospital din parlour tashigo ta kwanta tana waya amma da ta shigo sai ta tisnke kiran" my dota daga ina kike " daga hospital zazzabi nake ina safna " sun fita sunata nemanki ke baki zuwa party amaren ne baki ta turo tayi kwanciyarta mikewa tayi tanufi part din yinma gun aikin abinci, tana fita ta Mike tana ihuuu " bara naje na shirya, Direct part dinsu ta nufa duk cike da jama'a wanka tayi tayi sallah ta tsatsara kwaliya tasaka ankon party wanda yayi masifar mata kyau saide dinkin ne sai ahankali " to mufa yau idan nafasa wlh sai an ganni ehe key din motarta tadauka ta dauki jaka ta fito ko kallon kowa bata yiba ta fice rumfar motoci xata Shiga tata idonta ya gwada mata wata arniyar Jeep fara tas cikeda farin ciki ta nufi gun motar "wow ko ta waye bari In,dana yanzu haka Naseerya sayawa amarya ko yaya sulaiman murdawa tayi cikin ikon allah ta bude saboda fill ai kuwa ba bata lokaci tashige taja bakin get tayi hon aka bude mata saboda kasancewa gilashin motar bakine basusan ita bace dan an bada dokar duk wanda ya Barta tafita Akan aikinsa gudu take shararawa saman titi tazo dede yin kwana wasu motoci kusan bakwai suma sunzo yin kwana aikuwa ta gaban ta bugi motarta cikin masifa ta tare hanyar wucewar sunyi ta bata hakuri taki tace bazata hakura ko uban waye uban gidan nasu yazo yabata hakuri kasancewar duk fararan kayane jikinsu bazaka taba gane su wayeba suki sunfa ganeta amma dayake Ana yawan kawo sabbi. Fitowa tayi cikeda rashin mutumci da wanan shegen kitson na kanta ta zuboshi har gadon bayanta, gaba daya kallonta suke dan ta tafi da imanisu kifama day an Mari tayi " kai kasan ko ni wacece harda zaku bata mun lokaci dede lokacin ya dago da idanunsa ya kalli gun da suke dan koda akace mota ta gaba ta bigi wata mota yace a dakata aje, aduba lafiyar mai motar dan shi bai masan mace. bace. Motar daya ganice da wace take tsaye ga irin shigar da ke jikinta abin yayi mutikar girgiza shi tsawa ta dakawa securities " muje Inga uban waye uban gidan naku, yaso kuya mata hankali da ya tuno ogansu sai yace" moje duk abinda suke yana kallonsu har sukazo dede setin motar da yake kasan ya sada KASA da karfi tabuga Giles din motar" kai fito na nunama iyakar ka da kasan koni yar gidansu waye fa tini kafito ahankali ya sabke Giles din motar idanunsa sunyi jajir saboda bacin rai dagowar da zatayi idanunsu suka sark'e da juna saboda kaduwa batasan tace" my brother good morning....🤣🤣🤣 Daga Al'kalamin Rahma ummu fareesa😘 R luv dinku ce😍 ✍🏼✍🏼✍🏼 ‍♀HATSABIBIYAH🤷🏻‍♀ 💖💖RAMLAT💖💖 *_?KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏼 Ladin'go ikon Allah Yar mutan Niger🇳🇪 Bismillahir Rahamanir Raheem 🅿👉🏻1⃣5⃣&1⃣6⃣ ......luuu tayi zata fadi security zaitareta ya Daka masa tsawa " barta dan ubanta ta fadi, tanajin haka sai ta waske ta ta duke,ita bata fadiba ita bata zauna, akasaba Duk, da tsananin bacin ran da yake ciki saida dariya ta kamasa, amma ya gintse, kallon securities da ke tsaye a kusanta yayi, a take ya gane abunda yake nufi, " ke tashi shige muje, jikinta narawa ta Mike ko kunya babu tabi bayansa motar da ke jere da ta Abdallah ya turata ciki, sukaja suka tafi da ita, Hankalinta atashe yake dan batasan idan zasu kaitaba tafiya sukayi mai dan nisa taga an isu wani tafkeken gate wanda kofar ke cike da sojoji sai zaro ido take sanin ba motar da Abdallah ke ciki ba take harara ta bugawa sojan dake kusanta, "Gidan waye kuka kawoni wlh kuka sake kukamin wani Abu wlh duk sai na Rama daya bayan daya daga ku har wancen karamin shegen idanusa yazaro ya kifa mata Mari yayi" ke zakiyi bayani yanzu wlh Dede lokacin motocin suka faka parking securities suka budewa Abdallah motar da yake ciki, ya fito sauran. suka rufa masa baya saida ya shige kafin a fito da Ramlat wace sai yanzu ta fahimci barikin sojoji ne aka kawota gaba suka tisata har ciki, tsaye yake kusan wani daki wanda kana gani basai an fada makaba dakin horone, wasu sojawa ne su biyu na tsaye suna jiran umarni ogansu kallonsu yayi amma bai kalli idan Ramlat takeba, ya fara magana cikeda izza" inaso kuyi mata horo mai tsanani banaso ku ramgwanta mata ko kadan " ok sir an gama, Kada kansa yayi ya ciza lips dinsa ya wuce, warsa han,kadata sukayi ciki, suka sata a wani daki mai duhu wani irin, nau'in azaba naga suna bata sun daureta kanta a kasa sai reto take har tsomen ruwa suka mata wanda saida tayi fitsari kusan sau uku saboda ba karamar azaba suke bataba amma har yanzu batayi, kukaba Tin suna daukan abin wasa har suka gaji suka tafi, hutu, --------------------------------------------------- basu dawo,ba sa yanma haka tayi ba ci ba sha amma abin mamaki suna zuwa suka ganta tsaye daram da kafarta tana kwasar shoki 😅 aguje sukayi waje, Bangaran wanda ya mareta kuwa 😆abin ba sauki sai kai komo yake ya kasa zaune yaka tsaye sai yaji Abu na masa yawo a wando idan ya laluma yaji ba komai tin yana daurewa har ya fara dan tataka wa dede lokacin motocin Abdallah suka shigo harabar barikin lokacin suma masu gudun sun isu isuwarsu gun yayi dedai da fitowar Abdallah, Kallon,suyayi " da fatan ayanzu ko idanta bata ita dagawa cikin rawar baki suka fara magana atare" sir wlh allah bamu San yada akayi duk azabar fa muka gana mata ko ganin kirki batayi amma abin mamaki muje Hutu muzo kuma kofar arufe makullan a hannumu wlh da kuka dawo muka iskota tana rawa tamkar bamu taba gana mata azababa dede lokacin sojanan ya bazo da gudu arikice yana faman shirin tsirara, wasu sojawa suka rikeshi dayane ya lura da abinda Kebin wandonsa wata katotuwar kunama ce cikin zafin nama dayan yasa ta kalmi ya bugota zai kasheta Abdallah ya hanashi dubawar da suke ko Kasa ko sama babu ita shiko jikinsa sai rawa yake ga zufa da ke keto mada" kuje amasa Allura kuko muje binsa sukayi inda Ramlat take suna dabda Shiga su biyun da suka mata azaba kamar daga sama sukaji wani uban yaji a idansu mai azabar zafi kwata kwata basu ganin komai ihu suka fara juyowar da zaiyi yaga yanda idanusu suka zama, Karasowa yayi cikin dakin tana rawarta dan bata San da zuwansa ba janyota yayi kifa mata Mari har biyu " dan ubanki kisan kai zakiyi ke muguwa yar iska to bara kigani ai kema da abun da baki so tatausan hannuwasa ya sa duka biyu saman fuskarta ya dago fuskarta " kalleni kuma wlh kika kuskara kika dauke idanki daga nawa kasheki zanyi yanzu Ana kallonsa tayi jikinta na tsuma tasaka kwayar Idanta cikin nashi ai cikin rawar jiki ta sada kanta Mari ya kuma kifa mata "wlh dan kika sake dauke idanki a nawa batare da wa in can bayin allah idansu ya dawo dedai ba to sunanki sorry, kallonsa tayi jikinta na bari ko kiftawa batayi jitake kanta najuya mata amma haka ta dake wanda hakan ya sakar mata kasala ga shegen fitinanan kamshinsa da ya adabi hancinta bacci ya zomata kai tsaye fashewa tayi da kuka, Ta fada saman fafadan girjinsa daide lokacin suka karaso garas da su hankadata yayi yashiga jibgarta bada wasaba saida suku rikeshi amma abin ya basu mamaki irin azabar da suka gana mata batayi kukaba sai wanan duka da ogansu yayi mata, " da fatan babu inda yake muku ciwo " eh dama idan mu ne yayi mutikar bamu mamaki kuma cikin lokaci kan kane abun ya wuce " ok ku fito mun da ita ya fice mota yashiga yana jiransu, motar da yake suka nufo da ita ya buga musu tsawa suka koma wata suka sakata direba yana suka tafi, *********** ****** *********** Basu isuba sai bayan magrib kai tsaya motar da Ramlat take ciki part din Abdallah tashiga shikuma a harabar gida ya sauka yanufi farta dinsa har sun turata ciki sun kama gabansu daya shigo bai tsaya duba inda su ajetaba ya karya kwana ya hayewasa bangaran sa yayi wanka yayi sallah magrib, isha, yaje masalacin gidan yayi, Daga masalaci part din yinma yaje lokacin ba jama'a sai baki " my son meyasa bakacin abinci kuma karage tsamar nan gobe fa yan uwanka biyu akewa aure amma baka shiga cikinsu" yinma ina Shiga mana " to muje kaci abinci kujera dinning yana ya zauna ta xuba masa sakwara da miyar kaji ganin cimarsa ce ya zage yaci sosai ya tafiyarsa part antysa suka gaisa can ma da jama'a " abdallah meyasa kasa ma Ramlat ido alhalin kasan kai kade ke iya mata batare da an sami matsalaba ka kyauta kenan yanzu ayau idan nacema na ganta a matsayina na mahaifiyarta nayi karya tayi ba daidai ba Dana mata fada cibi ya zama qari jiya haka irin barna da taminba saikace yarinya yar Karama, baki ya ciza" anty kiyi hakuri komai zaizo da sauki nasan maganinsu daga ita har saurayin ta an gamamin bincike akansa kuma mum gama magana da abbi da papi yanzu haka shima a gidansu ansaka masa matakan tsaro kuma basa haduwa wayarta na wajena kibani kwana biyu agama wanan bikin komai zaiyi daide gara amusu aure kowa ya huta farinciki kan fuskarta " amma Dana Abdallah allah yana albarka allah ya nuna min wanan ranar murmushi yayi " Ameen anty kuma kema kinyi suruka a kaduna " kai dan allah kace agida to allah tabatar da alkhairi amma akawo min ita " ai tana zowa gobe gun biki kuma gunki zata sauka " amma nani dadi allah yasa ayi biki a kusa murmushi yayi ya fice, Part d'insa ya nufa yana Shiga parlour fara dudubata ya farayi can wani daki suka sata tana zaune yunwa takeji sosai, kitson kanta ya damko ya janyota har parlour ya ya wurgata saman carpet zaunawa yayi saman wata lumtsumemiyar kujera " tashi maza ki zauna tashi tayi ta zauna jikinta sai karkarwa yake dan yau bata ga sasauci ba, tsawa ya Daka mata "matso nan kusansa ta matsu ta zauna " Ashe har Club kike zuwa mu muna famar rage karuwai agari Ashe agidanmu akwai ranta ya fara sosuwa sosai saide ba yada ta iya dashi ina so ki fadamin tin ranar da kika fara shigowa part Dina kina iya shege ko yanzu jikinki ya fada miki, shiru tayi, Matsowa yayi ya damki wuyanta ya shaketa tin karfi " wlh idan baki fadiba zan kashe na rage mugun iri gani tayi dagaske yake zai kashetan ta fara magana muryata bata fita sakin wuyan ta yayi yana saurarata " kullum idan baka gari nake zauwa nayi rawa ko nayi bacci a part din yinma nake daukan makulai amma na tuba bazan karaba yi hakuri kifa mata Mari yayi " yar iska ni saanki ne kai ta girgiza tana hawaye " wlh soja bazan karaba natuba " to zuwa club fa tin yaushe kuma wayasa kika dauki motar da zan ba matar da zan aura kika Shiga zaki yawo" Club ban jimaba da fara zuwaba nade wlh bazan sake zuwa mota ko yau ne kadai na taba Shiga,, iska ya buso daga bakinsa sanin irin wanan baa kore musu guri ya mata shiru, Cikinta ta rike tana hawaye " soja yunwa nakeji please taimakamin banza ya mata zuwa can yace, " ai yau baki Rama abinda na mikiba wayarta ya beka mata kai ta girgiza taki amsa bakinsa ya ciza" Ashe kinsan ga,bar sonake ki sakamin kunama irin ta ranar kokuma ki rike min idona tinda, ke ba, a cin zalinki ai ni na sakasu ni yaka mata kima basuba, bindiga ya fito da ita ya aje wlh idan bakimin yada kika musuba to. Zan kasheki aide kinsa ba wanda yasan kinana, oya ina jira ki illata ni karma yada kikace ba acin zalinki kai ta girgiza " au bazakiyi ba kenan, ki saka min irin ta ranar sai na kawo miki abinci, oya ina jira kanta akasa jitayi bazata iya masa mugunta ba yau tsawa ya Daka mata to zaki kwana haka fashewa tayi da kuka hannuta kunamune biyu amma jita yi ko zai kasheta baza saka masaba mikewa yayi ya fara tafiya " ok ki kwana Ana da gudu ta bisa " to gasu hannuta ta nuna masa " ok sakamin sai nakawo miki abincin a hankali ta karaso gareshi tayi kamar zata saka masa ta Kasa jikinsa ta fada tasaki kuka" wlh bazan iyaba ranar ma sharin shedan ne na hakura da abincin, shigewa, jikinsa tayi sosai tana Shakar kamshinsa soja bazan iyaba fara na kwana da yunwa abin yayi mutikar bashi mamaki, amma hakan bai sa yaji tausayin taba ingizata yayi dag jikinsa " dan uwarki ni sa an,kine to kiyi ta zama da yunwar ina ruwana, Ashe ke karamar Mara kunyace, ki jira hukuncina na gobe wanda zaifi miki muni Akan, nayau ficewa yayi dan idan baiyi da gaskeba to bazata nutsuba Kiran wani soja yayi naga yayi masa magana yanufi idan take yace ta tashi ta tafi cikin rawar jiki ta Mike ta fice tana kuka Kasa Kasa, kofar bata tabi inda ba wanda zai ganta ta shige part dinsu bata bi takan kowaba, ta nufi room dinta tacire kayan tayi wanka sai da ta gasa jikinta sosai da ruwan zafi ta dauro alwala tayi salolin da ake binta kakaf ta fito neman abinci parlour saida taci ta koshi Nat, " anty Ramlat yau ina kika Shiga bata kalletaba tace" gidan ubanki na Shiga " ke nabeela kishiga sabgarki murmushi tayi ta Mike ta fice " ke kuma allah shiryeki baki ta turo ta tashi ta shige cikin bedroom dinta kasancewar ita da nabeela kowa dakinsa daban, saman bed ta fada tasaki kuka tin karfinta " soja allah ya tsinema albarka mugun banza mai hana ruwa gudu wlh ban yafema zalina da kaciba, gashi yau bani ba zuwa club tana cikin mita har bacci ya kwasheta, Sauran yan matan gidan kowa na hada hadasa har lokacin bacci, kwance yake saman makeken gadon sa yana waya kasa Kasa yake magana" to kwana daya zakiyi ya isa allah ya kaimu goben mu kwana lfy dif ya kashe wayar ya gyra kwanciyarsa da Adu'a a bakinsa bai jimaba bacci ya daukesa, ********** yau tin safe ta kama hanyar gun boka sani anjima gidansu ba hanyar fita yauma kamar jiya suka Kari masha,arsu ya jadada mata goba ne karshe tayi qokari tazo haka ta baro wajan boka makasheta zuciyarta fari tass, Yau kam estate family bagaiyya cike take da tin safe sai shigi da fice ake mataye masu aure duk suna nan da iyalinsu , Ramlat tin safe ta rangada kwaliya anci make-up sai kace wace zata gasar kyau part din kawu ibraheem ta tafi, ba kowa sai haleema itama ta gama shirinta tsaki tayi ta nufi part din kawu munnir su safna sun gama shiri " wow gaskiya sister kin yi kyau susai hararata tayi abdullateef ne ya shigo " my brother zaka fitane kallonta yayi " ina zakije " please ka fita dani wlh wancan mugu ya sakamin ta kunkumi ko naje bazu barni na fitaba sakone zan kai murmushi yayi " wlh sister ba ruwana tsaki tayi tana turo baki safna ta kama hannuta suka fito " muje za amso dinkina wanda zan zaka bayan daurin aure suna fitowa babbar harabar gidan zasu Shiga mota Ramlat sai farin ciki ta ke yau zata wataya dan yau tayi niyar nemo khaleel dinta suci karansu babu babaka safna tashiga mazaunin driver ta wa motar key tana zuwa dede get motar Abdallah na shigowa har zaa bude mata get, kuma sai aka rufe hantar cikin safna sai da ta Kada " sister kin jamin wlh sun gano kina motar duk akwai duhun Gilles tsawa wani soja ya Daka musu suka " fito cikeda tsoro sai matsar ido suke, Ramlat ta kai kallonta gun motar da Abdallah yake gani tayi wata zafgigiyar budurwa kyakyawa fara tass da ita ta fito fuskata dauke da murmushi da kuma wata mai kamarta saide wacan tafita kyau, " ku huce muje oga na kiranku Ramlat gabanta sai faduwa yake har suka karaso inda suke safna ta gaisheshi bai amsaba" ke gidan ubanwa zaku kenan kece zaki karya dokata kifitar da wanan tantiriyar waje ko " dan allah brother kayi hakuri wlh ban saniba nace ta rakani amsar dinki Rumaisa kallansu take saboda taga tsantsar kamar sojanta da Ramlat murmushi tayi " my soja amusu afuwa " wuce maza ki maso dinki ke kuma ki guji haduwata dake anjima ban mance sauran hukuncin kiba maza huce ki kaisu wanan anty rahama ciki. Rawar jiki ta wuce suna binta Rumaisa tace" kanwarmu ba sannu da zuwama jitayi kamar ta kasheta saboda haushinta banza ta mata taki kaita part dinsu direct part din yinma ta kaisu daga kofa ta tsaya ta nuna musu da hannu tayi gaba abinta turiss sukayi kamar daga Sama sai ga Naseer ya kallesu " yadai bayin allah ku Shiga mana" nane part din anty rahma " ba nan bane ko zo muje ya gaba suna biye dashi har parlour " anty kinyi baki da faraarta ta tarbesu dan ya kirata yanzu yace ta kaisu wanan yinma koda zuwa bayan daurin aurene " ku zauna zama sukayi suka gaisheta cikin girmamawa Kayan motsa baki ta kawo masu " kuyi hakuri gidan yau cike yake da jama'a Ramlat ce ta shigo turiss tayi da ta gansu a parlour su amma sai tayi kamar bata gansuba zata wuce rahama ta maidota " ke kushiga cikin parlour ki inda ba hayaniya, My dota kutashi kushiga ciki ku huta Kafin ajima mike'wa sukayi suna bite da ita suka shigo zama sukayi akujeru kallon Rumaisa tayi " ke kuma baiwar allah meye hadinki da wanan mugun sojan cikin Sauri Rumaisa ta kalli Ramlat " ban ganeba mugu " eh wlh da kinsa ko shi waye da kuma halinsa da ko darma miki shi akayi akafa bazaki jamaba kenan tanan ya bullo saboda kaf Abuja da kauyanta ya zagaye yarasa matar aure shine ya koma kaduna arashin sani kekuma kin fada tabkin sonsa ki hawaye ta fara wlh na tausaya miki, keda iyayanki mike'wa Rumaisa tayi jikinta na rawa ta nufo Ramlat ta riketa " ke kanwarsa ce nasan bazaki fadi abinda ba daide ba please gayamin menene matsalar Abdallah na fisgewa tayi tana hararata " ina so na ceceki kuma kina nema fadawa halaka" to naji gayamin tuni kuka ya kwacewa Rumaisa saboda rabuwa da soja a wanan lokacin zai mata wahala " to aabinda baki saniba shide wanan sojan da kike ganinsa to fa..... ✍🏼 Daga Al'kalamin Rahma ummu fareesa😘 R luv ce😍🥰😘 ✍🏼✍🏼✍🏼 ‍♀HATSABIBIYAH🤷🏻‍♀ 💖💖RAMLAT💖💖 *_?KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏼 Ladin'go ikon Allah Yar mutan Niger🇳🇪 Gaskiya ba abin da zancewa masoyan book din Hatsabibiya Ramlat saide godiya🙏🏻 irin dayawa dinan😘 irin wanan. Kira haka 😂😂ai sai kusa wayar bugon zuciyarta❤ ya tsaya cak😅 kuyi hakuri sallah ce tasa kukajini shiru ina ma daukacin musliman duniya baki daya barka da sallah allah maimaita mana masoya ina muku fatan Alheri aduk inda kuke Allah ya bar kauna😘😘😘. Muje zuwa🏃🏻‍♀🏃🏻‍♀🏃🏻‍♀ yanzu ne wasan zai fara Akfta🤸🏻‍♀ Bismillahir Rahamanir Raheem 🅿👉🏻1⃣7⃣&1⃣8⃣ ......"Ba karamin dan iska ba ne ga shan giya da sigari ga bin mata gashi azalumi daukan rai agunsa ba komi ba ne tinda Ramlat ta fara magana jikin Rumaisa yake rawa hawaye ya wanke mata fuska, Ramlat naganin alamun nasara farin ciki ya kamata tafara kukan munafirci" wlh Nima jiya Allah, Ne ya ceceni sauran kadan ya kasheni gidan horo ya kaini wasu sojawa marasa imani suka azabtar dani kuma shima ya dakeni yanzu haka nemana yake bakiji yace bai manta sauran hukuncin da zaiminba to karshanta idan ya kamani sai idan inada rabon ganin kwai,na zan rayu, please karki Kara cemasa my soja, kuka Rumaisa ta fasa tin karfinta ta rungume Ramlat " sister na gode sosai wlh bansan haka yake da bakin haliba wlh tsoransa ya kamani kar wata rana na masa laifi ya kasheni, kuma ni wlh na tsani mashayin giya da neman mata yanzu nan zan bar garina ai nan take ramlat farin ciki ya kamata Mara adadi batasan lokacin da ta kufce daga jikintaba ta nufi toilet, Tana Shiga ta kama rawa da juyi " wlh sai kin tafi uwar jaraba yaushe banda zubar da mutumci kitashi tinda ga kaduna kizo gun namiji auran danginsa wai ke uwar jaraba sai na rabaku gabanta ne yayi muguwar faduwa da ta Tina soja mutikar Rumaisa ta koma yau bada sanin,sa ba to fa ita zaiyi zargi saboda tare ya hadosu cikin taji ya kada cikin Sauri ta fito parlour ta isko illham kanwar Rumaisa na lalabata dukawa tayi a gaban Rumaisa ta rike hannuta " please antyna karki tafi idan ya gane ni na hada to fa kashina ya bushe kiyi hakuri karki Nuna masa kinsan halinsa kibisa ku rabu lfy amma kina zuwa gida to bake bashi abin mamaki sai taga Rumaisa tayi murmushi " ai shawara da muka gama kenan, " yauwa to yanzu ki lalabashi akwai wayata a gunsa ki amsomun please ido ta zaro " wlh ba ruwana Tab banza ta mata ta tashi tafice daga cikin parlour, Rumaisa ta kalli illham sukayi murmushi " kinga yarinya da kilibibi ita ajinta zan iya rabuwa da soja kai tsaye nifa ban yada da maganarta ba sai nayi bincike wlh soja baiyi ruwan mai bin mataba da shaye shaye duk bansan halinta ba wanan igidansu zakka ce wlh kiduba kiga uban surutu " to waima mene nata da zata raba yayanta dake kuma ya akayi tasan duk abunda yake wlh anty ban yadaba saidai idan basa sonkine kawai murmushi tayi " ai kidai bari muga zuwa gobe kafin mu tafi idan halinsane zamuji ai dariya sukayi sukaci gaba da hirasu, part su sulaiman ta nufa suna tare da abikaninsu sulaiman ya Daka mata tsawa " ke mi kike ana " yaya sulaiman dan Allah Aron waya zakabani dariya naseer yayi" ai mu nan kam munsan komai ba mai making wayasa wani abokin naseer zai bata wayarsa dan ta tafi da imaninsa nuradeen ya hana" kuka ta fashe da " to dan allah, ku kirasa naji muryasa khaleel Dina da kawata Nusaiba tausayi ta basu Abdullateef ya bata wayar sa ta saka lumber takira khaleel amma akashe fashewa tayi da kuka ta yar da wayar akasa ta ficewarta " allah ya ya tsinewa soja albarka bazuwa neman, wanda zai amso mata wayarta gun Abdallah amma bata samuba gashi abbi na cikin jama'a zasu daurin aure, tarasa ya. zatayi da ranta gashi ba hanyar fita waje bare taje neman khaleel part din Dada ta nufa, cikin sa,a suna zaune da yan gaiyata ta fada kanta " dadata kice soja yaban wayata ya am she min ya ha nani sai cin zalina yake ga duka ba dare ba rana ya saka an hanani fita ko ina ran Dada a mutikar bace, Ta kira lumber mustapha bugo daya yayi picking ta fara masifa" wlh ka kira Abdallah ya kawowa Hassana wayarta kuma ba ruwansa da fitar ta dan me zai takurata yarinya duk ta rame Ashe azaba ake bata acikin gida " to Dada kuyi hakuri yanzu ina tare da jama'a bayan daurin aure zan kirashi insha allah zai kawo wayar kates kiran tayi tashiga lalabata " yi hakuri sha lelena zai kawo miki kuma zansa abarki kije gun shagalin kema kamar yada sauran yan matan gidan zasu rungumeta tayi cikin farin ciki tana dariya " yauwa dadata ina sanki dariya sauran mutanan sukayi dariya mikewa tayi ta ficewarta part din yinma su saudat suna parlour jikin maimunatu ta fada " umma kinga gidanan Ana can zalina dayawa zuwaira tace" dota wa ya tabaki baki ta turo" su naseer ne mamah tazo ta rikota " gaba dota kin fiye rigima duk yan uwanki sun tafi sabgar gabansu amma ke kina gida saudat tace" itafa fitace ba abarta ko dotana Ganin mutane suna kallonsu ya sa jameela tazo ta jata suka nufi wani sashe maimunatu tabisu " ai kunsan ba taba mata ramlat da kallo mamah tabisu tana tabe baki lalabata sukayi domain sunada labarin komai akanta da yawon da take fita har ta sabko ta tashi ta ficewar ta, *********** ****** *********** Da misalin karfe 2:am na rana danda zon Al'umma suka sheda daurin auren Naseer mustapha usman bagaiyyah tareda amryasa nuratu tanimu adamu da sulaiman hamza usman bagaiyyah tare da amaryasa khairat tanimu adamu auran yassmu halarta jama'a sosai Abdallah yasha kyau sosai ya hade cikin getzner blue wace tayi mutikar amsar sa haka angwaye ma irintace sukayi kala daya ansha kudi, ba laifi cike yake da jama'a bayan da wowarsu daga daurin aure suna tare da abokansu, tin bayan daurin aure Abbi ke kiran lumber Abdallah amma akashe ga dada ta matsa masa da kira saida ya baro jama'ar sa yazo bata hakuri dazaran Abdallah ya dawo zai kirasa yabata wayarta daket ya shawo kanta ta hushe, tin bayan daurin aure anty rahama take nan nan da su Rumaisa tamkar zata sasu cikinta komai kawomusu take suna tare da su nabeela soja ya kirata su shirya da yanma zasu gun dinner wanda angwaye da amare suka shirya kifa mutinta jikinta da kyau lokacin Ramlat tashigo taji Rumaisa nacewa " ok my hubbi zanyi yada kace zuwa gun dinner da tauraron taurari ai Dole rumaisa ta yi yada zatayi domain ta burge, hubbinta gaba daya jikin Ramlat rawa yake saboda kalaman da taji Rumaisa tana fadawa soja idanta har baya ganin kirki ta shige cikin bedroom suko basu lura da itaba saboda hankalinsu na gun Rumaisa yada ta zage tana fadawa soja kalamai, Shikansa yaji mugun dadin kalamanta dukda bai cika murmushi ba sai da yayi yana shafa sumar kansa da tayi luf,luf sai sheki take Tasha gyara ya katse kiran kenan kiran Abbi ya shigo yana dauka ya balbalesa da fada Akan me zai am she wayar hassana Dada, tana ta kiransa to maza yaba ta wayarta " Abbi tin zancan da mukayi dakune wayar take guna " eh kabata tin da ta fadawa Dada ba sauraran mu zatayi ba tinda an hanata fita ai babu ta inda zasu hadu" to zan bata yanzu, " yauwa soja kai mata ya tsinke kiran ranshi amutikar bace ya Mike, daga gun angwayan ya fita, Ramlat ko tin tashiga ta fada saman bed ta Saki kuka tin karfinta " wlh bazaku jeba shegu yan iska yada ka takuramin ka hanani farin ciki to nima na tsaneka tamkar yada na tsani mutuwata daga kai har wanan nunar ranar sai na hanaku zuwa yan iska, saide ni in tafi nida khaleel Dina wlh ko mu duka ayi mutuwar kasko kuji shegiya harda cewa tauraron taurari tauraron azalumai de ai yau zanyi ma ganinku wlh bazaku haduba gwara na kumsa muku bakin ciki hegu masu kama da nunar rana, Toilet ta shige tayi wanka tana cikin. Tsatsara kwaliya suka shigo " wow kanwar kinfayi kyau murmushi tasakar mata " ngd antyna wani dakeken, material ta saka kalar pink dinkin doguwar Riga yayi mutikar mata kyau saide hannusa kana nane hips dinta yafito girjinta cake cike sunyi dam dam dinki yayi mutikar yi mata kyau sosai Rumaisa tana takamar kyau yau saida ta raina kanta kallon su tayi " taurari yade " zamuyi wanka ne mu shirya murmushi tayi" aikuwa gara ku garzaya kar guri ya kure Rumaisa ta fara yi sanan illham sai nabeela lokacin itako har ta fice ta nufi part din dadata, tana so tayi tigun da zata hanasu tafiya gun Dinner din cikeda farin ciki take tafiya har batasan ta zo dad da parlour ba Gam taji tayi Karo da mutum Kafin ta tan tance tini ya zuba mata maruka har biyu Kafin ta dawo haiyacinta ya jata kwanar da zai fitar dasu daga part din Dada hanya mifi sauki yabi da zata sada sa da part dinsa yabi" ihuu ta korma tin karfi bige mata baki yayi" imun shiru yar iska munafuka, Cikin mintina hudu ya isu part d'insa sojawa suna tsaye a harabar gidan yana shake da ita har parlour ya wurgata ta fadi " bakine kuka,hada da Dada ta gamani da Abbi na baki waya ke yar iska wanan shigar da kikayi salon kibata mana sauran kanne ko dan kwalin kanta ya fizge ido ya,zaro bance ki tsefe kintso nan irin na magajiyar karuwai ba, jikinta sai bari yake, ta girgiza kai bakinta na rawa tace " ni.... wlh.....ni ban....san... anyi hakaba rabona da naga Dadata anfi sati mezanyi da waya nabar maka ita dan Allah kayi hakuri yau kar ka azbtar dani zan tsefe kitson yau dama anty Rumaisa ce tace kar na tsefe nabari gobe nakaita inda akamin a mata irinsa sai na tsefe shiyasa na bari fashewa tayi da kuka, jikinsa har tsuma yake saboda Bacin " rufemin baki bakar munafuka a halinki wanene ban saniba zakiyi bayani yanzu nan, so kike ki gamani da ita ko Kwana ya karya ya nufi dayan parlour yana tafiya ta bushe da dariya kasa Kasa" allah sai kunci kaniyarku kenan kaima baka kamaba ko wayar sace ta fara ringing da saurinta ta dauko kallon screen din wayar tayi taga sunan dake yawo my Rumaisa picking tayi ta sauya murya " hello ke wace irin, jahilace muna cikin rayuwa jin dadi zaki kirasa wayyo my soja,na kabari mana na gama da wanan kwartuwar mai kiran mazan mutane tsaki tayi ta kashe wayar baki daya ta, saka wayar cikin rigarta ta koma inda ya barta ta zauna tafi gaba da kukanta yajima kafin ya fito dauke da almakashi dayan hannu sigari acikin kwalinta ai nan take tsoran gaskiya ya baiyana a idanunta jikinta ya dauki rawa, Dan nesa da ita ya tsaya " ke taso zo nan mik'ewa tayi jikinta na rawa kanta ta sada kasa" yaya Abdallah dan Allah kayi hakuri karka cutar dani wlh nade na kome daga yau " shegiya munafuka karya kike, kina cicira kan kanana ido ai shiya sa kika fiye fitina ido ya haihuwar Japanese zan baki zabi yan,zunan da na yanke miki gashi da na busa miki hayakin sigari zabi guda arikice ta kallesa suna hada ido ta sada kanta " nazabi ka aske min gashin saboda bashida ishashan lokaci sigarin ya kunna cikin farin ciki zai azabtar da ita ya janyo hayakin ya fesota baki da hanji da Sauri ta toshe hancinta Bazato taji ya rikota jikinsa ya Dora kanta saman fafadan girjinsa ai kuwa kamar jira take tashige jikinsa sosai ta fashe da, kuka ta ririkeshi gam tana cusa kanta girjinsa har ta mance da ta tsani warin sigari " my soja kayi hakuri wlh bazan sake yin komai ba wlh bazan sakeba my soja kayi hakuri banaso, ina.bata maka ranka, kaji dan uwana Baki ya buge mata yana murmushi mugunta saida ya shaki hayakin sigarin dayawa yada zai azabtar da ita ya janyeta daga jikinsa ya kamo fuskarta ya zuba mata ido cikeda tsantsar tsanarta, lumshe idanunta tayi bazata iya kallon kwayar idansaba bazato taji ya had'e bakinsu kamar zai bata kiss sai taji sabanin haka hayakin ya busa mata cikin, bakinta ya han,kadata gefe ai Kafin ta kai kasa tarika kwarara Amai tamkar ta amayar da kayan cikinta kafadarsa ya Kada ko🤷🏻‍♂ oho hancinsa ya toshe ni ba dan uwanki bane" wlh kina gamawa ki gyra min gun dan ba wanda zansa ya gyara ke zaki gyara ko, kici kaniyarki da baki Shiga harakata,ba da baki hadu da wahalaba idan kin fasa to na barki daga yau idan kinci gaba to azabar zata karu fiyeda wace, kika sha kina gama gyaramin parlour ki tafiyarki munyi hannu Riga dake kuma dan uwarki kije yawan iskancin da ki ka saba nan,ma zakici kaniyarki acikin zuri'ar mu kin zama annoba, ficewa yayi daga parlour yaje yayi shirin tafiya dinner Tana gama aman ta Mike kanta na juya mata ta dauko kayan moping ta kyara gun tass ta tafiyarta tana murmushi " wlh Abdallah zakaci kakar uwarka yasin sai na Rama wanan. hayakin da ka busa min kuma sai naje gun Dinner din part dinsu ta nufa aparlour ta isko su sun shirya amma Rumaisa fuskarta ba walwala shaffah da safna suka runmgumeta " sister yau bamu haduba su nuratu suna tambaya dake" wlh kubari kawai yan uwa bari na canza kaya shige ciki tayi ta canza wani material din shima kalar pink din ne wayar soja ta kalla hantar cikinta ta Kada ka ganinta kasan kudi sunyi kuka murmushi tayi " wlh kaida, wayarnan ka rako hege dan yarinya ai kajawa kanka har wanima kunna wayar tayi ta sakata arigart ta fito lokacin su nabeela suntafi part din yinma ta nufa can dayan parlour ta samesu saboda na farkon cike yake da jama'a Rumaisa ta gani yinma nannan da ita hararata tayi taja tsoki karasuwa tayi Ta fada jikin yinma ta Saki kuka arikice ta rikota rahama haushi ya cikata ta ja hannun Rumaisa sukabar parlour " muje idan ta gama mata haukan mun dawo kan lokacin kun dawo daga Dinner din " my dota waya tabaki " yinma wlh sojane ya min dukan mutuwa daker aka kwaceni har takani yarikayi da takalman sojawa bakiga cin fuskarba wai kawai dan yace baxani dinner ba nace Abu na gida gwara naje asa albarka dani shine nayi laifi harda cewa idan inada wanda ya isa to insa ya sashi Dole yabari in fita yau mude kam zuri'ar usman Mani Bagaiyyah munga cin fuska cikeda bacin rai zata fara magana taganshi atsaye ya harde hannuwansa agirji yana ciza lips dinsa idansa zaka kalla kasan yana cikin yanayin Bacin rai aransa yake cewa kenan yarinyana bazata fita daga rayuwataba " Abdallah idan dai nice mahaifiyarka to ina so ka dauki hassana ka kaita gun sauran yan uwanta tinda kaima canne zaka kuma wlh ayau in ka zalumceta to banya femaba Ido ya zaro cike da mamaki amma da ya tuna yau tace sai ya sabke ajiyar zuciya" my yinma yi hakuri babu abinda zai faru kiss ya mata agoshi murmushi tayi " allah ma albarka amma kakiyaye " my sister tashi mu tafi " yinma tsoronsa nake " tashi ku je dota wane shi ya tabamiki lfy tattausan hannusa yasa ya dagota ya share mata hawaye ya manna mata kiss agoshi ya saka kwayar idonsa cikin nata da Sauri ta sada kanta cikinta sai da ya Kada amma da ta tuna yinma sai hankalinta ya kwanta yau kam yayi kadan ya tabata hannuta yaje suka fita har babbar harabar gidan motoci ukune zai fita dasu ta farkon aka bude masa gaba ya Shiga itako baya Tana zama kamshi ya daki hancinta ga sanyin dadi ido ta lumshe " hello Rumaisa na kiyi Sauri lokacin ya kore da Sauri ta bude idanta ta kallesa ta madubi Karaf suka hada ido murmushi ya sakar mata kanta ta sada saboda cike take da mamaki yau ne ta taba, ganin murmushi shinsa Rumaisa ce ta shigo " hubbina kayi hakuri na jima ko baiyi maganaba ya ja motar aka wangale musu gate sauran motocin biyu na biye dasu, Saida suka hau kan titi yace" baki jimaba my RS kiyi gwada kiran babba lumber Dina kira tayi taji ringing din abayanta Ramlat ko picking tayi hello Rumaisa ido ta zuba mata cikeda mamaki " wai da iskanci idan baza ayi maganaba zan kashe kuji rainin hankali akira kuma aki yin magana Abdallah najinta ko kallon inda take baiba amsar wayar yayi daga hannu rumaisa ya kashe aranta ta ce ashedai zancan soja ya tabbata yarinyar batada cikeken hankali tagwaitaka ta tabata allah baki lfy Ashe haukan ne ke sakata karya Ramlat aranta cewa take wlh zakuci kaniyarku tin da yinma ta bani damar yau daya ba to fa sai kunci kankarin kaniyarku wlh ba yada ka iya dani kwashewa tayi da dariya sosai rumaisa ta tsorata amma shikam ko kallonta baiba sai ciza baki da yake, kuma taji haushin hakan lura da rumaisa ta tsorata ta kurma" ihuuu.tin karfinta dan allah 😂😂😂 Kubarsu kar ku hanasu ku bari mucin masu hegu, Ai cike da tsoro rumaisa tayi jikin soja ta fashe da kuka Abdallah ransa yayi masifar baci yada yaga masoyiyarsa ta tsorata cikeda zafin zuciya tin karfinsa...... ✍🏼 Daga Al'Kalamin Rahma ummu fareesa😘 R luv dinku ce🥰 ✍🏼✍🏼✍🏼 ?‍♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀ 💖💖RAMLAT💖💖 *_?KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏼 Ladin'go ikon Allah yar mutam Niger🇳🇪 Bismillahir Rahamanir Raheem 🅿👉🏻1⃣9⃣&2⃣0⃣ .....burki ya taka da karfi ransa yayi mutikar baci har zaiyi mata magana ya tuna kashedin mahaifiyarsa sai ya yayi shiru zuciyarsa na masa zafi Motocin security da suke biye dashi suka suka taka burki tin karfi suka firfito da bindigogi suka kewaye motar da suke ciki Yana ganin haka ya dan wata na'ura.dake cikin motar gaba dayasu suka koma motocinsu ya kalli rumaisa ya janyeta daga jikinsa " my RS kiyi shiru mana wanan mahaukaciyar zaki biya har tasaki kuka ai haukan nata ba na bugo bane kiyi shiru kina tare dani wanan mai idan yan, iskan zakiji tsoro ya juyo ya kalli Ramlat " kirubuta ki aje ranar da zaki Shiga hannuna tofa sai kin zabi mutuwa Akan, rayuwa, idanu Ramlat ta zaro aranta tace " lalekuwa yanzu zan fara bugo kuma yanzu kune zaku zabi mutuwa akan ,rayuwaka nanun yan iska wlh yau baza taje gun dinner dinaba, allah kabani sa,a duk nasan ba kullum nake iya mugunta ba allah ka bani nasara Akan su duka yau na najibgi hegu tinda an likamin hauka " ihuu tasake kwararawa wanda yafi na farko wanan Karon tsoran rumaisa yafi na farko " dan, allah kutsaya na ciremata cikin ruwan sanyi kafafunta ta sako ta diro gaban motar Kafin rumaisa ta koma gun soja Tini, Ramlat ta cin mata dukanta, take ta ko ina " zaku barta ko bazaku bartaba sai na lahanta ku kurasa gun wace zaku zo sai gun matar yayamu janyeta yayi da karfi, daga jikin rumaisa ya daga hannu zai fara jibgarta ya tuna bushewa tayi da dariya ta shige cikin jikinsa ta kamo fuskarsa ta zuba masa idanunta wanda sukayi jajir tamkar an zuba mata jini acikinsa shima kallonta yake ko kiftawa bayayi,cikeda mamaki saboda yasan bata kallin kwayar idanunsa amma yau ta masa kor kamar zata cinyesa alamarin yarinya yau ya yada dagaske batada hankali fuskar ta shafo takuresa da ido gabanta na tsananta bugawa, ta hade face dinsu suna shakar lumfashin juna zuciyarsa na masa zafi gashi yasan yada zaiyi maganinta amma ba dama, tureta yayi amma taki sakinsa kafin ya Kara turata ai kuwa ta yagunsa da cizo " soja tsaya nacire maka ai kai ka shafa ma budurwar taka wlh suna tare dakai gashin kansa ta kamo, taja gashinsa da karfin gaske ta cusa hannayenta cikin sumar kansa soja yau ya tsorata da alamari Ramlat gashi shiyasan maganinta nan take amma an samasa ta kunkumi rumaisa, tana ganin abin ba na wasabane yakine guda ga yada idanun ta suka zama ta bude motar tafito da gudun tsiya" wayyo allah jama'a ku taimaka haukanta ya, tashi zatayi kisan kai aikuwa ramlat na ganin haka tace dawa allah ya hadata sakin soja tayi tabiyo rumaisa aguje security, na ganin haka suka firfito daga mota rumaisa bayan sojawan ta, labe jikinta na karma, Tsare Ramlat sukayi amma akwai daya da yasanta acikinsu kin magana yayi " ke wlh zamu tatakaki yanzunan bushewa tayi da dariya" ni daku, shege kan fasa nufu gun rumaisa tayi daya daga cikinsu, ya yareta ya kifa mata Mari " ke mufa iskanci karatunsa mukayi dan ubanki " au haba to niko dashi aka haifeni bari ku gani na nuna muku yanzu kallon mutin uku tayi acikinsu nan take, idanunsu suka rinka ganin dishi dishi ga masifar zafin da sukeji me zasuyi in ba Kiran Allah ba rumaisa na ganin haka ta fara gudu " wlh soja na barka har abada mezaayi da zuriyaku Wata na'ura tayi Kara sauran security suka nufi gun Abdallah wanda tin lokacin da ta kamo gashinsa ta saka masa manyan 🦂🦂arnan guda biyu, wanda nantake suka masa harbi har, biyu amma saboda taurin rai saida ya kashesu Kafin su karasu zufa ce ke keto masa ta ko ina 😹😹 cizon dayama ya bare biyu suna zuwa suka shigo motar suna tambayarsa " kuyi fa maza kar yarinya nan ta gudu, dayan ya shigo yaja motar suka nufo gun, da suke Wayam ba halamun Ramlat sai rumaisa suka hango aduke nesa dasu tana Rusa kuka kallon security uku nan yayi tsaye suna murza ido suna kiran sunan Allah " ya salam ni Abadullahi nashiga uku yinma kinja an Shiga hakkin jama'a Kusasu a mota sasu a sauran motocin sukayi gun rumaisa suka karaso dakansa ya fito duk kokarine yake azabar da yakeji ko masu ciwon idon sai haka hannunta ya kamo ya sakata moto akajasu suka tafi sai kuka take direct gida suka dawo suna Shiga gidan cikin hospital suka nufa dashi lokacin ko ganin kirki bayayi, hankalin rumaisa atashe yake yada taga Abdallah sai taga kashin da tabata kadan ne, dr haneef suka isko cikin gagawa ya duba cikeda mamaki ya kallesa zaiyi magana amma da yaga ba fuska sai yayi shiru ya hada Allurai akalla wajan kala uku yayi masa yace yaje ya kwanta yaki yana jiri suka rikesa Suka nufi part dinsa sukuma wa in can nayin allah ya saka aduba musu idonsu da gagawa har parlon as suka shigo dashi rumaisa na biye dasu suna fita tazo kusa dashi tana kuka " soja wai duk dukane ya maida kai haka, wani kallo da ya watso mata kanta ta sada ta matsa nesa dashi amma bata bar abinda tayi niya fadiba kuna zaune da gingimemiyar mahaukaciya tana neman kisankai kaga irin dukan, da ta tareni tamin wlh kamar zata kasheni harda cizo kalli hannuna tana cikin hakan allah ya kawo wani muta yafito yana ganinta ashe ya santa ya, janyeta daga jikina tana ganisa tasaki ihuu tana cewa wayyo my khaleel dan allah muje, zan ma bayani suka shige mota suka tafi a firgice ya tashi zaune saboda Allura ta fara aiki akansa cikin rawar jiki ya mike tsaya jikinsa na kerma shifa sai, yanzu ya tuna da kashan mahaifiyarsa kansa ya dafe" ya Allah, " tashi ki he gun anty rahama har na dawo mikewa tayi ta fice shikuwa ya nufi wani bedroom ana kasa mai jimaba ya fito ya nufo harabar gidan, da mota daya suka fita da security biyu Ban garan Ramlat ko direct gun dinner suka nufa Ashe yasan da zaman dinner din dama ya shirya tafiya ko zaiga Ramlat dinsa labarin wuya da Abdallah yasa aka basa kaf ya gaya mata, da shawara da aka yanke, nanda wata uku zaamusu aure shida ita aikuwa yau soja yasha zagi gun ramlat amma ga mamakinsa batayi fushiba kan bayan bikin gidansu za, ayi maganar auransu saboda bata dau zancen da mahimmaciba Suna zuwa tin daga harabar hotel din suka ha gun ya cika taf da jama,a fitowa sukayi yau afarin ciki take cikin hall din suka shigo wanda ke cike da yan mata da samari sai ihu ake, " my khaleel muje gun amare gunsu suka nufa ko me khaleel ya tuna ua labe " my ramlat jeki dawo ina nan so kike soja ya ganmu tare dariya tayi hada rike ciki " wlh baya nan kuma bazai zoba allah kuwa binta yayi suka so har gun amare kowane ango na zaune da amaryasa, gun, Naseer suka nufa nuratu cikin faraa tace" gaskiya kanwar nayi fushi ko gida kika ki zuwa ko " haba kefai bari fa kinsan yakin da nayi nazo ai da kin jinjina fuska ta shagwabe" my brother shine ko magana shikuma, haushine ta basa, " to mi zan ce da khaleel suka gaisa ya masa allah Sanya alheri baki ta turo ta nufi gun su sulaiman ai wata uwar harara ya zuba mata amma saida ta iso " any khairat ina neman afuwa kinsan, fitarmu saida yaki karfinmu yake fidomu murmushi khairat tayi " ai munada fada dake bari sai gobe " yaya sulaiman barka ko allah bada zaman lafiya sanin idan yace yayi magana abin kunya zaayi ga guri cike da jama'a kuma yasan ba dan Allah ta gaishesa ba murmushi yayi" tnz my sister da khaleel suka gaisa shima yamasa allah Sanya alheri gefansu kaf tan Mayan gidansu ne kowace taxi kwaliya gunsu suka nufo kowa yana tambayarta ya akayi sai yanzu tazo " kunga nifa, banasun iyayi to ni sa,arkuce ko bakuga da babban mutum Nike taraba babu gaisuwa sai ku kewayemu kuna tambata to wazan ba amsa acikinko mace, kusan goma harda yan degiya idanu suka zaro shaffah zatayi magana aka Saki gida wanda ya gwaraye. Hall din ai kafin anemi amare da angwaye tini ta ruga finin aguje cikin farin ciki Ta fara taka rawa cikin kwarewa da iyawa aikuwa Kafin kace me maza matasa masuji da kansu sun mata ca Ana zuba mata ruwan nera wani hadadan gayene ya taso daga kusan ango wanda tin zauwarta yaji wani bakon yanayi da bai taba jiba ga wata diya mace sai ita Ahmed umar waziri kenan yaro mai tashe, Yana zuwa ya bude bakin aljihu yashiga zuba mata nera jama'a sai ihu suke dagowa tayi dan taga wanene mai mata asara kudi haka karfa idanunsu ya sark'e da juna wanda atake, zuciyoyinsu suka buga a,tare tsinta kanta tayi da jin kunya sa ga gabanta na faduwa aranta tace wow gayan ya hadu ba garya ai khaleel na ganin haka cikin Bacin rai ya nufo gun kafin ya iso garesu abinda ya ganine yasaka shi tsayawa cak gabansa na faduwa abinda zai faru.....✍🏼 Daga Al'Kalamin Rahma ummu fareesa😘 R luv d'inku ce🥰 ✍🏼✍🏼✍🏼 ?‍♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀ 💖💖RAMLAT💖💖 *_?KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏼 Ladin'go ikon Allah yar mutam Niger🇳🇪 Juma'at kareem inama dukacin musulman duniya barka da sallah jumma'a Bismillahir Rahamanir Raheem 🅿👉🏻2⃣1⃣&2⃣2⃣ ......Abdallah ne ya hango su tare da dakarun sa su sun nufi bangaran daya shikuma ya nufo filin radar cike da izza yake tafiya irin ta isasun maza saide, fuskar, tasa ba annuri ko kadan amma hakan bai hana kyansa fitowaba gaba daya yanmata dake gun saida ya tafi da imaninsu sai sukaga Ashe Ahmed waziri ba kyakyawa bane Akan Abdallah, ai khaleel, Naganin suna nufo dede ban, garansa amma basu ganshiba ai yayi Sauri ya labe bayan wani dan loko ya kira Ramlat saboda, ya dauki lumber wayar, dake gunta, ta soja lokacin suna, tsaka da kallon juna ita da Ahmed har lokacin barin kudi, yake mata jama'a sai ihuu suke, wayar na cikin rigarta bata San bama yana ta kiranta safna ya hango, da hannu ya kirata, jikinta yana rawa ta iso, " ke ina tantiriya bakinta na rawa tace " gatanan tana rawa, bakinsa ya ciza ya kutso cikin taron, ransa abace ya nufo gun yana isowa garesu ya ga ikon Allah kamar ance ta dago kanta karaf, suka hada, ido da soja kanta ta sada atake jikinta ya dauki rawa Ahmed yana ganin haka ya rikice yana shirin riketa " baby, da Sauri Abdallah ya karaso ya kamo hannayeta duka biyu " my sister me yasameki hannunsa ya Dora saman tilar hancinta yana taba abin hancin " kanwata we ya tabaki kika rikice ai Kara rikicewa tayi ta fashe da kuka " soja wlh banida lafiya cikina ciwo kaina ciwo kunena ciwo ga zazzabi mai zafi ko ina na ciwo yake gaba daya, jama'ar gun kallon su suka yada take zubawa yayanta shagwaba da uwar karya saboda kamar su ta bace, da ka gani kasan kanwarsa ce amma yarinya da tana cikin rawa yanzu yanzu Ahmed ma a tunanin sa uwa daya uba daya , arikice, yace" babban yaya muyi Sauri muje hospital kar wani Abu ya sami babyna please kallon da Abdallah ya masa ne ya sashi saurin yin shiru, janta yayi suka, fara tafiya tana ihuu aceceta batada lfy zai je ya kasheta ganin kanwarsace kamarsu daya yasa kowa ya ci gaba da harakokinsa wanda ko suka San tsakanunsu basuda yada zasuyi, Yana rikeda hannuta har harabar hotel din motar aka bude masa ya sata a baya shima ya Shiga security biyu agaba daya najan motar daya na kusansa suka tafi, " babban yaya kayi hakuri wlh banida lafiya jinake kamar zan mutu, baiyi mata magana sanin har yanzu akwai bakin mahaifiyasa akansa mutikar ya za lumceta a yau, kallonta yayi ya girgiza kansa dan shi kadai yasan kalar, azabar da zai mata nan gaba dan ya sani sarai lfy ta lau hannuta ya kamo yana murzawa a hankali cikin Sauri ta kallesa taga baya kallonta idanta ta lumshe ta Dora kanta saman hannunsa ta tsayar da kukan tana sabke, ajiyar zuciya gam ta,rike tatausan hannusa kamshinsa nasakata jin bacci bai de ce mata komaiba wayar Dake cikin rikarta ce ta dau ringing tanaji, taki yin motsi shiko sanin wayar sace ga miskilancin sa ya motsa baya magana ko kallonta baiba sai cije lips dinsa yake dan so yake ya Dana mata tarko ta wayarsa ankira har sau uku taki yin koda motsi bare ta fito da wayar shiko ko kallo bata ishesaba hannusa ya janye daga nata ya matsa gefe har, suka iso gida bai ce mata kalaba, a harbar gidan suka sabko hannuta ya rike har part din yinma ta kofar baya parlon, ba kowa sai dayan anata hayaniya zaunarta yayi zashi kiran yinma sai gata ta shigo zata daukan Abu " ya na ganku badai an tashiba kallon Ramlat yayi cikin sa,a suna hada ido ya mata kwakwaran kashe da sauri ta kawar da kanta " wai ba magana nakeba" yinma banida lfy ne shine naca soja ya maidoni gida " yinma na tafi zan kai rumaisa gun Dinner " to dan Albarka naji dadin biyayyar da kamin murmushi yayi ya juya zai tafi Ramlat ta kwarara ihu " wayyo yinma zan mutu wayyo gasunan zasu kasheni dan Allah mi na miki kiyi hakuri yanajin haka yasan iya shegena ko saurarasu bai ba ya ficewarsa yinma arikice ta nufeta ta rungumeta " nashiga uku suwaye ramla Kara kurma ihun tayi " wlh itace ku tambayeta mi namata wlh kasheni zatayi Kafin kace me parlour cike da jama'a yada take kakafewa adu'a suka fara mata " jameela maza kirawo, soja mushiga asibiti abin ba na wasa bane da gudu ta fito dede lokacin zasu Shiga mota da rumaisa " yaya kazo yinma nakiran gagawa sanin dalilun kiran yasa ransa ya Kara baci " muje ya ce da rumaisa yana gaba tana biye dashi har parlour, " soja daukarta mushiga asibiti tanajin sunan soja ta bude idanta ai tana ganin Rumaisa ta Kara wani " ihun dan allah kiyi hakuri ki sakeni wayyo mummy kizo muyi ban kwana dan Allah rumaisa kiyi hakuri karki kasheni wayyo hanjina cikin kidima rumaisa ta kalli ramlat gaba daya jama'ar gun suka fara kallon rumaisa fashewa tayi da kuka ta Duke kasa" wlh ni ba maiyya bace sukuma duk basu yadaba saboda sanin ramlat yan biyuce sukuma suna gane maye yinma ta kalli rumaisa jikinta na rawa " please ki saketa dan Allah Abdallah ya kalli yinma " haba dan allah wanan wani irin abune haka yanzu yar mutane tazo tinda wani gari amma ku mata cin fuska haka hannu rumaisa ya kama zasu fice, anty maimunatu ta buga masa tsawa " kutsaya wlh sai ta tsalakata idan ba ita bace shikenan sakin hannuta yayi " kiyi hakuri ni naja miki gabansu tazo tana rusa kuka suka gyara ramlat wace tayi suman karya, tsalakata tayi har sau biyu zatayi na uku ramlat ta Mike zaune gaba daya suka dauki dikira da salamcewa Abdallah kansa saida ya kalli rumaisa bata tsayaba tafito tana kuka wiwi kaitsaye harabar gidan ta nufa Abdallah ya nufo gunta bai mata magana ya kama hannuta yasata a mota yaje part din anty rahama yasa ta hado masu kayansu tana tambayar lafiya " anty ba lokaci bari na dawo ya ficewarsa motar ya Shiga driver yaja suka tafi illham ya kira a waya tafito harabar hotel din gasuna tafe, A bangaran su Ahmed tin lokacin da soja ya fita da Ramlat cikin Sauri Ahmed ya, nufi gun Naseer. please abokina taimaka wanan yarinya ya kuke da ita wlh tinda na ganta Sonta ya shiga zuciyata kamosa yayi " please waziri zauna kanwarmuce bata jine shiyasa ba a barinta fitowa ka kwantar da hankalin,ka zan hadaku, yanzu soja ransa a abace yake, ba zai saurare kaba maybe tayi masa laifine tin da kaga bai tsayaba, duk abinda ake khaleel na labe sai zaro ido yake yanaga sun fita ya Mike daga gun boyan yanufo gun Ahmed, yana zuwa, ya shakesa " kai wlh ka fita daga harakar yarinyarna ko na ilataka shima shakarsa yayi " kai kasan ko ni wanene kana irin wanan shigar har mace zata soka kajira nanda kwana biyu kacal wlh sai ta mance da babinka arayuwarta Naseer ne ya Shiga tsakaninsu " haba kukuwa fada saboda mace kuyi hakuri kahleel jeka ficewa yayi ransa a bace, koda ya fito direct, gidansu ya nufa ransa, bace, wanene khaleel khaleel Dane ga alhaji zubairu dan,yaro Su biyune gun iyayansa shida kanwarsa Shukura mahaifinsu rikeken dan siyasane yanada, kudi sosai khaleel tin yana yaro haka yakeda rashin ji to abinda ya Kara masa rashin jinsa tinda aka kashi kasar waje karatu saide baya zina amma akwai son mata haka saide yana taba shaye shaye amma tinda ya gama karatunsa yadawo gida ya hadu da ramlat to abin da sauki saboda yana sonta sosai, haka zasuyi ta yawon bin Club har lokacin da soja ya samusu ta kunkumi, sai yau da suka hadu, ********************************* Wanene Ahmed umar waziri Ahmed Dane ga umar waziri sunan waziri mahaifinsa ya samesane tin yana yaro lokacin bai iya cewa wazobiya ba sai yanajewa waziriya shine sunan ya bishi ba dan sun hada da, sarauta bane asalinsu yan maidugurine harakar kasuwancine ya kawosu abuja wanda yanzu haka kanfanunin mahaifinsa sama da biyar a cikin abuja kade su hudune gun iyayansu biyu maza biyu mata Mayan suka suna gida jansu dagashi sai kanin sa sameer, -------------- ----------- -------------- Suna isa illham na tsaye tana jirandu kallon ta yayi" kijira sakammako wlh sai na ramamiki tuzarcin da tamiki ba wai dan nafi sonki bane ah ah sai don na kamanta adalci saboda gobe kar ta yi ma wasu bare ke da kikazo ta dalilina yanzu zaku tafi gida kijirani zan, nemeki bayan na fahimtar dasu ko nasa ta fahimtar dasu ta azaba kirike sirrinmu tsakanina dakene fuskarta ta guge " bakomai hubbina mamakin tabasa yada batayi fushiba hakan yayi masa dadi " kireke wanan aranki ni nakine insha allah, illham ce ta karaso jikin motar, fitowa yayi, " shiga gida zaku tafi matata batajin dadi tace gida zata, dariya tayi" to Allah ya Kara lfy sallama sukayi yabata kudi akadan sun tisa dubu dari da kyar, ta amsa driver yaja suka tafi shikuma ya Shiga, motar daya suka tafi dan jiyake bayajin dadin jikinsa ga zuciyarsa na masa zafi kamar Ana hura masa wuta ya ma rasa me ke masa dadi yau arayuwarsa jiyake kamar yabar garin suna zuwa gida ya nufi part dinsa Haka aka gama dinner aka tashi ba Abdallah ba ramlat, Da misalin karfe 8:30 pm na dare aka kawo amare kowace part dinta tsaf ta tsaru abin gwanin shawa mahaifinsu ya kashe musu kudi sosai an zuba musu kayan daki, tinda ramlat ta kulla iya shegenta har dare tana part din yinma tayi wanka ta saka rigar shaffah da kadan ta dara guiwa taci abinci tayi sallah misalin kafe goma na dare, Suna parlour ita shaffah da yinma tana hamma, da wani shegen abin hanci da tasaka ahancinta" tashi kuje ku kwanta dede lokacin ya shigo da sallama fuskarsa babu alamun rahama gaishe da yinma yayi " soja bakayi baciba kaida kace bakajin dadin jikinka Zama yayi a kujera dake kusa da yinma aransa yake cewa" Ana ganin yarinya zata lalace dubi wanan Shiga irinta karuwan india" yinma bana jine Muryass da kamshinsa ya adabi hancinta yasata dagowa ta kalleshi shiko ko kallon inda take baiba" ke tashi ki hadomin coffee da Sauri shaffah ta Mike ta nufi kitchen jikin yinma tashige ta lumshe idanunta tanajin dadin turaransa " dota tashi kije ki kwanta idanta ta bude ta sake, kallon Abdallah wanda bai masan allah yayi ruwanta ba agun hakan taji ranta babu dadi shaffah na kawo masa coffee ya amsa ya fara sha ahankali tamkar baya so jitayi ranta nason coffee din hannusa amma ba hali mik'ewa tayi " shaffah tashi muje mu kwanta kiss tama yinma a goshi da gangan tayi da baya baya kamar jirine ke dibarta zata fadawa soja shi dama tinda ta Mike yaji bai yada da itaba ya shirya tsaf tana dunfaro gun ya Mike dim ta fadi saman carpet ya zuba mata ruwan coffee mai zafi ta kurma ihu tana kuka " ayya daughter sannu har yanzu bata ida sakinkiba ko tsaki yaja yabar parlour baki daya kasa fadar ya konata tayi " shaffah kamata kuje ta kwanta riketa tayi suka shige cikin bedroom sai tsinewa soja take va guiwarta na mata zafi ga ya konata sannu take ta mata suka kwanta tana tsinewa soja har bacci ya dauketa. Asuba ta gari. Washe gari, tin da safe mamah ta shirya zuwa gun boka makasheta yau bakowa agunsa har tayi mamakin rashin mutanan yau dai watsewarce sukayi wanda shine na karshe ya duba ya gano wani Abu amma dake bayada yada zaiyi yace mata taje karta Kara zauwa sai bayan kwana shida kan lokacin ya hada duk wani tikunsa cikin farin ciki ta nufo gida bukatarta na daf da ci niko nace ta Allah ba takuba, Allah Kasa mufi karfin zuciyarmu, ********************************* Yau har tsawon kwana hudu da tarewa amare Abdallah na hadawa Ramlat tarko mai zafin gaske itako a haukanta ya rabu da itane take cin karanta babu babbaka agidan kullum tana bangaran amare tana iyayi sulaiman hanata zuwa part dinsa yayi ta hadasa da papi ya masa tass wai dan ya samuma zai mata wula kanci kusan kwana, uku Ana kiranta da tayi picking sai taji data murya mai masifar dadi kuma bakin hello ake ce mata sai akashe ba jira tayi magana haka kawai ta tsinci kanta da son murya mutumin idan ta kira baa dagawa text ta tura masa kar a kuma kira ba lumber ta bace ok aka mai do mata kwana daya da wuni guda taji shiru sai taji batajin dadi amma ta daure bata kiraba kusan magrib kiran ya shigo tana ganin lumber cikin rawar jiki tayi picking cikin rikitata murya ya suma magana wace tasakata kasala " my angel ya kk yana magana yana hura mata iska tacikin wayar lumshe idanta tayi tana saurarun dadadar muryasa hello my angel ajiyar zuciya ta sable" please kabar kirana ba lumber ta bace dan allah kafita arayuwata karka cutar dani a ina kasami lumber nan murmushi yayi mai Jan hankali wanda nan take ta Kara rikicewa cikin nutsowa ya fara, mata bayani " ai nasani ba lumber ki bace ni nasa aka samo,min lumber inada labarin komai ki kwantar da hankalin, ki my angel idanta ta lumshe cikeda shagwaba tace" wlh mai wayar mugune fa yana zalumtata dayawa na tsanesa tawa ya amshemin niko na sato tasa anya kai mutum ne" my angel ni aljanine kiyi hakuri zan shigo rayuwarki bazan bari ya Kara zalumtarki ba sama sama ta fara jinsa Kafin wani lokaci tafara bacci rikeda wayar a kunneta sabkar numfashinta yaji wayar aka kashe daga can da dare tana part din sulaiman aparlour suke suna hira itada khairat da kawayanta " kanwata bakida dama wai ina zaki kika dau wanka haka wlh tilar hancin ta miki kyau fari tayi da kananan idanta wanda sukayi mutikar yimata kyau " antyna yau ina jin farin cikine ne, dariya khairat tayi Naseer ne ya leko " amaryar mu turomin kanwar taki " my brother ni " eh ke zo nan mik'ewa tayi tazo kofar parlour " muje kinyi bago ido ta waro hannuta yaja suka nufi part din baki suna zuwa taga Ahmed cikeda mamaki ta nunasa" kaine murmushi yayi" baby nine zo zauna a nutse ta karasa ta zauna nesa dashi ta gaishesa ya amsa mata " babyna ke hankalinki a kwance ko tunani bakya yi ko kanta ta sada itade bata San mai yasa takejin kunyar saba " babyna please imin magana mana wayarta ce ta dau ringing cikin, rigarta daman Anan take boyewa da Sauri ta cirota bata San lokacin da tace" my aljanina tana fito da ita cikin Sauri tayi picking cikeda shagwaba tace" my aljanina ina ka Shiga tin dazufa idanunsa ya zaro waje saboda yanada zafin kishi jikinsa na rawar ya amshe wayar daga kunneta " ko uban ifiritu ne...... ✍🏼 Daga AlKalamin Rahma ummu fareesa😘 R luv d'inku ce🥰 ✍🏼✍🏼✍🏼 ♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀ 💖💖RAMLAT💖💖 *_?KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏼 Ladin'go ikon Allah yar mutam Niger🇳🇪 Bismillahir Rahamanir Raheem 🅿👉🏻2⃣3⃣&2⃣4⃣ ......."bazaku yi waya ba kai karamin shege munsan irin wanan salon. ko tsamiyace akanka kaban kwana biyu wlh sai na raba tsakaninku wata uwar tsawa aka Daka masa ta wayar wace takusa zautashi kit ya kashe wayar yana huci fashewa tayi da kuka " Akan me zaka zageshi idan ya daina kiranafa ya zanyi da rayuwata, Idanunsa ya zuba mata yana huci " Ramlat waye shi mai kiran naki da har kuka masa lakani da aljani tsawa ya Daka mata saida ta zabura kallon sa tayi idanunta sharkaf da hawaye " kasan kuwa halina kakemin tsawa ka Kara laifi saman wanda kayi, da yaga Alamun idan ba yayi lalashiba to fa bazai samu kantaba lan , kwasa murya yayi ya. ya kirata anutse fuskarta ta dago ta kalesa kwayar idansa ya saka anata cikin lalami ya fara magana " haba babyna ai dan ina sonki ne zanyi kishinki kiyi hakuri nasan halinki yayamu ya min bayanin komai yi hakuri wlh na mutu Akan sonki da fatan zaki bani hadin kai mu fahimci juna wlh auranki zanyi Ana kusa Baki ta turo " to ai ni inada saurayi na khaleel kuma baya matsamin shiyasa nake sonsa idansa ya rumtse da karfi zuciyasa na masa zafi " to naji, amma ki bani dama narika zuwa zaki soni khaleel din shine ya kiraki yanzu kai ta girgiza, ai wanda ya kirani bafa saurayi ma bane shi fa bama mutum bane, idansa ya zaro " Ramlat kin fiye shirme wlh ya zakice ba mutum bane bayan naga, masifar sonsa a idanunki yanzu dan na zageshi to ai nasani sarai khaleel ne dan agun dinner har shakata yayi saida aka rabamu " allah ba shibane hannu ya daga mata " to naji ni bazan rabaki da khaleel ba amma ko ya gwada sa,arsa allah ya ba mai rabo saa dalleliyar waya ya bata har a kwalinta da sim aciki da komai duk ranta abace an zagi aljaninta saida ta nuna farin ciki " wlh kamar kasan banida waya tawa tana hannun muguncan dariya yayi " to nide na ruwana, keda soja ai fidota tayi ta kunna harda chaji " wow iPhone 8 irin ta soja naga irinsu kusan uku a gunsa murmushi yayi " to kema ai taki maitsada ce ta wajansa inji yayanki baki ta turo " shi YAYA naseer komai sai ya fada mik'ewa yayi " baby zan tafi an jima zan kiraki mikewa tayi kanta akasa " to nagode fitowa sukayi a kofa suka hadu da Naseer " uwayan love an fito, dariya yayi" ai wlh babyn ta tafi dani amma sai nayi da gaske saboda yaron nan kar ya Shiga gabana fitowa sukayi har harabar gida tana rikeda kwalin wayarta a gun motar Naseer suka tsaya " my brother kalli wayar da ya sayamin amsa yayi kamar bai San da itaba " wow gaskiya tayi kyau sosai dadi takeji tana tsale dede lokacin motar Abdallah ta shigo harabar gidan tana ganinsa ta am she wayarta ta zuba da gudu " mugun banza bazaka ganiba bare ka amshe gudu take tin karfinta me Ahamed zaiyi in ba dariya ba harda rike, ciki " kaga wanda ya koramin babyna sojane wlh dariya Naseer yayi " ai duk rishin junta tsoransa take motar ya bude sukayi sallama yaja ya tafiyarsa Bata zame ko inaba sai part yinma Abbi na zaune taje jikinsa tana safke lumfashi " Abbi na kalli nayi sabuwar waya murmushi yayi " kai haba hassana,ta amma tayi kyau to bani wacan ko fuska ta kwabe kamar zatayi kuka " Abbi wlh mugun nan fa.... kuma sai ta kasa fadar gaskiya abbi ai ta lalace shine nasayi sabuwa, " hassana nafasan wanda ya kawo miki har gaishemu ya shigo yayi kunya taji ta boye fuskarta dariya yinma tayi " my dota ni bazaki nunamin ba tasowa tayi tazo gun yinma ta bata " yinmata gashi ki gani Kuma asa mata matakan tsaro saboda azaluman sarari dariya abun ya basu " hassana sowaye azaluman sarari " Abbi ina nufin Amata Adu'a mik'ewa tayi yinma na tafi in kwanta bacci nakeji " to mu kwana lfy ficewa tayi tana yar wakarta sai da ta lalaka gudun katari taji shiru wuff ta kwasa fa gudu har part, d'insu a parlour ta tsaya jikin " papi ta fada Papi kalli wayata " masha allah tayi kyau Ramlat ina so ki tsaya da kyau kiyi tinani tsakanin yaran na biyu na baki zabi daga nan har tsawon wata daya ki zabi daya aciki duk iyayan wancan munyi magana dasu dama nace su jira " ke bake akewa magana ba " to mummy naji ai wata akabani zan zaba acikinsu kafin lokacin kallon nusaina tayi " ke me kikazo yi tashi ki tafi gidanku dare yayi Affan tashi rakata " kinci kaniyarki bata zuwa ko ina nan taga damar kwana baki ta turo " Papi kanafa gani ko" wlh rahama kin cika takura dan ta tambaya ai batasan ana zata kwanaba " to yayi kyau allah kyauta anakallon mutum yayi ba daidai ba amma ace baayi magana ba Kafa duba ranar bikinna da karfin tsiya ta kori matar da soja zai aura har da lika mata maita fa dariya yayi, Ai yan biyu sun fiya ganin mugu maybe haka abin ya ke" yauwa my papina barta dai ai bata sani bane sai na nuna mata mummy in badan kar ki kasa tashi kiki mama breakfast ba da na manne miki ido daya ido ta zaro "Kinyi dare Mara's kunya idan bakiyiba ban gode fitsa rariya " my daughter rabu da ita ai tasan zaki iya dariya tayi ta shigewarta ciki " wlh kai kaike Kara tunzurata wanan ai ba dai sai bane banza ya mata ya ci gaba da kallonsa. tana Shiga ta rage kayan jikinta tayi wanka, ta shirya akayan bacci ta haye gado tayi kwanciyata wayar take kallo tsaf da ita kirane ya shigo pricing tayi " hello babyna ya kk " ina lfy amma bacci fa zanyi murmushi yayi yaci gaba da mata hira tun bata saurara har ta dan kulashi kadan suna cikin magana wayarta ta dau, ringing kallon wajan da wayar take tayi idon ta zaro " ni zan kwanta " ok kiyi mafar kina fa bata jira amsaba ta kashe wayar wacan ta dauko har yanzu tana ruri picking tayi amma batayi maganaba, "My angel lumshe idanuta tayi da karfi kara kiran yayi cikin wata irin murya " ok sai an jima tinda bazaki ma. Aljaninki maganaba kit ya kashe wayar cikin sauri ta maida kira amma akashe tayi ta kira amma kashe kuka ta fara " haba my aljanina wlh ba na kyaleka bane murya kace ke wani kasala ahaka har bacci ya dauketa, Kwance yake a makeken gadonsa yana waya " ki dai Kara hakurin my Rumaisa ai ni nakine ina sonki sosai zamuyi aure ai in bakeba sai rijiya inason mace mai hakuri Dole sai ta warware musu shairin da ta kakaba miki bana son acikin dangi arika kallon matata da wani tabo to ta Yayama zan auri maiyya tirr ai wlh da kasheta zanyi shifa yasa na zabeki na, darje naki biyewa masu kawomin hari dan Ana zaka kwaso jaraba dariya tayi " kai my hubbina wlh kasani dry Ashe idan ka yada kana magana " to ai Dole tinda tantiriyar kanwata ta taboki " ba momai na yafe mata kai kayi mata hukunci daide yada zata fadi gaskiya karkayi mai tsauri " to naji bye bacci zanyi " ok bye my hubbina murmushi yayi ya tisnke kiran, ya shige cikin lalausan bargo yana karantu adu'ar bacci Asuba ta gari *********** ****** ********** tin da asuba da tayi sallah take kiran lumber akashe har rana tayi tsaki tayi ta murguda baki " aikin banza yo kar allah yasa ka bude wayar da mutane ya aka kare bare aljani nima na fita harakarka. wasa wasa yau har kwana. biyu tana jiran taga kiran aljani amma shiru tin tana basarwa har abun ya fara damunta amma haka ta hakura, Cikin shirinta ta fito " mummy na tafi gidan umma saudat " to ki gaisheta idan kin sami hanya baki ta turo ta fice part kawunta ibrahim ta shiga cikin sa,a ya nan, " ah my dota yau kuma an tunani " kawuna inafa zuwa dan allah so nake inje gidan ummata saudat daga can na biya gidan anty zakiyyah kawu wlh yau ba zan biya yawoba murmushi yayi " to tashi muje ai wanda zai hana bayanan saide karki Dade dan zuwa jima suna tafe kar muzama manyan banza, " to ngd mum sai na dawo " au sai yanzu kika gani dariya tayi suka fice ranta fari kal suka fito harabar gidan motar ta tashiga yana bakin get " wlh idan kika Dade to gobe ba ruwana " allah kawo bazan Dade ba Ana wangale mata get taja aguje ta hau kan titi, driving take cikin farin ciki wayarta tayi Kara cikin sauri tayi picking " my khaleel na fito fa kayi sauri ka sameni agidan ummata saudat kit ta kashe kiran tana isa akofar gidan tayi fakin ta fito ta shiga gidan aparlour tarda tan gidan da gudunta ta karaso " ummata ga yarki tazo gaisheki" tab lalle kam yaushe rabonki " Ramlat kina shaaninki yaushe gamo hararata tayi " ai wlh Rashida na fiki kirki keda ko ganin Dada sai kin ga dama " ai kuwa har kinfi dota na baki zama tayi sukaci gaba da hira harda hira matar da soja yakeso maiyya ce har akayi sallah magrib da isha, tana nan wayarta na ringing ta mike " nikam na tafi da zanyi biya biye amma na fasa dare yayi " to ki fa gaishe da kowa da kowa har waje Rashida ta rakota khaleel na cikin mota ta karaso " my khaleel mu kwatse acan kai ya daga mata tashiga motar ta sai ta cire manyan kayan tabar karamar rigar jikinta taja motar ta kama hanyar gidan casu ta zuwa bata jiraba ta fito tana jiransa akofar, yana zuwa suka shige Club din suna Shiva hall ya dau ihuu kowa cewa yake " I miss u Hatsabibiya yarinya mai tashe yarinya mai kyan sura da iya rawa sauran matan masu nuna hasada ko sai hararata suke hannu ta daga musu " mee too Nima nayi missing dinku sosai da sosai khaleel ko sai hanci yake budawa shi mai budurwa sai shan kamshi yake, sanin lugunta aka saki kida wakar Nancy ajram ai kuwa jikinta har rawa yake tako Saki uban gashinta ya sabko har gadon bayanta tafara tikar sana,ar sai ihu ake watace ta shigo ita wai tayi gasa da Ramlat ai kafin aje ko ina har ta kayar da ita me kuwa yan duniya zasuyi in ba dariyaba Saida tayi wajan rawa kala uku tikun ta je ta zauna tana hutawa Samari na ta kawo hari amma ko kallo dan ita ayanzu khaleel dinma bata jinsa aranta kawai dan sai yana temaka mata ta dan Shana ne sai aka kusa tashi tace khaleel ya rakata gida har kusan kofar gida ya kawota honr tayi aka bude get ta shige saida ta mayar da kayan jikinta yau saida taje har get din gidansu tayi parking ta fito wuff ta fada gida bata tsaya a parlour ba ta shige bedroom dinta wanka tayi tasaka kayan bacci tayi kwanciyata Ahmed ya kirata sun jima suna hira saboda yanzu sosai take kulaahi saboda irin tatalin da yake mata sai bacci ya fara fizgarta sukayi slm, can dare tana tsakar bacci taji ringing din waya daker ta bude ido ta dauka lumber da ta ganine tasata war tsakewa daga baccin picking tayi amma batayi magana ba " my angel lumshe idanta tayi cikeda wani irin yanayi da kuma shagwaba tace" my Aljanina meyasa kwana biyu ka gujeni "my angel waye ya zageni ranar da nakira ki da sauri tace" wlh wasane yake maka yayana ne " ni banason karya ko bakisan mu mutanan boye muna ganin duk abinda ake ba sonki yake har ya saya miki waya kullum kuna waya ko" to my aljanina yi hakuri ai wlh na masa fada har fa marinsa nayi wlh kaga yada ya rika kuka harda dukawa gabana na yafe masa saida na masa kwakwaran kashe ko ya sake zaginka yace wlh bazai sakeba shiko ban garansa dariya ce ta kamasa amma ya dake murya ya narke " my angel iluv u so much lumshe idanta tayi jikinta ya Saki my angel ina sonki sosai amma tinda mutum kikeso dan uwanki shikenan zantafi daga yau bazan sake kiranki ba fashewa tayi da kuka" please kar barni kaine bugun zuciyata duk nasan ba ganinka zanyiba kabari idan zaamin aure sai mu rabu lokacin, Ahmed ya koyamin sonsa kaji my aljanina " to zan duba my angel kalamai yayi ta gaya mata maisa mutum ya zauce asoyayya sosai ta shiga cikin wani hali jitake da da hanyar ganinsa to fa yau da sai ta gansa shagwaba tayi ta zuba masa yana lalabata har tayi bacci lumfashi take sabkewa, hankali kwance acan bangaran mai kiran baki ya ciza ya kashe wayar baki dayanta dan dama anfanin ta kiranta na musamman, -------------------------------------------------- tin daga ranar ramlat ta Kara shamuwa da aljaninta labarin soja ba wanda bata bashi har irin azabar da yake mata tayi ta tsinewa soja gaban aljaninta daga ta fara zagi yake daka mata tsawa duk sai ta tsorata tana bashi hakuri sai tayi fushi kuma sai ya lalabata su shirya Yau kusan kwana goma soja baya gari shiyasa take iskacinta da fita yawo gari amma gidan ya uwanta take zuwa rawa kam tin ranar bata komaba yau tin safe taje gyaran gashi kace wani abin kirki zatayi Anje an canza masa kala amma da marece tayi wankata tsaf tasa raga farata tanada dan hannu dantsan hannun ansa kaushu, taci damara abin abin dariya kiran Aljaninta tayi bugo daya ya daga " my angel ykk bakita turo cikeda shagwaba " my Aljanina kwaliya cefa nayi yanzu wlh nayi kyau " my angel dauki pic ki turomin nagani yanzu " to my sona yanzu kuwa tsaye ta Mike tarika daukar hotona masu kyau sosai tayi kyau tilar hancin takarawa fuskarta kyau ta tura masa Ana take ya yaba sosai" my angel zan kiraki yanzu muna dabda shigowa gari ido ta Fido " my Aljanina kunada garine kashe wayar yayi baki daya murmushi tayi Ashe suka suna da gari aikuwa watarana sai yazo ya kaini zaune take a parlour su ta Mike kamar an tsin keta ko gyalen rigar bata tsaya daukaba wayoyinta biyu duka a hannunta ta ficewarta part yinma ta nufa, Parlour tashigo yinma na zaune tana kallon Tv tashar sunnah tv kusanta ta zauna" dota daga ina ko dan kwali babu akanki" yinma ina zaune fa na tunaki rabona dake yau kwana biyu dariya shafffah tayi " mutanan ne basu kawo kiba " yinma ce ta fita harakata suwaye mutane Da sallama ya shigo parlour saida gabanta ya fadi tana tunanin ina tasan irin wanan murya " mazan fama sannu karasowa yayi ya zauna barinta na dama " yinma wlh nagaji sosai " to kaje nayi wanka kazo kaci abinci idanuta ta dago ta kallesa yada kakin soja yayi masifar masa kyau " yaya Abdallah sannu da zuwa banza ya mata tamkar bai jiba jikin yinma tashige ta lumshe idanta " yinma kinga na gaishe da soja ya kyaleni ko amma da shafa ta gaishesa ya masa sai tasa kuka" gaba dotana menene na kuka kema ba sai ki fasa gaishesa ba dagowa tayi ta sake kallonsa amma shi baima San tana gunba dan ko kallo wayar tace ta dau ringing da sauri ta tashi daga jikin yinma picking tayi " hello kan dinning ta nufa Ahmed ya kk ya gari tana magana tana bubude kulolin abinci da niya ta shiga buburkita abincin dan tasan wanda aka ajewa ai kuwa, bazaka ciba mugun banza mai bakin hali tana waya tana tabe tabe bata San duk ta zubar da abincinba dukansa a dinning table kuma taci gaba da hirata Wanin irin gigitacan Mari taji an mata ajere har guda hudu saida wayar ta fadi Kafin ta dawo haiyacinta an shaketa an kifa kanta...... ✍🏼 Daga Al'Kalamin Rahma ummu fareesa😘 R luv dinku ce🥰 ✍🏼✍🏼✍🏼 ?‍♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀ 💖💖RAMLAT💖💖 *_?KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏼 Ladin'go ikon Allah yar mutam Niger🇳🇪 Gaskiya bana gajiya da mika godiyata ga masoyan Hatsabibiya Ramlat comments dinku nami dadi sosai shiyasa nima nake zagewa domin na faranta muku 💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼 Bismillahir Rahamanir Raheem 🅿👉🏻2⃣7⃣&2⃣8⃣ .....kansa, ya dafe da hannusa daya dan shi mutum ne wanda bayason Matsala sai gashi tana son kunno, masa kai alokacin da baiyi, zatoba zama yayi ya kara damke hannuta " my angel, kiyi shiru nasan kina sona ba yauba bajiya ina ganin sona akwayar, idanki amma kiyi, hakuri Dole zaki auri mutum dan uwanki tsakanina dake ba aure, ni aljanine ke mutumce, Akwai tseraiya mai nisan gaske kimin Alkawalin zaki cireni aranki da sunan so insha allah zanci gaba da kiranki muna gaisawa lokacin zuwa lokacin banaso na zama silar saka wani cikin Matsala tinda ya fara magana ta tsayar da kukan tana sauraransa saboda tagano wani Abu a game da aljaninta janye hannuta tayi daga NASA ta goge fuskarta " my aljanina kai cikin aljanai ma kanada imani da zuciya mai kyau, Amma wlh na rantsama da Allah ina Sonka sosai dukda jansun,mu ba dayaba fuskarsa ta kamo tana shafawa ta hade face dinsu suna shagar numfashin junansu cikin wata kasalalar muyar tace" my aljanina yanzu shikenan bazamu kasance inuwa daya ba gaba daya ilahirin jikinsa karkarwa ya fara saboda yaune, rana ta farko da wata diya mace ta hade fuskarta da tashi " my aljanina sai nakeji kamar zan rayu dakai hannuta ta cusa asumar kansa mai yalwar gashi my sona kominka irin na, mutanene wlh zan iya rayuwa dakai ahaka kamshinka irin na mugun soja wlh wataran sa boda kai har banason daina kallonsa please acikin jansinku idan Ana aikun soja kaje kayi ta karasa fada cikeda shagwaba tana sunsuna fuskarsa wani irin shock yaji tindaga dan yatsasa har zuwa tsakiyar kansa cikin Sauri ya janyeta ya tashi tsaye" My angel kibari hakan ba kyau fa yanzu kiyi hakuri ki kwanta gobe zan kiraki kuka ta sa masa " ni karka tafi bangaji da kaiba please mijina,kuma ai kai ba mutum bane meyeto dan na taba fuskarka ido ya zaro, acikin,, duhun, gani yayi idan ya biye mata sai su kwana a haka, lalabata ya farayi yana shafa, Gashin kanta yana gaya mata ma ganganu masu dadi itako ta xuba mishi sangarta iri iri da shagwaba har bacci ya kwasheta rufeta yayi da blanket yayi mata kiss saman goshinta yaja karan hancinta " ai wlh zaki kaniyarki daga gobe munyi hannu Riga ni da ke ya fice daga dakin yazo dede tsakiyar, Parlour suka kicibis da Dada " kai daga ina kake da wanan tsohon daran " haba Dada yau nake cikin dakinki ina bacci ai najima " kaide soja kanason gadon gargajiya kishiyata ta hado dashi daga kaduna murmushi yayi ya ficewarsa, Itama ta nufi makwan cinta gun Ramlat,, yana zuwa part dinsa, yasaka kayan bacci ya haye bed " shegiya karamar Mara kunya da kinsa waye zuciyaki ta kamu da sonsa da tini kin nemi allah ya ciremiki domain baki muhali agunsa horon ya isa haka zan baki kici gaba da rayuwaki cikin salama bani bake daga gobe, yana cikin tunani har bacci yayi gaba dashi Asuba ta gari --------------------------------------------------- Tinda tayi sallah asuba takoma bacci bata tashiba sai karfe goma shadaya na rana wanka tayi ta fito " Dada yunwa nakeji" to kici abinci mana " natafi gidanmu naci acan abdullateef ya kalleta " meyasa bazakici anaba hararasa tayi " nifa banason shishigi ehe ban saka azance naba " wlh yanzu zan tatakaki karamar yar iska " nice kake zagi " wlh Abdul tashi tafiyaka ni banason rash in arziki mik'ewa yayi ya ficewa" Dada kinaji ya zageni ko to wlh yau zai na sakashi rawar boroso ficewa tayi kaitsaye part dinsu ta nufa man dinning taje taja kujera ta zauna ranta abace yake tashi tayi taki cin komai Tashige bedroom anty rahama ta kalli papi " kagafa yarinyana ko gaisuwa babu " ai tinda kikaga bata min magana ba tofa wlh an tabata shaanin sai hakuri sufa abinsu kamar iskane zauwa ce yake " to allah kyauta mikewa tayi tashige kitchen tana Shiga tayi kwanciyata tana kisima abuda zatama Abdul dan taga yana ta kurata, haka ta wuni back ba she cikin Bacon rai saide tayi tayi tayi mugunta allah bai bata ikoba koda Ahmed ya kirata sama sama sukayi hira ********************************* Agurguje ta gama breakfast tashirya tafiya gun aiki " anty rumaisa ki ajeni makaranta " to illham yi Sauri mom tace" wai rumaisa saurin mekike yau baki ta lasu " wlh akwai abinda zanyi dariya uwar tayi in kin dawo naji bayani " anti muje fitowa sukayi, haraba gida suka Shiva mota taja suka tafi suna hira " anty nafa gano matsalarki allah, bada sa, a " amin har kofar makaranta ta ajeta taja ta tafiya Danja ta tsayar dasu sai gawani Almajiri zai kai shakara goma sha uku cikin rawar jiki ta leko, ta bashi sadaka bayan tayi kokari sun hada ido ta bashi danja ta Saki wuta aguje taje motar ta tafi, tana isa hospital din ta kama aiki saboda yau akwai marasa lafiya sosai tana Cikin kwanciyar hankali take aikinta sai kace an mata albishir da gidan aljanna iyayan yara sai albarka suke samata saboda tanada kirki idan anyi rasuwa ta kama kuka kenan har sai taba mutane tausayi saboda akwaita tausayi tamkar ba likita ba shiyasa takeda farin jini --------------------------------------------------- Zaune yake cikin babban office dinsa dake cikin Villa yana waya sai juyi yake cikin lumtsumemiyar kujera yana busa sigari yana fitar da hayaki tabaki ta hanci idanunsa alumshe suke yana waya" yahaba habeeb ni na isa nayi aure baka kasarnan kadai yi Sauri kazo yau saura kwana 33 days fa to ngd sai kazo ok bye, yana kashewa yaga miscall har 5 na Rumaisa kiranta yayi sunjima sosai suna hira kafin suyi slm kiran Ramlat yayi bugo daya tayi picking kawai sai yaji ta saka masa kuka" my angel keda wa " cikeda shagwaba, tace" ba agidaba suka taba Abdul yacemin yar iska kuma yau nayi nayi na masa mugunta allah baiban ikoba please my aljanina kazo yanzu ka ramamin kaji idanunsa ya lumshe ya zuko sigari ya ya fesar da hayakin " me kika masa baki ta, turo kamar yana ganinta " ni ban masa komaiba kawai ina zaune ya shigo Dad at a batana wai in be banason Ahmad na fasa auransa shi sai ya aureni kawai dan nace masa haba neman aure kan aure haramun ne shinefa ya rika kwasamin Mari saida naga wutar lahira, Baisan lokacin da dariya ta kwace masaba " my angel ya wuta lahira take cikin kuka tace"my aljanina dariya kakemin wayyo allah nashiga uku babu mai sona ni Ramlat cikin wata irin murya" ya kirata wacetakusa zaucewa wutar, sonsa ta kara ruruwa cikin zuciyata lumshe idanta tayi " my angel meyasa kikace ba mai sonki bayan gani aljaninki, dariya danayi kin sani dariya ni bancika dariya amma ke kai tsaye yau kika sani dariya to yi hakuri zan Rama, miki dukan da yayi miki, kuma yau inaso kai tsaye kije gidan soja na sato, miki wayarki dake gunsa tsawon wata uku kiduba inda kika barta tin farko zaki ganta agun amma kema ki aje masa tasa cikeda jin tsoro " my, aljanina wlh tsoransa nake dukana yakeyi kuma idan na mayar masa da wayasa da wace zaka dinga kirana kode so kake Karabu dani " my angel kije kiyi Abunda nasaki idan kinaso naci gaba da kiranki in ba hakaba to zan daina kiranki kwata kwata na karya Layin " to zanyi kasatomin mukulan gidan " karki damu sai yana cikima zaki kuma bazai gankiba ido ta zaro " da gaske kake my aljanina kai amma nagode wlh yau har sai na zuzuguresa Mara kunya banza Ashe akwai ubansa a iya shege idanu ya zero amma ya dake" ok kije da misalin karfe Tara lokacin yana, parlour cikin murna tace" I love you my alnjan aikin ka na kyau Kashe wayar yayi yana ciza baki" hmm daga yau kam na huta bari yau naga iya gudun ki yarinya rashinsani ne yasa kike duk abinda kike Sakara banza yaushe zakirika waya da jinni amma ki zauna kalau mahaukaciya kawai ********************************* Misalin karfe takwas da rabi na dare zaune take a parlour yinma tin magrib takasa ta tsare tana jiran soja ya dawo yau taci kaniyarsa tinda Aljaninta ya sata sai farin ciki take " dota ya naga bakinki yaki rufuwa keda kika wuni kina fushi bushewa tayi da dariya" wlh yinma wani aikine zanyi mai cike da nasara, Shaffah ta kalleta" sister aikin meye wanan " kibari zan gayamiki ba yanzuba da sallama ya shigo parlour " maxan fama yau kayi dare jikinta yaje ya zauna ya Dora, kasan saman cinyata " yinma bayan natashi mambila muka fice akwai waso sababin sojina name dubasune tinda ya fara, magana take kallonsa itada tanason ganinsa da kakin soja saitaji kamar ta hadeshi " sannu Abdallah allah ya kare min kai " amin yinma jibi zanyi tafiya wace zankai kusan maku uku gobe zan kira hadiza zanbar komai ahannuta ita da abubakar zasu tafi Dubai su hado komai " to masha allah yayi kyau gaban Ramlat ne yayi, muguwar faduwa zamansa ya gyara ya dago.da niyar ma shaffah magana Ashe saitin juna suke da ramlat karaf idanunsu ya sark'e da juna hararata yayi da Sauri ta kawar da kanta dan bata iya kallon kwayar idonsa sakin tsaki yayi" yarinya sai kace mayya wlh na tsani kallo " soja banason rashin arziki mai tace maka cikin sanyi murya tace" yinma kibarshi zan Rama kuma wlh kasan maiyar, mikewa yayi da gudu tayo kan yinma tana ihuu " ai wlh gaskiya nafada yinma kinaji kina gani zakawo mana mugun iri gida ko " allah yinma yarinya nan zan ilatata fa rungume ramlat tayi" kinga yi shiru ba, my dota ba, ruwanki, shi yasani kukan munafici ta fara " allah yinma ni bana son Rumaisa nan " zakici uwarki wlh yar iska ai kema maiyace tinda, kinaso, idan ba asonki jarababi ki, boye wanan, abin Dake idanunki kallonsa yinma tayi cikeda mamaki dan tasan Abdallah bai fiya son magana ba amma ramlat nasakasa yin magana maitsawo " wlh kaima, soja bakada aiki da kabiyewa dota wasafa take ai tinda kace kaji ka gani to allah ya Sanya alheri yanzu de je kaci abinci " ke tashi ki hada ki kaimin part, Dina ficewasa yayi" my dota kifa fita daga harakar soja kar yaci zalinki bayan idona baki ta turo" allah yinma ni na tsani Rumaisa " to muyi hakuri in ma maiyace kanta zataci ba muba Hada komai tayi saman tire ta tafi ta kai masa ta dawo mik'ewa ramlat tayi " yinma natafi wlh bacci nakeji " to dota kigaida rahama yau bamu haduba bushewa tayi da dariya " yinma mummy tsohon cikine da ita sai tsama duk ta adabemu da fada"kinci gidanku zubawa tayi da gudu saida ta kusa part din soja ta tsaya gabanta na mugun bugawa kiran Aljani tayi bugo daya ya daga cikeda shagwaba tace" my aljanina wlh tsoro nakeji yanzu fa na gama masa rash in kunya gaban yinma kar aje ya ganni wlh allah kadai zai kubutar dani please kayamin gaskiya bazai ganniba Duk abinda zanyi har zungura da zan masa " eh kije kawai bani nasakiba " yau my lovelina amshi wanan💋💋💋takashe wayar tana dariya " ranar dubu ta barawo rana daya tamai kaya yau ranar mai kayace soja sai kaci kaniyarka sai na maka raga raga wlh sai na azabtar da kai batare da ka ganniba my Aljanina ya tsakuromin Aljancin Nima bira tayi tana ihu ta kwasa da gudu har kofar get din sojawa kusan hudu atsaye " ke ina zaki hararasu tayi " gidan, ubanku zani yan iska wuff tashige harabar gidan bata zame ko ina sai kofar parlour " ai yau kam komi cikin isa zanyi shi da karfinta ta tura kofar Giles din ta danno kai tana shan kamshi....✍🏼 ✍?rahma ummu Fareesa ce😘 ?‍♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀ 💖💖RAMLAT💖💖 *_?KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏼 Ladin'go ikon Allah yar mutam Niger🇳🇪 Masoya kurika mana Afuwa wlh ni bana wulakanta dan,Adam abubuwan ne sukayi yimin yawa wlh bazan iyabi daya bayan dayaba Daga yanzu ga lumber +234867499422 da zaku nema insha Allah zaku rika samun Hatsabibiya Ramlat daga farko nagode da kaunar ku gareni ilove u irin gunduma gunduma dinan😘😘😘 Bismillahir Rahamanir Raheem 🅿👉🏻2⃣5⃣&2⃣6⃣ ...danna kanta yayi saman dining table, " wayyo my Aljanina ka temakeni kai kace duk lokacin da wani zai cutar dani zaka baiyyana kayi gagawar zuwa kafin adau ran angel dinka shiko gudun kar yinma taji ta masa fada cak, ya tsayar da hannusa ya dago fuskarta duk ta dan taba miya abin hancin ta yaja da karfi cikin jin zafi Takara kiran Aljan dinta ingizata yayi ta fadi,,fuuu ya fice daga gun cikin kuka tace" my aljan Dina nagode da ka ka womin dauki i luv u so much kabayana ina Sonka dayawa tabawa mai. Aiki ce tazo wucewa takejin magana hade da kuka lekowa tayi taga Ramlat " a yan biyu kedawa Mik'ewa tayi ta dau wayarta " ni da mugu ne ya dakeni kallon barna da tayi tagani ta girgiza kanta tashiga gyara gun itako ta tafito kitchen taje ta wanke fuskarta " a dota meyasa mi fuskarki hawayenta ta share ba komai yinma wai dan nayi barna shine soja ya dakeni " kenan kece kika taboshi yaki cin abinci ya tafiyasa ku kam allah shirya ku " yinma na gudu gun Dadata ficewa tayi tana gunguni direct part din Dada taje suna zaune a parlour " Dadata yau ko ku a nemeni ko Jikin tsoho mai ran karfe taje ni na fasa auranma dakai " ai baki isaba kam " to ba kana garin ba amma wanan mugun soja yake za lumtata " to jarababe daga zuwansa har ya fara takuraki ko wlh zai hadau dani " kefa bakuson gaskiya kamar baki San halin taba baki ta turo " ai gidan bani kadai bace kawai ni daya ya tsana dariya baba usman yayi " to yi hakuri zan masa magana " to ka masa bani ba shi wlh mik'ewa tayi na tafi nayi wanka kalli yada rigata mai kyau ya batamin da miya " ai wlh ki barni dashi yanzu zan kirasa na masa tatass dariya tayi ta ficewarta part dinsu, yana zuwa ya shige bedroom dinsa ya rage kayan jikinsa ya fada bathroom ya sakarwa kansa shower ya jima sosai kafin yayi wanka ya fito daure da towel girjinsa mai yalwar gashi sai ruwa yake tsago goge, jikinsa yayi ya marza maiyuka masu kamshi yasaka jallabiya ya nufi masalaci bai dawoba sai bayan sallahr isha, direct part din antynsa ya nufa saboda yanajin yunwa sosai, ********************************* wanka tayi ta gabatar da sallah magrib tana zaune tana karatun Qura'ani har akayi sallah isha, tayi tana gamawa ta duba wayarta kiran Ahmed kusan guda goma kiransa tayi wayar a kashe wayar daya ta dauko taga aljani bai kiraba " kanacan abinka ina nan Ana zalumtata Kiransa tayi wayar akashe tashi tayi ta fito parlour ta zauna tana turo baki kusan papi ta zauna " Ramla ta ya akayi ba komi " kinci abinci kuwa " gidan ya sulaiman zani yanzu naci" kefa kwawa gareki shida ya hanaki" to mummy wa zai shiga tsakanin yan uwa " da kyau ai sai kiyi shiru da sallama ya shigo parlour " soja yaushe ka karaso wlh kamar nasan zaka zo nayi sakwara murmushi yayi ya zauna yana gishesu gabanta sai faduwa yake muryasa sosai yau irin ta Aljaninta ce kallonsa tayi sosai ya mata kyau kamarsu da ita ta baiyana sosai kallonsa take ko kyaftawa batayi amma shi bai san ma tana wajan ba sai da rahama ta buga mata tsawa firgigi tayi tana turo baki " ke dan mamarki baki gaishe Mara kunya banza, Kanta ta Dora cinyar Papi ta lumshe idanta " mummy ai ban gan saba sannu ina wuninka ya gajiya " Ramlat bakida lfy ko " papi wlh kamar ka sani " to gaisar da dan uwanki kije ki kwanta " soja ina yini " lfy y kk banxa ta masa " Papi na tafi hira gidan yayana ficewarta gidan sulaiman tayi asabe mai aiki ta jara komai saman dining " soja tashi an gama jerawa kafa ci dayawa mik'ewa yayi tayi serving dinsa sosai yaji dayawa dan girkin ya masa dadi ko da ya gama Yakima suna hira da papi kafin yayi musu slm ya tafi part yinma ya Shiga Abbi na zaune" yauwa Abdallah zauna muyi magana nafa gaji da jiranka Ya kamata yanzu ka aje iyali ina yarinya da kamin maganarta " haba Alhaji maiya cefa " da allah da kata wlh ku raba kanku da irin wanna gutsiri tsomar ai a quraani ba,aga maitaba baki aka gani dan haka inde kanta sonta to sanar mata iyayanka gasunan tafe sosai yaji dadi yinma ko tayi kicinkicin da fuska " Abbi na gode allah ya Kara girma mik'ewa yayi ya fice dan ya lura da yinma bata so Ta jima suna hira ranta duk babu dadi har lokacin bacci tana kiran aljan dinta bata samunsa Haka ta hakura ta kwanta ban garan soja yana sanar da Rumaisa taji dadi sosai har da kukan farin ciki kai tsaye ta nufi gun iyayan ta ta fada musu sunji dadi sosai duba da yada yarsu kesonsa kusan azaune ta kwana saboda farin ciki illham tayi ta mata tsiya --------------------------------------------------- Wacece Rumaisa rumaisa yace ga Alhaji lawali dan azare haifafun bauchi ne aikine ya kawo mahaifinta kaduna su uku ne gun iyayan su ammar shine babba sai rumaisa sai illham sun sami tarbiyya gun iyayansu sunyi karatun su mai inganci na addini dana boko rumaisa ta gama karatun ta na medical har ta fara aiki illhsm na shekarata ta karshe Ammar nada aure shekara da ta wuce yayi matar nan da tsohon ciki ********************************* Yau kusan kwana uku Ramlat ta rasa sukuni aljaninta baya kiranta idan ta kira bata samunsa duk tabi ta damu danma Ahmed na kwantar mata da hankali kwance take Saman gado tafada tunanin duniya taji ringing din wayar tsaki tayi taki dagawa saida aka kira sau uku takai kallonta screen din cike da rawar jiki tayi picking " my angel y kk fashewa tayi da kuka " haba my Aljanina mai na maka keke min irin wanan hukuncin haka tin ranar da na tura maka pic Dina baka Kara kiranaba " my angel aikine yayimin yawa yanzu yi shiru, Dena kukan in bakiso na kashe wayar shiru tayi ta share hawayenta cike da shagwaba tace" my sona nayi shiru, " yauwa my angel idanta ta lumshe ahankali tace" my aljan Dina please kazo gareni wlh ina son in ganka " my angel karki damu ai kullum kina ganina " ni bana ganinka amma nagode maka ranar da mugun banzan nan zai kasheni kaxo ka koreshi wai halan hannusa ne ka kariki wlh sonayi ka jiyatashi yada baxai an fanaba ko ma rake mugun iri a cikin dangi, " to bari maganar haka lalabata yayi tayi tana zuba masa shagwaba iri iri murya ya Kara kashewa yana mata kalamai masu dadi har tayi bacci saida yaji sabkar numfashinta ya kashe wayar yana ciza lips dinsa ********************************* Yan gidan su Abdallah sunje kaduna gidansu Rumaisa an kai kudin gaisuwa Abbi yace ayi Abu na dattaku anyi komai an tsayar da maganar aure nan da wata hudu masu zuwa Rumaisa baki yaki rufuwa Kawayanta ta Tara masha Allah sun tayata farin cikin samun gwarzon miji irin soja,, washe garin baiko suna zaune a parlour " Rumaisa kunyi dashi zai barki kici gaba da aiki " wlh mama ba muyiba ai akwai hospital acikin estate family dinsu kuma sabitin tayi fice maybe zai barni tinda cikin gidan ne " to allah ya ayi a sa,a ai kuwa asibitin tayi fice a maitama ana yabonsu murmushi rumaisa tayi zuciyarta fari tass kirane ya shigo wayarta tashi tayi ta shige uwar daka Tuki take Tanya duk a dagule har ta iso gurgumin dajin tayi parking ta cito ta haye tsaunin gun akwai jama'a sosai kin karasawa tayi saida jama'a ta rage sosai kafin ta karasa har layi yazo kanta ta Shiga yar bukar " la anane makasheta aiki bai ciba ya akayi baka vitamin bukata taba bayan na biya maka bukatar ka har so uku Bushewa yayi da dariya " ai kije ki zaman ki kijira ni nace ki aje hankalinki bukata zata biya " inafa sau nawa, kake cewa haka amma shiru Abu, yaki ci gashi yaron naso ya auri yata ba irin aspirin da banyiba amma ya tashi yaje wani gari ya kai kudin aure" tsawa ya buga mata kitashi kije, zakiga abinda zai, faru aikina bayaci da gagawa amma idan yafaraci to kashin wanda akawa ya bushe amma na gayamiki kibi a hankali tashi kifita da goho, mik'ewa tayi jikinta na rawa tafita da goho saida tayi nisa sosai kafin ta Mike ta fara tafiya tashiga mota taje tana tsinewa boka makasheta har ta dau hanyar gida....... BAYAN KWANA SHA BIYU ********************************* Tana kwance suna waya da Ahmed nabeela ta shigo " anty kizo inji Papi hararata tayi " uwar iya gulma anzo aji zancan saurayi da budurwa bata cemata komaiba ta fita " to ka jira papi na kirana kit ta kashe wayar ta Mike ta fito parlour, Kusan papi ta zauna" ke ko kunyar yawo da kananan kaya bakyaji Mara kunya " papi allah mummy ta matsamin fa " yi hakuri my daughter yauwa kunsan fa kin cinye lokacinki ko amma Baku kawomin zabi ba acikin su biyu gabanta yayi muguwar faduwa da ta tuno, aljanint saide ba aure tsakaninsu gadhi zuciyarta na mahaukacin sonsa wani lokaci saboda murya soja na ruwan tasa take zuwa part din yinma dan taji muryasa taji dadi tinda a yanzu sai ya gama kwana biyar, bai kirata ba shiyasa take kula Ahmed dan tasan aljani ba aure tsakanin su " papi na zabi Ahmed yafi hankali" au kema kinsan mai hankali kenan" papi wlh zanyi barna fa yau yanda, zuciyata take hawa saboda rash in wani Abu sgareni sai anbini ahankali fa dariya yayi" ago Ramlat mutane akwai Shiga abinda bai shafesu ba " kunyi Gide kin barni dan uwarki, was ya hanaki kiyi duk abinda kikayi niya " dota jeki naji ki fada masa ya turo iyayansa " to papi mik'ewa tayi tazo dede gun rahama kawai sa ta jefa mata wani Abu cikin Riga ta zuba da gudu tayi bangaran yinma mik'ewa tayi da sauri ta zazaga, Riga wata dan kareriyar kunamace amma abin mamaki bata cijetaba Ashe baby Karin tacireshi kafin ta jefo mata, bushewa sukayi da dariya yan parlour " shegiya da tabar karin mana " kedai ai kinji tsoro zata kasheta papi ya hana ki bar mata abunta mik'ewa tayi ta bar parlour, part din, yinma ta nufa, aparlour tazauna tana dariya "yinma wlh tsokanar mummy nayi " ai koda na ganki na dago tsakin da tajine yasa ta kalli wajan soja ne a zaune yaci ubban kyau da kakin soja ajikinsa hakanan ta tdinci kanta da son masa magana don't taji irin muryar aljaninta " yaya Abdallah ina yini " gaisheka fa tayi nifa banason abinda kakewa dotana amsawa yayi a dagile ya Mike ya fice baki ta turo " dota kirabu dashi yaci bakin halinsa tananan sai bayan sallah magrib ta nufi gidansu Takira Ahmed ta sanar dashi aikuwa farin ciki kamar ya kashesa nan take ya sanar da iyayan sa suma sunyi murna sosai saboda gidan dattaku yarinya ta fito yabo duk data hanya da zaagano rashin jinta WASHE GARI. tin safe iyayan sa sukayi shin zuwa nemawa Ahmed auran Ramlat sun sami tarba mai kyau cikeda karamci aka tarbesu Abbi ya bada auranta ga iyayan Ahmad antsayar wata biyar masu zuwa Murna gun Ahmed ba,acewa komai amma ita kam abun sama sama take jinsa dan bata wani farin ciki saide tana dan son Ahmed din iyayan khaleel sukaba hakuri Akan yarinya bata zabesa ba khaleel da yaji kamar yayi hauka kuka yarikayi wiwi,, tana zaune a parlour Dada ya kirata itama kukan ta samasa " kayi hakuri Nima narasa Abu mai mahimmanci arayuwata muyi hakuri mudukan mu Ahmed tafi kwanta minne kit ta kashe wayar ta fada jikn Dada tana kuka " haba keko shalelena amarya da kuka yi shiru kinji jikalleta lalabata tayi tayi har tayi shiru, Ana ta yini har dare kafin ta tafi part dinsu Haka rayuwa tafi gaba har tsawon wata biyu wanda yanzu bai fi wata daya da yan kwana kiba auran soja da rumaisa sosai sun Kara shakuwa shida ita haka bangaran Ramlat da aljani ta Kara shakuwa dashi duk da sai yafi sati bai kirata kofiye da hakan again zai barta tunda ya sami rumaisa sa har zuwa yanzu ramlat batada nutsuwa Aljaninta baya kiranta ya janye mata itako ta mugun sonsa amma tana sauraran Ahmed tinda tasan shine mutum dan uwanta iskanci ko iri iri take zubawa agida idan taji mugunta ta ciyota tarasa was zatama sai ta nufi babbar get gidan tana tsokanar sojawa wai kartin banxa bakuda aiki sai tsaron mutane ba mai kulata tinda Abdallah ya taba ritsata agun ranar tafi gidansu daker aka amsheta yace idan baki canza haliba to kin gamu dani wlh to tin ranar yanzu anfi wata batazo ba saide in tasami safari ta dan fita yawo Misalin karfe goma na dare suka fito daga manbila suka nufo maitama motoci uku ne tashi atsaka wayace yake har suka iso gida part dinsa ya nufa zama yayi cikin hadadan parlour sa yana waya" nifa kinsan banason yawan tambaya ina ruwanki da horan da na mata badai kin sami abinda kike soba ai laifinta dayawa ne aguna nakusa gama mata horanta ai murmushi tayi" my hubbi ka barta haka horo hucin wata daya lips dinsa ya ciza ai yau kin Tina mini ma yaushe rabon da ta amshi horo, Son dan jima suna hira kafin ya mata slm Tv ya kashe ya nufi bedroom dinsa ya rage kayan jikinsa ya nufi toilet wanka yayi ya shirya cikin kayan bacci yayi kwanciyarsa Zaune suke aparlour Dada ta Mike"shalele tashi kije ki kwanta tinda yau raayin kwana nan kike bari naje na hadawa mijinki shayi kinsan baya bacci sai ya sha shayi mik'ewa tayi ta shige uwar daka ta kwanta tana tunanin aljaninta da ya juya mata baya tana kwanci wayarta ta tau ringing kallon screen din wayar tayi da Sauri tayi picking " my aljanina meyasa kamin haka cikin murya kuka take magana " sorry my angel bana samun zamane ya amarci Ashe aure zakiyi fashewa tayi da kuka" to my aljanina ya zanyi tinda bana sameka ba banaso, ciwo ya kamani shiyasa na yada zan auresa tinda tsakanin mu ba aure amma kullum kana zuciyata " my angel baki damu daniba de shiyasa zakiyi aure ki barni " to ai muna tare yanzu sai bayan auran zamubar juna ko narkar da murya yayi " my angel Ina sonki da mutum na auran aljani da na aureki lumshe idanta tayi saboda jin dadin muryasa "my sona yau muryaka ta Kara dadi wlh please kazo na ganka kar zuciyata ta buga" hmm to ko nazo ki ganni cikin Sauri tace "eh please zo cikin wahalalar murya yace" no my angel kukan shagwaba ta saka masa harda ihuu "please kazo kar na mutu ban gankaba cikin, Sauri ya Mike zaune " my angel me yakawo zance mutuwa daga wasa yi hakuri zanzo miki a baccin ki ai yayi ko " to wlh idan baka zoba kafin safe mutuwa zanyi idansa ya rumtse da karfi cikin sigar lalaba yace" ok to jeki gidan Dada ki kwana zan zo miki a baccinki.amma karki bude idanki idan na tasheki " to ya akayi kasanta " ai mu munsan komai gameda bilAdama lumshe idanta tayi" my bugun zuciyata ka gagauta zauwa ko muryarka naji kusa dani zanji dadi ina gidan Dada yanzu haka" nafa san kina can naganki akwance lumshe idanta tayi cikin shagwaba tace " my sona yi sauri kazo "ki kashe wutar dakin bamu son haske ga ninan" to yi Sauri tsinke kiran yayi, Cikin lalausan bargo tashige cikeda farin ciki tana jiran aljaninta kamar mitina goma taji takun tafiya cikin nutsuwa ya iso bakin gadon akwai duhu " my angel gani cikin kidima da farin ciki ta tashi zaune" my aljanina bana ganinka duhu jikin gadon yazo da lalamo ya kamo fuskarta ya fara magana ahankali" my angel munyi dake bazakiga fuskataba saboda zaki tsorata kukan shagwaba ta fara masa " my son a yi hakuri naga fuskarka ko so dayane dan allah zama yayi bakin gadon yana lalashinta " yi hakuri yanzu da kikaga muryata bakiji dadiba hannuta ta Dora saman fuskarsa tana shafawa ta zubawa fuskarsa idanuta cikin duhu bata ganin komai sai hasken kwayar idansa" my sona iluv u ina sonka sosai ya zaayi ina ganinka na auri mutum wlh bazan iyaba fashewa tayi da kuka ta fada saman fafadan girjinsa ta ririkeshi gam ta sakala hannuta awuyanshi tana rusa kuka abin ya bashi tsoro janyeta yayi daga jikinsa zai tashi ta kuma rike hannuwansa" please my aljanina kar ka barni zan mutu wlh " innah lillahi,wa,inna'ilaihir raji'un bakin abun da ya iya fadi kenan....✍🏼 ✍🏼 ummu fareesa ce😘 R luv dinku ce😍 ✍🏼✍🏼✍? ?‍♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀💖RAMLAT💖💖 *_?KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏼 Ladin'go ikon Allah yar mutam Niger🇳🇪 Wanan Shafi kyautace gareku masoyan wanan book da wanda nasaka sunansa da wanda ban,saba to kusani R luv ta baku wanan page kyauta ANTY FAUZAH YAR AMANA😘 MMN TEEMA😘 JIKAR HAJIYA😘 MUM SAYYEED😘 UMMAN SUDEES😘, UMMU HUSNAH😘 HILAREETY😘, JIDDA ALIYU😘 AISHA ALIYU😘 NUSAIBA Y GIDADO😘 FADEELA BABY😘 UMMA HAFSY😘AMEENAT,MY DOTA😘 NAJIDA ALIYU B😘HADEEDA KAWA😍 HAJIYAYE😘 UMMUL AYYAN😘 BINTA TUKUR😘 ANTYNA NUSAIBA❤ KHADIJA DAN DUMI😘 MY TEEMAH💖 AISHA M ZAZZAU😘 MMN KHAIRIYYA😘 HAFSAT NASIDI😘 YAR LOKUTA JUMMAI🤣 Dukan ku na sadaukar muku da wanan LITTAFIN TINDAGA YAU HAR ZUWA KARSHANSA KUJUYASA YADA KUKESO😘💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼 Bismillahir Rahamanir Raheem 🅿👉🏻2⃣9⃣&3⃣0⃣ .....cike, da isa ta shigo har, tsakiyar parlour tana bubude hanci, wani irin ni'imatacan kashi tashaga, ga sanyi mai ratsa zuciya kallon sharan daya tayi zaune yake, da Laptop gabansa yana dan,nawa, karasowa tayi kusansa taga dagaske baya ganinta face ta hade " kai soja kashe Laptop d'inan yanzu ka karbi hukunci gani tayi yana murmushi yana Danna laptop, " kai badakai nakeba dariya tayi, waye ya gayama barno gabas take kai yau Ashe, akwai sha,ani zakaci, gidanku my Aljani I love u aikin ka na kyau wlh baya ganina baya jina gun wayarta, Ta nufa taganta a aje ta dauka ta aje masa tasa agun my aljani gatanan na aje , gaban Tv tazo ta canza Tashar FM gun wakoki wata wakace suka saka ta yemi alade gashinta tasaki har gadon bayanta ta fara rawa tana, kwaso shoki 🤣 ido yazaro yana mamakin inda ta koyo rawa haka bai gama mamaki, ba akasa wakar Nancy Ajrma, inda takewa masoyinta waka aikuwa ta fara bin wakar tana nufo soja " ta'al habibi Qalbi abin yayi mugun bashi tsoro amma saboda yaga iya gudunta sai yaci gaba da, danna laptop d'insa dab dashi ta zauna tana leka fuskarsa tana, wakar tana shafa fuskarsa duk abinda Nancy take fadi shi, take fadawa, soja gashinta, ya rufe mata fuska saida wakar ta kare, tikun tayi shiru tana, kallon soja shiko duk kallaman soyayya da take masa yanaji ta kuma it am a tanaji kawai dad in wakar ne ya kaita ba inda tafi basa mamaku sai gun ka rungumeni habibi Qalbi duk yada ake fada awakar saida ta masa aransa yace wlh yarinyana tasan maza "Kaico bawan Allah yanzu ko yanka rago sai in maka fa zungurasa tayi a kai Mara's kunyar banza Ashe iskancin naka agidane hannuta tasa shikin sumar kansa my soja kanada sumar gashi dayawa, Kallifa saikace na wata macan shafawa ta farayi tana ci kurkura masa sumar gashi kumafa akwai taushi dayawa dariya tayi wlh nasan tsiyar da zan maka Kafin aljani ya dawo dakai aski zan ma mik'ewa tayi ta duko ta kamo fuskarsa ta manna masa kiss saman lips dinsa ta kora masa ido" my sojana wlh sai irika ganinka kamar aljanina yanzu kai duk bidirin da nake baka saniba aljani ya dauke ruhinka gangar jikinkace Ana da ni yar iskace sai in maka fade bushewa tayi da dariya ta saki fuskarsa ta kamo zarazaran yatsutsin hannusa my soja kalli wlh yatsutsunmu ma iri dayane kiss tama hannu ta Mike yaro yanzu zakasha aski ta nufi wata yar kwana sama ta haura bedroom din soja murda kofar tayi, taji abude shigewa, Tayi wani irin kamshi ya daketa lumshe idanta tayi ta bude" kai soja badai son kamshiba bin,cike ta fara neman nako taga abin gyaran fuskarsa ai wlh aski zan maka mugun banza tinda dama ta samu Dole na dama wardrobe din sa ta bude taga kakin soja kala kala masu kyau cikin farin ciki ta zaro daya ta cire kayan jikinta tasaka kakin " ai ni dama ta samu naji yana cewa zaiyi tafiya ai nan zan kauro da zama wlh, Har takalmi ta sai Maiyukansa na shafawa saida ta dauki wajan kala uku da turaruka, wanan shegen kamshin da kake, nima yau irinsa zan dingayi fitowa tayi tana shan kamshi Abdallah ko tinda ta gama masa tijara ta nufi bedroom, dinsa zuciyarsa take, zafi " ai yau, ko zakici uwarki wlh Shiga ki fito ina nan, kashe laptop din yayi ya kunna sigari yana sha Fitowa tayi tana wakar soja birgimar hankaka soja marmari daga nesa bindiga turakun yaki, karfa idansu ya sarke da juna yana busa sigari yanayin kallon da yake matane yasa ta kusa faduwa gabanta na bugawa tin karfi wani mugun tsoransa ya kamata tasaki kayan da ta kwaso harda abun aski, Jikinta ya fara karkarwa " yayana dan Albarka kayi hakuri wlh bani nazo da kanaba ajaline ya kawoni kasheni kai tsaye ba sai kamin azababa dan allah agun ta Duke ta fashe da kuka bai ce mata kalaba ya ci gaba da shan tabarsa wanda tafara jin warin na kawo inda take ko ina na jikinta karkarwa yake batasan tana fitsariba saida taji lema nabin wandon, Kakin sojan dake jikinta ba saida ya ga dama yace " ran soja ya Dade aljanin naki ya sakeni yanzu sai mu kafta wasan ko kanta ta sada saboda tasan har yanzu baiga fitsarin da ta lumkoma masa akayaba " Kafin na kirga uku ki task ki zo gabana mik'ewa tayi jargab da ruwan fitsari tanufosa tana kuka " dan allah kasheni in huta da takaicin duniya kallonta yayi " tantiriya fitsarine kika min a kaya hal bata yayi da Kafa saida ta fadi wanwar yashiga dukanta baki bagani saida yamata lilis ya kamo gashin kanta ya murde tin karfinsa ya shaketa sai ta Kara kwararo wani fitsarin " tashi maza Mike tashi tayi ya kama wuyanta ya nufi toilet ya wargata " maza ciresu ki wankeso tass kuma da hannu wlh ki saka a injin wanki ina jinki azaba zata lumku " yayana babu waso kaya aciki ficewa yayi bai jimaba ya dawo ya wurga mata kayanta ta cire tayi wanka ta saka tata ta Shiga wanke yatsotsinta suna mata radadi daket ta gama tana kuka dan ba karamar wahala ta shaba taje ta shanya tazo tayi moping din gurin tazo gabansa Yayana na kare kifa mata Mari yayi" shegiya tantiriya Ashe haka iskan,cinki yayi tsauri bamu saniba wlh yau jikinki sai ya fada miki yar iska me kananan ido, nine zakiwa aski ke mai aljani ko " yi hakuri soja na tuba nabika na bi allah " karya kike munafuka harda sa kayana a jikinki ni sa,ankine kai ta girgiza karan sigari ya dauko ya kunna " matso nan kuma wlh yau kika kuskura kika min amai azaba ta karu link in ba linkin hayakin ya Shiga turara mata fuska da Sauri ta toshe hancinta kanta na juyawa " wlh kikamin amai sai kinci uwarki tin tana daurewa har kanta ya Shiga, juyawa idanunta suka fara lumshewa Kafin ya turara mata Kara biyu sai gani yayi ta zube sumammiya, murmushi yayi, " shegiya karamar yar duniya iyaka iskancin kenan laptop dinsa ya kashe ya kashe tv ya ya rufe kofofin ya nufi sama bedroom ya shige yayi wanka, ya saka kayan bacci, Yayi kwanciyasa yana kira Rumaisa sukasha hira love sun jima sosai Karin suyi slm Adu'ar bacci ya karanto ya Kara gudun Ac yaja blanket bai jimaba bacci ya daukesa itako tana yashe saman carpet asume don mugunta ya kure gudun Ac, bangaran anty rahama tunanita Ramla tana gun Dada shiyasa, Can tsakar dare ta farfado tana makerketar sanyi tashi tayi ta nufi kofar ta gudutaji arufe itako tan tsoro bata nufi bangaransa ba dakuna tashiga lekawa tako sami mai gado harda bagona kwanciyata tayi taja bargo tana tsinewa soja albarka har bacci ya dauketa ********************************* " kifa yi Sauri kin kusa makara illham har ta tafi school murmushi dauke man fuskarta "my mummy ai karki damu yau babu wata matsala lfy lau na tashi ban saniba ko ke ko illham akwai mai matsala amma ni kam yau ram nakejina amma idan ta samu zan miki guzuri " humm to naji mikewa tayi ta dauki key din motarta tafice tana fitowa harabar gida tashiga motarta taja ta tafi ranta fess dede zata karya kwanar asibity taga wata kyakyawar, yarinya tana tafiya tayawa tayi ta janye Giles " baby, ina zaki " abbana ya tafi aiki ya barni shine momy tana bacci na fito " to zo xauwa tayi Tameka hannu ta kamo hannu yarinya ta rike kuma sai tasaki " to maza koma gida karki bata juyawa tayi ta koma itako tana motarta ta tafi Tin da soja yayi sallah asuba bai koma bacci ba yashiga karatun qura'ani mai girma saida rana ta fito yayi wanka yafito cikin shirin zuwa aiki yana sabkowa yaga wayam bata parlour dakunan, yashiga dubawa har ya samota da halama tayi, sallah ta, koma har bakin gadon yazo " ke tashi com n Sauri ta, Mike zaune taso sabkowa tayi tana biye dashi har parlour " maza fara aiki duka dakunan dake sama da kasa kiyi moping dinsu kishare har harabar gida kiba duk shifkokin gidanan ruwa awa daya na baki ina zaune ina jiranki kuka ta fara " soja aran gwamtamin tsawa ya Daka mata cikin Sauri ta tashi ta fara Aikin tun tana kuka har ta Kasa yitake har karfinta ya kare darker take ita tsayuwa saida tayi awa biyu cur atsaye tana aiki ga yunwa daket ta gama tinda tazo duniya bata taba shan wahala irin ta yauba tin tana zaginsa da allah ya isa har tagaji ta daina saida ya duba komai yaga komai yayi yanda yakeso " yauwa yan aikina kuma yau ranar hutuce. gashin kanta Ya janyo ya tsayar da ita ya kamo fuskarta " kalleni ko in zafga miki Marin da sai idonki ya fita dagowa tayi ta kallesa suna hada ido ta lumshe nata hawaye na fita kifa mata Mari yayi bashiri ta kallesa" soja me na maka kake azabtar dani komin lalacewata ni fa jinin kace, buge mata baki yayi" yanzu nakeso kije ki fadawa yinma da duk wanda kikasan kin fadawa rumaisa maiyya ce to kije, kice, musu matata ba maiyya bace wanan shikade ne abinda zai rabani dake inko ba hakaba to Aljaninki zai mutu bazaki sake waya dashiba cikin kidima da tashin hankali ta kallesa ta Saki kuka ta fada jikinsa ko ina na jikinta karkarwa yake " soja dan allah kayi hakuri wlh ina mugun sonsa idan ya mutu wlh allah mutuwa zanyi ka temakeni wlh zanje in fadawa kowa da kowa matarka ba maiyya baceba please kamin rai Soja karka rabani da mai sona shima wlh yana sona jikinsa ta shige ta rungumesa gamgam tana rusa kuka tana tura kanta cikin girjinsa please my soja karka rabamu shima yana sona allah kuwa gabansa yayi mugun faduwa hankalinsa ya tashi dajin abinda take fadi hankadata yayi saura kadan ta fadi " karya kike baya sonki wlh kece kike haukanki ina mutum ina Aljan to maza he ki sanar dash gaskiya zai kiraki mutikar, baki fadi gaskiya ba to kunyi hannun Riga sakarar banza jeki maza gidan Dada ki canza kaya kifadi gaskiya" to wlh zan fada wayarta ta dauka ta fice da gududa kallo yabi ya dafe kansa, " ya Allah ka kawo min mafita na rabu da jaraba wanan wani irin sone takewa Aljani bayan ga sona nan akwayar idonta tana mini arashin sani mik'ewa yayi ya fito, --------------------------------------------------- Tana zuwa part dinsu tayi wanka tasa doguwar Riga ta less wanda yayi mutikar mata kyau ta fito yayi breakfast Tasha magani saboda ciwon da jikinta yake mata " mummy ina Papina " yana gun aiki inko aikin zai baro ya dawo to " uhm nikam banceba dan naga sai ke daya nabeela tana school ita da affan mummy allah raba lfy abin ba sauki sai tsama kike mana agida " wlh zanci kaniyarki ficewa tayi tana dariya direct part din yinma ta nufa Suna zaune da Abubakar " my brother gaskiya nayi fushi yanzu baka nemana ko kai kuwa baka zama agari kullum kana cikin tafiya murmushi yayi" ya kamo hannuta ya zaunar da ita akusansa " my sister kiyi hakuri kinsa mai neman na aure dariya suka sa shida ita " my dota ta dan uwanki ki keko " yinma yi hakuri ina kwana " bana so saida na roka " yinma dama man maganar matar soja ne ba maiyya bace nicefa na lika mata dan allah a hada meeting din gagawa kowa yaji, kar sunanta ya baci cikin family's dinmu " allah ramlat da gaske ba maiyya bace kai ta daga gabanta na faduwa dan Sam Rumaisa bata kwanta Abubakar yace" Tab ai jiya ni naga ikon Allah muda wani bawan allah ya mutu agaban mu akace maiyya ta kamasa farta daya saida na masa kuka gashi ba gata wlh shiya ban tsaya an sabke kayan ba nabiyo dare na shigo abuja ido yinma tazaro" to mukam allah mana tsari da maiyya kam dariya Ramlat tayi " hmm ameen cikin murna yinma ta fara kiran waya za, a hada taron gagawa na mata zallah dan abinda ya shafi matane kafin kace me gidan mace tafi talatin duk sun halara jameela ce da anty zuwaira basu sami zuwaba mazansu ba gari kuma basu samesu ta wayaba Adakin, taron kowa yayi shiru, yana zuba ido yaji me akazo, dashi mikewa tayi " dama kan matar da Abdallah zai aurane wlh ba maiyya bace kawai ina wasane kowa abin ya bashi mamaki sai salalami sukeyi " to kekuwa meyasa kikagi haka hassana duk kinsa mun tsaneta Mamah ce ta Mike " kuka sani ko sansa take Abu aduhu anty maimunatu ta Daka mata tsawa " karyane wlh da tana sonsa bai isa ya auri wata ajaba da yarmu zamu aura masa ba mamaki dan ya kare matarsa ya tursasa yarinya tafadi karya cikin rawar baki tace" wlh anty ba Shiva ya sani gaskiya tace na fadi " to shikenan komai ya wuce amma gaba karki Kara kekuma Asiya wlh ki fita harakar hassana duk munaficin da kuke kulawa allah nasani kuma karkiyi fatan hamza ya wani dan akan ramlat za iya gin komai, Dada tace maimunatu bakida hakuri kuyi hakuri komai yafice "Muna ficin me na kulla rahama da ido take binsu dan ita bata son harakar ramlat tasan zatayi abinda yafi haka ma mik'ewa tayi kamar xata fita ta kamo Ramlat tarika dukanta tamkar zata kasheta daket suka amsheta" wlh hassana kiyi hankali kar baki ya kashe ki yar banzar yarinya da bakisan ciwon kankiba Hakuri sukayi ta bata Dada ta fara ruwan masifa akanme zata dokar mata jika hakuri ta bata ta tambaya angama taron akace an gama sallama ta musu ta ficewarta Ramlat ta kalli Dada " Dadata tashi ki fita za,a fara ruwa gabaki daya kallonta sukayi cikeda tsoro mik'ewa dada tayi " to zo muje" ah jeki ina zuwa kallon maimunatu tayi da saudat iyayena kufita ai basu.jira komaiba suka fita dama tini tama su hadeeza magana da ido sun fece" sauran munafunkan Kafin suyi yunkorin mik'ewa 🤣 🤣🤣kawai sai su..... ✍🏼 ✍🏼✍🏼✍🏼Rahma ummu Fareesa ce😘? ?‍♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀ 💖💖RAMLAT💖💖 *_?KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏼 Ladin'go ikon Alllah yar mutam Niger🇳🇪 ??BANA GAJIYA GA MIKA GODIYA🙏🏻🙏🏻🙏🏻DA MASOYANA WALLAHI INA JIN DADIN COMMENTS DINKU BAN TABA TUNANIN HATSABIBIYA RAMLAT ZATA KARBU HAKA ADUNIYAR MAKARANTA LITATTAFAI BA INA GODIYA MASOYA ALLAH YABAR KAUNA ARADU I LOVE YOU MASOYANA IRIN BABU ADADINAN IRIN GUNDUMA GUNDUMA DINAN😘😘😘😘 Bismillahir Rahamanir Raheem 🅿👉🏻3⃣1⃣&3⃣2⃣ ......kamar, daga sama sukaga kunamu na fadowa tafarko bata zame akasaba sai ajikin mamah ai kuwa zasu gudu duk tabede, musu ido dawani Abu mai zafi akalla kunamun da suka zubo sunfi guda Hamsin, Sai dariya take harda rike ciki Duk sunbi sun rude dan ta harbi sama da mutum bakwai ihun da jama'a ke jine yasa su garzayo da Sauri amma ina kofar arufe, Yinma ce takira Abbi amma bata, samesa, ba takira Abdallah bugo daya ya daga tace yayi maza yazo Ramlat, zatayi, kisan kai sama da rai goma cikin mintina ashirin ya, iso duk jama'ar abakin kofa atsaye, cikin, Sauri, ya karaso gun security na biye dashi yinma ta taresa" yauwa, Abdallah lalabata karfa bita da tsiya tsiya wlh bazata budeba dan yau wlh rashin mutumcinta zata iyawa kowa bayada bamuyi, ta bude kofar taki bude, wa kuma tace duk wanda ya takurata to fa zatayi aika aika, Kai ya daga yanufi kofar window ya janye Giles din window ya leka ta tisasu gaba sai gagaba dariya take harda rike ciki GA kunamun na yawo ko ina sai kewa jama'ar suke amma ta dakatar da cizon da suke musu " idan kunaso in barku to kumin rawar boroso in ba hakaba wlh azabatuna yau zakusha allah kuwa munafukan banza mazaku fara ai rawa ido, arufe tafi kyau mamah ce ta fara tsalle GA dafin kunama na shigarta saude ma ta fara mai zatayi in ba dariya ba da tsalle," saudede haka kika iya rawa abanza kuke cemin yar bari nayi shiru aniyarku saidai ku gani a y'a'yanku Asiyaye ma haka ki iya shoki ido ya zaro " wlh wanan mun hada iri da iblishiya Mayan da sun girmi uwarki cikeda nutsuwa yake kallonta bai masan ta ina zai faraba, ahankali yakira sunan ta tamakar yada aljanin ta ke kiranta " My angel cike da, Kidima ta.dakatar da dariyar ta juyo inda taji kiran karaf suka hada ido da soja kura masa ido tayi ko kifatawa batayi murmushi mugunta yayi " kibude kofar kinji kanwata baki ta murguda " wlh bazan budeba kuma allah kaima ka matsamin sai in gama da kai " to naji bude kofar sai ki hada dani din ta kofar yazo yatsaya cike da dariyar mugunta, ta nufi kofar" yauwa sai in fanshe, muguntar da kamin mugun banza kawai wlh yau banida mutumci Akan kowa sai papina da Dadata kadai key ta saka ta bude kofar korawa kunamun, dake yawo ido yayi yaga fa tabbas yana Shiga zasu cijesa amma, kuma yaya zaiyi kawai yayi shahada ya danno kansa, Ciki yana Shiga yaga yada suka galabai ta duk ta rike musu ido kallonta yayi yanufo inda take idanunta sunyi wani IRIN jajawur tamkar jini bai jira komaiba ya kamota ya rungumeta tsantsam agirjinsa " ni kisa su cijeni ki kamamin idona kisaki nasu please tsintar kanta tayi da bazata ita yin ko daya daga abunda ya lisafoba cike da shagwaba tace" soja ni de wlh na fasa bazan iya cutar da kaiba allah kuwa tana fadin haka ta shige jikinsa ta ririkeshi gam " karya kike munafuka Dole sai kin min yada kika musu tinda kince yau ba,kibar, kowaba oya sakasu su cijeni tinda Nima ai ina zalumtarki fashewa tayi da kuka " wlh ni bazan cutar da kaiba dan karabani da aljanina ko murmushi yayi yana bubbuga bayanta " to naji my Ramlat sakin musu idanunsu kinji kanwata bazan Kara dukan kiba fuskarta ya kamo kalleni idanta da yayi tamkar jini dan ja ta kallesa suna hada ido ta lumshe nata " kinyada kina son, aljaninki kai ta daga " wlh ina son sosai kuma shima yana sona ni afasa auramin mutum a aura min shi zan rayu tashi ahaka tana fadin haka tasaki kuka ta ta rungume soja please yayana kayi wani Abu akai wlh shima yana sona dan dai Baku ganinsa ne bazaku fahimceni ba, shidin mahadin rayuwa tane, Gabansa ya shiga faduwa tin karfi " kefa kin fiye karya wlh fuskarta ya kamo ya kora mata shanyayun idanunsa tamkar mai jin bacci " my angel kalli idonki sunyi ja dayawa me yasa meki haka please kibar bari suna ja haka kallonsa tayi tana lumshe idanta cikeda shagwaba tace " my soja bari kirana da wanan suna sai naji kamar my aljanina,ne muryaka ta fiye dadi hawaye yashiga sulalo mata yanabin kuncinta, Kai ya shiga girgiza mata hawayen dake kwararowa daga fuskarta yashiga goge mata da tafin hannusa " soja turaranka kamshi Ahmed bata irin kamshinka cikin wata IRIN voice yace" my angel bari kukan haka kalli idanki yayi ja sosai bushe mata idanta yashga yi da bakinsa yana hura mata iska a idon nan take Jan ya rage ta fasa zubar da hawayan sai wani sanyi da taji cikin ranta cike da shagwaba tace" my Soja na fasa musu muguntar my ajanina zai kirani ko" eh to maza yi abunda nasaki ki dauke ni tamkar nine aljaninki kuma kira ban saniba tinda ni ban sansaba ke kika San abukin " to soja kalli fa ba komai kallon tsakiyar dakin taron yayi ba kunama ko daya duka sun bace gunsu ta nufa tana taba idansu daya bayan daya dukansu rass idansu ya bude duk tabi inda cizon kunama ta shafa gurin kamar cira Qaya, gun yabar ciwo sai zufar dake keto musu zubewa sukayi gaban abdallah suna masa godiya harda kuka saude tace " wlh ni dama ba ruwana da harakar hassana Asiya . Ce tasa nashiga cikin abun hannu ya daga musu " ni baruwana wanan harakace ta mata ya kamo hannu ramlat ta kallesu" wlh kujira sai nan gaba ma ai sojan tafiya blaguro zaiyi allah sai jikinku ya fada muku bige mata baki yayi" zanci kaniyarki yar iska tantiriya shiru tayi tana masa allah ya isa aranta sun fitowa jama'a duk suna tsatsaye, yinma ta taresu" Abdallah sannu da kokari hannu ramlat ta kamo " haba my dota laifin wani ai baya shafar wani kiyi hakuri kinji rungumar yinma tayi ta fashe da kuka dan taji haushin soja da ya hanata azabatar dasu, Yinma kinga soja tinda ya Shiga jibgata ce yake gashi yanzu ya jiyatani wayyo allah bayana wayyo zan mutu idanunsa ya zaro waje da jin sharin da ta kulla mass cikea tsoro yinma ta kalli soja" yanzu Abdullahi aikin da nasaka kenan kashetane zakayi yanzu amana da take tsakanin mahaifiyarta dakai tace haka aikuwa tanajin haka ta Kara saka kuka " zan mutu kaina cikina bayana kunguruna dif ta fadi kasa tana birgima " yinma yi hakuri bari na kaita gun mai magani ai tanajin haka ta Mike tsaye " wlh yinma naji sauki tsaki yaja ya ficewarsa ya shige motar driver yaja sauran motocin na biye dasu ya koma gun aikinsa, Tanaga ya tafi tace shegu magulmata bari nasaku gudu " yinma shige gida na warke " my dota wlh kin iya shegan taka tafiya tayi tazaro ido" kai ya subhanallah kut wlh gasunan runduna gudawa ihu kowa yayi ta kansa wlh gasunan Runduna guda suke tafe haba Kafa mai naci ban bakiba gudu kowa yanufi gun boya mamah sai tayi wanwar akasa duk ta gwagwarje haba mai zatayi in ba dariya ba ta nufi part Dada Su anty maimunatu na zaune cinyar saudat ta fada " Hassana kirage rashin ji baki ta turo Allah munafukaine fa Dadata ai kin sani ko " nasani sarai shalelena ai gwara da kika dan koya musu hankali kadan haka zasu kare sai bin malamai GA diyana ba mashinshini " wlh Dadata ina sonki saboda fadin gaskiya, Umma yau gidanki zani inyi kwana biyu " tab kice yau akwai manyan baki to tashi ki shiryo mutafi mikewa tayi ta fice ta shirya tana tafe a harabar gida ta tsinkayo wani soja yana waya sai dariya yake lalabawa, tayi ha tazo kusa dashi " ke wlh kar kiyada kin Gandhi yana gadin tan gidanmu kar yamiki karya katon banza juyowa yayi ransa abace, Kafin yayi kokarin tin wani Abu har ta zuba da,gudu me sauran zasuyi in ba dariya ba part din Naseer ta biya nuratu na zaune tana waya " ke yarinya ki Nan labarin duniya ya barki yau NASA su inna gulma rawar boroso ido ta zaro " kai kanwata bakida kirki wlh dariya tayi ni natafi kings yau gidan uwata zani bata jira amsaba ta ficewarta part dinsu, Rahama na zaune aparlour ta shigo " mommy na sannu da gida ya gajiya kuma banza ta mata " mummy idan Papina yazo kice masa na tafi gidan uwata maimunatu " ke nifa banason rashin kunya kinji" allah baki hakuri bani nakai zomonba rataya aka bani tashige Daka da gudu murmushi tayi ta girgiza kai " allah ya shiryaki tana Shiga ta canza kaya ta dauki kala uku ajaka ta fito " mummy natafi " to allah kiyaye " ameen uwata mai kirki kiss ta mata a goshi ta fici, Part din yinma ta Shiga ta mata sallama ta fice part din Dada suka fito tafiyarsu sai murna take zata bar gida kallonta tayi" wlh murnar banza kike ko baking kofa bazaki ba har ki dawo baki ta turo" to nifa allah ya shiryani bana yawo dariya tayi" to naji har suka iso unguwar Asokoro kofar wani dankareran gida suka tsaya, driver yayi honr aka wangale musu get suka shige yana parking ta balle murfin mota ta fito " wlh momyna gidanku na bugeni ciki suka shige aparlour suka zauna " to kings sai ba kowa sai kick karanki ba babbaka " lah ai nafima so jawa da su tiwis suzo daga school musha shirme ko momyna ina matar yaya jaleel " tana part dinta je ki gaisheta mik'ewa tayi ta fice, ********************************* Zaune take tana rubutu awasu ta kardu wata nurse ta shigo da gudu Dr kizo an kawo wata yarinya amatse take zabura tayi ta fito da ssuri suka shiga dakin da aka aje yarinya uwar yarinya sai kuka take cikin gagawa tashiga dubata yarinya sai kakafewa take tana Nuna Rumaisa da hannu ko minti daya baayiba ta rasu yarinyar, Kuka rumaisa ta Saki ta shafe mata ido " allahu Akbar allah yayi yarku rasuwa uban yarinya baisan lokacin da kwashe rumaisa da mari ba " karya kike dan uwarki yata bata mutu saida akara irikeshi" wlh yarka ta rasu saboda ba jini ajikinta daket aka fitar dashi yana Abu kamar na mahaukata ya zaayi daga jiya zauwa yau ace yarsa ta rasu ba ciwo uwar yarinya ita tayi ta lalaba uban fa nasiyya har ya hakura ita kam gun aikinta takoma bata San lokacin da aka bash gawar yarinya ba, dan ta gama bakin aikinta, Bata fawo gidaba sai bayan, sallahr, magrib, tayi wanka taci abinci ta fito parlour matar yayansu tazo suna hira da mom da illham ta zauna " antymu sannu da zuwa ya tsufa " murmushi tayi tasada kanta wayarta ce tashiga ringing tana kallon screen din wayar ta Mike ta shige ciki ta amsa waya " habibina nayi ta kiranka baka dagawa" ina cikin aikine y kk " wlh lfy ya aiki nayi missing dinka" nima haka, my Rs gobe zanyi tafiya Kafin na dawo aure yazo ki tutomin duk IRIN kayan da kike so yanzu sai ahado miki irinsu ok murmushi tayi cikeda jin dadi, " to habibina thanks mijina " ok ina jiranki yanzu my Rs " to my habibina kit ya katse kiran yana murmushi, bata jimaba ta turo masa duk abinda take so da IRIN akwatinan Mik'ewa yayi ya fito bai saurari kowaba yanufo gun mota suna ganinsa suka bude masa mota ya shige driver yaja suka tafi tare da mukarabansa basufi mitina ashirin da biyarba suka isu unguwarsu dake maitama estate family bagayyah honr sukayi aka wangale musu gete, Suka shige, suna parking ya bude da kansa ya fito bai jira kowaba ya nufi part din yinma da sallama, ya shigo parlon " soja kajima ba yau yarinyar nan ke jiranka" yinma ina aikine shi yasa wlh zama, yayi nawwara tazi ta haye cinyasa " my dota kin kini ko dariya tayi hadeeza amshi kiga tasowa tayi ta amshi wayar taga irin kayan da akwatin, awayarta ta tura " naga yaya insha allah za'ayi komai, irinsa " ok to yayi komai yana wanan Abubakar kuyi yada ya dace, " to insh allah " wanan surika tawa anaji da ita sosai murmushi yayi ya aje nawwara " babyna zauna nayi wanka nazo Mike yayi" yinma na tafi nayi wanka, " to kadawo kayi abinci fa " to yace ya ficewarsa " yinma soja naji da amaryasa allah dai yasa ayi acikin sa,a amin hadeeza shaffah ta bushe da dariya " allah anty ni kuma abin dariya yake bani " ke kinci gidan,ku wlh karkiyi ya jiki ramlat ta saba da azabarsa ke kam zakici gidanku ne wlh ba ruwana " allah yinma babu fa komai kawai dai dariya ramlat nake yau kam rigima na Asokoro, Yana zuwa yayi wanka yayi sallah isha, ya saka kananun kaya ya fesa turaruka mask kamshi ya sabko parlour Tv ya kunna ya zauna sai lokacin ya GA wayar da ramlat ta aje masa, duka yayi tana kunne tsaki yaja ya kasheta ya Mike ya fito direct part din antynsa, ya nufa sallama yayi ya shigo parlour papi na zaune zama yayi ya gaishesa nabeela ta gaishesa ya amsa " ina anty " tana kitchen " Abdallah wanan rigimarma Ashe yau shegantaka ta yayi ko shine ta gudu tabi anty maimunatu" soja sannu yaushe kazo " anty ina yini yanzo nazo " to sannu ina kicin nida mai aiki papi ta kalla Nagama jera komai soja task kaci abinci murmushi pap yayi " my ba,ata tamu ko mik'ewa Abdallah yayi ya nufi dinning yaja kujera ya zauna dakanta tayi, serving, dinsa, jalof din shinkaface da taji kayan hadi, sai zuba kamshi take taji isashan nama papi ya zo ya zauna" to muma bari muci tinda bamuda gata yanzu da hassanata na gida da ta nunamin gata nima dariya duka, sukasa Abdallah ne yayi murmushi yaci gaba da cin abincin sa suna hira da papi har ya gama yamusu sallama gobe zaiyi tafiya adu'ar zuwa lfy suka masa da allah ya bada nasara tafiya part din yinma ya komo lokacin hadeeza ta tafi gidanta ya jima a zaune suna hira da Abbi yana masa nasiyya rayuwa yauwa da kullum yakara rike amanar aikinsa ya zauna da kowa lafiya sai wajan goma na dare ya nufi part dinsa yayi shirin kwanci dan gobe safko zasuyi, kwanciya yayi yana karanto adu'ar bacci yajima Kafin bacci ya dauke shi --------------------------------------------------- zaune suke a parlour tana waya da Ahmed" my Ahmed yau ban gankaba har ciwon kai nakeyi dariya yayi dadi kamar zai kasheshi " oh my babyna wlh ni nima har wani zazzabi nakeji tashi yanzu dare yayi gobe, zan, bllo murmushi tayi" to mijina allah kaimu daqowa maimunatu ta mata" kinci gidan ku agabana wa dariya tayi " ai in da dady na zauna ne amma ke bashi komai my Ahmed goodnight zan kwanta " ok night my babyna ya tsinke kiran mik'ewa tayi zuciyata, fal tunanin aljaninta, " momyna saida safe, ta kalli tiwis kanina abukan aikina sai da safe dariya sukayi suka hada baki " night antymu Sunyi shirin kwanciya abin, duniya ya dami Ramlat aljaninta, ayau bai kirataba tin tana dannewa har damuwarta ta fito fili tasaki kuka akidima jawa ta kalleta " sister me ya sameki " cikina yake ciwo cikin Sauri ta dauko magani ta bata batayi musuba ta amsa Tasha dan bazata iya fadin gaskiyaba Kwanciya tayi ta juyawa jawa baya tana kiran lumber da aljani yake kiranta da ita amma akashe hawaye sai zuba yake kan fuskarta tinawa tayi ta dauki lumber soja ta wacan wayar da ta mayar masa dialing lumber tayi cikin sa,a kiran ya shiga cikin bacci yaji waya na ringing idansa ya bude yana jan Tsoki ya kalli screen din wayar bai San lumber ba kin dagawa yayi kira akayi tayi tafi sau biyar yaki dauka gada karshe zai kashe sai yayi tunanin jiki da jini kar aje ko wanine a family dinsa, picking yayi tanaga ya dauka ta Mike tashige toilet ta fashe masa da kuka " soja kaga har yanzu my aljanina bai kiraniba wlh na kasa baci ko dagaske kun kashesa idanusa, ya zaro waje" hasbilallah wanan wace masiface ke neman tunkaroni to ni meye ruwana da zaki kirani awanan tsohon dare wlh zanci kaniyarki ni sa,ankine "My soja yi hakuri nifa yar uwakace zakaso na rasa raina ne please kayi wani Abu wlh na, masa bacci zuciyata bugawa, take akan sonsa lumshe shanyayun idanunsa yayi ya sabke ajiyar zuciya, cikin wata IRIN murya ya kirata My angel tsayar da kukan tayi cikin shagwaba tace please my soja kabar gayamin haka ina Kara shiga yanayin shaukin so jiyayi yana son yada take maganar cikeda yarinta da shagwaba" ok kwanta kiyi bacci zai kiraki batayi musuba ta fito daga bathroom ta kwanta wayar a kunneta cikin, shagwaba tace "my soja na kwanta " ok rufe idanki maza, lumshe idanta tayi tana jin dadin muryashi na ratsa gabobin jikinta my angel oya yi bacci yana magana yana hura mata iskar bakinsa ta wayar yana gaya mata maganganu masu ratsa zuciya wanda baima san ya iya lalashiba sai yau ita kuma ta mance da ba da aljaninta take tareba sai zuba masa shagwaba take " my soja muryaka tasani jin bacci cikin narkewar murya yace" to oya yi, bacikin my angel minti biyar ya sakata bacci wayar ta kufce daga hannuta ta fadi saman bed din saida yaji sabkar numfashinta ya tsinke kiran " wlh wanan yarinya kinzamemin jaraba zuciya taki ta Dade bata bugaba yar iska kawai kashe wayar yayi baki dayanta yayi kwanciyasa, asuba ta gari *********** ***** ********** tinda Abdallah yayi sallah asuba bai koma baciba ya shirya kayansa tsaff karfe shida ya sabko yanufi part din, yinma ba kowa sai masu aiki a kitchen suna hada breakfast tea yasa tabawa ta hadomasa mai kauri yasha ya kira yinma awaya fitowa sukayi har Abbi yayi, musu sallama sukayi masa, adu'ar allah ya kaisu lafiya fitowa yayi lokacin har an saka kayansa a mota driver yaja suka nufi mambila kiran Rumaisa yayi suka taba hira lokacin da sukazo saura abukan tafiya har sun shirya suna jiran ugansu ko fitowa baiba daga motar suka shiga motoci sai airport zuwa dama an gama niginsu na soja ko 30 minute basuyi ba jirginsu ya tashi zuwa garin Lagos dagacan kuma su fara shige shige, yau wuni guda Ramlat tayi shi cikin farin ciki duk aljaninta bai kiraba kuma bata samun lumber sa taki soja ma bata samun sa tsaki tayi kar allah Sa kakuna wayarka ni meyema hadina dakai in ba salon ya raina niba " doa keda wa " momy ba fa komai wani karamin kwarine zai renani shine na aika masa text ni ba sa,arsa bace kuma ya Kara kirana yaga rash in mutuncin da zan karta masa murmushi tayi" aikuwa kam kin kyauta yata kiran Ahmed ne ya shigo mik'ewa tayi ta shige bedroom dinsu, fira sukayi sosai sun jima Kafin suyi slm Dada takira Suka sha hira takira yinma da mummy ta duk wanda take ra'ayinsa saida ta kirasa sukayi hira matsalata dayace yanzu rashin aljanita da bata samunsa waya shinn matsalata, --------------------------------------------------- yau satinta daya cuff agidan maimunatu zuwa yanzu fadin damuwar da take ciki har yaso yayi yawa maimuna tayi ta lalabata ta fadi menene taki duk tabi tarame danma Ahmed jarumine yanayin iyawasa yaga ya sata farin ciki shinema saukin abun amma kasan zuciyata allah kadai yasan halin da take ciki har cikin dare take tashi tayi ta sallah tana rokon allah ya cire mata son aljani tin da bata samesa amma abin sai gaba yake zaune suke a parlour " momyna gida zani yau " au har kin gaji kai ta gyada" ina so Inga Dadata da papi da Abbi da mummy dariya jawa, Tayi lalle kam nima tinda bamuda school gobe zan,biki muje, " to tashi mu shirya mik'ewa sukayi sukane suka shiryo niki niki suka fito da kaya, " to ke sai kace mai kaura ko fa abbanki bai saniba " ai muna shiga nakirasa awaya na fada masa kuma zan kwan biyu acan.daga can akaini makaranta " to kuje driver ya kaiku kayan da ta hada musu tabisu dashi har haraba gida, Part din jaleel suka shiga sukawa safara'u slm har harabar gida ta kawosu suka shiga mota suka tafi suna zuwa ko parking driver bai gama yiba ta balle murfin motar ta fito da guda ta nufi part din Dada jawa sai dariya take ta biyo bayanta bata tsaya ko inaba sai parlour Dada abinda dataga na faruwane yayi masifar bata mamaki da tsoro taja ta tsaya tazaro ido " innah lillahi wa'inna ilaihinraju'un.....✍🏼 ✍🏼✍🏼✍🏼Ummu Fareesa ce😘?‍♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀ 💖💖RAMLAT💖💖 *_?KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏼 Ladin'go ikon Allah yar mutam Niger🇳🇪 Bismillahir Rahamanir Raheem 🅿👉🏻3⃣3⃣&3⃣4⃣ ......" Mai, zangani Dada wlh fito, kiga Ana miki iskanci agida 🙆🏻wayyo, ni Ramlat nashiga uku, dama Ana shayar da katon namiji allah yau sai kunci uwayanku da gudu suka karaso gaban ramala , jikin safna na rawa ta fara kuka " dan Allah sister kirufa mana asiri wlh bazamu karaba " kunci kaniyarku wlh Abbi zani in gayawa ko ahadaku da soja GA wanda zaici gidanku la,ada waje, dakin Dada ta shiga da gudu taga way am bakowa sauran dakuna tayi ta dubawa ba kowa har kitchen tashiga mai a in ma batana ta dawo parlour ta kalli Aminu " Allah nayi asara kuke zagina kunacewa ni yar iskace Ashe kaine dan iskan tinda ko yayeka ba,ayiba daga shan nono " kanwata dan allah kiyi hakuri wlh tsautsayine bazamu karaba ficewarta tayi akofar parlour suka hadu da jawa " ke mukoma wlh mugun gamo nayi muje na fadawa Abbi ya dauki mataki " me kika gani " wai fa safna ce da ake ganin tafi ko, wace yarinya hankali na kamata da aminu fan gidan kawo jafar taciro nonota daya daga Riga amino, da tsotsa tamkar jariri ido jawa ta zaro " nashiga uku ni jawa safna da kanta sumi sumi suka fito zasu wuce, ramlat tace " wlh kujirayi hukunci ai dama duk mai sun dan wani ya lalace to nashine zai kalace allah kasha guba katon banza Jan hannu jawa tayi suka tafi wace tuni ta fara hawaye ace yan uwantane suke shashanci har acikin gida, part dinsu ramlat sukayi da sallama, suka shigo da gudu ta karaso parlour ta fada jikun Papi " wlh babana nayi missing dinka " I miss u too my dota ya mamar taku zonan jawa cikeda kunya ta karaso saboda ita yarinya ce mai shiru shiru bata hayaniya karasowa tayi dukansu ya hadasu ya rungume " mummy ina yini " lfy lau jawa yasu anty " suna gaisheku. Mik'ewa ramlat, tayi tazo ta rungume mummy Tamata kiss " I miss u mamana " mee too sai da kika gama da papinki murmushi tayi" mummy kinda yau iskancin da akayi zo mushiga ciki kiji jawa zo mik'ewa tayi suka shiga" mummy wlh yaya Aminu da safna a part dada taciro nono tana shayar da aminu idota zari ta buge mata baki" fan uwarki in karajin wanan magana oh ni rahama ke jawa wlh insakejin wanan abakinku nasan mai zan muku kufa ba yara bane ke jawa kinada 23 year hassana nada 21year amma Baku San ku rufawa wani asiriba to kuyi shiru ke nasan halinki yanzu zakibi kaf family house ki yayata su ke jawa nasan bazaki fadaba " mummy kuma sai abar yan iska agida ' kibari zanwa papi magana cikin nutsuwa kuje, fitowa sukayi " mummy ina nabeela uhm tana parlour baki baki, tayi dariya ramlat tayi " papi kace in kama jikina suka nayi suriki, ta nufi bedroom, suna shiga ta rage kayan jikinta ta fada toilet tayi wanka ta fito " jawa tashi kiyi wanka mik'ewa tayi ta shige toilet tayi wanka lokacin Ana kiran sallah magrib sukayi sallha suna idarwa suka nufi part din Dada suna parlour har naseer da gudunta ta karasa gun Abbi " oyoyo dotana " Abbi na wlh nayi missing dinka " nima haka yata jawa tazo ta gaishesa ta zauna " yinma ina yini" au dota yau far hakace kuma dariya naseer yayi" to nida ki gaisuwar ban samuba " my brother yi hakuri tasowa tayi tazo gun yinma " yinma,ta I miss u dariya suka ta zauna sukaci gaba da hirasu, Safna tana zuwa part dinsu ta Saki kuka tana tsoran tonan asirin da ramlat za Tamata mamah Tana kalleta " to kekuma uwar me kikewa kuka " badole nayi kukaba kin dorana Akan turbar da ba mai kyau ba gashi bana iya hakuri idan ba,atabaniba kuma gashi narasa Abdallah kuma zan rasa mutum cina agida labarin abunda ya faru ta bata " to saboda wanan kike tada hankalinki yo ai hakan yamin daidai na tabbata sai ta fada kuma Abbi naji za,aura miki aminu to ai yafi tinda wanan dan iskan ya gahatemu shida, shedaniyar yarinya nan tasami miji na nunawa sa,a wlh bansu hakanba " ai wlh kibari mama nima kam allah yasa ma ya fasa muyita zama haka bushewa sukayi da dariya " wlh baya fasaba saboda bokayan da nabi da magani nacinsu yo wlh ita da shegen sojanan mai fadin ran tsiya to da na gama dasu " wlh ina sons a dayawa abin tafi karfina ai ina mamkin yada farat daya Rumaisa ta sami zuciyasa " ke itama na tsaneta hakada suka saka gulmar jama'a a gaba suna tayi, su ramlat basubar part fin yinma ba sai kusan shadaya na dare suna zuwa sukayi shirin bacci Ahmed ya kirata sun jima suna hira saida ta fara gyan gyadi ya kashe kiran lokacin jawa har tayi bacci Adu'ar kwanciya bacci tayi tana kiran lumber aljani amma akashe takira ta soja tana ringing amma anki dagawa har ta gaji taja tsaki tana turo baki har bacci ya dauketa, asuba ta gari, --------------------------------------------------- WASHE GARI tinda sukayi sallah asuba suke bacci basu tashiba sai kar goma na safe sukayi wanka suka shirya suka fito sukayi breakfast kana kallonsu kasan yan uwane saboda suna kama sai de ramlat ta fita kyau da diri nesa ba kusaba sai kam itama tanada kyau part dada suka tafi Dadata jiya kam ina kika tafi " na he gun gaisuwa nabar safuna tsaron gida me akayi bushewa tayi da dariya ai kam babu komai " shalelena anya kuwa " ba komai Dada amma soja baya gari ko " kinci gidanku yau kusan satinsa bayanan jawa ce ta xaro ido gabanta taji ya fadi ramlat tayi dariya"uhm allah raka taki gona Ashe akwai shagali ai munfi San haka, hirasu suka ci gaba dayi ta duniya jawa sai tayi murmushi, " ai sister ke kam akwai zuba zuba " tashi muje wani Jan hannu jawa tayi suka fito part, din yinma suka nufa cikin sa,a ba kowa sai shaffah " jawa jirani ina zuwa dan parlour ta nufa tana dube dube cikin sa,a ta sami key din part din soja ta zari uku ta mayar inda taga sauran tasaka cikin rigarta ta fito " wai yinma kike nema sunfa tafi unguwa " to ai ban saniba jawa tashi muje " kuzauna muyi fira mana" ke bazaa zaunaba tashi muje in bazakiba to na tafi mik'ewa tayi tabi bayanta direct part soja ta nufa tasa key ta bude get din suka shigo" wow sister gidan ya hadu ban taba shigowaba amma, mai zamuyi ko gyaran, gida zamumasa " eh key ta sa ta bude parlour suka shigo komai agyare da kagani kasan akwai masu zauwa su gyara fadawa tayi kan kujerun parlour tana dariya jawa ta zauna tana murmushi ta korawa wani makeken hotonsa ido yayi masifar kyau da kakin soja a jikinsa yana murmushi shi Kallon jawa tayi taga abinda take kallo ido ta zaro " Kut kujiki kai wanan irin kallon wlh yayi yawa ai sai rage miki imani mik'ewa tayi tana masifa take taja table ta sabko hoton ta jiyar da fuskar soja ta Kali bango " sister maiyasa kika juya pic din baki ta turo" yo jawa ni wlh haushi yake bani banason ko kallon sa fa " ayya ni kuma wlh ina son kallon fuskar yaya Abdallah dirowa tayi gaban jawa ta tsaya tana hushi" allah zamu raba hanya dake wlh idan kika sake cemin kina son kallon sa sai na baki mamaki " to sorry sister da zan miki wata hira amma tin har baki kaunarsa to abar zancan gun tv ta nufa ta kunna kida Tasha rawata jawa na mata dariya" wlh kedai allah shiryaki kusan wuni sukayi a part din Soja saida jawa tayi ta mata Karin ta gyara komai yanda yake ta rufe kofar su tafiya su part dinsu ********************************* Bayan sati biyu da dawowar su ramlat. har yau basu taba fashin zuwa part din soja ba Tasha raye rayanta ko taje bedroom dinsa ta kwanta ta rufa da lalausan bargonsa tana shakar kamshinsa har tayi bacci itako tana parlour tana kallon hotansa haka suka rashin jinsu rashin mutumci ko bata fasaba idan an tabata to sai tayi shi son shaky sosai da jawa nanan bata komaba dagana take zuwa makaranta Alhmdllh sunkara exam dinsu na karshe an hado kayan lefe soja abun ba,a cewa komai dangi sun sa albarka mamah da safna haukane basuyi ba malaman bi suke amma kamar basa bi babu bukatar su dayama da ta amsu anshirya kayan lefe akwatina seti 24 aka kai kaduna sun sha tarba ta musamma cikin mutumta juna sosai dangin, amarya suka nuna farin cikinsu gawanan abun arziki da aka musu sosai suka hada musu shatara ta arziki suka dawo cike da farin ciki suna cewa gaskiya soja yayi sa,ar yar babban gida Rumaisa dadi kamar tayi hauka saboda soja ya kashe mata makudan kudi yau ko aiki bata jeba tana gida " gaskiya anty kinyi saa kirikeshi amana" ai ba sai kin fadaba amma sai nayi maganin kanwarnan Tasa year isaka mai gani har hanji dariya sukayi mom tace" kibi ahankali fa nima wlh akwai wace tayi mugun budge ni acikinsu " nima wlh " to nikam Hutu nake ina cikin murna yanzu haka suka ci gaba da hirasu ta duniya 🤣 --------------------------------------------------- Washe garin kai kaya cikin wanda sukaje daya daya basuyi ciwon cikiba kamar zasu mutu abin ya ba kowa mamaki anty rahama kamar a shafe mata ido GA tsohon ciki ajikinta daket tadawo haiyacinta " ramlat tace kadan ma kuka gani badai naso na muku hanmu mai sandaba kunki sai da ta zazageta ta korata jawa na mata dariya, Jameela ce ta fito anko masu kyau har kala hudu su ramlat sun saisaya sunkai dinki tare da sauran yan matan gida sai shirye shirye suke kowa ka gani sai zancan auran soja yake tamkar baatab aure agidanba yanzu kam ta barwa allah komai tayi ta kiran aljaninta bata samunsa soja ko baya daukan kiranta sai tsine masatake da ya rabata da aljaninta zai dawo wlh sai ya nemomata aljaninta ta hakura ta kama Ahmed dinta suna shan soyayya su yana nan yana hada mata lefe nagani na fada, misalin karfe goma shadaya na dare kwance yake saman wani makeken gado yana waya" my Rs wlh aikin ne dayawa amma Dole zanyi kokari inzo yaufa saura 7days ai Dole zanzo " to mijina allah dakai lfy " amin ki gaishe min da illlham da umma" zasu ji " ok bye ya tisnke kiran ya tashi zaune ya kunna sigari yanasha yana danna laptop Yajima yana bincike Kafin ya kashe yana ciza baki" Alhmdllh komai yazo karshe awanan Karon kafin nashiga wancan shafin wayar ya k'ira bugo daya aka yi picking " sir dama game da maganar ujuku ne nafa gano komai amma sai an ban wasu kwanikai insha allah bikairi ok sir ya katse kiran ya danna wata na'ura sai ga soja biyu son shigo wasu takardu ya basu baiyi maganaba suna dubawa suka fice ya kashe laptop din yayi kwanciyasa yana nazarin abubuwan da dama cikin wanan aiki nasa Asuba ta gari Yau tinda Ramlat ta tashi takejin farin ciki gidan yau ba laifi da jama'a da suka zo taya murna sa auran nabeela part dinsu cike yake da kawayan nabeela sunzo tayata murna saka auranta dakin nabeela ta shigo " su nabeela amarya ta shareef ko menene na Tara kawaye gaskiya yaran zamani sai hakuri yo ke me ya hana asa rana daya dani kawai a yi a huta dariya kawayan nabeela sukayi " kai anty mudai yi nakin tukun kafin ni kaji mutanen da " jawa taso mutafi wani gu muzo " to indai gun zuwan mune to jeki ga ninan wata magana Muke fa nabeela " to kifa zo ina jiranki " wlh zanzo ganinan ficewa tayi tashiga bedroom dinsu tashi uban kwalliya tasaka wata guntuwar Riga bakinta ita guiwa kalar blue tashi ad on tsakiya ta gara gashinta ta dauresa gefe daya da Ribbon ta saka wani Abu mai kamar dan kunne acikin hancinta " bari muyi maganin yan sa ido kar baki ya cinyeni hijab tasakka kato kamar gaske ta dauki wayarta ta fita a duk inda ta bi cewa suke yau fa mutuniyar malinta ta motsa daide gete din soja taga masu tsaron gidan suna kallonta gabansu tazo " yayadai masu gadi ko kuna cikine irin wanan kallo haka casu zani idan da akwai dan yarinya acikinku to ya zo muje ko kallon arziki basu mata ta Kari rash in kunyata ta tafi suna kallonta ta bude ta shiga dayan yace " zakiyi bayani wlh bata San yana da labarin komaiba, tana shiga bata rufe kofarba saboda jawa zata zo kuma tasan ba mai zuwa ta cire hijabin ta zauna ta kira Ahmed suna hira" babyka tayi wanka amma kwalelan ka baxan gwada makaba " haba amaryata taimaka kitt ta kashe wayar tana dariya " wlh nidin na iya mugunta tashi tayi ta kunna Tv ta kure sauti ta nufi bedroom din soja ta feso turarukansa ta dan kwanta kadan wayarta ta dauka ta kira lumber soja yau cikin sa,a ya dauka idaonta a lumshe " ke wai mayyar inace wlh kika sake kirana sai naci kaniyar wani irin dadi taji yau da taji muryasa sai taji kamar aljaninta cikin shagwaba tace" soja ai kai ka rabani da aljanina wlh ka kuji ranar da zan kamaka sai naci mutum cinka kit ya tisnke kiran dariya tayi " dan rainin hankali ya ka iya dani tinda baka gari, da wani kwala kwalan idonka Tajima, kafin ta sabko parlour ta, isko Ana wakar Victoria kimani, ai kuwa ta fara har kwancin da takeyi haka takeyi tayi nisa sosai cikin rawar daide tana ta kwance taji wani fitunanan kamshi akusan bata kawo akaba ta ci gaba da rawar, ta tsawar da taji yanawa wasu, sojawa ne ya dawo da ita" ku aje kayan ku fice akidime ta dago suka hada ido ya harde hannu agirji kallo daya zaka masa kasan bacin rai yayi masa yawa har wuce yake ido ta zaro tashiga karkarwa kawai sai ta fadi " wayyo aljannai na, suntashi burine nake nan wace kasace suka kawoni kai wanan mai ruwan dan larabawan mai kakin sojoji kafita ko mu kasheta mu aljananta bama son Jan mutum kawai sai ta fara birgima saman carpet.... ✍🏼 ✍🏼✍🏼✍🏼Rahma ummu Fareesa ce😘 ?‍♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀ 💖💖RAMLAT💖💖 *_?KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏼 Ladin'go ikon Allah yar mutam Niger🇳🇪 Bismillahir Rahamanir Raheem 🅿👉🏻3⃣5⃣&3⃣6⃣ .....tsaye, yake ya harde, hannuwansa, saman girji yana kallon ikon Allah yau shi kam bai ma San irin hukuncin da zai mataba, saboda Bacin rai, zama yayi a kujera dake kallonta ya zuba mata ido yaga iya gudunta Itako ta dage tsakaninta da allah take borin karya data lumber ya kira bugo daya aka daga, " please ina so ka fadamin idan yar iska ta gagari kowa kuma duka baya mata me yakamata ai mata yanzu haka aljananta na karya sun tashi, A haba ok thanks bye kit ya kashe wayar itako tananin haka tasan ba alheri aka gaya masaba dubara ta dado mata" wlh yau sai munkasheki tinda bakijin, abuda Muke fadimaki ba munce kibar shigar kananun kayaba kuma ki bar shiga harakar dan larabawa tinda. Baya, shiga harakarki kai soja, karka tabata zata fita daga harakarka, bakai ba ita kar taba mana mata yanzu zamu tafi dutsin kudus karka tabata yanzu zamu tafi yi bacinki ki more, daide lokacin taji ya zuba mata santir sai labtarta yake ta ko ina dukanta yake ihuu ta kurma " wayyo kudawo zai kasheni wlh na warke sun tafiyasu nasaku tin tana ihuu muryata na fita har ta dishe saida yayi mata lilis ya rabuda, ita ya nufi cikin toilet sai da ya cika bawon wanka da ruwa mai zafi ya fito tsawa ya Dana mata" tashi dan uwarki year iska Mara kunya, mik'ewa tayi jikinta na karkarwa ya tisa keyata gaba har toilet din sun shiga ya damki wuyanta ya danna matashi cikin ruwan tin tana shan ruwan har ta kasa numfashinta ya dauke baki daya yanaga ta suma yayi murmushi " yar iska karku fasa nima bazan fasa ba daukarta yayi cak, ya fito da ita parlour, Ya shimfideta kan kujera gasinta daya jige sharaf da ruwa ya rufe mata fuska ya tatara ya gyara mata ya zuba mata idanu, kamarsu ta baci shida ita hata da hancin su iri dayane yatsun Kafa da hannu suma irin daya ne dogon gashinta ya kalla wanda da karfin tsiya ta maidashi wata kala rigar jikinsa mai kauri mai ad on kakin soja yacire ya sakamata " yar iska yanzu ina iskancin gaki gawa akwance gabana kedaya kinbi kin adabi rayuwar kowa wlh mijina naki ya kwashi jaraba arashin sani, Mik'ewa yayi ya karya kwana ya hayewarsa yana shiga bedroom ya cire kakin soja yanufi bathroom yasakarwa Kansa shower lumshe idansa yayi Yajima sosai Kafin yayi wanka ya fito daure da towel ya goge jikinsa ya murza maiyuka masu kamshi yasaka kananun kaya jean's black light blue shirt yayi masaifar kyau turaruka ya fesa Masu mutikar tsada da kamshi ya nufo parlour tananan yada ya barta zama yayi yana danna wayarsa kira yashigo dagawa yayi " hello ykk gajiya Alhmdllh ya amarci " my habibi amarci sai na shigo ko yasu mama " lfy su Lou yanzu zan koma danazo yau ban jima canba zan kiraki anjima ok bye mik'ewa yayi da niyar tafiya sai yaji motsin mutum yana juyowa yaga jawa jikinta na karkarwa ido ya zaro " ke zonan me kike nema dama kece abokiyar iskancin tata shiyasa kikaki kimawa " wlh yaya Ni ban dani rakota ne kadai Nike dan allah kayi hakuri " to naji wlh idan kikaje kika cewa yinma na daketa tananan asuma sai na miki abinda tafi Nata " wlh bazan fadiba " wuce ki ban gu gobe idan tanemi rakiya kimata da gudu ta fice jikinta na rawa komawa yayi ya zauna sai yanzu yaga an juye masa pic dinsa ido ya zaro " wlh yarinya nan kin zama annoba a wajena mik'ewa yayi ya dauko ruwan gora mai sanyi ya kwarara matashi dukansa ajiyar zuciya ta sabke ta fashe da kuka tana rawar sanyi " imun shiru dan uwarki Mara kunya tashi ku zauna mik'ewa tayi jikunta ko ina ciwo yake mata " ubanwa yace ki juyamin pic Dina wai mai na tsare miki kike shiga rayuwa👏🏻Please ki barni haka banason hayaniya kifita daga rayuwata nagaji haka gaba hukuncin da zan miki bazai ma kowa dadiba tinda ya fara magana take kallonsa saboda wani irin kyau da yayi yau tsawa ya daka mata" kidaina kallona kanta ta sada cikeda shagwaba tace" to ai jawa ce take kallonka shiyasa najuya isowa yayi ya shake mata wuya"ubanwa yace kuzo part Dina ni sa,ankune kai ta girgiza wlh nikam natsaneki saboda halinki Mara kyau itama so kike ki lalata please kirabu dani haka nagaji da jarabarki hankadata yayi ta fadi Mik'ewa tahi taje gun pic din ta hau table ta gyarasa kamar yada yake taje garin ta sabko ta goce ido ta rufe " wayyo soja ka taimakeni zan fado dagudu ya karaso ya tarota ta fada saman girjinsa ta ririkesa gam ta Dora kanta saman girjinsa tasakala hannunta a wuyansa cikeda shagwaba take magana " please soja kayi hakuri bazan karaba kadaina dukana haka azabar da kakemin ta fara bin jikina na fasa jin zafin bugon da kakemin kaga yanzu sonake in rainaka kuma ni banajin zafin dukanka wlh gwarama karika lalabani zanfi Jin magana akan duka tana maga tana shafa wuyansa cikeda yaudara my soja yaro fa dan lalabane ba dukaba duka Baya gyara saide barna to kaga yanzu na fara zama rodi amma ka dan rika lalabani sai kaga Allah ya shiryeni tinda ta fara magana ya shiga mamakin abun ingizata yayi ta fadi saida ta Saki Kara bayanta da ya amsa" nine kika daina tsoro ok yayi kyau kallon daya watsa mtgane yasa hantar ciki ta kadawa " tashi ki fita cikin Sauri ta kallesa taga yada ransa ya baci sai taji hankalinta ya tashi tsawa ya buga mata " ki tashi wlh kar nayi abinda bazai kyauba mik'ewa tayi cikin rawar jiki ta dauki hijab dinta ta saka tasaka ta dauki wayarta ta fice da gudu tsaki yaja ya fito yanufi part din yinma tana fita bata zame ko inaba sai part dinsu bedroom dinsu ta shige tacire kayan jikunta da suke jike sai yanzu ta lura da rigar soja aikuwa zakaci kakaninka wlh bazan bayarba bathroom tashiga tayi wanka ta saka doguwar riga baka ta fito parlour tanemi magani Tasha saboda zazzabi takeji sosai " mummy wai yaushe zaki haihu sai fama kike da tsohon ciki " Ramla ni sa,arkice kikemin irin wanan tambayar " allah baki hakuri bani nakai zomonba rataya aka bani ai keda wanja Jan soja daga an tabaku sai kuce haka nufota tayi ta Mike da gudu ta ficewarta part din yinma da slm ta shigo " jawa allah ya soki wlh da kinci kaniyarki yau nima karfina ya fito dani ido jawa ta zaro " dota daga ina kenan jikun yinma tazo ta sauna" yinma wlh wani gune gidan wani hatsabibin Mara kunya to sai allah yasa nafisa rashin kunya yaga zan iya masa dukan mutuwa ya ban hakuri yace na tafi " to dota mai ya kaiki gidan maza " yinma cira gwaiba naje duk abinda take yana jinta yana dining yanacin abinci har yagama yazo ya zauna bata luraba " to karku Kara zuwa " a daman na fasa kamshinsa taji ta juyo tagansa, a zaune idanuta ta zaro tana kallonsa amma sai taga ki gefen datake ma Baya kallo kanta ta Dora kafadar yinma ta zuba masa ido tana kallonsa lumshe idanta tayi " yinma zazzabi nakeji kuma nasha magani abanza " asha dota tashi ki shiga hospital jikin yinma tashige " wlh nidai banasin Allura zai warke mik'ewa yayi ya ficewarsa " to tashi kishiga GA kwanta tinda kinsha magani zai sakeki mik'ewa tayi tashige bedroom ta kwanta ta shige cikin bargo tana nishi kadan kadan way at a ta janyo ta dealing lumber Aljaninta akashe tsaki taja Allah ya tsinewa soja dan banza duk shine sanadin rabani da aljanina lumshe idanta tayi bata jimaba bacci ya dauketa, ******************************** BAYAN SATI DAYA tinda soja ya dawo daga tafiya bai zaunaba yana shirye shiryan biki wanda ya kama gobene daurin aure baki ta ko ina sun halara abokansa kasa kasa duk sun zo gidansa dake wusa2 maganar tsaruwama ba cewa komai dan ya hadu iya haduwa dagin amarya sun gama kawo kaya sun jera tsaf gwanin shawa su Ramlat anci uban wani arnan kitso da konshi tayi masifar yin kyau kowa yace tayi kyau sai ta murguda baki tace danma na tsani amarya ai da nafima haka daukan wanka jawa ko tananan tana fama da ciwon son soja kullum sai tayi kuka aboye amma azahiri baxaka taba fahimta ba ramlat ko tayi neman aljaninta har ta gaji ba wanda take ganin laifinsa sai soja gani take shi ya rabasu da aljaninta sai tayi ta zakinsa aranta wani lokacin sai taji abinda takeji game da aljani shi takeji gameda soja saide ta kasa aje hankalinta tasan menene ita dai tasan har ranta bata son auran soja da Rumaisa saidai batada yada zatayi sai hakuri misalin karfe Goma na dare kwance take suna hira " my Rs kubari sai goben zakiga yada komai zai tsaru gun dinner karki ban kunya fa shagalin na da yawa wlh abokaina ne suka shirya komai my rs agajiye nake yau " my habibina ai Dole ka gaji gashi gobe zakuzo daurin aure nima wlh agajiye nake GA gidan cikeda baki ka kwanta ka huta kuma insha allah bazan baka kunyaba kaima karka bani" ok thanks goodnight " murmushi night kit ta kashe wayar tana kyakyata dariya" anty kifa bi asannu komai ya tafi yada ya dace kindai San sharudan Marsala kadan aka samu to tamu ta kare my ukun nan " dalla can kin fiye tsoro komai zai tafi yanda ya kamata yaushe zan yada keda kinsan shine garkuwar cikar gurinmu ai duk wanda yace zai shiga tsakaninmu ba Tare da mucika burinmuba to fa sunansa sorry " to hakane kam amma ya batun wacan maganar dariya tayi ai kibar shegiya kawai kinfa San sharadin dake kanmu daga yau zuwa gobe mu kawar da kallon komai har zuwa daurin aure bushewa sukayi da dariya suka taba hannuwa suka kwanta, --------------------------------------------------- Zaune suke a parlour yinma " ke jawa tashi muje mukwanta kinsa fa gobe ba zama yinma cemata ta tashi mutafi " dota ku kwanta mana Ana " ah ah nan yau akwai hayaniya gun mummy zan kwana da sallama ya shigo parlour " my son bakayi bacci ba gunta yazo ya zauna ya Dora kansa a kafadarta " yinma bansha coffee ba Kansa ta shafa " ke shaffah jeki hado masa coffee mik'ewa tayi ta nufi kitchen jawa tinda yazo shi take kallo Ramlat ma shi take kallon cikeda haushinsa wai ko kallona bayayi sai kace na masa wani Abu " wlh duk wanda yayi sanafin rabani da my aljani wuta bal bal itama gun yinma tazo tayi yanda yayi ta Dora kanta saman kafadar yinma ta Dora hannuta a kansa tana shafa agashin kansa wanda yayi luff tamkar na wata macan " dota kinfa iya daukan magana ko dakowar da zaiyi karaf idansu ya sark'e guri daya har suna. Shakar Numfashin junansu da Sauri ta sada kanta ta lumshe idanta gabanta na faduwa hararata yayi ya buge mata hannu yaja tsaki ya Mike ya take mata Kafa tin karfi saida tayi ihu ya canza gun zama shaffah ta kawo masa coffee dinsa yanasha anutse "jawa ina momyna kwana biyu bana zuwa" suna lfy jiyama munje da ramlat" duk wanda ya kuma kama sunana Allah tsitsitsi allah tsene ta murguda baki " dota wlh kifa shiru kinfiye shiga shigula baki ta turo dan hira da yakewa jawa haushi take bata" ok to ya exam yayi kyau ko " eh yaya tayi kyau nazama cikakar likita congratulation my sister " thanks my brother tsaki taja " kai wanan jarabar da zafi take ina dalili duk ancika min kunne da jarabar surutu " wlh dota idan zai dakeki bazan yi maganaba cikefa shagwaba tace" allah yinma nifa da Tv nake bakya jin volume yayi yawane a tv mai jarabar surutu, wlh nide duk wanda ya rabani da my aljani allah had as a da cutar ibola idanu su shaffah suka zaro dan ta basu mamaki dariya yinma tayi " dota anya bakida aljannai mik'ewa yayi" yinma sai da safe " to Allah ya tashemu lfy my son allah kareka da dukan sherin abin ki" ameen yinmata ya fice " ramlat tashi mutafi hararata tayi " bazanje dakeba kowa yabi hanyasa mik'ewa tayi allah karki biyoni ni bari in bi ta dama ke kibi ta hagum yinma goodnight ta ficewarta da gudu " jawa karfa ki biyewa dota shirmenta yayi yawa " lah yinma ai ba komai nima da nasan hanya saima na rigata zuwa na tafi ta fice tana dariya Ramlat tana zuwa daide kofar Baya taji an damko mata wuya an kifa mata Mari an hadata da bango cike da firgici ta bode baki zata kwarara ihu cikin Sauri ya had'e bakinsu amma bai mata wani abuba ya zuba mata Ido yau gani yake tafi koda yaushe kyau ga kitson kanta yayi masifar yin kyau kallonsa tayi tana girgiza kanta kar ya mata wani Abu labbanta ya kamo yana gangan tsasu da hakori cikeda mugunta tin tana hawaye har tadaina ta lumshe idanta tanajin azabar zafi saida yaga sun kumbura miyau din da ya taru bakinsa ya tallabo kanta nufinsa ya dura mata ta karfi abin mamaki sai yaga dakanta take hadewa cikin nutsuwa tana lumshe idanta ba ko kyankyami sai da tabatar tashan tass ya cire bakinsa anata batare da ya mata wani Abu da sunan yaji dadiba ya hankadata ta fadi fashewa tayi da kuka" ai ni wlh kin zamemin annoba shegiya mayya yanzu me kika tsinta acikin miyan baki da kika hadiye ke wai wace IRIN mutum ce nine kika zaga dan ina magana da yar uwata mik'ewa tayi ta zanbaceshi ta kwada masa takalmin kafarta afuska ta zuba da gudu" yo dan tana yar uwaka Dole sai kunyi magana nima ai yar uwakace ko bakaga nidakai kamarmu dayaba itama gulmace tasa take mama dani amma ai ni baka hira dani IRIN ta yan uwa to in kunyi gulmata wlh ban yafeba daga kai har ita mugu azalumi allah ya isa wuta zaka bal bal kuma nasha miyanka ko gobe ka bani miyan bakinka allah sai nashnye tass ai zaki naji ni da zaki akwai alaka mai karfi taci gaba da gudunta saboda tasan yana kamata tofa sai kwanan lahira wlh kasheta zaiyi Kafin kace me sai gata a part dinsu bata tsayaba sai cikin bedroom dinta ta danna sakata ta haye saman bed tana maida numfashi " ai dani kake zancen mugun banza alquraan ya takalmi hhhhh naci bulus gobe bayada lokaci hidima ta masa yawa bare yace zaimin tsomnn Lipton hhhhh Shikuma saboda Bacin rai ko ganin kirki bayayi amma yasan maganinta kai ya Kada ya dauki takalman ya nufi part d'insa " lake yarinya baki gama gane Abdallah kinyi kuskure babba, namiji ma hannusa bai taba zuwa. Jikinaba zakiyi bayani, jawa nafitowa ta kofar gaba tazo daide kwanar dazata shiga part dinsu kamar daga sama aka bugeta kafin tayi ihu anshaka mata wani bakin kyalle a take ta fadi sumammyya..... ✍🏼 ✍🏼✍🏼✍🏼Rahma ummu Fareesa ce😘 ?‍♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀ 💖💖RAMLAT💖💖 *_?KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏼 Ladin'go ikon Allah yar mutam Niger🇳🇪 💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼Rawa da girgiza zanyi gabanku in jujuya nai,muku Albishir comments dinku na sigani Wanan shafi na sadaukar dashi GA Rahma ummu Fareesa novels, Aunty Nusaibah Novels Ladingo novels2, Xumunt@ Novell@ Kainuwa Writers Association, kainuwa fan's tin daga 1 har 10 Asma Baffa fan's Da sauran da ban anbataba nasadaukar muku da wanan Page kyauta saboda kun cancanci haka Allah yabar kauna wlh ina mugun yinku💘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘 Bismillahir Rahamanir Raheem 🅿👉🏻3⃣7⃣&3⃣8⃣ Daukarta yayi cak biyun na biye dashi suka bi ta cikin shifkoki suna ficewa har sukazo karshan geta suka wuff suka fice motarsu a bayan gida suka nasata bayan mota wani baki shirnene shike Jan motar kana ganinsa kaga Mara imani Gudu suke shararawa a kan titi awa daya da yan muntina ta kawosu kaduna suna isowa suka kirata dama tana zaman jiransu tana ganin kiran tayi picking cikin rawar " hello kuna ina Alhmdllh ganinan yanzu kit ta tisnke kiran ta Mike ta dauki key din motarta ta fice Tuki, take cike da farin ciki muradinta yabiya tana zuwa tayi honr aka bude mata get, tashiga gidan tana parking ta fito, da gudu, ta nufi parlour " yauwa aikinku yayi kyau tana ina " gatana wlh ta bamu wuya Kafin munfi awa uku muna jiranta kallon idan take tayi, Ido tazaro ta kifawa ogan Mari " kunci kan uwarku shegu kartin banza wanan ce na aikeku ku dauko 🙆🏻wayyo allah kun kasheni shikenan asirina ya Tonu ban cika sharadi allah ya isa tsakanina daku kunji sarai abinda nace muku itace cikin sharadina ta yau shine na gobe bayan daurin aure jikinta na rawa ta kirayi mom bugo daya Ta gada " fashewa tayi da kuka mom wlh Sharadin dodon my bai cikaba kuma kinji abinda cace mana Akan family din yau ne suke bukatar shan jininta kuma Dole sai tashigo kaduna gashi sun kawo mana wata sharadin karfe ukun darene ido mom ta zaro " wayyo munshiga uku mun lalace ya zamuyi tsaya ganinan yanzu mik'ewa tayi jiki na rawa ta fito ta dauki mota Har ta iso jikinta karkarwa yake daife isuwarta Jawa ta farfado tana kallonsu cikeda tsoro take kallon Rumaisa " anty ina ne nan juyowar da zatayi taga wani Abu bakikirin ba sufar kama tsirara haihuwar uwasa Rumaisa ta nufi gunsa ta fadi gabansa muna" neman afuwarka, munyi kuskure, ataimakemu a amshi jinin wanan Akan wacan zuwa gaba, zamu kawo maka Ramlat ina so nida uwata da kanwata mufi kowa kudi da suna afadin Nigeria bushewa yayi da mahaukaciyar dariya gaba daya gidan ya dauka wani irin sauti, tashi tayi tazo ta kamo hannu jawa wace idan ka zaga jikinta ba mini ko daya saboda tsoro, tana zauwa gaban bakar halitar nan ta kafawa jawa hakori sai GA jini tafara lasa " kasha kaji wlh jininta nada dadi itako tuni, jawa ta suma dan firgici hannu ya mika da niyar taba jawa amma cikin ikon Allah Kafin ya tabata ya zubo agurin saboda lokacin shan jinin Ramlat yayi wani irin ruwa yake tisyaya daga jikinsa atake mom ta zubo tana kwarara aman bakin jini kartin mazanan na ganin haka suka kwasa aguje dan su duk mutanan da suke kawo musu basu taba ganin wanan halitaba ta yawo tsirara hannunta ta Dora akai " wayyo mom kin zaluncemu nida yar uwata baicin kin koya mana maita GA shiga kongiyaral tsafi domin muyi arzikin da babu irinsa dama tinda akace sai jini mutum biyu kuma tan gida daya nace miki my bari amma kika matsa ai ga irinta nan ni ban San me zai sameniba bare illham da take gida gashi wanan ta ganni amma ni nasan dubara da zanyi wlh sai na auri soja yo sai me Ashe tin lokacin da kartin da suka fita da gudu Su Abdallah suna labe ta window suna ganin abunda ke faruwa gaba daya suka damke su cikin dakin Abdallah ya shigo tsaye yayi yana kallon Rumaisa cikeda mamaki tana ganinsa ta rikice ta gigice hankalinta ya gushe" habibi bark na fadimaka gaskiya ni mayyace naci sama da mutum arbain yara hospital din muma duk ni nake cinyesu Kuma kaima da kanwarka musu mu salwantar fa rayuwarku saboda jiniku nada karfi sosai amma yanzu na tuba kar ka fasa aurena kaji habibi kallon wanan halita yake Mara kyan gani yaga uwar ayashe akasa gun jawa ya ya duka gabanta yasa hannu ya dauke cak ya Kali wanan sojan guda" sir an gama ficewa yayi da jawa a hannunsa ya nufi mota shimfideta yayi ya bude ruwan gora mai sanyi ya kwarara mata ta sabke ajiyar zuciya tasaki ihu " wayyo allah zasu kasheni rungumeta yayi yana bubbuga bayanta " yi shiru jawa nine murya da tajine yasa tayi shiru" yaya wlh cinye zasuyi kaini gida gun momy please " kai ja motar mutafi " ko sir jayayi suka fito sauran motocin na biye da su Suka kamo hanyar Abuja kwantar da ita yayi kan kujera motar ya dora kanta a kan cinyasa ban garan Rumaisa ko hauka jajir take GA uwar nan a yashe gawa any in mutuwa Mara kyau tisa sauran sukayi gaba aka nufi police station fake kusa su ajesu oga zai nemesu sugi bincike Akan ahalin gidan Alhaji lawali dan azare zai dawo abuja yaji yada akeci ki *********** ****** *********** Sai wajejan karfe hudu da rabi na asuba suka shigo abuja suna isowa ya nufi cikin hospital fa Jawa aka mata allura dafin cizon da ta mata yajanyo hannuta suka nufi part din yinma zama yayi aparlour " ya kira wayar yinma cikin sa,a ta tashi zatagi alwala taga kiran tayi picking " my son lfy a tsohon daranan " yinma kifito yanzo cikin rawar jiki tafito wayar a hannuta " Abdallah lfy kuwa ke jawa daga ina kike wayar hannusa ya begawa yinma ta amsa ta fara kallon abin alajabi dabas ta fada saman kujera " innah lillahi wa innailaihin rajuun Fashewa tayi da kuka yanzu soja da wanna masifar ce zaka kawo mana gida allah sarki my dota Ashe da ita suka samu burinsu ya cika su kasheta allah baiyiba da sauran kwananta agaba jawa sannu allah yasa kema da kwananki agaba taso kizo, Tasuwa tayi tazo ta rungumeta yi hakuri kinji to ya akayi ka gansu " lokacin ina parlour zaune saboda gida cikeda jama'a hankalina bai kwanta ba ina kalonsu ta CCtv camera suka shigo kuma security sun gansu ni nace su basu muga gun suka zo duk abinda sukayi ina kallinsu saida suka dauketa suka fita mukabi bayansu har kaduna Rumaisa ta yaudareni Bazan taba yafe mataba wlh nasu kashe sai naga gwara tanje ta iske abinda ta shuka " yanzu Abdullahi ya zamuyi da jama'ar da aka tara agidanan gobe mik'ewa tayi tanufi bedroom din maigidanta ta kirawoshi yaga komai kansa ya dafe cikeda mamaki " to yanzu soja kanada wace zaka iya kawo mana agobe" Abbi nifa wlh natsani mata ma baki daya wlh auran ya fita araina " aikuwa karya kake wlh bazaka tozartaniba yada natara Al'ummah daga kasashe Dana naka jama'ar sai my fito mucekafasa aure matarka yar shan jinice nayi hakuri kamin biyaya zan hadaka da yarinya mai hankali bazaa fasa duk abinda zaayi gobeba tashi Kaje nayi alwala mutafi masalaci mik'ewa yayi ransa amutikar bace ya ficewarsa " jawa tashi maza kiyi sallah kizo zamutafi gidanku idota dako cikin Saudi ta kalli Abbi kai ya daga mata mik'ewa tayi ta nufi bedroom din shaffah " Alhaji wai dawa zaka gamashi " da jawa zani neman izini gun mahaifinta tin man tana ta fito su shirya tarbarmu zuwa daurin aure, " to Allah Sanya alheri bedroom suka nufa domin yin Alwala, Ana gala sallah ya kira jawa suka nufi unguwar Asokoro suna zuwa yace ta kira masa dadynta bata jima da shigaba sai GA alhaji murtala suka gaisa cikin mutumci ya janyosa parlour suka zauna" to nazo dawani babban lamarine nazo Nemawa Abdallah auran jawa " to masha Allah kena su biyu za ahada " ah ah wancan ansami matsalane to in a so anjima a daura da jawa saboda na yana hankalinta kuyi hakuri da yada nazo muku kai tsaye murmushi yayi" wlh ba komai zamu shirts komai kafin zuwa sallah azuhur insha allah ai kaima yar kace far kanwarka uwa daya uba daya" eh to amma kai kakeda iko akanta bamuba nagode da amincewarka in kashiga ka gayamata ba sai tazo gidaba ta tsaya ta shirts yarinya " to shikenan Allah ya tabbatar da alheri har gun mota ya rakoshi yashiga yanufi gida lokacin har rana ta fara fitowa ya sanarwa da yinma yada sukayi dakansa ya nufi part din soja ya sanar dasji komai da gargadin karya kuskura ya Nuna ko afuska Kuma duk abinda ya tsara tare da aboka nansa to yayi kar ya fasa ko daya amsawa yayi yana godiya danshi mutumne mai mutikar biyayya kwanci yayi ya dafe kansa da hannu biyu " haka tawa kaddara tazo Rumaisa allah ya isa tsakanina dake, kafin kaceme mustapha ya hada meeting familys yamusu bayanin komai GA inda auran ya karkata kowa yaso ace yarsa akaba shiko dama gudun haka tasa ya zabi yar mace su Asiya sai tsinewa anty maimuna sukeyi saboda bakin ciki ba y'ayan su bane -------------------------------------------------- Kafin kaceme labari ya kewaye familys usman Buzun bagayyah Dada sosai tayi Murna tinda tayi sallah take bacci bata tashiba sai karfe goma tayi wanka taxi kwaliya ta fito tayi breakfast mummy tafito cikin shiri " lah mummy yanzu a haka zaki gun jama'a baki zamanki har kije ki haihu a gun sabga " dan kaniyarki bikin dannawa guda zan zauna bushewa tayi da dariya" to jeki abunki tsaki tayi ta fice daga parlour mik'ewa tayi ta fito tafi kyau har ta gaji part din Dada ta nufa ko ina gidan jama'a ne aparlour ta isko su jameela " ku Ana kuke" wlh kuwa munanan muna farin ciki allah yasa bamu hada jini da mugun iriba bushewa tayi da dariya " a yo dama ai sai mayyar we zai auri mai mugun Hali kallonta suke hadeeza tace " wlh idan yajiki zaici uwarkine fitsarara kawai jikin Dada ta zauna " Dada ya jama'a ya kikaji da masu Jan kunne " shalelena ai kema buzuwarce tinda hamza ya kawoki duniya ko" a kwarai kuwa amma ai banyi irinsu oh oh da oh oh ba ko Dada Gide bakusha dariya ba allah jiya na dirkawa wani takalmi afuska alquraan bakiga yada yaji wuyaba ido duk yan cikin parlour suka zaro harda bakin " ke shalelena waye to " hhhhh wani mugune kuma yana cikin gidanan mik'ewa tayi fada bari naje gunsu shaffah tin yanzu mushirya zuwa Dinner din marece danyau ba kama hannu yari biki na mayu Dole mu kwaso shoki💃🏼, duk saida ta basu dariya dagudu ta fice part din yinma tashiga duk bakine bata sansuba sosai ta wuce bedroom din shaffah ta shiryawa " yauwa sister dama gunki zani kizo mutafi gidansu jawa dagacan bayan daurin aure sai mudawo muyi shirin zuwa Dinner bata kawo komiba cikin farin ciki suka fito amotar Ramlat suka tafi ita take cikin kwarewa har suka iso gidan dam da jama'a parking tayi suka fito suka nufi ciki a parlour suka GA momy " momy ina kwana" lfy yarana sannukun da zuwa kushiga ciki dama ita dayace na haka ta fadawa kawayanta saboda korewar lokaci parlour Jawa suka nufa Ana cancada mata kit so da konshi Tasha murjan lalle sai kyalli take zama sukayi shaffah tace " kai antyna haka daga asuba zauwa yanzu kikayi kyau Fari tayi da ido " ke kuwa ba dole ba tsintsu daga sama gashashe dariya sukayi suka tafa " kai karku rainamin hankali ya naganki Ana mini shiri irin na Amare " au baki saniba shaffah bata hasken abin " kinfa Santa da musu ko na fada mata ba yada zatayi ba ki barta yar gwade ta gwada mata tsaki tana" ku kuka sani yan rainin hankali wayar tace tayi ringing Screen din ta kalla tayi picking " my Ahmed ya kake " lfy my babyna ya y kk " lau nake Kafa kasance cikin shirin zuwa Dinner da matarka dan ni bazan bi yaraba da mijina zani" ok baby zan shirya kiyimin kwaliya mai kyau fa " ai karka damu sai nazamanto tamkar sarauniya agun my Ahmed Dina " ok sai na kiraki anjima bye" ok bye Kallonta sukayi atare sukace "mune yaran banza ta musu ta shige bedroom tayi kwanciyata Bangara. Abdallah ma shiye shirynsa yake saboda cika umarnin mahaifinsa zaune suke da babban Abokinsa Habeeb da sauran bakin Ana hira sai dariya suke suna masa tsiya murmushi yayi yana ciza lips dinsa habeeb yace" ai yau kam zanga wanan Amarya da taciri tota gun Abokina nabeel yace " haka nefa idansa ya lumshe ya musu banza yana murmushi ta yada bazasu gano damuwar saba, misalin karfe biyu suka gama shirin zuwa gun daurin Aure inda ango yahade cikin dakekiyar shadda getzner fara tass waca aka mata zubin bakin zare gaskiya ya hadu iya haduwa dagashi har abokanansa su naseer ma anci kwaliya da sulaiman Abubakar anwar Abdullateef nuradeen da sauran mazan gidan gwalin shawa dasu karfe uku daidai suka Kara Asokoro naman jama'a ce dam suna zuwa akafara shiye shiryan daurin aure fitowa sukayi cikeda kasaita ta isa sun maza kowa ya kalli Abdallah sai ya Kara kallonsa saboda yayi wani irin kyau na musamman motoci burjik agun tamkar kanfanin motoci motocin sojawa ma sunfi guda ashirin sanarwa aka fara badawa daganan sai kabada shadar an daura aure Abdullahi mustapha usman Mani da Jawaheer murtalah maaruf Akan sadaki nera dubu dari biyu lakadan ba ajanaba kafe uku da rabi dadai aka daura auransu Ihuu gurin ya dauka ko ina sai karan bindigogi ke tashi mutane sai gudu suke Ana ta dariya daurin aurene da ya sami halarta mutane daban daban duk wani mai fada aji tofa yazo daurin auran Abdallah da jawahir bayan sun gaji da harbe harbansu suka kama gabansu dan karfe shida za,atafi Dinner wanda sai dare zaatashi Su jawa sunacan Ana shiryata bata masan an dauraba sai shaffah ce take fada mata iya Ramlat ko tanacan ta karta bacci jawa harda kukan dadi Shaffah ce ta shigo bedroom din ta tashi Ramlat " ki tashi muje mu fara shiri kinfasan mune manya kawayanta tashi muje mushirya kar likaci ya kore mik'ewa tayi ta nufi bathroom ta wanko fuskarta " wlh nafa yi bacci sosai " aikuwa dan har an daura aure an watsa " har sunje sun dawo to muyi Sauri mutafi mushirya fitowa sukayi " kannena sai gida to ai nan zaku dawo fa shaffah tace " itafa tace da Ahmed zata kibarta kawai acan ta maye gurbin babbar kawa " ok ina jiranku banda African tym please hararata Ramlat tayi " kefa kin fiya azarbabi " ai Dole miji a wasa kefa aduhu kike nicefa matar soja " dalla can mai zakiyi dashi " da allah zo muje yar gwade ta gwada fitowa sukayi Ramlat sai masifa take " to ke ina ruwanki bataji ta iyaba sukarata. Dashi tukinta take hankali kwance har suka iso gida bangaran su Rumaisa hauka take jajir tukuru lokacin da labari yazowa Alhaji lawali haukane baiyiba dan bai taba sanin mugun abun da suke kitsawaba aduniya kusan kashe illham yayi da bugo saida jama'a tan buki suka amsheta ya mata korakare duk wani dangi na wanan mom kora kare ya masa tafito ko takalmi babu akafarta tana kuka tazo tsalaka titi wata babbar mota tabi ta kanta ko tsayawa baiyiba mutane sun fara taru cikin fitar rai take cewa mutum talatin kadai naci ba yawa malamimu ma ni na kashashi mutane sunajin haka kowa ya tafi ya barta daket akasami wanda suka dauke gawarta Ana cigiyar masu ita mahaifinta ya gani sarai yaki zuwa sai wasu fan kwarorin motane suka binneta kamar yada akama uwarta Allah kasa mucika da imani Amma har yanzu bincike ake sai an tabbatar ko ba hannu mahaifinsu haka taron gidan yawatsa Ana ta fadin mugun abunda suke uwa da diyanta ******************************** Da misalin karfe shida ya yanma duk an gama shirin zuwa Dinner Ramlat tayi muguwar haduwa tayi kyau har tagaji sai kace itace Amarya ankon Dinner tasaka wani tsadadan material ne sukayi duka yan matan kalar blue ne dinkin riga da skirt ta zubo kitsonta har gadon bayanta tayi daurin ture kaga tsiya tayi wanka turare ta dauki karamar haka ta fito a parlour suka gamu da shaffah sun saka nasu ankon" to sai mun hadu nida safna muntafi gun jawa " ok kuje dani saarkuce nifa miji gareni ya zan rika yawo daku dariya suka suka fita fitowa tayi tana rausaya ta nufi part din Dada ta jira Ahmed karfe shida da minti ashirin wasu dakadakan motoci farare tass dayace baga wulwuleliya sukayi parking akofar gidansu jawa lokacin an gama shiryata cikin wani arnan material kalar pink dinkin doguwar Riga an mata make up tayi kyau masha allah Fito da ita akayi har gun motocin acikin bakar motar aka sata sauran duka suka shiga sauran motocin har su shaffah tana zama taji wani niimatancan kamshi ya daki hancinta kallonta takai gun yana zaune ya hade cikin tsadadan soweet baki fuskarnan tam ba rahama bakinta na rawa ta gaishesa " yaya ina yini saida ya sha kamshi ya amsa har suka zo bai yi magana ba akofar Sharaton hotel motocin sukayi parking tin daga kofar kakejin tashin kida duk sauran jama'a suka firfito motar da suke ciki aka bude Ana watsa musu franni fitowa yayi itama ta fito hannuta ya kama matanan na biye dasu suna watsa musu franni har tsakiyar hall din babban abokin ango ya tarbesu ya kaisu har wasu kujeru na alfarma da aka tanada dan zaman ango da Amarya can sama hawa sukayi suka zauna hall din ya dauki ihuu aka Saki sauti a hankali kida ke tashi su jameela sai Tara baki ake Ana raba abin motsa baki habeeb soweet bakine ajikunsa irin na ango da sauran abokaninsa na daga gefan ango " Amarya kirawo babbar kawarki lumber Ramlat takira bugo daya ta daga " ke gamufa mun shigo " ok to sai kin karaso suna shigowa kallo ya komai kan Ramlat saboda wani masifar kyau da ta zuba hall sai ihuu GA irin matan da ake yayi itako cikin takon kasaita take takawa sai karwa Ahmed murmushi take har suka zo tsakiyar hall din sai lokacin soja ya ganta saida gabansa ya fadi hango Jawa tayi dabda soja a zaune ta nufo gun fuskarta a sake ta karaso " kai sister Ashe da gaske ke kika auri soja kai gaskiya ina tayaki murna murmushi tayi " thanks kanwata zo ki zauna gaba daya kowa Ramlat yake kallo " my Ahmed nazauna nice babba kawa kafin afara casu gira ta daga masa Murmushi yayi" to my babyna bari in koma gefe nayi tsaronki " gud na kudin, habeeb tinda ramlat tashigo hankalinsa ya tafi akanta yazuba mata ido saida ta kamashi yana kallonta ta hararesa taja tsaki taro aka fara budewa da Adu'a habeeb ya bada takaitacan tarihin ango wanda kowa saida ya dara akace babbar kawar amarya ta bada tarihin amarya cikeda nutsuwa Ramlat ta bada tarinhin jawa shima andara sosai soja yayi mamakin yau ramlat yada ta tsaya sak tayi Abu na gaskiya Ana gamawa MC ya bada umarnin ango da Amarya su yanka cake mik'ewa yayi cikin nutsuwa ya kama hannuta suka sabko hall din ya dauki ihuu yankawa yayi ya bata abaki fuskarasa cikeda murmushi ya boye damuwarsa ihuu aka dauka itama ta yanko Cake din cikeda nutsuwa ta bashi abaki ya amsa hannuta ya rike saida ya sude ya tsarta tass aikuwa aka Kara sakin ihuu sai kunyi masoyan asali kidi aka Saki masifar dadi cikeda farin ciki Ramlat ta Mike tana goge hawayan da batasan ta inda suka fitowaba tamkar an kunna fanfo filin tashiga ta fara taka rawa gashi hall din ya cika makil da jama'a manyan samari masu jida kansu sai barin kudi suke mata Ahmed yazo yana zuba mata nera ya tatare yada ba wanda zai raban masa mata sai ta tsinci kanta a farin ciki sauran tan gidansu suka shigo taron suna murmushi dan ta burgesu yau anutse take komai rawar ma ahankali takeyi kamar daga sama taji Ana kwasa mata Mari anajan hannunta ihuu ta kwarara" wayyo za,a saceni afilin taro mijina kawomin dauki Kara wanka mata Mari akayi anajan hannuta ihuu take tana tirjewa..... ✍🏼 ✍🏼✍🏼✍🏼Rahma ummu Fareesa😘 ♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀ 💖💖RAMLAT💖💖 *_?KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏼 Ladin'go ikon Allah yar mutam Niger🇳🇪 🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣😆😆NI KAM BANIDA BAKIN MAGANA JIYA SHIYASA NAFECE ALQURAAN JIYA NAGA TAKAI🤦🏻‍♀ALLAH YA BAKU HAKURI🤣👏🏻👏🏻👏🏻 Bismillahir Rahamanir Raheem 🅿👉🏻3⃣9⃣&4⃣0⃣ ......dake gun jama'a tayi yawa mutane kalilan ne suka lurada abinda ke faruwa ihuu take tana tirje bai tsaya ko ina sai bayan hotel gun bakowa sai kukan tsuntsaye da da franni shar hankadata yayi ya hadata da bango yana hushi, ya mata rumfa da fafadan girjinsa cikeda tsoro ta dago kai Tana kallonsa yanayin da tagansa acikine ya tsoratata amma, sai ta cije ta basar da tsoran ta hade face " malam lfy karaboni da mijina da jama'a kakawo ni nan shakarta yayi tin karfi "dan uwarki ko ina sai kin Nuna ke karuwace ko kunya bakiji kina tsakiyar kartin maza kina rawa ke ga yar iska ko shikuma sakari da baisan ciwon kiba yayi tsaye wasu kartin banza suna zuba miki ,kudi ko to ubanwa yace kizo, gun bukina bana bukatar ganinki agun tinda ya fara magana take kallonsa ranta yayi masifar baci sai huce take idanta yayi jawur ya Kara kankancewa " ok to sakeni ni kuma daga yau zan nuna maka na haihu uwa da uba tinda har tsanar takai haka to karubuta ka aje ni Hassana Ramlat hamza usman buzun Bagayyah, Nafita daga harakar Abdullahi Mustapha usman Buzun Bagayyah insha Allah daga yau bani ba kai zan kiyaye duk wani Abu da zai hadamu Amma kasan matarka yar uwatace wada muka shaku duk da tafini shekaru amma ba wada tafi so sama dani acikin Family dan haka bazaka rabani da ita ba takai karshan maganar tana sakin kuka sakeni na kira mijina mubar gun taron tinda baka bukatarmu fuskata ya kamo ya hade face dinsu suna shakar numfashin juna haka kawai yakejin bai kyauta mataba kuma yauce rana ta farko daya taba jin tausayinta har cikin ransa kallonta yake ko kiftawa babu lumshe idanta tayi zuciyarta na mata zafi ahankali cikin irin wata murya yarika mata magana tamkar mai rada, " my angel ba nace ki bar barin idonki nayin ja dayawa ba ahankali ya fara hura mata iskar bakinsa acikin idanta yana shafa fuskar ya koreta da ido tinda ya kirata da angel ya tado mata mikin son Aljaninta amma da ta tuna cin fuskar da yake mata ta ingijeshi amma ta kasa fashewa tayi da kuka " wlh ka sakeni hakan bai daceba kai mijin jawa ne kuma ni wlh jinake hannuka kamar garwashin wutane yake tabani cikin tsawa tace Abdallah I hate you ka matsa na tafi kuma allah ya isa ban yafeba da karabani da my Aljanina cikin zafin zuciya ya hankadata ta fadi kasa" Ramlat nima na tsaneki kijira sakamakon takalmin da kika bugamin ina tune kinci bashi yar iska tantiriya kawai Fuuu ya huce yabar gun nan ta Duke tana kuka saida tayi mai isarta kafin ta Mike tana jero masa allah ya isa " mugu allah hadaka da cutar ibola, wlh ni yanzu na tsaneka Ahmed ko ya bazu neman Ramlat dan yaga Abdallah ne yajato hankalunsa atashe yake nemanta adede kofar sukaci Karo da soja " yauwa soja ina matata allah yasa ba wani laifi tamaba kasan ya saita ya kakalo murmushi " ai tana na kofa da baki kaje cikin Sauri yanufi kofar agun motarsa ya ganta atsaye ta goge fuskarta Tamkar batayi kuka ba" my baby ina kika shiga duk kin tadamin hankali cikeda shagwaba tace" bayan mugun sojane yaci zalina " dakika masa me " haka kawai ai nabarsa da allah my Ahmed my tafiyarmu gida muyi hira wlh na tsani gun taron " muje damage nagaji yada ake kallemun ke murmushi tayi ya bude mata mota ta shiga ya kewa ya shiga, Yaja suka tafi yana mata hira barkwanci sai dariya take kyakyatawa " wlh my Ahmed zaka kasheni da dariya " my babyna idan na kasheki na rayu da wa haka suka tafi suna hirasu cikin wasa da dariya Lokacin da Abdallah ya koma cikin hall din cike yake anata neman amarya da ango sufito fili habeeb ya kalesa " soja wait ina kashiga ne anata nemanka ta " bakaga yar iskar yarinya nanba na fitar tantiriya kawai " wlh nikuma ta burgeni zakubani ita please wlh ina sonta face ya hade " uhm allah kyauta da kasha fama kuwa an mata miji wanan da kagansu tare shine mijin auran baya wuce 1 mount" Wlh naso ace ba,a riganiba basar da zancan yayi yaje ya kamo hannu jawa suka shiga filin rawa dangi sai barin kudi suke musu da Abokaninsu yanayin yada yake juyawa da ita abin gwanin ban shawa kowa abin ya burgesu sosai safna sai ciza baki take su khairat sai like sukemusu tare da mazansu Nabeela ranta fari tass Family su abin burgewa sai takawa take ahankali angota yazo yana mata barin nera nan dangi suka shiga neman Ramlat amma babu labarin taron gaskiya ya kayatar sosai dangi sun cashe anci ansha kuma soja yayi kokarin faranta ran amaryasa abin gwanin ban shawa kowa na San barka baatashiba sai wanan karfe goma na dare duk Ana akayi sallahr magrib da isha, jawa ta Kafa masa rigima ina Ramlat batajin dadi banza, Yayi mata har suka iso akofar gidansu aka ajiyeta tare da sauran danginta sukuma suka kama hanyar gida dama ance kai amarya sai gobe zaakawo ta ido na gani suna shigo ya fito abokaninsa suka rufa masa baya hango Ramlat yayi atsakiyar compound ita da Ahmed sai gagaba dariya take hada rike ciki tsaki yayi " mahaukaciya ai ka hadu da hauka in ba iskanci meye har warhaka Ana fira fuuu ya fice dan su basu ma ganshiba " to my baby ni zan tafi kinga dare yayi rakiya tayi masa har gun motarsa " my Ahmed gobema kazo ka karasa, mum labarin please " to my babyna good night " night tana daga masa hannu har ya fita daga harabar gidan tafiyata tayi Part din yinma ta shiga saboda yunwa takeji tana shigowa parlour taga soja azaune yana shan coffee kauda kanta tayi tazo jikin yinma ta Dora kanta saman kafadar yinma cikin shagwaba tace" yinma yunwa nakeji wlh ayau banci komaiba " asha dota Baki zauna bane to tasani na dubo miki abinda zakici janye jikinta tayi ta gyara zamanta yinma ta nufi kicin, yada bata kallesaba haka shima bai kalletaba wayata ce tayi ringing screen din ta kalla tsaki taja tayi picking " my dear ya kk ya Amarci Ashe sai gobe zaki gidanki " eh wlh my love kizo mana mu kwana please inason ganinki kusa dani ta fada tana share hawaye " ayya kingafa dare yayi kiyi hakuri naxo dasafe sai na tsaya har kai Amarya ko kuka ta saka mata " nidai kizo please " toyi hakuri bari yanzu zanzo tinda ta fara magana yake kallonta yada yau komai take yinsa cikin nutsuwa tsaki yaja ya Mike zai fita sai ga yinma rike da plate a hannuta " my son tafiya zakayi " yinma nagaji bacci nakeji plate ta ba Ramlat ta. Amsa " yinma Asokoro zantafi yanzu kinga jawa takafa rigima sai nazo yanzu abincinma idan naje naci " soja kaita dare yayi kar tayi tuki da kanta com n Saudi ta Mike " ah ah yinma bari zan iya kafin tace wani Abu ta fice da gudu " umarni na baka kaje ka kaita dare yayi kartayi tuki da kanta kuma ai gun matarka zata bacin ransa ya danne " to yinma na tafi " yauwa sai kadawo. Ficewa yayi ransa abace ya nufi harabar gidan ganinta yayi tana shiran tayar da motar da Sauri ya karasa bai mata maganaba ya janyo hannuta ya mayar da ita sharan daya ya zauna zaman driver yawa motar key yaja taji haushin hakan saide ba yanda ta iya dan tasan umarnin yinma yabi ko kallon sharan dayake batayiba ta kame kanta tuki yake cikeda mugunta yake sharara gudu kan titi sosai tsoro ya shigeta amma ta dake gabanta na faduwa har sukazo kofar gidan su Jawa da karfi ya taka burki amma ta dake taki nuna tsoron yana parking ta bude mota zata fita " ke turimin matata naganta gabanta yayi mahaukacin bugawa tin karfi amma ta dake tinda bata San mai yasa hakanba ta dauki plate din abincinta ta fuce tsaki yaja " wlh natsaneki yar iska kawai tana shiga kai tsaye ta nufi parlour momy na zaune itada mijinta " hassana kece acikin darana gaishesu tayi " wlh mimy jawa ce tace sai nazo mun kwana wai ita dayace" lah karya take shaffah na ciki " kenan wayo tamun bara na iskesu wucewa sashan jawa tayi suna kwance suna hira, plate din ta aje " makaryaciya kuka sa nabiyo dare ko bushewa tayi da dariya tana daga mata gira " my love yi hakuri wlh nayi missing dinki shiyasa baki ta turo cikin shagwaba tace" wlh my dear kin fiye iskanci tasowa tayi ta rungumeta ta bata kiss agoshi " I am sorry my love dariya sukayi baki dayansu tajanyota suka zauna " my sister ni baki ma ko bi ta kaina ko " ni na isa y kk ya gaji tashi tayi ta dauko abincinta ta faraci " my love ba tayi batayi maganaba tazo tarika bata abaki tanaci tana mata surutu saida ta koshi ita taci sauran " Ashe da yunwa ta kasheki baki saniba " wlh kuwa shaffah kalli irin cin da tayi tashi tayi ta wanko hannuta take tayi wanka tashirya cikin kayak baccin jawa ta hayo gado sai yanzu ta tuna soja na kiran jawa amma sai taji bazata iya fadiba hira suke har bacci ya kwashesu baki dayansu, Yajima sosai yana jira ko jawa ta fito amma shiru yaja motar yanufi gida hankalinsa kwance dan yasan ba motar sabace bare yayi tunanin tan adawa akai masa hari har ya karaso gida cikin ikon allah parking yayi ya kulle motar ya tafi da key din Yana zuwa part dinsa yaga su wanka yayi yasaka kayan bacci yayi kwancinsa da tunanin da bai San ko na wayeba ya adabi zuciyasa adu'ar bacci yayi yana juyi har bacci ya daukesa, ********************************* Tinda yayi sallah asuba yakira haruna mai kula masa da gidan ya shiga hada masa duk wani Abu maimahimmaci gu daya har gari yawaye suna cikin hada kaya mota guda suka cika aka kai gidansa na wusa2 lokacin da akakai kayan har an kwashe kayan rumaisa an tafi kaduna kai kayan dan yace kar akuskura abar masa ko ashanata agidansa masu saka kayan jawa sunzo sun fara aikinsu bacci ya koma bai tashiba sai karfe 11:am yayi wanka ya shirya cikin dakekiyar shadda ruwan kwai sai zuba kamshi yake ya nufo part din yinma lokacin akwai fan gidan duk sunanan har yanzu jimami abin jiya suke da sallama ya shigo ya gaishesu ya nufi dinning yayi breakfast yana jinsu sai hira suke tsaki yaja ya Mike tafi ta kofar kitchen ya nufi part din antysa aparlour ya iskota zaune ita da affan " soja ne sannu yanzu nake cewa na leka gun yinma to kafafu ke ciwo murmushi yayi yana zama" anty ai kina kokarima ya gajiya jiya allah ya Baku zaman lafiya jawa akwai hankali baiwar allah allah ya tsareta sun so su cutar da ita " anty ni banason tada zancan ma da safe police station din da NASA akakai su masu sato mutanan sun kirani anyi bincike babu hannu mahaifinsu aciki nace su kaisu kotu amusu hukuncin dede da abinda suka aikata itako tana nan tana hauwaka jajir kafin tacika kinsan irin wanan ko baa kashesu bama mutuwa zasuyi " to allah ya kyauta yasa mucika da imani lallai baagane mugu ta fuska yarinya nasota " ai anty kawai mubar maganar nan ina Papi " suna tare da Abbi mik'ewa yayi " ni zan tafi gun sauran bakina anjima zasu tafi " to sai ka dawo ficewa yayi ya nufo harabar gida rasan jiyake duk ba dadi yarasa mai ke damunsa tamkar ya fasa ihu yakeji bukatarsa yasami gun kebewa shikadai yana zuwa suka bude masa mota yashiga driver yaja suka tafi hotol din bakinsa suka sauka --------------------------------------------------- Su Ramlat ko Ana gun Amarya su sheke ayarsu zaune suke a uwar daka su biyar ta kalli jawa da tayi matashi da cinyata " my dear gida zan tafi amma zanyi kokari nadawo kafin kai amarya tinda kinga sai marece ko face ta hade" please kibari idan munje dagacan say kitafi kinji my love murmushi tayi" to ai zan dawo daga an jima fa haka kawai naji zuciyata Jason taje gida please kibarni wlh idan ban tafiba bazaki taba ganin yada kikeso ki ganiba my jawa wlh bansan mai nakejiba maybe banida lfy ne dagata tayi " to ina jiranki karki kuma kisha magani tinda bakijin dadi kunji my love kai ta daga mata " to my dear "to jeki karfa kiki dawowa kalli garin akwai hadiri sosai " zan dawo na miki alkawali duk ruwan da zaayi dani za,akaiki gidanki insha allah dariya su safna sukayi" allah yasa ba wayo take mikiba hararasu tayi " nifa banasun gulma my dear sai nadawo bye, " to ina jira mik'ewa shaffah tayi" wlh mutafi tare amma ni kam bazan dawoba " dan allah kubari sai da yanma kuduka kin watse ku barni" gaskiya sister zauna har nadawo sai ki tafi zama tayi itako ta fice lokacin da tafito parlour ba kowa tafiyata tayi ta duduba bataga driver ba kiran Ahmed tayi ya kaita amma wayarsa akashe tsaki taje tana turo baki gashi garin yayi bakikirin tasan idan momy ta ganta bazata bari tafita wuff tafito tana tafiya akafa " ai gwara na hau Adedeta wlh tinda naji zuciyata tanason gida gwara naje tayi nisa sosai kafin ta sami dan adedeta ta tsayar dashi ta fada masa unguwarsu haka kawai ta fashe da kuka bat an daliliba mai manshin na tambayata " yarinya lafiya me yasameki " wlh baba Nima ban saniba hakana zuciyata batamin dadi " hakuri zakiyi kirika adu'a itace makamin munmunai " to baba nagode yanata lalabata da nasiya har suka iso kofar gidan tazaro kudin da batasan ko nawa bane tabadhi yana Samata albarka tashige gida, part dinsu ta wuce tayi wanka ta canza kaya lokacin da tafito parlour Papi na zaune jikinsa tazo ta zauna " papina nayi missing dinka dayawa" to keda kuke biki ai sai kun gama ya kika dawo Baku kai amarya ba, " kawai jinayi inason ganinku shiyasa nazo anjima zan koma ai dariya yayi " papi ina mummy " tana gidan Abbin ki mik'ewa, tayi to bari naje naga Dadata kiss tamasa agoshi bye papi sai nadawo zuwa dare" Ramlata allah tsare min ke" amin my Papina ta ficewarta garin ya Kara bakikirin hadari har anfara yayafi sai Mita take " yanzu dan Allah haka zan fita in anjima part din Dada tashiga har parlour shirk ba kowa kai Dada yanzu haka suna part din, yinma tare da baqinta bari na kwanta kadan bedroom ta nufa tana shiga nefa ta dauke wuta kuma dama wutar kurya akashe tsaki tana tafiya kafin tazaro wayarta daga Riga taji har tayi Karo da gado fadawa tayi tana kyakyata dariya " wlh gadonan anyi dan iskane Ashe ina kusanka wayarta ce tayi ringing cirota tayi daga riga tayi picking, cikeda shagwaba tace " my Ahmad nayi fushi tindazu nake kiranka kakawoni gida wayarka, akashe komai yace mata oho tayi dariya " to kaga nama my jawa alkawalin komawa anjima banaso tayi fushi yanzu zanyi dan bacci kadan kafer biyar kazo ka kaini ok bye dariya tayi ta tisnke kiran ta mirgina saboda wani kamshi mai dadi dayake ratsa Ruhinta cikeda shagwaba tace" my Dadata ko ina tasami turaran nan mai dadi mirginawa tayi tana lumshe idanta kuma kawai sai tafashe da kuka tin karfinta wanda ta rasa dalilin hakan hannu ta began tana lalobo follow sai taji an damke mata hannu tsayar da kukan tayi" jar uba yadai naji kamar mutum ya rikeni da wata irin murya akace " ba mutum bane jikinta ya fara karkarwa bakinta na rawa ta kasa magana kokowa da lumfashinta idanta ya fara lumshewa..... ✍🏼 ✍🏼✍🏼✍🏼Rahma ummu Fareesa ce😘 ‍♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀ 💖💖RAMLAT💖💖 *_?KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏼 Ladin'go ikon Allah yar mutam Niger🇳🇪 Bismillahir Rahamanir Raheem 🅿👉🏻4⃣1⃣&4⃣2⃣ .......cikin Sauri ya Mike zaune " ya rukota yana girgizata" my angel please bude idanki Aljaninki ne amma ina numfashinta ya tsaya cak bata motsi cikeda kaduwa ya sabko daga gadon ya dauko gora ruwa mai sanyi ya zauna ya dagota dukanta ya rungumeta jikinsa yashiga shafamata ruwan afuskarta ajiyar zuciya ta sabke ta fashe da kuka" wayyo nashiga uku tatausan hannusa ya Dora saman bakinta cikin wata irin murya yakirata" my angel nine Aljaninki ziyara nakawo miki cikin Sauri ta Mike zaune " ni wlh baruwana dakai kaida katafi kabarni cikin shaukin sonka nasan wanan shegen sojane ya rabamu bige mata baki yayi saida tasaki Kara " ba na hanaki zagin saba rukoshi tayi " my aljanina yi hakuri wlh nadaina amma kafita harakasa shine yakeson rabamu dakai fuskarsa takamo da duka hannuta biyu ta Dora Goshinta saman nashi ta fashe da kuka " please my sona kayi wani Abu wlh ina Sonka dama rashin kane kwana biyu yasa na hakura amma yau mikin Sonka yatashi meyasa kake azabtar dani wlh dama tinda naji hankalina yayi gida nasan akwai Abu mai mahimmanci dake jirana kazo asufar mutum a aura mun kai wlh zan bika duniyarku ta aljanu ta karasa maganar tana shigewa jikinsa ta rungumasa tamkar zai gudu tana kuka tana shakar kamshinsa mai masifar dadi cikin kukanta na shagwaba take magana " my aljanina in as on kamshinka mai yasa kake aiki da irin turaran mugun soja tinda ta fara magana ya tsinci kansa ciki. Wani yanayi mai kama da mutum ya fada mahaukacin so na kai tsaye kukan da take jiyayi zuciyasa na masa zafi bayanta yashiga bubbugawa " please my angel dan girman Allah kiyi hakuri kibar kukan zuciyata na bugawa Karki sani a wani hali tsayarda kukan tayi ta Dora hannuta saman girjinsa taji yada zuciyasa ke bugawa da sauri ta janye jikinta ta kamo fuskarsa " my aljani dan allah zuciyaka tabar bugawa wlh nayi shiru sajansa daya kawatu fuskarsa tashiga shafawa tana taba Karen hancinsa my aljani ina Sonka sosai wlh zan iya bada rayuwata akanka kuma nasan kaima kana sona sosai ko janye hannuta yayi ya matsa gefe " my angel kina so kisani cikin tsaka mai wuya please kibarni haka karki sakamin dafinso azuciyata ban shiyar hakanba matsowa tayi kusansa tafara gujin kuka " my aljanina wlh kana sona kuma ka rantse da allah Baka sona wlh na maka Alkawali daga yau zan barka koda zan mutu Akan sonka rikeshi tayi tana girgizashi nayi magana kamota yayi ya kora mata ido cikin duhu zuciyasa na bugawa tin karfi " my angel please karkimun kuka yi shirunki zamuyi magana ni bance bana sonki ba ai muslumi dan uwan muslumine ina sonki my angel Dayake bata gane maganarba sai tacika da far in ciki tana kyakyata dariya ta fada samansa tana Sakar masa kiss akuncinsa janyeta yayi ya sabko daga gadon yatsinci kansa cikin farin cikin da yara tinjiya itama sabkowa tayi zuciyata fari tass tayi tsaye a gabansa tana dariya " my aljanina bari na kunna haske muga juna ko tanufi gun makunni wuta cikin Sauri ya bita ya riko hannuta rigima ta kafa masa ta fara kukan sangarta ta bubbga Kafa ita sai ta gansa gani yayi idan ya biye mata tofa Dada zata iya zauwa asirinsa ya tunu cak ya dauketa kamar baby ya shimfideta a gado ya zauna zara zaran yatisn hannunta ya kamo yana murxawa ahankali cikeda nutsuwa yake gayamata magangannu soyayya mask rikitarwa gaba daya jikunta ya Saki bacci ya kamata a take ta fara lumshe idanta tana hamma hannusa tarike gam cikin nata cikeda shagwaba tace " my Aljani bacci murmushi yayi ya rankwafo yana mata rada " my Ramla,na oya yi baccinki dama banaso Latin banza ya fita dake gwara ki batawa jawa rai da kufita tare lumshe idamta tayi sama sama takejin magaganu masu sanyaya rai na fita dafda kunneta har bacci ya dauketa sai yaga baccin yayi nisa ya janye hannusa Anata da ta rike ya dauko ya haske mata fuska yana kallonta fuskata ya shafa yayi murmushi yaja karan hancinta yayi mata kiss agoshi ya rufeta da lalausan bargo fitinaniya kawai ina ni ina soyayya dake Allah kiyaye wlh Mik'ewa yayi har zai fice yaga wayarta na ringing dawowa yayi yana Jan tsaki ya dauki wayar ya kashe baki dayanta" in ba jarababa ai inaji tace sai karfe biyara amma har yakira tin bata idasa to bazataba bacci take ficewa yayi da wayarta a hannusa, yana Jan tsaki, Yanufo parlour Dada na zaune ya karaso ya zauna ya Dora kansa saman kafadarata " au har baccin ya isheka " eh lokaci na gabatowa dama banyi sosai tsoho yadai kake kallona " kai ja,irin ango tashi maza kaje lokacin dauko matar ka yayi fa " a Kodai na barma jawa ne nagafa kamar kanaso to kwalelanka saidai mubaka wace Mara kunya tantiriya gidan turoshi Dada tayi " to dagani karma kuma zagarmin Shalelena murmushi yayi ya Mike " to natafi nabada motoci daukar amaryata dariya sukayi in a gunde tace " soja wai yaushe zaka sami dama kazo niger kaga dangi kansa ya shafa " wlh zanzo ai ina zuwa Kafin natafi karatu " to muna jiranka sai kazo allah yabaku zaman lafi ficewa yayi yana shafa kai yanufi part dinsa, Tin bayan sallah la'asar Jawa take sa ran zuwan Ramlat har ta dangana anshiryata tsaf an mata make-up tayi kayu har ta gaji su shaffah na mata tsiya " wlh antymu kinyi kyau sosai murmushi tayi " wlh banajin dadi my love bata zoba kuma na kirata awayarta akashe safna tace" ai dama nafada " kin fadi me ai ba,asan maiya tsayar da itaba ko naty saudat ce ta shigo " to maza ko tashi lokacin yayi munfiso tayi sallah magrib agidanta hannuta ta kamo suka fito parlour dadyta na zaune agabansu ta duka suka mata nasiya tama mijinta biyayya sauda Kafa sosai suka mata nasiya mai ratsa jiki har ta fara kuka salamatu kanwar mahaifinta ta kama hannuta suka fito tana kuka motocine kusan guda goma ajere sukazo daukar amarya ata farkon aka sata anty salamatu ta shiga, Sauran mutanan suka shiga sauran motocin suka tafi, bash zame ko inaba sai unguwar Wusa2 kofar wani hamshakin gida wanda yagaji da haduwa honr sukayi akabude musu get suka danno hancin motocin parking sukayi aka fito da amarya Ana rike da ita har cikin parlour da bismillah tashigo wani hadadan parlour ya hadu iya haduwa basu tasa a parlour ba suka zarce har dakin wanda ya hadu sosai suka zaunar da ita suna Kara mata nasiya dayada zata sami mijinta ahannu tafiyaso manyan sukayi sai yan matan kadai suka tare da ita Ana kiran magrib suka tashi sukayi sallah,, bangaran Ramlat tinda Aljaninta yasa bacci mai cikeda shaukin Sonsa bata tashiba sai bayan sallah isha, sosai tayi bacci maicike da nutsuwa da mafarki suna tare da soja cikin shokin so mai wuyar faduwa mik'ewa tayi tana tsaki " wlh sharin shedane mai had in a da mugun banza ai ni wlh bani bashi sabkowa tayi ta kuna wutar dakin tana neman wayarta amma babu ita babu dalilinta my aljanina ya zaka tafimin da wayata yanzu ya zanyi dan allah in kana kusa kakawomin wayata kar akai amarya bani Parlour ta fito tana turo baki" Dadata " shalelena yaushe kika shigo baki ta turo cikin, shagwaba " dada nafa jima har nayi bacci bara nashirya natafi " kije ina ai amarya agidanta tayi sallah magrib ido tazaro 🙆🏻wayyo ni Ramlat nashiga uku amma Aljani baka kyauta minba Kasa nabatawa yar uwata Rai yanzu ya zanyi bedroom ta komai toilet tashiga tayi wanka ta Rama salloli tayi istigifar ta tashi taje part dinsu ta shirya cikin less kalar ruwan zuma Riga da skirt batayi kwaliya ba har yanzu kamshin aljaninta takeji ajikinta sai murmushi take " my sona I love duk kabatamin rai na yafemaka yar karamar jaka ta dauka tafito parlour "my daughter ina zuwa warhaka " Papi ban fa je kai amaryaba zuwa zanyi naga yar uwata na dawo " to karki Dade kije driver ya kaiki " to papi a hajiyata ba magane sannu ya akaji da jiki " Kafama yarinya nan magana banason raini" au daga gaisuwar to allah yabaki hakuri kema kisan ciwon kanki bushewa tayi da dariya" uhum tu allah hakuri mummy sai nadawo kin gaishemin da kwanwarmu ko kaninmu ta ficewarta. Tana dariya Tazuwa harabar gida taga iliyasu " yauwa iliyasu zo ka kaini gidan amarya yanzu mudawo" to hajiya amotarki ko wace " oh naji ikon allah mu ai agidanan motar kowa intamaka zaka shiga amma banda ta yancan Layin ai ka gane ko tana daga masa gira baice komaiba saboda sanin halinta yaje ya fido mota mai shegen kyau ya faka gabanta ta shige yaja suka tafi suna zauwa ta fito " Kafa jirani yanzu zan fito da gudu ta nufi cikin gidan lokacin bakowa duk sun tafi sai jawa kadai tana cicira ido parlour ta shigo da sallama amma ba kowa ganin dakuna burjik tama rasa wanne zata dusa taji ance akasa take mai hasken wutar ta nufa ta murda kofar parlour nanma shiru ba kowa kawai sai tanufi bedroom saman gado ta ganta kwance tana kuka kasa kasa da gudu ta karaso " my dear me yasameki kike kuka tanajin muryar Ramlat ta task da gudu suka rungume juna " my love nidayace wlh tsoro nakeji " ayya Yi hakuri mijinki zai so anjima ai yanzu wurine tarama batayiba janta tayi suka zauna saman bakin gado tana lalashinta har tasaki jiki suna taba hira" yar uwa ginga banzo an kawoki daniba ko wlh my bugun zuciyata ya wani bacci mai cikeda farin ciki kalamai mash tsada da rikita duk macan da akamasu sona mukewa juna mai wuyar gane wlh munyi nisa aduniya so bama min kira ina mahaukacin sonsa kuma yau naji bugun zuciyasa akai wlh shima yana sona fiyeda yada nake sonsa saide bazai gane hakaba saboda banbancin jansi my ba dayaba ido jawa ta zaro" nifa ban ganeba me kike nufi Ahmed ba mutum kefa kin fiye shirme murmushi tayi " ai nasan bazaku ganeba sai lokacin da mugazi baking gabar teku ruwa na dabda cinyemu ya baiyana amatsayinsa na bil'Adama domain abasa ni to lokacin kowa zai fahimci mu dan tabbas nangaba kadan zamu iyayin komai in dai zamu kasance inuwa daya dashi " to nikam ban gane yaran ba ai Ahmed nakinema insha allah sun jima suna hira " my dear tafiya zanyi natsayar da driver " please karki barni ni daya bari yaya idan yazo sai ya kaiki haka kawai taji haushinta amma sai ta dake " kiyi hakuri zan dawo gibe kibari yazo shima ya huta ko kuka ta fara mata tana rokonta Alan ta tsaya tausayi ta bata amma taya zata tsaya yazo yaci mata mutumci agidansa amma ta dake ta zauna ba jimawa sukazo tare da abokaninsa biyu habeeb da Captain sadeek aparlour suka zauna ya shiga cikin dakinta da sallama suna zaune dagowar da zatayi idanusu ya sark'e da juna zuciyoyinsu suka buga tin karfi da Saudi ta kawar da kanta ta hade face shima hakance tsaki yaja ya karaso Bakin gadon "my jawana ykk yi hakuri nabarki ke kadai ko zuwa yayi ya kama hannuwanta yana murzawa kanta ta sada kunya kamar ta nutse " yaya sannu da zuwa " yauwa amaryata taso muje ku gaisa da manya abokaina mik'ewa tayi yana rike da ita " my love tashi muje ko dariya tayi tana tafa hannu " haba my dear kuje dai ai ni yanzu zantafi ai gadin naki ya isa haka ko tsaki yayi yaja jawa suka fice suna fita. Tashige bathroom da gudu tasaki kuka tin karfinta wanda tarasa sanin dalilinsa wanda saida ta safe kasan zuciyata dake barazanar tarwatsewa tarasa dalilin hakan Saida tayi mai isarta ta wanke fuskarat ta fito ta dauki gyalenta ta fito suna zaune a parlour ta gaishezu cikin sakin fuska " my dear sai gobe idan nazoko captain sadeeq ya kalleta" kanwarmu ai kitsaya ayi sayan baki ko bata musaba ta zauna suka bata kudin sayan baki dubu hamsin amatsayinta na babbar kawar amarya godiya tayi cikeda farin ciki ta Mike " to yayuna masu kirki nagode natafi captain sadeeq yace " to muje na kaiki gida dare yayi " kai amma naji dadi muje " my love nagode kifa zo gobe murmushi tayi" ok insha allah ficewa tayi tana harabar gida tana jiransa kawai saitaji anfisgota an hankada cikin mota an rufo kofar ya juya ya komai ciki adu"a suka musu tazaman lfy sadeeq mik'ewa yayi " to natafi kanwarmu najirana murmushi soja yayi " ai gwara nayi maza bata jira zata iya tafiya ficewa yayi yana dariya aikuwa yana zauwa yaga wayam dube dube ya fara amma bakowa sojoji na bakin get masu tsaron gidan ya tambaya ko kanwar mai gidan ta fito sukace basu gantaba komowa yayi yana duba motoci yana dabda zauwa motar datake ta tsinci kanta da boyewa kasan kujera nanma bai gantaba sai gasu sun fito " wlh kunga ta tafiyata " ai dama na fadamaka shigewa motarso sukayi suka tafi motar da take ya nufo ya bude ya shiga Yamata key yana tin karfi ya fita daga gidan mota security biyu na biye dashi saida yahau titi ya tsayar da motar " dan ubanki ni driver dinkine banza tamasa tamkar allah baiyi ruwamsa cikin bacin rai ya fito ya bude bayan mota ya fito da ita ya hankadata gaban motar batace kalaba ta gyara zamanta ta kaufa kanta yana ya tafi " ke nine kuka mayar dan iska banza tamasa guri yasamu yayi parking ya buga mata tsawa amma ko gezau batayi ranshi yayi masifar baci damko gashin kanta yayi tin karfi saida ta Saki Kara ta juye ta kallesa " kasakeni kar insaka nayi nada yanzunan wlh Abdallah I here you kafita daga rayuwata Kifa mata Mari yayi " dan ubanki nima na tsaneki yar iska kawai hankadata yayi ta bugu da gaban muto batayi kukaba ta gyara zamanta " saboda tsanar da kamin in kai kacika da yau ka kasheni in hutama da wani bakin cikin kullum bakada aiki sai dukana ka kasheni in kayi banza ya mata yaja motar ya fara tafiya zuciyata wani irin bugu take akasa amma ta daure ta masa rashin kunya jitake bata son komai adede wanan lokacin inba magana dashiba amma yayi banza da ita tinda tace ta tdaneshi kanta ta Dora saman cinyata ta fashe da kuka " wlh karka Kara shiga harakata allah na tsane kamar yada katsaneni tsintar kansa yayi da yanaso ya lalasheta amma haushinta yakeji haka ya dake har suka zo gida a bakin kofar gidan yayi parking yasa hannusa ya dagota ya kama fuskarat ya kora mata ido zuciyasa na bugawa tin karfi itama so take ta kallesa ko bugun zuciyata ya rage amma ta Kasa goge mata hawayen fuskarat yayi ya shiga hura mata iskar bakinsa a cikin idanta kuma hakan ba karamin dadi ya mata saitaji zuciyata na mata sanyi ta tsinci kanta cikin farin ciki amma sai ta waske ta turo baki cikeda tsiwa " dallla malam sakarmin ido ko kaima ta shafa shan jinine buge mata baki yayi cikeda mugunta ya hankadata " tantiriyar kawai bude motar tayi ta fito " allah ya isarmu mugun banza allah hadaka da cutar ibola kuma baruwanka dani ta zuba da gudu ta nufi get da karfi ta tura tashige mai zaiyi in ba dariyaba yana girgiza kai " wlh Ahmed ka daukarwa kanka jaraba da zaka auri Mara kunya mace key jawa Motar yanufi gida yana zuwa yayi parking ya fito ya nufi parlour kofar abude kamar yada ya barta rufewa yayi da key ya nufi bangaransa yayi wanka ya saka kayan bacci ya kashe wutar dakin yayi kwanciyasa yana adu'ar bacci saboda gajiya baijimaba bacci ya daukesa kamar amafarki yaji Ana ihuu kuma kamar akofar dakinsa idansa ya bude kuma yakejin gurnani mik'ewa yayi ya kuna wutar daki abida ya ganine yayi mutikar razanashi ya kadashi sosai "Ya Allah mai Nake shirin gani Ni Abdallah.... ✍🏼 ✍🏼✍🏼✍🏼Rahma ummu Fareesa ce😘 R luv🥰 ?‍♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀ 💖💖RAMLAT💖💖 *_?KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏼 Ladin'go ikon Allah yar mutam Niger🇳🇪 👉🏻Duk daga Alkalamin✍🏼 Ladingo MIJIN YAYA MUNEERA HATSABIBIYA RAMLAT MIJIN TEEMAH SABON SALO Bismillahir Rahamanir Raheem 🅿👉🏻4⃣3⃣&4⃣4⃣ .....dirowa yayi daga saman bed din ya nufi gun jawa datake famar mukurkusu akofar parlour" jawa me ya sameki haka kamota yayi ya rungume yana tambayata adaker ta nuna masa cikinta " ciwo yake miki, Kai ta daga masa daukarta yayi ya shimfide saman bed ya saka kaya Akan kayan baccin sa ya dauketa yanufo parlour kofar ya bode ya fito harabar gidan masu tsaron gidan na ganinsa Suka nufo wajan " oga lafiya" kubude min mota matatace batada lafiya dagudu suka nufi motar suka bude gidan baya ya sakata shima ya shiga lokacin har sun kirawo driver yaja suka tafi sai murkususu take tana kuka rungumeta yayi yana shafa mata kasan marata yana murzawa ahankali cikin ikon allah sai tafara jin ciwon kasan Marata ya rage ta daina kukan tashige jikinsa tana ajiyar zuciya bai sai murza mata maraba har suka isu gidansu lokacin jinin har yafara zuba jikinta motar tana parking ya bude ya fito ya dauketa yanufi hospital cikin gagawa suka amsheta Dr Ameera ce sosai ta bata temakon gagawa Tamara allura ta rakata toilet ta gyara jikinta ta fito ta kwantar da ita saman gado ta fito tana soja bayanin komai tace abarta ta kwana Ana ta huta data kuka da ita dasafe da kanta data rakota cikin gida godiya ya mata ya fito ya shiga cikin gida Part dinsa ya nufa yayi kwanciyasa yana tunani ita kuma duk karshe wata haka take shan wuya kenan yanzu dole sai ya kusanceta Ana kusa yana tunani har bacci ya kwashesa Asuba ta gari, ********** ********* ********** WASHE GARI tinda yayi sallah asuba yanufi hospital din lokacin bacci take fitowa yayi yashiga part din yinma parlour ba kowa kwanciyasa yayi a parlour sai wanan karfe takwas nasafe yinma zata kitchen gun mai aiki ta gansa " Abdallah lfy gaisheta yayi" yinma wlh Ana muka kwana jawa ce batajin dadi" kai jama'a yanzu soja me kayiwa diyar mutane haka " yinma mai zan mata ciwon cikinta ne ya motsafa " ayya to bari na fito mushiga asibitin dede lokacin Dr Ameera tayi sallama ita rikeda hannu jawa cikun Sauri yinma ta taresu " sannu daughter Ashe bakiji dadi ya jikn gaisheta tayi sannu Dr mun gode da kulawarki " ba komai yinma bai da Abdallah tayi ta fice yinma na mata godiya " my daughter zauna na hado miki tea mai kauri kusada Abdallah ta zaunar da ita ta nufi kicin kallonta yayi" sannu jawa ya jikin kunya taji sosai daket ta amsa kanta akasa tea mai zafi yinma ta hado mata Tasha tana gamawa Abdallah yace ta tashi su tafi yama yinma sallama suka tafi " daughter allah baki lfy kiyi kwancinki anjima shaffah zatazo kinji cikeda kunya ta amsa suka fice, --------------------------------------------------- Misalin karfe goma na ta tashi daga bacci wanka tayi tashirya cikin Riga da wando na atamfa😂tanufo parlour anty rahma ta kalleta " ke dan gidanku bance karki Kara samin wanan shegen dinkinba bushewa tayi da dariya " Allah sarki mutum fa indai ance mutumin Dane tufa saidai hakuri " ni dince tada ficewarta tayi man Dinning ta hada tea yaji madara tana sha tanacin dankalin turawa" mummy dan Allah wa ya soya dankalin nan wlh wani kauri yake baride na daure naci banza ta mata, " ke nabeela keceko ke nusaibah zona dan uwarki me ya kawoki gidan my da fara safiyarnan " anty gun mummy nazo daku anjima zan koma part dinmu" dalla can uwar iyayi an koya miki kinibibi " ke nusaibah zo zauna kibar biyata Dariya tayi " to mummy ganifa nayi yarinyanar kunrigada kun bad at a to menene kuma zaa rika mana bin zana ba wanda ya mata magana mik'ewa tayi tazo kusan mummy ta tsaya " mummy dan Allah aramin wayarki zan kira Ahmed " tinada ni saar kibace ki matsa kiban gu " yar kanwata Nabeela zaki aramin wayaki dariya tayi ta bega mata wayar " yauwa nagode insha Allah ke bazan taba miki kunama ba har kiyi aure ki tafi gidanki dariya nusaiba tayi " kekuma dan ubanki nasaki acikin harakata sai son gulma " kema dan uwarki in kin fasamin kunama kinki Allah " uhum ni dai ban ceba shigewarta tayi con n bedroom dinta tana kiran lumber ta cikin sa,a ta shiga Saida takira har sau uku Kafin a daga amma baayi magana cikin shagwaba tace" my Aljanina kuma shine katafimun da wayata ko " my angel zan kawomiki yau dadare kukan sangarata ta saka masa wanda yasakar masa kasala nan take, lumshe idansa yayi yana sauraranta ahankali yace" my angel yi shiru me kike so yanzu itama lumshe idanta tayi tana sauraran zazakar muryasa cikin shagwaba tace" ni kai nakeso Allah kuwa yanzu kakawo min wayata sai muci gaba da shan love dinmu ta waya wanan wayar yanzu mai ita zata amsa " ok naji kiyi hakuri zankawo miki yau da dare dakin Dada " to ina jiranka fa kaji my sona yanzu bari na kirawo Ahmed kar yajini shiru tsaki yaja Allah in kin kirasa to baxan zoba koje ku karata kedashi dama basona kikeba tinda kina iya hadani zuciyata da ta wani ya dage sai masifa yake mata " to yi hakuri nafasa kiran NASA please kazo kaji my Aljanina wlh bana hada soka Dana kowa har yanzu bai yadaba cikin murya dake saurin sakata kasala ya kira sunanta ya shiga watso mata magaganu na so masu zafin gaske tayi lamo idanta alumshe sai safke ajiyar zuciya take cigaba yayi da kashe mata jiki yanayi yana Kissing din wayar cikeda jin tsananin sonsa tamkar zai fasa kirjinta yafito tace" duk inda kake kayi gagawar baiyana gareni ina Sonka dayawa ka rikitani da salonka zan iya mutuwa idan ba kai please ka fito ka lalasheni fashewa tayi da kuka" my angel kiyi hakuri kibar kuka nima wlh nakamu da mahaukacin sonki " to kazo yanzu cigaba yayi da lalaba da rikita mata lisafi kifin kace me har tayi bacci sabkar numfashinta yaji halamun baccin yayi nisa murmushi yayi Ya tisnke kiran ya kashe wayar baki daya ya Mike ya nufi bangaran jawa tana kwance tana bacci fitowa yayi yayi zaune aparlour ya kunna Tv shaffah ce tashigo da sallama da kulolin abinvi a hannuta ta karasowa tayi ta gaishesa " kishiga tana ciki bacci take man dinning table ta aje kulolin ta nufi bedroom din jawa ta nufa tana baccinta hankali kwance Zama tayi tana jiran tashinta sai kusan shabiyu ta tashi tayi wanka tashirya cikin Riga da zani na atamfa " my sister kin jima ko ina my love " tana gida batasan zan zoba ya jikinnaki muje kici abinci parlour suka zo lokacin har yaci nasa yana kwance a saman 3 seater kujera taje ta zauna tayi serving dinta bata wani ci diyawaba shaffah ta gyara gun ta kwashe kayan ta nufi kitchen " jawa zonan cikin jin kunya tazo kusa dashi ta duka kamota yayi ya zaunar kusansa ya jikin " da sauki bai kuma maganaba shaffah tana fitowa ya Mike ya shiga ya shirya yabar gida sukuma sukaci gaba da hirasu, Ramlat bata tashiba sai kusan karfe daya lokacin har Nabeela ta dauki wayata Wanka tayi ta canza kaya suma dai rigar da wandon atamfane part yinma ta tafi aparlour ta isko yinma zaune ita da Abdallah kin ko kallon inda yake tayi taje jikun yinma ta Dora kanta akafadarta " dota ina kika shiga " yinma daga bacci na tashi ina shaffah " ai ta tafi gidan jawa ko kina zuwa soja ya kaiki" ba yanzuba zani sai rana tayi sanyi tsaki yaja ya Mike " yinma na tafi mambila yanzu akwai shagun da zansa a horamin yanzu " to sai kadawo Ficewa yayi ta Mike " yinma na tafi gun dadata " au bazaki zauna muyi hiraba " zan dawo ta ficewarta direct part din dada ta nufa shaffah ko bata dawoba gida sai dare soja ya kawota gida Ramlat tana tune Aljaninta zai kawo mata wayata tin da wuri tashige kuryar dada tana jiransa ta kashe wutar daki dan tasan baya zuwa a haske aikuwa bata jimaba ya zo ahankali yace" my angel gani mik'ewa tayi cikeda farin ciki ta sabko daga gadon ta zo rugumesa tana dariya "Wlh har naji dadi my sona kacika alkawali sakinsa tayi tajanyo hannusa suka zauna bakin gado " my angel amshi wayaki zan koma kuka ta saka masa tarike hannusa " please karka barni " to naji amma ai Dole zan koma inda nafito barinki bazan barki ba barkiba daket ya samu ya lalabata da alkawali kullum zai rinka zuwa suna zance tukun ta yada ya tafi itako tayi kwancita cikin farin ciki ********************************* Yau har kwana biyar da tarewar. Jawa agidan soja kuma a yau ne ta fara sallah amma har basu taba kwana a daki daya ba kowa ya nasa bangaran mummy yau kwanata biyu da haihuwa ta Haifi yarta mace mai kama da ramlat sak aikuwa sai farin ciki take tace har party zatayi ranar sunah Ramlat da aljaninta yanzu bataji bata gani Sonsa yamata mugun kamu amma tin ranar bai dawoba sai sai suyi waya wace ta zame musu jiki mowa baya iya awa bai kira wani acikinsu ba wanda azahiri shima hakane yana mugun sonta saidai yakasa gane hakan yanzu kam banda rashin kunya ba abinda takewa Ahmed shiko sai lalabata yake atunanin sa ko tagwai takartace ta motsa tsamako ita da soja sai abinda yaci gaba dan Sam yanzu bata shiga sabgarsa kuma har yau taki komawa gidansa jawa tayi tayi har ta gaji Yau garin antashi da hadiri tin safe har yanzu da yanma tayi garin ya daure yayi bakikirin yasa duhu zaune take adakin mummy tana waya baby ce ahannuta ta ajeta ta Mike " ke hassana karfa ki fita cikin wanan hadirin da gari yayi baki " dan allah mummy ki barni yanzu zan dawo ba jimawa zanyiba ' to ke kika sani kicema jawa kanwarta ta mata fushi " mummy ai zatazo keda kinsa mugun da ta aura yanada tsanani bata jira amsaba ta ficewata bedroom dinta tashiga ta saka abaya fa gyalanta dubawa tayi bataga key din motar taba tafito sai yau ta tuna yana wanan soja tsaki taja ta fito aparlour ta duba taga key fin mota har biyu ta Papi daya ta dauka ta ficewata rumfar motocin ta saka key taji ta bude murmushi tayi ta shigewarta taja tana zuwa aka bude mata get ta bata wuta lokacin har an fara yayafi gudu tayi sosai kafin yan mintina ta iso kofar katon get din gidan soja a kawai sojawa akofar gidan dake sun Santa bude mata get sukayi tashige tana parking ta fito tarufe motar tanufo kofar babban parlour knocking tayi Sai ga jawa tazo ta bude rungumeta tayi tana murna" nagode yar uwa mushiga " hankalinki ya kwanta kin fito dani cikin ruwa janta tayi suka zauna aparlour " wlh jinayi inason ganinki tinda ke baki son ganina ya mummy da baby" tace tamiki fushi fa " ai na gawa yayana zai kaini gobe yace gaban Ramlat ya fadi amma sai bata kulaba " to amma mun kwana gobe sai mutafi tare ko " ke rufamin asiri mummy yanzu daket ta barni ai babymu bana nisa da ita wlh kamarmu daya da ita yanda kiga soja haka take sak" ai gobe ina zuwa naga mai kama da mijina dede lokacin yayi sallama cikin parlour da gudu jawa ta Mike ta nufesa yana ganin wace take zaune kawai sai ya bude mata hannu tazo ta fada kirjinsa ya rungumeta yana juyi da ita yafara bata kissing mai zafi wanda Allah ne kadai ya gyara Ramlat zuciyata bata bugaba wani irin daci tarika ji azuciyata amma sai ta dake ta kawar da kanta tashiga kallin tv gabanta na bugawa tin karfi bushewa tayi da dariya " my dear kalli wlh wakar nan tayi dadi kwace jijinta tayi tana murmushi " my love kina son waka sosai hannuta ya kamo suka zauna " yaya ina yini banza ya mata" yayana my love na gaisheka fa " banjiba lfy ya gida " lfy lau wlh taci gaba da kallonta tanaji yake tsokanar jawa dan tayi Kara abin ya fara damunta sosai wayata ta dauka ta fara hira karya ta nufi kofar parlour har tazo harabar gida wuff tashiga motarta ta mata key ta fice daga gidan Tana fita ta fashe da kuka tin karfinta take kuka wanda ko zaa kasheta batasan na minene ba GA kanta daya dauki ciwo sosai har jiri jiri take gani amma ta kasa tsayar da tukin tashigo babban titin maitama abin yayi tsanani dan ko ganin kirki batayi babbar mota abayanta nayi mata honr amma ina bataji dan bata gani zuwa yanzu GA babbar motar burki yakasa tsayawa gashi motar Ramlat bata gudu kuma duk inda babbar motar ta kauce nan Ramlat keyi jama'a sai kiran Allah sukeyi kafin kace me babbar motar tabigi Motar Ramlat nan take tayi wani irin lankwashewa wada kafin motar ta bugeta ma ta rigada ta suma dede lokacin Abdallah gabansa yayi wani irin bugawa, saida ya dafe girjinsa, jama'a sunyi ca agun duk sun tsurata dan da wuya idan na sami Abu mai rai acikin motar To Ramlat Allah tashi kafadarki nima naga motar taki😉.....✍🏼 ✍🏼✍🏼✍🏼Rahma ummu Fareesa ce😘 *?‍♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀* *💖💖RAMLAT💖💖* *_?KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏼 Ladin'go ikon Allah yar mutam Niger🇳🇪 *👉🏻Duk daga Alkalamin✍🏼* *Ladingo* *MIJIN YAYA MUNEERA* *HATSABIBIYA RAMLAT* *MIJIN TEEMAH SABON SALO* *Bismillahir Rahamanir Raheem* 🅿👉🏻4⃣7⃣&4⃣8⃣ ....."hello, doctor " soja dama na'ura nabada yarinyana zata ita farkawa nan da dan lokaci yanada kyau kakira sauran Family, kuzo ta tashi a gabanku domin gani da ta farka zai mata dadi cikin farin ciki yace" Alhmdllh ganinan doctor tisnke kiran yayi ya mik'ewa tsaye fuskarsa dauke da farin ciki, jawa ta kallesa " yayana meyafaru na ganka acikin farin ciki rungumeta yayi yana murmushi " jawa my angelna tana dafda tashi da ikon Allah maza shirya mutafi gida cikin farin ciki ta sakeshi tanufi bedroom, ta canza kaya tafito lokacin har ya fita harabar gida fitowa, tayi lokacin har yashiga mota baya tashi ta zauna kusa dashi, driver yaja suka tafi, suna zuwa driver na parking, bai jira an budemasa ya bude ya fito ya kalli jawa " maza kije ki kira su Abbie maza ni nashiga hospital kai ta daga ta tafi shikuma yashiga asibitin direct office din Dr fahad ya nufa, da sallama ya murda kofar ya shiga" Dr ai nayi mamaki dan naga yau weekend ne ba aiki " to soja mu ai kowane lokaci za,a iya ne manmu muzo mik'ewa yayi to ina sauran jama'ar " suna tafe muje, gaba ya fice yana biye dashi har room din da take suna shiga, Ya isa bakin gadon ya zauna tana nan kamar yada take"Dr bata mutsi fa " eh amma alamu sun nuna koda wani lokacin zata iya tashi ku kasance akusa da ita ficewa yayi Abdallah ya karasa bakin gadon ya zauna, ya kama hannu ya rike gam anashi" my angel ki tashi please Adu'a yashiga tofa mata yana shafa lalausan gashinta yana murza hannuta cikin Sauri tamkar yanaso haka ya tashe Su Abbi ne suka shigo kusan su coma kowa fuskarsa dauke da farin ciki har anty Rahama murnata takasa boyuwa bakin gadon suka nufo amma sai sukaga bata mutsi saide na'uran na bada alamar zata iya farkawa nan kusa kowa kallon soja yake lokaci daya, ya sauya ya damu da yar uwasa Abbie yazo kusan gadon ya zauna yanata tofa mata adu'a jawa ma kusansu tazo tana ta tofa mata adu'a shaffah da Nabeela ko hawaye suke dan tashiga tsoran duniya wai yau Ramlat ce batasan wanda ke kantaba safna ma da sauran mutanan sosai Ramlat take basu tausayi amma banda Mamah da bataki Ta mutuba kawu jafar ne yace ai ba kuka take bugataba Adu'a zamuyi kamar yada sauran sukeyi yanzu idan ta farka taga kuna kuka ai bazata yi farin cikiba kamar yada likita yakeso tayi dan haka muyi Alwalla my kama Adu'a shine yafi dukansu Alwalla, sukayi suka fara sallah nafila sun jima suna mata Adu'a Ahmed ne suka shigo da iyayansa duk yabi ya rame yana zuwa yanufi gadon zai tabata Abdallah ya hana fur ya fara masifa saida Abbie ya Daka masa tsawa " ina ruwanka da zaka hanashi zauwa kusanta, Yamata Adu'a matar da zai aurace inbadan Allah ya kawo kaddaraba yanzu da tana gidansa yau ta farka wlh gobe adaura auransu kaduba kaga yada yaro ya lalace saboda son dayakewa matarsa karasawa yayi ya rike hannuta ya fara tofa mata adu'a yana hawaye" my babyna ki tashi nagaji da rashinki kowa saida yabashi tausayi banda Abdallah da ya Mike cikeda Bacin rai ya fita, Iyayan Ahmed sunji dadin Dataku irin na Abbie dan yace su kasance cikin shiri ta tashi yau gobe suzo a daura musu aure abashi matarsa sunyi murna sosai dan ya takurasu a daura ahakama ko bata tashinba kowa anan yaji dadin hukuncin Abbie ya yanke Papi yaji dadin hakan Dada harda kuka tana sama Abbie Albarka yada ya rike yan uwansa tamkar shine mahaifinsu har marece tayi shiru Ramlat bata farfadoba Duk a cikin dakin suka yini sallah kadai ke fida su sai dare doctor yace su tafi hayaniya ta isa haka abar mutum guda yinma tace ita zata zauna gunta duk sauran suka koma cikin gida Abdallah tinda yaji labarin Abbie yace Ramlat tana tashi zai daura mata aure da masoyinta hankalinsa yayi mutikar tashi, Yana part dinsa yayi kuka har yagaji sai sambatu yake haka jawa ta samesa tayi ta bashi hakuri amma abanza karshe sai uwar tsawar da ya daka mata ba shiri tayi waje tana kuka part din yinma tayi cikin sa,a ta isko harda papi su hudu a zaune da da Abbie da kawu Ibrahim da kawu munnir suna shawara in Allah yasa ta farka yau gobe za,adura auransu tsakiyarsu ta fada tana kuka Abbie ne ya mata tsawa dan tunaninsa cewa zatayi Ramlat ta mutu" jawa lfy " Abbi dan Allah ku aurawa Ramlat yaya Abdallah wlh yana Sonta sosai gashican ton safe baci basha sai kuka yake " yadade bai mutuba dan kaniyarsa wlh baza,a aura masaba ni ba mutumin banzabane da har zanyi magana biyu nabada year gawasu na fasa wlh bani ba lalabashi papi ya fara bashi hakuri Akan shima wlh dansa zaiba amma fur yakiya saima fatatakesu dayayi akan duk wanda ya Kara masa masa maganar wlh ransu zaiyi mugun baci ku inbakusan wuyar da yana yataba to ni nasani duk da bataji itama jawa ya korata" tashi kiban guri kema da kika zama Sakara kibiye masa yasamiki ciwon zuciya mik'ewa tayi tafice da gudu dan taga abin NASA ba sauki, part, din Anty Rahama tayi a parlour ta iskota tana shayar da Rufaida kusanta ta zauna " a jawa Baku tafiba ina soja ko tare kuke" kuka ta saka mata" mummy kije ki bashi hakuri yaci wani Abu wlh yau baici komaiba yana cikin damuwa my love yakeso gashi Abbie ya badata g Yace in dai ta farka yau to gobe zai aura mata Ahmed ido tazaro " Tab dannawa yanaso zaa daura da waninsa to Allah yatashi kafadinta jawa Abbie in yayanke hukunci banida ja saidai natayasa da adu'a idan alkairi ce gareshi Allah yabashi ita matsayin mata ta hanya mai sauki ke yanzu zamane kikayj kina kuka akarawa mijinki aure, tashi kishiga kitchen ki hado abinci ki kawo min naje na lalaba dana tinda kowa. Nasa yasani mik'ewa tayi ta hado, Abincin cikin babban tire goya rufaida tayi to muje ido ta zaro " mummy kinga irin tsawar da ya Daka mini korata fa yayi" kaji Sakara ahaka kike nema kihada kishi da fitinaniyar yarinyanar to wlh dakuwa sunanki Surry ai irin wanan baka nuna tsoro keda kike neman shiga gun miji dalla wuce mutafi daukar abincin tayi suka tafi har cikin parlour suka, Shigo yana kwance saman dogowar kujera ta karaso" my son waya tabamin kai saman kujera ta zauna " jawa maza hada masa abinci zubawa tayi ta bekawa anty ta amsa tashi maza kaci zama yayi kasan akasa plate din ta basa " indai kanasin farin cikina to maza ci abincinan bai musaba ya fara ci Saida yaci sama da Rabin abincin yana harara jawa dan yasan ita ta janyo antynsa saida ya gama ta fara masa nasiya akan yayi hakuri Ramlat in rabonsa ce sai yaga Allah yakawo dalilin da zai aureta ta sauki amma yanzu yayi hakuri ya rike matarsa sosai tayi masa fada da nasiya ta lalabasa saida taga ya dan Saki ransa ta tashi ta fice jawa ta kwashe kayan abinci ta bi bayanta, tana kaiwa ta dawo " yayana hi hakuri mutafi gida bai mata maganaba ya mik'ewa ya fito tabiyo bayan tana murmushi A mota ta iskoshi tashige suka tafi suna zuwa gida kowa yanufi bedroom dinsa wanka tayi ta shirts cikin kayan bacci masu kyau da santsi ta nufi dakin soja lokacin har yayi wanka ya kwanta ahankali ta.murda kofar kallon kofar yayi " ke ubanme kike nema" yayana wlh tsoro nakeji yau dan Allah kabarni in kwanta Ana banza yayi mata, Tanaga haka ta karaso bakin makeken gadonsa ta haye ta kwanta kusa dashi tana matsawa har ta shige jikinsa " yayana kayi hakuri My love kai zata aura kaji Nima nafi so ka aureta muhada kanmu baice mata komaiba ya matseta jikinsa ba jimawa baci ya daukesu Asuba ta gari, ********************************* Washe gari tinda sukayi sallah Abdallah yabar gidan jawa ta koma bangaranta ta gyara ko ina tsaf ta koma tayi kwanciyata lokacin da ya shigo dakin da Ramlat take su sulaiman da su Naseer duk sunana tinda sukayi sallah asuba suna gun yinma Ana hira da mamakin har yanzu bata tashiba bakin gadon yazo ya zauna ya rike hannuta yana gaishe da yinma" soja kaga ikon Allah ko gashi har gari yawaye bata farkaba dama ai Allah kadai yasan gaibu ba mutum ba, sulaiman yace" yinma dama ai Ana kwatantawa ne wa ya isa ya Tara sani ga Allah shidai baiyi maganaba ya rike hannuta gam yana murzawa naseer yace " ikon Allah yau soja kuma kaine kashiga damuwa saboda abokiyar gabarka yinma tace " Naseer nifa banason Shiga abinda ba ruwanka to da wazai raba hanta da Jini tsaki yaja ya duka kansa kusan na Ramlat yashiga tofa mata Adu'a Abbie tsaye akofa yana kallonsa aransa yace kaci kaniyarka ba wanda ya isa ya sa na baka auranta koda bata miji a hannu bare tanada shigowa yayi da sallama " a soja Adu'a kakewa kanwarka kai ya daga baiyi maganaba shima Abbi Adu'ar yayi mata ya fice yinma ta mike " Abdallah ka zauna naje nayi wanka yanzu zan dawo kai ya daga su sulaiman suma suka Mike bari muma muje mu dawo tindaga sallah bamu koma gidaba tare suka fuce da yinma zamansa kofar ya rufe yazo ya zauna ya rike hannuta yaci gaba da mata Adu'a na'uran dake jone jikinta tafara bada Alamar Ramlat ta farka da sauri ya dago kansa ya kali gun da na'uran take kamar amafarki yaji hannunta dayake rike cikin Nashi yana mutsawa Kara damke hannun yayi cikeda farin ciki yake kallonta yada numfashinta ke sabka a hanakali kifa kasan yayi saman girjinta ya fashe da kuka" my angel Nagode wa Allah da yadawo miki da numfashinki, Hawayensa dake zuba saman girjinta shine yasa ta bude idanta tarr sai akansa hannuta daya tasa ta dago kansa dagowa yayi suka kurawa juna ido saide kallon dayaga tana masane ya Kada hantar cikinsa Amma ya dake dan yasan Dama hakan ta faru tinda basa zama inuwa daya murmushi ya sakar mata ya shafa gefan fuskarta ya hade face dinsu yana Shaka mata numfashinta ya Dora lips dinsa saman nata yana lasar lips dinta ya sakar mata kiss yayi mata agoshi ya dago ya zauna wayarsa ya Fido daga aljihun gaban rigarsa ya kira lumber Abbie hannuta ya rike gam cikin nasa yana murzawa bugo daya abbie ya daga cikin farin ciki yace" Abbie wlh ta farka yanzu haka gata ina kallonta tana kallona dan Allah kuzo kitt ya Tisnke kiran ya kira lumbar doctor bugo daya ya daga " doctor kazo yanzu ta farka, bai jira mai zaiceba ya tisnke kiran, yana kallonta yana mamakin kallon da take masa dan Ada bata hada ido dashi saidai yau akasin hakane murmushi yayi" kina mamaki ne kin gani a kusanki knocking, din kofar akayi ya Mik'ewa yayi da nufi yaje ya bude yaji ta rike hannusa tafara kuka tana cewa" Abbie....✍🏼 ✍🏼✍🏼✍🏼Rahma ummu Fareesa ce😘 ?‍♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀ 💖💖RAMLAT💖💖 *_?KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏼 Ladin'go ikon Allah yar mutam Niger🇳🇪 👉🏻Duk daga Alkalamin✍🏼 Ladingo MIJIN YAYA MUNEERA HATSABIBIYA RAMLAT MIJIN TEEMAH SABON SALO Bismillahir Rahamanir Raheem 🅿👉🏻4⃣5⃣&4⃣6⃣ .....kafin kace me gun ya cika da jama'a Ana neman ta yada za,a zacirota driver babban motar ya rikice ya Dora hannu akai yayi kisan kai dede lokacin Abdallah yaji gabansa na mahaukacin bugu hankalinsa ya masa kwanciya ya nufi gidansu yana Adu'a daide babban titin maitama yaga cincirudun jama'a agefen titi karasowa yayi yaga menene gabansa nafaduwa yayi parking ya fito dan yau ya hana security sa binsa gun ya nufa yaga Ana kokarin ciro mutum motar da yaganice ya Dana fasa ihuuuu tin karfi yakira sunanta " Ramlat..... Da gudu ya Kara so ya shiga kasan motar yana lalube har ya kamota ya janyota yana fitowa da ita jama'a suka dau dikira da sallama cewa duba dayada ta koma fuskarta sosai tajimo jikinta ko ina jinine ke fita GA kanta yayi mugun jin ciwo har ya fara kumbura Abdallah na ganin haka ya rungumeta ya fashe da kuka " my angel ya zakimin haka wlh banyi dan na batamiki ba yanda kike sona haka nake masifar sonki wlh kina mutuwa Nima mutuwa zanyi dayake kusa da gidansune mutane dayawa sun San Abdallah wani ya karaso ya dafa kafadarsa " yallabai wanan fa tana neman temakon gagawa zama kana kuka ba naka bane kayi kokari akaita hospital tin kafin yan sanda su karaso mik'ewa yayi da ita jikinsa " please tukani ka kaimu gida mutumin bai musaba Abdallah ya shiga gidan baya, Rungume da Ramlat mutumin yaja suka tafi kai tsaye ta kofar gaba ya shiga har cikin babbar hospital din dake Family's estate bagayyah suna isuwa tin kafin ya ida Parking Abdallah ya bude murfin motar ya fito cikin gagawa aka amsheta nayi emergency da ita kafin kace me likitoci sama da uku Akan Ramlat atsaye suna neman ceto ranta Abadallah ya kira Dr fahad babban doctor, da akeji dashi a Nigeria cikin sa,a yasame sa yamasa bayani kafin awa daya ya Iso hospital din ya shiga dubata sosai ta jimu sosai saide babu karaya amma aduk alamu doguwar suma tashiga bashida tabacin tashinta nan kusa saboda kanta ya bugu sosai saide abinda ya gane idan ta farka normal zata tashi, sai kusan bayan away biyu lokacin da Dr fahad ya fito har zufa ke keto masa dan yana tausayi yarinya duk da ya saba ganin abinda yafi nata, yan gidan sun cika Asibitin kowa hankalin sa atashe yake suna GA in fitowasa suka nufi gunsa jikin hamza har rawa yake dan Abdallah ya zama kamar butum butumi baya magana sai kallonsu yake Abbi ya tare Dr fahad " doctor yaya jikin nata dafatan bata jimuba sosai " to muje office sai namuku bayani soja ya karaso, gun Dr " please Dr zan iya ganinta ya take ciki " gaskiya yallabai kabari yanzu bazaku ganta office yashiga suka biyoshi zama yayi yana kallonsu, " to agaskiya yarinya ta bugu sosai dan tashiga doguwar suma amma da yada Allah zata tashi normal saidai Bansa ranar tashin taba idan Allah yaso zata tashi yau ko gobe ko jibi Allah shine masani Abdallah kansa ya dafe yarasa mai kemasa dadi Abbi yace" to Allah yatashi kafadinta hamza ko magana ya kasa ya fito harabar asibitin yinma ko banda kuka ba abinda take tausayin mamar Ramlat, ga, tana jego taji labarin yarta rai hannu Allah Abdallah duk ya susuce yarasa nutsuwarsa yarasa yada zaiyi da ransa, har yasa an mama driver da ya bige Ramlat kuma yasa aka sakesa dan yasan Allah ya kaddaro da kuma shine sila kafin wani lokaci labarin ya baza Family's gabaki daya kowa hankalin sa atashe yake tin Ana boyewa anty Rahama har hamaza ya fada mata gaskiya murmushi tayi tace Allah yatash kafadarta bawa baya wuce kaddarasa kaddaratace ta fitar da ita cikin hadiri Zuciyar mamah fari tass har catake dama ta huce daga suman da tayi amma safna harda kukanta,, yau har tsawon kawana biyu amma Ramlat bata farfadoba hankalin mutanan gidan ya Kara tashi sosai ba kamar Abbi da Papi Dada na zaune a parlour ita da tsoho mai ran karfe Abdallah ya shigo fa sallama jikin Dada yaje ya zauna cikin sanyi murya yace" mai ran karfe shawara na kawo mai zai hana afita da ita waje ko Allah zaisa ta farfado dawori, kallonsa dada tayi" eh tinda ka kasheta ai kafadi haka kuka ta fashe dashi ka takura yarinya bur ka tsaneta komai tayi sai ka kamata kana dukanta kamar an baka horo ai ance data fito daga gidan kane abin ya sameta yanzu haka kai katabota har hatsarin ya sameta" ke Rashida kinada nuna babbanci yaranna dukansu jiko kinkine kai kuma Abdallah kafin kazo da maganar nan Mahaifinka yamun ita kuma na hana ko ina Allah ne duk inda take idan Allah yaga damar bata lfy to fa zai bata ba sai kun dauketa kunaka kasar yahudawaba, Insha Allah hassana zata sami lfy kuci gaba da mata Adu'a ita tafi bugata ayanzu kaga rayuwa ko abinda nake fada maku kullum mutum bakomai bane agun Allah cikin lokaci kadan sai ya sauyaka jawa ce tashigo da sallama tafada jikun dada tana kuka dan sai yanzu taji Abdallah bai fada mata " ke Jawaheer kiyi hakuri ai Adu'a zakiwa far uwaku ba kukaba mik'ewa yayi ya shiga dakin dada inda suka saba hira ya kwanta gadon yana yana tunu irin hira da suke amatsayin sa na aljani da irin shagwabar da take masa da sangarta dayada take Nina masa zalar so tsakaninta da Allah duk ta dauka shi aljanine amma ta Aminta da kaunarsa hawaye suka zubo masa man kumcinsa " my Ramlat Allah ya tashi kafadarki wlh danasan abinda nawa jawa agabanki zakiji haushi harta kaiki ga neman rasa ranking to wlh da bazanyi ba banyi tunanin son da kikemin yakai hakaba duk kinayinsa arashin sani abadini kina son Aljani amma azahiri nine wanda kike mahaukacin so Saide nima ina kaunarki fiye da komai tin lokacin da na Dana miki tarko Ashe ni na fada arashin sani gashi kinaso kimin nisa zaki auri wanina my angel I love you wlh ina mugun sonki hawaye yaci gaba da zabu cikin idansa, zaune anty Rahama take ta saka baby gaba tana kallo gani take kamar Ramlat ce Agabanta hawaye ya zubo kan fuskarta aranta take cewa Allah Ubangiji nagode maka na amshi sauyan da kamin in ki Hassanata na da Rabin tashi Allah katashi kafadarta yinma ta kalleta " Rahama kiyi hakuri Adu'armu take bugata kibar kuka insha Allah zata tashi kai ta Kada tashiga shayar da yarta " kiyi hakuri kisaki ranku insha Allah zata tashi kinga gobe sunah " yinma babu komai Allah ya tashi kafadarta " Ameen kirika ba hamza kwarin guiwa kinga yada damuwa ta masa yawa ga, Nabeela ma bata aiki sai zancen yar uwata to da wanne zasu ji muyi hakuri wlh nima daurewa kawai nake ga, Abdallah nakasa gane kasan, Nandai tayi ta lalabata washe gari aka radawa yarinya sunan Rufaida ba wani taro sai Family kowa zuciyarsa ba dadi duk natajin magana yarinya suna sonta Family da yanma misalin karfe shida Abdallah ya shiga cikin hospital dan yau yayi niyar sai yaga Ramlat office din doctor fahad ya shiga wanda inda yana gari to zai zo ya duba wanda ya dace ya tafiyasa dan na nan kadai yake da office ba da sallama ya shigo cikin dan ya kirasa yace yana ma cikin asibitan " ah soja barkada zuwa yanzu ko nafito daga gunta rauninka duk sun fara warkewa hannu ya bashi suka gaisa " doctor please inaso ganita koda minti dayane muje naganta zan mata Adu'a Jim yayi kuma sai yace" ok muje cikeda far in ciki ya bisa sukaje har room din da take duk na'ura ce ajone ajikinta " to karfa kajima kai ya daga shikuma ya ficewarsa gun da take ya karaso gatanan kwance ba rai dugawa yayi gaban gadin da take ya kamo hannuta " my Ramlat tashi dan Allah kinji wlh ina sonki sosai kanwata karki mun haka please ki tashi ina son ganinki araye matsawa yayi ya kifa kansa saman nata ya fashe da kuka ya rike hannuta gam anashi yana murza my Hassana ki tashi na miki Alkawarin zan rayu dake cikin wata irin duniya da bakowa yake zuwaba yajima sosai yana magana kamar zautace har saida doctor ya dawo ya janyesa ya rufo kofar suka fito " soja iron wanan fa sai anyi hakuri an gama da Adu'a shi sai yanzu yama tuna bai mata adu'ar ba fitowa yayi ya nufi part din yinma a parlour ya samesu harda su anty maimunatu " wai Abdallah lafiya duk kabi ka rame kayi hakuri Iowa hakurin yake ba mai ja da ikon Allah jikin yinma ya zauna kansa akasa ya gaishesu " momyna ba komai ai ba maija da ikon Allah yinma ta kalleshi" jawa tashi ki hadawa mijinki wani abu mik'ewa tayi dan it am a tarame tunanin Ramlat ya hanata sakat tashi Abdallah ba wani sosai yake kulataba duk da bai mata walakanci ta nufi kitchen ta zubo masa abinci Ta kawo masa a kasa ya zauna saman carpet yinma tarika bashi abaki yana ci badan yanajin dadiba har saida yaci dayawa tabarshi su hadeeza na dariya kasa Kasa anaba kato abinci agaban matarsa da suruka banza yamusu yana gamawa ya tashi ya, nufi part, dinsa aparlour ya zauna yana tuna ranar da yafara iskota tana rawa da ta Gandhi ta Saki fitsari da ranar da ya ganta da kakinsa na soja nanma tayi fitsari sai ya tsinci kansa da yin murmushi Tuna ranar da ya kuma kamata tana rawa akwance da taganshi tashiga borin karya wai aljanunta sun tashi kuma basason ganinsa nanma dariya yayi ya kalli inda pic dinsa yake da juyasa wai dan jawa tana kallo murmushi yayi " my Hassana I love u more ya tuna taje maids pic zata fado da ya tarota ta fado jikinsa ta rugumesa tana shafa wuyansa tana masa magana cikeda n nutsuwa wai ai ita yarinyace yarika lalabata sai ta shiryu lumshe idansa yayi ya nutsa hannusa cikin gashin kansa yana shafawa " my angel bazan iya Rayuwa babu keba Ashe kece rayuwata ina sonki Ramlat jawa ce tashigo tazo ta zauna kusa dashi ahankali tashige jikinsa ta rugumesa, dan taji duk abida yake fadi " yayana nayi hakuri duk tsanani yana tare da sauki insha Allah zata warke wlh dama nasan kana sonta tin ranar da aka daura mana aure dakai kuma ni bana kishin yar uwata wlh nima ina sonta kamar yada kake sonta Allah ya tashi kafadarta, Rugumeta yayi a jikinsa sosai yana shafa bayanta amma baiyi maganaba idanta ta lumshe ta Kara shigewa jiknsa tana fitar da hawaye kai ya girgiza mata dan yaji dadi da tace tana son Ramlat duk yasan tana son nata dan ko abincin kirki bata iya ci ayanzu kulllum adu'arta Allah ya tashi Ramlat dan haka yanzu yarage jin haushinta, ********************************* Haka rayuwa tafi gaba da tafiya yau satin Ramlat uku akwance kamar gawa har yanzu bata farfadoba zuwa yanzu duk subarwa Allah ikonsa sun dage da Rokon Allah ya tashi kafadarta yanzu Ana barinsu suna shiga inda take sumata Adu'a su fito bangaran soja ba,acewa komai yazama kamar zautace saida Abbi ya zare masa tikon ya koma man aiki amma zuciyasa na ga, Ramlat Ada'a tana shanta ba dare ba rana,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,, waiwaye bangaran Rumaisa sosai hauka yayi karfi har Tutu takeci tana sako zata cinyeshi tana cewa min sojana ne jini zansha an saka mata sarka dan ance ba abarin irinsu suna yawo annoba ce aduniya gwara ta karasa rayuwata adaure mahaifinta dan takaici gidan baki daya ya bark ya nemi wani ya says a unguwar nasarawa yasa ayo masa cigiyar mata mai hankali amma abinciki zuriyarsu kar akuma yar gidan jiya con n sa,a yasamu ta gari ya aura ancewa yabari akwan biyu yace mutanan kirki akewa Kara ba lalatatuba con n ikon Allah yayansu Rumaisa bashida wanan masifa ta msita shiyasa mahaifinsa ya rikeshi hannu biyu sukaci gaba da rayuwarsu ******* Yau takama weekend Abdallah na gida yana parlour zaune yana tunanin angel dinsa jawa ce tafito tazo ta zauna kusansa " yayana yau bakaje gun angel din kaba kallinta yayi ya mata nuni ta matsu gunsa cikin jin kunya ta karasa jikinsa rungumete yayi yana shafa bayanta" jawa nagode dayada kike, nuna zallar kaunarki ga Ramlat shiyasa na baki matsayi murmushi tayi " bakomai yayana ai my duka yar uwarmuce tana maga dafda kunnensa wanda hakan yasa ya fara jin yanayinsa na sauyawa, Yana kikarin janyeta ta Kara shigewa jikinsa ta fara kuka " wlh na damu ta warke ko kaima ka kasance acikin farin ciki tsusayi ta bashi ya rasa mai zai mata taji sanyi dan tadamu da Ramlat sosai fusakarta ya kamo bai bata lokaciba ya hade bakinsu ya shiga bata hot kiss wanda ya Kara rura wutar sonsa aranta nantake takusa zaucewa dede, lokacin wayarsa tayi Ringing bakinsa yaje zarewa anata amma taki dan wani masifar dadin kissing din takeji kuma shima abinka da ba Sabon shiga sai ya biye mata har yakai ga ya zura hannushi cikin rigarta yana murza na shanunta nanfa suka haukacewa juna dan jiyake tamkar Ramlat ce gabansa shiyasa ya fara nuna mata zazafan love mai tsayawa arai wayar ta kuma daukan Ringing idansa ya bude ya kalli screen din wayar din sunan dayaga nayawa saman screen din ya sashi saurin dawowa haiyacin sa cikin Sauri ya janye jawa daga jikinsa ya dauki wayar jikunsa har rawa yake yayi picking.....✍🏼 ✍🏼✍🏼✍🏼Rahma ummu Fareesa ce😘 *‍♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀* *💖💖RAMLAT💖💖* *_?KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏼 Ladin'go ikon Allah yar mutam Niger🇳🇪 *👉🏻Duk daga Alkalamin✍🏼* *Ladingo* *MIJIN YAYA MUNEERA* *HATSABIBIYA RAMLAT* *MIJIN TEEMAH SABON SALO* *Bismillahir Rahamanir Raheem* 🅿👉🏻4⃣9⃣&5⃣0⃣ ....." Abbie doctor Abbie Doctor kallonta yake cikeda mamaki saboda ta maimai kusan so coma kuma taki sakinsa " my angel ki sakeni na bude kofar ai Abbie ne zai shigo da sauran family mu kin sakinsa tayi taci gaba da kiran Abbie da doctor, Zama yayi ya cikin dubara ya cire hannuta daga rikon da tamasa " yau kuma dan na nunamiki so shine ko cikin Sauri ya Mike ya nufi kofar ya bado Abbie ne da Papi kusan su goma suka. Shigo cikeda farin ciki, dede lokacin Dr fahad ya iso Abbie ya nufi gunta" my daughter kintashi Alhmdllh kallonsa take cikeda tsoro tana ganin ya nufota fashewa tayi da kuka tana begawa soja ahannu tana" Abbie doctor da gudu ya Kara ya riketa " my Ramlat Abbie ne fa kinga Papi rike soja Tayi gam tana kuka Abin yabasu mamaki Dr ya karaso yana kallonta jikin gadon ya karasa dan tuni ya fahimci ta tashi awani hali Abbie ya Kalli Dr " likita me nake shirin gani yarinyana fa ta nuna batan kowaba sai Abdallah me hakan Yake nufi " wlh Abbie ban saniba bari nima ina zargin hakan amma bari nayi bincike daket tayada Dr fahad ya nufi wani daki da ita domin bincike wanda hankin yan gidansu ba karamin tashi yayiba ba kamar papi da anty Rahama wada har zufa ke keto mata akalla ya kwashe awa daya cur, Kafin ya gano gaskiya Alamari suna fitowa suka fara tambayar sa Meke faruwa yinma ce zata riko da gudu ta yi wanan Abdallah ta fada jikinsa tana Abbie doctor gaba daya ilahirin jikinsa karkarwa yake saboda ya gama gano komai Ramlat ta manta kowa shima dan shi tafara gani daga tashinta Dr fahad yace " muje office namuku bayani hannuta soja, Ya kama yabi bayansu cikin rawar jiki Abbie ke tambaya " doctor mai ya fari da hassana nagafa kamar bata sanmuba " eh to haka dan wlh ban taba tunanin zata tashi ahakaba dan nayi bincike lokacin zata iya tashi cikin koshin lafiya amma sai Allah yayi ikon wanda shi kadai yasan dalilin hakan, Agaskiya saidai kuyi hakuri Ramlat hamza tayi losing momery dinta ayanzu ita da jariri mai sham nono duk daya suke bazata tana yada dakowa idan ba soja ba saboda shikadai ta bude ido ta gani komai sai an koya mata sai kun rinka hakuri da ita dan gabaki dayanku ta manta daku ba abinda Suke fadi sai innalillahi wainnah ilahirrajuun Abbie yace " to dr yanzu yaya zaayi zaafitarbda ita wajane " ai basai an kaita ko inaba insha Allah tunaninta zai dawo fama dayace yanzu yada zaku rabata da soja dan yanzu haka kallon abin tsoro take mana agunta shi kadaine mutum dan haka, Sai kuyi kokari kuya mata abubuwa kamar su sallah wanka hata da cin abinci sai an koyamata zan kawo magunguna da zaarinka bata insha Allah zai dorata Alan turbar samun lafiya dede lokacin Ahmed yashigo cikeda farin ciki yayi gunta " my baby ina farin con n tashin Allah nagodema tanaga yana matsowa kusansu ta fasa kuka ta shige jikin soja tana boye kanta tana " Abbie doctor Cikie da tsoro ya kallesu " dan Allah mi yake faruwa Abbie yayi masa bayanin komai kuka ya fara " Abbie ku taimakeni ku daura mana aure zata warke agidana" haba Ahmed ai in hankali ya bata hankali yake maidosa yarinya da koda uwayanta taking ta yada zamu daura maka aure da ita Dada tace " yanzu Dr zata ci gaba da zamane ko zamu tafi da ita, " kutafi da ita ai gu dayane zan rika shiga ina dubata tinda ciwukan sun warke sai magani da zata rikasha godiya suka masa suka fito baki dayansu sai boyewa take abayan Abdallah duk tsoraon mutanan take anty rahama tin tana dakewa ta fashe da kuka yinma na bata hakuri a parlour yinma suka taru baki dayansu tana nannage jikin soja taking ta zauna kasa Yinma tace" to munadi tayi wanka ya kenan mik'ewa yayi ai kuwa ta Mike it am a tana kiran Abbie doctor kowa saida ya mata hawaye saboda tausayi anty rahama tace " dolafa sai ka zare mata ido tanajin tsoranka zatayi wani abun, ke shaffah tashi kuje ki gwada mata yada ake wanka Abdallah ka zare mata ido ko zata yada Kallon Ramlat yayi cikin shaukin sonta ya rike hannuta " my angel jeki amiki wanka kizo in baki abinci kallonsa tayi ta Kara irike hannusa tana " Abbie doctor janta yayi har bedroom din shaffah ya kira shaffah tajata tana tirjewa saida ya Daka mata tsawa tikun ta shiga Tana hawaye saida shaffah ta tube baki daya ai kuwa itama ta tube tana dariya yada tags shower na zuba duk yada shaffah tayi haka Ramlat takeyi saida taga ta wanku tass ta bata towel yada tayi itama haka tayi suka fito ta goge jikinta itama ta goge tashafa mai itama ta shafa ta bude wardrobe ta ciro kaya itama haka tayi duk yada shaffah tayi haka takeyi murmushi shaffah tayi " my sister kinyi kyau Allah ha baki lafiya hannuta ta kamo suka fito parlour Abbie yace" hassana zo nan ya bega mata hannu da gane da ita yake da gudu ta karaso wanan soja ta rikeshi Papi yace "ikon Allah, To wai yanzu yaya zaayi araba su idan zai tafi gidansa Dada tace " Allah natuba yo kai ina kaga maraba ana kudai bamu kwana biyu dole zamu yanke hukunci da babanku gobe ya dawowa daga Niger kuma idan ya yanke hukuncin dan Allah inaso asabi dan Albarka da zai ce baiba kuga bacin rai tin ba kaiba mustapha kafi kowa taurin rai kai ko Amadu kake kowa kaje jibi kuzo da iyayanka mik'ewa yayi yana godiya ua tafi dan yasan dada tasa a aura masa babynsa kan Dinnig yajata abinci ya zuba ya dauki apoon ya tsakuro yakai bakinsa murmushi tayi itama tayi yada yayi tare sukeci duk bawai shinkafa ta damesa bane yasan idan ya daina ci to bazata ciba Saida ya tabbatar ta koshi ya aje spoon din itama ta aje gora ruwa ya dauka ya kafa baki ya aje itama dauka tayi ta kafa baki saida ta kusa shanyewa ta aje tana ajeya tajinkina jikinsa ta sakalo hannuta wuyansa tana shafa fuskarsa gashin kanta ya shafa yana magana a hankali" my angel mai yasa kika tashi awata duniya daban fuskarta ya kamo ya kura mata ito itama shi take kallo tana murmushi " My Ramla ilove u ina sonki dayawa ina kaunarki bazan taba bari arabamuba duk da banza ya zaki amsheniba duk ranar da kika dawo normal Kallonsa tayi " Abbie doctor ilove u murmushi yayi ya bata hannu suka tafa ta rungumesa tana dariya tana cewa Abbie doctor ilove u tin karfi ta fada saida yan parlour sukaji Abbie ya tasu ya zo gunsu " kai wlh soja kafita a idona kai wato banza ta samu aganinka zata soka dan batasan kowaba sai kai ko shine kake koya mata kalaman soyayya ke tashi daganan tsawa ya daka mata Fashewa tayi da kuka jikinta na karkarwa Papi yazo" Abbie kayi musu afuwa ai ba laifinsa bane ke shaffah so ki jata ko ta yada dake janta tayi tana tirjewa saida Abdallah ya tashi tikun ta yada tabi shaffah " masa kuje ki gwada mata sallah kai kuma fice tafi gidanka in taki cin abinci a nemeka ficewa yayi badan ya soba itako tabi shaffah tana kuka toilet tajata Tayi alwala itama tayi tazo ta shimfida abin sallah ta tayar da sallah awaje tarika karatun sallah cikin ikon Allah duk abida shaffah ta fadi itama sai ta fada haka tayi tayi har saida ta fara koya Karin su koma parlour nanfa tace batasan zancanba tarikice sai neman Abbie take, Daket shaffah ta lalabata ta zauna lokacin parlour ba kowa duk sun tafi sai nabeela da safna suna mata magana amma ko kallonsu taki sai kuka take Kasa kasa tana kiran Abbie, har dare Abdallah najira akirasa amma shiru shikuma na tsoran Abbie sai wanan goma Abbie ya kirasa ai jikinsa na rawa yatafi jawa tayi tayi tabisa yace gwara ta zauna dan abin bacinrai zata gani sai hakuri tayi ta zauna yana shiga parlor tana ganinsa ta ruga da gudu ta rungumesa ta fashe da kuka janyo hannuta yayi suka zauna shaffa ta dauko abincin ya fara bata abaki tanaci tana dariya saida ta koshi yabata magani da Dr fahad ya kawo da yanma Tasha bata jimaba ta fara gyangyadi ta jingina ajikinsa Dubawar dazaiyi parlour ba kowa duk sun tafi makwanci murmushi yayi ya dauketa cak kamar baby ya nufi dakin shaffah batanan tana toilet shimfideta yayi ya lulubeta da bargo yayi mata kiss a goshi ya fita bai tsayaba ya shiga mota suka nufi gida yana zuwa jawa na jiransa a parlour " yaya ya jikin my love " da sauki mai kike Bakiyi bacci ba murmushi tayi ya shige bedroom dinsa binsa tayi ya shiga bathroom kwanciyata tayi da fito bai mata magana ba ya saka kayan bacci yayi bacci ya hayo gado ya kwanta nesa da ita matsowa tayi ta shige jikinsa baidai yi maganaba ya matseta gam jikinsa basu jimaba bacci ya daukesu danshi dama a gajiye yake Asuba ta gari, Please kuyi maleji wlh yau Ladingon sai ahankali ✍🏼✍🏼✍🏼Rahma ummu Fareesa ce😘 *?‍♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀* *💖💖RAMLAT💖💖* *_?KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏼 Ladin'go ikon Allah yar mutan Niger🇳🇪 *🤣🤣🤣Sauran kadan jinin wayata yahau saboda kira angudu ba atsiraba ahe gwarama na maido asalin lumber dina😆😆😆daga zuwa hutu kwana hudu rakkane fa yau ko satin banyiba* *AGASKIYA WALLAHI BAN TABA TUNANIN SON DA AKEWA HATSABIBIYA RAMLAT YAKAI YAWAN HAKABA BABU ABINDA ZANCE SAIDAI NACE ALLAH YABAR KAUNA MASOYAN HATSABIBIYA RAMLAT INA GODIYA SOSAI DA ADDU'ARKU GARENI ALLAH YA BIYA MANA BUKATUMU NA ALKHAIRI BAKI DAYA MASU KIRANA NAGODE DA KULAWARKU WANDA BAN AMSA MUKUBA AFUWA LADINGO NAYINKU OVER💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐* *Bismillahir Rahamanir Raheem* 🅿👉🏻5⃣1⃣&5⃣2⃣ .....bayan, sunyii sallah asuba suka koma bacci karfe bakwai nasafe jawa ta farka ta nufi bangaranta tafi tayi wanka ta nufi kitchen ta ta Dora breakfast har ta kammala ta jera a dinning, table soja bai farkaba, zuwa tayi ta tasheshi baccin sa yake hankali kwance saman bed din ta hayo ahankali ta bubbuga bayansa " yaya ka tashi ranafa tayi har karfe tara fa ahankali ya bude idonsa ya kalleta tashi yayi ya shiga bathroom yayi wanka lokacin Da yafito har jawa ta fita goge jikinsa yayi da towel agagauce ya shirya cikin shadda kalar ruwan sararin samaniya ganin lokaci ya tafi yana tuna angel dinsa fitowa yayi parlour jawa na zaune kan dinning ya nufa jawa ta hada masan tea mai kauri yasha yaci soyayan dankalin turawa kadan, Ya Mike " ni natafi gida " yaya Nima ina zuwa nagano my love please karkace ah ah tausayi ta bashi yace" ok je dauko gyalanki da Sauri ta tafi ta dauko mayafi suka fito tare a harabar gidan sojayawa na shawagi suna ganin ogansu suka nufi motarsa suka bude musu kofa gidan baya ya zauna Itama tashiga ta zauna kusa dashi driver yaja suka tafi jingina kanta tayi akafadarsa har suka zo baice mata kalaba, itama shiru tayi driver nayin parking tafito shima ya fito da gudu ta nufi part din anty Rahama dan tunaninta Ramlat nacan shikuma direct part din yinma ya nufa da sallama, Ya shigo parlour yinma ta amsa " yauwa soja ai gwara da kazo kaga munyi munyi da Ramlat taci Abinci taki sai kuka take rahama har ta hasala ta daketa kaga tayi fushi tana daki kwance kuma nasan sarai kai take nema Allah mai iko in badan halin laruraba yaushe, Hassana take yada ku zauna inuwa dayama " yinma yanzu saboda Allah yarinya tana cikin larura amma shine anty ta doke yanzu tana ina " tana daki je ka lalabota dakin shaffah ya shiga ransa abace tsaye yayi a bakin kofar dakin yana kallonta cikeda tausayinta doguwar rigace kalar pink ajikinta tayi mutikar mata kyau an daure mata gashinta da ribbon tana kwance ta kifa kanta saman pillow karasowa Yayi bakin gadon ya zauna ahankali yasaka tatausan hannusa ya dagota sai yaga tana bacci ahankali yake shafa fuskarta " my Ramlat tashi gani nazo bakinsa ya kawo saitin kunneta yana kiranta ahankali yana shafa lalausan gashin kanta ahankali ta bude idanta ta kalli Abdallah tana ganisa Ta turo baki tana son yin kuka " please my angel yi hakuri karkiyi kuka kinji abar kaunata jikinsa ta shige ta kamo hannusa tana dorawa kan fuskarta tana turo baki shafa gefan fuskarta yayi gu yayi ja ransa ya sosu" antyna ta dokeki ko yi hakuri abar KAUNA janyeta yayi daga jikinsa ya dauketa cak kamar baby ya ajeta kasa kyalkyalewa tayi da dariya ta tsale tamakar yar karamar yarinya tana daga hannu ya Kara dagata murmushi yayi yana girgiza kai" Abbie I love u, " I love u too my Ramlat muje na baki abinci hannuta ya kamo suka fito lokacin jawa na parlour tana ganinsu ta nufesu " my love sannu ya jiki hannu ta meka da niyar rungumarta taja baya ta koma bayan Abdallah ta rungumesa ta baya kallon jawa yayi " kiyi hakuri yanzu bazata Yada dakeba ahankali idan ta warware zata yada dake kuka jawa ta fara " Allah sarki my love Allah ya baki lfy janyo Ramlat yayi daga bayansa ya kamo hannu jawa yana cewa ta bar kukan Ramlat ta kura musu ido hannu Abdallah dake rike da hannu jawa ta buge hannu jawa dake rike da na soja tana turo baki murmushi yayi " my angel bakiso na rike hannu matata jawa kiyi fa hakuri ba ahaicinta take ba murmushi tayi, " ba komai ai nasani, my love amma zakiyi kishi ko kodai kina son yaya kema murmushi yayi ya girgiza kai " jawa ita yanzu ina tasan so muje ki hada mata tea Jan hannu Ramlat yayi suka nufi dinning yaja mata kujera ta zauna jawa tazo tayi serving dinta zata zauna ya kalleta " jawa je ki zauna kinga banaso tana shirmenta agabanki har kiji kishinta aranki, murmushi tayi" wlh yayana bakomai amma bari na tafi kanaga sai hararata take, my love Allah baki lfy wlh ina sonki, murmushi yayi " jawa inaga kimarki a idona sosai nagode gun yinma ta tafi ta zauna, tea ya fara bata amma taki ta amsa sai hawaye take tana turo baki yayi yayi taki amsa kallonta yayi ya kamo hannuta " my angel mai na miki kuma ko yau Sam baki son abinci ne kallonsa tayi tana turo baki kuma sai ta fashe da kuka ta fada jikinsa tana kiran Abbie rikiceawa yayi yada yaga duk hankalinta atashe yana bubbuga bayanta " my Ramlat ni bansan mai kike so ba ya zan miki please yi hakuri me kikeso, Matsalata dake baki magana sai maimaici dago fuskarta yayi ya kuramata ido itama shi take kallo tana lumshe idanta tamkar tanajin bacci ahankali yayi mata magana " abar kaunata meya sameki duk kin birki cemin zaunar da ita yayi cikin dubara ya fara bata tea din abaki yana lalabata yatsareta da manyan idanunsa ta fara amsa tana sha ahankali har ta shanye, tana tuturo Baki alamun an tabata ya yago gasasar kaza ya bata abaki ta faraci itama sai ta yago ta basa abaki baiyi musuba ya amsa yanaci ahaka har takoshi tashiga girgiza kai murmushi yayi ya mikar da ita tsaye yaja hannuta suka nufi kitchen ya wanke mata hannuta sai dariya take tana yarfa mishi ruwan hannuta a fuskarsa murmushi yayi ya kama yatsar hannu ya ciza kadan dariya tayi itama ta kamo hannusa ta ciza da karfi tana dariya zungurata yayi akai " kina cikin cutar mantau ma sai kinyi mugunta ko janta yayi suka fito parlour yinma tace" taci agunka ko zama yayi kusa da yinma itama ta zauna kusansa ta Dora kanta akafadarsa " eh taci amma nima da kyat na lalabata " Allah yabata lafiya ke shaffah tashi dauko maganin " har yanzu batasha maganiba ai sai ku kirani abar bari rana nayi, Shaffah ta kawo maganin da ruwa ya ballo ya dagota ya saka mata abaki nan ma saida ta cijeza cikin wasarwa yayi ganin jawa na kallonsu ya bude gora ruwa ya Kafa mata abaki Tasha sosai ruwan yinma kallonsu take cikeda Shawa aranta tace dama burina ya ciki amma nasan hakan ba mai samuwa bane jawa ko da taga abin zai tabamata zuciya sai ta tashi ta nufi part din Dada bata jimaba da shan magani tayi bacci, tana jingene akafadarsa Ana parlour ya kwantar da ita saman 3 seater " yinma na tafi dan Allah in ta tashi akularmun da ita baiwar Allah" to sannu Allah yayi albarka ya kuma bata lfy" amin ina Abbie " bayanan sun fita shida mansour ficewa yayi ya nufi part din anty rahama da sallama ya shigo parlour tana zaune tana shayar da Rufaida ya zauna yana gaisheta" soja ya dai nakeganin kana cika kana batsewa, " haba dan Allah anty mai baiwar Allah tayi daga zuwa dubiya dan taki cin Abinci sai ki daketa ai ba ahankalinta take a sai hakuri " au dama shine kake cika kana batsewa to Allah ya Baku hakuri wlh haushine ta bani hardasu Abbi da Papinta anyi anyi tayi breakfast taki sai kiran Abbie take shinefa na dan zungureta da Mari daya ido ya rumtse " haba anty Mari baiwar Allah wlh gun har ja yayi murmushi tayi tayi banza dashi Ya gaji da mitarsa ya Mike ya fice part din Dada ya nufa a parlour ya sameta ita da jawa kusanta ya zauna " my Dada bakya nemana ma ko " kajini da ja'irin yaro kai ka nemeni ne ayau nida shalelena ta manta dani dazu ba yanda ban ba taki tazo guna murmushi yayi " to ai Bazata yada dakeba sai ta dado daidai " to Allah bata lfy ai gobe ina jiran usman ya iso ya kwana biyu ya huta akirawo iyayan Ahmadu face ya hade ya Mike " jawa zo in baki sako kwanar parlour ya tsaya ta iskoshi hannuta ya rike " please karkiyi fushi da my angel da abinda ta miki ba ahankalinta takeba ita yanzu bata San wani soba kawai shirmenta ne take Saboda ayanzu batasan kowaba saini murmushi tayi " tana boye hawayen fuskarta " yaya wlh ba komai ai nasani murmushi yayi ya lakaci hancinta " yauwa jawa thanks rungumesa tayi tanajin sonsa har cikin jini da tsukarta na yawa janyeta yayi ya rankwafo ya mata kiss agoshi yaja hannuta suka shigo parlour Dada tace" ikon Allah Abdullahi Manya dugowa yayi yama dada kiss a goshi yana murmushi " to dada na tafi sai dare zan leka Villa jawa na tafi kai ta daga masa tana murmushi ficewa yayi ya nufi harabar gida gun da motor take ya nufa suka bude masa ya shige suka tafi, tinda Ramlat tayi bacci bata tashiba sai kusan karfe biyu shaffah ta jata taje tayi wanka tayi sallah amma fur taki cin abinci haka tayi zamanta saida soja yazo ya bata taci Ana suka yini har dare ganin soja yana nan yasa Ramlat ta Saki jikinta tana wasanta tamakar wata yarinya sai da ya bata abincin dare Tasha magani tikon suka fara shirin tafiya tanaga ya tashi ta Mike ta fara kuka sanin maganin na saurin sata bacci ya zauna Abbie yau abun nasu dariya ya bashi" wlh wahalar da kabata yau GA ranar fanshewa nan hannuta yaja ya nufi gun kwancinta ya zauna bakin gado itama zama tayi tana dariya Tunkudata yayi cikin wasa " oya yi bacci na tafi my Ramlat bacci nakeji matsuwa yayi yana shafa kanta ta dago Kanta tayi ta kallesa ya kashe mata ido murmushi tayi tana lumshe ido" Abbie I love u murmushi yayi " my angel I love u too bakinsa ya matsu kusa da kunneta yana mata kalaman soyayya tamkar tasan abinda yake fada sai murmushi take ta rike hannusa daya gam tasaka yatsarsa abaki tana cizawa tin karfi yanajin zafi amma ya daure har bacci ya dauketa yanaga tayi bacci ya janye hannusa daga com n bakinta da ta ciza yatsar har tayi ja murmushi yayi ya mata Adu'a ya tofa mata yashafa mata afuska ya lulubeta da lallausan bargo ya Kara gudun Ac ya fito parlour yayi musu Abbie sallama jawa ta musu suka tafi suna zuwa gida Kowa ya nufi bangaransa yayi wanka shiryawa yayi cikin kayan bacci ya fito dakin jawa ya shigo lokacin ta gama shirin bacci tana tsaye atsakiyar dakin " bakiyi bacci ba murmushi tayi " eh ban yiba baiyi mata magana ba ya kamo hannuta ya kaita har man gadonta ya kwantar da ita shima ya kwanta" naxo tayaki kwana Murmushi tayi ta rungumesa tana shakar kamshinsa dago fuskarta yayi suna kallon juna kasa daure kallonsa tayi ta sada kanta hannu ya meka ya kashe wutar dakin" oya muyi bacci ya rungumeta narkemasa tayi baidai yi mata komaiba har bacci ya daukeso suna rungume da juna Asuba ta gari, ********************************* Yau kwana hudu da farkawar Ramlat har yanzu idan ba soja ya bata abinci ba to bazata Ciba sosai yake kula da ita a man kwanakin nan ta murja tayi kyau sun shaku da soja shakuwa mai tsanani shi kansa baya cika awa biyu batare da yazo ya dubata ba yanzu tana magana kadan kadan sangarta iri iri take masa idan yazo saida dabara yake tafiya dama dama yanzu idan taga anty rahama to guri daya take zama saboda dukan da ta mata tashiga tsoranta ta dan fara yada da yinma da shaffah kadan kadan Tsoho mai ran karfe yau yace kowa da kowa da yanma ya hallara Ana hada meeting Family buzun Bagayyah akarfe biyar na yanma Abdallah gabansa saifaduwa yake dan yana tuna karfa aje a daurawa angel dinsa aure da Ahmed Tin karfe uku soja ya zo amma yana part dinsa hankalinsa atashe yayi kwance yana tunani har akayi sallah la'asar ya Mike yaje masallaci Ana gama sallah gidan ya fara taro jama'a part din yinma ya shiga parlour sunkusa su goma cikeda kunya ya gaishesu ya juya ya fito mik'ewa tayi zata bishi har ta fara kuka anty rahama ta daka mata tsawa ta koma ta zauna tana kuka anty" maimunatu tace " haba rahama wlh abinda kike ba daidai bane Akan mai zaki rika takurata sanin kankine Ramlat in lafiyata kalau zaiyi wuya ta takjrawa Abdallah ke jawa tashi ki rakata gunsa ku zauna idan an fara meeting zaaneme ku mik'ewa tayi Ta kama hannu Ramlat fizgewa tayi tana turo baki saudat ta kalleta " hassana tashi kutafi gun Abbie zata kaiki mik'ewa tayi tana dariya jawa taja hannuta suka nufi part din soja yana parlour ya hada kai da guiwa yarasa abinda yake masa dadi daga kofar parlour ta tsaya ta. Nuna mata soja saboda bata son abinda zaisa tank tsanar Ramlat fita tayi ta zauna a harabar gidan Ramlat ko daga bakin kofar parlour take kiransa tana murmushi " Abbie I love u cikin Sauri ya Mike yana murmushi ya ware mata hannuwansa da gudu ta taho tana dariya ta fada girninsa ya rungumeta hawaye na fita a idonsa " my angel ina tsananin kaunarki dan Allah kar ki yada arabamu janyeta yayi daga jikinsa ya kamo hannuta suka zauna amma taki zama saida ta Dora kanta akafadarsa tana dariya kana ganinta kasan afarin ciki take Tv ta kurawa ido tamkar tasan mainene ake sai kuwa aka sako waka indiya tana kallo tana dariya tana Kada kai azaune tin tanayi azaune har ta Mike sak yanda suke rawar itama sai ta fara tanayi tin karfinta kallonta ya tsaya yi har baisan lokacin da ya fara dariya ba saboda sosai ta ita rawa mik'ewa yayi ya janyota ta zauna " my angel huta haka kinyi rawa sosai dariya tayi ta Dora kanta akafadarsa ta kamo yatsasa guda tasa abaki ta ciza da karfi yaji zafi amma ya basar Abu kamar wasa saida gun yayi jawur amma ya kasa hanata murmushi tayi tana kallon yatsar " Abbie kalli kallonta yayi ya lakaci hancinta " nagani idan baki gajiba to cigaba da cizawa Sakin yatsar tayi ta kamo fuskarsa tana hawaye tana girgiza kai " to ni me nace miki my Ramlat kodan ki hadamin zafi biyu naface kici gaba da ciwa ko na hanakine, zakiyi kuka kici gaba da cizawa indai zakiyi farin ciki zaunar da ita yayi ya saka mata yatsar abakinta kin cizawa tayi ta fashe masa da kuka ta kifa kanta acinyasa " Ya Salam please abar kauna kibarni haka ya kikeso namiki nifa ban hanaki ba to kukan na menene kinsa zakiyi kuka kika cijeni ni banjo zafi ba tana yuwa muguntar kice ta motsa amma Wayarsa ce tayi ringing da Sauri ya kalli idan take aje hannu ya beka ya dauki suna Abbie ya gani saman screen din gabansa na faduwa yayi picking " hello Abbie " Abdallah ku uku fa kadai ake jira kowa yazo har mijin Ramla da iyayansa " to Abbie gamunan tini zufa ta fara karyo masa ya kalli Ramlat ya dago kanta fuskarsa tab da hawaye kallonsa tayi tana ganin hawaye ta fashe da kuka. Ta kamo fuskarsa tana girgiza kai Baice mata komaiba ya Mike tsaye ya dagota ya goge mata hawayen fuskarta yana girgiza mata kai itama hawayen fuskarsa ta goge masa tayi murmushi tana girgiza masa kai boye damuwarsa yayi yamata murmushi ya sumbaci goshinta itama ta sumbaci karan hancinsa tana dariya hannuta yaja suka fito a harabar gida yaga jawa " jawa tin yaushe kike nan murmushi tayi " yanzu ne nazo kiranku Ramlat sai baki take turowa bai kulataba ya kama hannu jawa da hannu daya suka fito saida suka zo kusan jama'a ya saketa Ramlat ko tacika tayi fam yana lure da ita murmushi yayi aransa yace tab kina hakama kinsan zafin kishi to ina GA lafiyaki lau dakin taron suka shigo masha Allah an hallara kwansu da kwarkwata wajan Naseer ya nufa sulaiman sai boye dariya da takamosa yake dan yaga irin tijara da Ramlat ke sonyi masa sai hararasa take Naseer ma gintse dariyasa yayi Dayake tanajin haushinsa sai taki binsa tayi tsaye tana kallansu sai turo baki take yinma tace khairat taje ta janyo Ramlat zauwa tayi ta kama hannuta batayi musuba ta bita ta kawota gun yinma ta zauna nuratu na mata magana tayi banza da ita sai bankawa soja da jawa harara take, Ahmed kuwa tamkar ya sace Ramlat yakeji yada ta Kara kyau akwana hudun da bai gantaba. Da Adu'a aka bude taro tsoho mai ran karfe yace " inaso ku bani hankalinku da kyau bakomai bane yasa akayi taron gagawa sai dan saboda Ramlatu da kuma halin da take ciki yananuna Ahmed dan haka ni usman Mani buzun bagayyah nayanke hukuncin kuma inji wanda ya isa yaja dani yaga bacinran cikeken buzun Agadez dan haka na yanke hukuncin zan daurawa Ramlatu Aure gobe bayan sallah juma'a Da... bai idasa maganar ba yaga mutum agabansa tamakar an jefushi daga sama..... ✍🏼 ✍🏼✍🏼✍🏼Rahma ummu Fareesa ce😘 I *?‍♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀* *💖💖RAMLAT💖💖* *_?KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏼 Ladin'go ikon Allah yar mutam Niger🇳🇪 *Bismillahir Rahamanir Raheem* 🅿👉🏻5⃣3⃣&5⃣4⃣ ....."dan Allah mai ran karfe ka taimake ni ka daurawa Ramlat aure dani wlh bata yada da kowa sai ni aganinku wa zai rike Amanar mai dauke da laruru irinta Ramlat in ba nataba, Tinda ya fara magana kowa kallonsa yake cikeda mamaki tsoho mai ran karfe kallonsa yayi yana murmushi " to ai kayi gajan hakuri ai dama dakai zan daura duba da halin da take ciki Dole sai da nata shi zai iya hakuri da ita amma da sharadi duk lokacin da ta dawo haiyacinta mutikar tace bata raayin zama dakai to fa bana, cikin masu ta kurata dan haka kuma ina gargadarku da babbar murya Ramlatu idan idan tashi daga bacci da take to idan tana raayin zama dashi to ta zauna idan bataso to tasu ta rage dariya, Yabasu dayace dogon bacci kallon Ahmed yayi " to Ahmadu dan Allah nayi hakuri kaga a halin da take ayanzu tofa bazaka iya zaman aure da itaba kuma itama bazata yada dakaiba saboda ahalin da take da Abdullahi kawai tasani saboda hakane na yanke shawara daura musu aure saboda yawan shiga jikinsa da Take hakan bai daceba dukda dan uwanta ne amma hakan bai kamataba yakali iyayan Ahmed da jikinsu ya riga yayi sanyi " inaso kumana Afuwa idan ba haka ta faruba to da babu abinda zai hana auransu mu bamayi da fasawa amma GA shaffah nan idan babu wata Matsala to nabashi auranta, Ahmed fashewa yayi da kuka" dan Allah kumin rai wlh inason ahaka zan zauna da ita karku rabamu wlh ni take so " yi hakuri babu yada zamuyi mu dauki diya mubaku cikin halin larura bayan bamuda tabbacin warkewarta sani na GA Allah gashi tana yawan shiga jikin dan uwanta wanda hakan bai daceba dukda ba ahaiyacinta take a gwara adaura musu aure, mahaifin Ahmed ya kamashi yana lalashinsa " haba my son kamar bakasan kaddara ba kayi hakuri ka fahimcesu ni nagane ahalin da take ciki idan ba soja ba to bata yada da kowa tayaya zaka ayi zama da ita bayan ayanzu bata sankaba, ya Kalli tsoho mai ran karfe, Abban mun amince da auran yar uwata hannu yasa a aljihun wandonsa yaciro kudi ya aje gaban tsoho mai ran karfe gashi muna nemawa yaranmu sauran shaffah hamza ya task ya dauki kudin " mun amince mun baka amma karike kudin sai abayar da nawajan Ramla " a haba ai bazaayi hakaba wanan mun yafesa ai nima yatace zan iya aurata gawanima dan haka indai, An bamu ita to Kurile wanan kudi akan kudin tambaya hamza yada kudi aljihunsa yana dariya " to nabaku Allah yasanya Alheri " Ameen tsoho yaci gaba da magana " to Alhmdllh naji dadin yada ka fahimta sosai Allah yabar zumunci dan haka gobe idan Allah ya kaimu zan daurawa Abdullahi aure shida Ramlatu bayan sallah juma'a sai kutayata da adu'a Allah yabata lafiya ke kuma jawuhir kike kowa sai kisawa zuciyaki hankori murmushi tayi ta boye hawayan fuskarta " ai babu komai tsoho Allah yasanya Alheri kowa saida ta bashi tausayi yada ta nuna bata kishin Ramlat Soja ranshi fari, Kal yasami abinda yakeso sai lokacin ya zauna dan tunda ya wontsulo aduke yake duka dakin taron saida sukayi dariya da iron gurfanar da yayi gaban tsoho mai ran karfe duk abinda suke Ramlat da ido take binsu dan basanin abinda sukayi tayiba haka taron ya watsa masu farin ciki nayi masu nuna jin haushi nayi suna fitowa Ramlat tabi shaffah taki ta kalli ko inda soja yake suna shigowa Parlour tayi zamanta tana kallon Tv shaffah ta shiga ciki tana Rusa kuka dan Allah yagani batadon Ahmed anwar takeso parlour ba kowa sai ita daya su yinma sun tafi part din anty Rahma domin sukara jajantawa da sallama ya shigo jawa na biye dashi ko kallon inda suke batayi ba, zama yayi " jawa kawomin ruwa mai sanyi kitchen ta nufa kallon Ramlat yayi " my angel baki ganniba ba ko magana jawa takawo masa ruwa mai sanyi gora ruwan har zufa ke fitarwa ya amsa ya bude " ngd matata kinada kirki murmushi tayi " ba komai yayana wai me muka mutuniyar naga taki kallon inda Muke, Murmushi yayi " a to ni ina zan sani zoki zauna " bara na shiga na duba shaffah shi sai lokacin ya tuna da abinda aka mata wanda ba lallai bane tana so shigewa tayi tana murmushi dan ta harbour jirginsa soyake ya fara ba Ramlat ruwan Tasha kafin shi yasha, dawowa kusada Ramlat yayi ya zauna gora ruwan yakai bakinta taki sha kanta ya rike ya kafa mata gora ruwan ya tsareta da manyan idanunsa lumshe idanta tayi ta shiga shan ruwan, Saida Tasha kudan Rabin gora ta cire bakinta sakin kanta yayi ya matsa gefa ya Kafa bakinsa saida ya shanye tass yayar da gora yana kallonta " Abar kaunata I love u baki taturo gaba ta kauda kanta gefe kusanta ya dawo ya mikar da ita tsaye " to shikenan tinda hushi kike dani na tafi shiga gun su shaffah banaso kina zama ke kadai zan dawo dadare nabaki magani Jan hannuta yayi ya rakota har kofar daki ya juya zai tafi fashewa tayi da kuka ta biyosa, Ya Salam to ya zan miki kinki min magana bansan menayi ba kusansa tazo ta tsaya tana kuka hannuta ya kamo suka dawo parlour ya zaunar da ita shima ya zauna yana goge mata hawaye ahankali ta kirasa" Abbi "na'am Abar kaunata ya akayi hannusa ta kamo ta Dora kanta tana sabke ajiyar zuciya kanta ya shafa " my angel ina mugun sonki fiyeda komai dake wanan duniya Allah yasa duk ranar da kika tashi kici gaba da sona kamar yada nake gani sona a idonki can baya da kuma yanzu dan na ganoki kishine ke damunki amma nasan da kina cikin hankalinki bazakiwa jawa hakaba saboda yarinya tanada kawaici da hakuri my angel jeki gun shaffah yanzu zan dawo kinji kafada ta make lalabata ya fara har ta dan sake yakaita gunsu shaffah ya fice daga gidan, mamah yau jitake kamar ta tashi gidan da yaki dan bakin ciki ace an dauki yan mata biyu Anba soja amma ba yarta safna Duk bokayan da tabi da malamai sun tashi abanza haka safna tayi ta kuka tagaji mamah tace" ki kwantar da hankalin ki in sunsan wata ai basusan wataba so kiji ai kinsan jawa ba wani wayone da itaba rada ta mata akunne suka bushe da dariya suna tabawa, Anty maimunatu ba karamin dadi tajiba da wanan hadi sai adu'a take Allah yaba yaransu zaman lafiya saboda tasan jawa batada Matsala anty rahma ko bataso ba dan babu yada zatayine saboda sanin halin yarta ita tsoranta daya ta dawo daidai tace batasan aauran shine damuwarta, Tinda Abdallah ya fita bai dawoba sai wajan Tara na dare yana mambila da sallam yashigo parlour tana ganisa ta miki yinma tayi dariya" ikon Allah tin dazu take raba idanu amma kaga yau nasan yinwa takeji batawa kowa magana ba taje dinning taciko cikinta nayi nayi Tasha magani takiya hannuta ya kamo suka zauna "Yinma nagaji bacci kawai nakeji ina maganin yinma ina Abbi yau sai cicijewa yakemin dariya tayi "yana bangaransa maganin ta basa da ruwa ya ballo batayi musuba ta daga baki ya saka mata ya bata ruwa ta shanye mik'ewa yayi " yinma rabani da ita wlh kaina yake ciwo murmushi tayi " aikuwa kasan bazata yadaba riketa tayi Ya kalli jawa " to madam tashi mutafi" yaya ka lalabata mana tayi bacci karfa mutafi ta fara rigima " muje bazatayi ba sallama yama yinma suka fito sai turo baki take Jan hannuta yinma tayi ta nufi dakinsu shaffah na kwance idanta ya mata major alamun taci kuka tanajin mutsi tayi kamar tana bacci " to maza kwanta kinga yar uwaki tayi bacci kwanci Tayi tana turo baki hawaye na shatata afuskarta yinma ta girgiza kai ta fice " my dota in kinyi hakuri ai yazama naki bakin yaune amma ina zai kaiki yanzu Allah ya baki lafiya, dayake maganin yana saurin sata bacci bata jimaba bacci ya dauketa hawayenta sharafa fuska shaffah ta juyo tana kallonta" haba sister ya zakimin haka duk da nasan bayin ki bane amma kece sila mungina soyayyamu da yaya anwar amma yanzu ta tashi abanza kaddaraki ta hauni yanzu yaya zanyi da raina gashi shima basoba yake fashewa tayi da kuka saida tayi mai isarta ta hakura ta kwanta ta kashe wayarta dan taga kiran da anwar ke mata, suna zuwa gida Kowa ya nufi bangaransa soja wanka yayi bai tsaya shafa mai ba ya saka kayan bacci ya karawa Ac guda ya fada saman bed, saboda kansa keyi masa ciwo GA bacci daya keji jawa ma tana wanka tasaka kayan bacci tayi kwancinta tana tunanin ko Soja yazo amma shiru bai zoba kasa dangana tayi ta Mike ta nufi bangaransa Tana shiga taga yayi bacci ahankali ta karaso har jikin gadon ta haye ido ta zuba mishi tana kallonsa jitake tamkar ta lashesa dan so kanta ta dora saman faffadan girjinsa mai yalwar gashi tasa hannuta tana shafa fuskarsa Hawaye na fita daga idanta yanajinta amma yayi shiru kamar mai bacci saboda kansa ke masa ciwo bayason doguwar magana shiyasa yabaro angel dinsa bai lalasheta ba Tajima tana shafa fuskarsa tana kuka gobe ya warhaka ya sami abar sonsa amatsayin mstarsa jikinsa ta shige har bacci ya dauketa saida yaji baccinta yayi nisa ya gyara mata kwanciya ya rungumeta bai jimaba bacci ya daukesa, --------------------------------------------------- Washe gari tinda wuri yayi shirin zuwa gida cikin wata dakekiyar shaddah kalar ruwan madara sai kyalli yake yana zuba kamshi misalin karfe goma sha daya na safe yana zaune a parlour jawa ce tashigo parlour kallonta yayi " yau lafiya ki kinyi bacci sosai ko ba kyajin dadine murmushi tayi " eh cikina ke dan murdawa hannu ya bata alamar tazo zauwa tayi ya janyota jikinsa ya zura hannusa kasan marata yana shafawa idanta ta lumshe saboda taji dadin yada ya danna mata gun saboda ciwon gun yake mata" ko zaki farane Mutafi hospital kunya ta kamata ta sunne kanta agirninsa tana girgiza kai cigaba yayi da shafa mata Marata saboda yada yaga tanajin dadin hakan " yanzu da sauki ko kai ta daga masa hannusa ya cire ta janye jikinta" tashi ki shirya mutafi gida kai ta girgiza" yau ina gida ko ka manta ni uwar gidace ta fada tana. Murmushi kai ya girgiza Ya Mike " ok ni na tafi sai nadawo anjima kai ta daga ya fice daga parlour yana fitowa sojojin Dake tsaron gida suka shiga gaishesa aka bude masa mota ya shige driver yaja suka tafi, yana fita ta zube aparlour ta Dora hannu akai tana ruzgar kuka tana bugs kanta saman kujera sosai hankalinta atashe yake dan tasan ba makawa yau sai an daura auran Ramlat da mijinta gashi taga halamun Ramlat kanta son soja take kuma tanada kishi Amanda duk da bata hankalinta to ina GA ta dawo hankalinta kuka take sosai tarasa abinda yake mata dadi arayuwata Abu daya yake sawa taji sanyi soja baya wulakanta ta saida tayi mai isarta ta tashi tashige bedroom lokacin da sukazo shabiyu na rana tayi masallacin dake manne da gidajan har mutane sun fara taruwa masu zauwa juma'a dawuri suna shigowa cikin gidan part din yinma ya nufa yana shiga parlour bakowa sai shaffah da Ramlat tana kwance kan doguwar kujera tana bacci shaffah ta gaishesa " ke taci abinci " eh taci daket saida mummy tazo ta tsareta rai ya hade " yauma ta daketa ko" ah ah bata daketaba " ok Tasha magani " eh Tasha kwanciya ya gyara. Mata yayi mata kiss agoshi ya ficewasa part dinsa yayi kwanciyasa yana jiran karfe daya ta idasa yashiga masallaci, ganin bacci nadon dibarsa ya Mike ya fito harabar gidan duk jama'a ne halamu sun bada Ana gala sallah zaadaura auransa da Ramlat duk da ba wani komaiba zaayi amma duk mata dasuke aure awaje duk sunzo sulaiman ya nufosa " ran ango ya Dade kaji dan gata awata daya da tan kwanaki an baka mata biyu, naseer yace" ganemin hanya anwar ya karado ranshi duk abace kallonsa soja yayi" kai meye zaka so kana cin magani kukuma da kuke cewa mata biyu wa ya hanaku kuma ku Kara mana baki suka hada" a wanan sai ku mazajan yaki murmushi yayi bai Kara cewa komaiba abokan aikin sane suka karaso harda babban su rankata kaff dan akalla motocine kusan guda goma wai danma yaki fadawa kowa sai su parking sukayi sun jeru reras cikin girmamawa ya taresu sukayi musabaha akafa suka nufi masallaci domoin gabatar da sallah tare da yan tsaronsu jama'ar titin sai kallonsu suke, har suka shige cikin masallaci Cikin gida Ramlat baccinta take hankali kwance bata wainar da ake toyawaba yinma be ta shigo " ke shaffah tashi ki shirya maza keda safna ku tafi gidan jawa ku tayata fira na kira jameela ita da hadiza zasuzo domin su kwantar mata da hankali Nabeela ce ta shigo da sallama "yauwa nabeela ku tafi gidan jawa dan Allah karku barta cikin damuwa kuyi masa kar uwar rigima ta tashi tace binki zatayi mik'ewa tayi taje ta shiryo taje takira safna suka tafi yinma ko tana zaune tana kallon Ramlat tana tausaya mata halin da take ciki.... Please ahada da da hakuri ayi manegi🤪 ✍🏼✍🏼✍🏼Nice taku Ladingo ummu Fareesa😘 *?‍♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀* *💖💖RAMLAT💖💖* *_?KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏼 Ladin'go ikon Allah yar mutan Niger🇳🇪 *🤣🤣🤣Sauran kadan jinin wayata yahau saboda kira angudu ba atsiraba ahe gwarama na maido asalin lumber dina😆😆😆daga zuwa hutu kwana hudu rakkane fa yau ko satin banyiba* *AGASKIYA WALLAHI BAN TABA TUNANIN SON DA AKEWA HATSABIBIYA RAMLAT YAKAI YAWAN HAKABA BABU ABINDA ZANCE SAIDAI NACE ALLAH YABAR KAUNA MASOYAN HATSABIBIYA RAMLAT INA GODIYA SOSAI DA ADDU'ARKU GARENI ALLAH YA BIYA MANA BUKATUMU NA ALKHAIRI BAKI DAYA MASU KIRANA NAGODE DA KULAWARKU WANDA BAN AMSA MUKUBA AFUWA LADINGO NAYINKU OVER💐💐💐💐💐💐💐💐💐💐* *Bismillahir Rahamanir Raheem* 🅿👉🏻5⃣1⃣&5⃣2⃣ .....bayan, sunyii sallah asuba suka koma bacci karfe bakwai nasafe jawa ta farka ta nufi bangaranta tafi tayi wanka ta nufi kitchen ta ta Dora breakfast har ta kammala ta jera a dinning, table soja bai farkaba, zuwa tayi ta tasheshi baccin sa yake hankali kwance saman bed din ta hayo ahankali ta bubbuga bayansa " yaya ka tashi ranafa tayi har karfe tara fa ahankali ya bude idonsa ya kalleta tashi yayi ya shiga bathroom yayi wanka lokacin Da yafito har jawa ta fita goge jikinsa yayi da towel agagauce ya shirya cikin shadda kalar ruwan sararin samaniya ganin lokaci ya tafi yana tuna angel dinsa fitowa yayi parlour jawa na zaune kan dinning ya nufa jawa ta hada masan tea mai kauri yasha yaci soyayan dankalin turawa kadan, Ya Mike " ni natafi gida " yaya Nima ina zuwa nagano my love please karkace ah ah tausayi ta bashi yace" ok je dauko gyalanki da Sauri ta tafi ta dauko mayafi suka fito tare a harabar gidan sojayawa na shawagi suna ganin ogansu suka nufi motarsa suka bude musu kofa gidan baya ya zauna Itama tashiga ta zauna kusa dashi driver yaja suka tafi jingina kanta tayi akafadarsa har suka zo baice mata kalaba, itama shiru tayi driver nayin parking tafito shima ya fito da gudu ta nufi part din anty Rahama dan tunaninta Ramlat nacan shikuma direct part din yinma ya nufa da sallama, Ya shigo parlour yinma ta amsa " yauwa soja ai gwara da kazo kaga munyi munyi da Ramlat taci Abinci taki sai kuka take rahama har ta hasala ta daketa kaga tayi fushi tana daki kwance kuma nasan sarai kai take nema Allah mai iko in badan halin laruraba yaushe, Hassana take yada ku zauna inuwa dayama " yinma yanzu saboda Allah yarinya tana cikin larura amma shine anty ta doke yanzu tana ina " tana daki je ka lalabota dakin shaffah ya shiga ransa abace tsaye yayi a bakin kofar dakin yana kallonta cikeda tausayinta doguwar rigace kalar pink ajikinta tayi mutikar mata kyau an daure mata gashinta da ribbon tana kwance ta kifa kanta saman pillow karasowa Yayi bakin gadon ya zauna ahankali yasaka tatausan hannusa ya dagota sai yaga tana bacci ahankali yake shafa fuskarta " my Ramlat tashi gani nazo bakinsa ya kawo saitin kunneta yana kiranta ahankali yana shafa lalausan gashin kanta ahankali ta bude idanta ta kalli Abdallah tana ganisa Ta turo baki tana son yin kuka " please my angel yi hakuri karkiyi kuka kinji abar kaunata jikinsa ta shige ta kamo hannusa tana dorawa kan fuskarta tana turo baki shafa gefan fuskarta yayi gu yayi ja ransa ya sosu" antyna ta dokeki ko yi hakuri abar KAUNA janyeta yayi daga jikinsa ya dauketa cak kamar baby ya ajeta kasa kyalkyalewa tayi da dariya ta tsale tamakar yar karamar yarinya tana daga hannu ya Kara dagata murmushi yayi yana girgiza kai" Abbie I love u, " I love u too my Ramlat muje na baki abinci hannuta ya kamo suka fito lokacin jawa na parlour tana ganinsu ta nufesu " my love sannu ya jiki hannu ta meka da niyar rungumarta taja baya ta koma bayan Abdallah ta rungumesa ta baya kallon jawa yayi " kiyi hakuri yanzu bazata Yada dakeba ahankali idan ta warware zata yada dake kuka jawa ta fara " Allah sarki my love Allah ya baki lfy janyo Ramlat yayi daga bayansa ya kamo hannu jawa yana cewa ta bar kukan Ramlat ta kura musu ido hannu Abdallah dake rike da hannu jawa ta buge hannu jawa dake rike da na soja tana turo baki murmushi yayi " my angel bakiso na rike hannu matata jawa kiyi fa hakuri ba ahaicinta take ba murmushi tayi, " ba komai ai nasani, my love amma zakiyi kishi ko kodai kina son yaya kema murmushi yayi ya girgiza kai " jawa ita yanzu ina tasan so muje ki hada mata tea Jan hannu Ramlat yayi suka nufi dinning yaja mata kujera ta zauna jawa tazo tayi serving dinta zata zauna ya kalleta " jawa je ki zauna kinga banaso tana shirmenta agabanki har kiji kishinta aranki, murmushi tayi" wlh yayana bakomai amma bari na tafi kanaga sai hararata take, my love Allah baki lfy wlh ina sonki, murmushi yayi " jawa inaga kimarki a idona sosai nagode gun yinma ta tafi ta zauna, tea ya fara bata amma taki ta amsa sai hawaye take tana turo baki yayi yayi taki amsa kallonta yayi ya kamo hannuta " my angel mai na miki kuma ko yau Sam baki son abinci ne kallonsa tayi tana turo baki kuma sai ta fashe da kuka ta fada jikinsa tana kiran Abbie rikiceawa yayi yada yaga duk hankalinta atashe yana bubbuga bayanta " my Ramlat ni bansan mai kike so ba ya zan miki please yi hakuri me kikeso, Matsalata dake baki magana sai maimaici dago fuskarta yayi ya kuramata ido itama shi take kallo tana lumshe idanta tamkar tanajin bacci ahankali yayi mata magana " abar kaunata meya sameki duk kin birki cemin zaunar da ita yayi cikin dubara ya fara bata tea din abaki yana lalabata yatsareta da manyan idanunsa ta fara amsa tana sha ahankali har ta shanye, tana tuturo Baki alamun an tabata ya yago gasasar kaza ya bata abaki ta faraci itama sai ta yago ta basa abaki baiyi musuba ya amsa yanaci ahaka har takoshi tashiga girgiza kai murmushi yayi ya mikar da ita tsaye yaja hannuta suka nufi kitchen ya wanke mata hannuta sai dariya take tana yarfa mishi ruwan hannuta a fuskarsa murmushi yayi ya kama yatsar hannu ya ciza kadan dariya tayi itama ta kamo hannusa ta ciza da karfi tana dariya zungurata yayi akai " kina cikin cutar mantau ma sai kinyi mugunta ko janta yayi suka fito parlour yinma tace" taci agunka ko zama yayi kusa da yinma itama ta zauna kusansa ta Dora kanta akafadarsa " eh taci amma nima da kyat na lalabata " Allah yabata lafiya ke shaffah tashi dauko maganin " har yanzu batasha maganiba ai sai ku kirani abar bari rana nayi, Shaffah ta kawo maganin da ruwa ya ballo ya dagota ya saka mata abaki nan ma saida ta cijeza cikin wasarwa yayi ganin jawa na kallonsu ya bude gora ruwa ya Kafa mata abaki Tasha sosai ruwan yinma kallonsu take cikeda Shawa aranta tace dama burina ya ciki amma nasan hakan ba mai samuwa bane jawa ko da taga abin zai tabamata zuciya sai ta tashi ta nufi part din Dada bata jimaba da shan magani tayi bacci, tana jingene akafadarsa Ana parlour ya kwantar da ita saman 3 seater " yinma na tafi dan Allah in ta tashi akularmun da ita baiwar Allah" to sannu Allah yayi albarka ya kuma bata lfy" amin ina Abbie " bayanan sun fita shida mansour ficewa yayi ya nufi part din anty rahama da sallama ya shigo parlour tana zaune tana shayar da Rufaida ya zauna yana gaisheta" soja ya dai nakeganin kana cika kana batsewa, " haba dan Allah anty mai baiwar Allah tayi daga zuwa dubiya dan taki cin Abinci sai ki daketa ai ba ahankalinta take a sai hakuri " au dama shine kake cika kana batsewa to Allah ya Baku hakuri wlh haushine ta bani hardasu Abbi da Papinta anyi anyi tayi breakfast taki sai kiran Abbie take shinefa na dan zungureta da Mari daya ido ya rumtse " haba anty Mari baiwar Allah wlh gun har ja yayi murmushi tayi tayi banza dashi Ya gaji da mitarsa ya Mike ya fice part din Dada ya nufa a parlour ya sameta ita da jawa kusanta ya zauna " my Dada bakya nemana ma ko " kajini da ja'irin yaro kai ka nemeni ne ayau nida shalelena ta manta dani dazu ba yanda ban ba taki tazo guna murmushi yayi " to ai Bazata yada dakeba sai ta dado daidai " to Allah bata lfy ai gobe ina jiran usman ya iso ya kwana biyu ya huta akirawo iyayan Ahmadu face ya hade ya Mike " jawa zo in baki sako kwanar parlour ya tsaya ta iskoshi hannuta ya rike " please karkiyi fushi da my angel da abinda ta miki ba ahankalinta takeba ita yanzu bata San wani soba kawai shirmenta ne take Saboda ayanzu batasan kowaba saini murmushi tayi " tana boye hawayen fuskarta " yaya wlh ba komai ai nasani murmushi yayi ya lakaci hancinta " yauwa jawa thanks rungumesa tayi tanajin sonsa har cikin jini da tsukarta na yawa janyeta yayi ya rankwafo ya mata kiss agoshi yaja hannuta suka shigo parlour Dada tace" ikon Allah Abdullahi Manya dugowa yayi yama dada kiss a goshi yana murmushi " to dada na tafi sai dare zan leka Villa jawa na tafi kai ta daga masa tana murmushi ficewa yayi ya nufi harabar gida gun da motor take ya nufa suka bude masa ya shige suka tafi, tinda Ramlat tayi bacci bata tashiba sai kusan karfe biyu shaffah ta jata taje tayi wanka tayi sallah amma fur taki cin abinci haka tayi zamanta saida soja yazo ya bata taci Ana suka yini har dare ganin soja yana nan yasa Ramlat ta Saki jikinta tana wasanta tamakar wata yarinya sai da ya bata abincin dare Tasha magani tikon suka fara shirin tafiya tanaga ya tashi ta Mike ta fara kuka sanin maganin na saurin sata bacci ya zauna Abbie yau abun nasu dariya ya bashi" wlh wahalar da kabata yau GA ranar fanshewa nan hannuta yaja ya nufi gun kwancinta ya zauna bakin gado itama zama tayi tana dariya Tunkudata yayi cikin wasa " oya yi bacci na tafi my Ramlat bacci nakeji matsuwa yayi yana shafa kanta ta dago Kanta tayi ta kallesa ya kashe mata ido murmushi tayi tana lumshe ido" Abbie I love u murmushi yayi " my angel I love u too bakinsa ya matsu kusa da kunneta yana mata kalaman soyayya tamkar tasan abinda yake fada sai murmushi take ta rike hannusa daya gam tasaka yatsarsa abaki tana cizawa tin karfi yanajin zafi amma ya daure har bacci ya dauketa yanaga tayi bacci ya janye hannusa daga com n bakinta da ta ciza yatsar har tayi ja murmushi yayi ya mata Adu'a ya tofa mata yashafa mata afuska ya lulubeta da lallausan bargo ya Kara gudun Ac ya fito parlour yayi musu Abbie sallama jawa ta musu suka tafi suna zuwa gida Kowa ya nufi bangaransa yayi wanka shiryawa yayi cikin kayan bacci ya fito dakin jawa ya shigo lokacin ta gama shirin bacci tana tsaye atsakiyar dakin " bakiyi bacci ba murmushi tayi " eh ban yiba baiyi mata magana ba ya kamo hannuta ya kaita har man gadonta ya kwantar da ita shima ya kwanta" naxo tayaki kwana Murmushi tayi ta rungumesa tana shakar kamshinsa dago fuskarta yayi suna kallon juna kasa daure kallonsa tayi ta sada kanta hannu ya meka ya kashe wutar dakin" oya muyi bacci ya rungumeta narkemasa tayi baidai yi mata komaiba har bacci ya daukeso suna rungume da juna Asuba ta gari, ********************************* Yau kwana hudu da farkawar Ramlat har yanzu idan ba soja ya bata abinci ba to bazata Ciba sosai yake kula da ita a man kwanakin nan ta murja tayi kyau sun shaku da soja shakuwa mai tsanani shi kansa baya cika awa biyu batare da yazo ya dubata ba yanzu tana magana kadan kadan sangarta iri iri take masa idan yazo saida dabara yake tafiya dama dama yanzu idan taga anty rahama to guri daya take zama saboda dukan da ta mata tashiga tsoranta ta dan fara yada da yinma da shaffah kadan kadan Tsoho mai ran karfe yau yace kowa da kowa da yanma ya hallara Ana hada meeting Family buzun Bagayyah akarfe biyar na yanma Abdallah gabansa saifaduwa yake dan yana tuna karfa aje a daurawa angel dinsa aure da Ahmed Tin karfe uku soja ya zo amma yana part dinsa hankalinsa atashe yayi kwance yana tunani har akayi sallah la'asar ya Mike yaje masallaci Ana gama sallah gidan ya fara taro jama'a part din yinma ya shiga parlour sunkusa su goma cikeda kunya ya gaishesu ya juya ya fito mik'ewa tayi zata bishi har ta fara kuka anty rahama ta daka mata tsawa ta koma ta zauna tana kuka anty" maimunatu tace " haba rahama wlh abinda kike ba daidai bane Akan mai zaki rika takurata sanin kankine Ramlat in lafiyata kalau zaiyi wuya ta takjrawa Abdallah ke jawa tashi ki rakata gunsa ku zauna idan an fara meeting zaaneme ku mik'ewa tayi Ta kama hannu Ramlat fizgewa tayi tana turo baki saudat ta kalleta " hassana tashi kutafi gun Abbie zata kaiki mik'ewa tayi tana dariya jawa taja hannuta suka nufi part din soja yana parlour ya hada kai da guiwa yarasa abinda yake masa dadi daga kofar parlour ta tsaya ta. Nuna mata soja saboda bata son abinda zaisa tank tsanar Ramlat fita tayi ta zauna a harabar gidan Ramlat ko daga bakin kofar parlour take kiransa tana murmushi " Abbie I love u cikin Sauri ya Mike yana murmushi ya ware mata hannuwansa da gudu ta taho tana dariya ta fada girninsa ya rungumeta hawaye na fita a idonsa " my angel ina tsananin kaunarki dan Allah kar ki yada arabamu janyeta yayi daga jikinsa ya kamo hannuta suka zauna amma taki zama saida ta Dora kanta akafadarsa tana dariya kana ganinta kasan afarin ciki take Tv ta kurawa ido tamkar tasan mainene ake sai kuwa aka sako waka indiya tana kallo tana dariya tana Kada kai azaune tin tanayi azaune har ta Mike sak yanda suke rawar itama sai ta fara tanayi tin karfinta kallonta ya tsaya yi har baisan lokacin da ya fara dariya ba saboda sosai ta ita rawa mik'ewa yayi ya janyota ta zauna " my angel huta haka kinyi rawa sosai dariya tayi ta Dora kanta akafadarsa ta kamo yatsasa guda tasa abaki ta ciza da karfi yaji zafi amma ya basar Abu kamar wasa saida gun yayi jawur amma ya kasa hanata murmushi tayi tana kallon yatsar " Abbie kalli kallonta yayi ya lakaci hancinta " nagani idan baki gajiba to cigaba da cizawa Sakin yatsar tayi ta kamo fuskarsa tana hawaye tana girgiza kai " to ni me nace miki my Ramlat kodan ki hadamin zafi biyu naface kici gaba da ciwa ko na hanakine, zakiyi kuka kici gaba da cizawa indai zakiyi farin ciki zaunar da ita yayi ya saka mata yatsar abakinta kin cizawa tayi ta fashe masa da kuka ta kifa kanta acinyasa " Ya Salam please abar kauna kibarni haka ya kikeso namiki nifa ban hanaki ba to kukan na menene kinsa zakiyi kuka kika cijeni ni banjo zafi ba tana yuwa muguntar kice ta motsa amma Wayarsa ce tayi ringing da Sauri ya kalli idan take aje hannu ya beka ya dauki suna Abbie ya gani saman screen din gabansa na faduwa yayi picking " hello Abbie " Abdallah ku uku fa kadai ake jira kowa yazo har mijin Ramla da iyayansa " to Abbie gamunan tini zufa ta fara karyo masa ya kalli Ramlat ya dago kanta fuskarsa tab da hawaye kallonsa tayi tana ganin hawaye ta fashe da kuka. Ta kamo fuskarsa tana girgiza kai Baice mata komaiba ya Mike tsaye ya dagota ya goge mata hawayen fuskarta yana girgiza mata kai itama hawayen fuskarsa ta goge masa tayi murmushi tana girgiza masa kai boye damuwarsa yayi yamata murmushi ya sumbaci goshinta itama ta sumbaci karan hancinsa tana dariya hannuta yaja suka fito a harabar gida yaga jawa " jawa tin yaushe kike nan murmushi tayi " yanzu ne nazo kiranku Ramlat sai baki take turowa bai kulataba ya kama hannu jawa da hannu daya suka fito saida suka zo kusan jama'a ya saketa Ramlat ko tacika tayi fam yana lure da ita murmushi yayi aransa yace tab kina hakama kinsan zafin kishi to ina GA lafiyaki lau dakin taron suka shigo masha Allah an hallara kwansu da kwarkwata wajan Naseer ya nufa sulaiman sai boye dariya da takamosa yake dan yaga irin tijara da Ramlat ke sonyi masa sai hararasa take Naseer ma gintse dariyasa yayi Dayake tanajin haushinsa sai taki binsa tayi tsaye tana kallansu sai turo baki take yinma tace khairat taje ta janyo Ramlat zauwa tayi ta kama hannuta batayi musuba ta bita ta kawota gun yinma ta zauna nuratu na mata magana tayi banza da ita sai bankawa soja da jawa harara take, Ahmed kuwa tamkar ya sace Ramlat yakeji yada ta Kara kyau akwana hudun da bai gantaba. Da Adu'a aka bude taro tsoho mai ran karfe yace " inaso ku bani hankalinku da kyau bakomai bane yasa akayi taron gagawa sai dan saboda Ramlatu da kuma halin da take ciki yananuna Ahmed dan haka ni usman Mani buzun bagayyah nayanke hukuncin kuma inji wanda ya isa yaja dani yaga bacinran cikeken buzun Agadez dan haka na yanke hukuncin zan daurawa Ramlatu Aure gobe bayan sallah juma'a Da... bai idasa maganar ba yaga mutum agabansa tamakar an jefushi daga sama..... ✍🏼 ✍🏼✍🏼✍🏼Rahma ummu Fareesa ce😘 *?‍♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀* *💖💖RAMLAT💖💖* *_?KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏼 Ladin'go ikon Allah yar mutam Niger🇳🇪 *Bismillahir Rahamanir Raheem* 🅿👉🏻5⃣5⃣&5⃣6⃣ .....Bayan sallahr juma'a Ana babban masallacin dake hade da gidajan Buzun Bagayyah Family dumbin jama'a suka sheda daurin auran Abdullahi Mustapha usman Mani Bagayyah tare da Ramlat Hassana Hamza usman Mani Bagayyah Akan sadaki nera dubu dari biyu kawo munnir shine Alwalin Abdallah kawu Ibrahim Alwalin Ramlat Abbie shine mai bada Auranta hamza shine Mai neman auran Abdallah abin abin burgewa Ana gama daurin Aure kowa ya kama gabansa Soja ransa fari tass sai washe baki yake abokan aikunsa na tayasa farin ciki zasu fara harba bindigogi ya hana yace matarsa ba lafiya, motoci wasu jibga jibga guda biyu Ana take ya dauko key dinsu yabar dasu kyauta mutumi daya har kuka yake dan farin ciki bai tana tunanin zai malaki irin wanan motarba, shikuma day an Ana take yabada kyautar kamar motarsa da idan zai tada sai da turi kaga ikon Allah ko abinda yake fada kena, bangaran Ramlat ko bata tashiba sai misalin karfe biyu lokacin daidai an gama daurin aure mik'ewa tayi tashige Bedroom tana dube dube neman shaffah take bata gantaba bathroom tashiga tayi wanka tayi ta fito tasaka doguwar Riga Mara yauni ta fito parlour yinma ta kalleta da su anty saudat " dota kinyi sallah kai ta girgiza anty saudat ta kama hannuta suka shiga ciki " maza he kiyi Alwala yaya daga larura kike neman wasa da sallah abinda ba tabiar kiba Alwala ta dauro ta fito tana turo baki sallaya ta shimfida " maza yi sallah tada kabbar tayi anty saudat na tsaye saida ta gama, tana lure da ita tsaf tayi sallah a nutse ta gama ta nade abin sallah tana hannuta suka fito, Abinci ta kawo mata a plate ta bata kin ci tayi ta turo baki tana matse ido halamun kuka zatayi yinma tace " ai wallahi bazata Ciba inda shaffah ce to dama dama idan ta rasa soja tana ci ahannuta " wlh yinma duk kukuke daure mata gidin take iya shege tsawa ta Daka mata ke dan uwar karbi kici ko na dakaki yanzu maimuna tace" wai keko Rahama kinsan abinda kike yarki ko yarmu taki bataci GA Wanda suka saba bata ai ba da gangan takegiba larurace lalabata maimuna ta fara tana bata abaki daket ta amsa so uku ta Mike tana kuka tasjige bedroom dinsu tayi kwancinta tana kiran Abbie, " Allah sarki baiwar Allah wlh tausayi take bani yinma tace ai Dole kaji tausayinta ai bazan bari akaita gidanta ba sai ta warke anty maimuna tace" haba dai GA jawa nan ai zata kuka da ita ko saudat tace " wallahi Nima nafiso ta warke musha biki Abdallah dan gata yasami mace biyu tan gida daya ya aure Allah ya bashi ikon yin Adalci tsakaninsu Rahama tayi murmushi " gaba anty maimuna ai abun sai yayiwa jawa yawa GA kuka da gida GA kula da mijinta ga kula da mai larura wlh kubarmin yata bazata iyaba yarku ta zauna har ta warke sai ta tafi Dadace ta shigo da sallama baki daya suke gaisheta"ina shalelena take yinma tace " tana daki fushi take bataga shaffah da soja ba Dakin ta nufa tana mata magana ko kallo bare ta amsa sai gajiya tayi ta fito sunaso suyi dariya amma suka dake ficewata tayi, bangaran Abdallah sojoji suna tafiya ya shigo ciki gida su Naseer nayi as a tsiya yayi banza dasu yana dariya kasa kasa part yinma ya nufa ya isko sunyi wa matarsa caa sai yajuya yana tausayinta dan yasan shi take nema part din Dada ya nufa shi ya turota taji ko taci abinci ta dawo tana bashi labarin ko kallonta batayi ba dakin Dada yashiga yayi kwanciyasa yana tunani abar sonsa harda kukan farin ciki yayi na yasami Ramlat ta sauki batare da yasha wuyaba yanada tabbacin idan ta dawo normal zasu zauna lafiya saboda tana sonsa murmushi yayi yana mai farin cikin wanan Ranar mai dimbin tarihi sai shine yazama mijin Ramlat ********************************* Jawa na uwar daka tana aikin kuka taji Ana knocking din kofar parlor mik'ewa tayi ya wanke fuskarta ta fito taga Shaffah da nabeela da safna murmushi tayi ta taresu cikin farin ciki tamkar babu abinda yake damunta suka shigo suka zazzauna " sannuku yau ziyara aka kawomin gasheta sukayi ta amsa ina kuka baromin my love kuma amaryata murmushi sukayi safna tace tana gida " to bar na Dora muku girki ko shaffah ta Mike " ahaba Anty bari mu Dora shaffah ta nufi kitchen jawa ta zauna " nabeela ina su mummy da yinma su Dada " duk suna lafiya safna tace" mamah na ma tana lafiya dariya jawa tayi " ayya sorry safna ai duka na tambaya nabeela ta Mike " anty bara na taya shaffah aiki safna muje mana " haba nabeela sai kace zamu dafa dawisu girki har mutum uku kuje mana na taya yar uwata fira murmushi tayi ta fice jawa " tace ke uwra gayawa mutane magana ai dawisun ma akwai idan zakici kije ki dafa murmushi tayi " uwra gida Allah ya baki hakuri abinda yake damunki ma kadai ya isheki hada miji da Hatsabibiya ai jarabane agogon bango ta kalla wlh yanzu an daura auran, gaban jawa ya yanke ya Fadi tin karfi amma sai ta dake ta basar ta harareta " kinga ni banason gulma Ba hatsabibiya badai kin manta ai gwara ita so dubu dake ido safna ta zaro " nidin jawa kike hadawa da Ramlat tantiriya uwar yawo maisa kananun kaya wayasani ma ko tarabawa kartin banza kanta awaje... Ai bata idasaba jawa ta kifa mata Mari har biyu tana huci " amma wlh safna bakida kunya duk da gori baida dadi wlh yau sai na miki ke har kinyi maganar iskanci Kada muka kamaki dumu duma yaya Aminu na tsotsar nonoki a parlour Dada in baki saba bin Mazaba tayaya zaki ita wanan iskancin acikin gidanku to ki iya bakin ki in dai don ki had an I da my love ne to kinyi kadan munafuka kawai " yanzu jawa saboda Ramlat ki cimin fuska haka muna tausayinki halin da zaki shiga amma baki gani ko tsaki tayi ta Mike ta shige dakinta murmushi tayi " wlh nayi alkawalin sai na zugaki kin fada yau na fadi amma gobe kece da faduwa, jawa na shiga Ta fada saman bed ta fashe da kuka tana tunawa yanzu soja ya sami zabin ransa ita batasan makomartaba awajansa saida tayi kuka mai isarta ta Mike ta wanko fuskarta ta nufo parlour " shaffah sannuku da aiki " lah anty jawa ai ba komai knocking kofa akayi jawa taje ta bude Su jameela ne rungumesu tayi tana murna Anty sannuku da zuwa " yauwa parlour suka karaso suka zauna hadeeza tace " nabeela gaba daya kuka taho Kukabar Ramlat" to anty hadiza ko mun tsaya ba yada zatayi da muba shiyasa, shaffah na gama girki ta zubo a babban tire ta aje saman carpet ta shimfida Leda jameela tace " wow Ashe autar yinma Amaryar Ahmed ta iya girki haka face ta hade hawaye na zubo mata " au bakiso to Allah baki hakuri na bari doyace ta dafa fara da farfesun naman kaji sosai sukaci har jawa sosai taci su safna an zage sai danna ake kowa saida yaci iya cinsa suka Dora da drink shaffah ta tatare kayak ta wanke nabeela ta gyara gun hadiza tace" kefa safna sai shegiyar kiyuwar tsiya Kina zaune jameela tace" jawa ina so kisawa zuciyaki hakuri da dangana da kauda kai tsakani Yaya Abdallah da Ramlat idan kikayi hakan to insha Allah zakici riba karki bari shedanun mutane su zugaki sukaiki su baro wlh duk abinda hakuri bai bakiba tofa rashinsa bazai bakiba hadiza tace " tabbas hakane dan haka kiyi hakuri ki zauna da yar uwarki lafiya karki bari shedan ya rinjayeki kinga ayanzu ba lafiya garetaba duk abinda zata yimiki to kiyi hakuri Tana dawowa haiyacinta komai zai wuce saboda tana kaunarki karki yada Algungumai munafuka su zugaki kanta ta sada masa" wlh ba komai insha Allah ta bangarena ba zaasami matsalaba " yau to haka yayi kyau Allah ya Baku zaman lafiya, man sukayi ta mata nasiya har ta Saki jikinta safna ko sai cicira ido take jawa taki saurarata bare tasami damar kitsa tigunta basu suka bar gidanba sai dabda magrib suka Tafi har su shaffah sai ita daya ta gyara gidanta ko ina ta badeshi da kamshi,,, bangaran Abdallah tinda ya shiga dakin Dada bai fitoba saida akayi sallah la'asar yayi Alwala ya fito bayan yayi sallah hankalinsa na GA Ramlat amma har yanzu basu watseba shikuma yanajin kunyar anty maimuna dan haka gaba daya yabar gidan --------------------------------------------------- Lokacin da su shaffah sukazo har anti sallah magrib aparlour ta sami Ramlat tayi tagumi tana kallon tv tana ganin shaffah ta Mike tana murmushi shaffah ta rungumeta " my sister I miss u kinganin sai yanzu ko yinma tayi murmushi " ai kinganta har tagaji da kukan tayi shiru tana kallon tv " yinma tayi sallah " eh tayi sakinta tayi ta wuce ciki binta tayi tana kiranta " sister Abbie har ta fara hawaye, kallonta tayi, cikeda tausayi " my sister kiyi hakuri zaizo kodan ya baki magani kinji bara nayi sallah toilet ta shiga tayi wanka ta dauro Alwala tazo tayi sallah magrib tana gamawa aka kira isha, " my sister yi Alwala kizo miyi isha, zuwa tayi tayo Alwala sukayi sallah isha, tanima zaune tana Adu'a Wanda ita kadai tasan mai take cewa mik'ewa tayi tacire hijab, Taja hannuta suka fito parlour Abbie na zaune " Ramla so mana yata kafada ta make tana labewa bayan shaffah murmushi yayi " Allah baki lafiya cikin gagawa " amin dai shaffah kuje kiga ko zataci Abinci Jan hannuta tayi suka nufi dining tana kujera ta zaunarta ta zuba mata tuwan tukekiyar shinkafa da miyar danyar kubewa da da bushashan kifi amma ta kauda kanta tana hawaye " kigi hakuri kici zaizo yayan yanzu baki ta turo ta Dora kanta saman table Mik'ewa shaffah tayi ta dawo parlon " yinma wlh taki ci kuma yunwa takeci fuskarta har ta fada " ai ni yau bansan idan Abdallah ya shigaba tinfa darana faukomin wayata na kirasa wayar ta kawo mata tayi dealing lumber sa kena yayi sallama parlour wayar a hannusa kusanta ya zauna " wai kai ina kashiga haka kai ya Sosa" yinma ina fa part Dina tin magrib Ana nayi wanka na canza kaya Abbie ina yini " lafiya ai kai zan gaida tinda saida ka shiga ka fita ka kulla tugun da aka aura mama yata murmushi yayi" yana Sosa kai " yanzu ba wannaba tashi gatacan wlh taki cin komai wuni guda sai kuka jeka tana dining table mik'ewa yayi" yinma ai da sai akirani ficiwa yayi tana zaune ta hada kai da guiwa tana kuka tausayi ta bashi, Ahankali yaja kujera ya zauna kusanta yasa tattausan hannusa ya dago kanta ya jinginata da kafadarsa " my angel kimin afuwa kinji matata ahankali ta bude idanta ta kallesa hawaye na zuba kan kumatunta ta turo baki alamar tayi fushi murmushi yayi ya gyara mata zama ajikinsa ya saka hannusa cikin tuwon ya ciro yasa miya ya kai mata baki Kai ta kauda kan ya rike da hannu daya yana murmushi ya tura mata tuwon a baki kin taunawa tayi ta yayi yayi taki ta tauna fuskarta ya kamo ya had'e face d'insu ahankali ya lalubo bakinta ya fito da tuwon ya taunesa sosai ya kamu bakinta ya juye mata aikuwa ta hadiye tass " kina nufin ahaka zakici wani yaciro yasa bakinsa ya taune ya hade bakinsu ya juye mata ta kuma hadiyewa tana dariya haka ya rika mata, Har saida ta koshi ko wata loma sai ya tauna yake bata har tayi dam tana dariya har ta manta fushin da take dashi kallonta yayi " my Ramlat kin iya rigima ko hannusa ta kamo mai miyar tasaka bakinta tana lashewa yatsotsin hannu ko tana tsotsa saida ta lashe miyar tana dariya murmushi yayi " good Mrs Abdallah tashi muje na wanke hannuna kisha magani, kadanta ta Dora akafadarsa tana shafa wuyansa ahankali tace" Abbie " na'am Mrs Abdallah ya akayi jikinsa ta shige tana son yin kuka tana kiransa" my angel me kike so bacci kikeji ko, kai ta girgiza alamar ah ah tana kallon bakinsa dan ita abinda yayi mata da yana bata abinci shi take so yayi mata ido ya kora mata yaga bakinsa take kallo janyeta yayi yana murmushi Ya kama hannuta suka shiga kitchen ya wanke hannusa ya wanke bakinsa itama ya wanke mata hannuta da bakinta rawa ta fara masa da juyi tana dariya harda tsalle murmushi yaja hannuta suka fito maganin yana aje yinma ta bashi ya bata amma taki sha tana nuna masa ya mata irin na abinci gudun kar ta tona masa asira yaja hannuta " muje to ki kwanta idan bazaki sha maganinba " a haba ya zakace ta kwanta batasha maganiba ka lalabata kasan bazata sha maganin ba idan ba kai ka bataba " to yinma bara na gwada ko Tasha muje da kinsha sai ki kwanta wlh nagaji sonake naje na kwanta hannuta yaja suka shiga shaffah sai dariya take yau Ramlat tana fashen wuyar da yake bata suna shiga ya zaunar da ita bakin gado ya bata magani ki tayi saida yasa abakinsa ya hade bakinsu ya saka mata ya bata ruwa tukun ta hadiya " to maza kwanta kiyi Bacci jikinsa ta shige ta Dora hannuta kan lips Dinsa tana shafawa tana kallonsa tana lumshe idanta rankwafowa yayi yana hura mata iskar bakinsa ya saka bakinsa akunneta ya hura mata iska face dinsu, ya hade suna shakar numfashin juna lumsasun idanunsa ya kora mata itama take kallo harsheta ta Fido tana lasar karan hancinsa ta lumshe idanta murmushi yayi " I love u Mrs Abdallah salonki na kayatar dani ahankali ya janye hancinsa abakinta ya hade bakinsu gu daya cikin nutsuwa ya fara tsotsar bakinta Wanda yakejin na masa wani irin zaki tamkar zumuwa ahankali take hadiye yawunsa tana lumshe idanta bakinsa yazo cirewa ta saka masa kuka ido ya zaro Dole ya hakura yaga iya gudunta ai kuwa ta Dage idanta alumshe Tana tsotsar lips dinsa yanayin yada take tsotsar ne ya fara sakar masa wani yanayi wani irin salo ya fara mata Wanda ko minti uku baayiba bacci ya dauketa bakinta cikin nashi ahankali ya zare bakinsa yana murmushi ya kwantar da ita ya lulubeta da lallausan bargo ya sake mata kiss agoshi " rigimanma ai banaso tin yanzu ki goge akwai lokacin nunami mahaukacin love, Ficewa yayi ya fito parlour" yinma wlh daket Tasha saida nayi fama murmushi tayi " ai nayi kokari jeka yata ita daya sallama ya musu ya tafi,,, lokacin da yazo gida goma tayi jawa na dakinta akwance amma idanta biyu bangaransa ya wuce yayi wanka ya shirts cikin kayan bacci kalar pink masu sulbi bangaran jawa ya nufa tana kwance akofar, Ya tsaya " kinyi bacci ne shiru tamasa tamkar tayi baccin dan yau tana son kebewa fitowa yayi ya nufi kitchen ya hada coffee yazo parlour ya zauna yana sha yana tuna angel yana murmushi yana shafa sumar kansa datayi luf luf har ya shanye murmushi yake shi kadai. Yana gamawa ya komai bedroom din jawa yanzu wutar dakin akashe wayarsa ya haska Ya hayo kan gadon " jawa kinyi bacci lumfashi tashiga saukewa tamkar mai bacci kwanci yayi ya janyota jikinsa ya rungumeta jikinta yaji zafi gum " Allah sarki yarinya mai hakuri zazzabi haka ajikinki amma kika iya bacci tashi yayi zaune ya cire mata Riga ya dorata saman girjinsa yana shafa bayanta ahankali Wanda. Hakan ba karamin dadi yayi mataba Kara shigewa jikimsa tayi tana nishin zazzabi cigaba yayi da shafata yana mata sannu " jawa ko mutafi hospital yanzu murta kamar zatayi kuka tace" naji sauki ya sauka " to bara na dauko miki magani ko " nasha ahankali ya cigaba da shafa bayanta har ya juyota suna fuskantar juna kirjinta da ke tabashi yasa yakasa hakuri ya fara murzata son ransa itako ta narke masa sai karbar sakonnin take Yanayin yada take nishi da narkemasa ne yakara rikitasa sai ya tuno da angel dinsa bakinta ya kamo ya fara tsotsa amma yakasa jin zakin da yaji abakin angel dinsa tayasa ta fara tana Kara nishi wasu rikitatun sakonni ya fara bata Kafin wani lokaci duk sun birkice sai kalamai naso take furtawa Wanda batasan tanayi ba dan soja ya zautata soja ya kai kololuwar bokatuwa Adu'ar saduwa da iyali ya fara yana gamawa ya fara neman hanyansa tanajin haka ta fashe da kuka tana yaya karufamin asiri wlh na barwa My love kai😄 aguje 🏃🏻‍♀🏃🏻‍♀🏃🏻‍♀na fito na kama gabana.. dan haka Nima natsaya sai gobe munje yin gashi gashi ko yar kazar ma bata ciba mai afukawa ta afku..🤣🤣🤣 nasan yau su inna gunde, da su... O 🤭nasha harara to an taba haka mutum da matarsa😝😝 ✍🏼✍🏼✍🏼 Rahma Ladingo ummu Fareesa😘 *?‍♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀* *💖💖RAMLAT💖💖* *_?KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏼 Ladin'go ikon Allah yar mutam Niger🇳🇪 *Bismillahir Rahamanir Raheem* 🅿👉🏻5⃣7⃣&5⃣8⃣ .....ban tashi komawa ba sai wajan karfe takwas na safe lokacin aikin gama ya gama su anty jawa anzama cikakun mata 😄🤭 har ya mata wanka ya canza zanan gado sunyi sallah an koma baccin gajiya dan daga alamu jawa taji jiki bakaramin duka taciba,😆 Sai kusan goma na safe Soja ya tashi jawa na jikinsa tana sharara bacci nace ikon Allah Kodai a zaune suka kwana kallonta yayi tabashi tausayi dan tayi jarumta ba kadanba janyeta yayi daga jikinsa ya sabko ya nufi bangaransa Ya sake wanka ya shirya cikin kananan kaya saka Jean's black light blue shirt sosai yau yayi wani irin kyau kwarjininsa ya fito ya fesa turaruka ya fito dakin jawa ya leka yaga wayam batanan fitowa yayi yaji motsi a kitchen lekawa yayi ta tsaye ta hura gas shigowa yayi" jawa me Zakiyi keda bakida lafiya murmushi cikeda min kunya ta sada kanta kamota yayi suka fito ya zaunar da ita saman manya manyan kujerun dake parlon ya komai kitchen ya hado mata tea mai kauri da yaji isasar madara ya kawo mata " amshi kisha yanzu idan na tafi gida shaffah zata kawo miki breakfast, amsa tayi cikeda kunya kanta akasa yanzu ba kajin ciwon komai shirk tayi " jawa dake fa nake zama yayi kusanta yana kallonta hannuta ya Dora ajikinta ya taba wuyatan yaji batada zazzabi babu inda ke miki ciwo " eh sai guri daya murmushi yayi dan yagano infa take nufi " to ko ayi tishi sai ya warke kuka ta saka masa " dan Allah yayana nayi hakuri wlh da zafi bushewa yayi da dariya " to yi shiru sha tea dinki wasa nake miki goge fuskarta tayi tana sham tea dinta, mik'ewa yayi " to na tafi na dubo kanwarki kinda itama ba lafiya ce da itaba murmushi tayi " yaya ka gaishemin da ita please ka kawo min ita yau na ganta da na iyama da muntafi tare " kibar har ki warke kinda ai bazan zo da itaba kick amarcinki hankali kwance ya daga mata gira jitayi wutar sonsa Kara ruruwa cikin zuciyata, dukowa yayi ya mata kiss agoshi ya shafi fuskarta " na tafi sai nazo karfa kiyi komai zan turo shaffah " to yayana bazanyiba sai kadawo " ok bye ya fice yana murmushi tea din ta shanye ta Mike ahankali dan kasanta zafi ke mata ta koma bedroom dinta tashiga toilet Tasake Gaza kasanta da kyau ta fito ta kwanciyata zuciyata dauke da farin ciki in tatuna yada soja ya nuna mata love adaran jiya duk ita ke sambatu saida azaba tazo tayi shiru dariya ta fara hada rike ciki " wlh yayana mugune kasan abinka katotone haka amma ka🤭 baridai nayi shiru Allah sarki my love wlh ina tausaya miki yasin sai kin leka lahira kin dawo tunawa tayi karmafa aje Fitar nan da yayi abinda ya mata zaiwa Ramlat sai ta tsayar da dariya gabanta na faduwa taji kishi aranta sosai amma ta based dan Allah yana gani tana son Ramlata idanta ta lumshe ta shiga duniyar tunani, Abdallah na fitowa harabar gida sojojin fake tsaron gidansa na ganinsa suka gaishesa cikin girmamawa security suka bude masa mota ya shiga suka tafi Tafiya suke hankali kwance sai kallon titi yake daidai sun zo babban titin maitama yana kallon gunda Ramlat tayi hatsari saida gabansa ya fadi rufe idansa yayi har saida sukazo kafin ya bude driver nayin parking ya bude ya fito ya maaikatan gidan sai gaishesa suke yana daga musu hannu ficewarsa direct part din yinma Ya tafi da sallam ya shigo parlour ba Iowa sai Abubakar " to kaikuwa yaushe kazo gari murmushi yayi" wlh my brother yau da safe na shigo ya Amarci gaskiya soja ka more mata biyu, hararasa yayi "kaima kayi mana wa ya hanaka ina tan gidan " yinma ta shiga part din Dada shaffah da Amaryaka suna ciki Murmushi yayi " an bata abinci dariya yayi" yanzu karfe shabiyu saura ai tintuni shaffah ta bata kai ya Kada ya shiga kiran shaffah sai gata " yaya ina kwana " lafiya ina Ramlat " tana ciki bacci nema zatayi " ok Tasha magani" eh nabata Tasha daket " to maza jeki keda tabawa ku hada abinci mai kyau maza ki kaiwa jawa batajin dadi, da Sauri ta wuce kitchen, Abubakar yayi dariya " yayamu kana shaaninka ko sai munkusa zuwa sunah banza ya masa" Sadeek nifa kasan halina ban son raini " to yi hakuri wai ina labarin my Rs dinka ai bai idaba soja ya nufosa gadan gadan ransa amutikar bace mik'ewa yayi ya kwasa da gudu yana dariya,. Baki yaciza" zamu hadune, gun Ramlat ya nufa, Tana kwance daga ita sai wata guntuwar rigi iya guiwa idanta arufe murmushi yayi ya karaso bakin gadon yazo dafda kanta ahankali ya kira sunanta " my angel shiru yaji almun tayi bacci zama yayi bakun gadon yasa hannuwansa ya tarairayo dukanta ya rungumeta jikinsa" my Ramlana bakida yau ko kadan tamkar bakicin abinci, Fuskarta ya shafa ya Dora lips dinsa saman nata yana lasar tattausan lips dinta yana shafa gashin kanta dake fitar da sanyayan kamshin bakinsa ya maida kunnata yana magana cikeda shaukin so " Mrs Abdallah tashi gani nazo naga lafiya ki lasar kunnata ya fara a hankali ta bude idanta ta sabke kan fuskarsa idanta cikeda bacci take kallonsa cikin jin bacci ahankali takirasa " Abbie " na'am Mrs Abdallah ya akayi please ki daina cewa Abbie ki rika cewa Qalbinki kinji my angel 😅 jikinsa ta shige ta Dora hannuta saman fuskarsa tana shafawa ta matso dabda fuskarsa tana kallonsa saboda kyan dayayi ta Dora bakinta saman karan hancinsa, tana lasa da Sauri ya janye dan jiya ma da irin wanan salon mata ta tada masa shawwa amma kana ganinta kasan bacci takeji bakinsa take kallo murmushi yayi ya duko da kansa ya zaro harshensa ya beka mata dariya tayi ta amshe caraf ta fara tsotsa tana shafa fuskarsa idanta a lumshe bai tayataba yadai zuba mata mayatatun idanunsa ya kallonta cikeda so da kauna ko minti shida baayiba tayi bacci bakinsa ya zare ya shimfideta ya gyara mata gashinta da yabaje kan fuskarta kiss ya mata agoshi ya fito cikin saa ba Iowa ya ficewarsa, shaffah suna gama girki ta zuba akula take tayi wanka ta shirya tsaf ta kirawo Nabeela suka tafi gidan jawa lokacin da suka zo tana parlour zaune knocking sukayi tazo ta bude musu " gaskiya nidin year gatace yauma kun dawo dariya sukayi suka shigo parlour suka zauna " anty ya jiki " da sauki bafa komai bane kawai zazzabi nayi sauki mik'ewa shaffah tayi ta dauko plate ta zuba mata abinci " anty kici abinci amsa tayi tana godiya tayi zaune kasa saman carpet ta fara ci saboda Yunwa takeji sosai " to ku bazaku ciba " ai munci agida, hirasu suka ci gaba dayi suka gyara mata gida suka mata girki yanma likis suka tafi gida a harabar gida suka hadu da soja motocinsa suna shigowa tsayawa suka shaffah dama mai driving din da hannu ya musu nuni su tsaya fitowa sukayi motarsa na parking ya fito gunsa suka nuf gaishesa Sukayi ya amsa " shaffah ki daure Ramlat taci abinci ki bata magani zazzabi gareni bazan iya fitaba " to Allah kawo sauki da munje na bata " ok ki kira a waya in takiya " to tace suka tafi yanufi cikin gida lokacin Ana kiran sallah magrib bangaransa ya nufa yayi wanka yayi sallah dan zazzabi sosai yakeji ko masallaci ya kasa tafiya haka ya daure ya fito dan duba lafiya yaga bata parlour dakinta ya nufa ta fito daga wanka daga ita sai towel taji motsi da Sauri ta juyo tana zaro ido GA kunya ta kamata" yaya sannu da zuwa shikuma tinda ya ganta kusan tsirara hankalinsa ya Kara tashi abinda ya hanashi zuwa gun Ramlat kenan dan ita ke kunno masa wutar Shawa shikuma yayi alkawali bazai kusanceta bata haiyacinta saboda sonta yake don't Allah badan jikintaba kwanciya yayi kan gadon yana lumshe idansa itako tsoro ya kamata ganin hajiya babba na harbawa ido ta zaro dan bata mance azabatun da tashaba jiya cikin Sauri ta dauko kaya zatasa ya kira sunan da Sauri ta kallesa" ta matso kusansa gabanta na faduwa" jawa please ki taimakamin nasan kawai zafi amma ki taimakeni Kar na mutu wlh yanzu haka zazzabi ne nake tsoro ya kamata dan har GA Allah tsoransa take wanan garkekiyar aba tasa baxata iyaba kai ta girgiza" dan Allah yaya kayi hakuri wlh in katisa mutuwa zanyi kaje gun my love mana nasan zata taimaka maka haushi ta basa ya daka mata tsawa " ok nagode mik'ewa yayi Cikeda baccin rai ya fita ya koma dakinsa fadawa gado tayi ta fashe da kuka tana tuna azabar da zatasha amma kuma ta tuna hakkin sane gwara ta daure ko kasheta zaiyi mik'ewa tayi daga ita sai towel ta nufi dakinsa baya parlon sa ta shige bedroom yana kwance saman bed yana juyi gadon ta hayo" yaya kayi hakuri nazi wlh na amince nayi yada kakeso" tashi kiban gu banaso angaya miki banida zuciya wlh kitashi ko jikinki ya gaya miki kin tashi tayi ta fada jikinsa tana kuka shafarsa ta fara ta hade face dinsu da Sauri ta kamo bakinsa Wanda take so fiyeda komai to dayeke akunne yake kawai sai ya sabko ya biye mata Karin wani lokaci aiki yayi nisa yauma kam taci wuya sosai baiwar Allah amma haka ta daure dan gudun bacin ransa sai kusan goma na dare ya barta tajigata Wanka yayi mata ya gasata da ruwan zafi da kyau tayi Alwala tayi sallah isha, shima ya wanka yayi sallah isha yanzu ya dawo normal sai tunanin angel yake ko taci abinci misalin shadaya na dare ya kira shaffah yaji ko angel taci abinci tace har tayi bacci murmushi ya kwanta ya rungume jawa yana shafa cikinta" kinajin yunwa kai ta girgiza hawaye na zuba a idanta gumin hawayen yaji ya shafo fuskarta " meya sameki please bari kuka kinji jawata sharta ya fara yana lalabata ya matseta ajikinsa yana mata magana mai dadi har tayi bacci cikin farin ciki shima ahaka har yayi bacci Asuba ta gari... ************* ******* ************ *BAYAN SATI SHIDA* zuwa wanan lokacin jawa ta saba da fitinar Soja ta goge a haraka sosai take basa hadinka Wanda hakan ba karamin dadi yake masaba tamurje tayi kiba tayi jajur da ita Family dinsu sai Albarka suke Samasa ya rike amana anty maimunatu ma taji dadi yada Abdallah ya rike diyata da Amana,,, har zuwa wanan lokacin Ramlat tananan gidan jiya iyau shakuwarsu da soja abin baacewa komai amma yanzu baya yada su keba saboda yada take sashi Kara shiga kogin kaunarta da shawa saboda yada ta iya zuba love tin bata daidai, duk rada yazo da jawa gida in dai ta gansu ta fara fushi tana kumbura tin ba taga suna magana da jawaba to jaraba ta samu sai tayi kwana biyu bata kulashi shiyasa bayason jawa tazo gidan yinma tafi kaita gidansu ko gidan anty zuwairat,,, ban garan shaffah da Ahmed sun dangana sun kama juna yanzu yana zauwa zance ansaka ranar bikinsu rana daya da na Nabeela,,, safna suyi tikgun sun gaji har yanzu basu sami man jawa ba saidai suna sa ran gaba dan sunga almun nasara, Zaune take a parlor saboda kwata kwata yau batajin dadin jikinta cikin shiri ya fito da kakin soja ajikinsa sai zuba kamshi yake mik'ewa tayi " my love yanzu idan ka tafi kwana nawa zakuyi tsadada agogonsa ya daura ahannusa yana murmushi yau wani irin kyau ya zuba duk inda kake neman namiji mai kyau da aji da kudi da kamun kai da cikakiyar halita to Abdallah ya kai gun ido ta zuba maza tamkar ta cinyesa saboda so abi daya ke damunta kwana biyu bata son yin sex saidai ta boye hakan dan kar ransa ya baci matso kusanta ya lakaci hancinta" kwana shida zamuyi kinmin Adu'ar dawowa lafiya sai lokacin ta dawo daga tunanin da tashiga murmushi tayi ta rungumesa bayanta ya bubbuga ya kamo fuskarta yana kallonta " jawata yadai yau duk kin fada duk tunaninane haka fuskarsa ta shafa tana kallonsa " my love yau banajin dadine gashi kuma zakayi tafiya kabarni cikin begenka bakinsu ya hade ya fara bata zazafan kiss mai tsayawa azuciya kusan mintina uku ya saketa yana murmushi " to na tafi hawaye ta fara tana daga masa hannu kai ya girgiza" kinsan fa banson kuka kiyi shirunki ai kamar gobe zan dawo gareki hawayen ta goge tayi murmushi " to sai kadawo Allah kiyaye amma my love katuromin shaffah kuma wlh kayi kyau dayawa murmushi yayi " yauwa matar soja " my love Kar ka manta suzo mu zauna ko ni naje gidan " ah ah kiyi zaman ki zasuzo ya fice zama tayi ta tuna mijinta yana fitowa batare da bata lokaciba suka bode masa mota ya shige suka tafi ya sun zowa gida ya shiga yamusu sallama part din anty rahama ya shiga tana parlour har Papi ya gaishesu " soja tafiya ta samuba kai ya Sosa" eh Papi wani babban taro ake a oyo Wanda akeso yan arewa muyi yawa aciki so. zamukai kwana shida acan " to Allah ya bada saa adawo lafiya " amin" shine kaki fadi da wuri na hadama abinda zaka tafi dashi" a Anty babu komai " ya yata tana lafiya ko duk da naganta shekaranjiya da kukazo kai yaya Sosa baiyi maganaba murmushi, Mik'ewa yayi " Anty na tafi Nabeela da shaffah sutafi can har na dawo dariya tayi " to sai ka dawo papi yace" to Allah ya kaiku lafiya ni da ba antynba ficewa yayi yana murmushi part yinma ya shiga nanma Abbie na parlour gaishesu yayi abbie yace" sai tafiya ba " eh Abbie kusan yinma ya zauna yana kalle kalle yinma tace"ai itama tayi fushi taci abincinta yau Dr Fahad yazo yatafi da Ramlat ya dubata to yace insha Allah zata dawo daidai dan maganin da takesha yanada kyau kuma yace arika kaita inda abin ya sameta idan anyi saa to ta haka watarana zata tuna abinda ya faru da ita ko a rika Samata film din fada ko wace zaarika gwado hatsari aciki ajiyar zuciya ya sabke " to sai nadawo insha Allah zaayi duk yada yace Ina shaffah " sunshiga gidan Dada " to sutafi gun jawa su zauna har na dawo " to Kara San matsalar bazata zauna ba shaffah ba kai ya Sosa " to ai su tafi tare amma zan Jan musu kunne kar su kuskura sufita har sai na dawo kuma yinma asamoma jawa masu aiki Kafin na dawo " to zaasamo bari tabawa ta dawo ta fita kasuwa, Mik'ewa yayi yaje ya rungume abbie ya masa kiss agoshi " Abbie sai na dawo " to Allah kaiku lafiya ya tsareku da sharin makiya yinma ma tayi masa Adu'a ya fita part din Dada ya nufa tindaga kofar parlour yakejin hayaniya shaffah sai dariya take shigowa yayi yaja ya tsaya Ramlat ce ta danne safna sai jibga take har ta fasa mata baki duk ta cijeta da Sauri ya karaso ya dauke daga saman safna Ramlat sai tirjewa take tana dukan girjin soja matseta yayi dakyau ya kalli shaffah" ke dan uwarki meya hadasu ke shedaniya kike dariya ko jikunta ya fara rawa tace" wlh yaya bani na hadasuba safna ce take janta wait mahaukaciya tana zungurata shinefa ta hasala ta shiga jibgarta kallon safna yayi ransa abace" ke dan uwarki matata ce mahaukaciya har kike zungurata sakin Ramlat yayi yana murmushi maza jeki cimin uwata ai safna na ganin Ramlat ta nufota ta Mike zata zuba da gudu amma akfin ta kawo Kofa Ramlat tayi caraf da ita ta shaketa taci gaba da jibgarta saida ta fasa mata baki da hanci sai jini yake ko ina yago take tana cizonta sai ihu take Dada ce ta shigo " kai mai zangani yau ke hassana kisan kai zakiyi kai Abdallah kaci kaniyarka kana tsaye zatayi kisan kai karasowa yayi yana murmushi ya dauke Ramlat kamar baby daga kan safna Wace ta jigata daket take gida numfashi kwanar parlour yayi da ita ya ajeta sai turo baki take riketa yayi yana dariya " my angel Ashe har yanzu kin yi mugunta kukan shagwaba ta saka masa tana bubbuga Kafa rungumeta yayi yana dariya " to yi hakuri fuskarta ya kamo yasa harshensa yana shanye hawayenta kallonsa take ta tsayar da hawayen tana murmushi, tana tatabasa alamar yayi mata kyau yaganota murmushi yayi" Mrs Abdallah ya akayi hannuta sa ta kamo fuskarsa tana dadage yagane sai ya dauketa cak dariya tayi ta kamo fuskarsa ta masa kiss a kumcinsa ta kamo Karen hancinsa tana tsotsa tana shafa lallausan gashin kansa janyewa yayi ya kora mata ido itama shi take kallo lumshe idanta tayi tace" Abbie I love you murmushi yayi ya direta Ya kamo fuskarta ya hade bakinsu ya shiga kissing dinta narke masa tayi tana zuge miyansa tana hadiyewa cike da shaukin so sun Jima sosai ya zare bakinsa anata dan tana tafiyar dashi sosai tayi kiss dariya tayi ta rungumesa tana shafa bayansa " my angel ina sonki ina kaunarki bana fatan abinda zai rabani dake zanyi tafiya har tsawon kwana shida Wanda rashin ganinki akwanakin Allah kadai yasan halin da zan shiga Kara rungumeta yayi yana shafa bayanta yasaka bakinsa akunneta yana tsotsa lamo tayi ajikinsa tana ririkeshi sun jima rungume da juna ya janyeta ya kamo hannuta rigima ta Kafa masa sai ya goyata daga karshe ta fashe masa da kuka dole ya goyata ya dan zagaya da ita tana ta dariya ta Kafin ya mata dubara ya sabketa suka fito bakowa sai dada " wlh Soja bakada kunya nan gun soyayya ne shine bayan kasa ta lahanta yar mutane ko murmushi yayi " Dada Allah baki hakuri kuma Ramlat janta nayi ina mata nasiya tayi hakurin zama da kowa lafiya to kinsan yanzu ba ganewa takeba sai hakuri ni natafi sai nadawo " to Allah kaiku lafiya " Amin yaja Ramlat suka tafi part din yinma suka koma lokacin shaffah ta shirts da Nabeela " yauwa to maza ko dauko kayan na kaiku da kaina Ki biyo da maganinta zuwa tayi ta dauko kayan har na Ramlat da magungun nanta yinma tana musu kashan karfa su shigemata dayawa dan taga kwananan asama take sai hakuri dariya soja yayi ya musu sallama suka tafi ta zauna a motar dasu shaffah suke bur takiya sai tasa kuka ta kafa masa tana tsale ganin Ana kallemasa mata na zuba tijara Dole ya hakura Yashiga ya zauna ya kamo hannuta ta zauna kusa dashi ta Dora kanta saman kafadarsa ta sakalo hannuta wuyansa tana dariya ta masa kiss saman goshinsa murmushi yayi ya Dora hannuta saman tattausan gashin kanta yana shafawa lamo tayi idanta a lomshe ta kamo hannusa tasa abaki tana cizawa ahankali murmushi yayi ya gyara mata zama ajikinsa yana shafa kashin kanta driver yaja suka tafi.... ✍🏼 ✍🏼✍🏼✍🏼Rahma ummu Fareesa ce😘 *?♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀* *💖💖RAMLAT💖💖* *_?KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏼 Ladin'go ikon Allah yar mutan Niger🇳🇪 *Bismillahir Rahamanir Raheem* 🅿👉🏻6⃣1⃣&6⃣2⃣ .....lokacin da suka iso asibinti taji dan sauki zazzabi ya rage Dr Ameera ce ta duba har fitsarinta saida ta auna ta bata maguguna tayi mata Allura tana murmushi tace" wanan Albishir da kaina zan fadiwa yallabai jawa kallonta tayi " Dr Meke damuna please ki fadamin Hawaye har ya fara zuba daga fuskarta kafadarta ta rike " haba jawaheer menene na kuka karuwa ce Allah ya Baku kinada shigar cikine na sati biyar inaso ki rage cin Abu mai maiko dayawa saboda kinada fara masasara batason maiko ki kalli yada idonki yayi tsanwa Zaki iyacin komai na Marmari amma ki rage cin maiko saboda kinada ciki zata iya tashi sosai ki rika shan maganin wanan rage karfinta ajikinki saboda tana shan jini sosai amma shi maganin yana Kara jini Dole sai kina samin kulawa sosai zan Mira yallabai na masa bayanin komai asa Ido akanki saboda kar kirika cin maiko " Dr nifa yanzu bana shawar komai kamar danwake da man kuli "To ai kinji zakici amma ki rika zuba mai kadan mik'ewa tayi " to nagode bara nashiga, cikin gida tafice direct part yinma shiga parlon tashigo da sallama yinma na zaune ita da Abbi ta duka ta gaishesu yinma ta kamota ta zaunar da ita " my daughter daga ina kike ina su Ramlat kanta ta sada" daga cikin hospital nake zazzabi ke damuna suna gida lafiya su lau "Ayya sannu ya jikin " da sauki An bani magani tayimin Allura Abbie yace" Allah ya Kara lafiya mijin naki yana tafe zuwa gobe yau suke gama taron kanta ta sada batace kalaba " kina iya cin abinci ko "eh inaci yinma na tafi na gaishe da mummy Wanda ya kawoni na jirana " to sannu da kokari Allah ya baki lafiya ya dota tana zaune ba rigima ko " eh bata rigima, Abbie na tafi " to ki gaida gida ficewa tayi ya kalli yinma " kinga ikon Allah ko matar mutum kabarinsa kowane aure yanada nashi kaddara murmushi tayi" to ai cikine da yarinyana duba da yada taciko da GA idanta yayi tsanwa kasan fa tana da farar masasara to idan irinsu sun sami ciki basuda wuyar ganewa " masah Allah Allah inganta rabo sai maishi Allah yaba Hassana lafiya baiwar Allah " Ameen, tana zuwa part din anty rahama ta gaisheta bata jimaba ta mike tayi mata sallama " ince dai bata shamiki kai uwar rigima kina ta kanki " lah mummy bata damuna ko kin kawo Rufaida na kaita " Nima yanzu bata tawa bare Rufaida " to natafi ta fice tana murmushi Part din Dada tashiga a parlour ta Tarda tsoho mai ran karfe taje jikinsa ta zauna " mai gidana ya kake " kinga karki kashemin miji kin tura naki cikin daga ni ki kashemin nawa dariya jawa tayi " kai Dada ba fa wajan yaki yajeba taron sani da wani yaje to yanzu dai ina kwananku ya tsufa dariya sukayi suka Amsa atare Dada, Tace" ina kika baromin shalelena " suna gida nima hospital nazo wlh zazzabi ke damuna kwana biyu " to Allah ya baki lafiya ya kuma inganta " Amin" Ashe bakida kunya shiru shirun banzane dariya tayi " to ai Adu'a kika min kuma na amsa ko tsoho kai ya girgiza" yanzu ina kika baro Amraya taki " tana gida mik'ewa tayi natafi mijina baiceba in Dade baki Dada ta kama ficewa tayi tana dariya ta fito harabar gida ta hadu da safna " safna manya Ina zuwa " wlh zan dan fita ne Ashe Hatsabibiya ta tare ko biki baayiba to Allah ya kyauta ya zaman naku yake tafiya tana ta zuba tijara ko barama na biki gidan naki wlh jawa ki farka daga baccin da kike dan ki kwatarwa kanki yanci karuwarnan tana tashi daga dog on baccinan kin shiga uku wlh kinaji kina gani zata rabaki Da mijinki girji jawa ta dafe gabanta na faduwa ta kalli safna " wlh abakinki aniyarki ta biki muguwa kawai bakida aiki sai gulma ai yaya ya fadamin irin jibgar da ta miki kuma ni bazaki bini ba munafuka kece karuwa ba itaba ki tsaya ki nemi miji kiyi aure yafi miki wanan yawan dandi banza Mara da'a ta fice ta nufi kofar get tabar safna da cizon yatsa tana fitowa kofa tashige mota suka tafi Amma hankalinta atashe tana tuna karfa aje da gaske Ramlat zata rabata da mijinta Wanda hakan yana daidai da mutuwarata ce dan tana masa wani mugun so Wanda ita kanta bata San yawan saba hawaye ya fara zubowa daga fuskarta tasa hannu saman cikinta tana shafawa wayarta tayi ringing screen din wayar ta kalla cikin Sauri tayi picking ta Kara akunne " hello my love " ya naji kamar kina kuka murmushi tayi " haba kuka kuma " ok ya jikin naki Dr Ameera tamin bayanin komai zan baki kyauta ta musamman nagode jawata ki kularmin da babyna dakyau ki kiyaye karkici Abu mai maiko yanzu kina ina " gamu ahanya zani gidana murmushi yayi, " ok maigida sai kin Iso ina Ramlat batayi rigimaba da zaki fito idanta ta rumtse " ah aha batayi ba " ok gobe ina tafe ki shiryamin kanki da kyau kicewa baby dadynsa na tafe bye, " ok bye kiran ya tisnke tayi murmushi tana shafa cikinta saidai tana mamakin akomai sai ya sako zancan Ramlat Suna shigowa gida driver na parking ta bude mota ta fice suna parlour azaune su shaffah suka mata sannu da zuwa ta zauna tana " wushhh my love ba magana zauwa tayi ta zauna kusanta tana kallon wayar datake hannu jawa murmushi jawa tayi " Abbinki ko kai Ramlat ta daga tana murmushi " OK bari ajima zan kirasa ai Dole kuyi waya keda mijinki nabeela bani ruwa masha magani inna talatu ta zo ta mata sannu da zuwa tana shan maganin bata jimaba tafara jin bacci mik'ewa tayi ta nufi bedroom Ramlat ta biyota dariya tayi" kinga baya da lokacin fa waya yanzu bari ajima ko baki ta turo ta fito parlour ta zauna tana kallon film tashe Ambc action film din sosai ake fada acikinsa dayan Dayaga ya kasa masa kawai sai yanufi mota da gudu ya shiga yayi kan dayan gadan gadan na ganin haka ya fara gudu ya nufi bayan wata babbar mota cikin rashin sa,a sai karamar motar ta bugi babbar Ramlat na ganin haka ta kwara ihuu kanta na juyawa ta fashe da kuka shaffah taje da gudu ta kashe TV ta kamota ta rungume " my sis me ya faru sannu kinji tsorone kwace jikinta tayi tayi kwancinta kanta na juyawa sai hawaye ke zuba afuskarata, Ancim ce tazo tana mata sannu wani shegen kallo da ta mata saida hantar cikinta ta Kada ba shiri ta komai inda Allah ya ajeta har zuwa dare basu gane kantaba abincima takici daket shaffah ta samu Tasha magani Ahaka har lokacin bacci yayi kowa ya mama makwancinsa Ramlat tana dakin soja dan ana take kwana Asuba tagari ********************************* *Washe gari* suna gama breakfast jawa ta kirawo mai mata konshi da kitso tin tana gida tayi mata duk da jikin nata batajin dadinsa masah Allah tayi mata mai kyau daga kitso har lallen sun shirya Abinci kala kala na tarbar Abdallah Ramlat ko tin jiya dataga wanna abun to har yanzu batada walwala kuma ta hana a kunna TV fur ta tsani Ancim mai aiki daga jiya zauwa yau har tsoran shigowa parlour take dan har zungurata take akai abin yana batawa jawa rai dan zai ba yada zatayi Dan yau jawar ma hakuri take da halin Ramlat kuma yau kwata kwata batace abata Abbi a wayaba shaaninta take ita kadai su abinma dariya yake basu, misalin karfe shida na yanma suna zaune aparlour sun gyara ko inna sai zuba kamshi yake jawa tayi uwar kwalliya suka rikajin tsayuwar motoci Nabeela tace " wlh my brother nayazo lekawa tayi ta window ihuu nabeela tayi Wanda Karin ta rufo baki Ramlat ta kifa mata Mari atsorace jawa taja baya daga kusan nabeela dan Allah yana gani ita tun jiya tsoran Ramlat take daurewa dai takeyi Shaffah tajanyo hannuta " my sister yi hakuri bakisan ihuu ko kai ramlat ta daga nabeela tace" to saboda Allah miye na Marina komawa tayi ta zauna Ramlat na hararanta inna talatu dake tsaye akofar kitchen taga komai agabanta abin dariya ya bata " Ancim kinga shiyasa nace kiyi hakuri kinga ta kwadawa yar uwar Mari daga yin ihu Kin fitowa tayi" nikam wlh tsoranta nake yaufa da safe kwadamin plate din da taci abinci tayi, kusan jawa ta matsu tana kallonta amma batayi maganaba knocking kofar akayi jawa taje ta bude jakar soja ce ka aje akofar daukowa tayi tana murmushi " wlh nazata shine bangaransa ta nufa da jakar ta bude dakin ta aje jakar ko ina sai kamshi yake ya rufe ta fito tayi zamanta shaffah Ahmed ya kirata a waya ta nufi dakinsu nabeela ko tin Marin da ramlat ta mata tayi fushi take daki akwance tana zama ya turo kofar ya shigo da sallama mik'ewa jawa tayi cike Da farin ciki amma Kafin ta karasa tuni Ramlat ta rigata tana dariya ya bude mata hannwansa ta fada saman faffadan girjinsa ya rungumeta yana juyi da ita sai dariya take tana cewa " Abbie I love " I love u more my angel jawa tiriss tayi ta tsaya zuciyata na mahaukacin bugawa hawaye ya wanke mata fuska da Sauri ta juya ta nufi dakinta shiko har GA Allah bai lura da jawaba idansa Ramlat kadai ya gwada masa korawa juna ido sukayi tamkar zasu cinye juna fuskarta ya shafa " Mrs Abdallah ya naji jikinki da zafi ko bakida lafiya Lumshe idanta tayi ta Dora kanta agirjinsa ta sa hannuta saman fuskarsa tana shafawa murmushi yayi ya dukota cak kamar baby ya zaunar da ita saman kujera ya zauna kanta ta Dora saman kafadarsa hannuta saman sajan fuskarsa tana shafawa " my angel ina yan uwanki kallonsa tayi tana dariya Hancinta ya lakata yana murmushi ina jawa ko tana wanka janyeta yayi daga jikinsa " kai zauna bari nayi wanka kafada ta makale tana turo baki har ta fara hawaye hannuta ya kama suka nufi bangaransa suna shiga yaji kamshi mai dadi ya lumshe ido ya zaunar da ita bakin gado ya dauki towel ya nufi bathroom ya cire kayan jikinsa ya sakarwa kansa shower aransa ya kecewa inama da angel dita Muke wanka nan amma akwai lokaci Yakima sosai Kafin ya gama ya fito daure da towel ruwa na diko daga kansa Ramlat na ganinsa ahaka ta rufe fuskarta dariya yayi " yarinya zaki Sanine kawai lokaci jikinsa ya goge ya murza mai ya saka jallabi kasancewar magrib ya kusa ya fesa turaruka masu kamshi ya tsaya gabam mirrror ya taje sumar kansa wace ke kwance luf luf ya nufi gunta ya Sanya tattausan hannusa ya dagota cikeda shagwaba tace" Abbie " ya akayi Mrs Abdallah janyota yayi jikinsa yana shafa fuskarta Jikinsa ta shige tana cusa hannuta cikin kwantacciyar suman kansa murmushi yayi ya kamo fuskarta yayi mata kiss agoshi ya janyeta " my Ramlat yanda kike mahaukacin sona nima haka nake sonki to wlh ni kaunata agareki tafi wace kikemin hannuta ya kama suka fito parlour ya zaunar da ita ya bashi wayasaa tashiga yin geme tana dariya dakin jawa ya nufa ta fito daga toilet gunta ya nufa yana murmushi da gudu ta karaso ta rungumesa tana dariya rungumeya yayi ya shafa bayanta" jawata nayi fushi shine ko kizo tarbata kina daki abinki sai kanwarki ta tarbeni" I'm sorry my love wlh ina shiryawa ne sannu da zuwa ya gajiya ya hanya " Alhamdulillah zaunar da ita yayi ya daga rigarta yana shafa cikinta ya kai bakinsa saman cikin yayimasa kiss yana lasar kasan cibiyata dariya tayi Ta janye murmushi yayi yana kallonta " da fatan bakya cin maiko dayawa kai ta girgiza" ina kiyayewa kallonsa tayi wlh my love kayi kyau sosai ka Kara kiba murmushi yayi " ai kema kinyi kyau abinki rungumesa tayi ta Dora kanta girjinsa tana dariya " to yanzu sai asakeni natafi masallaci nice su shirts daga nazo na kaisu gida dariya tayi " to kabari mana sai gobe ka kaisu janye jikinta ya Mike suka fito yana rikeda hannuta Ramlat hankalinta kan waya ya ficewasa jawa ta karaso tana kallon Ramlat amma batayi maganaba ta zauna tana kiran shaffah sai gasu " wai bazaku ma yaya sannu da zuwaba kuka wani shige uwar Daka " wlh bamu San ya shigoba murmushi tayi " yazo ya tafi masallaci kallonsu Ramlat tayi tana turo baki jawa tace" my love me kuma mukayi jawa ta kirawo Ancima tazo jikinta na rawa " gani hajiya" yauwa ki doramin dan wake kadan please kiyi sauri Karin nayi sallah " to ranki shi Dade" kutash muyi sallah mik'ewa sukayi" my love tashi muyi sallah mik'ewa tayi ta nufi bangaran soja tayi Alwala tayi sallah ta ta fito har lokacin basu fitoba zamanta tayi tana geme suka fito jawa ta kira Ancim " ina dan waken " nakusa gamawa " to kiyi maza ya koma kitchen suka ci gaba da hira har aka gama sallah isha Abdallah ya dawo Ancim bata gama ba yana zaune kusan jawa sai hada sai take anki kawo mata danwake ya kalleta " kekuma keda wa" danwake nakejira taki ta kawomin murmushi yayi, " bata gama bane zata kawo miki muje ki zubamin abinci Ramlat ta sowa tayi tazo kusansa ta zauna tana turo baki ya gani sarai ya basar dan yana cewa ya lalabata to tabara zata fara masa ya kalli shaffah " kushirya da safe zan kaiku gida, mik'ewa jawa tayi " muje kaci abinci ni na hakura da danwaken dede lokacin Ancim ta Iso da plate a hannuta tana rawar jiki garin ta mikawa jawa tsautsayi ya plate din ya kubce mata sai jikin Ramlat ido Ancim ta zaro jikinta yana karkarwa ta shiga bata hakuri Ramlat wace idanta ya gama rufewa da masifa dama ga haushinta na cinta tayi kukan kura ta damki wuyan Ancim ta shiga duka Jawa tanufota da niyar rabawa ai kuwa ta hada da ita tana shirin jibgarta da Sauri soja ya janye jawa ya maidata bayansa tana rike da rigar Ancim amma so take ta kamo jawa wace tsoro ya gama ratsata sai in a talatu tana labe taki zauwa, rabiya "ai wlh da ancemin da mahaukata agidan Allah da banzo karkarwa take shaffah tace" yaya kayi mata magana kar ta kashe yar mutane " Ramlat Saki yar mutane kuma wlh idan kiki kuskura kika dukarmin mata da ciki kema sai jikinki ya gaya miki ita bata San bama yanayi ganin batada niyar sakin wuyan Ancim ya karaso ya banbare Ancim daga hannuta tanaga ya rabasu ta Ari ta mate dagudu ta nufi bangaransu ta danna sakata in a talatu tana" kibude mutsira tare dan Allah jar takomo kai amma ina takiya kitchen ta shige ta rufo kofar, ai kuwa Kafin soja ya juya takai kan jawa ta damki wuyanta da gudu ya karaso ya dauketa da Mari Wanda saida jinta da ganinta ya dauke ya banbare hannuta daga wuyan jawa ya ja hannu jawa ya nufi dakinta Ashe abin ya mata ciwo Kafin sukai kofar dakin ta wawuri plate din da danwake ya zube tayi kansu da gudu tana kuka nabeela tace" yaya ku kauce karta sameku aikuwa cikin Sauri ya kamo jawa suka Duke plate din yabi ta samansu ya bugi kofar dakin mik'ewa yayi ransa a bace ya yace " jawa shiga daki ki rufe. Cikin rawar jiki ta fada daki da gudu ta rufe Ke shaffah maza dauko kayanku mutafi na mayar daku wanan masifar dame tayi kama wai haukane like ko minene tana ganin jawa ta rufo kofar ta nufo soja da gudu ta fada girjinsa tana kuka tana dukansa banza ya mata ya ja hannuta ya dauki hijabin dayagani kan kujera ya saka mata yaja hannuta suka nufo harabar gida.... ✍🏼 ✍🏼✍🏼✍🏼Ladingo ummu Fareesa ce😘 *?‍♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀* *💖💖RAMLAT💖💖* *_?KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏼 Ladin'go ikon Allah yar mutam Niger🇳🇪 *Bismillahir Rahamanir Raheem* 🅿👉🏻5⃣9⃣&6⃣0⃣ .....Har suka zo yatsarsa abakinta sai zuba masa sangarta take iriri yana lalabata abakin get motocin suka tsaya su shaffah suka ficewarsu cikin gida kallonta yayi yana murmushi ya janyeta jikinsa ya bude motar ya fito ya bata hannu ta kama hannusa ta fito ciki suka shigo yana rike da hannuta har kofar parlour da sallama ya shigo parlour jawa ta amsa tanufo gunsu" my love naji dadi harda my love one ka kawomin ta fada tana jinginuwa da jikinsa ta rike hannuta tana murmushi yayi, kanta ya shafa " kenan nine my love two ko Ramlat one to keko fa love wa zance miki dariya tayi ta shafa fuskarsa hannu ta mika ta rike Ramlat takiya tana boyewa bayan soja tana turo baki ta ture jawa ta rungumesa sosai tana cusa kanta agirjinsa yada jawa bazata iya tabashi ba abin yama jawa ciwo mutika tin shigowarsu yada tags yariketa gam daurewace take kallon jawa yayi ya mata magana da ido barin wajan tayi idanta har yaciko da kwalla janye Ramlat yayi daga jikinsa ya janyo hannuta suka zauna yana murmushi " Mrs Abdallah kifa zauna dam banda rigima koreshi tayi da idanta Wanda ke cikeda ruwan hawaye tana turo baki Alamar fushi take hannuta ya kamo yana murzawa ya kafeta da ido Su shaffah tashi sukayi sukabi bayan jawa dan dariya ta kamosu yanaga sun tashi ya rungume Abarsa yana mata rada akunne cikin wani Irin salo nerke masa tayi hawaye sharkaf afuskarta fuskarata ya kamo yasa harshensa yana lashe hawayen " my Ramlana kiyi hakuri wlh kin fiye kishi dayawa to yazanyi da raina itama matatace Dole zata rabu jikina ririkeshi tayi ta fashe da kuka tana kiran Abbie tana tusa kanta akirjinsa ya rasa abinda ke masa dadi daukarta yayi cak ya nufi bedroom dinsa da ita, Saman makeken royal bed dinsa ya kwantar da ita ya mata rumfa da faffadan girjinsa ya zuba mata mayatatun idanunsa itama shi take kallo ido cikin ido suke kallon junasu lumshe idanta tayi face dinsu ya hade ya kamo tafin hannuta yana murzawa ahankali ya Dora bakinsa saman kunanta " my ange wallahi ina sonki sosai duk bugon da zuciyata zatayi da sonki da kaunarki take bugawa bakinsa ya maido saman lips dinta yana lasa murmushi tayi itama ta fara yin yada yake mata wani irin salo ya rika mata cikin dubara har yasamu tayi bacci Wanda shine kadai hanyar da zai samu ya tafi hankalinsa kwance batare da ya tunanin ko tana can tana kukaba janye jikinsa yayi yana murmushi ya gyara mata kwanciya yamata kiss saman goshinta da lips dinta ya gyara mata gashin kanta ya lulubeta da blanket ya kunna Ac Ya feshe dakin da turarukan daki ko ina ya dauki sanyi dadi da kamshi gadon ya Kara hayowa ya janye blanket din ya kamota ya jinginata da jikinsa ya sa hannu ya zage zip din rigarta ya cire rigar ya shimfideta " kiji dadin bacci abinki my Ruhina lulubeta yayi ya sabko kofar ya janyo ya fito fuskarsa dauke da murmushi bangaran jawa ya nufa su Nabeela suna parlour kallonsu yayi" ina jawa mik'ewa sukayi shaffah tace " tana cikin bedroom shigewa yayi ciki sukuma suka fito suna dariya akwance ya sameta ya karaso bakin gadon ya zauna " jawa me yasameki ko bakida lfy Dama na fada da safe nace bakida lafiya tashi tayi zaune tana murmushi " wlh my love lfy ta kalau kawai tunanin kewarkace murmushi yayi ya janyota jikinsa yana shafa bayanta " to kiyi hakurin ki ai kamar gobe zan dawo kijin jawata kai ta daga ta shige jikinsa tanajin sonsa tamkar zai kasheta " jawa kuzau lfy har nadawo karfa ki biyewa my angel kinsa ba lafiya gareta ba Zata yada dake kinsan ita yanzu gani take kamar nine dadynta shaffah mummy ku lalabata sai kuzauna lafiya banaso ta tamamin ke kinga safna da ta matsa mata wlh jigbar wulakanci Tasha ido jawa ta zaro bushewa yayi da dariya itako cikeda mamaki take kallonsa dan asaninta soja magana ma sai yaga dama dan ko dan zaman da sukayi idan ya tada to fa basa hira sosai Fuskarta ya shafa " yadai tan mata irin wanan kallo haka murmushi ta shafi fuskarsa tana kallon kwayar idonsa" my love wallahi kaidin ne kafiye kyau dayawa bakinta ta kai man NASA ta tsotsa bai hanataba saida ta gaji dan kanta ta Saki tana kallonsa murmushi yayi " kin koshi natafi kai ta daga ta janye daga jikinsa mik'ewa yayi itama ta Mike tsaye tana murmushi " anya jawa lafiyaki kuwa nagafa kwana biyu kin rame Kodai nayi ajiya fuskarta ta rube ta fice da gudu kai ya girgiza ya fito parlour ya kallesu " to natafi kufa kula da Ramlat magani Akan lokacin baki suka hada" Allah kiyaye hanya jawa ta biyosa har kofar parlour tana Daga masa hannu har ya bace mata dawowa tayi parlon idanta yacika da kwalla su shaffah sukayi ta lalashinta har ta Saki jiki suna hira " wai ina my love nabeela tace " inaga fa tana bedroom din yaya Abdallah gaban jawa ya fadi amma sai ta dake tayi murmushi shaffah tace" ai knsan maganin nasata bacci sosai nasan tana masa rigima bacci ya dauketa shikuma ya kaita can ya kwantar tinda ko agida mafi akasari shike shimfideta tayi Bacci hira sukaci gaba dayi Abdallah ko direct Filin jirgi suka nufa Wanda dama anshirya komai na tafiya ko cikeken mintina talatin basuyiba babban jirginsu na sojoji ya daga yayi sararin samaniya, Lokacin da safna ta shigo part dinsu ajigate ta shigo dan ta daku sosai mamah suna zaune da saude suna tan gulmarsu Akan an aurawa soja mahaukaciya ga diyansu masu hankali anki aura masa dan Ana musu bakin ciki jikin mamah ta fada tana kuka zabura tayi" ke safeena hatsari kika kuma shine dan ubanki bazaki shiga asibitiba sai kizo gida tashi maza muje asibiti ahalan motar ta fuskarki tabi " mamah ba Hatsari bane Ramlat ce ta dakeni kuma soja ya sata yana tsaye ingijeta tayi daga jikinta tana huci" amma Allah wadaranki safeena albasa batayi halin ruwaba ni ina Asiyata wlh da masa nake dakuwa kuma komin girman kato sai na kaishi kasa in nakasa na murder sandar girmansa amma ke har kitsaya mutum dan Adam yayi miki irin wanan duka haka ko kunya baki jiba Ramlat din da kin bata wanan shekara da wata biyar ahaife amma kika tsaya ta canza miki kama ido saude ta zaro " Asiya kici kinci duniya Kafin kaddara ta hau kan munniru😂 " a ba duniya naciba lahira naci ke in Ana neman yar duniya akazo kanki ai antsaya, Ai kaddara kan mansoor tahau gakina har yau ba da sai na riko wayasani ko ayin yawon dandi an zubar da diyan atiti" yanzu Asiya ni kikewa tonon silili mik'ewa tayi to nagode ta fice safna ta kalli mamah " mamah yanzu inna saude kikewa tonon silili " kinci ubanki nayi din kema ai gashinan an miki tonon sililin ta jibgi banza kuma wlh taci bashi shegiya mai sufar aljannai Gwara naje gun makasheta ya ida haukatata tashiga duniya wallahi na tsani Yarinya tin tana karama haryau ban taba sonta ba mik'ewa safna tayi tashige uwar daka tana dariya zaa ramamata abinda Ramlat ta mata,,, tana shiga ta kira Aminu awaya yana dagawa tace" my hadu a part dinka wlh kishirwa nakeji amma sai na shiga asibiti na fito wanan. Aljanar duk ta yageni sai kace mayya dariya yayi ya kashe wayar, itako ta Mike tayi wanka ta tafi hospital, --------------------------------------------------- Ramlat bata tashiba sai karfe biyu ta bude idanta tana duba idan zataga soja yaye blanket din tayi ta zuro kafafunta ta sabko tana karewa dakin kallo kamshi na ratsata kofar daya da taga ta bude tashige bathroom ne tacire kayan jikinta Ta kunna shower ta tsaya tsakiya ruwan na zubuwa tsakiyar kanta tana dariya tajima sosai Kafin tayi wanka ta daura towel ta fito da kayanta ahannu gaban mirror ta tsaye ta goge gashinta da jikinta ta shafa maiyukan sa masu kamshi wardrobe dinsa ta bude tana duba kaya bata samuba Duk na mazane jallabyyasa ta saka ta fesa turarukansa ta fito babban parlour suna zaune jawa kallonta take cikeda mamaki gashi tanajin babu dadi aranta tace ko dai sun raya sunna Kafin ya tafine kauda shedan tayi azuciyata shaffah tace" my sister kinyi sallah kai ta girgiza tana bega hannu ta bata hijab bata tayi ta amsa ta komawarta bedroom din soja Tayi sallah ta haye gadonsa yunwa ta fara damunta ta Mike ta fito kaya shaffah ta bata" je kisaka kaya kizo kici abinci amsa tayi taje ta saka ta fito man dining taje kujera taja ta zauna shaffah ta zuba mata abinci taci sosai shaffah na dariya " yau kinji abinci sosai my sister mik'ewa tayi ta zo ta zauna jawa sai binta take da kallo juyowar da Ramlat zatayi suka hada ido da jawa baki Ta turo dariya jawa tayi " my love mai namiki duk kin tsaneni dariya su nabeela sukayi " wlh bata tsane kiba kawai dan larurace ta sowa tayi ta dawo kusan ta ta zauna ta rike hannuta " my love please karkiyi kishi dani wallah ina kaunarki sosai kuma bana kishinki duk nasan irin sonda my love ke miki kuma kema kina sonsa Nima kuma ina sonsa ita dai Ramlat kallonta take tana turo Baki dariya suka musu haka suka kasance har dare tare sukayi girkinsu sukaci har lokacin kwanci Ramlat bataga soja ta fara matse ido tana kiran Abbi shaffah da jawa sukayi ta lalabata dakin soja ta tafi tayi kwanci bata jimaba bacci yayi gaba da ita jawa tazo ta lulubeta ta tofa mata adu'a Ta tafi dakinta ita da su shaffah su suna day an bedroom din tayi tayi su kwanta tare sunki sai hakura tayi tayi kwanciyata tana kiran lumber soja amma akashe har bacci ya dauketa, ********************************* *BAYAN KWANA HUDU* Yau har kwana hudu da tafiyar soja su Ramlat Ana gidan jawa yanzu ta dan saba da jawa sosai suke tsula tsiyasu sai su sakawa Ramlat wakar India ko larabawa tana cashewa suyi ta dariya amma ko bakin kofa basu tana fitaba yinma ta turo masu aiki har biyu daya ta dan manyanta da ko matashiyace Inna talatu itace mai girki har na sojoji masu tsaron gida Ancinm ko itace mai gyaran gida da sauran ayuka in suna rawar Ancinm tayi ta dariya ita da inna talatu kullum Abdallah sai ya kira jawa sun gaisa yace taba Ramlat waya daga taji soja ta saka masa kuka tana kiransa sai yayi ta lalabata yana sakar mata kiss ta waya daket take shiru shiyasa yace ya daina kira Sai ya dawo yana tadawa angel ahankali, Ahmed waya suke da shaffah tace yayi hakuri har yayasu ya dawo idan sun komai suci gaba da hirasu mamah an komai gun boka makasheta da malam mai zamani amma har yau shiru bukata bata biyaba sai tsine musu take tana Allah ya isa tana nadamar kanta da taba boka Amma har yanzu takin ta game Annabi ya kaura safna ko sheke ayarsu suke aboye itada Aminu dan kawu jafar,,, ****** yau tin safe jawa ta tashi da zazzabi mai zafi ajikinta sai rawar sanyi take daket ta fito parlour Ramlat na ganinta ta nufo ta rike ta tana fadin sunan da jawa take gaya mata" my love ta fadi tana hawaye dan jiya shiru bai kiraba itako ta saba da hira da yake mata kallonta tayi tana zama " my love bari ajima wayasa akashe Dariya inna talatu tayi tana jera abinci a man dinning " gaskiya jawa kanwarki akwai rigima yaude da halama bazamu kalli rawaba murmushi jawa tayi ta mik'ewa tazo ta hada tea mai kauri ta zauna tana sha Ramlat na tsaye ta tisa jawa gaba harda kuka su nabeela ne suka fito mai zasuyi in ba dariya Zuciya jawace ta fara tashi tamkar zatayi amai mik'ewa tayi tanufi toilet da gudu ai kuwa ta fara kwarara amai shaffah ta biyota tana mata sannu Ramlat tana tsahe tana kallonsu shaffah ta kamata ta taimaka mata ta wanke fuskarta da bakinta tariketa suka fito Ancim na musu sannu taje ta wanke toilet din dakinta ta rakata " ko mutafi asibiti kai ta girgiza mata " zansha magani please shaffah kice Aacim sumin danwake ido shaffah tazaro " dan wake kuma. " eh kawai flawa akwai yaji azubomin man gyada please ayimin da gagawa sai naci nasha magani fitowa tayi ta fadamusu cikin rawar jiki suka Dora mata sukuma suka zauna man dinning suna breakfast sunyi sunyi Ramlat Tazo tayi breakfast taking ta tisa jawa da rigima ta rasa yada zatsyi da ita gadhi ba lfy ce da itaba wayar ta dauka tayi dealing din lumber soja dede bugo biyu yayi picking kuka ta saka masa" Ya Salam jawa mai ya faru ne yi shiru ki gayamin haba matar soja oya gayamin meya faru " my love banida lafiya kuma gashi my love one ta tisani gaba da rigima duk inda nayi sai tabini tana kiran Abbie tana nemanka murmushi Yayi " jawa karki zama raguwa fa Ramlat kikewa kuka, meya sameki kince bakida lafiya " banajin dadi zazzabi nake " to kishirya yanzu azo akaiki asibiti bani Ramlat din bata hawar tayi ta amsa tana turo baki dede lokacin Ancim ta kawi mata dan waken mik'ewa tayi suka fito ta Kara waya akunne ta fashe da kuka" my angel yi hakuri Ruhina kiyi shirunki ganinan tafe nan da jibi shiru tayi tana sauraransa tana Lumshe idanta kiss ya sakar mata ta wayar yana murmushi itama murmushi tayi tana cewa" Abbie I love u " I love u too my angel maza tashi kije kiyi breakfast tashi Mrs Abdallah kiss ya Kara sakar mata bye ina aiki yanzu dariya tayi itama ta sakar masa kiss " yauwa tawan bye ya tsinke kiran mik'ewa tayi Ta fito parlour ta mekawa jawa waya taje ta zauna tayi breakfast dinta ahankali kwance jawa ko dan waken taxi sosai saida taji kamar zatayi amai ta bari su shaffah suna mata dariya kai ta girgiza " dan naci danwake dayawa shine abin dariya inna talatu tace" ai su basusan dawan garinba shiyasa jawa kallonta tayi dan bata gane hausarba dariya sai kawai tayi Ramlat tana gamawa shaffah ta bata magani Tasha Jawa taje ta shirya tafito bata jima da zamaba Wanda za kaita hospital ya iso ta faki idan Ramlat hankalinta gun Tv tayi musu sallama ta fito suka tafi...... ✍🏼✍🏼✍🏼Rahma ummu Fareesa ce😘 *?‍♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀* *💖💖RAMLAT💖💖* *_?KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏼 Ladin'go ikon Allah Yar mutan Niger🇳🇪 *Agaskiya banida bakin gode muku masayan Hatsabibiya Ramlat saidai nace Allah yabar zumunci idan nace nazanoku to wlh pagen yayi muku Kadan Amma duk wace take karanta wanan book to tasa aranta na sadaukar mata dashi kyauta ruwan Allah 👌🏻👌🏻👌🏻ina yinku over kamar yada kuke yina aradun Allah I love u irin gunduma gunduma dirka dirka mazaga mazaga gingima gingima hirga hirga💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼* *Bismillahir Rahamanir Raheem* 🅿👉🏻6⃣3⃣&6⃣4⃣ .....suna fitowa harabar gida bai jira su shaffah sun fitoba sojojin dake tsaronsa suka bude masa mota ya daga musu hannu dakansa ya shiga mazaunin driver ya Sakata gaban motar yaja aka bude masa get ya fita yana musu kashedin kar abar yan matanan su fita ficewa yayi ya ba motar wuta amma bai saniba mota biyu ta sojawa na Biye dashi dan basa yada ya fita shi daya gudu yake shararawa Akan titi ko kallon inda take baiba sigari ya kunna yana suga kallonsa tayi tana hawaye cikin ahagwaba tace " Abbie banza ya mata kanshi ta fada ta fashe da kuka Ta kamo fuskarsa ta girgiza kai bai kulataba amma yanajin kukan har cikin zuciyasa janye jikinta tayi ta fara buga kanta a Giles din motar tana kuka cikin Sauri ya taka burki da karfi ya gangara bakin titi yayi parking ya janye Gilles din motar ya yada sigaran ya kamota ya rungume " please my Ramlana yi hakuri karki sani wani hali my angel ina somki sosai karki ilatamin kanki Ramlat kishinki yayi yawa banssn ya zakiyiba idan kin warke kallonsa tayi tana kuka kallonta shima yayi to ni me zan miki fuskata ya kamo yasanya bakinsa ya shanye hawayen fuskarta tass jikinsa ta shige ta kamo fuskarsa ta tsaresa da ido tana hawaye tana girgiza kanta shima kallonta yake " please ki tsayar da hawayen haka Kara shanye hawayen yayi ya lumshe idanusa ya Kara matseta jikinsa yana shafa bayanta lamo tayi ajikinsa tana Sabke ajiyar zuciya ta Dora hannuta kan fuskarsa tana shafawa idansa ya bude ya kamo fuskarta yana shafawa " my angel ki yafemin Marin da namiki Bacin raina harshensa ya Dora saman kumcinta yana lasar inda ya mareta yana hura mta iska bakinsa agun lumshe idanta tayi ta Kara shigewa jikinsa ta cusa hannuta cikin Sumar kansa tana shafawa habarta ya dago ta bude idanta tana kallonsa face dinsu ya hade yana goga hancinsa saman karan hancinta yana goga lips dinsa saman nata ahankali ya hade bakinsu ya fara tsotsar lips dinta lumshe idanta tayi ta kamo hannusa ta rike gam cikin nata murza hannu ya fara gumun hannuta na ratsa tafin hannuta cikin wani irin salo ya fara bata yawun bakinsa ta amasa tana sha sosai takijin zakin abin shima nata ya fara zukowa yana hadiyewa sun jima sosai kafin ya zare bakinsa a nata kallonsa take tana turo baki murmushi yayi " baki koshiba ko nima ban koshiba matsowa tayi ta Dora bakinta kan karan hancinsa ta fara lasa tana dariya har tashiga tsotsa suna kallon juna ido cikin idansa daya ya kashe mata yana murmushi Saki tayi tana dariya rungumeta yayi tsantsam agirjinsa yana shafa kanta " my Ramlat I love u wlh ina miki so mai tsanani, kallon fuskarta yayi yaga yada San hannusa ya fito kallonsa tayi tana dariya tana shafa fuskarsa goshinsa ya Dora anata yana goga hancinsa anata ya rasa abinda yake masa dadi Akan Marin da yayi mata baiwar Allah itako batayi fushi farin cikinta taganta tashi dashiba gun ya cigaba da hura mata iskar bakinsa yana lasar fuskar tata yana shafawa har tafara gyangyadi kwantarta yayi saman girjinsa yasaka bakinsa akunneta yana magana ahankali" Mrs Abdallah kiyi hakuri wlh na damu da Marin da nayimiki Wanda nasan Rabin fushinki Akan kishin da kikemin ne kiss ya sakar mata akunne ya leko sai yaga tayi bacci hannuta, cikin sumar kansa gyara Mata kwanciya yayi ajikinsa yana rungume da ita ya tashi motar da hannu daya yake tuki hannu daya yana shafa tattausan gashin kanta har ya karaso gidansu Honr yayi masu gadi suka bude masa tangameman, get din gidan ya sanyo hancin motar gidan bai tsayaba sai kusa da get din su yinma yayi parking kallonta yayi tana baccinta fuskarta ya shafa ya kamo yatsata karama yasa abakinsa ya dan ciza kadan amma bata tashiba lips dinta ya dan tsotsa ya ciza kadan ido ta bude cikin bacci ta kallesa cikin shagwaba tace" Abbie, " Mrs Abdallah ya akayi tashi munzo baki ta turo tana lumshe idanta alamun bacci cikinta ya shafa " my angel kinajin yunwa muje na cigar dake zaunar da ita yayi, ya bude motar ya zaro kafafunsa waje ya fito ya kama hannuta ta fito tsalle ta fara sai ya goyata " my angel yi hakuri zan goyaki har sai kingaji hannuta yaja suka shigo ciki da sallama ya shigo parlour yinma ta kallesa" kaida kace sai gobe zaka kawosu amma kuma naganku yanzu kusanta ya zauna yana gaisheda Abbi " kaidai baka gajiya da gida dazufa ka tafi saida ka biyu, Kafin kaje gidanka ina sauran yaran ko suna kofa" nifa Abbie ita daya na kawo wallahi rigima ta tisa gaba har jawa ta doka da mai aiki kallonsa Abbie yayi " ok yanzu saboda ta doki matarka da yar aiki shine ka rabota da yan uwanta ka kawo to ita daya ka kyauta kenan da ita da jawa duk daya suke babu wani banbanci agun ka yanzu idan, Mahaifinta taya yaji ko yagani ko mahaifiyata da ta dauki son duniya ta dorama kawaro yarta saboda larura ka maidota da wani ido zaka kalleta yinma ma rufesa tayi da fada " walllahi idan anyi bincike ba haka kawai ta tana suba duk da nasan jawa bazata tsokanetaba to amma kawai dalilin da yasa har ta tabasu maza dauketa sanka alikafa ku koma tare agidan naka zata kwana Kafin safe ta Ta kasheku Abbie yace " ai maganarki haka take maza ku koma ta cinyeku kafin safe, murmushi yayi" Allah huci zuciyaku nifa ba nan na dosa ba itadai kallonsu take mik'ewa yayi" Ramlat tashi mutafi, tashi tayi tana murmushi tana daga hannu alamar ya dauketa hannuta ya kama suka fito motar ya bude ya sakata a gaba ya zagayo ya tada suka tafi akofar gidan ya ga security amota tsaki yayi" masu kwawa Fusgar motar yayi da karfi ya haura kan titi saida ya hau titi ya fara driving cikin nutsuwa, ya kalli Ramlat da ta korawa titi ido janyota jikinsa yayi" my angel na kinajin yunwa ko Kara rungumarsa tayi tana janyo hannusa dayan ta dora acikinta shafa cikin yayi " my Ruhina yi hakuri mu isa gida na ciyar dake yunwa kikeje a ahankali yake driving yasaka wakar Ali farka toure mawakin Mali ne sosai yakeson wakar kai ta fara rausayawa tana tafa hannu tana dariya " Abbie kalli kallonta yayi yana murmushi "wow gud my Ruhina murmushi yabata hannu suka tafa har sukazo rawarta take ajikinda sai dariya yake honr yayi aka bude masa get yashige ciki rumfar aje motocin ya shiga wadan take shakeda motoci kusan guda ashirin parking yayi ya janyeta daga jikinsa ya fito ya meka mata hannu ta rike hannusa ta fito suka fara tafiya sojawa masu tsaronsa na gaishsu da maaikatan gidan masu ba flower ruwa hannu ya Daga musu ya nufi ciki kofar parlon ya murda yaji abude da sallama ya shigo yana rike da hannu Ramlat su shaffah na zaune suna hira jawa sai surutu take ta nacin danwake ta aje zata gudu Ramlat na ganin haka ta nufota dariya abinasu yana Abdallah yace" my angel zonan cak tatsaya jta nufi gunsa ta rungumesa tana sonyin kuka tana girgiza kanta shafa kanta yayi yana murmushi shima ya girgiza mata kai jawa ko har takai kofar daki ya kirata" jawa karki gudu bazatayi miki komaiba dawo juyowa tayi tana kallonsu yada ya rungumeta " my love ka tabata bazata dakeniba " eh zoki zauna kici danwakenki dawowatayi ta zauna " my love ya kuka dawo. Ki kin zama tayi" eh kawai yace mata kukuma dan ubanku kutashi kunemi gun baccin ku kuntisani gaba da matana mik'ewa sukayi suna boye dariyasu jawa ko dariya tayi har tana kwarewa" ke shaffah Ramlat Tasha magani " batashaba " ok dauko min yanzu ficewa sukayi daga parlour janta yayi suka nufi kan Dinning yaja mata kujera ta zauna jawa ce tazo tayi serving dinsu zata zuba na ramlat yace" kibar plate daya ya ishemu "wow jawa nagode da hadin sakwara nan murmushi tayi, " ai farin cikin ka shine nawa ko nabaka abaki Ramlat tacika tayi fam sai turo baki take murmushi yayi yana kallon Ramlat" eh bani amma keda my angel ba ruwana dan wlh kina sakamin abincinan abaki rigima zata tada amma ki gwada dariya tayi "to my love ai Nima matarkace ko zama tayi kusada kujerasa ta kalli Ramlat " my love kici abinci hararata tayi tana murguda jikin Abdallah ta jingina ta kamo hannusa ta Dora kan cikinta shafawa yayi Yakalli jawa" kije kishirya kwanciya kafin mugama cin abinci yau zan duba babyna dakyau a ina Ramlat ke kwanci" my love bakaso nabaka abincin a dakinka take kwana "ok jawa jekiya abinda nasaki Kafin tayi bacci mik'ewa tayi tana dariya, "my love one good night hararata tayi ficewa tayi tana girgiza kai janyo plate din yayi, ya saka hannu ya ciro ya bata abaki kin amsa tayi tana hawaye kansa ya rike" Ya Salam my Ruhina kinciki fitina yanzu yi hakuri kici abincin hannusa ta kamo tasaka masa abaki baiyi musuba ya amsa yanaci bakinta ta Dora anashi ya gano nufinta juye mata yayi ta hadiye tana murmushi ta goge hawaye. fuskarta haka yayi ta mata saida ta koshi tikon shima yaci yayi dam sauran girke girke ma bai ciba ya Mike suka tafi kitchen ya wanke hannu suka fito a parlour yaga maganin saman table ya dauka ya balla ya bata ya dauko ruwan gora Mara sanyi ya bata Tasha yaja hannuta. suka nufi bangaransa ya rage mata kayan jikinta shima ya rage nasa yana hannuta suka shiga bathroom ya hada ruwan wanka yasaka ya ciki yayi mata wanka tass batare da ya taba komai na jikintaba sai dariya take tana watsa masa ruwa afuskarsa yana daura mata towel ya dauko ta kamar baby sai dariya Take ya zaunar da ita saman bed ya duko yamata kiss saman lips dinta cike da shagwabe tace"Abbie " na'am my Ruhina bani 5 minute nayi wanka bathroom ya nufa bai jimaba ya fito daure da towel ya fito ya gege jikinsa ya shafa mai ya fitoda kayan bacci masu kyau da santsi ya saka Ramlat sai kallonsa take murmushi ya zagayo ya daukota ya goge mata jikinta da kanta ya murjeta Da maiyukansa masu kamshi sai murmushi take tana shafa fuskarsa gaban mirror ya taje mata gashinta ya shafa masa mai ya kame mata da ribbon ya ciro kayansa na bacci Riga da wando ya saka mata yana murmushi " wow my angel kinyi kyau oya maza mu kwanta janta yayi suka kwanta ya dorata saman girjinsa bakinsa ya kawo daidai kunneta " oya my Ruhina yi baccinki agirjin mijinki kema kallonsa tayi tana Lumshe ido alamun bacci yazo hannusa ta kamo tasa yatsarsa abakinta tana tsotsa kamar tasami Sweet bayanta yake shafawa ahankali yana yana gaya mata maganganu masu tsada Kafin arufe minti biyar tayi bacci da yatsarsa abakinta murmushi yayi " my Ramlana rigimanma uwar kishi tin ahaka ina kika dawo normal shifideta Yayi ya zare ya tsarsa abakinta yayi Adu'a ya tofa mata ya lulubeta da blanket ya sabko daga gadon ya kashe wutar dakin ya kashe ya kunna Mara haske ya fita ya rufo mata kofar ya nufi bangaran jawa parlon ba kowa ya nufi bedroom kofar ya morda yashiga tana kwance ta hade cikin kayan bacci kananu bakin gadin ya karaso " hajiya jawa bacci kike, murmushi tayi "My love idona biyu my love one tayi bacci ko gadon ya hayo ya kwanta kusanta yana shafa cikinta" ya babyna rungumesa tayi tana dariya " gashinan yana gaisheka shafarta ya fara "jawata ina godiya sosai zatayi magana ya had'e bakinsu ya fara bata zazzafan kiss Wanda yasa ta kasa hakuri ta biye masa har suka fada duniyarsu ta maaurata Asuba ta gari, ********************************* *washe gari* Bayan sunyi sallah Asuba saida yayi dan Kari Kafin su koma bacci, Ramlat tinda masoyinta yasata bacci bata tashiba sai karfe 7:00am ta tashi tashiga bathroom tayi wanka ta daure Alwala tayi sallah ta koma ta kwanta tana juyi kan makeken gadon tana kiran Abbie har bacci ya dauketa su jawa basu tashiba sai karfe goma sukayi wanka, Suka fito parlour su shaffah har sunyi breakfast dinsu suna zaune suna hira gaishesa sukayi ya amsa " ina Ramlat tayi breakfast shaffah tace" bata fitoba bangaransa ya nufa parlon shiru bedroom d'in yashiga tana kwance da Sauri ya karaso ya dauketa cak ya nufi bathroom ya hada ruwan wanka ya cire mata kayanta Ya nasata abahon sai lokacin ta bude idanta ta kallesa murmushi ya mata yaci gaba da mata wankata saida ya wanketa tass ya daura mata towel ya daukota ya zaunar da ita ya goge mata jikinta ya shafa mata mai wayasa ya Fido daga aljihu ya kira jawa ta kawo masa kayan Ramlat ko minti biyu baayiba ta kawo masa daga kofa ta tsaya yaje ya amso ya saka mata ya fesa mata turaransa " to muje kiyi breakfast daukarta yayi akafadarsa sai dariya take tana sakar masa kiss akumci murmushi yayi saida sukazo dab da kofar babban parlour ya sauketa har zata fara kuka ya tsareta da ido yana girgiza kai itama kai ta girgiza sukayi murmushi atare yaja hannuta yaja suka shigo parlour jawa Ta sami dan wake sai ci take ya karaso gunta" kinsan Allah jawa kirage cin abunan fa ki daure kina cin wani Abu murmushi tayi" to my love zan daina Allah nafi sonsa Akan komai my love one good morning kallon soja tayi tana turo baki nufinta jawa tabar mata magana murmushi yayi mata ya girgiza kai murmushi tayi tarike hannusa cikin shagwaba tace"Abbie kallon su shaffah yayi" ku dan ubanku bakuga yayarku bane da Baku gaisheta tare sukace" Anty ina kwana dariya jawa tayi " wlh my love bakada dama Jan hannu Ramlat yayi suka nufi kan dining jawa tazo tayi serving dinsu ta zauna tea kadai Soja yasha, Ramlat ko waina taci da miyar kayan ciki shi ya rika bata abaki har takoshi yau anti sa,a batayi rigimaba ba sai ya taunaba jawa kallinsu take tana dariya " my love wlh ka shagwaba my love one murmushi yayi ya Mike ya kama hannu Ramlat yaje ya wanke mata hannuta suka fito ya bata magani Tasha ya zaunar da ita " jawa zo in ganki zan fita mik'ewa tayi Ramlat ma ta Mike kallonta yayi ya girgiza mata kai komawa tayi ta zauna jawa tabi bayansa har bedroom d'insa tana tsaye har ya canza kaya ya kalleta yaga shi take kallo gira ya daga mata"ya dai tan mata ko namiki dariya tayi ta rungumesa " eh wlh dan saurayina kamin sosai makuwa murmushi yana shafa bayanta " to badamuwa tan mata kin sameni asadaka " to dan saurayina Nima ka sameni asadaka " to jawa zan fita please karki taba Ramlat fa " to insha Allah kenan ba yau zaka maidasuba " eh ba yauba sai zuwa gobe"Allah kaimu sai kadawo janyeta yayi daga jikinsa suka fito Ramlat ko kallon inda suke batayiba " my angel bye sai na dawo ya fice, Jawa ta kirawo Ancim ta kwashe kayan da akayi breakfast atsorace ta zo ta fice amma abin mamaki ko aka Ramlat bata kawo da itaba jawa ta zauna kusanta " my love one ya kk banza ta mata shaffah tace " wlh anty jawa baki rabo da tabi " kijiki fa kin isa ki shiga tsakanin nimune dangataka biyu muka hada ai kin sani basai na fadaba mik'ewa tayi, Wlh natafi na kwanta my love one natafi murmushi nabeela tayi " wlh bakya rabo da abin dariya wai Anty jawa yaushe kika koyi surutu haka, " wlh kibari kawai nima bansaniba maybe ko baby ne yazo ahaka dariya sukayi tashige dakinta ta kwanta, ******* " Gide mamah bakisha dariya ba wlh jiya zan shiga parlour yinma naji anawa wanan nunar rana fada ya maido mahaukaciya ya koma da ita tin kafin iyayanta su sani bus he tayi da dariya" a haba kice shima yanzu baya sonta ai kuwa Dole nakaiwa Rahama gulma" kai mamah bakida dama ni wlh soma nake naje naga wainar da suke toyawa nazige shegiyarnan mai taurin kan tsiya Ana tausaya mata bata gani ai kuwa da kin kyauta kicedai aikin boka baitafi abanza rerandin da nayi bai tafi abanzaba ai soma nayi ace ta bi duniya yawon karuwanci ido safna ta zaro"mamah kamar ya ban ganeba " kinci uwarki karki gane mana safna ce cikinta ya wuntsila da gudu ta nufi toilet ta rika kwarara amai ta galabaita sosai ta fito " ke safna amai dan ubanki cikine kika kwaso ko wayyo ni Asiya nashiga uku " kinga ni lafiyata kalau jiyafa na fara sallah kawai manjan da nacine dazu bai soyu sosaiba shine na amayar ame zan kwaso ciki nida ba maza nakebi ba " to amma ai kinyi fari kin Kara kiba " a to ba damar nayi bayan hankalina kwance ficewa tayi tana gunguni mamah ta zauna tana nazari dan har yanzu bata yada da yarta ba Abdallah tinda ya fita bai dawoba sai dare ya fito daga mambila lokacin suna parlour azaune jawa ta so ta taresa ta masa sannu ya amsa " Baku kwanta ba " eh fira Muke su shaffah suka gsishesa suka Mike sukayi makwan cinsu ya kalli Ramlat " my angel ba oyoyo kai ta girgiza murmushi yayi" my love abinci fa " wlh gidan yinma naciko cikina da fatan yau kinci abinci ba danwakeba murmushi tayi " eh naci saidai nayi Amai " ayya sannu to aje ashiryamin kwalliya ta musamman " to an gama ta fice tana dariya gun Ramlat yazo ya dauketa cak" my Ruhina menayi ake fushi dani mutsu mutsu take tana dukan girjinsa tana kuka bai direta a ko inaba sai bathroom, yacire mata kayanta tana kuka tana dukan girjinsa har yagama mata wanka ya sabota akafada ko towel bai nada mataba saida suka fito ya goge mata jikinta ya shafa mata mai ya samata kayan bacci ya rungumeta " yi hakuri Mrs Abdallah ni nakine kibar bata ranki kinsha magani kai ta daga masa to oya bacci sasanyar waka ya rikamata akunne ya kiran sunanta da nashi ta fara dariya ta rungumesa ta Dora bakinta Akan hancinsa tana tsotsa tana shafa tattausan gashin kansa idanta a lumshe bai daina mata wakarba saida tayi bacci murmushi yayi ya janye hancisa abakinta " matata yar rigima lulubeta yayi ya tofa mata Adu'a ya duko ya tsotsi bakinta ya shafa fuskarta ya kashe mata wutar dakin ya fito ya janyo kofar ya nufi gun jawa tana zaune a parlour " me kike baki kwantaba" banajin dadine amai nayi kamota yayi" sannu tan matana muje ki kwanta ko mutafi hospital kai ta girgiza " basai munjeba " to ya isa menene na kukan fuskata ya kamo ya goge mata hawayen ya ja hannuta suka nufi bedroom dinta Ana yayi wanka ya saka kayan bacci yajata suka kwanta yana mata sannu jikinsa ta shige tana nishi kanta ya shafa yana dan dadana mata jikinta har aka canza salo aka antaya babbar haraka Asuba ta gari, ********************************* *Bayan kwana biyu* yau kwana uku da dawowar Abdallah har yanzu bai maida su Ramlat gidaba saboda kar ya Kara laifi gun iyayansa kullum sai yayimata wanka yabata abinci da magani yasata bacci ya tafi dakin jawa su kwana, yau kam tinda Ramlat ta tashi batada lafiya zazzabi mai zafi jikinta sai karkarwa take lokacin Abdallah na dakin jawa sai misalin karfe goma ya fito parlour ba kowa so shaffah sunyi breakfast kowace ta tafi tana waya da masoyinta bangaransa ya nufa ya shigo parlour wayarsa ta dauki ringing cirota yayi daga aljihu sunan da yaga yana yawo saman screen din wayarne ya saka yayi picking " hello Abbie " kai waime nufin ka karike mana yara to maza yanzu kakawo so " to Abbie zan kawosu yanzu tisnke kiran Abbie yayi kofar ya murda ya shiga ya hangota tana karkarwa da gudu ya karaso ya kamata" my angel mai yasameki jikinta yaji zafi rau daukarta yayi ya kaita bathroom ya mata wanka ya daukota yasaka mata kaya da hijab ya dauketa bai tsaya fadawa kowaba ya nufi haraba gida da ita sojojin da ke tsaron gidan suka nufoso hannu ya daga musu security suka bude masa mota ya sakata gaba ya zagayo yashiga yaja motar suna biye dashi har aka bude musu get ya fice yana hawa titi ya janyota jikinsa jikinta zafi gum rikeshi tayi tana goga goshinta saman wuyansa tana kiran sunansa" Abbie " my angel Dina yi hakuri wlh nafiki jin zafin zazzabin dake jikinki yi hakuri fuskarta take gogawa atashi tana hawaye please yi hakuri my angel kibarni na samu na karasa amiki magani wallahi hankalina atashe yake Kara rikeshi tayi tana kuka gangarawa yayi da niyar yayi parking ya lalasheta har su karasa hospital Ashe mota na gaban bai luraba wata mahaukaciyar honr babbar motar takewa soja Wanda yayi daidai da gowar Ramlat atsorace soja yaje ya taka burki da karfi amma ina ya kasa motar ta bugi babbar motar da karfi wani irin gigitaccen ihuuuuu Ramlat tayi ta fada jikin Abdallah asume.... To masoya zaku jini shiru kwana biyu sakammakon Abu mai mahimmanci🙈 amma zakujini zuwa juma'a insha Allah *🤸🏻‍♀AKAFTA ni da Ramlat 🤣🤣🤣Zamushiga sabon kafce na biyu⛹🏻‍♀⛹🏻‍♀⛹🏻‍♀⛹🏻‍♀⛹🏻‍♀⛹🏻‍♀⛹🏻‍♀⛹🏻‍♀⛹🏻‍♀⛹🏻‍♀* ✍🏼✍🏼✍🏼✍🏼Rahma ce ummu Fareesa😘 *?‍♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀* *💖💖RAMLAT💖💖* *_?KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏼 Ladin'go ikon Allah yar mutan Niger🇳🇪 *Agaskiya masoya wallahi banida bakin yimuku godiya saidai nace Allah yabar zumunci nagode kwarai da yada kuke nuna kaunarku gareni duk da kunji uzuri na amma kuka rika kirana kuna min Addu'a ina godiya Mara adadi Wanda ban amsawaba kiraba da Wanda na bude messages dinku ban muku reply ba ina neman Afuwa dambu idan yayi yawa baya jin mai gashi bana hawa online kwana biyu wallahi dukanku ina yinku🥰 irin sosai dinan I love you more💘💘💘* *JUMA'AT KAREEM ALLAH KA GAFARTAMANA ZUNUBANMU👏🏻👏🏻👏🏻* *Bismillahir Rahamanir* *Raheem* 🅿👉🏻6⃣5⃣&6⃣6⃣ Akafta.....arikice ya kamota yana kiranta da karfi" Ramlat..... daide lokacin security suka iso, jama'a har sun taru security suka bude mota wace kadan ya rage bata shige kasan motarba saboda jarumtar direban babbar motar dayaja baya fotowa yayi dauke da ita ahannusa suka bude masa mota ya shiga gidan bata da ita direban babbar motar ya iso yana bashi hakuri, Duk da ba laifinsa bane tsawa ya dakawa driver dinsa yaja suka tafi yana jijigata amma babu sai ajikinta shiko ciwon buguwa da gaban motar dayayi bayaji goshinsa har ya kumbura suntum rungumeta yayi sosai yana yana shafa fuskarta jikinta safi gum basu Dade suka isosaboda gudun da driver yayi Har cikin hospital din yashigo da motar yana parking soja ya bude motar ya fice cikin gagawa aka amsheta special room aka shiga da ita aka fara taimakon gagawa Dr Nura ne ke tsaye akanta yana bata taimakon gagawa domain numfashinta ya dawo sama da awa daya amma shiru bata farfadoba Dr Nura ya fito ya share zufa soja ya taresa " Dr Ya jikin matata " Alhamdulillah muje office nama bayani office din Dr Nura suka shiga ya zauna soja yace "Dr ya ake ciki " to babu wata matsala sosai ita bincikena ta firgita ne sosai da buguwar da motar ku tayi Wanda ina kyautata zaton zata iya farfadowa ko wani lokaci yanzu na hada Allurai nasaka acikin Karin ruwan da na Samata saboda zazzabin da take insha Allah zata iya farkawa koda wani lokaci hankalin Abdallah, ba karamin tashi yayi ba yakira Dr Fahad baya gari sai lokacin Dr nura yayi masa dressing din gushinsa "please Dr ina so na zauna agunta har ta tashi banaso yangida su sani har ta farfado" ok muje tare suka jera har room d'in da Ramlat take ya kaishi ya Kara dubata har yanzu bata farfadoba ficewa yayi, ya janyo musu kofar zama yayi, bakin gadon yana kallonta hannusa ya Dora saman gashinta yana shafawa ya sunkuyo ya had'e face d'insa yana magana ahankali " ya Allah ina rokonka kasa idan Mrs Abdallah ta farka ta tashi cikin hankalinta Allah ka bata lafiya kasata farka normal hannusa na saman gashinta yana shafawa yana goga fuskarsa saman tata ki tashi my Ruhina hancinta ya kamo yana lasa tamakar yada take masa har yashiga tsotsa yanayi yana hura mata iska cikin hancinta ya komo bakinta ya lalubo yana tsotsa daga karshe yashiga bata numfashinsa kusan 30mnt sai yaji hucin numfashinta na sabka abakinsa cikin Sauri ya bude idansa ya kalleta amma idanunta arufe cikin farin ciki yaci gaba da huramata iskar bakinsa har numfashinta ya dawo normal amma har yanzu idanta arufo bakinsa ya zare anata ya cire mata Karin ruwan da ya kare ya haye gadon ya rungumeta tsantsam agirjinsa yana dariya " my angel tashi mana itako baccinta take hankali kwance take sabke numfashi shafarta ya fara ya saka harshesa akunneta yana lasa itako cikin bacci takejin Ana lasar kunneta ga kamshi mai ratsa zuciya tana Shaka Kara shigewa jikinsa tayi ta sakalo hannuta a wuyansa tana turo baki murmushi yayi ya Kara matseta " my Ramlat tashi baccin ya isa haka zara zaran yatsotsin hannuta ya kamo yasa abakinsa yana tsotsa ya lumshe idansa can cikin bacci takejin wani iri Ana tsotsarta ahankali ta bude idanunta sai kan fuskarsa idansa lumshe yatsarta abakinsa yana tsotsa taga yada ta shige jikinsa ya rungumeta ido ta zaro amutikar tsorace ta fizge yatsarta ta ingizashi tana ihuu kamar mahaukaciya bode idansa yayi ya kalleta mugun kallon dayaga tana masane yasa gabansa faduwa janye jikinta tayi tana dukansa ta matsa karshan gado tana neman hanyar guduwa " uban me akazo yi guna dan jaraba har Ana shamin yatsa sai kace maye mik'ewa yayi zai kamata ta kurma ihuu wallahi karka kuskura ka tabani matsowa yayi dabda ita ya kora mata ido yana magana" Alhamdulillah Allah na godema da kaba baiwarka lafiya kamota yayi ya matseta jikinsa dukan sa take ta ko ina tana ihuu da Sauri ya cafko bakinta yashiga bata zazzafan kiss yana shafa kasan wuyanta ya Shiga mata abinda yasan tafiso tura mata yawunsa amma yau Sam taki hadiyewa sai dukansa take ta dadage ta gantsara masa cizo a harshensa gun saida ya fitar da jini ba shiri ya Saketa dirowa tayi daga saman gadon tana kuka sai kakarin amai take " wlh ko cewa akayi sai nasha yawunka zan rayu danasha yawunka gara na mutu ayau Allah ya isa ban yafemaba mugun banza kawai kwarto mai tsamin baki kai ko kunya baka jiba kazo kwartonci dirowa yayi ya biyota ai tana ganin haka ta nufi kofar da gudu ta bude tsawa ya Daka mata "wlh Ramlat karki kuskura kifita ahaka kina haukane ko sauraransa batayiba ta zuba da gudu tana ihu kowa sai kallonta yake bata tsayaba da gudun da take saida ta shigo tsakiyar harabar gidansu ta tsaya tana. maida numfashi maikatan gidan sai kallonta suke tsaki taja tana hararasu " ku uban.me kuke kallo yau naga jaraba naga abinda ya gagareni kallo kamar Baku sanniba wlh yau banida mutunci tafiya taci gaba dayi part din yinma tashiga a parlon tashigo tana turo baki yinma na zaune ita daya tana kallon Tv kamar amafarki taga Ramlat ta fado jikinta tana maida numfashi riketa tayi " my dota ina yan uwanki kuma ya kika fito haka ko mayafi babu baki ta turo cikeda shagwaba tace" yinma nifa bansan waya kaini cikin hospital ba fa yaya Abdallah nagani da na farka yanacin zalina yanzuma biyoni yayi wai zai dakeni shine na gudo cikeda farin ciki yinma ta rungumeta " kai Alhmdllh Allah abin godiya my daughter kin farka dede lokacin ya shigo da sallama ransa abace tana ganinsa ta boye fuskarta jikin yinma kusa da yinma ya zauna fuskar yinma dauke da farin ciki tace" my son yaushe haka ta faru " da zazzabine ta tashi ahanyar kawota asibitine muka sami guntun hatsari na bugi babbar mota Allah ya tsagaita wahala amma yarinya nan ta raina mutane ahakafa ta gudo tashigo cikin gida" to ai batasan matsayin da takedashi ayanzuba shiyasa kwancinta ta gyara jikin yinma tana turo baki" yinma ni fa kice masa ya fita aharakata ba ruwana dashi jiya danaje gidansa gun my dear wlh bakiga wulakancin da yaminba harda kora kare yamin kuma kice yabani wayata dariya yinma tayi " kai dota jiya kuma kenan acan kika kwana kai ta daga " wlh nima bansan acan na kwanaba tsaki yaja yana dafe kansa" yanzu zaabani ciwon kai wlh kallonsa yinma tayi " Ashe kaima ka bugu agoshi " eh Allah ma ya kiyaye " dota dagani na kawo miki abinci ko bakijin yunwa mik'ewa tayi kai ta daga " yinma ni natafi gun mummy rabona da ita tin jiya Tafiya ta fara ya Daka mata tsawa banza ta masa " yinma ya fa kamata ku mata bayani tabarmin yawo da igiyar aurena akanta yinma tace" my sin kayi hakuri Kafa San wanan magana sai Abbi da Papi zasu mata ai suda basusan meke faruwaba sai sun dawo zuwa yanma ko gobe zaayi maganar dota zonan juyowa tayi ta dawo gun yinma je ki dauko hijab akayan shaffah karki fita haka " yinma kuma hijab acikin gida haba dan Allah ta fada tana bubbuga Kafafunta kamar zatayi kuka tsareta yayi da mayatattun idansa dan yahango akwai rikici shida ita yinma tace" yi hakuri je ki dauko tafiya tayi, Kamar zatayi kuka ta nufi room din shaffah ta dauko hijab tasaka ta fito yinma natafi " to ganinan zuwa yanzu bata ga abokin fadanta murguda baki tayi taficewarta dabda zata fita taji anshakota zatayi ihu ya rufe mata baki da hannusa ya dauketa cak yanufi wata kofa wada zata kaisa part dinsa kai tsaye batare kowa ya gansuba yana shigowa parlon sa bai tsayaba ya haye bene sai dukansa take tana kuka saida ya shiga bedroom dinsa da ita ya direta Saman bed mik'ewa tayi ta cike da rashin kunya tana hararansa " wai me natsare maka arayuwa kabi yau ka takuramin gadon ya hayo ya kamota ya rungumeta yana sunsunarta dukan girjinsa ta take duk tabi ta rikice sai kuka take" dan girman Allah karabu dani wanan abun da kake bai kamataba ya haramata fa fuskarta ya kamo cikin shaukin sonta yazuba mata lumsasun idansa yana goga karan hancinsa saman nata yana tura mata hancinsa abakinta kai ta kauda tana kuka yakai bakinsa kunneta " my Ramlat ni ne kike gayawa magana haka dan Allah ya jarabeni da sonki fa kaunarku da Sauri ta kallesa ido cikin ido ta zabga masa harara ta ingijesa amma ta kasa kwantarta yayi ya mata rumfa da faffadan girjinsa ya shiga mata abinda ke sakata bacci amma ina saima haushinsa da takeji fashewa tayi da kuka tana dukansa " kawa girman Allah ka sakeni nifa ba yar iska bace zaka so kana gama jiki dani wlh ni bazanci amanar jawa ba harshesa yasa yana shanye hawayen fuskarta yana lumshe idansa Yana shafa kyakyawar fuskarta ya kama hancinta yana tsotsa gani tayi fa idan batayi maganin saba to zai takura rayuwarta itako batason alaka dashi ta tsaneshi tin jiya da yaci mata mutunci agidansa ta tsaneshi murmushi tayi ta Kara shigewa jikinsa tana turo baki tasanya hannuta saman fuskarsa tana shafa saman fuskarsa da yayi mutukar kyau hancinta ta zare abakinsa turo baki cikeda shagwaba tace yaya Abdallah ina my dear jawa cike da mamaki dakuma jin dadi ya Kara matseta yana kallon kyakyawar fuskarta itama shi take kallo lumshe idanta tayi ta cusa kanta a faffadan girjinsa mai fitar da ni'imataccen kamshi, murmushi yayi yana shafa wuyanta " jawa tana gida ko zaki jene mutafi yanzu dagowa tayi da kananun idanta tana murmushi cikeda sangarta tace" eh zanje nasan tamin fushi jiya ban mata sallama ba na tafi wai me ya sameni a hanyar zauwa gida har na kwana hospital kiss ya sakar mata saman lips dinta ya daga mata gira " ai wanan kaddara itace tayi sanadin hada auren da bazai taba mutuwaba baki ta turo shagwab'e tace" Ya Abdallah kabari ni. bana son kiss fa kwaikwayon maganarta yayi yana murmushi " yaune bakiso ko zunburo baki tayi zata fara kuka har idanta ya fara kawo kwalla " ya Abdallah ni ni banaso ta fada tana dukan girjinsa ta idea fashewa da kuka " Ya Salam to meye na kukan karkimin asara hawayen ki mai zaki yi shirunki my angel naji bakya so kallonsa tayi ta tsayar da kukan" Ya Abdallah ina my aljanina ina sonsa banza ya mata tamkar baijiba yana bubbuga bayanta kamo hannusa tayi tana murza tsakiyar tafin hannusa wani irin shock sukaji atare da Sauri ya kalleta gira ta daga masa tana murmushi kawai sai yaji Abu na masa yawo ahannu gashi ta rikesa gam Kafin ya kai dubansa har ta harbesa atsakiyar tafin hannusa kafin yayi yinkorin zare hannusa anata tamasa harbi uku Wanda jikinsa har ya fara rawa saboda azabar daya keji amma ya dake tana ganin haka ta janye jikinta ta sabko daga kan gadon tasa hannuta ta dauki kunamarta ta kallesa shekeke " wallahi Ashe da gaske maza bakuda ta ido yanzu soja ni ka kalli kwayar idona kace kana sona Nifa karuwace inji kai tantiriya mai yawo club kasha fada ka tsaneni badan gudun hakkin raiba da ka kasheni bushewa tayi da dariya tana tsalle tana rawa tamasa gwalo ta bude kofa tajuyo ina son daga yau Kada ka Kara kuskuran fadin wanan kalmar ko gun wata bare ni kai na jawa ne wlh ko labarin budurwarka naji to kasani sai na ilatata saboda ina taya my dear Dina kishi kuma wlh ni natsaneka bana Sonka bazan taba sonka ba kuma sai na hadaka da my Ahmed tinda bakada ta ido ka kalli kwayar idona kace kana sona yo mai zan dakai ni zuciyata ta Ahmed ce zaburowa yayi zai tashi ta tofa masa yawu daga nesa tana masa gwalo kuma idan ka isa kazo ka dakeni mugu yakaji allura gargajiya agaba ma idan kasake shiga harakata sai na maka wankin ido jawa tazama ta dan makaho takara masa gwalo ta fice da gudu tana dariya, soja ko zufa ta gama wanke masa fuska hannusa har yafara kumbura daket ya iya mik'ewa ya sabko daga gadon hajijiya na daukarsa yana bin bango ya sabko parlo wayarsa yaciro daga aljihun gabar rigarsa yayi dealing lumber nura bugo daya ya daga, " Dr please kazo yanzu kabiyo da Allura dafin kunama bai jira ya basa amsaba ya kashe wayar ya kwanta saman kujera ya lumshe idansa ko ina na jikinsa zafi yakeji " my Ramlat yanzu komai zakiyi saidai kiyi amma nasan hukuncin da zan miki nima, Dr nura ya shigo yayi masa allura kallonsa Dr nura yayi yace" yallabai ina kasami kunama hararasa yayi wanan ba aikin ka bane ka gama aikin ka dan haka zaka iya tafiya mik'ewa yayi yana murmushi " to Allah kawo afuwa sai anjima Ramlat tana fita direct part d'insu ta nufa dabda zata shiga sukaci Karo da safna ta kalli Ramlat " ah Zararra daga ina mata kenan yanzu kinsan gidanku cikeda mamaki ta kalli safna " safna wacece zararra ido safna ta zaro " my sister ba haka nake nufiba daga ina kike fa nake nufi murmushi tayi " daga gidan yinma nake hannu safna ta kama kamar abin arziki ta saka mata kunama kuma taki sakinta saida safna ta saki Kara ta saketa tana dariya " kinga aikin zararu aje aji da radadin allura gargajiya safna ko ina jikinta tsuma yake ta fashe da kuka ta nufi part dinsu,,, Ramlat shigewa part d'insu tayi tana dariya parlour tashigo tana turo baki yinma na zaune anty rahma ta kalleta cikieda farin ciki gunta ta nufo amma sai me ganin jaririya tayi wayo yarinyar takusa wata hudu zaro ido tayi tana zama kusan mummy " kai iyata me nake gani ko nayi gamone kalli fa jaririyar da baayi sunaba take zama kut rungumeta mummy tayi tana hawaye farin ciki" Allah na gode maka kallonta Ramlat tayi " nifa gaskiya ku fitar dani daga duhu bana gane wasu abubuwan haka yanzuma safna tacemin zararra yinma tace" babu fa komai ina kika tsaya wai" to yinma banazo fitabane wanan mugun ya... sai tayi shiru ta tashi ta shige dakinta sai taga duk ya canza mata wanka tayi ta cakare da kwalliya tasaka wata Riga amma bata kai kasaba black mai ratsin fari tayi mata kyau sosai kadan tasaki gashinta har gadon baya ta fesa turare Ahmed ya fado mata arai "Allah sarki my Ahmed Dina bari naje na dauki wayar Dadata, na kiraka wlh yau jina nake banida mutunci duk Wanda yashiga harakata to sai na tsira masa allura ta fada tana bushewa da dariya tana tsalle su malam mugu azalumi anacan anashan azabatuna gobema kashiga harakata wlh sai namaka allura gargajiya wai harda cewa yana sona saboda zabar ya rainani zakaci kaniyarka wlh kunamarta biyu a hannuta ta dora daya agaban Rigarta daya ahannuta ta fitowa, ta tabi kofar kitchen ta ficewarta saboda taga Matan gidan suna shigowa part din Dada ta nufa tafiyata take cikeda gadara tana wakar larabawa tana taba hannu tazo dabda kofar Dada taga wasu sojawa guda biyu sun zuba mata idanu murmushi tayi ta nufi gunsu tana Kada jikinta Sunaga gunsu tana nufi dayan ya fece shikuma dayan yayi nida bayajin kira saura maaikatan gida sun zuba musu idanu suga ikon Allah dan asaninsu matar oga ce to ya tafito ahaka ko halin larurane har ta iso gunsu dab dashi ta tsaya ta hura masa iska a ido ya kalleta gira ta daga masa tana murmushi " yadai yaron mugu ko na burgeka please aramin wayaka mana wlh idan ka hanani zan maka allura gargajiya kallonta yake ko kiftawa babu dan shi ba saninta yayiba bakon zuwane hannuta ta meka da niyar kamo hannusa tana dariya bari na baka tukuicin kallonan ta Dora hannuta saman nashi kamar daga sama sukaji karan Harbin bindiga dakarfi gaba daya gidan ya harde da Karan bindiga afirgice Ramlat tayi kan sojanan.... ✍🏼 R ummu fareesa ce😘 Bon Vendredi a tous R luv din kuce😍 ✍🏼✍🏼✍🏼 *?♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀* *?RAMLAT💖💖* *_?KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏼 Real Ladingo😉 yar mutan Niger🇳🇪 *Auzubillahi minalshedanir Rajim Bismillahir Rahamanir Rahim Ya Allah karaba duk marubuta da sharin masheranta Allah duk mai nufin wani da shairi ka mayar masa da aniyarsa dan Alfaramar Annabi muhammadu S. A.W* *Bismillahir Rahamanir Raheem* 🅿👉🏻6⃣9⃣&7⃣0⃣ ..." Ahmad ni zakuci amana kai da Shaffah, lallai duniya abin tsoroce " Ramlat ki saurareni basu miki bayanin komaiba ne. Kitt ta kashe wayar ta ajeta gefe ta rufe idanunta hawaye na zuba zabura tayi ta tashi ta fito, Parlour ranta amutikar bace idanuta sunyi jajur idan kamata kallo daya bazakayi fatan kumu kallontaba mummy ta kalleta" kekuma kedawa.? " mummy ina Papina.? " ya tafi gurin aiki me yafaru tunawa tayi tabar Abbi nanan aguje ta fita ta nufi part din yinma dedai kofar parlour tayi Karo da Abbi zai fita fashewa tayi da kuka rain ce Abbi ya kamota" hassana meya faru kamota yayi suka dawo parlour " Abbi dan Allah ina so ku aurawa Ahmed shaffah wlh natsanesa bana sonsa ni yanzu khaleel nakeso yau duk inda yake zan nemosa ayimana aure.?" Subahanallah wani aure Kuma za'amiki wayarsa ya ciro agaban rigarsa lumber Papi ya danna bugo daya ya daga" Hamza kazo yanzu bari aikin bai jira amsaba yakashe ya k'ira Abdallah yana dauka yace masa " maza kadawo yanzu kiran yan uwa ya fara harda mata Kafin wani lokacin duk sun hallara adakin taron harda Ahmed da iyayansa suna jiran tsoho mai ran karfe ya iso da sallama ya shigo ya zauna akujera girmansa " *ALHAMDULILLAH* Dama nasan ranar nan natafe Ramlatu zonan mik'ewa tayi tanufi gun tsoho dede inda Ahmed yake zaune tabi da gangan ta take masa Kafa cikeda mugunta amma ya daure yaki ko kallonta gudun fadawa halak ta isa gunsa ta zauna " yauwa inaso ki bani hankalinki nan duk abinda kikaga ya faru da mutum to akwai kaddarasa auranku da Abdallah Allah ya kaddara ta wanan hanyar kadai zai faru dan haka bazanja da ikon Allah ba shiyasan mai ya boye a auranku labarin abinda ya faru da ita gabaki daya ya kwashe ya fada mata har auransu da Abdallah yana kawowa wajan auransu da soja ta Dora hannu akai ta kurma ihuu " wayyo Allah kin kasheni, Shikenan tawa ta kare dukawa tayi gaban tsoho tana kuka kamar ranta zai fita dan Allah kamar yada kuka daurashi kusa ya sakeni yanzu agaban kowa tinda dama larurace tasa to Alhmdllh na warke kuraba aurenan dan samun kwanciyar hankin kowa.? ajiyar zuciya ya sabke " da hakan nayanke idan kin dawo haiyacinki kin nuna bakyaso Araba amma yanzu Najanye wanan kodiri hakuri zakiyi ya kalli iyayan Ahemd inaso kukawo abinda ya sauwaka nanda kwana biyar gabaki daya su uku zaayi biki zasu tare agidan mazajensu ya kalli Hamza ina so ka tsawatarwa yarka wanan aure ba na Saki bane dan haka na sallami kowa ku koma baking aikinku mik'ewa yayi ya fice, Birgima tafara tana ihuu" wallahi bana sonsa na tsanesa bazanyi zaman aure dashiba tazama tamkar nahaukaciya ran anty rahma yayi kololuwar baci ta nufi gunta tashiga jibgarta baji ba gani yinma tazo ta kwaceta ta jata suka tafi shashanta jawa nabiye dasu ita abinma dariya ya bata suna Zuwa yinma tashiga lalabata tayi shiru cikin kuka tace " yinmata kinga amun auran dole ko dede lokacin soja ya shigo ya zauna kusan jawa " ke bakitaya bada hakuri.? murmushi tayi " ai sonake sai ta huce yanzu acike take yinma takalesu" nifa banason dibar albarka wato jawa harke zaki biye masa ko.? Kanta ta sada " yinma yi hakuri bakomai naceba Ramlat ko kallo basu ishetaba kukanta take mik'ewa yayi" yinma Allah ya bada ta mai bara jawa rakani mana mik'ewa tayi tabi bayansa yinma ta kallesu " hamm zakusani ne wlh dota kiyi hakuri kuma iyayanki biyayya kinji nasani baki sonsa kitare agidan na koya miki dubara da zai rabu dake kinji cikin sauki kawo kunneki kiji rada ta mata .? dagowa tayi" dagaske yinmata kai ta daga mata " maza tashi kije kiba mummy hakuri kin bata mata rai dayawa mik'ewa tayi tana dariya tatafi yinma kiran wayar hajiya lallah mai gyaran Amare tayi ta sheda mata komai take tabaro niger ta Zo za,ayi bikin yara uku Family buzun bagaiyyah, akofar parlour ta gansu atsaye jawa ta rike hannusa tana magana" wlh my love cikina ciwo yakemin hannusa ya Dora saman cikin " ayya babyna kabi momy asannu rabawa tayi zata wuce jawa tace" my love ina zuwa murmushi ta sakar mata" my dear wlh wanka zani nayi Zan dan fita shan iska ko zakine ai baisan lokacin da yasaki jawaba ya kamota ya hadata bango " da izinin ubanwa zaki fita da igiyar aurena.? Hannusa ta wawura ta gantsara masa cizo ta ingijeshi tana huci " wlh wahainiyarka ta kiyayi ramata zan kirta maka rashin mutunci karubuta ka aje ranar da zanshiga rubeben gidanka ranar bazan kwana da alkakai din aurankaba kai ko kunya bakaji ka kalli idona kace ni matarka ce nama kama da auran irinku bazawaran maza tsaki taja ta kalli jawa tayi murmushi " my dear Na tafi na shirya nufota yayi ya kamata da gudu ta fice hushi ya kama jawa ta kallesa" my love kayi hakuri zata hakura murmushi yayi ya lakaci hancinta" na gode jawa da kulawarki gareni rungumesa tayi tana murmushi " bakomai mijin mace biyu janyeta yayi " ok na koma gun aiki sai dare zanzo na daukeki kilura da yarinyana tana fita ki kirani kai ta daga masa ya fice tadawo parlour ba kowa ta shige dakin shaffah ta iske tana waya tayi kwanciyata Ramlat nazuwa part dinsu aparlo ta iske mummy da su anty maimuna" lah momyna yaushe kikazo wlh ban gankiba.? " ai dole zanzo naga dotana zuwaira tace" au ni bakya tank ko " mamana yi hakuri duk na ganku yanzu " Alhmdllh kam tinda Allah ya baki lafiya gaban mummy ta tazo ta tsugunna " mummy kiyi hakuri karkiyi fushi dani kiyafemin ni yanzu na shiryu nafasa na yarda murmushi tayi cikeda min dadi" yauwa hassana yar Albarka na yafe miki rungumeta tayi tana dariya" nagode mummy tashi tayi ta nufi bedroom d'inta ta fada saman gado ta fashe da kuka" wlh natsaneka soja sai na gasamaka aya ahannu sai ka rabudani ta Dole mai zanci da sauran wata wlh Allah ya kiyaye ni miji sabo dal nakeso Aledarsa ba bazawariba dolema ka sakeni bana sonka Natsaneka Dole ma my rabu Wuni guda cur har dare Ramlat tana daki taki ta fito bakin ciki nacinta saida papinta ya lalabata ta fito taci abinci kadan idanuta duk sun kumbura nasiya yayi ta mata har ta sabko soja bai sami damar zauwaba sai karfe 9:00pm na dare yazo ya dauki jawa suka tafi gida jawa yauma tayi iya kokari tasa Abdallah farin ciki sosai sun gurji junansu ************ ****** ************ *Bayan kwana uku* Masha Allah yan mata sai gyarasu ake cikida da wajansu musamman aka dauka hajiya lallah tindaga maradi Niger sai bakan musu magani ake da musu tusmin ciki da waje sunyi kyau mutika sunkara fari Ramlat ko duk ta rame saidai ta Kara kyau sosai Tin daga ranar da tasan matsayinta agun soja ta boyewa Abdallah ta fasa zuwa part din yinma da Dada amma yanzu bata batasa kananun kaya in a bedroom dintaba ta to she duk wata hanya da zai sa su hadu barema ya ganta jawa ko tana kokarin janye hankalinsa daga tunani kuma tayi nasara sai zuba luv suke kamar ba gobe duk da zuciyasa na gun Ramlat yaune ake kawo kayan su ukun Nabeela Ramlat Shaffah gobane kamun Amare amma duk basuyi gaiyyaba saboda tsoho ya saka abin da gagawa da misalin karfe biyar ya marece aka kawo kayansu Dama na soja tinda safe anty Saudat suka kawo aka ajesu akewayan yinma masha Allah Abdallah ya kashe nera ba karya akwati set uku shake da akaya Ashe tin ranar da aka daura musu aure da Ramlat yasaka akayo masa odarsu babu abinda babu tsayawa Zane bata lokacine dangi sai son barka suke Nabeela akwati set biyu itama Tasha kaya shaffah ma set biyune kaya kamar baaso aka zuba mata yan uwa sai murna suke yara sunyi goshi mamah sai zaro ido take ta matsa jikin anty maimunatu " wai maimuna duba kiga kayan Ramlat jawa ko rabinsa bata samuba.? " yo sai mi ko bakiga yada mata sauran yazoba ranar daurin auransa da watane har ankai kaya kuma ai duka 'ya'yan mune wlh Asiya kiyi kokarin tuba tin Karin lokacin ya koremiki wlh yaya munnir ya gamamu da jaraba mik'ewa tayi tabar mata gun jawa nagefe azune Ashe ta gansu saidai bataji mai takecewaba ta matso jikin mamh " mamah lafiya naga kamar momy na fada badai kayan sunyi kadanba dan kinsa my love Dina yar gaban goshin momy ce.? Tagumi tayi" wlh kingafa cewa nayi kayan sunyi yawa ke ko rabinsa baki samuba shinefa shiru tayi ta canza fuska mamah na ganin haka tayi murmushi a boye, amma fa kuyi hakuri ganinayi dukan ku yan uwane bai kamata Ana banban ciba saboda gudun fitina zuwairat ce ta hangosu ta nufi gun " ke jawa me kike cikin manya maza tashi shiga fun tan uwanki mik'ewa tayi jikinta yayi sanyi tashiga dakin Ramlat suna zauna zamta tayi safna tace" ah uwar gidan soja yadai " lafiya kalau my love ba magana.? " wlh banajin dadine shiyasa kika ganni haka wanan jarababban auran saifa na kashesa ina dalili " haba my love mijinamu ne jaraba " dalla can kece kike hauka akansa baniba yoni ko maza sun Kare mai zan dashi sauran me zan da bazawari safna bushewa tayi da dariya tana taba hannu " wlh sister bakida mutunci " ai bakiga komaiba safna kibari sai jibi a gun Dinner din da suka hada shida samari ta kalli shaffah da ta zuba mata ido gira ta daga mata yadai yan mata.? " ai gani nayi bakisan da mahasadaba shiyasa kike wanan wasufa dariya farin ciki sukeyi safna na shirin magana taji zuciyata na tashi ta Mike kenan amai ya kubuce mata tarika kwarara amai Ramlat ta shaky har wuya" ke dan uwarki ki rasa inda zakiyi amai sai adakina ku tashi mu fita kina gamawa ki gyaramin dakin parlour suka fito lokacin jama'ar sun rage ta kalli mamh " mamah safna fa nacan na fama da amai kije ki dubata saudat ta nufi gunta har ta gama ta riketa soka fito anty zuwaira ta kora mata ido abin ya bata mamaki saboda ko makaho ya laluba to yasan safna cikine da ita saboda har ya dinguro ba kamar jawaba da kwata kwata bai fara fitowa ba " safna zona zauwa tayi ta tsaya meyake damunki jameela ma ta gane safna cikine wai ba magana nake dakeba " umma shawarace ke damuna " yau rabonki da ganin Al'ada " baifi wata uku ba zuwa hudu mamah mik'ewa tayi " muje namiki jiko " ke Asiya wlh kinyi asara arayuwarki yarki na dauke da ciki tsawon wata hudu bakida labari idanu ta zaro " wlh karyane badai safna ba kawai kin shirya cimana mutunci agama jama'a " ai kuwa yanzune tinda kin ragada kin bata mana sunan zuri'armu ke dan uwarki waye yayi miki ciki " wlh umma banida ciki ni bansan mayada akeyin cikiba " ok yayi wayar dake hannuta ta k'ira wata lumber bugo daya ya daga " yau Abdallah kazo yanzu akin gagawa ya samu karfa ka wuce yan mintoci kitt ta kashe yanzu zatayi bayani....✍🏼 Kuyi manege banajin dadin jikina wlh Rahma ce ummu fareesa😘 ✍🏼✍🏼✍🏼 *?‍♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀* *??RAMLAT💖💖* *_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏼 Ladin'go ikon Allah yar mutan Niger🇳🇪 *Bismillahir Rahamanir Raheem* 🅿👉🏻6⃣7⃣&6⃣8⃣ ...gabaki dayan sojawan sukayo inda sukaji karan bindigar da Abdallah ya harba sauran jama'ar gida kowa ya boye Abdallah ya nufi Ramlat gadan gadan tana shirin fadawa girjin sojanan da Sauri ya fizgota ta fado samansa yana hushi ya wanka mata Mari ransa abace ko ganin kirki bayayi yana rike da hannuta yama sojojin da suka zo suna tambayar abinda ke faruwa nuni ya musu da ido kama sojanan sukayi shikuma yaja Ramlat da hannu daya hannu daya rikeda bindiga tana tirjewa " dalla malam ka sakeni ni wai kai wace irin jarabace haka kabi ka takuramin ka takurawa rayuwata harda dukana Allah ban yafeba sai na Rama part din Dada ya shiga da ita janta yayi har parlo cikin sa,a ba kowa a parlon wuragata yayi kan kujera yana huci yaje ya rufo kofar parlon yashiga dakin Dada ya dauko katon hijabi yazo ya kamata ya gyara mata gashin kanta yahadadhi gu daya ya kolleshi fur takiya ya saka mata hijabin Kallonsa tayi cikeda tsana tace" wai kai meye nufinka meye hadinka dani Kafa wuce makadi da rawa banza ya mata yajata da karfi ya saka mata hijabin kallonta yayi yana magana tamkar bayaso saboda tanaso ta bashi ciwon kai "my Ramlat kifa bi asannu ina nan yada kika sanni zan aje so na hukuntaki, Baki ta murguda" wlh nima ashirye nake muzuba ni da kai aga mai cin nasara dan haka ba ruwanka dani akamen zaka sakamin hijab saikace wata matar aure ai ko my Ahmed bazai matsamin hakaba damkota yayi ya buge bakinta ban yafe ba wlh mugu kuma yanzu na daina tsoranka ko mai zakamin yo da ka harba bindiga wa zaka tsorata kansa ya dafe saboda bayason hayaniya tayi yawa gazafin cizon kunama bai barsaba kunamar hannuta ta Dora saman rigarta ta fara tafiya tana magana" kaci bashi biyu ban mantaba zan ramane matsoraci yau ka kasa Rama abinda na maka ko kofar ta murda taji arufe dawowa tayi Ta marerece please dan uwana budemin kofa na fita ni yau banason tashin hankali murabu lafiya banza ya mata yayi kwanciyasa matsowa tayi kusansa ta sunkuya gabansa kamar zatayi kuka ta kamo hannusa dan Allah babban yaya budemin kofa kaga mutane yanzu abin tsorone idan akazo aka isko mu rufe kofa sai amana fassara daban kallonta yayi Ya janyo hannayenta ya Dora saman kansa " please my angel ki barni na huta wlh kin cazamin kai yanzu haka kaina ciwo yake kuma wlh duk kece sila kifa kiyaye karki ga ina binki, asanu zaki shigo hannu gun Dressing din goshinsa ta shafa ya Abdallah me ya sameka ta fada kamar zatayi kuka ta janye hannuta tana dariya wlh Allah ya Kara da Sauri ya kalleta " ni kikecewa Allah Kara, kenan in mutu ma ba ruwanki, cikin shagwaba tace" to ai kai ka tabani shiyasa na Rama hannusa ya meka mata Kalli yada hannuna yayi murzamin har yanzu zafi yakemin baki ta murguda " naki bana murzawa dan me kaci zalina kuka ta saka masa ni dai katashi ka bude min kofa Allah yunwa nakeji zanje naci abinci " ok muje ni karki cikamin kunne da hayaniya wayarsa tayi ringing screen din wayar ya duba sunan jawa ya gani picking yayi " hello jawa ya kk yi hakuri ganinan yanzu wanan kanwar taki. ce ta ta caza min kai rikesa tayi tana marerece fuska " please my brother bani mugaisa da my dear kitt ya katse kiran anki abayar din ba yanzu kika gama fitsareni ba kallonsa tayi cikeda tsiwa " kar Allah yasa kabayar din danma kaci arzikin zan taba wayarka da hannayena masu albarka kai ya girgiza ya nufi kofar Ya Abdallah kabani Aron wayarka zankira my Ahmed " ubansa zaki kira bashiba ido tazaro " wlh badai ubansa ba Tab dijan ya nake yada azagarmin miji ai wlh sai inda karfina ya kare shakota yayi ya gamata da bango " kisan abinda kike kar na ilataki Mara kunya wlh zaki Sanine ido cikin ido take kallonsa babu tsoro abin ya basa mamaki " kayi duk abinda zakayi kai ka yada azagi jawa zakaji dadi Dole zan hukunta Wanda yazagi tauraron zuciyata matseta yayi abango ya buge mata baki ya tsareta da mayatatun idanunsa yanaso ya Dana mata tarkon kaunarsa da yake gani abaya amma taki fadawa sakinta yayi ya bude kofar" oya je kici abincin tsaki tayi ta ficewarta murmushi yayi" zaki Sanine yarinya fitowa yayi yanufi mota security ya bude masa yashiga driver yaja motar suka tafi part dinsu ta koma da jama'a cike suna tashigo wa parlon ta shiga da katon hijabi sai kallonta suke kusan yinma Ta zauna "yinma wlh yunwa nakeji fa "to tashi muje kici abinci mamah ta kalleta" daughter ba gaisuwa lallai yau harda hijab kikasa diyata kin kyauta wai harbin menene naji kallonta tayi" ayya ina Asiya ai ban gankuba kinsan idona bai ciki ganin ire Iran kuba kuna lafiya ko ya safna ince dai tana lafiya wlh kinaga dai yau harda hijab na saka tarbiyyar kice da kika min har yanzu nake anfana da ita harbiko daga fagen yaki na fito kunamunta guda biyu ta gyara musu zama saman rigarta mummy ta mata dakuwa " ke hassana wlh ki rufenmin bakinki ki San inda kika shiga da wanan abun " to mahaifiyata uwa ta gari nayi shiru kuma zan kiyaye yinmata ki tashimu tafi yunwa karta min illah saude tace"ah ni saude Ramlat baki ko jin kunya surukarki ido Ramlat ta zaro ina take har yanzu akwai ta kenan ai kinsan ke na biyo karshen kunya kiyifa hakuri bansan kin Haifi dan da zaki auraminba nake yawon gulma bara na shiryu karki fasa auramin my surukata, yinma ta kama hannuta suka fice tana mita Allah yinmata da kin bari na tsula musu tsiya kadan, Kallifa yau da makaman Yakina nake yawo kallonta tayi taga manyan kunamu guda biyu agaban rigarta sakinta tayi my dota nicefa dariya tayi " haba yinmata ai kedin tawace wlh ko ahnnukin na baki bazasu cutar dakeba murmushi tayi ta kama Hannuta suka cigaba da tafiya motar da ake tuka Dada ce tashigo" lah yinma Dadata" Ashe batana shigewa ciki sukayi" eh sun fita gari suna shiga yinma ta hado mata abinci ta baje saman carpet tanaci tana surutu " yinma kinsan babyn mummy wlh tsoranta nake kiji jaririya baayi Sunaba ta zama dirkekiya har ta fara zama dariya yinma tayi" dota baki rabo da shirme tana gamawa taje ta wanko hannayenta ta zauna kusa da yinma ta Dora kanta cinyata" yinmata bari nayi bacci kadan" to yimaza kiyi abinki tana shafa mata kanta suna hirasu har bacci yayi awon gaba da ita, )))))))))))))) )))))))) ))))))))))))) Lokacin da soja ya isa gidansa a parlour ya tarda su azaune da Saudi jawa ta taresa su shaffah naganin haka suka nufi dakinsu hannayansa ya ware mata ta fada ta fashe da kuka" my love ina katafi tinda safe ina kiranka haka dauka janyeta yayi ya kamo hannuta suka karaso saman kujera suka zauna ciwon goshinsa ta Dora hannuta tana kuka" my love menene ya sameka " ai ban wani jimuba kibar kukan hannusa ya zura cikin rigarta yana shafawa ya babyna jikinsa ta fada" yana lafiya tashi muje kaci abinci mik'ewa yayi da ita ajikinsa ya dorata kafadarsa saida ya kawota har kan dining ya ajeta tayi serving dinsa kasancewa bai fiye cin shinkafaba kadan yaci yaci dambun nama sosai tana masa dariya kai yayana kafayi lodi girgiza yayi ya Mike " muje kimin wanka wlh agajiye nake kanwarki ta fiye fitina da neman rigima " ayya my love Allah bata lafiya muje to tafiya sukayi ta temaka masa Yayi wanka ya tafi masallaci yana dawowa ya shirya cikin kananun kaya yayi kwanciyasa itama kwanci tayi kusansa kallonta yayi zakiyi baccine kai ta daga masa janyota jikinsa yayi " to oya yi baccinki dariya tayi yaja musu blanket " jawa Ramlat ta sami lafiya ta dawo Normal da Sauri ta rikesa " my love da gaske kake" eh da gaske fashewa tayi da kuka ta rungume soja kamar ta koma cikinsa da Sauri ya janyeta " ban ganeba bakiso ta warkeba ne komai kike kuka cikin sauri ta Kara fadawa jikinsa" wallahi my love farin cikine yayimin yawa yar uwata ta warke dan Allah muje ka kaini na ganta yanzu ko hankalina ya kwanta Kara matseta yayi jikinsa yana bubbuga bayanta " yi hakuri jawa yau banajin dadin jikina gobe nasan Dole zaakiramu kiyi hakurin gobe yanzu na shigo kenan ba inda zani ririkeshi tayi tana shafa bayansa ta Dora bakinta saman Nasa tana tsotsar lips dinsa kallonta yayi Yana murmushi " bakinta ta zare " yayana ina Sonka dan Allah karka barni ta fashe da kuka baice mata komaiba ya Kara hade bakinsu Abu yayi nisa har aka shiga babbar haraka saida akayi kiran sallah la'asar suka sararawa juna sukayi wanka ya tafi masallaci a parlour ta isko su shaffah suna kallon Tv zama tayi tana murmushi nabeela ta kalleta " anty ya naganki sai murmushi kike " uhum ba komai kawai jin dadine Ancim da Sauri ta fito daga kitchen " hajiya gani " yauwa kice inna talatu ta sambado miki danwake kar fa asamai dayawa" to bara namiki " ok yi Sauri wlh yunwa nakeji, tamkar banci komaiba da Sauri ta koma kitchen shaffah tace" anty duk lodin da kikayi dazu " babynku bayason yunwa duk ba wain mugun ci nakeba " anty mufa gaskiya yau gida zamu marerecewa tayi " please ku bari sai gobe mutafi tare" gaskiya ah ah my sister zatayi missing dinmu gasji bata yada Da kowa saini" ok bari yazo zan fada masa hirasu sukaci gaba dayi har aka kawo mata danwaken ta tanaci suna hira soja yashigo da sallama ya zauna kusa da ita ta kallesa tana murmushi " my love bismillah " jawa nafa hanaki cin abunan kullum " yi hakuri zan daina su shaffah gida sukeso su tafi kallonsu yayi " yanzu zaku tafi " eh " ok kushirya yanzu zansa akaiku mik'ewa Sukayi suka shiga su shirya " yayana na fasa kaga na cire hannuna murmushi yayi Ancim ta kirawo ta dauki sauran ta tashi taje ta wanke hannuta ta zauna kusansa" yayana bazaka fitaba yau kenan " eh ina gida ta shaffah suka fito da jakarsu ya Mike suka fito jawa ta saka hijab ta biyosa lokacin har sunshiga motar ta karasu " ku gaida kowa da kowa sai nazo gobe, direba yaja suka tafi suko suka koma ciki, suna zuwa gida kowa part dinsu ta nufa ------------------- ------- ------------------- lokacin Ramlat tana part din Dada tana zuba mata tabara " Dadata baki shaba dariya mairan karfe ya kalleta" to bamu musha dariya " dazu da rana ne nida yar gidan Asiya gulma kunsan mai tacemin wai zararra aikuwa na tsira mata allura mai dauke da sinadarin azaba " ke Ramlatu me kikawa safinatu Dada tace" wlh kunama ta saka mata ahannu " Ramlatu kirika hakuri da fan uwanki kusansa ta dawo tana dariya " wlh inada hakuri sosai tsoho ai inda bana hakuri to ai abin da yafi haka ba ita dayaba na tsirawa harda Mara kunyar sojafa " ke Astagfirullah karki, Kara zaki hallaka " ikon Allah mik'ewa tayi nikam yau tinda sai bakuyi dani nayi gaba saboda nagayawa wani kucaki magana zan hallaka Tab Dadata bani Aron wayarki zan kira my Ahmed " ke ni bazaayi haka daniba jeki tafi ni bana baki wayata Kafa yi kokarin Tara iyalinka amata bayani dariya tayi " to my dadata nidai bana fushi daku na tafi zan dawo ficewa tayi dabda zata fita sukaci Karo da shaffah akofa da safna rungumeta shaffah tayi tana dariya "wayyo my sister naji dadi wlh yaya bai fadamin da tin tini nazo nabeela ma rungumeta tayi tana kuka kallonsu tayi " oh ni Ramlat inaga Abu iriri agidanan sakinta sukayi ta kalli safna ta fashe da dariya" yadai yan mata ya kike, " please sister kiyi hakuri ki shaffah min hannuna wlh har yanzu azaba yakemin duk da amun alluran ta fada tana kuka" ai bazai saukiba ayau Allah ban shafa miki Jan hannu shaffah tayi suka tafi da nabeela na dariya tabi bayansu safna ma binsu tayi har part dinsu Ramlat suna shiga safna taje gun anty rahama tana kuka"mummy dan Allah kice ta shafamin hannuna Wlh zafi yakemin " me tamiki " kunama ta doramin " ke wlh bakida da kirki yar uwarki kika zalumta zo maza ki shafa mata hannu ko na saba. miki baki ta turo" mummy dan bakisan Mr taminba " eh tayi zauwa tayi ta tsaya" kawo hannu badan halinkiba beka mata hannu tayi Ta shafa ai kamar an Kara azabar " wayyo mummy ta karamin wata " wlh karya take ni shafawa nayi " kiyi hakuri ai zai bari tinda ta shafa miki, bedroom dinsu ta shige shaffah ta biyota sukaci gaba da hira amma bata mata zancan komai Ba saboda yinma ta hanata,,, har dare soja na gida bai fitaba gashi yanaso yaga Ramlat ko yaji sanyi aransa amma jawa duk tabi ta shige masa ba yanda ya iya haka ya hakura sanni idan yajema ba abin arziki zai hadasuba haka ya hakura har lokacin bacci yayi suka kwanta amma bai mata komai ba saboda kwata kwata hankalinsa agun Ramlat Asuba ta gari *********** ****** *********** *Washe gari* Bayan sunyi sallah asuba bacci suka koma sai karfe takwas da rabi suka tashi yace mata ta shirya ya kaita gida daga can ya wuce gun aiki cikin kakin sojoji ya sharya tsaf sai zuba kamshi yake yana tsaye gaban mirror yana tace kwantacciyar sumasa baka wuluk sai sheki take ta fito daga bathroom daure da towel ta karaso ta rungumesa ta baya tana dariya murmushi yayi Ya kalleta ta madubi " ya dai ko na miki kyau ne " eh wlh sosai kazama saurayi juyo da ita yayi " au da tsohone to yi Sauri ki saka kayankin mu tafi wardrobe dinta ta bude ta zaro abaya dogowa baka mai ratsin blue ta goge jikinta ta shafa mai ta saka ta yane kanta da gyalen rigar ta fesa tayi murmushi " bakace nayi kyau Ba hannuta yaja suka fito man dinning suka nufa yaja kujera ya zaunar da ita shima ya zauna tea ya hada yasha " oya kiyi breakfast my tafi ko natagi bakizuwa itama tea ta hada ta fara kenan cikinta ya wuntsula ta Mike da guru ta nufi toilet Tana ta kwarara amia kamar ta amayar da hanjinta rikota yayi yana mata sannu ta gama ya wanke mata fuskarta ya daukota cak ya nufi dakinta ya kwantar da ita saman bed ya zauna ya Dora kanta saman cinyasa hawaye take tana rike dashi " sannu jawa baiwar Allah babyna na baki wahala ko kai ta daga " ok nagane baki son Shan tea yana yawan Saki amai ko kai ta daga " eh yayana yanzu danwake kadai kemin dadi tana Kara shigewa jikinsa kanta ya shafa " to zaamiki mutafi gida ko zaki zauna " ah ah mutafi mikar da ita yayi ya dauke ya ajeta akasa yaja hannuta suka fito ya yafa mata gyalenta ya kirawo inna talatu " muntafi gida ku kula sosai aba maaikata abincinsu " to adawo lafiya Allah ya bata lfy fitowa sukayi yana rikeda hannuta har suka fito harabar gida security dinsa ya bude masa mota suka shige yaja motar kwantar da kanta tayi saman kafadarsa yana mata sannu har suka zo gida motar nayi parking ya bode ya fito itama ta fito suka jera har part din yinma da sallama suka shigo duk suna dinning suna dinner " zauna bari nasaka amiki danwaken ko kai ta daga tana murmushi gunsu yazo yaja kujera ya zauna yana gaishesu Ramlat tana zuba zuba da tagansa tana tsaki tayi shiru yinma tace" ina kabari dotana " ai tare muke gatanan a parlour danwake take so " to bari ahada mata" tabawa da saurita karaso " yauwa ki hada danwake yanzu dafatan kawai komai ko" eh hajiya akwai " to je ki hada kai bazakaci komaiba ko kaci agida " eh naci Abbi ya kallesa " to kayi kokari kazo da zaran anyi sallah la'asar " to zanzo mik'ewa Ramlat tayi yinma tace" my dota badai kin koshiba baki ta turo" Allah yinma ni abincin ya fita raina na koshi dariya Abbi yayi " hassana iyayan rigima dariya tayi ta nufi parlour dogowar rigace ajikinta kalar ruwan goro amma ta dan kamata yau ta daure kanta da dankwalin rigar azaune ta isko jawa tana murmushi ta nufota Ta fada kusanta tana dariya " my dear I miss u kwana biyu jinake kamar na shekara rungumeta jawa tayi tana dariya " my love congratulation nayi farin ciki sosai da samun lafiyaki dariya tayi" kai my dear saikace na shekara jiyanefa kawai ido jawa ta zaro har zatayi magana sai ta kyale Abdallah ne yashigo yana waya, ya zauna kusa da jawa Ramlat ta sakin jawa tayi kicin kicin da fuska ta Mike " my dear bari nazo " to karki Dade murmushi Tayi ta shige dakin shafa tayi kwancinta tana Jan tsaki " kuji iskanci ko ina sai ya Nuna matarsace aikin banza aikin wofi ni natsaneka ko zama inda kake banaso wayar jawa ta dauka dake aje saman bed tana dannawa kawai taji mutum ya rungumeta ihuu ta Saki tin karfi yayi Sauri ya had'e bakinsu ya kamo harshenta yana tsotsa ido ta zaro ta gantsara masa cizo mai shegen zafi kuma daidai kan najiya ba shiri ya Saki bakinta fashewa tayi da kuka wallahi Idan bakayi wasaba sai nakai ka koto Allah da gaske nake wanan iskancin har ina kai meye nufinka akaina so kake ka batamin rayuwa kokuma yada ka fada ni karuwace iskan cinne zakayi dani matseta yayi yana shafa santala santalan cinyoyinta yana lumshe idanusa harshe yasa yana shanye hawayen fuskarta cikin wata irin murya mai cikeda shaukin so yake magana ahankali yana gova fuskarsa saman tata" my Ruhina banace ki daina zubarmin da hawayenkiba bakinsa daidai kunneta my angel I love u more please kirage tsanata haka wlh ina cikin wani hali ina mahaukacin sonki da kaunarki please karki barni inshiga wani Hali ta dalilinki tsaki taja tana dukansa ta zama kamar zarara ta fizge jikinta ta sauko daga gadon ta dauki wayar shaffah" Allah idan kanaso ka mutuma ba ruwana sai me aikin banza kawai kuma kasake shiga harakata kagani wlh ni sai nayi karanka koto abinmin hakkina mik'ewa yayi ransa amutikar bace " ni kike gayawa magana haka barito nayi mai gaba daya naga karya taki " an maka din mugun banza ta Allah ba takaba mu hadu akoto ta zuba da gudu taci saa a parlour ba kowa sai jawa da shaffah ta tsaya tana maida numfashi taci gaba da tafiyata jawa na mata magana bata tsayaba ta ficewarta hawaye tab fuskarta jawa tayi murmushi " kanwata rigima my love ya tabota ko,,, direct part Dinsu ta nufa tana zuwa ta shige bedroom dinta tayi kwancinta tana maida numfashi.wayar shaffah ta dauki ringing kallon screen din wayar tayi lumber ba suna " lah na tuna bara nayi kiran mijina musha hira ko waye wanan picking tayi ta Kara akunne zatayi magana abinda tajine yasa ta dauke wuta diff..... ✍🏼 Rahma Ummu Fareesa😘 R luv dinku ce😍 ✍🏼✍🏼✍🏼 *?HATSABIBIYA🤷🏻‍♀* *💖RAMLAT💖💖* *?KAINUWA WRITERS*✍🏻 *?ASSOCIATION🤝🏻* Story & written by ✍🏻 Real Ladingo😉 *Duk wace taturo min sako taji shiru afuwa wayata tasami matsala hawan jini ya kamata manyan likitocin duniya 🤣sunyi kwakwaran bincike sunce abata kwana biyu zuwa uku har jinta yadawo daidai yanzu haka bana cikin kowani grp inama kowa fatan Alkhairi* *Bismillahir Rahamanir Raheem* 🅿👉🏻7⃣1⃣&7⃣2⃣ ....." Dan Allah umma kuyi hakuri kar soja ya kasheni..? " Rufemana baki Mara mutumci ai mu kin gama damu tunda kin bata mana zuri'a " gaskiya cin fuskar yati yawa tayaya safinatu zatayi ciki Ramlat tazo gaban Safna tace" safna da gaskene abina aka fada mummy ta Daka mata. Tsawa " bacemin da gani ficewa tayi tana turo baki " ni natafi gidan dadata 🤷🏻‍♀can ta matse muku zatako daku amma na tausaya miki wlh Cikin shege ina tayaki bakin ciki gaskiya da nasani wlh bazan miki allura gargajiya.ba Daidai kofar get sukaci Karo da Abdallah tana surutu batasan ta buge saba riketa yayi" Amaryata ina zuwa was kika tabo aka kirani Dan has an kekadai ce kesakamu ciwon kai " dalla malam sakarmin jiki kuji kai kin sakinta yayi kafa sakeni ko na kirtamaka rashin mutumci" buge mata baki yayi" wlh idan bakiyi wasaba zan daukeki akafada yanzunan naje part Dina na koyamiki hankali kisan kalmar da zaki fadawa mijinki Saboda gudun fadawa halaka baki ta murguda murmushi yayi " ina jawata da Sauri ta kallesa, karfa suka hada ido ta janye idanta " tana cikin cikina ko tinda tare Muke yawo cashew tayi da kuka wlh kasakeni janta yayi suka shige Wani lungu ya rungumeta ya kamo fuskarta yana shanye mata hawayen fuskarta kin yada tayi su hada idanu cikin wata irin murya yayi magana" my Ramlana ina sonki sosai kin Kara kyau sosai mai gayran jikinan sai na bata kyauta ta musamman amma kin rame bakya cin abinci ko please ki aje rigimar nan nafa san kina sona baki ta turo tana dukan girjinsa ta fashe da kuka" wlh ni bana sonka na tsaneka mai zan dakay ni sai saurayi da Sauri ya had'e bakinsu ya tsareta da idanunsa mai rikita yan mata Yana bata zazafar sumba mai tsayawa azuciya dukansa ta fara tana cizonsa amma yaki sakin bakinta har yayi nasara kashemata jiki tayi lamo agirjinsa tana lumshe idanta hannusa daya ya Dora tsakiya bayanta yana shafawa ahankali Har ya dawo wuyanta yana murzawa yawunsa ya shiga juye mata abaki bata San lokacin da ta fara hadiyewa ba idanta arufe ririkeshi tayi tana tsotsar harshensa shima nata yake tsotsa yana shashafata zare bakinsa yayi ya mayar kunnata yana lasa cikeda shagwaba tace" my sojana " uhum my Zumana Kara rungumarta yayi hannayenta ta sakalo wuyansa tana sonyin kuka " my Ramlana menene na kuka bakinsa ya mayar cikin nata sukaci gaba, da tsotsar juna wata irintsotsa take masa maisa ka zauce nantake hajiyarsa ta fara harbawa bakinsa ya zare anata ya kamo fuskarta suna kallon juna cikeda shaukin junansu " my angel muje part Dina mu morewa junanmu wallahi nidake munason juna fiyeda tunanimu Cak ya dauketa ya fara tafiya da fargigit tayi ta kwarara ihuu " wlh saukeni ni ba yar iska bace kuji mayaudari yama akayi ka janyini nan dadagewa tayi ta ganzar masa cizo awuya saboda azabar zafin dayaji Baisan lokacin da ya sabkota ba da gudu ta zuba " kuma wlh ban yafeba bari naje na wanke bakina wanan tsamin baki har ina fasa tafiya tayi ta koma ciki da gudu tashigo har tsakiyar Parlour tana sabke numfashi kowa kallonta yake sauda tace" ke kuma keda wa wuff tashige bedroom ta fada bed tana maida numfashi mugu baida aiki sai iskanci yasa gaba, au na manta Ashe mijine bara na wanke bakina to ai banajin wari sai kamshin dadi Dan karyaga Dama tane nake cemasa mai tsamin baki wlh bawani tsami sai kamshi da dadi bushewa tayi da dariya wlh soja kayi girman banza au Astagfirullah ai wayo zan rika masa ina tsotse masa bakinsa mai zaki ai tin ranar day am in mugunta fa ya zubamin yawunsa naji zaki zakwai amma dayake bashida Wayyo bai ganeba inaso ai ba haramun bane tinda mijinane duk da bana sonsa narinka masa wayo ina tsotsesa ai a hospital ma rashin sanin matsayi nane likacin ai da na Dan hadiyi yawunsa mai dadi kafin mu rabu dan ni kam bazanyi zaman aure da bazawariba tirr yaushe yanzufa itama yana bata yawunsa baki ta turo tana bubbuda kafa wlh ni bana auranan sai anrabu dole Jawa ce ta shigo Ramlat face ta hade" my love menayi ake hademun fuska taso Ana kiranki baki ta turo tasaka yatsa abaki taki ma jawa magana kan bed din ta hayo ta kamo hannuta kamshin turaran soja taji ajikin Ramlat gabanta ya bada dam aranta tace kenan tin da ta fita tare da soja suke shiyasa bai shigo dawuri ba da Sauri ta kawar da tunanin sanni Ramlat fa matar mijintabce my love tashi mutafi mummy take Kiranki yatsar tacire abaki ta turo baki " my dear nifa bacci zanyi.? " yi hakuri yanzu zaki dawo ki kwanta Mik'ewa tayi ta sabko agadon suka fito tana rikeda hannu Ramlat har tsakiyar parlour kowa saida suka Burgesu shi kansa Abdallah jawa ta Burgeshi Yada bata nuna kishin Ramlat kusan mummy suka zauwa Abdallah ya kalli safna " ke kince akirawo Ramlat tasan Wanda yayi miki ciki ina sauraran ki zabura Ramlat tayi zatayi magana mummy ta zaunar da ita tsawa ya dakawa safna jikinta na rawa tace" yaya soja Ramlat ta fada wani gigitaccen mari ya tsinka mata har guda hudu ajere atake bakinta da hancinta ya fara fitar dajini shake mata wuya yayi saida taga idanfa batayi bayaniba to zai kasheta Ramlat na ganin haka jikinta ya fara rawa tsoran soja ya dawo Mata sabo tashin hankalinta dayane taji ansako sunanta aciki safna cikin jigata tace" wlh yaya Aminu ne kuma ku tambayi Ramlat da jawa sunsa ai Ramlat najin haka ta arta aguje tashige daki ta murza key harbata yahi saida ta bugu da kujera anty maimuna tace " Abdallah barta hakanan Wani kallo ya watsa jawa batasan lokacin da ta mikeba jikinta na rawa " wlh yaya karya takemana bamusan komaiba Ramlat ce ta taba kamasu part din dada yanashan abun dama furata abin ya basu dariya " ke dan uwarki kikace Aminu ne KO.? eh wlh ta fada ajigace Mamah ta dora hannu aka tana kuka" wayyoni Asiya naga ta kaina tozarcin wanan damai yayi kama tsaki Abdallah yayi ya fice daga parlour kama safna anty zuwaira tace" Wlh Asiya kin bata mana sunan Family yaya baiyi saar mataba batayi magana ba tajata suka fice Direct Abdallah part din samarin gidan ya shiga bakowa a parlour sai aminu shikadai yana waya sai gagaba dariya yake baiyi wata wata ya damkeshi yana kwasa masa mari jibgarsa yake ba kakautawa saida yamasa jina jina " dan ubanka kai yanzi karasa yarinyar da zaka lalata sai yar uwarka ta jini dan kubata mana sunan Family Dan iska duk abinda kama dan wani sai an ma yarka kuma tana haihuwa kai zaka aure kajirani ban gama cin ubanka ba fuuu ya fita daga parlour part dinsa aparlo ya kwanta ransa ya bace mama da ya tuna Ramlat da yada yaga tsoransa Karara a idonta dariya yayi mara kunyar karya zaki sanine jibi babu sassauci tashi yayi ya fito harabar gida ya fito gun motarsa ya nufa security na gansa suka bude masa mota ya shige sukabar gidan, Ramlat tinda ta fada d'aki bata fitoba sai bayan magrib sai raraba ido Take lokacin Papi na zaune kusansa taje ta zauna tana turo bako" papina amma ni andena sona agidan nan Ko..? dariya yayi" haba ai bata dayanki meye farone Ramlatuna..? baki ta turo" yo papi ai kana gani akamin auran dolafa kuma kunsan mutuminan ba shiri muke dashiba dazufa hakora uku ya cirewa safna " ke Ramlat Wlh ki fita a idona KO na saba miki agidan uwar wa ya cire mata hakori kawai dan kinga jini " papi kaga irin abun Ko.? " nagani meya faru ya cire mata hakora har uku.? " papi kasan itada A" ke dan uwarki tashi kibamu waje mik'ewa tayi " papi ce abani kanwata amsar Rufaida yayi ya bata ta amsa Ta fita daga parlour " to ke gayamin tinda kin hana ta fadimin.? " safnace da Aminu suka samu sabani shine Dana ya hukuntasu Nabeela abin dariua ya bata ta Mike tabar parlon Ramlat na fita part Dada ta tafi tanawa Rufaida wasa tana bangala dariya dada tana zaune tana sauraran labarai Ta zauna kusanta " to daga ina kike " daga gidanmu Dadata kinga muna kama sosai da autarmu KO wai ina tsoho mai auran Dole..? " hhhh yana ciki yana jinki soja tare da jawa suka shigo da sallama kallonsu tayi tayi Saurin kauda kanta taja tsaki aciki ciki " au kunanan baku tafiab..?zama yayi kusan dada " yanzu dai zamu tafi jawa Ta zauna kusan Ramlat " my love kinanan.? " yanzu nazo ya jikin naki naji kince bakijin dadi.? " naji sauki dama amai ne ke damuna Rufaida taci gaba, dama wasa tana dariya jawa ta amsheta " my love kalli Rufaida tana kama dakai sosai wlh murmushi yayi" kawota nagani mik'ewa tayi ta kai masa ita janta yayi ta zauna kusa dashi yanawa Rufaida wasa jawa na dariya Ramlat tacika tayi fam amma bata bari sun Luraba tashi tayi tace" my dear idan kin gama mata wasan ki kaita gun gyatumarta ni nayi gaba.? " ah amasheta tafiya zamuyi " Wlh ban tsayawa kin tsayawa tayi ta ficewarta da gudu " jawa kawota " ah ah bari na kaita nazo fita tayi tanawa Rufaida wasa bayanta ya biyu Yana duduba Ramlat amma ko alamarta babu can inda motarsa take yaje yana jiran jawa gindin bishiyar mangwaro ya hango Ramlat zaune ta hada kai da guiwa duk nisan dake tsakaninsu bai hanashi gane ita bace gun ya nufa yayi dam dam yada bazataji shiba ya zauna kusanta ya janyota jikinsa cikeda tsoro zatayi ihu ya rufe mata baki da hannusa ya hade face zata fara tijara taga alamun ba wasa" ke mekike ana gun dadare fashewa tayi da kuka " wlh banida lafiya kaina yake ciwo naji ance idan kana ciwon kai anaso kazo bishiya mangwaro kazauna shine nazo Kanta ya dora agirjinsa yana shafa kanta " sannu tashi mushiga hospital " banazuwa nabi sauki fuskarta ya kamo ya kora mata idanu lumshe idanta tayi tana turo baki hawayen ya shanye Tass ya dora lips dinsa saman nata yana lasa ahankali itama Nasa ta fara lasa tanajin dama su dauwama ahaka da kadan kadan har suka shiga kissing din juna cikeda shaukin so mai tsanani kusan 20mnt sukayi suna shan bakin junansu ji suke yafi Zuma zaki agaresu saida taji yana neman zura hannusa arigarta ta cire bakinta anashi ta turesa tana kuka" wayyo ni Ramlat wlh nashiga uku anbi an takurawa rayuwata fuska ya canza tana ganin haka ta zuba da gudu ta juyo tace" bakina da akasha ban yafeba ta ci gaba da gudunta kai ya girgiza ya fito daga bishiyar Ya nufo gun motarsa jawa ta fado masa arai part din dada ya nufa dabda zai shiga ta fito" my love ina kashiga har nagaji da, nemanka murmushi yayi" nida wacan Rigimamar kanwartaki batace komaiba tayi shiru yaja hannuta suka nufi motarsu dakansa yaja suka tafi har sukazo gida batace kalaba Suna zauwa tayi part dinta tayi wanka tasaka rigar bacci ta haye gadonta bata jima da kwanciba yashigo " jawa yau ba tayin kwana ni nazo dariya tayi " my love ai kai ne ka batani kwana biyu kana zuwa gadon ya hayo ya rungumeta " matar soja fadi gaskiya kara shigewa jikinsa tayi tana dariya lalubarta ya fara yana rikita mata jiki da salonsa meka ta fara tana nishi kafin wani lokaci ya zautata har ta matso ya shigeta ba bata lokaci aka fada haraka.. Asuba Nima nace Mukwana lafi yauma kuyi manege😍🤝🏻 Rahma ummu fareesa ce ✍🏻✍🏻✍🏻 *?HATSABIBIYA🤷🏻‍♀* *?RAMLAT💖💖* *?KAINUWA WRITERS✍🏻* *?ASSOCIATION*🤝🏻 Story & Written by ✍🏻 Real Ladingo😉 *Bismillahir Rahamanir Raheem* 🅿👉🏻7⃣3⃣&7⃣4⃣ .....tin bayan da sukayi sallah asuba suka koma bacci sai kusan takwas saura soja ya tashi jawa tayi dai daya sai bacci take saboda gajiyar da soja ya tare mata ya janye jikinsa anata ya sabko daga gadon ya saka jallabiya ya nufi, Bangaransa yayi wanka ya shirya cikin kakin soja yayi motikar kyau ya fesa tsadadan turare ya daura agogo kasancewar yau juma'a ce shabiyu zai dawo yayi shirin zuwa masallaci fitowa yayi Parlo masu aiki sun jera komai saman dining gun ya nufa ya zauna ya hada dede abinda zai iya ci yaci ya dora da tea ya Mike yaleka jawa har yanzu bacci take hankalinta kwance, murmushi yayi ya tafiyasa yana fita dama sun shirya motocin tafiya security ya bude masa mota ya shiga yaja suka tafi office dinsa dake cikin Villa saboda zai gabatar da wani aiki na gagawa, ********************************* Misalin karfe 10:am Ramlat ta fito parlour su cikin shirin doguwa Riga ta atamfa tayi daurin ture kaga tsiya tanufi kan dining ta zauna tana turo baki tea ta hada da uwar madara ta dauki biredi tanaci tana kuka kamar ance taci Dole mai aikin suce tazo kwashe kayan ta ganta sanin Ko ita wacece yasa wuff ta koma kitchen mummy ce taji shashekar kuka ta leko taga Ramlat ce gunta tazo" ke lafiya ko bakida lafiya jikinta ta taba tabi ba zafi dake nake fa..? " mummy Dole zanyi kuka saboda Allah ace ni an daukeni Ba kowaba za,arabani da dangina akaini gidan miji ta kara sautin kuka mummy yanzu haka zan tafi nabar shayi da madara KO affan ya rika kaimin..? " wlh zanci uwarki da safiyarnan wai meke damunki ko haukane kike kokuwa nice kika raina idan an kaiki gidan Abdallah yunwa ta kasheki tafiya tayi ta barta taci gaba da shan shayinta da buredi tana kuka tana waka" dolane nayi kokawa zanbo da abin dadi mummy najinta tayi Mata banza tagama ta dawo saman kujera ta zauna Nabeela wace ta gaji da dariya idanta har kwalla yake " wlh zanci miki kaniya ina ruwanki dani ai zakiyi bayani kin zata gidan miji dadine ko kike wani balalama hamm Nusaiba ce tashigo da sallama Ramlat ta harareta wlh Mu munshiga uku Dan jaraba yarinya kullum sai kinzo gidan mutane kwalaba wai hanan marikiyarki bata baki abincine.? " Anty ba cin komaiba nazo zama zanyi sai gobe idan an gama biki tashi tayi ta nufota" Dan uwarki bikin ubanwa zaayi Mai kitso ce da konshi ta shigo da sallama mummy ta amsa cikin sakin fuska " kifarawa babbar kafin karamar " mummy Dan Allah mutafi part din yaya Sulaiman ta mana..? " eh kuje Can suka tafi khairat na parlour " ah Ramlat kinyi wuyar ganifa" eh ai kuma gashi yanzu kin ganni batare da kin biyaba taya zanrika zauwa inda zaaci duduniyata " shiru tayi sanin neman maganane da kitso suka fara ta kwatanta irin Wanda zaayi mata wani shegen kitsone " kuma idan bakiyishi sak ba to bazaa biyaba " angama shi zanyi sunayi suna hira Ramlat tasa kuka kamar an tsiketa kallonta sukayi khairat tace lafiya..? taya zaamin aure kamar yar sadaka saboda Allah ace ba anko ko daya ba wani casu kamar no again Abuja ace. aurena yazo ahaka gaskiya auran tsoho baiba aryuwa koda yake wucin gadine ido khairat ta zaro" me Ramlat wanene tsohon sojan baki ta murguda Bata sake maganaba zaune yake cikin babban office dinsa da ya gama haduwa ta ko ina kasan akasa yana rubutu saboda lokaci ya koremasa wayasa ta dauki kida tsaki yaja yaci gaba da abinda yake saida aka kira so uku kafin ya davo kai ya kalli screen din wayar zuna jawa ya gani yana yawo saman screen din picking, yayi" iya bacci cikin tashi da fatan kinyi breakfast ya babyna..? " my love shine kaki tasani ko.? " taya fa zan tasheki bayan ni nasa kika gaji dariya tayi " wlh sai yanzu na tashi nayi wanka naci dan wakena." okjawa ganina Nima ki hadamin ruwa bye ya tsinke kiran kamar bayan mitina talatin ya gama ya Mike adaide kofar zai fito sakataria zata shigo face ya hade" lafiya..? " yallabai bakine kayi Kuma ina buga waya baka dagaba " lokacin tashi yayi Dan haka kice musu monday su sameni gida fita tayi ya Dan jima kafin ya fito lokacin sun tafi yana fitowa dakarunsa sukarufa masa baya har gun motar aka bude masa ya shiga driver yaja suka tafi motoci biyu na biye dashi " moje gidan horo akwai Wanda zan duba kayi gudu saboda lokaci karya kore " angama oga tafiyar mitina shabiyar ta kaisu sojoji kowa na sabgar gabansa motar na parking suna ganin ogansu suka kawo gaisuwa wani murdede baki ya bude masa yana gishesa " ya labarin Dan iskanan yayi bayani ko mata nawa yawa ciki..? " oga muje kagani anbasa horo yada ya kamata sosai yayi bayani yace wlh ita kadai yayiwa ciki amma yana Dan bin mata ita kadaice ya amshi budurcinta ido Abdallah ya rufe ya bude suka nufi Dakin da Aminu yake ya jigata ba kadanba kallonsa soja yayi amma baice masa kalaba saboda ya jigata yada yakeso Juyawa yayi ya fita " ku sakesa haka " to angama oga mota suka bude masa ya shiga suka kama hanyar gida suna zuwa agagauce ya shirya saboda guri ya kusa kore masa wata dakekiyar shaddah yasaka kalar ruwan kwai wace tayi motikar yimasa kyau ya fito sai zuba kamshi yake jawa itama lokacin Ta fito parlour da gudu tayi kansa ta fada jikinsa " oyoyo my love wlh bansan kazoba ina ciki ina waya da momy su tiwis zasu zo yanzu gaskiya kayi kyau sosai yau kafito ango Dan bani kiss mana fuskarta ya kamo ya mata kiss irin wanda ake ja saida ta sabke ajiyar zuciya takara rungumesa murmushi yayi ya Kara matseta jikinsa " nagode Amarya ai kinfini kyau kice munada baki dagowa tayi tana dariya" tab waceni jawa zanfika kyau haba Dan saurayi ai bana dayan,ka duko kaji wani labari fuskarsa ya kawo daidai Tata ta Dora bakinta akunnasa ta masa rada Da Sauri ya dago ya kalleta zai damkota ta ruga da gudu bayan kujera" jawa zan kamaki so kiji nabaki wani Abu mai dadi..? " wlh nayafe " OK na tafi sai nadawo " to Allah kiyaye sai dare ko baice mata komaiba yayi dariya ya fice ------------------ ------- ----------------- Ramlat an gama mata kitso da konshi tayi mutikar yin kyau sosai nuratu tace" Amarya yau sai lalle ko mik'ewa tayi bata ce komaiba ta tafiyata dariya sukayi nabeela tace" hamm yay rigima takeji tin safe wai fa kuka tayi data tafi tabar hadin tea me kauri kigaji dariya sukayi Khairat tace" ai abun na kanwata sai Adu'a, part din yinma tashiga anawa shaffah kitso da konshi ta zauna yinma tace" dota kwana biyu kin gujeni..? " yinma kwana biyu banida lafiya fa " to ya akayi ban saniba kusanta ta koma, ta dora kanta kafadar yinma dariya yan parlour sukayi saboda an fara taruwa kawayan shaffah yinma tace su koma dayan parlour da ba kowa agama mata Dada ce tashigo " shalelena zo muje nabaki wani Abu mik'ewa tayi tana turo baki suna fitowa suka hadu da soja. ya gishe da dada hararasa Ramlat tayi " kujisa tsoho dashi ta koma bayan dada ta labe banza, yayi da ita yace" Dada my jawata na gaisheki " to ina amsawa ya jikin nata mai din kuma wanene Ramlat bushewa tayi da dariya " wlh dada kema kin fadi abin KO dadin ji babu ina ruwan na godidi kin mata magana yayi yana murmushi yana kallonta yake magana dan tayi kyau bakadan ba konshin ya fito da ita " Dada anjima my love jawana na zuwa tananan zaayi kamun amare bushewa tayi da dariya ta kama hannu dada" dada mutafi tafiya sukayi saida taga ya kusa shigewa tadaga murya wlh nagodi kaji kunya irin wanan sunayen Ko dadin babu abakinka saboda kayi tsufa kai ya girgiza ya shigewasa, Dada ta jata suka fice ta rufe mata baki " kefa baki rabo da daukar magana ina ruwanki ba matarsa bace kuka ta sakawa dada tana tsalle jama'ar harabar gidan sai kallonsu suke jada sécurityn soja sufa sunfi tunanin bata hankaline ma maybe family dinta basu saniba " dada kina fa jin abinda yake cewa yar uwata kuma kice banayi maganaba ai ciwon mace na macane ya zan bari aciwa yar uwata fuska haba dada ta fadi tana tsalle wlh nidai ki masa magana karya kacemata my jawa Dinan kiduba zancenna. ita zai maida man miya amma akyaleshi..? " kibarni dashi Hassana banda rashin hankali karasa sunan da zaka kira matarka sa mai kiyi shiru kibar kukan nasan kinji zafi ne Yar gaban goshina kedai karki yada ya rika cemiki mai share hawayenta tayi " ni ina zaiga fuskar rainani ma tab inba kaddaraba ina ni ina auran tsohon mutum kamar wanan" kingafa kibar cemasa tsoho yanzu Yake tsakiyar kuruciyasa baki ta turo " bawani nan mutum da mata biyu menene in ba tsohoba " amshi wanan abun maza shanye " Dada menene duka kuma" eh maza shanye badai bakyason Abdullahi ba kai ta daga to shanye kwanon shanruwa ta kafa bakinta bata janyeba saida ta shanye tass " dadata wlh bakini dadinba dan karomin " uhulm kidai barshi haka ya isa sauran na yan uwankine " to kawo na kaimusu bisa amana bazan shaba ahanya " kibarshi zan nemesu kamar yada na nemeki tashi tayi ta shige bathroom tayi wanka tare da Alwala ta fito dauré da towel ta goge jikinta ta mayar da rigarta tayi sallah tana gamawa tayi kwanciyata, kanta na mata ciwo bata jimaba bacci ya dauketa. kwance yake a parlour sa yana waya " OK sharaton hotol inda akayi na yar uwata duka har sauran suma ana zaayi nagode sosai kace an gama shirya komai ok karfe hudu zaafara bayan daurin aure jiya angwaye sun tambayeni nace musu ni sharaton ne sunce suna so nadin, so gaskiya banyi gaiyyaba saboda abun yazo akuraran lokaci OK sai goben ya tsinke K'iran yana tunanin Allah yasa ta shifka abin arziki agun dinner din wayasa ta dau ringing picking yayi " hajiya jawa ykk? " my love please kazo kaci abinci da kaina namaka mutuniyarka fa.? " da gaske " eh " OK ganina Kiran ya tsinke ya meke ya fice kaitsaye harabar, gidan ya nufa sojan da ke tsaye kusan motar yana waya da sauri ya bude masa mota ya shiga driver ya shiga yana suka tafi,, lokacin da ya zo bata farlour sai Anmcin na goge goge ya shige bangaransa, Garage kayan jikinsa yahiga bathroom ya watsa ruwa ya saka gajeran wando da singilet ya fito parlo tana zaune tasowa tayi " kai my love shine baka nemeniba? " ai nazata kina baccine rungumesa tayi " ni bana bacci gaskiya mijina yau kyau kake sosai fa sakinsa tayi ta kama hannusa suka nufi kan dinning are taja masa kujera ya zauna tayi serving dinsa " wow matar soja yzu kin biyani da hannu zanci sakwara sai walkiya take ta mulmuleta da mai dariya tayi" wlh my love dariya kake bani yada kakeson sakwara sai kace yare, kaikuma buzu gaba da baya, " kawai ina sontane sosai yanaci suna hira yaci bz kadanba namane baici sosaiba ya gamawa ya wanke hannusa ya Mike " zaki tayani bacci dariya tayi ta rufe fuskarta ta daga kai hannusa ya meka mata ta kama ya tasheta suka tafi dakinsa yashiga toilet ya fito " oya mukwanta babu abin Da zanmiki saman bed yahau ya janyota tinda kin janyoni ai kinga sai mu huta tare ya rungumeta kara shige masa tayi tana shafa girjinsa kallonta yayi" ina tiwis da kikace zasuzo? " da sukazo ko cikakar, awa basuyi ba anty jameela, ta turo adau kesu wai ai dama gidanta zasu nace akawosu murmushi yayi" OK oya aiyi bacci idanta ta rufe tana kara shiga jikinsa hannuta saman gashin girjinsa tana shafawa, Jawa kifa bari karki dauko abinda zaki faramin raki" my love banayi matseta yayi ya rufe idansa tana ta shafa girjinsa har bacci ya daukeshi itama bata jimaba bacci yayi gaba da ita, suna manne da juna, ********** Ramlat tinda bacci ya dauketa bata farkaba sai bayan sallah la'asar ta tashi bathroom tashiga tayi Alwala ta fito tayi sallah ta fito bataga kowa a parlon ba tafiyata tayi part dinsu tana dabda shiga part dinsu ta hango Aminu kamanisa duk sun canza nufar gunsa tayi tana dariya " kan Bala'i Aminullah waya maka wanan illah haka badai sojaba sannu ya jiki kaga ilar kwartanci KO sai akiyaye ga Allah ya sauketa lafiya " ke wlh zanci uwarki ina miki wasane" lah lah Aminu matar yayanka kake zagi to wlh sai na gaya masa kuma ba uwata kasan wada ka zaga ta zuba da guda tayi cikin gidansu tana shigowa taga su zara'u jikinta ta fada tana murna" mutanan Kaduna ina kika baromin yar tsohuwa mai idon kwakwa gaskiya naji dadin ganinku ya hanya? " lafiya kalau amma kibar yawo anjima kadan fa zaku shiga lalle Amarsu baki ta turo ta tashi ta shige dakinta " au bakyaso Ramlat manya,,, *** Bayan sallah magrib akayi kamun yan mata. uku alalle Ramlat daket tayada aka shafa mata sai kuka take wai dakarfi dayaji zasu maidata zawara saida mummy tazo ta zuzugunreta tabar shirman da take shaffah kam da nabeela Ko digon hawaye ba Wanda yayi soja tinda jawa, ta kira ya tafi gifa bai kara fitaba jawa ta lalasheshi ya bata taje gun kamu yakiya hakura tayi ta rungumi mijinta suna hirasu a parlo yana danna Laptop,, Misalin karfe 11:00pm na dare Ramlat ta fito zata fita mummy ta fito shan ruwa ta ganta" ke Ramlat ina zaki da daranan? Allah mummy wai da guduwane zanyi amma tinda kin ganni na fasa na hakura " kinci kaniyarki wa yabaki hakuri ki gudu mana wuce ki ba mutane gu baki ta turo ta koma daki tana kukan sangarta tayi kwanciyata har bacci ya kwasheta *Washe gari* tin bayan sallah asuba soja da jawa suke manne da juna suna baccin su har karfe goma basu farkaba gidansu nacan ana shagalin auran yan mata uku 🤔 su jawa ansami shiga murza kambonta take gun soja. Gaskiya jawa kina burgeni irin sosai Dinan 💃🏻💃🏻💃🏻baridai muga jawa tabar soja ya sami fita Ko yayane nufinta...✍🏻 Rahma ummu Fareesa ce😘 ✍🏻✍🏻✍🏻 *?HATSABIBIYA🤷🏻‍♀* *?RAMLAT💖💖* *?KAINUWA WRITERS✍🏻* *?ASSOCIATION*🤝🏻 Story & Written by ✍🏻 Real Ladingo😉 *Bismillahir Rahamanir Raheem* 🅿👉🏻7⃣5⃣&7⃣6⃣ .....basu tashi abacci ba sai karfe 11:am sukayi wanka suka fito parlo abin mamaki part din Ramlat dake sama angama shirya mata dakinta da tsadadun kayan daki dana kitchen Wanda akayi musu iri daya su uku kowace an shirya mata gidan tsaff su anty zuwaira ne suka sabko kasa jawa na zaune kusan soja cikeda mamaki ta kallesu kunya ta kamata " lah anty tin yaushe kukazo? " jawa kenan yanzu kina nufin bakisan muna gidanan tin da akayi sallah asubaba kaya ko ai tin jiya aka kawo da yanma " wlh ban saniba Abdallah gaishesu yayi suka amsa suka tafiyarsu dariya yayi " dakyau kina gida Ana hidima tin jiya bakida labari shiru tayi tasaka amata danwake ta kalli soja " my love bazakayi breakfast ba? " muje ki hadamin kan dinning suka nufa ta hada masa tea tazuba masa soyayen dankalin turawa da soyayan naman kaza, Yaci yayi dam itako taci Danwakenta " jawa ki ragefa ina fada miki ko? " Dan rage my love yana gamawa ya Mike " wai bakida niyar zuwa gidane ko kin manta akwai biki? dariya tayi" waceni wlh ina tune je kashirya bari Nima naje na dau Wanka bikin kanne uku ai ba wasa bane dakinsa ya nufa itamata tafi ta shirya cikin wata hadadiyar shadda colour din ruwan kwai kana ganinta kasan kudi ya koka soja ya hadu iya haduwa tsantsar kyansa da kamala sun baiyyana sai zuba kamshi yake ya fito parlo jawa Batanan zama yayi yana jiranta bata dadeba ta fito cikin wani rantsatsan lesse kalar ruwan zumuwa da ratsin fari tayi kyau sosai tana dauke da jakarta da ta zuba wasu kaya aciki murmushi dauke fuskarta ta zauna kusansa " my irin wanan kyau haka kafito angonka sak Murmushi yayi" to ai Dole ango yayi kyau danma ba daurin aure dariya tayi " to tashi mutafi mikewa tayi ta nufi kitchen tabar mask sallahun abinda zasuwa masu aikin gidan da sojoji jakata ta dauka suka fito gida aka bude musu mota suka shiga driver yaja suka tafi ta Dora kanta kafadarsa " my love wlh kayi kyau sosai baka taba kyau irin na yauba hancin ya lakata " sai da yanma Iran zamu dinner zakiga wanka murmushi tayi " wow kace zansha kallo hira suka rika yi har suka zo gida masha Allah Gidan acike yake dam da jama'a wai danma basuyi gaiyya sosai ba saboda abin yazo agagauce aharabar gidan suka rabu tayi cikin gida part din yinma ta shiga cike yake da mata daket ta sami ganin yinma ta gaisheta tana nufi gun anty maimuna Tasha fada Alan yakayi sai yanzu zata zo har karfe daya zatayi " momy Banajin dadine sai yanzu naji sauki ina amaran suke? " suka gidan Naseer kije mikewa tayi ta nufi part d'in Naseer tindaga nesa takejin ihu tana danno kanta parlour ta tsaya ta rike baki " oh ni jawa me zangani Ramlat ce ansaka mata wakar ado gwanja asha rawa rawa mata asha rawa kusha shaaninku duniyace sama mata sai kwasar shoki take itada kawarta Nusaiba nuratu ta kwashe da dariya" jawa zo ki zauna mana mema kika gani ai kallo ya barki tinda safe ai inajin yau Idan ta kwanta ko tashi bata iyaba " ai Baku kyautaba sai kukira Wanda zai dakatar da abun Zauwa tayi ta kama Ramlat " my love yi hakuri kibar rawa Dan Allah kefa amaryace janta tayi ta zaunar da ita tana turo baki " haba my dear sai kuma ki hanani na more wakar mata fa akeyi " eh na hanaki kicigaba na kirawo Wanda zaiyi maganinki " hhhhh nadai yi niyar hutune kafin ajima da yanma casu na gun dinner wlh ni ban dauki kaina amaryaba na dauki kaina zaman babbar kawar amarya ko my Nusaiba,na? " nikam ba ruwana kafa ta daga tayi kwanciya saman kujera tana dariya shaffah ko da Nabeela suna gefa sun zuba Mata ido, Khairat tace" Ramlat Allah ya shiryamana ke hadeeza ce tashigo itada hajiya lailah " Ramlat taso mikewa tayi tana kallansu" to mekuma zaaduramin janta tayi suka shiga dakin nuratu hajiya ba hadeeza abun hannuta " kimurje duka jikinta bathroom suka shiga ta murjeta sai ihu take, " wai menene akabi aka takurani duk kun tsaneni ga amarece su yakamata kuma wanan abun baniba wayyo Dadata kizo kiceceni banza Tamata said a ta murjeta tass wani masifafan kamishi take jikinta sai sheki yake da samtsi " to saka kayanki kuma da kike cewa ga amare can kefa ai su angama musu saka kanta tayi tana hawaye tajanyo hannuta suka fito tabata wani cuf " maza shanye amasa tayi tana Jan mata Allah ya isa ta shanye tana lashe baki suka fito parlour, kowa saida yayi mamakin masifar kyan da Ramlat tayi " wai menene Kuka tsareni da idanu kwanciya tayi ta juya musu baya tana turo baki hadeeza ta fice tana dariya " wlh yayamu nada akai ko ince jawa kawayan su nabeela sai casunsu suke Ana shewa hankalinsu kwance hadeeza ta fita part din anty Rahama ta nufa parlon cikeda jama' a Kusan anty rahama taje" mummy angama mata murza wlh Ramlat shaaninta sai iya kings uban ihun da ta rika mun wai zan kasheta any a bata mutanan boye? " amma wlh hadeeza bakida aiki har bakisan halintaba iskancine kawai no da kikirani mana nabeela dakanta tayi sanin ita batayiba nave kuje kiyimata Allah ya shiryata dariya hadeeza tayi ta fito Abdallah na shiga part dinsa ya tarda abokasa har mutum biyar idanu ya zaro " kai shegun gari waye yagaiyatoku dariya sukayi atare suka hada baki " Abu namunefa haba soja ka isa kaboye mana auranka suwaye Abuja idan ba muba harara habib yayi " wlh aikin kane kaida nace maka Abu akuraran gurine Zama yayi suka gaisa sukaci gaba da hirasu *********** ***** *********** Wai jama'a ina labarin Rumaisa Rumaisa tanan bata mutuba saidae rayuwa da take ciki gwara mutuwa da ita tafige tarame kurat bata da magana sai k'iran soja zansha jini duk tabi ta cije jikinta an ware mata dakinta daban tana daure da kaca Ana mata magani cikin taka tsantsa karta ciji wani ubangiji kasa muyi kyakyawan karshe,,, Misalin karfe uku na yanma aka daura auransu Shaffah da Ahmed umar waziri da shaffah mustapha usman Mani Shareef maharazu da Nabeela hamza usman Mani s da auran da yasami halartan manya mayan mutane sai muce Allah bada zaman lafiya mai dorewa Ahmed sai baki yake labari nazowa nabeela angama daurin farin ciki fall zuciyata amma kasanvewarta yarinya mai kunya bata nuna afiliba Ramlat tana kwance ta tashi zaune ta kalli anty jameela tana, maganar sutashi suyi wanka su kasance cikin shiri karfe biyar zasu gun dinner banda africa time " Allah sarki bari mu dauki Wanka antyna kice yau akwai casu biki na yan uwana Dole na fitar dasu kunya, gun jama'a shaffah da nabeela dariya sukayi suka tashi kowace tanufi bathroom tayi wanka jawa tace" my dear ki tashi mana kishirya? " na shirya kamar ya bakiga babu guriba kibar amare matan samari su shirya zatayi magana wayar, Jawa ta dauki ringing screen d'in wayar ta kalla taga sojane picking tayi ta kara akunnata" my love gani inata tunaninka, Ko kaci abinci? " jawa Kenan sai yanzu kika tuna to naci ykk ya babyna? " yana lafiya " OK kishirya fa kin fito da anko ne? " me zai hana gasu ajaka " OK ba angel waya lo baku tare? " gatanan my dear amshi waya acike take fam amma ganin duk dakin su ake kallo yasa, ta amshi wayar ta tashi ta shiga bedroom tana shiga ta fashe da kuka ta kara wayar akunnata " my angel meyasa meki Ko bakida lafiya " dallah malam ina ruwanka da kukana kukan rabuwa da masoya nake wlh idan baka fita harakataba ni nasan tsiyar da zan shukama yau Kuma naki bana zuwa, gun dinner din ai ba dole bane kuje kaida matarka haka kawai kabi ka matsamin ana wani shan love saboda bakuda aikinyi, cikin murya da yasan idan ya mata yana nasara akanta ya fara magana" ya salam my angel saida tsikar jikinta tayi yam ta lumshe idanta tana turo baki hawaye na bin kumcinta me kuma nayi yanzu de yi hakuri kifitar dani kunya yau daya yana magana yana sakar mata kiss ta wayar, My angel karki bani kunya please kibari mu burge mutane kinji, my sweety babyna kibari gobe agidanki mayi rigimar Ko bakyason zama dani sai na maidoki gida kinji Mrs Abdallah ashagwab'e tace" nidai my soja kabar gayamin banaso kuma kayarda goben ka maidani gida? Murmushi yayi aransa yace" ai gobe war haka kina cikin jinya " nifa zan kashe tinda ka zama kurma ba magana " eh zan kawoki Ki fitar dani kunya kafin na baki tukwaici mai dadi " to naji tinda gobe zan dawo gidanmu amma da wlh nayi niyar saka maka kunama acikin cake na baka abaki Ko naga rawar banjo ta bushe da dariya ta tisnke k'iran ta tsinci kanta cikin farin ciki Parlor ta fito safna anci kwalliya tana zaune Ramlat tace" ah mrs Aminu an fito ya karfin jikin Ashe kin sami fitowa kinga muna fama da amare Nusaiba kawar Ramlat tace kawata meyasa, bakida kirki hararata tayi " da banida kirki na gaiyatoki auran yan uwana kece bakida kirki kifaji har cutar mantau nayi kusan wata hudu dan uwarki kin taba zauwa "yi hakuri ai kinsa bana kasar safna dai batace komaiba mekawa jawa, wayarta tayi" my love kije ki shirya please " ai Dole my dear Ko dan na faranta ranki nifa ba dan kar kiyi fushi daniba gaskiya ba inda zantafi amma zanba zuciyata hakuri na tafi saboda ke ta fadi tana tafiya " thanks my love itama jawa, tashi tayi ta tafi part d'in dadata ta shirya,,, *********** ****** *********** Kafe hudu da rabi daide angama shirya amare cikin wani rantsatsan material colour millk suka saka iri daya suduka ukun hajiya lailah tayi musu mek-up tsayawa fadin kyawun da Ramlat ta tayi baya faduwa Shaffah da Nabeela ma sunyi kyau sosai jawa ce tashigo tayi kyau sosai itama itama material dinne ta saka irin nasu har dinki iri daya ita da Ramlat saidai kowa da yanayin yada halitasa take maganar kyau Ramlat tafi kyau rungumeta Ramlat tayi tana dariya " my dear kin hadu sosai " nagode my love, Jameela ce tashigo " to to maza haiya ku fito angwaye sunzo hadeeza takama hannu Nabeela jameela ta kama na shaffah jawa ta kama kishiyaya😆suka fito masha Allah motocine lumtsuma lumtsuma guda goma ajere reres a harabar gidan kowace gun mijinta aka kaita jawa na saka Ramlat baya inda soja ke zau tayi murmushi" my love sai mun hadu acan nabi su anty jameela bata jira amsaba tayi sauri ta rufe motar taje tashiga motar su jameela tare da " ke me ya kawoki nan keda zaki bi mijinki kusashi tsakiya abin shawa sai kibiyomu murmushi tayi " anty nafi so idan muje naje na bude musu mota na rike hannuta har cikin hall? " to hakan ma yayi Jawa na rufe kofar motar Ramlat ta hade face ta takure guri daya lumsasun idanusa ya zuba mata yana kallon tsantsar kyawun da tayi ga kamarsu da ita takara bayyana gawani ni'imataccen kamshi da yake fitowa daga jikinta itama bangaranta mamakin kyawun da Abdallah yazuba yau take tsayawa fadin kyawun da soja ya zuba da hadadiyar shigarsa to bata lokacine masu karatu ku hashaso da kanku konshin hannuta ya kalla matsowa yayi kusanta yasanya tattausan hannusa ya kamo hannayenta da sauri ta kallesa cikeda tsiwa suna hada ido gabansu na bugawa atare wani irin shock sukaji atare ga wani irin kwarjini da ya mata takasa masa rashin kunya yanaga yaci nasara ya janyota jikinsa yana shakar dadadan kamshinta kanta ta dora girjinsa ta sakala hannayanta awuyansa tana shakar sansanyan kamshinsa mai kashe mata jiki hannuta yashiga murzawa ahankali cikin wata irin murya yace" my angel wa yamiki zanan konshi yayi kyau sosai karamar yatsarta yasaka cikin bakinsa yana tsotsa shigewa tayi jikinsa tana lumshe idanta cikin shagwaba Take magana ahankali" my soja kabari banaso yatsar yacire abakinsa ya tallabo fuskarta ya hade face d'insu yana goga hancinta saman nata" my sweet babyna me kikeso to baki ta turo " ni bana son komai. " to ni inaso bakinta ya laluba yana tsotsar lips dinta ahankali ta kamo tattausan labbansa tana tsotsa hannuta daya ta dora saman kwantacciyar sumar kansa tana shafawa wani irin kissing mai cike da tsananin so fa shaukin juna sukewa junansu hawaye na fitowa daga duka idanusu batare da sun saniba basu san an Iso hotel dinba saida sukaji tsayawar mota da sauri ta cire bakinta anashi tana maida numfashi har yanzu hawaye ke fitowa daga idanuwansu fuskata ya kamo yana sharemata hawayen " my angel idan nace kina sona sai ki kafa rigima kice A'A ya tsura mata rikitatun idanusa yana jiran amsa kanta ta sada ta fashe da kuka " wlh nidai kana zalumtata gashi kazo ka yaudareni ka shanyemin janbakina nafasa bana shiga mayar dani gida kuma sai narama nima " yi hakuri ai bakin yaune Ko kin fasa tafiya gidan gobe amma yau babu rawa kina rawa shikenan agidana zaki zauna da sauri ta kallesa tana hawaye " wlh na hakura in dai zaka mayar dani gidanmu gobe yi shirunki Mrs Abdallah bakida matsala idan kinkiyaye bari na shafa miki wani janbakin karamar Jakarta ya bude ya fito da Janbaki ya tallabota jikinsa ya shafa mata ya gyara mata fuskarta tsaff " my sweety babyna kynyi kyau ina sonki baki taro tana yamutsa fuska tana rike cikinta motar aka kwankwasa murmushi dauke afuskarsa ya bude motar kadan jawa ta leko " my love abamu Amarya Ko fitowa yayi yana murmushi jawa taba Ramlat hannu ta fito lokacin duk sauran amare sun shige ciki ahankali suka jero sauran na take musu baya har cikin hall d'in cike da mutane makil sai ihu ake kida na tashi abin gwanin burgewa Mc sai cewa yake gafa Wanda ake jira sun ISO jama'a ataba musu aikuwa gaba daya hall yadauki tabi ana ihu gun zamansu aka musu jagora kujeru ukune ajere matansa sun sakashi tsakiya jama'a sai ihu suke kida na tashi ahankali Ramlat ta kamo hannu soja tana cije baki a shagwab'e tace" my soja idanta ya ciko da kwalla da sauri ya rike hannuta yana murzawa " my sweet babyna menene bakida lafiya ne?...✍🏻 Rahma ummu fareesa ce😘 ✍🏻✍🏻✍🏻 *?HATSABIBIYA🤷🏻‍♀* *?RAMLAT💖💖* *?KAINUWA WRITERS✍🏻* *?ASSOCIATION*🤝🏻 Story & Written by ✍🏻 Real Ladingo😉 *Bismillahir Rahamanir Raheem* 🅿👉🏻7⃣7⃣&7⃣8⃣ ...."cikina yake ciwo please my soja kabarni na dan taka rawa zai daina ciwo? " wallahi my angel bazakiyi rawaba daga shigowarmu sai kiyi rawa hannuta ta janye anasa " awayyo Allah cikina zan mutu soja kataimaka kakaini gida arikice ya riketa " sosai yake miki ciwo kai ta daga tana hawaye mikar da ita yayi" muje hospital jawa ta tashi " my love meyake damunta" jawa ki zauna yanzu zamu dawo Ramlat batada lafiya hannuta ya rike suna tafiya ahankali har suka fita daga cikin hall din motar da sukazo aciki ya bude ya zaunar da ita agaba ya zagaya ya shiga ya mata key, Sukabar hotel din kanta ta dora saman kafadarsa ya janyota jikinsa yatura hannusa daya kasan marata yana shafawa dayan yana driving idanta ta lumshe tayi lamo jikinsa" ya cikin naki da sauki kai ta daga yaci gaba da shafa mata cikinta da marata tayi shiru abinta dan sosai takejin dadin hakan sai cusa kanta take agirjinsa ashagwab'e tace" my sojana. " yane my Ramlana cikine kai ta girgiza masa " mukoma gun dinner din ya fasa ciwo ya gangara yayi parking ya rungumeta yana shafa bayanta " my sweet babyna bari na kaiki adubaki sai ki kwanta kihuta tinda bakida lafiya jawa taci kanba cinki fashe masa tayi da kuka ta kwace jikinta tana dukansa agirjinsa riketa yayi " to yi shiru mana rungumeta yayi yana bubbuga bayanta yakai bakinsa dede kunnata " my angel kinada kishi sosai kiss ya sakar mata akunne ta Kara ririkeshi tana sabke ajiyar zuviya tana kukan shagwaba ba hawaye " my soja mutafi na warke " OK Dan bani kiss fuskarsa ta kamo ta masa kiss agoshi da lips d'insa ta sakeshi ta koma gun zamanta murmushi yama motar key yajuya suka koma hotel din lokacin da sukazo Ana tsaka da casu angwaye da amare da abokai sai ruwan kudi ake musu Ahmed idan kagansa bazakace auran hadi bane bare Shareef uban gaiyya na nabeela wasu ko na ciye ciye da tande tande kida mai tsuma zuciya na tashi yana rikeda hannuta zasu koma gun zamansu jawa ta rike hannusa " haba ango ina zaku kawai kuzo ku cashe kuyanka cake kuji dadinku murmushi yayi suka shigo gun rawar yana rikeda Ramlat gudun karya yayi sake tashiga rawa ahankali yake takawa yana rike da hannuta jawa ta dage sai liki take musu gurin kowa sun Burgesu Mc sai wasasu yake, Abokanin soja sun taso sai liki suke musu Ramlat jikinta sai mazari yake tafara takawa yana ganin haka ya janyeta suka bar gun jawa tace " ango saura cake gashi jama'a duk sun kewaye gun anutse suka iso yana rike da hannu Ramlat ya yanko ya saka mata abaki ta amsa amma saida ta hado da yatsarsa ta gantsara masa cizo gun yadauki ihu Ana tafa musu itama ta yanko ta Dan shagwab'e nufinta ya Dan duko cak ya dauketa ta saka masa abaki aka Kara daukan ihu ya direta da hannu ya yafito jawa wada tuni idanta ya fara kawo kwalla amma ba kowaba zai gane hakan cake din ya yanko ya bata ta amsa tana dariya amma shi bata bashiba suka koma gun zamansu akaci gaba da harakoki jawa tabada tarihin amayar da labarin irin abin dariyata Nusaiba ta dora itama Ba Wanda bai daraba Habeeb ma haka ya bada na soja dagana ya Dora musu da yar Nasiya ta zaman rayuwa Naseer ma yayan soja nasiya yayi musu Akan ya kasance mai adalci saboda gudun fadawa halaka sossi jikinsa yayi sanyi bangaran su Ahmed da Shareef haka abun yake anyi raha ankuma yimusu nasiya kowa ya rike matarsa da kyau agaskiya kowa yaji dadin zuwa dinner dinna abun gwanin shawa da dadi anci ansha kowa sai sun barka kawayan amare sun cashe sosai an musu barin kudi har bayan magrib basu tashiba, Ana masallacin hotel din jama'a me fita sunayin sallah jama'a sai Kara bulbulowa suke Ramlat tacika tayi fam soja ya hanata rawa hannusa ta kamo tana marerece" my Abdallah kamin afuwa naje nayi rawa daya kawai zanyi please my mijina. murmushi yayi " Mrs Abdallah wallahi bazakiyi rawa ba yau hannuta ta janye tana murguda baki yo sai me karma kabari kuma wlh gobe gari na wayewa sai ka maidani gidanmu Dan ni Sam bakayi minba amatsayin miji duk maganar da suke ahankali sukeyi ko jawa bataji murmushi yayi " ai inke bakyaso akwai masu so banza ta masa tajuya wani barin tana turo baki sai yada jama'a bazasu fahimci sunada Matsala dashiba,,, hhhh Ramlat ashema da wayonki,, aikarfe 8:00pm aka tashi kowa ya kama gabansa, amare ankwashesu anyi gida ashiryasu jawa zata shiga motar su nusaiba kawar ramlat anty hadeeza ta korata motar Abdallah sun sakashi atsakiya Ramlat dama acike take fam soja ya hanata rawa jawa ta jingina jikin soja " my love wlh nagaji sosai bacci nakeji kanta ya shafa" sannu ko zamu ajeki gidane kai ta girgiza tana rufe idanta hannu Ramlat ta Dora wuyan soja ta mintsinesa tin karfi da Sauri ya juyo sharanta, tunaninsa mutuniyarce ta saka masa awuya Dan yaji zafin tsinkon da tayi masa hannu yasa agun yana lalube babu komai ya kalleta tacika tayi famfam kiriss take jira ta kwakwabe fuska zata saka masa kuka kai ya girgiza mata ya kamo yajinginata da barin jikinsa yana shafa fuskarta jawa idanta arufe batasan me sukeba saboda bacci takeji sosai rankwafowa yayi ya Dora bakinsa saman kunnata yana mata rada hannusa na shafa wuyanta" my sweet heart menene karkiyi kukafa kinga bamu kadai bane yi hakuri anjima idan ankawoki zan rarasheki lasar kunna yafara yana hura mata isakar bakinsa shiru tayi tana sabke ajiyar zuciya tunawa da tayi bafa ita, Kadai bace matarsa a motar da sauri ta janye jikinta ta gyara zamanta Dan karta batawa yar uwata rai murmushi yayi yana jinjina mata kai ta kauda Dan tanajin zafin yada jawa duk tabi tashige jikinsa ko Dan jin yauni babu,, kuji ramlat da wani zance mace da mijinta, har suka zo kofar gida Ramlat bata Kara kallonsu ba mota na parking jawa ta bude idanuta ramlat bata jira komaiba ta bode motar ta fice jawa ta koma jikin soja ta kwanta" my love kaini gida yunwa nakeji, "kin fasa tsayawa.? " to mai ya rage ai yanzu zasu kawota " ok direba mutafi gida motar ya tada suka kama hanyar gida, Ramlat direct part dinsu ta nufa dama ita ake jira Nabeela har anshiryata mummy tasata tayi wanka da wani ruwan turare mai masifar kamshi tan fitowa ta mata turare da hayaki ta tsugunna tana gamawa ta bata wani mai tashafa akazo akayi mata kwalliya iya karshan kyau ramlat ta kai ayau nusaiba tace" wlh kawata ayau soja bazai iya barinkiba ba maganar sasauciba idanuta ta zaro jikinta yayi sanyi anty maimuna tazo ta jata" muje papi zai miki nasyya fitowa sukayi parlo ta zauna akasa gaban papi da mummy " Hassana dan Allah inaso kibi mijinki da sauda kafa inayi bari na bari ku zauna lafiya da yar uwaki kiji tsoron Allah azamanta kewar auranki sanna yashiga ma nabeela ita ramlat kuka take tin karfinta tafa ga da gadaske gidan zata bari mummy ma ta dora musu da subi mazansu sauda kafa " ke nabeela banda matsala dake. Ramlat ce matsala karki yada soja ya kawomin kashanki gidanan kisan da aure ba abun wasa bane kiji tsoron Allah azamanta kewarku da mijinki da kishiyaki kara sautin kukan tayi" wayyo cikina banida lafiya abari sai gobe akaini wlh mummy kunyi saukin mun aure duka nawa, nake yanzu dan Allah bazaku barni sai gobeba kafin nan nayi sau " baridai kigani papi ya janyeta daga kusan mummy " hassana dagaske bakida lafiya.? " wlh dagaske " yanzu kai saboda Allah ahalayen yarinyana wanene bakonka dadace tashigo tana kuka" Allah sarki shalelena yau sai gidan miji tashi tayi ta fada jikin dada " wayyo dada nashiga uku zaarabani da dangina akaini cikin bare atafi abarni" wlh idan baniyi aniyaba sai na jiyataki cikin mayu zaakaiki " ke Rahama meye haka kibar yarinya tayi kukanta sauda tazo tajata "muj motoci sunzo " wayyo ni Ramla naga ta kaina dan Allah dada mutafi tare banta saudat tayi suka fice tana kuka, part yinma ta kaita yinma tayi mata fadan ta zauna da mijinta da abokiyar zamanta lafiya anci saa batawa yunma haukaba aka fito da ita lokacin antafi da su shaffah gidajansu anty saudat da zuwaira da umma kanwar mummy su suka tafi su sadata da gidan mijinta nusaiba da su safna sunbi bayansu har sukazo kuka take suna isowa bakin get tin kafi driver yayi honr sojoji suka bude musu get aka shigo da motocin suna fitowa tana ganin gidan ta tuna cin fuskar da soja yamata taji ranta ya baci amma dukda haka bai hanata ganin kyan saba ko ina shifkokine tsanwa shar ga flawor gwanin kyau sun danyi tafiya kafin suzo kifar parlour sukace tayi bismillah tasaka kafar da haushi ya cikata sai gunguni take parlour ya hadu iya hadu umma take fadi aranta jawa na, zaune ta taso da gudunta ta rungume ramlat tana dariya " oyoyo my dear tare da jawa suka kaita har can saman bene wow gaskiya part din Ramlat ya hadu iya haduwa dakuna har guda biyar na farko na ogane na biyu nata sauran na yara da baki parlour ma abin kallone ya hadu iya haduwa ankashe nera tayi kuka yasha kayan alatu bedroom suka kaita wanin hadadan royal bed ne daya kusa rabin bedroom din shida kujerusa Saman gadon suka zaunar da ita " to jawa, ga yar uwarki kanwarki nan Amana kuzauna lafiya Allah ya kauda fitina tsakaniku kada kuyada azugaku Ko, shedan yayi nasara akanku tayi dariya " lah bazamu yadaba insha Allah ba maijin kanmu nida my love dariya sukayi " yauwa yan albarka Allah kauda fitina mumun tafi zuwaira ta kalli safna " ke tashi maza mutafi gida mikewa, tayi Jikinta asanyaye suka fita Ramlat ta dora hannu akai tana kurma ihu " wayyo nashiga uku na lalace nusaiba tace" dan kaniyarki sai anjima zaki shigadai jawa ta rungumeta tana lalashinta" yi shiru my love baki lalaceba gidan masoyinki fa kikazo banza ta mata nusaiba ta bushe da dariya" kukam Allah shirya daket jawa ta shayo kanta tabar kukan tayi kwance suna zaune ita da nudaiba suna hira, har kusan goma Abdallah yayi sallama ya shigo " nusaiba kinanan.? " to ina babbar kawa ina tafiya ba ayi sayan bakiba? " jawa ta miki ta fice nusaiba tabi bayanta bakin gadon ya karaso ya zauna shikam ya kasa magana saboda tayi masa kyau fiye da inda yakai kyanta nade take cikin lufaya kalar pink tattausan hannusa yasaka ya dagota dikanta ya rugumeta yana sunsunata fashewa tayi da kuka, " wlh nidai ka sake bari tabani " to yi shurinki matata kinyi kyau sosai muje ku gaisa da baki fuskarta ya rike yasaka harshensa yana lashe hawayen ya Mike da ita kamar baby yana rugume da ita itako ta sakala hannusa awuyanta tana sunsuna fuskarsa saida yarage bai huce matatakala uku ba su sabko parlo ya ajiyeta ya kamo hannuta suka Iso parlon, zaunar da ita yayi kusan jawa ya zauna habeeb yayi dariya" kaga mijin mace biyu KO dariya sukayi captan sadeeq yace" wlh kuwa, nima fa haka zanyi rana daya nakeso na auro mata, biyu nasami daya saura daya dariya sukayi nusaiba tace" malamai dare nayi asayi baki na fece gida habeeb yace" malama nusaiba nawane sayan bakin fari tayi da ido" ai kudin manyane ba sai mufadaba KO jawa.? " sosaima kuwa ku kawo kawa murmushi habeeb yayi ya tura hannu aljihu ya zaro bandir din dubu dub ya aje musu nusaiba tayi dariya " gud alhaji habeeb aikin ka na kyau dauka tayi ta raba taba jawa ta meke Tsaye to nifa zan gudu Allah bada zaman lafiya ta kalli Ramlat wace tayi lumus ta bushe da dariya captan Sadeek ya kalleta " habeeb wlh na samu ta biyun muyi mutafi nasiya suka dora musu sukaba amarya kyauta suka Mike suka fito nusaiba tawa Ramlat sallama ta fito Ramlat kuka ta fara jawa tace" wai ke bazaki hakuraba aharabar gida sukayi sallama yayi musu godiya captan sadeeq yace shi zaikai nusaiba murmushi soja yayi ya nufo Parlour jawa na lalashin Ramlat tanaga soja ta Mike " yauwa zo ka lalabata bari naje na kwanta bacci nakeji ta fada tana tafiya kusan Ramlat ya zauna " my angel yi hakuri kina jin yunwa ko banza tayi masa ta kauda kanta hannuwanta ya kama duka biyu yana shafa konshin hannuta ya kai hannuta bakinsa yana kissing " my sweet babyna bari naje nayiwa yar uwarki saida safe muje na baki abinci kalli cikinki yunwa ya fada yana dora hannusa saman shafafan cikinta baki ta turo " soja yunwa nakeji wayyo cikina rungumeta yayi " sorry my angel bari na yima jawa saida safe mik'ewa yayi ya ware ledojin da zai kaiwa jawa ya nufi dakin ta bai sameta parlo ba yashiga bedroom har ta saka rigar bacci tana shirin kwanci ya ajiye ledojin ya rungumeta " wow kinfa yi kyau mumushi tayi" nagode ango jikinta ta janye anasa ta zauna bakin gado ledojin ya dauko ya kawo gabanta " zaki iyaci.? " eh zan kwatanta " to kifaci karki zauna da yunwa dariya tayi ta Mike ta rungumesa ta masa kiss agoshi Ta sakeshi tarike hannusa suka fito parlo " mukwana lafiya my love kafa kulamin da yar uwata mumushi yayi" jawa korata kike.? " wace ni jawa matar soja kawai dai banajin dadin my love tana kuka tin dazu je ka rarasheta ta fada tana murmushi rikota yayi " nagode jawa ina farin cikin kasancewarki matata ina jin dadin kaunar da kike nunawa, Ramlat fuskarta ya kamo ya hade bakinsu yana bata zazzafan kiss Wanda ya kara rura wutar kaunarsa zuciyata jitake tamkar ta hadiyesa dan so bakinsa ya cire anata yana murmushi yaja hannuta yakaita har bedroom d'inta " please don son da kikemin kici kazarnan kafin ki kwanta ledar ta kunce ta yago cinyar takai bakinta tana dariya " to kagani murmushi yayi " thanks jawa good night ya fice daga dakin,, yana fitowa babban parlon yaga wayam ba Ramlat ba ledojin da aje murmushi yayi ya yahaye saman saida ya shiga nashi bangaransa ya shirya cikin wasu hadadun kayan bacci Riga da wando wandon gajerene masu santsi colour pink ne ya fesa turaruka sama da kala uku agagauce ya fito saboda sosai yakejin yunwa cikinsa har kara yake ya nufi bangaran ramlat amma sai me yana murda kofar yaji gam da key ajiki lokacin ramlat ta tube tayi wanka tanasa yar guntuwar Riga tafito parlo tabaje taci kazarta iya cinta taci tayi halin'an tana shan drink tana yan wakokin ta tana kallon TV tana dariya taji ana buga kofa ido ta zaro " kai meyazo yi bakin kofa tazo" wayene atsohon dare haka.? " my angel bude mijinkine busjewa tayi da dariya" kut su miji hada wani angel ba aljana badai wallahi bana budewa nasami labarin komai bana yada ina yarinyata ka maidani bazawaraba yaushe malam jeka gun my dear na yafe, bar bakin kofar ta tatara sauran kayan ciye ciyanta ta adana Ta nufi bedroom taji ana murda kofar kamar zaabude da sauri ta nufo bakin kofar " kai, soja birgimar hankaka karfa kace zaka bude kofar nan wlh babu abinda zakasamu sauran naman kajina na breakfast ne, da karfi ya bugi kofar... ✍🏻 Rahma ummu Fareesa ce😘 ✍🏻✍🏻✍🏻 *?HATSABIBIYA🤷🏻‍♀* *?RAMLAT💖💖* *?KAINUWA WRITERS✍🏻* *🌈ASSOCIATION*🤝🏻 Story & Written by ✍🏻 Real Ladingo *Sadaukarwa ta musamman na baku kyautar page kyauta ruwan Allah sai kunso akaranta kuyi yada kukeso dashi kaunace tasa hakan* *My ummu Nabeel Aisha Aliyu* *Tawan jikar hajiya mum sayyeed & Noor hanne mande* *Fateemah Muhammad* *kawata nana* *Aishaindo Shafancy cool* *Feedyn bash Jannah+Autah* *Najida Aliyu bicca hafsa A A* *hajiyayye umman sudees ummu husnah* *Ina mutikar jin dadin comments dinku ilove you💓*💓💓 *ina yinku irin babu adadinan*😘😘😘😘😘😘 *My dear Neesher,nah💓 ina godiya kwarai Allah yabar kauna😘🤝🏻* *Bismillahir Rahamanir Raheem* 🅿👉🏻7⃣9⃣&8⃣0⃣ ....... tin karfinsa yake bugawa " Ramlat kifa bude kar na balle kofar nashigo bazakiji dadiba bude na fitar miki da wani Abu katoto mai cizo adakin bushewa tayi da dariya " soja manya Nice zakama wayyo to abin ya dade bai kasheniba anki abude kofar angulu ta koma gidanta na tsamiya ehe bedroom dinta tana nufa tana kada key tana tafiya tana karairaya ita yar duniya hhhh kyaleta yayi sai kusan bayan kamar 30 minute yasaka key, Ya bude yana murmushi ya shigo parlour batanan bedroom din ya nufa har ta kashe wuta tayi kwanciyata ahankali ya sadado har bakin gadon ya lalubo makunin wutar dakin ya kunna da sauri ta zabura tana, ihu " soja gwara da Allah yabaka ikon shigowa wayyo taimakeni cikina ciwo zan mutu mutanan boyane sukeson kashe maka mata sunce ka koma inda kafito KO su tafi dani da sauri ya hayo gadon ya tallabota " sannu my angel tin yaushe kike ciwo a wanan halin cak ya dauketa ya sabko daga saman gadon yana Rungume da ita kara sautin kukan tayi ta sakalo hannayenta awuyansa tana goga fuskarta atashi ashagwabe tace" my soja ina zamu.? " hospital kara sautin kukan tayi tana buga kanta akanshi " wlh karku kaimu asbiti ciwamu ba na asibiti bane bama son asibiti Adu'a muke so in ba haka zamu dauketa daga cikin bil'adama mutafi da ita can kasar Chine da sauri ya koma cikin bedroom ya shinfideta saman bed birgima ta fara tana saini mijin hassana idan anason na rabu da ita karka kuskura kace zaka mata wani abun da ita dan ba itabace a yanzu kana tare da gululuwa da ni mijinta agwarsalele kuyi mana Adu'a yanzu mu sami bacci tayi wani, far da ido gadon ya hayo ya rungumeta yana tofa mata Adu'a hankalinsa atashe ganin yada idanuta suka juye wani irin gurnani ta fara tana ririke soja tana ihu kabari haka ya isa kara matseta yayi ajikinsa yana tofa mata Adu'a da duk ayar datazo bakinsa atishawa ta fara "zamu tafi amma kana mata wani Abu muna kallanku dan da ido daya muke bacci hamma ta fara tashige jikinsa tayi lamo ta rika sabke numfashi, alamun tayi bacci tana jikinsa ya kwanta ya dorata saman girjinsa yana shafa bayanta " Allah sarki my sweet babyna Ashe da gaske batada lafiya aljanu ke damunta nayi ta daukar Alhakinki ina gana maki azaba my Ramlat ki yafeni matata itako dai daya tayi saman girjinsa tana baccin karya hannuta ta cusa agirjinsa tana shafawa kamar mai gigin bacci kwanciyata ya gyara mata ajikinsa ya janye hannuta yaja blanket ya rufesu yana cigaba da tofa mata Adu'a yana shafa kitson kanta " my angel aljani baimun adalciba yau amma Allah ya fishi zamuyi nasara akansa ahankali take goga lips d'inta saman nashi hucin numfashinsu na gwaraye guri daya kanta ya tallabo yana kallonta sai yaga bacci take murmushi yayi ya Kamo karan hancinta yana tsotsa wani iri taji kasa hakura tayi cikin dubara itama ta kamo hancinsa ta fara tsotsa ahankali wani irin masifar dadi soja keji amma da ya tuna kashedin aljani na karya kuskura ya tabata zasu dauketa su kaita chaîne da sauri ya saki yacire nashi abakinta cikin shagwaba tace" my sojana rungumeta yayi yana bubbuga bayanta " my angel kin tashi sai yaga ashe mafarkine shimfideta Yayi ya rufeta da blanket ya sabka yafito parlour naman kazar da tasaka a firjin ya dauko ya zauna yaci da sanyin KO dumamawa baiba saida yaji yayi dam yasha yogourt saboda bai fiya shan drink ba Ramlat soja na fita ta tashi tana rawa saman gadon sai tayi tsalle ta fada saman gadon tana dariya " hhhh soja dani kake magana haka kawai ina ai sai na rama duk azabatunar da kamun wlh yo Ko ina sonka ai banayi Saurin baka abunaba bare auran hadi nida ban taba jin sonkaba sai haushinka, yana gamwa ya Mike ya nufo bedroom din tanajin motsi tayi wuff ta shige cikin blanket tana baccin karya bathroom yaje, ya wanko hannusa da bakinsa ya fito hayowa yiyi ya kwanta ya janyota jikinsa ya rungumeta luff tayi ajikinsa tana shakar dadadan kamshinsa tana lumshe idanuta blanket yaja ya rufesu saboda hankalinsa tashi yake idan yana kallon santala santalan cinyoyinta yana shafa bayan da wuyanta ahankali har bacci ya daukesu baki daya batare da sun saniba asuba ta gari,, jawa tanacen tana rusgar kuka kamar ranta zai fita Alwala ta dauro tayi ta sallah ba ita ta sami bacci ba sai kusan asuba barawon bacci ya saceta sallaya sallah,, bangaransu shaffah komai ya kammala taskaninta da Ahmed tasha yabo fadi yake dama itace yaso tin farko da Nabeela ma da shareef hakance ta kasance sun raya daransu cin n so da kaunar junansu,,, *********** ******* *********** ana dab da zaa fara sallah asuba soja ya farka Ramlat tayi dai daya saman faffadan girjinsa tana sharara baccinta hankalinta kwance ahankali ya shimfideta ya sakar mata kiss saman lips dinta ya sabko ya shiga bathroom yayi wanka ya fito fuskarta ya shafa sanyin ruwa yasa ta bude ido tana ganin soja ta zabura" wayyo nashiga uku soja menene kamin Kenan saida ka Balla kofar facce ya hade" dalla malama tashi kiyi sallah ganin yada yayi kicin kicin yasa tayi Saurin mikewa ta nufi bathroom tana turo baki bangaransa ya tafi yacire kayan bacci yasaka jallabiya ya tafi masallaci wanka tayi ta dauro Alwala ta fito ta shimfida sallaya ta tayar da sallah, tana gamawa taje ta rufo kofarta " wlh ka gama kinibibinka nafika wayo dariya tayi da ta tuna yadan ya rikice jiya yana tofa mata Adu'a kwanciyata tayi bata jimaba bacci yayi awon gaba da ita, soja na dawowo daga masallaci yashiga bangaran jawa tana kwance saman sallaya tunaninsa tayi sallah asubane bacci ya dauketa daukarta yayi cak ya dorata saman bed ya lulubeta da blanket ya fito ya Haye benen amarsu saida yabiya dakinsa ya cire jallabiya yasaka wasu kayan baccin yana zuwa yaji kofar gam arufe baki ya ciza " wlh yarinyana nasan maganiki dakinsa ya koma yayi kwanciyasa,, Ramlat bata tashiba sai kusan 11:am taje tayi wanka ta shirya cikin mini skirt da guntuwar Riga iya cibi fara tass gaban. yanada adon duwatsu jajaye tasaki kitson kanta taxi kwalliya ta fesa turare tasaka wani takalmi mai madauri kalar skirt din tayi kyau, iya kyau fitowa tayi parlonta ta dau kazarta ta isko sai guntaye ancinye kwakwab'e fuska tayi ta dauko sauran ta nufo kasa bibiyu take hada matatakalar benen tana dabda saukowa takejin dariya jawa tana cewa" Allah my love abin dariya gareka no dakaina da baiyi niyar maganaba kamshin turaran Ramlat yabugi hancinsa yasan da tana dab da shigowa parlon " to jawata ai gaskiya na fadi kedince sai ahankali kinsan darajata rumtse ido Ramlat tayi saura kadan ta gangaro da Saudi ta rike karfen ta ida sabkowa ta fadhe da kuka tayi kan soja ido jawa ta zaro ta matsa gefe bayan soja ta labe, Abdallah yace" ikon Allah sunzo gaisuwar safe kenan tsaye yayi yaga iya gudunta inna talatu da take that are kayan breakfast da gudu tayi kitchen ita da Ancim suka rufo kofar kitchen din, Ramlat na isowa ta fada girjin soja ta rungumesa gam tana kuka" wlh ban yadaba sai ka biyani kazata Akan me zaka cinyemun abuna shiko yayi mutuwar tsaye saboda shigar jikinta ta tafi dashi tazama tamkar yar baby rungumeta yayi yana bubbuga bayanta " yi shiru my sweet babyna ban cinyeba hannuta yaja suka nufi kan dinning are ya dorata saman cinyasa ya bude kula suyayyun kajine aciki tea ya hada mata mai kauri ya tallabo kanta yabata kurbar farko ta saka masa kuka ya konata jawa najin haka ta Mike, " my love karfa ka konamin kanwa ta fada na tashigewa dakinta, " ayya sannu mugani baking ta daga ya hura mata iskar bakina yasa bakunsa ya kamo harshanta yana tsotsa lamo tayi jikinsa tana lumshe idanta said a yayi minti daya yasaki " amshi ya huce ba zafi yana bata abaki tanasha tana zuba masa sangarta iriri tana shanye tea din yabata naman kazar abakinta tanaci har ta koshi ta kauda kanta tana turo baki murmushi yayi ya sauketa yaja hannuta suka nufi kitchen amma sai yaga kofar arufe bugawa yayi " kai kubude ya ake rude kofar kitchen da Sauri, inna talatu ta bude" yallabai ayi hakuri shigowa sukayi ya wanke hannusa yajata suka dawo parlour ya zaunar da ita ya zauna kusanta matsawa tayi nesa dashi" my babyna meyasa kikesa irin wanan kayan bayan kinsan bamu kadai bane agidan kallifa cibiyaki awaje cinyoyinki awaje.? Bakinta ta murguda " eh nasadin kowama idan yaga dama yasa ai gidan mijinane in kuma turowa zakayi amun fade sai mugani karma manta jiya kace yau zanyi gida ko tashi tayi tana tafiya ta Kada mazaunata ta shiga dakin jawa bata parlo ta nufi bedroom my dear good morning jawa fitowarta kenan daga bathroom tayi murmushi tazo ta rungumeta " morning my love kintashi lafiya yaya rigima kin gama ko dariya tayi hannuta jawa ta kamo suka fito parlour soja na zaune yana waya da gangan Dan ta tsukaneshi yace" soja Dan Allah Dan can sami Aron waya zanyi k'ira? kai ya daga mata alamar eh kusansa ta zauna har sunajin hucin junansu da sauri ta matsa gefe tunawa akwai jawa " murmushi jawa tayi " my love akwai rigima zo ki amshi tawa mikewa tayi ta koma kusan jawa ta, zauna ta bata wayar lumber Papi tasaka ta k'ira tana ta ringing ba,a dagaba ta abbi ma haka da ta k'ira kusan soja ta dawo my soja kaga ina Kiran su Abbie basa dagawa kira ataka? " suna cikin aikine bari ajima samansa ta fada ta fashe masa da kuka "ni dai wlh sai kakirawo mun yan gidanmu janyeta yayi daga jikinsa ya Mike ya nufi sama dan yasan biyosa zatayi gun jawa ta dawo " my dear kinga yaki kiramin su Abbie Ko? " yi shirunki kawo wayar je ki iskesa idan kin matsa masa zai kiramiki su ta fada tanz dariya ai kinga sunki dauka atawa wayar jawa ce tayi ringing tana dubawa taga sunan shaffah da sauri tayi picking " amarya kinsha kamshi " ke jawa bakya fadamin sai an leka lahira an dawo wlh naci azaba yanzu muka dawo daga hospital.? " ayyah yar kanwata ai kowa haka yayi hakuri ki dauré " to nagode ina my sister na dubawa tayi tabata wayar taga wayam bata nan dariya jawa tayi " wlh kinga muna magana dake bansan ta tafiba " to ki gaisheta tana kashe Kiran na nabeela ya shigo itama jajan tayi mata tasha azaba hakuri tabata sukayi sallama taje ta kwanta ta huta,,, Ramlat lokacin da ta hayo bene ta fara dube duben dakunan na farkon ta dawo tanabin sautin TV kofar ta morda ahankali taji ta bude wani ni'imataccen kamshi ya bugi hancinta ta lumshe idanta tashigo "wow tace saboda haduwar parlon zaune yake da Laptop yana dannawa yaji shigo amma yayi kamar baijiba takowa tayi har kusan lumtsumemiyar kujera, dayake sama ta tsaya kusan kansa ashagwab'e tayi magana tana son yin kuka " soja ni katashi ka maidani gidanmu shiru yayi mata yaci gaba da aikinsa kuka ta saka masa ta kewayo gunsa ta fada jikinsa tana dukan girjinsa,, " ni wlh ka tashi ka kaini gida banason gidanan murmushi yayi aransa yace Dole sai na ajiye so na hora dake tinda kin rainani face ya hade" dagani bana, kaiki gidan kiyi duk abinda zakiyi tinda bakya jin lalaba dagani natafi gun my jawata waya ya dauka kama gaske ya kara akunne hello jawata kiyimin kwalliya ya ganin Fashewa tayi da kuka ta amshe wayar tayi wurgi da ita ta rungumesa gamgam " wlh Allah ba inda zaka tafi sokake ka zalumceni murmushi yayi ya dauketa cak ya dora saman cinyasa ya rungumeta kamar baby yana bubbuga bayanta " yi shirunki babyn soja zakimun abin da jawa takemun lamo tayi girjinsa ta sakalo hannuta awuyansa tana goga fuskarta saman tasa tana hawaye santala santalan cinyoyinta ya kalla yana yasa hannu yana shafa wani irin santsi da taushi yaji ya lumshe idansa a shagwab'e tace" my soja please karka tafi kabarni.? " wanan ranar babu ita Mrs Abdallah kibari muzama Abu daya horon ya isa haka my Ramlana meka mata hancinsa yayi ta amsa tana Tsotsar kasan cikinta yake shafawa zuwa cibiyarta kara ririkeshi tayi kwantar da ita yayi saman kujera yamata rumfa da faffadan girjinsa ya cire hancinsa abakinta ya kamo fuskarta ya kureta da ido itama kallonsa tayi da sauri ta lumshe idanta cikeda shaukin so tace" my soja? " my babyn soja ina sonki ina kaunarki please kibar gasani haka kina wahalar da zuciyata idan bakeba duk duniya babu Wanda yataba tsayawa yayimin tijara da kike mun nashare kitsaya muzama Abu daya yana magana yana shafarta bakinsu ya had'e ya lalubo harshenta yana tsotsa itama ta kamo nasa tana tsotsa sunawa junansu musawun yawu suna hadiyewa cikin tsananin so hannusa ya dora Saman dukiyar fulaninta saida yasaki kara " wayyo my Ramlana ahankali yake shafarsu yana amurzasu yana lailaya kan ya fara sakin kara ahankali ita kanta saida ta saki karan " wayyo my sojana kabari inajin wani irin bata gama haukacewaba saida yacire rigarta ya saka dayan abaki ya fara tsotsa gantsarewa ta fara tana mikewa ta dora hannuta saman gashin girjinsa tana shafawa bakinta na lasar saman idansa dayake fitar da hawaye itama hawayen take fitarwa daga fuskarta Wayar soja dake yashe saman carpet anyi k'ira yakai biyar amma ina basu saniba sun fada kogin soyayya wani irin abune Ramlat tayiwa soja baisan lokacin da yasaki ihu ba da karfi itama lukacin tsotsar dayake mata tazo tsakiyar kwakwaluwarta itama tasaki ihun suka ririke juna atare suna fadin kalamomi masu tsadar gaske dede lokacin jawa tashigo farlon abinda taji ta ganine Wanda bata taba samun rabin saba cike da mamaki tarika tunanin dama akwai irin wanan soyayya aduniyar hausawa ina tunanin ba wace tafini sa'ar miji my iya love Ashe ni banji komaiba da sauri taju ta tafi karsu ganta tsautsayi yasa bata luraba ta bugi teburin dake tsakiyar parlon Tim ta fadi tsakiyar parlon saboda buguwar da tayi batasan lokacin da tasaki kara da karfi ba Wanda yayi sanadiyar dawowarsu haiyacinsu cikin sauri ya janye Ramlat a jikinsa ya tashi ya nufo gun jawa da gudu yana kiranta" jawa..... ✍🏻 Rahma ummu fareesa ce😘 ✍🏻✍🏻✍🏻 *?HATSABIBIYA🤷🏻‍♀* *💖💖RAMLAT💖💖* *?KAINUWA WRITERS✍🏻* *🌈ASSOCIATION*🤝🏻 Story & Written by ✍🏻 Real Ladingo😉 yar mutan Niger🇳🇪💃🏻 *Sadakarwarki ta Ta dabance my sweetyna habibiyata abar kaunata barin zuciyata Phartymerh Sardauna marubuciyar MENENE MATSAYINA Allah yabar kauna ina sonki sosai har cikin heart dina❤❤❤❤❤* *Bismillahir Rahamanir Raheem* 🅿👉🏻8⃣1⃣&8⃣2⃣ ....Gabanta ya sukuya ya kamota ya rungumeta " jawa sannu bakiji ciwoba fuskarsa ta shafa " my love kuyi hakuri ku yafemin wlh bansan zan sameku hakaba yinma ce tayi ta kiranka baka dauka shine, hankalinta ya tashi takirani kobana lafiyaba kana ina nace kanana gaka azaune wayarkace a bedroom sai tace nabaka kuyi magana to Dan kar tayi zargin ko da gaske bakada lafiya ko my love Ramlat shine nazo kawomaka wayar kuyafeni Dan Allah Ramlat ce tazo da gudu, ta rike hannu jawa tana kuka" my dear Allah yasa bakiji ciwoba sannu murmushi tayi ta yinkora ta rungume Ramlat tasaki Kara ta koma jikin soja da ssuri ya Kara rungume yana dadana bayanta" my soja please tashi mutafi hospital kar wani Abun yasami my dear da Sauri ya tashi dauke da jawa, ya sabko kasa bedroom dinta ya shiga da ita ya canza mata kaya " my love banjo wani ciwo sosaiba " jawa kinji ciwo tinda ko tafiya bakya iyawa " wlh ina iyawa da kanta ta tashi tana dariya kagani wlh banji ciwoba buguwaca kawai nayi abayana Ramlat ta shigo tana kuka jawa ta Mike ahankali ta rungumeta tana bubbuga bayanta " kukan ya isa haka wlh banji ciwoba? " nidai ban yadaba sakinta tayi tazo gun soja tana turo baki " my soja mutafi hospital atabatarmu da lafiyarta wlh ban yadaba " to ki zauna muje mu dawo jawa tazo ta rike hannusa Daya" please my love mutafi da ita tagani agabanta an aunani lafiyata kalau zatafi yada murmushi yayi ya lakaci hancin jawa ya kwaikwaiyi maganarta dariya tayi " ki gama shiryawa Kafin mu fito " to ranka shidade afito lafiya Jan Ramlat yayi suka nufi saman bene bangaranta ya kaita " oya muje namiki wanka a shagwabe tace" ni dai bana so daukarta yayi har cikin bathroom yacire guntun skirt dinta da gutuwar rigarta kuka ta saka masa " wlh ni banyada kaga tsiraicinaba bai saurareta ba ya kunna shower Dan suyi Sauri ya mata wanka tana ta masa rigima duk ya jige daru Dan bayaso taga kayan aikinsa ta firgece masa yau yakasa haka rijiya tass ya wanke yayi mata wankan tsarki saboda dazu tayi tsiyaya sosai yanadota a towel ya fito da ita ya zaunar da ita " oya shirya Kafin nayi wanka ko zakimun baki ta turo" ba zanba kato da kai bangaransa ya nufa yana murmushi jikinta ta goge ta shafa maiyuka masu kamshi batayi kwalliyaba akwatina ta bude" wlh sai naka kayanan ai nawane wata hadadiyar abaya ta zaro bakace an an mata adon duwatsu blue har gyalen rigar tahadu sosai sakawa tayi taje gaban mirror ta kalli kanta tayafa gyalan tana murmushi" iye Amarya soja kinfa yi ba karya juyi tayi takara juyi ta fesa turare tasaka takalmi ta dauki jaka duk kalar kayan zata fito soja zai shigo sukayi Karo da Sauri ya rukota ya dauketa cak yana juyi da ita " wow my sweet baby soja kinyi kyau sosai saide wlh bazaki fita hakaba tana rungume jikinsa ya nufi gun akwatinanta ya duka yaciro tsumdumeman hijab har kasa ya zauna bakin gado yacire gyalen rigar yasaka mata hijab kanta ta cusa akirjinsa tana shakar kamshinsa ta faehe da kuka " my soja wlh nidai bazan fita ahakaba me laifin kayana abayace fa har kasa da gyalenta Kara matseta yayi ya kamo fuskata yana lashe mata hawayen " my babyn soja wlh bazan iya barinki kifita ba ahaka ko Dan bakiga irin kyawun dakikayi ba kuka rigar ta kamaki kada ya shafi hips dinta Kara rugumesa tayi tana turo baki " my soja please mutafi my dear na jira wlh banaso tajimu mik'ewa yayi da ita yana rungume da ita akirjinsa yanufo kasa yana taka matatakalar bene acikin nutsuwa ta rikeshi sosai tana goga fuskata atashi tanason yin kuka a shagwab'e tace " my sojana kayi kyau sosai karka fita ahaka kaima kasa hijabi ? Mrs Abdallah kifa tsaya musauka lafiya karkisa mu gangara hannayanta ta sakala awuyansa tana turo baki " wlh nima bana yadaba kafita ahakasai ka suturta jikinka murmushi yayi suna sabkowa ya ajeta yayi atsakiyar parlour Yamaha kiss agoshi jawa bata parlour zai shiga dakinta ita ta fito cikin hadadan lease amma tasaka hijab tsaye tayi " matar soja ya jiki murmushi ta sakar masa kamota yayi ya rungumeta yana murmushi yasaka hannusa cikin hijabinta yana shafa cikinta " ya babyna oya muje naga alama kinfa jimu dauriya kike ko jawa dukan wasa tamasa akirjinsa tajanye jikinta tana dariya" Allah babu komai my love Ramlat datake tsaye tarasa abinda ke mata dadi har wani daci makoshinta yake mata amma ta daure tana sakin murmushi " my dear mutafi gurinta jawa tazo ta kama hannayanta itama murmushi dauke a fuskata " wlh Dan na kwantar miki hankali zanje amma ban wani jimuba " oya matan Soja muje dariya sukayi jawa na rike da hannu Ramlat suka fito harabar gida sojojin dasuke tsaronsa suka fara gishesa Ramlat sai kallon gidan take ya Kara mata kyau mota aka bude musu yashiga gidan baya suka zauna suka sakasa tsakiya direba yaja motar suka bar gidan motoci biyu na biye dasu abaya Ramlat tinda suka fito shiru da ita batace komaiba sai jawace suke hira jifa jifa da soja yanaso ya janyo Ramlat jikinsa amma bayaso yar uwata taga ya banbantasu jawa,tace " my love bacci kikeji ko idanki yayi ja murmushi tayi" my dear kamar kin sani dariya tayi, " to kiyi kwanciyaki a mota mu sai mushiga mu fito? da Sauri ta kalleta " haba ai munshiga gida muga su yinma ko yayamu? " gaskiya bazaku shigaba muyi abinda ya kaimu? " to an gama babban yaya ta fada tana murmushi hancinta yaja" gud baby dariya jawa tayi" my love ka yada ta hakura? gira soja ya dagawa jawa yana murmushi saboda surutunsu ya isheshi da karfi da yaji sun sashi ya koyi yawan magana shagwab'ewa Ramlat tayi " haba my dear na hakura wlh " yauwa my love suna hira har suka shigo maitama ----------------- --------- ----------------- direct hospital suka Shiga sosai aka bincika lafiya jawa babu abunda ya sameta babynta na cikin koshin lafiya magunguna aka hada mata saboda buguwa da tayi da bayanta an mata kashen tafa rage cin abubuwa masu maiko sosai cikin farin cikin Ramlat ta rungumeta Soja yaji dadi sosai da jawa babu abinda yasameta suka fitowa sukaga yana nufi cikin gida cikeda jin dadi Ramlat tace muna gudiya babban yayamu kai ya girgiza part din yinma suka shiga da gudu Ramlat ta nufi parlour cikin saa yinma na zaune tayi baki yan taya murnar aure da sallama ta shigo ta fada jikin yinma tana dariya, Rungumeta tayi " my dotana daga. ina nashigesu ba dai gudowa kikayi soja da jawa suka shigo da sallama " wai lafiya kuwa daga ina kuke jawa ta duka tana gaishe da yinma tamasa tana kallonta tabata hannu kusan yinma ta zauna daughter daga ina kuke soja ya zauna jikin yinma ya Dora kansa cinyata yana ture Ramlat " yinma ina Abbi " sunfita tin safe lafiya ina kiranka dazu baka daukaba me kuka jawa ya koya miki karya ko kanta ta sada" yinma bafa kin dauka nayiba kinga wace ta boye wayar ido ramlat ta zaro ta tsinkesa tayi awuya " yinmata kiga yah Abdallah yana tsinkona ko " ah tasani ta bugesa a keya wani irin zalumcine ka isko yarinya a cinyar uwarta ka daketa dariya Ramlat tayi ta leko fuskarsa suna hada ido tamasa gwalo nunu yamata da ido zan kamaki agida kunuwanta biyu ta kama tana marerece fuska alamar yayi hakuri kafada ya make alamar yaki baki ta murguda ta yimasa nuni karma ya hakura dariya jawa tayi " A,A fa my love kunya taji ta rufe fuska Dan batasan angansu ba yinma ma tana lure dasu murmushi tayi Ranta fari tass kana kallon yaran kasan suna mutikar kaunar junasu hannu ya zura hijabinta ya mintsileta mik'ewa tayi tana turo baki" yinmata natafi nagaida Dadata da mummy " da izinin wa zaki? " aikuwa sai ta tafi meyasa da kuka fito jeki abinki dariya tayi tamasa gwalo " my dear na tafi ko kina zuwa kallon soja tayi Yamata nuni tace bata zuwa, kanta ta sada tana murmushi yinma tace" au bazaki tafiba kenan ya hanaki hannu yasaka hijabin jawa ya lalubo hannuta yana murzawa ya tsareta da rikitattun idanunsa kasancewar do gone bazaka taba lura da hannusa acikiba" my love ki tafi fa dariya yinma tayi " my dota jeki ki dawo ya hanata murmushi tayi ta ficewata aikuwa zakaka tsiya kwanciyata zanyi part dinsu ta fara zuwa babu kowa a parlour sai rufaida kwance daukarta tayi tana shilawa mummy ce ta fito daga kitchen, " me zangani ni Rahma dariya Ramlat tayi " yarki mana mummy ina kwana zance ko ina Yini saboda lokacin sallah a azuhur ya kusa " me nifa bansan raini daga gidan ubanwa kike? ayya my mummy arika hakuri damu ki kwantas da hankalinki ba guduwa nayiba fa daga hospital muke antyna ce ba lafiya shine fa na biyu nakwashi albarka iyaye ta karasa magana tana ajiye rugaida ta rungumi mummy, Allah ya shiryeki dan taga alamar garau take shiyasa take iya shege aranta tace amma ban godewa soja da bai koya mata hankaliba Abdallah me ya shigo da sallama shida jawa " soja wai Daga ina kukene jawa takaraso ta gaisheta " lafiya dota ya jikinki " da sauki zama soja gaishe da mummy yayi ya zauna suka taba hira ramlat sai hararnsa take mik'ewa tayi " mummy na tafi gidan Dada kiyi girki da rabona dariya jawa tayi tabita ta game fushi tayi da ita tana kiranta kin juyowa tayi har suka kai part din Dada cikin saa a parlour ta iske hada mai ran karfe jikin Dada ta fada tana dariya " ke hassana daga ina kike au harda jawa zama tayi kusan tsoho mai ran karfe ta gaishesu " daga ina kuke jawa tace" munzo gaishekune my love hushi kikemin baki ta turo " to bakebace kika tabani amma na hakura ai bana iya fushi dake " to nagode soja ya shigo suka gaisa yace su tashi sutafi gida baki ya murguda ta gyara kwancinta jawa ta mike " my love afuwa tashi mutafi tashi tayi " dadata sai gobe idan na kawo muku yini dariya sukayi da mai ran karfe" Allah ya kaimu hannuta jawa ta mama suka fito lokacin ha yashiga mota yana jiransu dede harabar gida sukaci Karo da mamah ita da safna sun dawo daga gari Ramlat ta taresu " mamah ina yini sister ya kike shine ko kije kai amarya jiyako " ayya wlh naje maybe baki luraba ne " to yaishe zaki kawomin wuni wlh mi ina sonki " ai tsoran yaya Abdallah nake jawa yafiya ta tayi " shareshi kawai gidansa ko nawa mamah haushi ya cika mata ciki tana hannu safna suka tafi motar ta nufo tana kalle kallen abinda zata tsokana duk abinda take soja yana kallonta yana murmushi ta dabda shiga mota ta hango Aminu alabe yana waya gindin uwar mangwaro can ta nufa tana dariya " wlh yau sai kaci kaniyarka kwarton banza mai bata y'ay'an mutane watace zai yaudara bari na lalaba na masa allura gargajiya tin dazu nake nema maraba da ita Wanda nayi dansu na kasa cutar dasu kaine mai rabo da sauri soja ya kalli inda ta nufa ahankali ta lalaba kusa dashi hankalinsa yayi nisa a wayar da yake ta Dora masa a wuya tana dorawa ta shige rigarsa ta koma baya tana dariya Kafin ya tantance Ko mainene ya shiga rigasa har ta harbeshi so biyu da Sauri ya yada wayasa yana zazaga Riga dede lokacin soja ya Iso ya gane tsiyar da ta shukawa Aminu kamota yayi ya rungume yana dariya " my angel kinfiye mugunta kalli yada kika sakasa ya zama kamar zarare Kara rungumesa tayi tana turo baki " my soja ai shine bashi da kirki .sakinsa tayi taja hannusa suka nufi mota sukabar Aminu sai aikin kai komo yake da yaga, abun bayayi da gudu ya nufi part dinsu,, saida shiga ya zauna ya bata hannu ta kama tashigo tanzuna driver yaja suka tafi atsakiya su yake " my love ina kikaje?" Wlh in gayamiki wata yar mugunta nayi ta bushe da dariya " to ki fadamin " naki " jawa kawo kunnaki kiji na fadamiki tinda kunaso ku batani da surutu dariya tayi ta rankwafo jikinsa tabasa kunne yamata rada dariya tayi ta dago tana kallon Ramlat" my love kinyi tsiya fashewa tayi da kuka da Sauri soja ya janyota jikinsa jawa tarike hannuta " my love me yafaru " to bakubane kuke gulmata Kara matseta yayi yana bubbuga bayanta dariya jawa tayi " bafa gulmarki mukayiba ya fadamun muguntar da kikayine murmushi soja yayi yasaka hannusa cikin hijabinta yana shafarta ahankali idanta ta lumshe" babyna rigima tamiki yawa ko baki taro tana Kara shigewa jikinsa jawa tace" wlh tin dazu danaga idanta yayi ja nace tofa akwai tsiya kallon jawa yayi " kefa kin iya zuga dariya tayi tana kallonsa dan yayi mata kyau mutika Ido daya ya kashe kanta ta dora akafadarsa tana shafa lalausar gashin kansa mata Ramlat shiru ta musu tayi lamo akirjin soja ta rufe idanta kamar mai bacci tanajin dadin shafar da soja yake mata shida jawa suke hirasu har sukazo gida..... ✍🏻 Ayi manege😎 Rahma ummu fareesa ce🥰 ✍🏻✍🏻✍🏻 *🤷🏻‍♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀* *💖💖RAMLAT💖💖* *_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏻 Real Ladingo😉 yar mutan Niger🇳🇪 *👏🏻👏🏻👏🏻DON GIRMAN ALLAH KARKUMANTA DA GIRMAN ALKAWARI DA AMANA KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE KUKARANTA KYAUTA RUWAN ALLAH AMMA ARIKE AMANA👏🏻👏🏻👏🏻* *Bismillahir Rahamanir Raheem* 🅿👉🏻8⃣3⃣&8⃣4⃣ .....lokacin da sukazo Ana sallah azuhur suna shigowa parlour jawa takallesu " nashiga nayi sallah Ramlat tabita " my dear nima agunki zanyi sallah da sauri soja ya kamota yana zungurata akai " kema jeki gidanki kiyi murmushi jawa tayi bata juyoba tace" my love baaraba hanta da jini kabarta muyi tare bata jira amsaba tashige dakinta soja naga tashige cak ya dauki babynsa yayi sama da ita luf tayi kwancinta akirjinsa" my soja kabarni ni akasa zanyi sallah " naki na barki kibari sai Komai ya kammala kya rika zama a bangarena na kasa dariya tayi ta cusa kanta akirjinsa " my soja menene zai kammala " my angel kibari na karasa ko bakisan zamu fadiba shiru tayi tana shakar kamshinsa " my soja banida yauni kamar yar roba ko bai cemata komaiba saida ya shiga har cikin bedroom d'insa da ita ya zaunar da ita bakin gado ya cire mata hijabi ya ajiye ya mikar da ita " shiga kiyo alwala kiyi sallah " ni dakina zan tafi bathroom yashiga ya dauro Alwala kintse dariya da tazo masa yayi ya hade face " ke tashi kiyi Alwala mik'ewa tayi tana turo baki ta shiga bathroom masallaci ya tafi tana fitowa taga bayana ta dauki hijab dinta ta nufi bangaranta tayi sallah tacire doguwa riga jikinta tasake wanka tasaka riga mai shegen kyau iya guiwa ce ta fesa turaruka masu kamshi amma batayi kwalliya ba hakan sai yasa tayi mutikar yin kyau Saman bed ta fada tana shafa cikinta yunwa takeji sosai amma baccin da takeji ya hanata fitowa taci abinci cikin blanket tashige bata jimaba bacci ya dauketa,, Abdallah na dawowa daga masallaci jawa tana zaune a parlour suna hira da Ancim sai dariya take saboda labarin abin dariyar da ta bata soja ya zauna kusa da jawa Ancim ta tashi ta tafi, " au my love baka nan nafa dauka kana ciki baice komaiba ya matsu kusanta ya dora hannusa cikinta yana shafawa " ya babyna da fatan yaci abinci yanda yake murzamata kasan marata da lokon cibinta yasa duk taji wani iri gashi ya tsareta da manyan idanusa yana murmushi " my love muje kaci, abinci ta fada tana janye hannusa tashi yayi " je ki hadama bari na fito da kanwarki " kai wlh da nayi laifi KO dai naje na kirata da kaina " kije ki hada Allah yasa batayi bacci ba ya fada yana tafiya dariya tayi " yallabai a fito lafiya murmushi yayi ya Haye sama, kofar parlonta abude ya shigo da sallama bata nan ya nufi bedroom dinta a hankali ya ya morda kofar ya shiho kamshi ya bugi hancinya da sanyi Ac bakin gadon ya ISO tana cikin blanket arufe ruf saman garon ya hau ya janye blanket din tana sharara baccinta hankali kwance murmushi yayi " uwar rigi fuskata ya shafa ya tura hannusa cikin rigarta ya shafi cikin yana gano tanajin yunwa kwanci yayi yaja musu blanket ya rufesu ya janyota jikinsa ya rungumeta yana shafarta ahankali yana kiranta " Mrs Abdallah tashi kici abinci ina batasan yanayiba bakinta ya lalubo yana tsotsa cikin nutsuwa yana shafarta a hankali ta bude idanta tana kallonsa ta zaro ido ta ta cire bakinta anashi tana hararasa " menene haka da ranar gari anzo aketamun haddi kara matseta yayi " eh ai matatace konayi laifi wallahi idan kikayi wasa yanzu da rana tsaka sai nasaki alayin manyan mata baki ta turo ta kara rungumesa tana shafa sajan fuskasa " yaya Abdallah wasafa nakema irin na yaya da kwanwarsa mafi kusanci kuma abokin kamannita a shagwab'e tace my sojana ai ni yarinyace kabari nakara ko da shekara biyu da dariya ta bashi " kuma fa hakane to nabari dariya tayi ta Haye saman kirjinshi ita a tunaninta ya yada " tashi muje kici abinci batayi musuba ta tashi daga jikinsa ta cire blanket da suka rufa tashi daga kwancin ya sabko daga gadon " oya hannayenta ta daga alamar ya dauketa kafada ya ya makale kwanciyata tayi tana harba kafa da kukan sangarta ba hawaye rankwafowa yayi ya dauketa goyata yayi abayansa suka fito tanata dariya " dokin malam kayi gudu mana " idan bakiyi shiruba zan kadoki nine dokin " to ba wasa bane ta rada masa akunne tana lasar kunna my soja ta fada ashagwab'e " na'am my Ramlat shiru tayi bata sake maganaba har suka sabko parlour ya shideta yana rike da hannuta har kan dining jawa tayi murmushi "ai nazata kaima kayi baccin " yanzu atafiyata ha nayi bacci kujera yaja ya zauna Ramlat ta zauna kusa dashi jawa tayi Seraing dinsu hadadiyar jalof yasa ta shimkafa da aka yita da ishashan naman rago da kayan lambu kowa da plate dinsa Ramlat ta kali jawa" my dear ke baza kiciba.? " tin yaushe naci na gama ga plate din da naci soja baice kalaba take cin abincinsa Ramlat sai surutu take zubawa " gaskiya my dear kin iya girki wanan tsadadan abinci haka " my love bani nayi ba fa inna talatu ce face ta hade " nide na fasa cima nazata ke kikayi kallon plate dinta yayi wayam babu ko kwayar shimkafa daya tacinye Tass hannusa yasa ta kasan table ya tsinketa yi tayi kamar batajiba ta Mike tabar gun dariya jawa tayi " my love Allah shirye yallabai na d'adama kai ya girgiza parlour Ramlat tayi zamanta tana kallon TV har ya gama suka iskota jawa ta zauna kusanta " my love kallo kike kai ta daga soja bai zaunaba ya nufi sama bai jimaba ya fito cikin shirin kananun kaya masu adon kakin soja wande sukayi mutikar yimasa kyau ba kadan ba sai zuba kamshi yake jawa jitake kamar taje ta rungumesa ko taji sanyin abinda takeji amma bata iyaba agaban Ramlat Ramlat kallo daya tayi masa ta dauke kanta shikuma kallo daya yama jawa ya gano Abinda takeso cikin dubara yada yar rigimarsa bazata haukace masa da kishiba ya zauna kusan jawa " jawa menene ya fada miki ido haka tsaya kar yashige miki ido rungumota yayi jikinsa tanajinta ajikinsa ta rungumesa " yayana ciremun dan Allah da sauri ramlat ta matso gunsu " wayyo my dear minene ya shiga idanki yaya Abdallah dan Allah cire mata tafada idanta ya kawo hawaye bushe mata idon yayi yana shafa bayanta " jawa kinajin zafi? " A,A my love janyeta daga jikinsa ajiyar zuciya ta sabke tana kallonsa " my love nagode kwarine ko menene " ai yafi karfin fada ke yanzu ya kikeji aranki? " dadi wlh naji my love " gud Ramlat ta rike hannun jawa " sannu ya fita? " eh my love murmushi yayi ya tashi tsaye " na tafi mambila zan duba wasu abubuwa sai dare zan dawo jawa tace" yallabai adawo lafiya Ko muyi rakiya my love tashi ki rakashi katon hijabinta da yake aje ta ba Ramlat iya je kiraka yayamu abun sonmu sanyin idaniyarmu dariya Ramlat tayi soja ya bekawa Ramlat hannusa kafada ta makale dukowa yayi yakama hannuta suka fito kusa da kofar parlour marerece fuska tayi" my soja ina zuwa please katafi dani rungumeta yayi yana shafa mazaunata yana mata rada akunne " babyn soja bazan iya tafiya dakeba barikin sojoji akallemin ke zuciyata ta buga lokaci daya Ko nayi aika aika kara shigewa jikinsa tayi, tana shakar kamshinsa tana shafar wuyansa ashagwab'e tace" my sojana kayi kyau dayawa please karka fita ahaka kakoma kasa jallabiya murmushi yayi " to my angel wa zai kalleni ai kwalelensu ni nakune ku biyu ba kari baki ta turo tana bubbuga kafa" wlh duk wace ta kalleka wuta bal bal ta karasa maganar tana hawaye, fuskata ya kama " to menene na kuka ko bakyaso naje nayi abinda ya kamata hankali kwance harshe yasa yana lashe hawayen ya gangara saman lips dinta ya sakar mata samba mai dauke numfashi da karfi ta sabke ajiyar zuciya ta kara ririkeshi " my Ramlat kasa amsawa tayi Kinajin bacci ko kai ta daga masa cak ya dauketa ya zagaya ta dayan parlour ya kaita bedroom dinsa na kasa ya kwantar da. ita saman bed ya shiga rikirkitata da fitinanan kiss idanuta ta lumshe Ko 5mnt baayiba tayi bacci tana rungume jikinsa murmushi yayi ya janyeta ya lulubeta da blanket ya Mike ya kunna mata AC ya fesa turaran daki yaja kofar ya tafi yana kallon agogan hannusa karfe uku saura kwata acikin nutsuwa. Yake taku irin na jaruman maza masu ji da kansu da izza da kudi uwan uba kyau yana fitowa harabar gidan sun gama shirya motocin, cikin girmamawa suka bude masa mota yashiga aka bude musu get suka tafi motoci uku na biye dashi tin lokacin da soja ya kama hannu ramlat suka nufi kofar parlour jawa ta tashi tace bari taje ta danyi bacci ta huta dan haka batasan Ramlat bata parlo ba, ************ ****** *********** Bakin tika tika yau Rumaisa lokaci yayi ta margaya sakamakon cizon kanta da take duk tabi ta shanye jininta da kanta dukda kacar da take dauré da ita har numfashinta ya dauke tana Kiran soja jini kudi mahaifinta suka kira da yayanta amma fur sunce bazasu sallaci gawartaba Abu kamar wasa saida aka hada da iko kafin su yada su amsa hakana ba dan ransu yasoba suka tarkata da bakin nufinta aka yimata wanka da sallah darajar tana sallah kafin abin ya samu suka kaita gidanta na gaskiya suka barota ita da halinta ina anfanin rayuwa irin wanan garin neman duniya gashi baka sametaba kuma kayi mutuwa mara kyau mutum har uku basu sami mutuwa mai kyauba Allah kasa mufi karfin zuciyarmu Amin wlh idan kace kabiya duniya da abinda dake cikinta ka gama halaka,, --------------------------------------------------- Ramlat bata tashiba sai bayan sallah la'asar dakin take kallo yayi mata kyau sosai sabkowa tayi ta shiga bedroom ta dauro alwalla ta fito sallaya ta shimfida ta bude wardrobe taciro jallabiyar soja ta saka ta tayar da sallah tana gamawa ta cire rigar ta Linke ta mayar parlo ta fito jawa batanan, parlonta ta shiga ta zaune tana waya kusanta ta zauna "lah momy to kice mata nazo bari yayana yazo na fada masa direba ya kawoni yau ai Dole nazo ganin baby amshe wayar Ramlat tayi ta kara akunneta"momyna ni bakya nemana " ah dota ai na tambayi jawa tace kina bacci safara'u ce ta haihu dazunan " wayyo dadi momyna kice yau kwana sai Asokoro? " eh mana tinda Abdallah bayada hankali ba kunga sai anjima kitt ta tsinke kiran, tana dariya lallai Abdallah ya hada daru agidansa,,, " my love yaushe kika tashi? " yanzu marerece fuska tayi my dear kiramin yayamu murmushi tayi tayi dailing lumber tanata ringing bai daukaba har so biyu ta k'ira bai dagaba" my love bai dauka ba maybe yana cikin aikine kiransane akayi suna cikin aiki zai kira murmushi Ramlat tayi" shikenan tashi tayi my dear na tafi? tashi jawa tayi" muje parlour hannu Ramlat ta kama suka fito parlour suka zauna suna hira jawa tasaka a mata danwake cikin gagawa Ancim tayi mata da manja ta zubo mata " wow Ancim nagode dariya Ramlat tayi " my love wlh ban taba cin danwake ba? " zo kici yanzu akwai dadi " ka banaci kice abinki wani irin amai ya tasuwa jawa mikewa tayi da gudu amma yaci karfinta ana tsakiyar parlon tarika kwararashi Ramlat ta riketa tana mata sannu har ta gawa ta kamata suka nufi dakinta ha cikin bathroom suka shiga ta wanke mata bakinta ta rukota suka fito tana mata sannu " dan Allah ki daina cin danwake dama ai zai sakaki amai ki kwanta ki huta " muje parlour rike hannuta tayi suka fito Ancim na gyaran parlour suka zauna wayar jawa tayi ringing Ramlat ta dauko ta bata picking tayi tana murmushi " Allah yabar mana kai yayamu mijinmu " Amin uwar gidana ykk ina cikin aiki naga kiranki.? " lapia kalau muke kaifa? " nima haka ina iya Rigima? " gata " ok bata waya bata tayi ta amsa tana murmushi tashi tayi ya shiga parlon jawa kuka ta saka Masa" wayyo ni Abdallah mijin Ramlat da jawa me kuma na miki yanzu shashekar kuka take please yi hakuri my angel imssi u cikin shagwaba tace" my sojana ina ka tafi ka barmu antyna tayi amai yanzu kace ta daina cin danwake " to ai KO bataci danwakeba jawa kullum cikin amai take cikine yake sakata amai " wlh my soja Jawa bata yafeba akanme zaka mata ciki yana bata wahala dariya yayi " ai kema yau insha Allah sai na miki ciki idanu ta zaro ta dora hannu akai ta kashe wayar ta fito jawa tace " me ya sameki " my dear cikina yake ciwo amshi wayarki bari nasha magani bata bira komaiba ta Haye bene tana hankalinta atashe tana saffa da marwa dan wlh yada taga jawa na wahalar amai bazata taba yada amata cikiba komai ta tuna sai ta bushe da dariya wallahi fa hakane ni mai aljannan karya ai kuwa magrib din farko zan tadasu manya manyansu a kai ina yaushe zan yada nida KO soyayya bamu faraba sai naji ina sonsa nan da shekara daya KO biyu kafin nabashi kaina fitowa tayi ranta fari Tass zatayi tsiya jawa na zaune " ah my love ya cikin " da sauki ta zauna suna hira,, ************ Da dare misalin karfe takwas maman na zaune a parlour tana waya " wallahi da gaske nake yanzu gidan ba maishiga harakarmu dagani sai y'a'yana amma kibarsu basusan tugunabane zasuci uwarsu safna ce tazo ta zauna kusan mamah tana dariya " mamah bakida dama ai na matsu cikin ya tsufa a haifesa ai Dole na auresa dan uwar masu bakin ciki na rayu nida mijina kamar yada kika rayu ke daya ba kishiya dariya mamah tayi,, " ah yaushe yarinya gari dq bokaye danma tsinanan boka makasheta yakin aikin da nakeso ai mu kishiya saide amakwabta " inji ubanwa da sauri suka dago jikinsu na rawa munnir ne tsaye idansa jajur ubanwa yace muku bazanyi aureba insha Allah gobe ake dauramin Aure da mace ta gari ihuuu mamah ta kwarara ta nufoshi " wallahi munnir kayi kadan babu shegiyar da zatazo gidana tana isowa kafin ta tabashi yasa kafa ya kwasheta wanwar tayi akasa tana ihu yasa kai ya fice safna kuka tasa ta kama uwarta ta tasheta ta zaunar da ita saman kujera tana bata hakuri ashar ta dura mata " dan ubanki tashi kiban guri duk masifar cikinki ta shafeni mikewa tayi safna ta tafiya ta bangaran dada,, Abdallah bai dawo gidaba sai karfe tara lokacin har sunci abincin dare Ramlat ta shirya tugu tana jiran soja zaune suke a parlour sunci kwalliya ya shigo da sallama ya gaji sosai atare suka mike suka taresa " oyoyo yayamu ledojin hannusa ya aje ya ware musu hannayansa suka rungumea murmushi yayi ya kamo hannusu suka karaso sakinsu yayi ya kalli Ramlat " je ki hadamun ruwan wanka har zata shuka tsiyar sai ta fasa ta tafi " my love kaci abinci KO sai kayi wanka " Ashe kin gano ledojin da ya aje jawa taje ta dauko " jawa sai nafito " afito lafiya murmushi yayi ya Haye sama lokacin har ta hada masa runwan da turaruka masu mutikar kamshi akofa suka hadu zata fito rikota yayi " muje kimun wanka yi tayi kamar ta amince ta shafi kirjinsa " to mijina muje sakinta yayi yana GABA tana baya juyawa tayi da gudu ta fice abakin kofa ta tsaya " haba soja hauka nake Zan yada naga wanan murdadan jikin naka ba kaya tamasa gwalo ta fice wata murmushi yayi parlo ta dawo sukaci GABA da hirasu da jawa yajima sosai kafin ya sabko goma tayi kan dining are ya nufa jawa ta kawo masa ledojin ta kira ramlat tayi serving dinsa yanacin abinci suna hira har ya gama suka dawo parlo yaba jawa ledarta sukaci gaba da hira shadaya na bugawa Ramlat tayiwa jawa saida safe ta hayewata sama sam ta manta bata rufe kofofinta ba ta tsaya a pqrlour tana gwada yada zatawa soja tijara yau na karya aljannai cikin shirin bacci yashigo ya hade cikin hadadun kayan bacci masu santsi wando iya gwuiwa cike da mamaki yake kalllonta yaji duk abinda take fadi baki ya ciza " aikuwa yau zaki sani KO ba aljannaiba Komawa yayi ya shigo da sallama da sauri ta juye murmushi ya sakar mata " my babyna ga kazarki murmushi tayi ta amshe " my soja ai ba ana zakq kwanaba Ko? " ina fa ni banan zan kwanaba muje ki tayani muyi sallah saboda kar cikin dare aljannai su tsoratamin ke hannusa ta rike " wlh my soja kamar kasani tin da yanma suke bibiyata karfin Adu'ane ya korasu boye dariyasa yayi yaja hannuta suka Shaga bedroom dinta ya amshi ledar " jeki yo alwala batayi musuba take tayi ta saka katon hijab ya shimfida sallaya yajasu sallah raka'a biyu ya kama kanta yana mata Adu'a " soja Rukiyya ce kakemin dan su fita sakin kan yayi yana mata tambayoyi kan addini yaji komai rass ta zano masa amma baiyi mamaki sanin tayi sabkar Alqura'ani mai girma tin bayan gama secandry school,, Mikar da ita yayi ya dauko ledar kajin suka fito parlo saman cinyasa ya zaunar da ita ya rika bata naman abaki tanaci saida ta koshi shima yaci kadan ya bata yogourt tasha ta dore da drink ta sabka saman sa " mu kwana lafiya tashi na rufo dakina" ai ban gama miki maganiba sai na miki wanka na tofeki da Adu'a sai na tafi zatayi magana ya dauketa bai direta Ko inaba sai bathroom tana rigima har yagama mata wankan ya nadota a towel ya fito da ita jikinta ya goge mata ya shafa mata maiyuka ya bude wardrobe dinta ya zaro wata gontuwar Riga mai shegen kyau ya saka mata komai na jikinta abaiyane yake baki ta turo " kuma wanan guntuwar rigar rungometa yayi " Mrs Abdallah kin hadu dayawa komai naki kalarsa daban guyata yayi abayansa yaje ya rufo kofar parlour da ta bedroom " my soja ya naga ga rufe kofa kaida zaka tafi? " ai sunake na tushe duk wata hanya da aljanun zasu gudu gwara na konesu ahuta Dariya tayi shimfideta yayi ya kashe wutar dakin ya hayo ya janyota jikinsa ya shafi santala santalan cinyoyinta cikin wata irin murya ya kira sunata gashin jikinta ya tashi kiranta yaci gaba dayi tin tana amsawa har ta kasa ta makalkaleshi tana sabke ajiyar zuciya my Ramlat bani yawunki nasha kishirwa nakeji kara rungumasa tayi ashagwab'e tace" my sojana muryaka dadi wlh shima narke mata yayi" my Ramlana kema muryaki dadi bani yawunki nasha " my sojana nima kabani Naka nasha fuskata ya hakamu ya hade bakinsu bai tsotsaba gogawa yake yada yawunsu zai taru cikin 3mnt yawu ya taru ita yafara ba tana lasarsa kamar ta samu Zuma idanta a lumshe saida ta shanye Tass" my soja dadi ka dadomun " to bara nima nasha bakinsu ya hade ya tara nata ya shiga lasa yana zuga idansa alumshe hannusa saman nonowanta yana murzawa yana shanye yawonta suka shiga tsotsar bakin junansu tamkar zasu cinye juna sun jima sosai kafin ya zare bakinsa ya maida kunnata ya zura harshesa yana lasa hannusa kan nonota yana murza sai Mika take tana kiran sunansa bakinsa ya dora adayan yana tsotsa ihu ta saki " ashhh my sojana tofa abubuwa sun fara karfi soja da Ramlat sun zare sai ihu suke dan KO ina na jikinta tsotsa yake yana shafawa ya haukace mata ya rikitata bata san lokacin da ta biye masaba wani irin abubu ta fara masa kawai sai ya fashe mata da kuka ita kuka shi kuka sunma rasa ina zasu tabawa junansu dan dadi sai sambatu suke suna fada juna kalmar so mai zafi sunyi alkawalin duk runtsi bazasu iya rayuwa ba tare da junaba kwanciya ya gyara mata yana Adu'ar saduwa da iyali Ramlat tayi nisa cikin duniya Mai ceke da shaukin kauna kawai taji Abu tofa nayi gaba.... Asuba ta gari kundai san yau akwai daru soja zaiyi aika aika😆 Alquraan nima na tafi mutisa daran farko da Abban fareesa🏃🏻‍♀🏃🏻‍♀🏃🏻‍♀ baa barni abaya🤣gwara naje nima yau ayi tishi🤪 kowa taje yau tayi tishi Rahma ce ummu Fareesa😘 ✍🏻✍🏻✍🏻 *🤷🏻‍♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀* *💖💖RAMLAT💖💖* *_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏻 Real Ladingo😉 yar mutan Niger🇳🇪 *🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣wallahi Aunty Fauzah Yar Amana ina yinki irin babu adadinan I love you manya manya kinada zafi sosai kinfini jin ciwon abun fa ya faru Allah yabar mu tare ki Dade kina losing Na baki kyautar wanan shafi nakine kijuyashi cikin wayarki yada kikeso amma babu posting zan kasance mai miki biyayya amma kibani kwana biyu insha Allah komai zai dawo dede nagode da kaunarki gareni zaki sameni yada like so insha Allah* *👏🏻👏🏻👏🏻DON GIRMAN ALLAH KARKUMANTA DA GIRMAN ALKAWARI DA AMANA KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE KUKARANTA KYAUTA RUWAN ALLAH AMMA ARIKE AMANA👏🏻👏🏻👏🏻* *Bismillahir Rahamanir Raheem* 🅿👉🏻8⃣5⃣&8⃣6⃣ ...ban tashi komawaba gidan soja birgimar hankaka sai karfe 8:am na safe 😂lokacin hajiya Ramlat anji maza angaji Ashe harda suma Ashe basanan na makara suna hospital amma saboda tsegumi saida nashiga dakinta an canza zanan gado Bathroom na leka 😱 yanda naga zanan kadai ya nunamun Ramlat ta d'aku da kyau da gudu naja babur dina🤣nayi hospital maitama bagaiyyah ina zuwa KO babburdin ban tsaya cire key dinba na tafi ina leke leke har nasamo room din da Ramlat take Abdallah na rungume da ita yana shafa kanta da alama ta farko Daga suman sai de bata dawo daide ba yatsar hannuta ya kama yasa karama abaki yana tsotsa hannu daya yana shafa fuskata my Ramlat bansan me zan miki saboda farin cikin shayar dani Zuma mai zaki wlh dadinki ne yasa nakasa barinki ki huta har numfashinki ya dauke naji dadin abun da ya faru dake abaya da badan wanan sanadin ba da bazan taba samunki a matsayin mataba Allah yayi miki Albarka matata zamu rayu cikin farin ciki da kaunar juna baccinta take hankali kwance tana sabke ajiyay zuciya kana ganinta kasan tasha Azaba ba yar kadan ba yana zaune ya kasa tashi har kusan 11:am su yinma sun shigo sun dubata tayi ta masa fada da kashan karya kuskura ya tafi da ita sai tayi jiyarta ta warke to yace Lamar gaske anty rahma ta gano bakin zaran ranta fari Tass tana Adu'ae Allah yasa shiriya tazo mata yana rungume da ita ta fara motsi a hankali Har ta bude idanta tana ganin soja ta saki ihu " dan girman Allah my brother kayi hakuri duk wata fitina da rashin ji na barshi nabi Allah na bika karabu dani idan ba kisan kaiba tayaya zaa sakama mutum tabaryar daka aga bana ai Allah ne yayi da kwanana gaba wlh na fasa auran ka sakeni wayyo bayana wayyo kuguna zai balle wayyo gindina zafi ya bare shikenan tawa ta kare zan fara yoyon fitsari wayyo yinmata Dadata mummy kuzo kuka mugun aikin da akamun babu mamora ajikina an nakasani an dakani yada ake daka hatsi da sauri ya rufe mata baki ya dauketa cak ya shiga. toilet da ita dama ya hada ruwan zafi ya cire mata kayan jikinta ya nasata abawon ruwan zafin wani uban ihuu ta saka" Allah sarki rayuwa ni hassana naga ta kaina Dama Nice na mutu ka auri ussaina wayyo usainata kizo ki jani muta lahira wayyo anciremin barin mazaunana dukowa yayi ya kamo bakinta yana tsotsa yada zai sa ta manta da rigima amma ina cizo ta ganzar masa ya saki bakin amma yana rike da ita saida ta gasu yayi mata wanka tare da wankan tsarki da ya nadota a towel sai cizon sa take da yago daket yasa mata kaya ya shimfida mata sallaya " oya maza yi sallah hararasa tayi daket take takawa kamar me koyan tafiya ta hau kan sallaya ta tayar da sallah kasanta na mata radadi sosai haka ta daure tayi sallah tana gamawa ta fashe da kuka ta dora hannu akai " wlh rayuwata tana cikin garari gabaki daya an rarakeni Anya inada hanjima dariya ta kama amma ya gintse yazo ya dauketa cak ya dora saman gado ya zubo farfesun kayan cikin rago ya hada mata tea mai kauri yazo ya zauna yajanyota jikinsa tana fizge fizge " yi hakuri kiyi breakfast ai gida zan shiga dake kiyi zamanki gun dada Ko yinma ya fada yana kissing din labbanta da taji haka ta tsaya yana bata tea tanasha tana turo baki da lalaba yabata tasha sosai ya bata farfesun ta kafa rigima bazata ciba " wlh bazanciba bani da hakora hakorana basuda kwari jininsu ya kare kamar yada jinin jikina ya kare baisan lokacin da dariya ta kufce masaba ai kuwa ta kafa Kuka tana dukan girjinsa" wlh bana sonka zamamu ya kare Ashe dama ba kaunata kakeba duk zabar da kabani bata isaba naman yasa abakinsa ya tauna ya kamo fuskata ya hade bakinsu ya juye mata ba bata lokaci ta hadiya tana lasar baki wani yasa ya tauna ya kara juye mata ta kuma hadiwa " ni malam ka daina tsotse rumon idan zakaban kabani da zuciya daya kai ya girgiza na uku da ya hade bakinsu sai ya shiga tsotsa da nama itama tsotsar ta shiga Tana hadiyewa har suka cinye naman ahaka ya janye bakinsa ya kalleta " yanzu na shanye romon kai ta girgiza " ai dan namaka kashedine ahaka yayi ta bata har ta koshi na'ura da take kusa da gadon ya danna baa jimaba a Dr Ameera tazo ta dubata " yallabai saura kadan wlh kayi babbar banna Allah ya gyara yanzu kabita asannu har Sai ta warke maguguna ta basu ta kara mata allura guda daket akayi allura saida ya rungumeta ya hade bakinsu kafin ta tsaya amata Dr dariya tayi musu jinjina musu irin wanan love haka hannuta ya kama daket take tafiya yaga fa idan suka shiga gida a haka ba lallai yinma tabari ya tafi da itaba kira yayi security dinsa suka kawo mota dede kofar hospital cak ya saka ta amota ya shiga direba yaja suka tafi kuka ta fara hannu aka🙆🏻 "wayyo na shiga uku ni kam rayuta ta lalace don sanka da Annabi ka kaini gida murmushi yayi ya rungumota yana bubbuga bayanta yana mata rada akunne" rayuwarki yanzune zaki farata my zumata idan bake Araye nima bani cikin rayayu maganganu masu dadi ya na kwantar mata da hankali yana shafa gashin kanta lamo tayi a kirjinshi tana ajiyar zuciya har sukazo gida Ko sallama bema su yinma ba kayan breakfast dinma acikin hospital ya barsu suna fitowa hannuta ya kama ahankali take tafiya maaikatan gidan sai gaishesu suke tsaki yaja" uwayan gulma kuka ta saka masa" wlh tallahi nagani bazan iya tafiya akafa ba agoyeni kawai daukarta yayi har cikin parlo ya shigo da sallama ba kowa a parlo hanyar bene ya dauke ta fasa ihu " wlh bazaka kaini beneba ai kasan bana iya sabkowaba kaini dakinka KO ka kaini gidanmu banza yayi da ita Ya Haye bangaransa ya kaita har bedroom ya kwantar da ita yaje ya dauko mata Riga ya guntuwa mai shegen kyau yacire ta jikinta ya saka mata karama yace " yanzu ina yake maki ciwo baki ta turo " ban saniba ai kasani zama yayi ya jayota jikinsa yana shafata " bari naga gun yana miki zafi Ko kai ta daga rigar ya janye ya sa hannu yana shafawa ahankali yana lumshe idansa ya kwantar da ita yasa baki yana hura mata isaka agurin sosai takejin dadi zafin na raguwa har kara bude masa kafa take yana ganin haka yasaka harshe yana masa ahankali da sauri ta Mike tana raraba ido " wlh ba daniba wanan ma tsautsayine " to naji bani abuna na dansha kedinca wlh komai naki dadi kirjinta ya fara murzawa ahankali yada zataji dadi aikuwa taji har tana gantsarewa amma ta tuna daran jiya ta janye jikinta tana Kuka hakura yayi dan yasan yanzu duk ta tsurata dashi lalabata yayi ya bata magani tasha yana gaya mata maganganu masu dadi ha tayi bacci tausayi ta bashi yada fuskata ta fada rana daya rungumeta yayi yana kallonta " matata ki yafemin da ina miki kallon mai bin maza Ashe baiwar Allah kananun kayane kawai take sawa kiss yayi mata saman lips dinta ina sonki sosai kaunarki da kimarki sun lunku cikin zuciyata Allah ya miki Albarka zumata bakinta ya tsotsa son ransa ya gyara mata kwanciyata ya lulubeta da blanket ya fito ranshi fari Tass kana kallonsa kasan yana farin cikin jawa na zaune a parlo kusanta ya zauna " uwar gidana yau bakya neman mu murmushi tayi ta shafi fuskashi ta matso ta kama bakinsa ta tsotsa kallonta kawai yake ta kusa minti daya ta saki tana dariya" my love yanzu ka yada nayi missing dinka ina my love dina" baiwar Allah wlh batada lafiya da sauri ta Mike tana marerece fuska" wlh ban saniba bari na dubota na zata yau bakuda shawar sabkowa ne rikota yayi " tana bacci zauna muyi hira zama tayi kusansa suna hira cikin farin cikin da annushuwa " my Lova yau farin cikin me kakene hannusa ya tura cikin rigarya yana shafa cikinta " ina babyna yana lafiya" gashi kuwa kaji sama yayo da hannusa yana shafar girjinta da murzawa ido ta lumshe" please my love kabari mana yan aiki zafa su iya ganinka mulmulawa yaci gaba dayi ya tsareta da idanunsa hannusa ta buge hannu ya kuma sakawa arigar yana murzawa cikin rikitatar muryasa yace " jawa babu dadine ya tambayeta. ido ta lumshe " my love dadin ne yasa banaso kamun tinda ba samuba zanyi ta fada idanta na kawo ruwa " to yi shiru menene nakuka ai ni nakune ki jira lokaci, murmushi tayi " my love ce ta koyamun yawan kuka dariya sukayi tare sukaci gaba da hirasu "my love yaushe zani Nagano baby? " sai jibi ido ta zaro" danme ba yauba " dan ina mijinki baby ba lafiya ki bari ta warke sai kutafi tare "to Allah ya kaimu lafiya agogon bango ya kalla karfe daya tayi da sauri ya Mike ya nufi sama yana shiga yaga yada ya bata haka take jikinta ya taba yaji zafi rau " my baby zazzabi kuma gadon ya Haye ya cire blanket din sai rawar sanyi take kwanciya yayi ya dauketa ya dorata saman, faffadan kirjinshi blanket ya rufesu ya matseta sosai hucin zazzabin na sabka jikinsa kamar kusan 30mnt zafin jikin ya rage Sosai ita Ko tayi dai daya saman faffadan kirjinsa tana baccin wahala saida yaji zafin ya rage sosai ya kwantar da ita zai sabka ta rikeshi tana turo baki " my sojana karka barni please ina sonka dayawa da sauri ya dawo ya rungumeta duk da yaga mafarki take " nima ina sonki my zumata kaunarmu daga Allah ne zamu rayu tare cikin so da kaunar juna please nima karki barni ni bazan barki barni kiss ya mata saman goshinta da lips dinta ya kwantar da ita, yashiga yayi Alwalla ya sabko jawa na zaune " tashi kije kiyi sallah ko bakiji Kiran sallah ba murmushi tayi" naji mik'ewa tayi shikuma ya ficewarsa masallaci *********** ****** *********** " wallahi Munniru baka isaba ka aure wata mata agidana bayan ni duk cikin Family house Dinan wa kaga anyiwa kishiya saini kwalarsa ta kama da kifa mata mari saida ta fadi tana ihu da birgima " wayyo ni Asiya naga takaina amun asiri na lalace hauka tale tukuru ya fice yabar dakin part din yinma yayi bqi sami Abbie ba yinma tace " munnir lafiyarka " wlh matarnan ta isheni bana son Ko ganinta arayuwa kiduba kiga yada ta batawa yarta tarbiya wai cikin shege a Family dinmu wlh sonake na saketa kar amaryata tazo ta bata mata tarbiya" hakuri zakayi Allah ya shiryeta fitowa yayi ransa abace ya shiga mota yabar gidan yinma tashi tayi ta nufi cikin hospital 😅 tana zuxa taga wayam sai kwanonin abincin da sukaci Hannu ta tafa " me zangani yaron nan baiji kashenaba ya dauki matarsa suka gudu itako da batasan ciwon kantaba tabishi zamu gamu dasu kayan ta kwashe ta fito a kofa suka hadu da anty Rahma " ina zaki mu koma wlh sun gudu murmushi tayi " to mukoma gida tafiya sukayi anty rahama tanawa yinma dariya dan tarigada tasani Abdallah bazai bar matarsaba Ranta fari tass Diyanta duka biyu sunkai mutuncinsu gidan miji aranta tace "Allah ya gwadamun na Nusaiba da da Rufaida lafiya, ------------------ ---------- ------------------ shaffah da Ahmed duniya tayi musu dadi Amarcinsu sukesha kamar ba gobe dama kamar suna son juna zaune suke aparlo tana kan cinyasa azaune ya kalleta " my sweet wlh bana gajiya dake gardinki yayi saide ina tausaya miki murmushi shaffah tayi" babu komai aljanna nake nema zanyi ta Gaza gurin har na saba hannuta ya kama suka shige uwar daka, Nabeela da shareef zaune suke suna hira cikin farin ciki " agaskiya nayi saar mata ta gari amma yau munyi tushi kai ta daga masa" babu komai ai halak din Kane kahi hakurima Allah kaimu daran tashi muje na shiryaka KO ka fasa fitar tashi yayi" muje ban fasaba idan ina tare da kene bana don matsawa Ko ina hannusa taja suka shige,, 🤣 oh ni ladingo kai amare akwai zalama duk gidan da naje ayi ta maganar aci dai uhum ************ Ramlat bata tashiba sai kusan karfe uku ta motsa yanzu ta danji dadin jikin ta ahankali tana cije baki ta sabko daga gadon tashiga bathroom ruwan zafi ta hada tashiga tana matsar hawaye" nide rayuwata ta kare an kwankwalemin kayan ciki da abun fitsarina tajima kafin tayi wanka ta dauro Alwalla ta fito tasaka jallabiyar soja ta tayar da sallah azuhur, tana idarwa ta ciremasa rigarsa ta saka tata tana bi' bango ahankali ta fito parlonda yana zaune da Laptop tsaye tayi tana zaro ido kansa ya dago ya ganta " my farin cikina kin tashi mikewa yayi ya nufota dukewa tayi" dan Allah kayi hakuri karkamun komai daukarta yayi " my zumata bazan miki komaiba Kwantar da hankalinki zama yayi yana rungume da ita yana tataba jikin yaji da zafi zazzabin yana son dawo mata kansa ya dafe please zazzabi kashafawa babyna lafiya muje na baki abinci kisha magani tashi yayi yana rungume da ita ya fito kanta ta dora saman kirjinsa tana nishi alamar zazzabi lokacin da suka sabko jawa, na zaune tana kallo tana ganisu ta Mike " wayyo my lovely jikinne kan dining ya nufa ya zaunar da ita ihu ta saka masa " yi hakuri my angel jawa ta hada mata abinci tana mata sannu soja yana bata abaki daket takeci dan batajin dadinsa bakinta daci yake mata sai hawaye tsiyaya daga idanta jawa ma kuka tasa ta rungumeta" my love kaita asibiti wlh jikinta akwai zazzabi sosai ransa duk babu dadi " to saketa naje na shiryata ita Ko magana ta kasa da ido take binsu daukarta yayi ya tafi ya canza mata kaya jikinta zafi gum kaya ya canza mata ya saka mata hijab ya daukota suka sabko jawa tace" Dan Allah atafi dani " jawa yi hakuri ki zauna karku rabamun hankali ita kuka ke kuka dame zanji ga zazzabin jikinta na damuna yanzu zamu dawo ki zauna kinji kibar kukan zataji sauki kai ta daga tana share hawaye ta Ficewa yayi daga parlon suna hango ogansu suka bude mota sai da ya fara sakata ya shiga ya dauketa ya rungume driver yaja suka tafi yana rungume da ita sai nishi take ta ririkeshi tana hawaye hucin zafin jikinta na shigarsa a hankali ta k'irasa daket make iya jiyo maganata" " yayana zazzabi nake jikina ciwo bayana ciwo kuguna ciwo Kara matseta yayi ya hade face dinsu " my babyna kiyafemun nine ko kai ta daga tana mata rikeshi tana nishi to yi hakuri zaki warke Nima abun ya dameni Nafiki jin zafin ciwon hawaye dayake tsiyaya saman kumcinta ya shenyesu amshi wanna ki tsotsi abunki Kafin mu karasa hospital zakiji sauki harshensa ya tura mata bakinta kai ta girgiza yayi yayi taki sha sai shi ya kamo nata yana tsotsa cikin nutsuwa zafin bakinta na ratsashi ya kamo hannuta yana murza nishin zafin zazzabin kawai take ta Kara rike hannusa gam Ana tanaso tayi magana ba dama yana tsotsar harshenta har sukazo hospital can cikin gida mamah ce tazo part din yinma tana mata tijara wai tana bakin cikinta tasaka mijinta aure " wlh ta Allah ba takuba insha Allahu ku zakuga kishiya baniba munafukai keda Rahma yanzu zan sameta ta juya zata tafi tagafa matarnan ta tenata dayawa gwara ta nuna mata kuranta yinma tace" haba sauran boka ai mu.....😆😆😆. Alqura'an sai na dara zanci gaba ashe komai kake yi Aduniya Ana Lura da kai a keyin🤐 😅 Rahma ummu Fareesa😘 ✍🏻✍🏻✍🏻 *🤷🏻‍♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀* *💖💖RAMLAT💖💖* *_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏻 Real Ladingo😉 yar mutan Niger🇳🇪 *👏🏻👏🏻👏🏻DON GIRMAN ALLAH KARKUMANTA DA GIRMAN ALKAWARI DA AMANA KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE KUKARANTA KYAUTA RUWAN ALLAH AMMA ARIKE AMANA👏🏻👏🏻👏🏻* *Bismillahir Rahamanir Raheem* 🅿👉🏻8⃣7⃣&8⃣8⃣ ....." Ai bazamu biyakiba kije kiyita istgifar yafi yawon hauka da kike wlh duk abinda kike muna sane kinemi tuba gun Allah tin kafin lokaci ya kotemiki tsoki taja" eh naji sauran bokan ai bin bokama iyawane ke kiyi mana" ah Allah ya tsareni ficewa tayi kamar mahaukaciya ta fasa zuwa gidan anty rahma ta tafiya ta bangaranta saboda sani anty Rahma zafi gareta************************** spécial Room aka kai Ramlat temakon gagawa aka fara bata saboda jikinta yayi zafi sosai duk abinda suke mata soja na zaune kusanta ansamata drip Wanda yaji allurori yana rike da hannuta hawaye na fita idanta kanta ya shafa yana dadanna mata cinyoyinta har tayi bacci sakin hannu yayi ya fita ya turo nurse daya ta zauna da ita yace Kata kuskura tabar masa matarsa babu kowa Alwalla yayi yatafi masallaci sallah la'asar, yana fitowa daga masallaci gida yashiga part din yinma bata parlo zama yayi tabawa tazo wuce yake tambayata ina yinma " yallabai tana ciki bari amata magana ta wuce kwanciya yayi saboda azababan baccin da yakeji " Allah sarki my zumana Allah ya baki lafiya insha Allah gaba zan kiyaye yinma ta fito " kai Abdallah Ashe gudu kayi, Da yarinyana ko? " yinma kiyi hakuri tama ji sauki yanzu ma na barosu suna hirasu da jawa sunata shan hira" karya kake rufemun bakinka yada naga yarinyana yau bazata iya surutuba gani fa yayi idan yayi wasa ta gano ya maidota hospital bazata bari ya koma da itaba mik'ewa yayi " to Allah bada hakuri na tafi murmushi tayi " agaishesu ficewa yayi daga parlon ya shiga cikin asibitin nurse na zaune Ramlat Ta rike hannuta gam tana bacci kofar ya turo ya shigo da sallama murmushi yayi " sannu nagode zaki iya tafiya hannuta taje janyewa Ramlat ta turo baki " please yayana karka tafi matsowa yayi ya amshi hannu ya rike ita ta fice rankwafowa yayi yana lasar labbanta " my zumata tashi baccin ya isa jikin ya taba yaji babu zafi zazzabin ya sauka kwanci yayi ya rungume abarsa suna rike da hannu juna gam ya juyo da fuskarta suna fuskantar juna yana lasar hancinta bai tantanceba yana rungume da babynsa bacci ya kwashesa suna manne da juna kamar Dr Ameera ta sani ta leko tacire mata drip ta isko yakare da sauri ta cire mata ta kallansu Tayi Cike da shawarsu ficewa tayi ta rufo musu kofar jikinsa ta kara shigewa sukaci gaba da baccinsu manne da juna,, jawa hankalinta ya tashi sosai da rashin dawowarsu tayi ta K'iransa baya dagawa tana tsoron ta fita yayi fada zama tayi ta rabka tagumi ranta babu dadi batasan halin da suke cikiba,, ************ ****** *********** basu farkaba sai karfe kusan shida na yanma yo dama an kwana ana Abu daya ba bacci Dole arama Ramlat ce ta farka ta ganta manne jikin soja idanu ta zuba masa yayi kyau sosai hannuta ta dora saman fuskarshi ta shafi sajansa ta matso da fuskata dabda tashi ta koreshi da idanuta sai taji kamar tana masa so mai tsanani ahankali take shafa fuskasa tanajin sonsa kamar zai fasa kirjinta ya fito face d'insu ta had'e ashagwabe tace" yayana sai naji kamar anajin wani Abu agame dakai hancinsa da lips dinsa take lasa tana lumshe ido Ko me ta tuna kawai sai ta fashe da kuka tana dukan kirjinsa " wlh tashi bazan yadaba, sai kabiyani budurcina da kayi masa dukan mugunta ai ni ba haka akacemin ba amma dan rashin imani kasakamin abin daka agabana wlh ina fadi agida rabamu zaayi idansa ya bude yana murmushi dan duk abinda take yana jinta rungumeta yayi ya gyara mata kitsonta da yarufe mata fuska yana kallonta " my zumana kibar kuka wlh banason kukanki kibari zan biyaki amma sai kin warke zan maida miki budurcinki tsaff yada na cireshi haka zan mayar miki dashi kumz wayace miki wani Abu na saka na dakeki gyara ya daga mata ilove u my zumatyna itama kallonsa take tanajin wani irin sonsa cikin ranta kirjinshi ta fada ta lumshe idanta cikin shagwaba tace" to yaushe zaka maidamun kayana matseta yayi akirjinsa yana jin mungun sonta kamar yafasa zuciyarsa ya fito " nan da jibi zuwa gata kafin kifita daga bakinki zan mayar miki da sauri Ta dago kai ta kallesa gabanta yana bugawa sai fa yanzu ta tuna soja ba natabane ita daya gashi yau tanajin wani irin sonsa cikin zuciyata rungumesa tayi tana shafa wuyansa ta fashe da kuka" wayyo Allah yayana nashiga uku banida lafiya da sauri ya kara rungumarta" bazaki taba shiga uku ba idan ina raye kiyi hakuri my Ramlana nasan Ko menene ke damunki ki dauré kisawa zuciyaki salama dama nasan duk ranar da muka zama daya abun sai yafi Wanda nasani kwanciya tayi a kirjinshi tana sabke ajiyar zuciya ta rungumeshi gam kamar zaakwace mata shi" tashi muje kiyi Alwalla kiyi sallah mutafi gida janyeta yayi ajikinsa ya sabko da mamaki yake kallon yaushe aka cire mata Karin ruwan daukarta yayi ya kaita bathroom ya mata Alwalla, ya janyo hannuta suka fito dingisawa take tana cije baki har suka Iso ya shimfida mata sallaya yasaka mata hijab ta tayar da sallah la'asar, tana gama tashiga yin Adu'a akan abun da takeji yau akan jawa tana rokon Allah yabata hakurin jurewa ta shafa Adu'a ta Mike daket kamota yayi " my zumana muje gida Ko" kai ta daga tana hawaye please my zumana ki daina kuka me ke damunki jikinta ya taba yaji zafi kansa ya dafe ya Salam babyna dan Allah ki kwantar da hankalinki Abdallah nakine kamota yayi suka zauna ya ya tallabo fuskata amshi yawunki kisha bakinsu ya hade yana bata yawunsa tana hadiya har suka shiga tsotsar bakin junansu ya zura hannusa cikin rigarta yana shafar akirjinsa ahankali sosai takejin dadin bakinsa da matsar dayakewa kirjinta har ya gangara kasan cibinta yana shafa marata da cinyata yana shafawa yana tura hannu gun tabarya dadagewa tayi ta gantsara masa cizo a harshe tasaki ihu " dan Allah yayana kayi hakuri. karka kara Sakamun tabarya " to bazan saka mikiba tashi mutafi gida hannuta yaja suka fito suka shiga mota ko Dr Ameera bai nemaba suka tafiyasu gida har suka zo gida shiru da ita bata magana ta kwance jikinsa yana danna mata bayanta dagata yayi " my zumana muzo gida mota aka bude musu ya fito ya bata hannu ta kama ta fito ahankali suke takawa tana cije baki har suka shigo parlo jawa, na zaune tana ganinsu ta Mike cikeda farin ciki " haba my love na muku kira yafi goma amma baka dagaba rungumesu tayi su biyun " jawa wayar acikin mota sai yanzu na gani " my love ya jikinki " da sauki tace tana janye jikinta ta karaso cikin parlon daket saura kadan ta fadi da sauri Soja ya tareta ta fada, jikinsa " sannu my zumana ya jiki janye jikinta ta zauna saman kujera tana cije baki sama yaje ya dauko maguguna ya zauna " jawa, kawo mun ruwa mara sanyi tashi tayi ta dauko ruwan gora mara sanyi ya balli maganin ya bata ta amsa tasa baki ya bude ruwan ya kafa mata gora abaki tasha sosai ya cire jawa tace" my love zakici abinci.? " my dear banason abinci inason tea tashi tayi take ta hado mata tea mai kauri hada karanfani ta kawo mata ta amsa " thanks my dear murmushi tayi ta zauna kusanta ta taba jikinta ta kalli soja" my love kamar akwai zazzabi jikinta? " zai bari yanzu tasha magani mikewa yayi yaje yayi wanka ya tafi masallaci jawa tace" my love na tafi nayi sallah " to sai kin fito a hankali ta tashi ta shiga bedroom din soja tayi Alwalla tayi sallah har yanzu jikinta ciwo yake mata tana gama sallah ta Mike ta fito parlon tafiyata abin dariya saikace mai kaciya zamanta tayi a parlo tana kallon Tv jawa ta fito ta zauna kusanta " my love ya jikinki? " da sauki dear yau nayi missing dinki" nima na damu sosai ina kiranku baya dauka Ashe wayar ya bari a mota suna zaune suna hira aka kira sallah isha. jawa ta tafi tayi sallah Ramlat ana parlo tayi sallah ta jawa ta dawo sukaci gaba da hira jawa ta hado mata abinci a plate daket taci kadan tana juya spoon Abdallah ya shigo kusata ya zauna" kici mana face ta hada " na goshi amsa yayi ya ciko spoon din " ha bakinki marerece fuska tayi zata fara kuka face ya hade tana ganin haka ta bude ya zuba mata jawa tace " my love kabarta idan ranta bayaso" haba jawa yau fa bataci abinciba hakanan take turawa tacika tayi fam ana mata dura Dole saida yaga taci sama da rabi ya barta ya bata ruwa tasha ya Mike " jawa muje kiban abinci kallonsa Ramlat tayi sai tayi sauri ta sada kanta tana murza yatson hannuta kan dining suka tafi jawa tayi serving dinsa ta zauna kusansa yanaci " ke bazaki ciba dariya tayi" wlh nakoshi naci danwake dazufa yanzu zansha yogourt mai sanyi " please ki daina, Cin danwake nan haka wai dadin me kikeji? " tab dadima sosai kuwa nakeji hannusa daya yasaka cikin rigarta " bari naji dagaske bakya jin yunwa ya shafi cikin murmushi tayi yanaci da hanu daya hannu daya arigarta yana murzata shiru tayi tana kallonsa sonsa na ratsata da ira Iran wanan salon kaunarsa ke kara shigarta my love ilove u kallonta yayi ya daga mata gyara yana murmushi ya janyota jikinsa " ban yadaba ya shafa Ko ina na jikinki kinajin yunwa maza ci abinci batayi musuba ta gyara zamanta ta fara cin sauran da ya rage saida tacinye Tass tafawa yayi " gud matar soja kin kyauta kuma banda amai please " my love ba laifina bane mikewa yayi " tashi muje palo tashi tayi ya dauki gora ruwa Ramlat tana kwance idanta arufe zama yayi ya bude gora ruwan ya kara a bakinsa saida ya kusa shanyewa ya aje jawa tayi dariya " kai my love irin shan ruwa haka murmushi yayi " kema kisha babyna zai kara samun lafiya sauran da ya aje ta dauka tashanye hannusa ya dora jikin Ramlat yaji zafi da sauri ya dagota " my babyna zazzabine kuma hawayen fuskata ya goge mata jawa ta matso ta rike hannuta" sannu my love Allah yabaki lafiya daukarta yayi kamar baby ya nufi sama da ita sai nishi take sama sama bedroom dinsa ya shiga da ita ya kwantar ta ya cire mata kayan jikinta ya dauko towel da ruwa fashe masa tayi da kuka cikin muryata da tayi sanyi ta kirasa" yayana da sauri ya rungumota "na'am my zumana yi hakuri kibar kuka kina tadamun hankali ina yana yake miki ciwo yanzu yana magana yana danna mata jiknta da towel my zumana bari kuka ina yake miki ciwo? " yayana Ko inana ciwo yakemin hata farcena uwa uba zuciyata " to kiyi hakuri yanzu zasu bari baibar danna mata jikintaba saida yaji zafin ya ragu sosai ya matsa da robar ya kwanta ya dorata saman girjinsa yaja blanket ya rufesu yana shafa bayanta ya dora bakinsa akunnata yana gaya mata maganganu masu tsayawa azuciya kara narke masa tayi " yanana " zumata shiru tayi tayi lamo cigaba yayi da mata rada akunne har bacci ya dauketa sai sabke ajiyar zuciya take a hankali ya kwantar da ita yana kallonta cike da sonta da kaunarta " baiwar Allah yau daya kinrame kiss ya mata agoshinta ya rufeta da blanket KO kaya bai samata kasa ya ya sabko jawa batanan dakinta ya nufa tana shirin bacci " my love ka fito " eh amma ba bacci zakiyiba? " wlh bacci nakeji sosai yau banyiba bazaki tayani firaba murmushi tayi " amun afuwa rungumeta yayi " to namiki dariya tayi " nagode my love " oya maza kwanta daukarta yayi ya shimfideta bari na miki tausa jikinta ya shiga shafawa yana rikirkitata yada bazai huce iyakasa ta sallama ba lamo tayi tana lumshewa dariya yayi " jawa kinfara zama fitinana Ko murmushi tayi tana lumshe idanta saboda bacci yazo mata sosai cigaba yayi da rikitata yada zatayi bacci batare da ta saniba aikuwa hakan ce ta faru bacci ya dauketa mai dadi tana rike da hannusa daya kiss ya mata agoshi ya kashe wutar me haske ya janyo mata kofar ya nufi kitchen wlh nagaji.... ✍🏻 Rahma ummu Fareesa😘 ✍🏻✍🏻✍🏻 *🤷🏻‍♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀* *💖💖RAMLAT💖💖* *_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏻 Real Ladingo😉 yar mutan Niger🇳🇪 *👏🏻👏🏻👏🏻DON GIRMAN ALLAH KARKUMANTA DA GIRMAN ALKAWARI DA AMANA KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE KUKARANTA KYAUTA RUWAN ALLAH AMMA ARIKE AMANA👏🏻👏🏻👏🏻* *Bismillahir Rahamanir Raheem* 🅿👉🏻8⃣9⃣&9⃣0⃣ ...ya shiga kitchen ya hado coffee ya zauna a parlo yana kallon Tv yana sha sai kusan 11:40pm ya tashi ya kashe kayan kallon ya haye wasa sama bedroom d'insa ya Shiga ya yayi wanka ya shirya cikin kayan bacci ya fesa turare ya tage kwantacciyar sumar kanshi ya kashe wutar dakin, Ya nufi gun amarya tana rufe cikin blanket gadon ya hayo ya cire blanket din ya kwanta ya janyota jikinsa ya taba jikinta yaji sanyi babu zazzabi rumgumarta yayi yana tufa musu adu'a Kara rumgumarsa tayi tana baccinta hankali kwance suna makale da juna bacci ya daukeshi batare da ya ko shafa taba suna manne da juna asuba ta gari *********** ***** *********** *Washe gari* da asuba nayan ya dawo daga masallaci ya hada ruwan zafi tana bacci ya sungumeta saida tajita cikin riwan zafi ta bude ido " wayyo yayana zafi " yi hakuri my zumata ta jima sosai Kafin ya mata wanka da alwalla ya nadota ya fito da ita yasa mata kaya " oya yi sallah,,, sallah tayi tana gamawa ya dauketa ya dorata kirjinshi shagwanewa tayi " yayana bayanta ya shafa " my zumana yayane gyara kwanciyata tayi saman kirjinsa "yayana bacci bai isheniba, blanket yana ya rufesu " muyi baccinmu Mrs Abdallah zumatyna zaki bani yawu nasha kadan kai ta daga OK bani face dinsu ta hade ta beka mata harshenta yayi, caraf ya amshe yana tsotsa tayashi ta fara cikin shaukin so sukewa juna sumba mai zafi suna shafar junansu sun jima sosai dataga abin nashi zai wuce gona da iri ta saka masa kuka lalabata ya fara yana gaya mata maganganu masu dadi tayi lamo saman kirjinsa har bacci ya daukesu suna rumgume da juna,, ****** can gidansu Abdallah jiya bayan sallah isha, aka daurawa Munnir aure da wata bazawara mai suna hajara mata mai nutsuwa da hankali yau zata tare zuwa dare mamah tanajin labari ta fara hauka jajir tana kuka munnir yaci amanata safna tayi ta bata hakuri tafurtumata wai bakinsu daya saude ce tashigo da sallama mamah taki amsawa " Asiya Ashe haka ta faru ya hakuri " ke manason munafirci futa kibani guri KO yanzu na sauyamiki kamanni ai kece ya dace amiki kishiya juya bakya haihuwa saide kici kiyi katon kashi " Allah baki hakuri sai anjima ta ficewata,, mamah ta tashi tayi Part din Dada tana kuka jama'ar gidan da maaikata sai kallonta suke kana ganin mamak kasan ta zare a parlo ta sami dada a zaune KO sallama babu ta fado parlo " Dada saboda Allah kuna kallon munniru ya kara aure baku hanashi har ta gama tijarata dada bata kalletaba " sunnar Annabi zan hana Asiya Ashe haukan da ake fada kinayi da gaskene to Allah ya baki lafiya hannayenta ta dora akai, " wayyo Asiya nabanu na lalace inuwa zafi rana zafi kowa ya tsaneni baya kaunata ina zansa raina ni Asiya haka ta fice tana surutai barkatai ba kan gado Dada tace " ai duk dan da yahana uwarsa bacci to shima baya rumtsaba Allah ya shiryeki ---------------- -------- ---------------- Soja basu farkaba sai karfe11:am shi ya fara tashi suna manne da juna kallon kyakyawar fuskata yayi tana baccinta hankali kwance cikinta ya shafa "my zumatyna tashi na miki wanka kici abinci janyeta yayi ajikinsa ya sabko yaje bathroom ya hada ruwan wanka yazo ya dauketa kayanta ya cire mata ya sakata cikin ruwan shima ya tube yabi bayanta ido ta bude ganinsa babu kaya yayi mutikar tsoratata kuka ta fara tana rokonsa " yayana dan Allah kayi hakuri karka cutar dani yanzu nayi famin gurun " ni babu abinda zan miki wanka kadai zan miki wanka ya fara mata yanayi yana murzarta iya son ransa tun tana kuka har ta hakura tayi shiru ya wanketa Tass shima yayi taki yada ta kallesa bare tayi mugun gani da zai d'aura towel yace " zumata kalli wani Abu da sauri ta kallesa abun da tagani agaban sane yasa ta zaro ido wa'innahu sulaimana wa'innahu bismillahir Rahmanir Rahim jikinta na kyarrma ta fada duk ta rikice ta tsorata tsakaninta da Allah towel ya daura ya dauketa cak ya fito da ita ya rumgumeta yana bubbuga bayanta " my zumata nine duk kikewa wanan adu'ar kuka tasaka " yaya don sonka da Annabi kayi hakuri wlh bansan kai ba mutum bane Ashe da gaske tabayar ajikinka take yaya kakejin dadin rayuwarka ahaka yanzu Hanna abun ka turamun agabana saboda bakaso naci gaba da Rayuwa dan Allah ka maidani gida ni nahakura kuyi zamanku da jawa ita ta iya ni bana iyaba kwantar da ita yayi " zaki iya yanzu zan tusa dan kiyi Saurin sabawa kuka ta saki da karfi jikinta yana rawa " na tuba kayi hakuri wlh kana tisawa to alahira zan kwana KO nayi rai bazan moru ba " to nabi zan hakura yanzu amma kimun shiru banason kuka jikinta ya goge mata ya shafq mata mai ya zabo Riga karama iya guiwa mai shegen kyau ya saka mata shima ya shirya Cikin kananan kaya ya feshesu da turaruka masu kamshi ya dauketa suka kamo hanyar parlo kwanciya tayi saman faffadan girjinsa tana shafa sharan fuskarsa ashagwabe ta kirasa" my sojana " oh my zumana baki tashi kirana sai kinga muna saukowa duk kibi kirikitani da salon shagwabarki har mu gangara ban saniba KO baki ta turo" yayana ka amsamun mana wani Abu fa zan tambayeka please my sojana ta fada tana shafa kwantaccen sajansa " babyna kibari zamuyi magana matsoraciya kamar ba yanzu kika ida firgicewaba kin ha kayan aikinki kirjinsa ta doka " Allah yayana banaso kabari ta fada tana goga fuskarta atashi dabda zasu sauka ya shideta ya kama hannuta " mukarasa akafarki tin bakisa mun fadiba yau kam rass take tafiya saboda yawan gasata da soja yakeyi kallonsa tayi " yayana kayi kyau sosai " ai banka zumataba dede lokacin suka Iso tsakiyar parlo jawa tana waya kusan jawa ya zauna ya zaunar dq Ramlat kusa dashi my dear ina kwana jawa kates K'iran tayi tana murmushi " lapia my love ya jiki my love good murning da fatan ka tashi lapia murmushi yayi " kalau na tashi kefa? ya fada yana shafa cikinta ya babyna " nima lau nake muje kuci abinci tashi yayi ya kama hannu Ramlat suka nufi kan dining suka zauna jawa tayi serving dinsu ta hadawa Ramlat tea mai kauri sanin tana sonsa ta ajiye mata gabanta "Thank u my dear sha ta fara tanasha tana cin suyayyan dankalin turawa tayi shiru sai jawa suke hira da soja suna dariya fakar idan jawa tayi ta meka hannu ta kasa ta lalubo cinyasa ta mulesa da sauri ya kalleta suna hada ido ta sada kanta taci gaba dashan tea dinta tana gamawa ta Mike tayi zamanta a parlo, tana tashi jawa ta matso jikin soja ta jingina da kafadasa " my love baka tambayata tayi breakfast ko banba murmushi yayi ya tura hannusa cikin rigata ya shafi cikinta " ai nasan babyna bazai bari ki kai wanan lokacin batare da kinci abinci ba ya fada yana murza kirjinta ahankali rumgumarsa tayi " tana lumshe idanta" my love ina son salonka da kai kanka hannusa ya cire yana murmushi " da gaske kai ta daga masa hancinta ya lakata uwar gidana inama ina sanki dariya tayi ta dauki sauran tea dinsa ta shanye, mik'ewa yayi ta tashi suka shigo parlo kusa da Ramlat ya zauna yana taba jikinta yaji babu zafi" babyna muje kisha magani fuska ta marerece " yayana dan Allah ka bari na zauna a parlo banajin bacci murmushi yayi ya janyota jikinsa yana bubbuga bayanta " magani zan baki sai ki dawo shiru tayi batace komai jawa tace" my love bara na dauko ka bata ana tinda batason hawa saman yanzu? " ok je ki dauko yana bedroom DINA tafiya tayi ta dauko Ramlat ta rumgume soja gam ta saka mashi kuka tana kiran sonansa " Ya Saman ym zumatyna menene yi hakuri Rumgumarta yayi sosai ya kamo fuskata yana shanye hawayen ya tsotsi lips dinta kadan ya mata rada akunne ya sakar mata kiss a kunnata yana mata cakulkulo sai gata tana dariya " my sojana dan Allah kabari wlh babu dadi bari yayi tana mai da numfashi tana kallonsa murmushi dauke a fuskata" yayana wlh kayi abunka? " zumata kinki yada mu koma bangaramu KO fuska ta shagwabe tana turo baki takun jawa taji tana fitowa da sauri ta janye daga jikinta soja ta zauna Ashe duk abinda suke su talatu mai aiki sun labe suna kallo ta kofar kitchen Ancim tace" ina gaskiya gidana iskaci yayi yawa babu wani aiki sai matse matse daga uwar gidan har amarya wlh yafiye zama dan iska " ke wlh mu kama kanmu wanan duk rada ya kamaki kina lekonsa kashinmu ya bushe dan haka dukda munajin dadin kallon wasansu Na binni Dole zamu yi hakuri kar murasa aikinmu daga yau karki kara kirawoni dan hakan bai daceba in ba jarababa yaushe zaka sha bakin wani tsamima ya isheka dariya Ancim tayi saide sun makaro Ashe jawa tazo ta dauki faro mara sanyi duk tajisu basu gantaba gefensu tabi ta da dauko ruwan ta fito sai lokacin suka lura da ita jikinsu har rawa yake suka koma bakin aiki ruwan ta kawo ya balli magani ya bata tasha ya tashi yaje ya shiryo cikin wata dakekiyar shadda ya kallesu " ni natafi bariki zanje naga wainar da ake toyawa kuma inada wani aiki kadan " to yayamu Allah kiyaye hanya Ramlat ta kalesa tana marerece fuska murmushi yayi ya bata hannu alamun tazo kafada ta makale tana raurau da ido jawa tace" my love magana fa yake miki juyowa tayi ta kalli jawa tana kwakwabe fuska ta rike hannuta" my dear please ki hanashi ya fita ahaka Kalli fa kyan da yayi ko kinfi so a kalle mana mijinmu dariya jawa tayi " to my love bari naga KO zan iya hakan amma ki rufe idan inajin nauyinki " wlh babu komai kiyi KO menene ai mijinkine hannayansa ya nade saman kirjinsa yaga ikon Allah meye jawa za tayi mikewa tayi ta tsaya gabansa hawaye na kwaranya daga idanuta ta fada kirjinsa tasaki kuka " haba my love ya zakaci kwalliya haka kafita kabar matanka cikin maraicinka wasu mata su kalleka awaje wlh bazamu yadaba kyawunka yayi yawa yau murmushi shin, mugunta yayi aransa yace my zumatyna bari na gyara miki zama tinda ke kika nemi hakan da sauri ya Rumgume jawa yana bubbuga bayanta" my jawana yi shiru mi nene na kuku bakyaso na tafi da kwalliya Ko kai ta daga fuskata ya kamo ya hade bakinsu ya bata sumba mai zafi ido Ramlat ta zaro bakinsa ya zare ya maida kunneta yana mata magana batasan meya ke gaya mataba amma dagani Abu mai dadi yake fada mata duba da yada ta kara shigewa jikinsa tana murmushi duk ilahirin jikin Ramlat rawa yake gabanta na wan irin bugawa da karfi duba da yada soja da jawa suke makale da juna suna zuba Love gaba daya ta rasa nutsuwarta amma sanin itace sila yasa ta dake tana kallon TV tayi watsi da alamarinsu saida suka gaji dan kansu suka saki juna hannu jawa ya kama suka zauna kusa da Ramlat " my babyna muje to ki zabamun kayan da bazasu mun kyauba sai na saka murmushi tayi ta kalli jawa" my dear kije ki shiryasa na amince miki " A,A gaskiya tashi ki sani farin ciki kamar yada nasaki yanzu ya fasa fita da kwalliya tashi ki masa shinrin yan kauye kinji my lovelyna " to an gama my dear mikewa Ramlat tayi tayi gaba dama hanyar barin parlon take nema da sauri take taka matakalar bene tana sauri kafin ya iskota tana shiga parlonta zata rufe kofa ya shigo da sauri ya rikota " zumana muje ki shiryani shiru tai masa yayi yayi tamasa magana taki daga karshe ta samasa rikitaccen kuka tana dukan kirjinsa " dan girman Allah Abdallah ka maidani gidanmu dab nake da mutuwa a yanzu wlh zuciyata bata iya daukan wani abubuwan mutuwa zanyi ta fada tana Rumgumarsa tana ririkeshi wayyo Allah yayana ya zanyi da rayuwata zuciyata ciwo takemun gashi ina son my jawa sosai wlh daga ranar da ta gane ina kishinta naji kunyar duniya ba yar kadanba gwara ni na hakura dakai Alan na tabka abin kunya taganoni wayyo my soja meyasa kasakamun Sonka azuciyata a kwana biyu kacal gabaki daya hankalinsa ya tashi daukarta yayi kamar baby ya nufi bedroom dinta ya kwantar da ita saman bed ya kwanta yayi mata rumfa da faffadan kirjinsa ya tsareta da rikitatun idanusa masu mutikar haske ahankali ya kira sunanta yana shafa fuskarta " my Ramlat dan Allah ki kwantar da hankalinki Abdallah yana sonki bazai bari zuciyaki ta kamu da ciwo saboda kaunarsa da kishinsa da kike kirika hakuri babu yada zanyi dole zanyi muku adalci tinda itama ina sonta matatace kuma ina gudun fushin Allah da azabarsa amma ai da gangan kika hadamu kinsan sarai zuciyaki bazata iya daukar abunda da zatamun ba ke ya kamata kiyi da kanki ba kisataba face dinsu ya hade yana goga hancinsa saman nata yana lasar lips dinta " my zumata ina miki so da kaunar da bazata fadi abakiba ina miki Son so sonda nake miki da ke kikemin da tuni zuciyaki ta buga saboda kinada zafin kishi Akan sojanki ko baki ta turo ta kama hancinsa tana lasa " wayace miki cikin kwana biyune kuka fada kogin son mijinki kinjima acikinsa kamar yada najima da da tsananin kaunarki ba tare da na fahimci hakanba matata ki aje hankalinki kinji Mrs Abdallah duk inda kika kai da kishina wlh na linkaki bani abuna nasha idanta ta lumshe ta turo baki ashagwabe tace" my sojana inajin. son wani Abu kamar zan rasa raina kara matseta yayi " na'am my zumatyna abar kaunata farin cikin soja menene waye ya tabamun ke? baki ta turo " kaine ka tabani ta fada tana kara rumgumesa " to ayimun Afuwa bani abun ba komai bane nine kikeso kuka kin sameni nima haka nakejin sonki kamar zai fasa kirjina Kara rumgume juna sukayi suna sabke ajiyar zuciya " my bugun zuciyata bani abun dadina nasah bakinta ya lalube ya fara tsotsa yana shashafa sassan jikinta itama tsotsarsa ta fara tana shafa gashin kansa Kirjinta ya fara murzawa a hankali bakinsu na hade guri daya suna shan yawun junasu suna fitar da numfashi sama sama har Abu ya fara nisa ya maida bakinsa saman na shanunta yana tsotsa wani irin dadin sukeji dagashi har ita ahankali tace" yayana inajin dadi sosai kara hinma yayi ya cire bakinsa " nima inajin dadin fiye da yada kikeji my zumana kara rikirkitata yayi itama haka wata irin shafa take masa da lasarsa kafin wani lokaci soja ya zauce kamar yada ya zautar da ita koina tsotsa yake ajikinta gaba daya yacire kayan jikinsa itama ya cire mata nata jikinsa har rawa yake hawaye ya gama wanke masa fuska tamkar yada itama kukan take, " my zumata kibar kuka nima na bari baru muje karshan sai muci gaba da kukan my atare idanta arufe tanani ya cire mata kaya amma ta kasa bude ido saida ya Kara zautar dasu tukun babu bata lokaci ya nemi hanyasa🏃🏻‍♀ ********************************* gun Jawa na dawo tana parlo tana kallo tabi Kiran sallah ta tashi tana cike da mamakin ko ya har yanzu daga saka kaya basu fitoba taje tayi alwalla tayi sallah tayi kwanciyata ranta duk babu dadi wayarta ta dauka ta kira lumber jaleel cikin saa ya daga " ah jawa lapia har yanzu baki zo ba " yaya wlh Ramlat ce batada lafiya amma yau taji sauki zamuzo zuwa dare ina momy " tana gida ki gishemun da Ramlat uwan yan rigima "zataji ka gaishemun da anty safara'u kafin, mushigo sai anjima" OK zata ji bye Kiran ta katse tana murmushi tana danne danne har bacci yaci karfinta ta aje wayar bacci yayi awon gaba da ita karfe uku na koma dakin Ramlat lokacin soja yayi mata wanka ya nadota a towel tana ganinta tafi azaba yauma idanuta sunyi jajir har yanzu hawaye take majina na gangarowa " my zumatyna Allah ya albarkaci rayuwarki Allah yayi miki Abarka ina sonki da kaunarki ita kam da ido take binsa da kallo saboda alamu muryata ta dishi wardrobe dinta ya bude ya ciro Riga yar guntuwa me shegen kyau ya saka mata yana gyara mata kitson kanta dayasha murza zama yayi ya rumgumeta yana lashe hawayen " yi hakuri abun dadina tashi muyi sallah azuhur" kan a Kiran la'asar itade bata magana da ido kawai take binsa duk abinda yake sakinta yayi ya dauke abaya yasa mata shima yasaka kaya ya daukota ya tsayar da ita saman sallaya yajasu sallah bayan sun gama yajima yana adu'ar Allah yabasu zaman lafiya da matansa ya kauda fitina taskanusu Allah ya ragewa babynsa zafin kinshinsa dayake damunta yana, cikin adu'a akayi kiran la'asar mikewa yayi " my zumatyna natafi masallaci yanzu zan dawo kinji abar kaunata sanyi idanuna miyan bakina rikota yayi my Ramlat kimun magana mana ajiyar zuciya ta sabke tamasa kori da ido a hankali tayi magana da dashashiyar muryata " yayana aramun wayarka zanyi kira gida muyi sallama da neman gafara juna da iyayena saboda balle bane my sake hadu kai damage ban maka laifiba bare na nemi gafaraka ka turomin jawa ita bansaniba ko na bata mata rai ni yau ta Allah zata kasance Wata. Irin dariyace ta kamashi amma sai ya gintse ya kamota ya rumgume " my zumatyna duk me ya kawo wanan maganar ta barin duniya Idan kin barni ai Nima na zama gawa fadamun me yasa meki haka ahankali tace" banida abun da Dan Adam yake rayuwa dashi ka kwashe duk wani Abu da Allah ya dasamun acikina har tumbi baka bariba bare hanta wada itace ginshikin rayuwa Dan Adam amma ni bazan maka mugun bakiba amma nafi zargin ko bakinku daya da Rumaisa ta sanmaka maitar bamuda labari idan ba haka ta yaya zaka rika dakani kana tsotsemun abun da Sauri ya matseta jikinsa idanusa ya zaro waje ya bushe da dariya fashewa tayi da kuka " wlh dama nayi zargin hakan to Dan Allah ka sadani da iyayena na nemi gafarasu.....✍🏻 Wlh nagaji tubuss typing akwai wuya😆 Rahma ce ummu Fareesa😘 ✍🏻✍🏻✍🏻 *🤷🏻‍♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀* *💖💖RAMLAT💖💖* *_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏻 Real Ladingo😉 yar mutan Niger🇳🇪 *👏🏻👏🏻👏🏻DON GIRMAN ALLAH KARKUMANTA DA GIRMAN ALKAWARI DA AMANA KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE KUKARANTA KYAUTA RUWAN ALLAH AMMA ARIKE AMANA👏🏻👏🏻👏🏻* *Bismillahir Rahamanir Raheem* 🅿👉🏻9⃣1⃣&9⃣2⃣ ..."Dan nasan yau ta Allah sai ta kasance ka zukeni sakinta yayi yana dariya " OK yi sallah bari naje masallaci na dawo sai na kirawo su ficewa yayi yana dariya Dan yasan idan ya biye mata sai atayar da sallah mikewa tayi ta tayar da sallah, Tana gamawa tayi zaune tana jiransa soja yana sabkowa baiga jawa ba a parlo ya ficewasa masallaci yana fita jawa na fitowa parlo ta zauna tana danna wayarta ta kira Ancim sai gata tana cicira ido irin na munafukai kallonta jawa tayi ta girgiza kai " wlh kubi ahankali kada soja ya kamaku kuna lekensa idan yana tare da matansa ko Ramlat duk bazasu barkuba ku kiyaye hakan bai daceba je kimun danwake" to hajiya an gama insha Allah baza mu sakeba wanama bacin ranace da sharin shedan tafiya tayi ta hado mata danwaken soja ya shigo da sallama kusan jawa ya zauna " hajiya baki nemana murmushi tayi" kafa jika da wata magana ai ba bata zakayi kako ci abincin rana? " sosai ma kuwa amma zan Kara yanxu fuskarshi ta shafa " a haba yaushe kaci ban da LABARI ina sahibata ita taci " bari naje na kawota bataciba nine naci rikoshi tayi ta kwanta jikinsa " my love kullum Kara kyau kake da kwarjini murmushi yayi " ke de yarinya kice my soja bani kiss my Dan zafi kafin ka tafi dariya tayi " my love bani zazzafan kiss kafin ka tafi " yanzu kikayi Batu amshi dagowar da zatayi yayi caraf da bakinta yabata zazzafan kiss ya cikata yana murmushi" ya yamiki " sosai ma Allah ya kare min kai gwarzon mijina " amin year gidana he ki hadawa kanwarki abinci yanzu zan fito da ita ya tafi yana fadi " an gama ranka shi Dade tashi tayi taje ta hade mush abincin ta dado ta zauna yana Shiga bedroom dinta ya ganta zauna Inda ya barta da Sauri ya matsa " wayyo agar kaunata kinyi sallah kai ta daga tayi narai narai da ido cikin dashashiyar muryata tace" yayana ka kira munsu daukata yayi ya zauna bakin gado ya cire mata abayar ya barta da guntuwar Riga ya Rumgumeta yana bubbuga bayanta " my zumatyna yi hakuri muje kici abinci cikinki babu komai duk na kwashe ko ya fada yana shafa cikin nata da lokon cibiyarta rumgumeshi tayi ta saka masa kuka " yayana " na'am abar sona me kikiso ko muyi kwancinmu kai ta girgiza alamar A,A OK mutafi na baki abinci da magani ina yake miki ciwo yanzu " gabanta ta nuna masa zan miki maganin kitson ta ya gyara mata ya tsaya da ita gaban mirror ya gyra mata fuskata tsaba ya rungumeta " Mrs Abdallah kalleni kallonsa tayi ta mirror ya sakar mata murmushi yana mata cakulkuli dariya ta Saki tajuyo suna fuskantar juna " Allah my soja kabari babu dadi " na bari daukarta yayi suka fito kamar yada ta sama fuskata take gogawa a tashi " my sojana " ai na ganoki my Ramlat kinaso mu fadi ko to mijinki jarumine " please my sojan mu Dan kalli juna in Allah yayada bazamu fadiba kiss ta sakar masa agefen kumci murmushi yayi ya mayar mata bai dire ta ko inaba sai tsakiyar parlour jawa nacin danwakenta na musu dariya " my love jikin ne ko shagwabace sai an daukoki kusanta ta zauna ta Dora Kanta akafadar jawa " my dear yunwa nakeji kallo daya jawa tama Ramlat tasan soja ya garjeta yamata aikin yanma " to na hada muku abinci my love kuje ka bata ko hannu Ramlat ya kama suka tafi kan dining are ya zaunar da ita saman cinyarshi ya bude plate din da fafiyar fara doya da farfesun kaji hannu yasa ya dauko ya kaimata baki hannu ta rike ta shagwabe " my sojana wlh doya fa akwai tauri ka taunamun ta fada tana Dora kanta kirjinsa murmushi yayi " oh my angel rigima abaki yasa ya tauna ya dagota ya hade bakinsu ya juye mata ta hadiye tana murmushi haka yayi ta mata dura hata naman kazar saida ya tauna mata har ta goshi dam sai dariya take " yayana kanajin yunwa kai ya daga mata zamanta ta gyara ajikinsa ta dauko plate tana bashi abaki yanaci suna kallon juna suna murmushi har ya koshi ta wanke masa hannusa itama ta wanke abin miyar da ya bata bakinsa tasa bakinta tana lashewa har wajan habarsa take lasa gun baima taba miyaba ta dawo hancinsa ta kamo ta lumshe idanuta tana tsotsa tayi lamo jikinsa hannusa ya zura cikin rigarta yana murza na shanunta ahankali rada ya mata akunne " babyna kina mantar dani sosai shanyayun idanuta ta bude ta kalleshi sakin hancin tayi tana dariya ta cire hannusa akirjinta ta sauka ajikinsa " yayana muje hannu ya bata ta kama suka fito parlo sakinsa tayi ta zauna kusan jawa " my dear kin cinye danwaken " wlh fa na cinye kinsan nafi sonsa Akan komai soja kusan jawa ya zauna " jawa bana hanaki cin danwakeba ya fada ya tsinkonta a hannu dariya tayi " Allah my mazan famana Idan banciba to banajin dadi " jawa my suna kala kala yay kuma na koma mazan fama dariya Ramlat tayi " Allah my dear Susan yayi ko " sosaima mikewa yayi jawa tace" my mazan famana Dan Allah kaini mana gida naga baby " ok je kishirya dama inada niyar zuwa can cikin farin ciki ta tashi ta rumgumeshi tana Murna kiss ta bashi akumata ta cikashi ta tafi ta shirya hannu yaba Ramlat tazo gareshi tashi tayi tana murmushi ta kama hannusa ya riketa suka hau sama tabashi tausayi duba da yada ta danne kishinta duk da gashinan a idanuta baro baro hankali suke tafiya rike da hannu juna har suka haye dakinsa suka Shiga ya canza kaya kwanciya tayi Saman gadonsa har yagama shiryawa cikin danyan Boyel yayi masifa kyau ya fesa turuka ya taje kwantacciyar sumar kanshi ya Dora hula kallonsa Ramlat take kamar ta hadiye shi takeji tayi tayi ta danne abun ya faskarta idan ta tuna tafiya zasuyi su barta hawaye ne ke shatata saman fuskarta " my zumata Ana zaki kwanta har mu dawo kai ta daga masa ta nitsa kanta cikin pillow tana danne kukanta " Ya Salam gadon ya hayo ya dauketa ya rumgumeta " abar kaunata menene kuma yi shirunki bari kuka ririkeshi tayi " yayana babu komai kainane yakemun ciwo ta fada tana cusa kanta kirjinshi bayanta ya shafa " wlh ba kanki yake ciwoba zafin kishi ne ke damunki my zumana kwantar da ita yayi shinma ya kwanta ya rumgumeta yana shafarta yana gaya mata maganganu masu dadi yana sakar mata kiss ta ko ina yana mata wakar soyayya sai gata ta Saki ranta tana dariya ta rumgumeshi " my sojana katafi dani sosai " my Zumatyna kintafi dani sosai kominki na dabanne ina mahaukacin sonki saboda bakida riko kiyi hakuri gobe idan kin warke zan kaiki kiga baby ko kai ta daga tana shafa fuskarshi " my sojana tashi ku tafi kar ayi magrib Baku fitaba " OK bazakiyi kuka ba my bubuwana shagwabewa tayi" wlh bazanyi ba my sojana abun sona jin dadina ganina farin cikina sanyin idanuna dariya sukayi atare " wayyo my angel kin kasheni ta ko ina tashi tayi ta sabko daga gadon ta bashi hannu ya kama ya sabko suka sabko kasa jawa ta gama shiri tana jiran soja sakin hannu soja tayi ta zauna kusan jawa " my dear kinyi kyau .sosai wlh " nagode my lovelyna amma ya kikabar mazan fama yayi irin wanan uban kyau haka dariya Ramlat tayi " to ai tare kuke zakiyi kokarin rufe masa idansa daga kallon kowace mace shida yakeda kamarki ya zai iya kallon wata kuma duk wace tayi kokarin kallonsa kiyi kokarin cirewa shegiya idon dama daya da hakoran gaba biyu dariya suka saka su duka ukun " my love kin fiye keta " jawa oya lokaci na tafiya tashi tayi " my love sai mu dawo " Allah kawoku lafiya ki gaishemun da momyna kafin naje " babyna babu sallama ya fada yana bata hannu kafada ta makale tana dariya" yayana sai kun dawo murmushi yayi suka fice shida jawa Tv ta kunna tayi kwancita tana kallon tashar FA TV wata ta taco zararo zararo da wani shegen dinki Ramlat ta bushe da dariya " Allah wanan bazakiyi kasuwaba irin wanan Shiga Haka kallonta taci gaba dayi tana dariya Suna fitowa harabar gida gun motocinvsuka nufa sécurity ya Budé masa " kubashi da kaina zanyi tuki mazaunin direbabya Shiga jawa ta shigo yawa motar Key yaja Aka Budé musu get ta fice Yana hawa Kan tati Yaba motar wuta " my love irin wanan gudu Haka " hhh kina tsorone Yan mata kwanciya tati samanshi " haba ina tare da gwarzon mazaje ina ni ina tsoro " Jawa kinfiye zuga ko dariya tayi " wlh ba zuga bane mijin Macé biyu " kin rage mace hudu de " j'ai wlh sai na fadawa m'y Ramlat " hhh kece ya kamata ki d'au mataki kin manta amana ta Bali ki kwakwalewa duk Wace ta kalleni ido Haka sukayi ta hira har suka ISO kofar gidan su jawa a kofar makeken gidan du jawa yayi parking " to mage Yan sun jiki dagani munzo dagashi tayi tana dariya ya Budé kofa ya fitowa itama ta fito suka jera har cikin gidan Basu zame ko ina sai cikin Parlour momy na zaune suka shigo da sallama da gudu jawa ta fada cinyar momy tana dariya soja zama yayi " dalla Malala karki karyamun uwa " kabarta dai ko kunya bataji ina dotana ban da gantaba karkuce kunbbarmun ita agida jawa tace" momy batada lafiya sai gobe yayamu zai kawota kallon soja tayi" my son Hakane " eh ummata Hakane " ok neman kashetane kuke shiyasa kuka barota ita Daya batada lafiya " tafa ki sauki momy soja gaisheta yayi " ina tiwis " suna islamyya mikewa yayi " ummata n'a taci sai dare " to ka gaida yinma ko bazaka Can zan tafi jawa ta tashi momy n'a tafi naga baby dawa yake kama " jeki Zaki gani Rita tace" bazaka kaga danaba " eh bazanjeba n'a tafiyata kishiyar bayan sallah isha, zan dawo " Allah kiyaye Mazan fama " Amin jawa zan kamakine kwana biyu kinga makwancina ko dariya tayi ta gyara shirin guduwa tace" my love makwancin yaushe ta kwasa da gudu murmushi yayi ya ficewarsa part d'in jaleel ta shiga parlo ta shigo babu kowa ta shiga uwar daka suna zaune da jama'a Yan barka ta shigo da sallama " ah su jawa amare " kujiki da maida ni baya mu ai iyayan amarene dariya sukayi ta zauna ta amshi baby sak babashi " wow Dana kayi fa " jawa ina Ramlat" wlh batajin dadi sai gobe zai kawota " kode yayi aiki " to ni ina zan sani tinda ba fadamun za suyiba kuma ba agoshinsu zan ganiba Dariya Yan dakin sukayi " lallefa amma idan cikakiyar budurwace dole Zaki gani harara Wace ta fada tayi" cikakiyar makuwa amma ai ba abun da ya shafeni bane dan Haka abar maganar ayi wata susuka sani hirasu suka ci gaba dayi Saida Aka Kira sallah Magrib kowa ya kama gabansa, Can gida Yan gyaran dakin amarya munnir Sun zo tin Yanma Sun gyara mata dakinta mamah ta tsigesu Tass wata har zata biyata wata mai sunan Rabi tace " kun tuna mai gidan yace duk abinda zata Mana karmu kulata tanada larura hauka ihuu ta kwarara tana neman mabigi Allah yabaki lafiya tace suka gama aikinsu Suka rufe mata kofarta suka tafi bayan sallah Magrib Abdallah ya ya fito daga barikin sojoji ya nufi gidansu jawa akofa ya tsaya ya kirata awaya amma bata dagaba tana zaune aparlo " jawa inaso kiji toraon Allah azamanki da yar uwarki karki yada shedan ta shiga tsakanuku nasan halinki itama nasan halinta akwaita son Yan uwanta mutikar baki fito da wani mugun haliba to Hassan bazakiyi taba samun marsala da itaba Dan Haka kece babba kofa ba uwar gidaba gaba kike da ita ashekaru dan Haka ki kama girmanki ki zama mai kauda kanki daga garesu zakici ribar rayuwar auranki " momy insha Allah zan kiyaye kara kiranta yayi ta Mike momy n'a tafi " Kira gaishe mun da dotana " zataji part d'in safara'u ta shiga tayibmata sallama Akofar get ta samesa Yana cikin mota budewa tayi ta shigo tana murmushi " n'a jima face ya hade Yaki kallonta yanda Taga ya dawo Abdallah sa sak tsoransa ya dawo mata ta sada kanta " yayamu dan Allah kayi hakuri banga kiranba sai a na hudu nagani " Ok ki kiyaye banason raini na K'iraki har sau hudu baki dagaba karki kuma wanan Yana Daya daga cikin abin da nafi tsana arayuwata " kayafemin mijina bazan Karaba " Kai ya daga yaci gaba da driving hanyar maitama ya dauka ya Saki kida wakar sobta sojoji ya kunna sigari Yana Bata hayaki ya Budé Gilles d'in motar Yana fitar da hayaki waje kallonsa take cike da shaukin sonsa yada yake fitar da hayaki sigari baki da hanci kallonta yayi yana murmushi" ya daga mata gira ya de Yan matana ko na burgeki sada kanta tayi batace komaiba Saboda gani take har yanzu bai huceba saide abinda Bata saniba soja bayada riko hakan da tayi ya bashi haushi sai yayi tunanin tayi fushi dan ya mata fada Kan ta kiyaye abinda bayaso shiyasa tayi banza dashi yana mata magana shima kawai ya shareta yaci gaba da tukinsa Yana shan sigarin sa har sukazo bai mata maganar itama Bata masaba honr yayi Aka wangame musu babban get ta danna hancin motar cikin gida yana parking ya fito ta biyo Bayansa part d'in yinma sunka shiga da sallama suka shigo Parlour yinma na zaune jikinta yaje ya jingina " yinmata i.miss u jawa ta karaso ta gaisheta ta zauna gefe janyota tayi ta hadasu ta rumgumesu suna fuskantar juna ita da soja face ya hade ya kauda kansa gefe kanta tasada " ina kuka baromun dotana " tana gida batajin dadi " asha har yanzu bata warkeba soja ya juyo" taji sauki gobe zan kawota yay rigima takeji mik'ewa yayi yinma na tagi gidan antyna " sai ka dawo ficewa yayi jawa ke bazaki ki gaishe da mummy kuba tashi tayi batayi magaba tabi bayansa amma kin zuwa tayi ta nufi part din Dada ta gaishesu atsaye ta dawo part din yinma tayi zamanta soja na part din anty Rahma suna hira " my son ya fama da rigima murmushi yayi" anty Allah babu wani rigima " kaide ka boye ina diyata jawa ka gaishemun da ita " mummy ina Papi nafa yi kwana biyu bamu haduba tin shekaran jiya" uhum yanana sun fita shida Abbie mikewa yayi" affan yaushe zan kaika gun Ramlat " yanzu " ah ba yanzuba sai gobe ka shirya antyna mukwana lafiya ya fice ya biya ya gaishe da su Dada yaje yana su yinma sallama ya fito jawa ta Mike ta biyu bayansa har ya Shiga mota yana jiranta budewa tayi ta Shiga yaja suka tafi babu Wanda yayiwa wani magana acikinsu Dan shi ko sharan da take bai kallaba yana mamakin taurin ranta saide batasan ya tsani mace mail irin halin naba tsaki yaja yaci gaba da tukinsa ransa abace har sukazo gida lokacin karfe Tara tayi na dare Ramlat tana parlo a zaune taci kwalliya da wata Riga hadada ita guiwa kalar pink tana kallon Tv suka shigo da sallama mikewa tayi da gudu tana musu oyoyo ta rumgume jawa " my dear wlh nayi missing dinki sosai murmushi tayi ta janye jikinta " Nima haka my love ya gida juyowar da Ramlat zatayi ta rumgume soja taga wayam babu kowa Ashe ya hayewarsa sama zama sukayi a parlo " my love kinsha gida me daya" wlh no daya ai da masu aiki musha hira ina yayamu nagafa tare kuka shigo amma kuma bansa ina yayi ba" maybe yashiga yayi wanka Nima banyi sallah isha, ba bari naje nayi ta tashi" to abincin fa yaufa dani akayi kirki " to bara na fito ta shige da kinta tashi tayi ta haye sama bedroom dinsa ta shigo ya fito daga wanka Kenan dagashi sai towel yana goge jikinsa da gudu ta Karaso gurinsa ta rumgumeshi ta baya ta fashe da kuka " wayyo yayana I miss u wallahi kewarka takusa kasheni Dan Allah karka sake tafiya kabarni ka Dade haka juyo da ita yayi ya Rumgumeta akirjinsa yana shafa bayanta rawun jiknsa na digo ajikinta" yi hakuri my Zumatyna nima nayi missing dinki dayawa kirjinshi ta shafo le gashin dake kwance luff akirjinsa ta shafa" yayana to meyasa kaki mun magana a pralo kayi banza dani ka tafiyaka na juya nama oyoyo naga bakanan my sojana inason gashin kirjinka yana mutikar burgeni murmushi ya lakaci hancinta " komai nawa nakine yi yada kikeso dashi my zumatyna kina burgeni wlh kallonsa tayi "my sojana muje kaci abinci wlh dani akayi kirkin abinci dadage ta fara ta turo baki nufinta ya dauketa daukarta yayi ta koramishi idanuta tana shafa fuskarshi my sojana meya sameka naga duk ka canza idanuka sonyi ja KO bakada lafiya ne marerecewa tayi please yayana meyasa meka ganin kamar hankalinta ya tashi murmushi yayi ya direta kasa" kaina yake ciwo my Rabin raina "ayya sorry my mijina bari na ba ka magani duk ta rikice ta rasa idan zataga magani tunawa tayi dazu Tasha magani aparlo akwai har na ciwon kai da gudu tayi waje yana kiranta " my zumana zo wasa nake miki amma ina hankalinta agaba bata jiba bukatarta ta kawoma soja magani yasha da gudu gudu take taka matatakalar bene duk da kasanta na mata zafi kafarta sulbe ya kwasheta aikuwa ta fara gangarawa ihuu ta Saki da karfi cikeda tsananin tsoro tana kiran soja" yayana ka temakeni zan mutu karaf a kunnasa da gudu ya fito amutikar tsorace yana kiranta " my Ramla...dagashi sai towel ajikinsa... ✍🏻 Rahma ce ummu Fareesa😘 *🤷🏻‍♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀* *💖💖RAMLAT💖💖* *_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏻 Real Ladingo😉 yar mutan Niger🇳🇪 *👏🏻👏🏻👏🏻DON GIRMAN ALLAH KARKUMANTA DA GIRMAN ALKAWARI DA AMANA KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE KUKARANTA KYAUTA RUWAN ALLAH AMMA ARIKE AMANA👏🏻👏🏻👏🏻* 😭😭😭my dotana ummy ontop Allah ya baki lafiya yasa zakkah jikine mom dinki na sonki sosai da sosai wlh na damu da rashin lafiya ki😭 *Bismillahir Rahamanir Raheem* 🅿👉🏻9⃣3⃣&9⃣4⃣ ...dede likacin inna talatu da Ancim suka kado da gudu sunagani abinda me faru da gudu sukayo kanta suka tare bangon da zata bugu idan ta karaso kasa tana idanuta arufe tari gada ta gama bada ranta tasan kanta na haduwa da bango da yake hade da parlor to kanta biyu zai rabe amma cikin ikon Allah taji antarota har mutum biyu bude idanunta tayi jikinta duk ya Saki batayi magana ba sai kallonsu take suna mata sannu soja ne ya karaso arikice yana kiran sunata yana ganinta tsaye da kafarta ya sabke ajiyar zuciya inna talatu nagani sa haka sukayi saurin juyawa sukabar gurin Rumgumota yayi Jikinsa yana tatabata my zumana bakiji ciwoba saida na kiraki wasa nake miki amma kika taho daukarta yayi suka koma sama tayi lamo jikinsa har yanzu da karfi zuciyarta ke bugawa ha cikin bedroom ya Shiga da ita ya kwantat da ita saman bed ya zauna yana dadana mata jikinta " my babyna yi magana akwai inda yake miki ciwo tasji tayi ta rumgumeshi ta fashe Da kuka rikicewa yayi yana bubbuga bayanta yi sjiru bara NASA kaya mutafi hospital kinjimu ko kai ta girgiza ta Kara rikeshi " wlh kukan farin cikin nake da mutuwa bata rabamuba a yau my soja ina sonka dayawa ta fada tana Kara Dakar mada kiss ta ko ina ta rumgumeshi gam gam tana kuka " my zumana yi shiru kinji kibar tadamun da hankali insha Allah muna tare sai mum hayayafa mu aura da y'ay'anmu rada ya Shiga mata akunne yana shashafa yana mata cakulkulo dariya Ta fara " wayyo my sojana kabari Dan Allah babu dadi katasji muje kaci abinci tashi tayi daga jikinsa taje ta ciro masa kaya cikin wardrobe dinsa gajeran wando da Riga singilet tasaka masa rigar ta bashi wondo ya saka" Dan me da bazaki sakamun wondon ba shahwabewa tayi " nide tashi mutafi yayana kafa yima su inna godiya ko ta fada tana langwabar dakai murmushi yayi ya dauketa cak suka fito" my zumatyna kinyi gagawa ai abinda zan musu wlh yafi karfin godiya kwanciya tayi saman kirjinsa tana shafa fuskarshi " my mijina Dan kalleni ma " naki na kalleki idan ke kin manta ni ban mantaba yanzu saura kadan kisani ciyon zuciya kukan sangarta ta fara " Allah sai ka kalleni naji dafi ai yanzu ina tare dakai babu abinda zai sameni tsayar da tafiyar yayi ya kalleta "oya yi abunda zakiyi my karasa kiss ta masa man hanci da haba da goshinsa da kumcinsa tana dariya bakinsa ya Dora saman karan hancinta ya ciza Kara ta Saki " wayyo my soja kaciremin hancina dariya yayi yaci gaba da tafiya har suka sabko ya direta jawa bata parlo kan dining suka tafi taja masa kujera ya zauna " yayana bara nakira my dear " to yi maza tafiya tayi dakin jawa bata parlonta bedroom dinta ta shiga da sallama tana kwance tana kallon Tv da take cikin bedroom din baking gadon ta zauna " my dear tadji muje kuci abinci wlh dani aka girkashi my dear yanzu fa saura kadan na sheka masu aiku suka temakeni da taimakon Allah " kai me yasameki? " wlh gangarowa nayi yanzu haka jikina ko ina ciwo yakemin " ayya sannu Allah ya kiyaye gaba " amin tashi muje yanafa jiranki kuci abinci yace kiyi Sauri yunwa kikeji " ayya wasa yake miki wlh nagoshi banajin yunwa my dear kije kuci " to kinci abincine agidan momy " naci Danwake acan " to kitashi muje muyi hira " OK kije ganina tashi tayi ta fito soja na zaune yana jiransu plate ta dauka ta zuba masa " babyna ina jawa " my sojana Dan kirata taci wani Abu tace ta koshi ransan ya Kara baci aransa yace kenan yarinyanan da gaske gaba zatayi dani " OK zuma mana bari na kirawota mikewa yayi ya nufi dakin jawa tana kwance ya shigo yana kallonta ransa abace tana ganinsa ta sada kanta kala bata ceba bakin gadon ya zauna " jawa gaba kike dani Akan na fada miki gaskiya kinfa sanni banason raini itama face ta hade " to raini me nayi maka nifa banajin yunwane ai mutum bazai ci abinda baya soba da Sauri ya kalleta amma sai yayi shiru ya tashi yana murmushi" lalle zaki dawo saiti ni baa haka dani na baki minti daya ki fito kuma idan kinzo ki nunawa yar uwaki kina fushi da mijinki ya fice yabar dakin tsaki taja ta tashi ta fito har ya fara cin abincinsa kusan soja ta zauna " my love ko Adan jirani dariya Ramlat tayi tayi serving dinta " my dear Ki rabu dashi ci naki murmushi yayi " ai jawa nasan halinki zaki iya kice Ancim kawomun Dan wake dukan wasa ta kai masa " haba my love kawai Dan nice gwanar con Dan wake my dear kifa masa magana " yayana kabarta taci kirkin kanwarta " uhum nayi shiru my Ramlat Ashe kin ita kirki haka dariya tayi" ba wani Nan fadi gaskiya " wlh my love yayi dadi dadi sosai har suka gama soja bai sake maganaba suns gamawa ya Mike ya dawo parlo saida jawa ta gama suka dawo parlo sukaci gaba da hira har kusam shabiyu soja aikinsa yake cikin Laptop jawa ta meke " ni kam natagi na kwanta saida safenku " Allah nima natafi baci nakeji " kuna nufin ni na kwana Ana? Jawa tace" ni ban ceba tashi kaje ka kwanta Ramlat tafiyata tayi tana musu dariya wuff jawa ta fada dakinta tashige toilet tayi wanka tasaka kayan bacci soja ya shigo ya tsaya kusanta " my love bakaje ka kwanta ba kai ya daga mata " ina ni ina bacci kinamum gaba jikinsa ta fada tana kuka " ni ba gaba nakemaba my love tsoran baccin ranka nake tinda haka ta faru na kasa sukuni ina sonka my love Sonka yamun yawa azuciyata sai naji kamar ayanzu zan iya yin komai a kanka "Ya Salam Kara matseta yayi jikinsa yana bubbuda bayanta kamar ya komai me zaki min duk fushin da kike bai isaba jawa banason na bata miki rai kema kikiyaye Bacin raina yanzu namiki uzuri cikinta ya shafa yana danna kasan marata kibar fushi da dadyn babyki zo kiyi kwanciyaki daukarta yayi ya kwantar da ita ya rankwafo ya hade face dinsu " my jawa bani kiss mai dadi da Sauri ta hade bakinsu tana tsotsar harshensa kamo nata yayi yana tsotsa yana kusan 2mnt ya Saki bakinta yana murmushi " good night my jawa dariya tayi " night my mazan famana asuba ta gari abinsona bye taja blanket tarufe jikinta dariya yayi ya kashe mata wutar dakin ya ficewasa Laptop dinsa ya dauka ya haye sama wanka yayi ya shirya cikin kayan bacci ya fesa turare me sanyin dadi ya nufi bangaran Ramlat lokacin har tayi shirin kwanciya tana kwance ta shige cikin blanket da wata yar mitsitsiyar Riga bacci shigowa yayi tana jinsa ta rufe ido kamar mail bacci murmushi yayi ya hayo gadon yaja blanket din ya shige ciki ya maida ya rufesu ya Rumgumeta " my zumana nafa San idanuki biyu dariya tayi " Allah my sojana nazata kace ina bacci bari ka koma dakinka " ni ina zan iya bacci ba ruhina ajikina birkitashi tayi ta haye saman kirjinshi tayi kwanciyata tana goga fuskata saman tashi ta kamo hannusa tana murza tafin hannusa ta shagwabe murya " my sojana kasa amsawa yayi saboda yada take masa jikinsa ya Saki duk ta tadomasa shawarta kishirwa ta kamoshi " yayana jinin jikina kamun magana " uhum my zumatyna ya akayi " so nake ka barni nayi bacci ahaka zan kasance cikin farin ciki kaji my jinin jikina " angama yi baccinki insha Allah bazan sake kusantar kiba sai kin warke ras saboda kiji dadi kema kiss ta masa saman lips dinsa ta bararaje saman kirjinsa yana shafa kanta har tayi bacci cikin farin ciki Adu'a yamusa shi da ita ya janye hannusa cikin nata ya Dora mata hannuwansa duka biyu abayanta yana dadana mata jikinta har yanzu jiyake kamar ta jimu yana danawa tana nishi almar taji ciwo duk saida yabi alhirin jikinta ya dadana mata saida yaji ta fasa nishi ya barta bai jimaba bacci ya kwashesa tana manne kan kirjinshi Asuba ta gari ************************************** *Bayan kwana hudu* yau Ramlat ta cika sati daya gidan soja yau take fita daga kirki har yau soja bai Kara kusantataba saide suna zuba love basa iya bacci batare da suna manne da junaba sunyi wani irin shakuwa sone mai tsanani sukewa junansu amma soja bata bari suyi wasanni mail nisa yada zai cutu tinda yace yabarta ta huta sai ya kewayo kwanata shida jawa kamar babu wani abun da ya taba. shiga tsakanusu sun koma kamar da ita da Ramlat ma hakane suna ganin mutumcin junasu sosai Ramlat tanajin yaunin jawa sosai tana bata girmanta batason ta bata mata rai ko yaya jiya soja ya sayowa Ramlat wata dankareriyar waya wace akaramun kudi tayi dubu dari biyu jawam murna Ramlat kamar tayi hauka Dan dadi suna zuwa daki tace yazo ta goyashi dariya yayi Tamata tace badan tana tsoroba da sunyi wanan abun da yamata har su biyu mai jarabar zafi shide dariya yamata yace gaba idan zamuyi bazakiji zafiba sai dadi misalin karfe shida da yanma jawa da Ramlat zaune suke a parlo Ramla na waya sai dariya take " ke wlh bakida mutunci yanzu Nusaiba yau sati daya cuf amma shine baki zuba Dan Allah kizo musha hira ai tinda nayi waya to fa kinshiga uku OK sai kinzo Kate's kiran tayi ta kalli jawa " my dear yadai naganki shiru " my love shiru kuma kina magana inafa muku dariya " yauwa my love Dan Allah kingafa gobe sunah har yanzu banga baby ba Dan kira yayamu kice yasa a kaimu yanzu nifa wayo yamu dasafe zai fita yace nashirya yanzu zai dawo ya kaini Ashe wayone yamin suntafi kaduna gun meeting " wlh wayone ya miki shida ya tafi kaduna to ki hakura mana har gobe sai mutafi mu yini ni kinga wlh tin jiya wayata bansan me yametaba ko ankirani banaji da my love ma sai chatting Muke dashi " sorry my dear Kim fadawa yayamu sai ya kawo miki wata wayar to na hakura goben matafi " yauwa my lovelyna hirasu suke saida aka kira sallah magrib kowace ta nufi bangaranta don yin sallah jawa wanka tayi ta dauro alwalla tayi sallah tana gamawa ta sheka kwalliya masha Allah tayi kyau ta hade cikin wani dankareran less kalarsa ruwan zuma ta kashe dauri ta fesa. turare ta gyara dakinta ko ina taji turaren wuta ta rufe kofa ta fito babban parlour ta zauna, Ramlat bayan ta gama sallah wanka tayi ta wanke kanta da yayanta ya tsafe mata jiya ta busar dashi ta shafa masa maiyuka masu dadi ta rabashi abiyu ta daure da Ribbon ta zabi wata doguwar riga kalar pink tasaka masha Allah ta kamata sura jikinta duka ta baiyya yan matasan mazaunata sun baiyana kirjinta daya ciko dam dam kamar zai fasa rigar ya fito tana gama shiryawa Tayi kwanciyata ta dauki waya ta kira soja tana ringing amma bai dagaba " Allah sarki my sojana Allah ya kawoka lafiya hawayen fuskata ta share ta tashi ta sabko parlo jawa na zaune " my love tin dazu nake duba hanyarki kwanciba kikayi Dan kirawo my love ni nakirasa bai dagaba kusanta ta zauna ta Dora kanta a kafadar jawa tana danne kukan daya keson kufce mata my love bakida lafiyane kai ta girgiza " to tashi muci abinci kai ta girgiza ta boye damuwarta " my dear dazufa mukasha kunni gyada wlh banajin yunwa murmushi jawa tayi " wlh nima banaji dama saboda kene dede lokacin Abdallah ya shigo parlon da sallama Ramlat zuciyata fari tass tana murmushi ta amsa sallamar jawama dariya tayi ta taresa da gudu ta Rumgumeshi " haba my love kabarmu cikin tunani yau kajima murmushi yayi ya janyeta suka karaso parlon suka zauna" yayana sannu da zuwa " yauwa my babyna ya gida amsawa tayi tana dariya kallonta yake saboda tayi masifar yin kyau mikewa yayi ya shiga dakin jawa hirasu sukaci gaba dayi jawa ta Mike" my love ina zuwa " to sai kin fito wayarta ta dauka ta kira yinma bugo daya ta daga " yinmata ina yini " kaikai my dota kina lafiya " yinma lafiyata lau ina Abbiena da Papina da mummy da Dadata " ho to yanzu aciki wanan zan fara amsawa duk suna lafiya ya jikinki " da sauki yinmata ina labarin yayana Abubakar " yana lafiya yana tafe cikin satinnan ina jawahir " yanzu ta tashi ta dauko abu " ki gaisheta ina yayanku ya iso gida yanzu " zataji eh yazo yinma sai anjima " to yar Albarka sannu Kate's kiran tayi ta kira mummy bugo daya ta dauka " Allah yaja daran mummyna " amin yar Albarka Allah yamiki Albarka ya karemin ke ya jikinki " da Sauki ina papina " bai shigoba ina dotana bani ita " yanzu ta tashi ta dauko Abu adaki " ki gaishemun da ita " zataji bye kigaishemun da papina" to zaiji ki kirasa " zan kirasa tsinke kiran tayi ta zata kira dada kiran shaffah ya shigo ta daga" amarya bakya laifi" kinfa jiki amare dai yanzu ya kike ya akaji da jiki nasan yanzu kin saba ido ta zaro tana dariya" wlh kirabani da zancenan fa ba wani sabo Abu har so biyu cikin sati daya ina laifin su biyu cikin wata" ke wlh yayamu ya miki mutunci ki gode masa nifa yau na biyarne mukayi " kut kekika yada ai sai ya rarakeki nide ba ruwana wlh " dalla ja can kinsan dadin danaji jiya da yau wlh bana hanashi hakkin saba dariya Ramlat tayi" wai ni zakima wayo dadin ubanwa wuyade nikam kinga sai anjima gobe zan biyo ta gidanki kitt ta Kates kiran ya kira Nabeela saida tayi kira biyu aka daga dede lokacin su jawa suka fito " amma yarinyana kin rainani ko Dan kinyi aure bakya neman manyan gabanki " hhh rankin ya dade amarcine ya boyeni ykk y kwana biyu da amarci " komai lafiya ki shirya gobe ina tafe bye ta tsinke kiran " my love muje kici abinci tashi tayi suka nufo kan dining jawa ta zauna kusan soja tayi serving dinsu suka faraci Dan Ramlat bata jin yunwa kadan taci soja duk abinda ake idanusa na kanta saboda tayi irin wani kyawu tana gamawa ta Mike ta dawo parlo ta kira Dada sukasha hirasu takira papi da abbie har su jawa suka gama suka dawo parlo tana waya tajima kafin ta gama ta fara hamma " my dear wlh bacci nakeji natafi na kwanta yayana mukwana lafiya natafi na kwanta " my love tin yanzu agogon bango ta kalla tayi dariya " haba my dear karfe 10:pm yau Sam banyi bacci ba kai ta langwabar da kai nide gaskiya na tafi nayi bacci yayamu bye tafiyata tayi yana murmushi " karfa ki rufe kofa ganinan batayi maganaba ta hate warta sama mikewa yayi ya mikar da jawa " maza he kishirya mana kwanciya dariya tayi" to yallabai sama ya haye itako ta tashige dakinta, Ramlat tana zuwa ta cire rigar jikinta sai sharba kuka take tashiga bathroom tayi wanka ko ruwan jikinta bata tsaneba tasaka rigar bacci katuwa har kasa sai risgar kuka take ta kashe wutar dakinta haye gado tashige cikin blanket tasaki kuka tin karfinta tindaga parlo yakejin kuka da Sauri ya ya shigo bedroom ya kuna wutar dakin ya hayo saman gadon baiyi maganaba ya yaye blanket din ya daukota ya nufo parlo ya zauna saman manyan kujeron parlonta yana Rumgume da ita ya kasa magana face d'insu ya hade yana sabke ajiyar zuciya yana shafa lalausan gashin kanta Kara rumgumesa tayi tana kuka ahankali cikin sansanyar murya yakirata " my zumana Dan Allah ki taimakeni kibar kukan haka wlh nafiki jin zafin kukan cikin zuciyata yau wuni guda ban gankiba wlh har zazzabi nayi gashi yanzu bazamu kwana giri daya Kara sautin kukantayi tana ririkeshi " yayana ya zanyi kamun Adu'a Dan Allah shafarta yake ahankali ya lalubo bakinta yashiga bata rikitatan kissing Wanda yasa ta tsayar da kukan tana ajiyar zuciya ta kamo lips dinsa ta tsotsi kadan ta Saki tana huci jikinta na fitar da wani irin zafi zazzabi hankalinsa atashe ya tallabota "my zumana menene haka kiyi hakuri Dan Allah zazzabi kuma kinaso nima nakamu da ciwo kai ta girgiza ta kamo fuskarsa tana murmushi " yayana jinin jikina karka damu zanji sauki tashi ka tafi yau nayi missing dinka sosai hankalina ya tashi amma lokacin da naga kadawo cikin koshin lafiya wlh hankalina ya kwanta kiss tamasa agoshi tana murmushi my sojana ina Sonka sosai Allah yabarmu tare nida antyna mukasance masu saka ka farin ciki Kara matsata yayi yana farin ciki hannusa ta kamo tasa yatsarsa bakinta tana tsotsa idanuta alumshe " my zumana bansan kamar da zan fadamiki ba ayau guri ya kure jibi zakiji zunzurutun so da kauna wshh my zumana inajin tsotsarnan kiss ya mata agoshi ya dauketa yakaita bedroom dinta ya bata magani Tasha sai lokacin ta cire yatsarsa abakinta kwantar da ita yayi ya lulubeta da blanket ya kasa hada ido da ita saboda tausayinta " Dan kaunar datake tsakaninmu ki yi bacci mutikar bakiyi bacci ba zanji ajikina kuma hakan zaisa sojanki ya kwana da zazzabi murmushi tayi " zanyi ka temakeni karkayi zazzabi kashemun wutar kashe mata yayi ya janyo mata kofar bedroom din da ta parlo tanajin fitarsa ta Mike tana kuka tashiga bathroom ta dauro alwalla ta fito tana rusgar kuka kamar ranta zai fita ta fara sallah ya sabko yana nufi dakinsa ya shiyar cikin kayan bacci ya fito ya shiga dakin jawa har ta shirya tayi kwanciyata ya shigo Wutar dakin ya kashe ya hayo gadon " uwar gida anti bacci juyowa tayi tana fuskantarshi " idona biyu hancinta yaja yana shafa fuskata. " bani kiss bakin ta turo masa ya kama ya fara sha tana temaka masa murzata ya farayi sai meka take Dan yau abukace take dashi fara shafarsa itama ta fara sosai suke murza junasu har aka shiga babbar haraka ina labe naji an fara kashe arna ihun da jawa tafarane yasa na fece. Asuba ta gari... Rahma ummu Fareesa ce😘 ✍🏻✍🏻✍🏻 *🤷🏻‍♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀* *💖💖RAMLAT💖💖* *_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏻 Real Ladingo😉 yar mutan Niger🇳🇪 *👏🏻👏🏻👏🏻DON GIRMAN ALLAH KARKUMANTA DA GIRMAN ALKAWARI DA AMANA KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE KUKARANTA KYAUTA RUWAN ALLAH AMMA ARIKE AMANA👏🏻👏🏻👏🏻* *Sadakarwa gareku Dubun gaisuwa da fatan Alkhairi Real Ladingo Novels ina godiya mutika da comments dinku da sharhinku inajin dadi sosai wallahi da kuma rikon Amanar da kukemin Baku fitarmun da book wajeba Nagode kwarai Allah yabar zumunci🤝🏻🤝🏻🤝🏻* *Bismillahir Rahamanir Raheem* 🅿👉🏻9⃣5⃣&9⃣6⃣ ...tin bayan da sukayi sallah asuba suke baccinsu rumgume da juna Ramlat har gari ya waye bata rumtsaba sai bayan da tayi sallah asuba gari ya waye tar idanta ya kumbura wanka tayi ta canza rigar bacci tahaye saman bed dinta ta kwanta ko 5mnt batayi ba bacci ya dauketa, su soja basu tashiba sai karfe goma sukayi wanka suka fito parlo soja bai ga Ramlat ba ya kalli jawa " my jawa he hadamana bari nakira kanwarki murmushi tayi " to sai kun fito tafiya yayi yaga kofar yanda ya rufe a haka take ya murda ya shiga parlon batana bedroom ya shiga tana nade cikin blanket tana kwasar bacci budeta yayi baccinta take sai ajiyar zuciya take sabkewa zama yayi ya zubawa santala santalan cinyoyinta idanu yana shafa fuskata" Allah sarki my zumana wlh jiya bakiyi bacciba kwanciyata ya gyara mata ya duka ya mata kiss a saman lips dinta ya shafi cikinta ya lulubeta ya tashi ya fito yana sabkowa jawa ta taresa " ina my love " bacci take muje anjima zan koma na tasheta kan dining suka nufa sukaci abinda ransu keso sukayi nat jawa na jikinsa har suka gama suka dawo parlo suka zauna " my love kaje ka tasota tayi breakfast mu tafi ranafa tayi shadaya fa ya kamata ace zuwa sha biyu munacan " jaleel ya kirani ya akayi banje fatiha sunah ba nace ya dai yi hakuri idan nakai matana zan gansa dariya tayi " ai da sai kace uwar gidanka ce ta rikeka kamota yayi ya bata kiss a labbanta " my jawa yayanamu zan badawa haka kwanciya tayi jikinsa tana dariya " my love ai gaskiyata na fada cikinta ya shafa " my jawa kinga babyna ya fara tasowa dukawa yayi yana lasar cibinta " wshh my love karka maidani ruwa mana " munada sauran lokaci fa dariya tayi tana shafa sajansa " I love u my love hancinta yaja love u too mmn babyna " dadyn babyna kayi aryuwa wlh janyeta yayi ya mike yana zungurata akai " kefa bakida dama tashi kishirya ya fada yana hayewa sama, har yanzu yada ya barata haka ya sameta zama yayi bakin gadon ya janye blanket din ya dagota ya rumgumeta " my zumatyna tashi baccin ya isa haka komai bakiciba gashinta ya gyara mata daya rufe mata fuska ya Dora bakinsa akunnata tashi my angel my baby my zumatyna my Rabin raina my jinin jikina oya Mike kiyi wanka kwanciyata ta gyara jikinsa tana bude idanuta ahankali ta kalleshi a shagwabe tace" my sojana " na'am my hassanata my Ramlat meya faru fuskashi ta shafa ta tsareshi da ido " matata menene " mijina babu komai kayimun kyau sosai " tashi ki shirya amma saida nace karkiyi kuka amma kikayi kuma kikaki bacci dariya tayi" yayana wa yacema haka aikuwa nasha barcina sosai tashi tayi daga jikinsa mikewa yayi kiyi shiri guda har tafiya gun sunah " to an gama sai nafito my sojana baka jiba dawowa yayi ya dauketa cak ya Kara fuskasa kusan bakinta babu bata lokaci ta kama fuskadhi ta basa sumba akumatu tayi dariya bai dreta ko inaba sai cikin bathroom ya Tara mata ruwa " oya yi wanka ya ficewasa yana murmushi wanka ta sallo ta tsane jikinta ta shafa mai ta cacara kwalliya wani hadadan less ta saka Riga da skirt saide sun kamata ta dauré gashinta ya koma gadon bayanta ta dauki gyale da jaka da taklmi duk colour din less agaskiya tayi kyau iyaka kyau tayi ta kashe daurin dan kwali wayartace tayi ringing tana dubawa taga sojantane picking tayi " my sojana ganinan fitowa fa kiss tamasa ta katse Kiran ta fito a hankali take Sabkowa daga matatakalar bene taklmanta sai kwas kwas suke har ta sabko soja ido ya zaro aransa yace " ni din mahaukacine zan barki ki fita ahaka shiru yayi baiyi maganaba kara sowa tayi ta rumgume jawa " my dear ina kwana rumgumeta tayi " my love fatan kin tashi lafiya muje kiyi breakfast kan dining suka tafi ta hada mata tea mai kauri ta amsa tana godiya shi kadai tasha ta Mike ta dawo Parlo " ku tashi muje Ko " my Ramlat wanene zai barki ki fita ahaka fuska ta marerece ta rike jawa " my dear kisa baki menayi ya barni na fita ahaka face ya hade sosai babu alamar wasa ya kalli jawa" karma kiyi maga wlh bazata fita ahakaba ke bakya nuna mata irin shigar da kikayi hannuta ya kama batayi musuba ta bishi tacika tayi fum suna shiga bedroom dinta ta saka masa kuka rumgumeta yayi ya zuge zip din rigar yacire rigar ya aje ya dauketa cak ya cire skirt di'n ya bude wardrobe ya ciro dinki less na babbar Riga da zane ya saka mata ya d'aura mata zanan samansa ta fada ta Rumgumeshi " my sojana ina sonka sosai wlh duk abinda zakamun burgeni kake banajin haushinka yanzu sai naji nafi son wanan kayan fiyeda Ko wasu kayana murmushi yayi ya janyeta jikinsa " my zumatyna nima ina tsananin sonki inada zafin kishinki nagode da biyayyarki gareni jaka ya bata ya saka mata katon hijab ya kamo hannuta suka fito jawa tace" my love wlh yanzu kinfi kyau dariya tayi ta rumgumeta " my dear hada tsokana " oya mutafi fitowa suka Ramlat da jawa suna rikeda hannuta juna har harabar gida aka bude musu mota suka shige yana tsakiyasu suka direba yaja suka tafi " my love zamu kwana acan Ko" jawa kwana daya kwani kai zakuyi " to ayi hakuri mazan fama " naki na hakura" my love kibashi hakuri yabarmu mukwana " to ai ke ya kamata kibashi kece babba nide ina gefe idan an yada shi Kenan " bazan yadaba dariya sukayi Ramlat da jawa suna hirasu har akazo Asokoro direba na parking akofar gida Ramlat ta bude kofar ta fice jawa ta kalleshi tana rike da hannusa " my love sai dare Ko" da yanma dai " to Allah ya kaimu ta Saki hannusa ta fito Ramlat na tsaye na jiranta suka shiga gida masha Allah gidan cike yake da yan sunah part din momy suka fara zuwa duk yan gidansu suna nan harda yinma da mummy dadi kamar ya kashe Ramlat jikin anty maimuna ta fada tana dariya " momyna imiss u dariya suka anty Ramha ranta fari kal yada taga Ramlat tayi tsaf babu rama Ko tashin hankali jawa gaishesu tayi baki dayansu taje jikin anty rahma ta zauna " my dotana ya gida " lafiya mummy tashi Ramlat tayi ta koma jikin yinma " yinmana wlh nayi missing dinki sosai" ai nima haka take my dotana ya jikinki kanta ta sada tana dariya amaryar munniru tace" yaran namuneba caraf mamah ta amshe" baasanba kuji jaraba yaushe kika shigo cikinmu har zasu zama yaranki kowa dariya ta bashi amma gudun kartace anyi zabinta kowa yayi shiru yinma tace" sune hajara mikewa jawa tayi " my love tashi mu tafi gun mai jego tashi tayi suka fito iyayansu sai kallonsu suke cikeda shawar yaransu suna musu Adu'ar zama lafiya part safara'u suka shiga jama'a atsatsage daket suka kutsa uwar daka " wai yau wa zan gani amare gaskiya Ramlat danki yamiki fushi zama tayi kusanta " amun afuwa wlh rashin lafiya nayi yau bagani nazo mai gaba dayaba abani babyna batashi tayi jawa tace" kingamu sai yanzu ko watace ta shigo da slm " tuba nake sister basai kince komaiba nasan na makara amma wlh shigiyar kishiyatace mai tsinanan kinibibi ta rike miji yawa nata ita daya saida na kirta musu rashin mutumci kafin na fito yanzu Dan yana bakinta sai ahanani ganinsa tsaki Ramlat taja tsoki " to se me Dan an hanaki ganinsa wlh dama da irinki Allah ya hadani na nunamiki yada ake zaman duniya menene ribarki da kikazo kina zaginta ita da mijinta alhanin kince bakintane kece uwargida ko amarya " nice amarya " aikinku kenan kushigo gidan mace kuriga kokarin fitar da ita to wlh ki gyara tin kafin kimarki ta zube gun mijinki da kishiyarki zu zube a idanusu kashinki ya bushe me zai baki ai ko awaya zakuyi magana idan ya amince sai ki fito ko ki hakura da zowa gun bikin koda kanwar jatumarkice bare banga kamaba ta kallesu wlh mata ku mama kanku kusan abunda kukeyi to yanzu misali ace na tare sukeba kikayi irin wanan zargin kinfa dauki zunubi kokuma ace duk maganar da kike dinan tana cikin dakinan ta rigaki zuwa ya zakiji da kunya kuma karshanta baki Nuna mata afuskaba tindaga gida amma kinzo nan kina zaginta kinyi daide kenan kai ta girgiza " to Dan haka kiki zama mace mail fuska biyu wlh ni idan zan zagi mutum to fa agabansa zan masa ba bayan idansaba rumgumeta jawa tayi " yar uwata ina kaunarki wlh har cikin zuciyata ina rokon Allah kar yakawo ranar da zan cutar dake itama rumgumeta tayi tana murmushi" wlh nima ina kaunarki insha Allah muna tare da mijinmu abun son mu babu wata yar isaka da ta isa tasaka muraba kanmu dariya sukayi tare suka tafa hannuwa kowa saida suka burgeshi " wai kuna nufin kishiyoyine "mu ba kishiyoyi bane mijinmu ne daya mu yan uwane masu kaunar junansu da zuciya daya matarnan tace" wlh naji dadin gamuwa dake ta nuna Ramlat insha Allah daga yau nadena Nuna mata kishi dama nice mai nuna fitina duk matan da sukeda kishiya masu nuna kishi awaje sun dauki darasi gun Ramlat haka sukaci gaba da hirarakinsu na duniya har yanma tayi anyi taron suna mai kayatarwa masha Allah yaro yaci suna huzaifa Abdallah ya kira matansa har sau uku uku suna hira sai dabda magrib yazo daukarsu jawa yakira yaji wayar akashe Ramlat kira hudu baa dagaba tsaki yayi ya fito ya shiga gidan suna parlon momy azaune tana musu nasiya zama da juna surika hakuri sunawa mijinsu biyayya banda fada tsakaninsu Ramlat " tace momy Allah ya kiyaye kada Allah ya kawo ranar dariya momy tayi " yauwa yaran albarka da sallama ya shigo parlon ya gaishe da momy " Abdallah ya aiki da hakuri da yara lafiya kalau momy " ku tashi mana mikewa jawa yayi ta ciro wayarta achaji kallon Ramlat yayi yaga wayar a hannuta dagowa tayi suka hada ido ya sakar mata harara kanta ta saida kasa sallama yawa momy ya ficewarsa a mota suka iskoshi suka shiga direba yaja suka tafi " my love zamu biya gida "my jawa gida zamu ok" ok my love Ramlat kallonshi tayi ahankali ta gyara hijab dinta ta zura hannuta ta kamo hannusa tana murzawa da Sauri ya kalleta kai ta sada duba da kallon da ya mata amma kasa amshe hannusa yayi cigaba tayi da murza hannusa tana sabke ajiyar zuciya jawa ta juyo ta kalli Ramlat my love yade kike ajiyar zuciya haka idanuta suka ciciko da kwalla tace" my dear kaina yake ciwo tin dazu " ayya sannu bari mu isa gida kisha magani kwanta jikin yayamu my love kwantar da ita kana shafamata kanta zataji dama kafin Tasha magani janyota yayi jikinsa ya kwantar da ita " sannu bara muje gida kisha magani tashi tayi ta zauna amma har yanzu hannuta na cikin nashi ahijab tana murzawa kallonta yayi ya zabga mata harara ta sada kanta jawa ko batasan wainar da suke toyawaba tana wancan barin fuskata na kallon titi har suka iso gida lokacin Ana kiran sallah magrib agagauce yayi alwalla ya tafi masallaci Ramlat sama ta haye tayi wanka ta dauro alwalla ta fito tayi sallah magrib tana gamawa ta cire abayar sallah tasaka karamar Riga wayarta ta dauka zata k'ira soja taga kiransa har hudu tunawa tayi ta sakata a silence kiransa tayi tana ringing bai dagaba fitowa tayi parlon kasa ranta babu dadi jawa na zaune tana waya kusanta ta zauna ta Dora kanta akafadar jawa ta lumshe idanta kanta jawa ta shafa tana waya har ta gama " my love sannu ciwon kanne kai Ramlat ta daga to bara na dauko miki magani ahankali tace" nasha yanzu " sannu zai Dena Kara gyara mata kwanci tayi ajikinta tana shafa kanta har akayi sallah isha, soja ya shigo ya samesu ahaka kusan jawa ya zauna " baby ciwon kanne " eh wlh kanta ke ciwo tace Tasha magani Dan riketa naje nayi sallah jikin soja ta kwantar ta ta tashi Dan Allah my love karika shafa mata kanta kamar yada kaga ina mata wlh zai Dena ciwo insha Allah " ok tafiya tayi tayi sallah Kara janyota yayi jikinsa yana shafa kanta Kara rumgumeshi tayi ta saka masa kuka " yayana Dan Allah me na maka kake shareni ko nayi maka laifine? " my angel saboda me nakiraki har sau hudu amma kinki dagawa kuma na fada miki banaso nakira mutum yaki daga kirana batare da kwakwaran daliliba ai da nashiga naga wayar akusanki Kara rikeshi tayi " kayi hakuri wlh ban ganiba ai nasan bakaso bazanyi da gangaba murmushi yayi " to naji nazata da gangan kikayi ki kiyaye banason rainine zan ajiye so nayi hukunci yanzu maza share hawayenki my zumatyna fuskata ya goge mata tayi murmushi ta masa kiss agoshi " I love u my sojana " I love u too my jinin jikina dariya sukayi ta janye jikinta ta matsa gefa ta zauna jawa ta fito " my love kinji sauki " da sauki my dear man dining suka tafi suka cika cikinsu dam suka dawo sukaci gaba da hira har lokacin bacci Ramlat tayi musu sallama ta tafiyata tana zuwa wanka tayi ta dauro alwalla tayi sallah tajima zaune tana karatu kafin ta tashi tayi shirin kwanciya duk da tasan na baccin zatayiba soja ya shigo tana kwance ya zauna " my zumana zo mana murmushi tayi ta matso ta kwanta kirjinshi " my zumana yau ki daure kiyi bacci karkiyi kuka kinji kai ta daga masa " bazan yiba my sojana " yauwa abar sona bakinsu ya hade yayi kissing dinta kadan ya cikata suna dariya atare " my sojana " na'am my Ramlat tawa jikinta ta janye tayi kwanciyata idanuta na kawo ruwa " karma ki soma bamuyi haka dakeba haba Mrs Abdallah gobe fa kina tare da mijinki murmushi tayi " nabari " yauwa matata kwanciyata ya gyara mata ya lulubeta da blanket ya Kara mata gudun Ac ya feshe mata dakin da turare ya kalleta yana murmushi " kiyi mafarkin sojanki kinji abar sona fari tayi da ido" zanyi my bugun zuciyata hannu ta daga masa shima ya daga mata ya fice ya rufo mata kofa hawaye ya wanke mata fuska amma yau taji dama ba kamar jiyaba tashi tayi ta dauro Alwalla tana kuka ta fara sallah yau bata jimaba taji bacci tashafa adu'a tayi kwanciyata tana juyi tana k'iran "yayana hawaye sharaf har barawon bacci ya saceta can bayan ya gama shirinsa ya kirata awaya tazo dakinsa yauma baby wasa kwana yayi yana kashe arna sun mori daransu sosai ya tafiyar da ita yada zataji dadi tako jin duk da labe ne nayi bana jiyosu dakyau sai karfe uku bacci ya kwashesu bayan sunyi wanka *********************************** *washe gari* basu fitoba sai 11:am lokacin Ramlat ta sabko tacika cikinta dam tana zaune tana kallon tashar FA TV tana dariya Dan shigar tasu abin dariya ita har yanzu bataga dinkin da ya bugetaba kusanta dija ya zauna suka sakata tsakiya gishesu tayi jawa tace" my love wai me kike kallon a tashernan " wlh my dear Dan nayi dariya kuje kuyi breakfast mana hancinta ya lakata " munki muyi dariya tayi " my dear ke jeki kici abinci kar yunwa ta kamamun ke tashi tayi ta kama hannu soja suka nufi dining are kallonta taci gaba dayi kamar daga sama taji sallamar su shaffah da nabeela ihuu ta kurma ta tashi da gudu ta taresu " wayyo dadi kasheni amma shine ko ku kiramu jansu tayi suka zauna to ya ma akayi kukazo atare shaffah tace" tin jiya muka tsara hakan ni nabiya gidanta yanzu na daukota a motana jiya sun hanamu zuwa gun suna ina yayamu " suna breakfast gasucan jawa ta taso tazo " tab lallai munada baki manyan amare gaisheta sukayi zama tayi suka zaisa soja ya fito " kuko daga ina gidan mutane da safe suna aikin me suka barku kuka fito gaisheshi sukayi ya amsa Ramlat ta kallesa " yayana yanzune safiyar shabiyu fa dariya yayi ya shige dakinsa jawa tace " nima nagafa kamar sunyi saurin barin mazajansu ko basa gida " wlh sun fita tin safe shima yayan Dan bai koma aiki bane shiyasa yake ga kamar safiyace soja cikin shirin fita ya fito yayi mutikar yin kyau yana waya ya kira jawa ya mata nuni zai fita " a dawo lafiya " babu kiss ma dariya tayi " my love sai ka dawo zanma " OK ce Ramlat tazo gayamata tayi ta tashi ta iskoshi tafiya ya fara ya karya kwanar parlo ya tsaya tana zuwa ya ware mata hannayansa ta fada faffadan kirjinsa ya rumgumeta ashagwabe tace" my sojana na'am my zuciyar soja nayi missing dinki wlh " nima nayi missing dinka wlh yayana kayi kyau dayawa fa kiss ya sakar mata saman lips dinta my sojana bakina yayi missing dinka dariya yayi " yau kam ai sai yace nagaji murmushi tayi ta janye jikinta " mijina kadawo lafia Allah ya tsaremana kai "amin zumatyna naji dadin ganinki cikin farin cikin oya koma tafiya tayi shikuma ya fice ransa fari Tass zumatynsa na farin ciki tana zuwa ta zauna sukaci gaba da hirasu ta duniya bangaran Ramlat suka shiga sukaga dakunata komai tsaf tsaf agidan suka wuni sai karfe biyar suka koma gidajansu tinda soja ya fita bai dawoba sai bayan magrib lokacin Ramlat tagama kirkamasa sakwara Ancim ta daketa Ramlat ta mulmuleta da mai tayi gwanin kyau ta hada masa lemuka masu dadi taje tayi wanka tayi sallah batayi wata kwalliya ba Riga da skirt tasa na atamfa amma fa skirt din bakin guiwane haka rigar batada hannuwa amma sunyi mata masifar kyau turare ta feshe jikinta dashi ta sabko kasa babu kowa soja yana masallaci zamanta tayi bata jimaba jfece ta fito kusan Ramlat ta zauna " my lovelyna yayamu bai dawoba " yana masallaci kinajin yunwa ko kai ta daga Ramlat ta kama hannuta suka nufi kan dining sai ga soja ya shigo yaji motsunsu gun ya nufa kujera yaja ya zauna" abun harda hademun kai murmushi Ramlat tayi tayi serving dinsa " wow my Ramlat kin biya yayaki yau dariya suka masa sosai ya kwashi kirki ba kadanba sun rigashi karewa suka sashi gaba suna dariya har ya gama kowa yasha irin lemon da yayi masa suka dawo parlo. akaci gaba da hira amma shi akinsa yake tukuru cikin Laptop saboda kawai tafiya agabansa karshen wata sai kusan shabiyu jawa ta Mike " nikam bacci yamun gida a Ido na gudu Ramlat tashi tayi " wlh nima na gudu ta Riga jawa yin gaba dariya jawa tayi tashige dakinta tayi wanka tasa kayan bacci ta haye gadonta bata jimaba soja ya shigo " shine kuka gudu kuka barni ni daya murmushi tayi " to bacci mukeji shiyasa muka gudu zamaya yayi bakin gadon yasa hannu ya janyota jikinsa yana shafa cikinta " ya my babyna yana yi yana murza kirjinta narke masa tayi " my love babynka yana lafiya sai kewarka da zaiyi " kice masa dadysa na kusansa kai ta daga tana shafa kirjinsa kiss ya mata agoshinta ya kwantar da ita " oya ayi bacci Ana mafarkina oK" kai ta daga tana murmushi " angama mazan famana murmushi yayi ya kashe mata wutar daki ya fivewasa yana hawa sama ya shiga sharansa yayi wanka ya shirya cikin kayan bacci masu kyau ya gyara sumar kansa ya feshe jikinsa da turaruka masu kamshi ya fito ya nufi dakin Ramlat tana kwance cikin blanket tindaga parlo wani ni'imataccen kamshi ya daki hancinsa harcikin bedroom kamshin da Sauri ya karasa bakin gadon ya cire blanket din " masha Allah kadai ya iya furtawa ya hayo gadon ya rumgumeta " wayyo my zumatyna jikinsa ta shige idanta lumshe " my sojana I love u yau ina cikin farin ciki zan kwana jinkin abin sona shafarta ya fara yana mata rada akunne cikin shaukin so ya kamo fuskata ya hade face dinsu yana goga fuskashi atata har ya had'e bakinsu yana mata wani irin tsotsa tankar sun shekara basu haduba itama akidime take tsotsar bakinsa ya fara tara mata abinda tafi so tana zugewa shima haka sun jima Sosai suna tsotsar bakin juna tamkar zasu cinye junansu ai daya gangaro saman kirjinta zuwa kasan cibiyarta Alamarin ya fara fin karfina Dan haka na bude kofa dam na koma waje wata irin tanda yake mata itama hannuta bai tsayaba duk sun haukacewa junasu ina labe ta window sai Jan tsaki nake ban samu naganiba nafi awa alabe naji wani irin ihuu na mutum biyu na tashi kowa da yada yake fadin kalmomi ga Dan uwansa na tsinto Ramlat cikin kuka na fadin yaya Abdallahna karka damu bari kuka babu zafi sai wani irin dadi nakeji....😨Kut wlh 🏃🏻‍♀na fece 🤣 wanan ai sai na kurmance tin kafin asirina ya tonu😄a window nayi nan Rahma ce ummu Fareesa😘 ✍🏻✍🏻✍🏻 *🤷🏻‍♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀* *💖💖RAMLAT💖💖* *_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏻 Real Ladingo😉 yar mutan Niger🇳🇪 *👏🏻👏🏻👏🏻DON GIRMAN ALLAH KARKUMANTA DA GIRMAN ALKAWARI DA AMANA KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE KUKARANTA KYAUTA RUWAN ALLAH AMMA ARIKE AMANA👏🏻👏🏻👏🏻* *Bismillahir Rahamanir Raheem* 🅿👉🏻9⃣7⃣&9⃣8⃣ ...karfe takwas na koma gidan ta bararaje saman kirjinshi hannuwasan bayanta ya rumgumeta suna kwasar bacci basu farkaba sai karfe goma soja ya bude idanusa kanta ya shafa ya Dora bakinsa saman kunnata " wayyo yah Abdallah dadi zai kasheni damage haka akeji idanu ta bude tar akan fuskarshi suna kallon junansu Kara narke masa tayi ajiki ashagwab'e tace" my sojana babu kyau Tono asiri fa birkitota yayi yamata Rumfa da faffadan kirjinsa yana shafa tattausan gashin kanta suna kallon junansu cike da kaunar junasu face dinsu ya hade yana mata rada" my zumatyna ki amincemin nayi kadan please wlh dadinki yayi yawa bana gajiya dake fuskarshi ta shafa tana murmushi " my sojana ai komai nawa nakane kayi kawai na amince bakinsu ya hade yana bata zazzafan kissing yana murzata son ransa biye masa tayi sun jima suna Romantic amma baimata komaiba saboda jiya tayi jarumta sosai ya garjeta batare da ta nuna gasawartaba shiyasa yanzu ya hakura daukarta yayi cak ya nufi bathroom da ita yana mata wanka itama tana mishi har suka gama ranta fari tass da baiyi komai da itaba dama daurewa tayi ta amsa amma badan tana soba Allah ya taimaketa bai tabataba nadota yayi a towel ya fito da ita ya goge mata jikinta ya shafa mata mai ya zabo mata Riga mai kyau doguwa har kasa amma batada hannu mai bin jiki ya Sakamata yayi mata kwalliya kallonsa tayi " yayana ina Sonka kaidin na da banne cikin maza ashagwab'e tace yayana " my zumatyna " yayana nafada dayawa katafi dani " my habibty nima nafada na zurma sosai akanki ina kaunarki na adadi daukarta yayi ya goyata suka fito tana dariya dakinsa suka shiga ya sauketa " my sojana ni zan shiryaka kananun kaya ta zabo masa masu kyau ta shafa masa mai ta saka masa riga ta bashi wando " ke zaki sakamun dariya tayi ta kamo hannusa ta zaunar dashi bakin gado tasaka kafafon " to tashi akarasa tashi yayi ta karasa samasa ta fesheshi da turare ta turo baki tana bubbuga kafa " my zumatyna menene ko banyi kyauba " yayana kayifa kyau sosai bara nacanza maka wasu murmushi yayi ya dauketa ya goyata " my bugon zuciyata kin fiye rigima kefa kika shirayani bakinta ta kawo dede kunnasa "wayyo my zumatyna dadi zai kasheni nabaki barikin sojoji baki dayanta da gidajena na Abuja baki daya na bakisu Allah yamiki Albarka bushewa sukayi da dariya " kefa kikace banda tono silili cizonsa tayi akunne ta zura harshenta tana lasar kunnesa " wshh my zumaty kibari mana ko mukoma bakinta ta cire tana dariya " A,A my jinin jikina mujede kaci abinci tana shafar gashin kirjinsa har suka sabko kusan bango ya ajeta ya kamo hannuta suka shigo Ashe shabiyu har ta buga amma ko yunwa basaji jawa na zaune tana kallon Tv sakin hannusa tayi ta ruga gun jawa ta fada Samanta tana dariya " my dear ina kwana wlh nayi missing dinki sosai rumgumarta jawa tayi " nima haka ina fatan kina cikin koshin lafiya " Alhmdllh zama yayi kusan jawa kallonsa tayi " my love ina kwana da fatan kana lafiya murmushi yayi ya zungureta akai" banaso saida kika gama hiraku dariya Ramlat tayi ta Dora kanta kafadar jawa tama soja gwalo " my dear ai kinfi sona ko " ina ma zaki hada nafi sonki yanzu sai kutashi ku nemi abinci tashi Ramlat tayi tanufi dining ta hada tea tana sha" yayana kazo mana mikewa yayi " kinjita ko saida ta koshi zata nemeni " eh nima ina bayanta " OK my jawa nagode dariya tayi " Allah yabada hakuri gun Ramlat ya nufa har ta hada tea mai kauri tanasha Kusanta ya zauna ya amshe tea dinta yana sha shagwabewa tayi ta kwanta kafadarsa " my sojana karka shanyemin fa bata yayi ta kurba " ki hada wani ni bazanci komai wani ta hada ta gama da sauran nata tana bashi abaki saida ya shanye tass ta sake hada wani ya amsa ya tallabota jikinsa yana bata tanasha har ta shanye " my babyna baza kici komaiba kai ta daga tana tashi daga jikinsa " my sojana tashi muje muyi hira ko fita zakayi" yauwa Ashe kin gane mikewa yayi zanje gida dagacan zan leka office Dina na Villa daga can sai mambila bansan ranar dawowaba maybe sai dare rau rau tayi da ido ta fada jikinsa " Dan Allah Dan uwana karka Dade nayi hakuri da dawo nan da awa biyu matesta yayi yana shafa lalausan gashinta" to naji amma karkiyimin kuka zan dawo my zumatyna zan kiraki musha hiramu kinji Mrs Abdallah kai ta dago tana murmushi " Allah kai ka lafiya my jinin jikina "Amin my bungon zuciyata dariya tayi suka fito ta zauna kusan jawa " my jawa taso na ganki mana murmushi tayi ta tashi hanyar fita suka tsaya ya janyota jikinsa yana shafa cikinta " ya babyna " yana missing dina dadynsa " to kicemasa dadynsa ma yayi missing dinsa har mamasa dariya tayi " ni nafita sai dare shiru abinki idan yar gima tafara jaje kicemata ai ina tafe yanzu har ta manta " hhh sai na fadi gaskiya Dan kasa ta kafamun rigima irin na ranar harda kuka yayanta yaki dawowa bata bar in a na huta wlh rigima takemun ko tayi ta kwanci jikina tana hawaye wai nakiraka ka dawo gida dariya yayi " jawa ai kinsan bama haka dake fa please kiyita mata wayo har dare fuskarshi ta shafa " to naji zan lalabata har lokaci yaja" yauwa uwar gida ran gida my jawana amshi nan kiss ya bata mai zafi ya saketa bye hannu ta daga masa tana dariya har ya bace ta koma parlo Ramlat na Danna wayarta jawa ta zauna kusan Ramlat suna hirasu cikin wasa da dariya Abdallah suna fita gidansu ya fara zuwa direct part din yinma ya Shiga tana zaune a parlour. tana waya ya zauna har ta idar ya gaisheta " ina yarana " suna lafiya " kiji hukuncin fa iyayanku suka yanke Alan Aminu fa safina ko" eh Abbie ya fadamun da zara n ta haihu zaa daura musu aure hakan yayi sunane sun rigada sun bata mana sai hakuri kawai Allah ya shiya yinma yafa kamata sadeeq yayi aure fa Naseer ne ya shigo da sallama " ah kaga mijin mace biyu yaya da kanwarta masha Allah haka kazama yaro hankalinka kwance nima fa inaga tabiyu zanyi kusan yinma ya zauna " wai Naseer meyasa ka dauki Abdallah abokin wasa kayi huduma mana dariya yayi " oh yinma daga yabo shine laifi ke agida ba damar atafa Abdallah da Ramlat soja kallonsa yayi " to my brother kai da kanka ya kace Abdallah da Ramlat ai kayi karshen magana mudin a Family na dabane dariya yinma tayi " dakyau mazan fama mik'ewa yayi " yinma na koma amma zan biya gun Abbie nagansa Naseer yafa kamata sadeeq yayi aure zanga Abbi yanzu idan na fita " eh wlh nima nayi masa magana idan ya biya kasunwacin dayasa agaba to fa bazai yiba salllama sukama yia suka fice a tare anty Rahma ce ta shigo da sallama yinma ta amsa suka gaisa cikin mutumci ta zauna " yinma ina gafa kamar ya kamata my taimakawa Asiya ta dawo Rayuwa irin ya mutane ko ya kikace? " Rahma ni kuwa me zance dibar albarka fa tamun ranar saida na mata wankin babban bargo " eh baa biya ta mutum ma gyaleta tana rayuwa kamar wata dabba ni yanzu haka wlh Nusaiba da take hannu Saude Dan banida yada zanyi da amso diyata nake saboda yarinya yanzu kiri kiri takemaka so kinsan halin Hamza bazai taba yada ya amshetaba saide kawai nayi ta Addu'a " hakuri zakiyi kawai Asiya kuwa kibari zamuga ta inda zan fara insha Allah idan tanada rabon shiriya zata shiryu tinda yanzu ta fasa bin bokayan " Allah yasa mudace hirasu ta duniya sukaci gaba dayi,, hajara tana zaune tana kallon Tv Asiya ta shigo parlon tana Jan tsaki taje ta kashe tv " ke malama mufa kunna tv lokaci gareshi Ana gidan koda yake ba sabonba acan gida babu Dole anshigo gidan arziki akalla " gaskiya kika fada a can gida babu kayan kallo saide akwai mutumci da tarbiyya da tsoron Allah ba Dan haka ni bana rigima iyayena basumun bakiba Alhmdllh tinda mijina na sona ba zaman yara nakeba ta fada ta shigewa dakinta " ke fan ubanki ni waye cemiki baya sona Munniru bashida abin so kamar ni yar matsiyata da kitsaya na kuya miki hankali safna ce ta fito " haba mamah Dan Allah kiyi hakuri matarnan tana miki biyayya fa " kunji uwarku ke da ita shegiya da baki kishin mahaifiyarki ficewa tayi ta barmata gidan tagama haukanta ita daya,, ************************************ Misalin karfe uku jawa na dakinta ta bacci Ramlat ma tinda tayi sallah bata sabkoba tacika tayi fam Abadallah bai dawoba su daya ya kirata yanzuma kwance take tana Miranda bata dauka tashi tayi ta sabko kasa bataga jawaba dakinta tashiga bata parlo tashiga bedroom tana sharara barcinta baki ta turo " damar bacci kika samu miji baya nan bakin gadon ta matso ta zauna ashagwabe tace" my dear kitashi dayake jawa batada yaunin bacci idanuta ta bude ta kalli Ramlat da idanuta suka cika tab da hawaye da Sauri ta tashi zaune aranta tace" anzo gun rigima zata kafamun my love minene waye yatabamin ke jikinta ta fada ta fashe da kuka " my dear bake kikace yayamu agida zaiyi sallah azuhur ba amma gashi Ana kiran sallah la'asar bai dawoba " to kiyi hakuri nima na damufa amma ai zaizo yana fa office dinsa akwai abubuwa masu mahimmaci dayake idan ya gama zai dawo ki kirashi mana " baya dauka " to tadani muyi sallah zai dawo yanafa gari daga tayi ta tashi tashiga bathroom ta dauro alwalla Ramlat tashi tayi tashiga ta dauro alawlla ta bude wardrobe din jawa ta dauko katon hijab tasa ta tayar da sallah suna gamawa jawa tace suje parlor fitowa sukayi suka zauna jawa ta kirasa amma bai dagaba bawan Allah wlh Abu mai mahimmaci yake zai kiramu murmushi Ramlat tayi " ba komai my dear mikewa Ramlat tayi ta iskesu inna talatu ta kama musu suka fara kirki amma hankalinta duk atashe har suka gama dab da magrib ta fito daga kitchen jawa, nazaune tana waya kusanta ta zauna ta dora kanta cinyar jawa. amma bata magana jawa ta kalleta tana murmushi ta dora hannuta saman kan Ramlat tana shafawa " to my love ai kaidin ne kasa hankalunmu tashi ai dariya tayi wlh munyi missing dinka sosai kadawo gida, idan kanaso hankalinmu ya kwanta ina lafiya miji ya fice tin safe gashi ana Kiran magrib gata, jikina my love amshi saita kanta tayi ta kakaro murmushi tace" my dear kice nayi fushi bana amsa " ama my love afuwa amsa tayi tana dariya ta kara akunne " yayana ina yini ya aiki " my zumaty ykk akimun hakuri wlh tunaninki ya dameni naga kiranku abubuwa sunyi yawa nakiraki har so biyar baki dagaba "Ayya yayamu Afuwa phone DINA tana dakin my dear na manceta yanzu de lokacin sallah yayi sai ka shigo amshi my dear kuyi sallama ni nafi nayi wanka da sallah lokaci yayi taba jawa wayar ta tashi ta hayewarta sama " my love sai kashigo gaskiya ka dawo munyi missing dinka " OK sai nazo Ramlat gudu tayi koeh lokacin sallah yayi nima tashi zanyi " OK bye sai nazo kitt ya katse Kiran jawa tashi tayi ta shiga dakinta saman bed dinta taga phone din Ramlat ana kiranta taga sunan *my jinin* *jikina* yana yawa saman screen wayar ajiyewa tayi ta shiga bathroom ta dauro alwalla Ramlat bangaran Abdallah tashiga bedroom d'insa tashige ta fada saman bed dinsa kayansa da yacire da safe ta rumgumesu tana shakar kamshinsa ta lumshe idanuta tana sabke ajiyar zuciya hawaye na gangarowa daga idanuta ba tare da tasan daliliba tajima kafin ta Mike tashiga bathroom dinsa tayi wanka ta dauro towel ta fito wardrobe dinsa ta bude taciro jallabiya fara tasaka ta tayar da sallah tana gamawa tayi kwanciyata saman bed d'insa tana juyi da Jan tsaki Jawa tana gama sallah ta fito da wayar Ramlat ahannuta tana zama phone din Ramlat ta fara ringing taga tana dubawa taga *my bugon* *zuciyata* bata dagaba ta Mike ta haura sama amma ta duba Ko ina a shashanta batana " to ina taje Ko tana kitchen ne har zata sabko taga kofar soja abude ta shiga tana Kiran " my love shiru ba kowa a parlon fitowa tayi dan batayi tunanin KO tana cikin bedroom din saba ta sabko taje kitchen batanan to ina Ramlat tashiga ne tana zaune aka kira sallah isha, ta tasji taje tayi sallah Soja ya shigo parlon da sallama shiru ba kowa yaransa biyu suka aje kayan hannusu suka fice sama ya haura yana zuwa yaga kofar parlour a bude shiga yayi ya rufo kofar ya nufi bedroom ya cire kayan jikinsa ya d'aura towel zai shiga bathroom yzji motsi kallon gadon yayi yaga ta tsareshi da idanu da sauri ya hayo saman gadon ya dauketa ya Rumgumeta tsamtsam" Allah sarki my habibtyna kinanan kuka ta saka masa " my sojana " na'am my zumatyna menene yi hakuri ba gani nazoba duk inda kikakai adamuwa nafiki shiga wlh aikine babba agabana nawani mutum nine keda alhakin gano tabbacin abunda ake zarginza abarikin sojoji Dole sai natsaya kai da fata kafin komai yazo karshe kara shigewa jikinsa tayi tayi lamo ta daina kukan yanaga haka ya dauketa sukayi bathroom ya cire mata jallabiyar jikinta yana dariya shower ya sakar musu tana manne jikinsa yamata wanka cikeda sangarta tace" yayana nayifa wanka " wanan na soyayyane yanayi yana murza kirjinta ahankali tana lumshemasa " my sojana " na'am my angel bari muji dadinmu tin safe rabomu da juna tsakiya shower ya maidosu ta rikeshi yana shashafata ahankali itama shafasa ta fara tana sabke ajiyar zuciya sunjima sosai seda ya tabbatar batada sauran damuwar rashinsa da tayi sukayi wanka ya daukota KO towel bai nada mataba sai susunewa take jikinsa ashagwabe tace" yayana sanyi nakeji jikinta ya goge mata ya shafa mata maiyukansa masu kamshi " my zumatyna abuna ya tsonemun ido bari na sha kadan rikota yayi ya dora bakinsa saman dukiyar fulaninta daya yana tsotsa lumshewa tayi " my sojana wlh akwai dan zafi zafi dadi dadi yana dan jima kadan yasaki yana murmushi " my babyna komai naki gardine dariya tayi tana rufe fuskarta " yayana kaini nasaka kaya tashi yayi ya zabo wasu kaya madu shegen kyau wandosu iya guiwa yasa ya fesa turaruka ya daura mata towel ya goyata abayansa ya fito da ita bangaranta ya kaita ya zabo mata Riga da skirt iya guiwa skirt din Riga ta wuce cibi kadan yasamata ya goyota suka kamo hanyat parlo sai dariya take " my sojana hannuta ta sakalo wuyansa ta tura harshenta cikin kunnensa tana lasa tana sakar masa kiss murmushi yayi"my Ramlat zan kamakine zuwa anjima dariya tayi ta makalkaleshi " dan Allah yayana na tuba " my Ramlat ina phone dinki gashin kansa ta shafo ta turo baki " to yayana ba kaibane kaki kirana nayi fushi na barta adakin Auntyna fa rada tayi masa akunne " banaso sai yanzu zakimun sannu da zuwa " haba my jinin jikina haba sanyin idaniyata kayi hakuri ka amasamun mana murmushi yayi" to na hakura babyna saida sukazo jikin bangon parlour ya sabkota ya kama hannuta suka karaso parlon sakinsa tayi ta ta isa gun jawa ta zauna " my love kinbarni ni daya ko hannuta ta Rike " ki yafemun wlh banaso nayi abun da zan batamiki yar uwata ina sonki da kaunarki fiyeda tunaninki lokacin Dana shiga daga kwanci in huta bacci ya daukeni soja ya zauna kusa da jawa murmushi tayi" my love barka da zuwa " banaso saida kika gama hiraki da yar uwarki hannusa ta riko " tuba nake kaina bisa wuya my love kitayani bashi hakuri murmushi tayi tana kallon hanusu rike da juna hannuta jawa ta cire daga na soja ta rike anata gama tana murzawa suna hada ido da ita yagano tsinanan kishinsa acikin idanuta Wanda bai taba ganiba " please yayamu kayi hakuri ka amsawa my dear meye laifinta dan ta maka sannu da zuwa " wasafa nake mata na amsa sakinsa tayi ta juyo gun jawa " to kinji wasa yake miki ya amsa dariya jawa tayi " wlh my love kinfiye rigima da kin zata gaskene kai Ramlat ta daga amma batayi maganaba ta dora kanta kafadar jawa tana sabke ajiyar zuciya " my dear muje kuci abinci " kefa bazaki ciba " naci kadan tashi sukayi suka nufi dining kujera ta jama jawa ta zauna ta jama Soja ma ya zau tayi serving dinsu kafin ita sunaci suna hira sama sama saboda Abdallah idan yanacin abinci baya magana sai ya koshi " babyna yauma kece kikayi kirki murmushi tayi" yayana baniba ce my dear kallon jawa yayi yana tambarta da ido dariya tayi" ai kasan my love bata karya hakane dariya Ramlat tayi " kai amma naji dadin kirkinan duk da ban fiye son farfeson dankalin turawaba amma yau yamun dadi my jawa Allah yabiyaki sai nabaki tukuici ya fadi yana lakatar hancin jawa da sauri Ramlat ta kaleshi ranta amutikar bace zatayi magana sai ta fasa ta Mike "ah my love kin koshine " eh banajin yunwa yan sam " ayya sannu Ko bakida lafiya kafada ta daga ta ficewarta parlo tayi zamanta tana kallo basu jimaba suka dawo cikin parlon tana kallonta KO kallo basu ishetaba wayarta ta dauka ta k'ira Nusaiba suna hira har ta sake tana dariya ta Mike da wayar akunneta ta kama hanyar hawa sama " my love ba dai kwanciya zakiyaba " juyowa tayi " a haba saikace kasa zan fito yanzu akwai abun da zan dauko ta juya ta tafiyata Soja Laptop ya kunna ya fara aiki suna hira sama sama da jawa Ramlat ta jima kafin ta fito kusan jawa ta, zauna " my dear na dawo " nazata kin kwanta ai da sai naje na tasoki murmushi tayi tana danna wayarta " kinga Kiran da akayi ta miki Ko kallon sharan soja tayi akayi katari ya dago suka hada idanu baki ta turo shiko ya harareta ya mata nui zan kamaki ne ai baki ta murguda ta kauda kanta " e my dear nagani ji yayi yana shawar shan sigari rabon da yasha tin da yanma kafin yazo gidansa mikewa yayi ya nufi hanyar fita " my love ina zuwa da darenan " mantuwa nayi cikin mota ficewa yayi sukaci gaba da hirasu yajima kafin ya dawo sai kusan shadaya ya gama aikinsa ya kashe Laptop ya kalli Ramlat kai ta kauda jawa ta Mike " nifa bacci nzkeji na barku lafiya ta shigewarta dakinta matsowa yayi kusanta " ke ni saanki ne baki ta turo " yo ni nashiga harakarkane ni nama tafiyata hannusa ya beka ya damkota ta zuba da gudu yana kiranta taki tsayawa ta hayewarta sama kai ya girgiza " my Zumana akwai rigima da kishin tashi yayi ya shiga dakin jawa ta fito daga wanka tarbota yayi" uwar gidana baki kwantaba murmushi tayi " yanzu ashigowata har na kwanta janta yayi ya ciro mata rigar bacci ya goge mata jikinta yasaka mata yana shafa cikinta da yafara fitowa " wow my babyna kayi kazo wlh inason baby sosai Rumgumeta yayi yana lasar wuyanta yana mata Rada akunne my jawana kibani baby biyu wlh inason cikinan sosai hannusa ya tura cikin rigarta yana shafa cikinta da kasan marata ya gangaro kirjinta yana mulmulawa ahankali da karfi ta rumgumesa " wshhh my mazan famana karka rikitani mana kana tafiya dani sosai ina mugu mugun sonka my Abdallahna bakinsu ya hade yana murzata saida yaga tanason zauce masa ya saketa yana murmushi my jawana zo ki kwanta daukarta yayi ya shimfideta ya janye rigar ya mannawa cikin kiss ya lulubeta ya duka yana mata rada fashewa tayi da dariya " wlh my love kana wuta sosai fa murmushi yayi " gud jawa kiyi bacci mail kyau bye ya kashe mata wutar dakin ya rufo mata kofa yanufi saman saida ya biya bangarsnsa yasake shirin bacci ya nufi bangaran Ramlat ta hade cikin kayan bacci masu masifar kyau rigar iya cibi skirt din bashida maraba da pant dakin sai uban kamshi yake zubawa tsayawa yayi ya kulle ko ina ya nufi bedroom ta nade cikin blanket gadon ya hau ya janye blanket din " wayyo my zumatyna irin wanan kyau haka daukarta yayi ya rumgumeta yana sunsunata yana lasarta narke masa tayi " my jinin jikina " na'am Numfashina menene nine ko kai ta daga tana shafa kirjinsa bakinsa ya Dora akunnata yana tsotsa ya tsaya yana mata rada " sojanki yana sonki da kaunarki kibar damuwa kinji my zumatyna kai ta daga tashi yayi tana kafadarshi ya rufo kofar bedroom ya kashe wutar dakin ya haura saman gadon ya kwanta ya dorata saman faffadan kirjinshi tako bararaje tayi kwancinta fuskarta ya kamo ya hade face dinsu yana mata maganganu masu dadi yana yawo da hannusa jikinta itama shafarsa take cikin shagwabarta tana kiran sunansa Wanda hakan bakaramun kashemasa duk wata gaba datake jikinsa tayiba shima muzata ya fara yana kiranata tana amsawa " na'am my bugon zuciyata haka suka haukacewa junansu dayaga dagashi har ita sun kasa dena kiran junasu ya hade bakinsu suka shiga musayar yawu Wanda sukajin yafi komai dadin sha aduniya bakinsa ya cire "my zumata inajin dadin yawunki sosai " nima haka my sojana bakinsu ya sake hadewa sukaci gaba da muzar junansu abun har ya wuce fadata dan yau Romantic din na dabanne yafi na kullum duk yau bai kusancetaba amma bai hanasu kuka da junasu sunyi kukansu sun lalashi junansu da kalamomi masu dadi suka rumgume juna har bacci yayi awon gaba dasu,, Asuba ta gari ***** washe gari tin karfe Tara soja ya tashi saboda yauma idan ya fita sai dare tana manner jikinsa mikewa yayi da ita ya goyata agagauce ya had a ruwan wanka ya nasata yayi mata wanka tass tana jinsa sai da ya gama Mata wanka tass ta bushe da dariya murmushi yayi " oya tashi nima kimun mikewa tayi ta masa wanka tass ta daura masa towel " my zumatyna kin saba da hajiyarki ko baki ta turo ta bugi kirjinsa Allah my jinin jikina banaso bawani sabo basarwa kawai nakeyi tinda nasan ba cizona zatayiba dariya yayi ya daukota cak ya shiryata cikin Riga da Zani na shada karamar riga " wow can matana kin hadu jikinsa ta fada tana dariya daukarta yayi suka nufo dakinsa agagauce ya shirya cikin kakin soja Wanda yayi masifar yimasa kyau ya taje gashin kansa ya fesa turare ya kalli Ramlat my angel ya kikaga abin kaunarki tashi tayi ta Rumgumeshi " my mijina haka zaka fits inaji ina gani tanakai karshen maganar ta fashe da kuka tana ririkeshi kamar zaa kwaceshi " oh my babyna yi shirunki soja ba wace zata kalleshi barimun asara hawaye masu zaki bakinsa yasa ya shanye hawayen tass ya Shiga mata rada akunne say bata tana bangala dariya " wlh my sojana kayi arayuwa ina kaunarka sosai da sosai cak ya dauketa yana zagaya dakin da ita " my Habibtyna kema kinyi arayuwa kiss yashiga bata mail zafi sun jima kafin su fito yana goye da ita tana bangala dariya hannuta daya yana rike da bindigar soja har suka sabko parlo ya sabketa suka karaso yana rikeda hannuta jawa na zauna Ramlat ta karaso ta zauna " my dear ina kwana " my love ya kike bindigar ta kalla tayi dariya yau dake zaa fitaba bindigasa ya amshe yasa aljihu ya zauna kusan jawa suna kallon juna suna murmushi " my love barka da safiya " barka dai ya kk ya babyna " yana lafiya yana gaisheka hannu yasa ya shafi cikinta " kinyi breakfast kai ta daga " yau dawuri nayi " gud haka nakeso ya Mike yaja hannu Ramlat suka nufi dining " maza hadamun tea hada masa tayi ta zauna jikinsa tana turo baki tana bashi abaki hannusa ya tura cikin rigarta yana murzaso ahankali " my zumatyna menene kodai nine kai ta daga " to yi hakuri kinji my Rayuwata abaki tarika bashi har ya shanye tass karomun karowa tayi ya amshe yana bata abaki tanasha har ta shanye " my zumana yau banda rigima zanzo da wuri OK ki kulamun da kanki kick abinci sosai fa zan kiraki kai ta daga " Allah ya kawoka lafiya dan Allah my sojana karma kalli kowace yar iska " dama bana kallo nida nakeda ku agida wace mace zan ita kallon sabka tayi daga jikinsa tana murmushi ya kamo hannuta suka dawo parlo zama tayi " my jawa zomana mikewa tayi tabi bayansa suka kebe rumgumota yayi yana shafar cikin " ki kula da kanki da kuma babyna kai ta daga "insha Allah kiss yamata agoshi da labbanta ya saketa "bye sai nadawo yauma sai dare " kace rigima bata karemunba dariya yayi" ai kuwa bata kare mikiba ficewa yayi itako ta dawo parlo yana fitowa harabar gida anshirya motocin fita aka bude masa ya shiga Direba yana suka fice daga gidan..... ✍🏻 👍🏻👍🏻👍🏻😘😘😘Real Ladingo novels gaskiya yinku sosai da sosai ina mutikar jin dadin comments dinku da sharhinku Dole nima nazage na faranta muku nagode Rahma ce ummu Fareesa😘 *🤷🏻‍♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀* *💖💖RAMLAT💖💖* *_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏻 Real Ladingo😉 yar mutan Niger🇳🇪 *👏🏻👏🏻👏🏻DON GIRMAN ALLAH KARKUMANTA DA GIRMAN ALKAWARI DA AMANA KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE KUKARANTA KYAUTA RUWAN ALLAH AMMA ARIKE AMANA👏🏻👏🏻👏🏻* *Bismillahir Rahamanir Raheem* 🅿👉🏻9⃣9⃣&1⃣0⃣0⃣ ...tinda Abdallah yabar gida Ramlat da jawa suna parlour suna hirasu ta duniya da misalin karfe biyu sunan zaune aparlor Ramlat ta jingina jikinsa jawa ta shagwabe mata Auntyna kinga yayamu yaki zuwa kuma wayarshi bata Shiga ta fada tanason yin kuka rumgumeta tayi tana dariya " ai kiyi hakuri zai zo yanafa aiki so daga ya gama zaki Ganshi ai gwara kisabata idan tafiya ta mama manashi ya kenan baki taturo ita tayi fushi yi hakuri babu idan zashi dariya tayi Nusaiba ce tashigo da sallama tashi tayi. tatarota da gudu kawata jawa tace" ai naji dadin zuwanki rigima ta rage dariya tayi ta gaishe da jawa suka zauna suna hira" kawata sai yau gaskiya nayi fushi " da kin hakura da yafi ya amarci dariya tayi ta Nuna jawa " ga amaryane ko my dear " ai bana kin tataki nusaiba muna sha kam dariya sukayi sukaci gaba da hirasu ta duniya har kusan magrib nusaiba tana nan Ramlat ta kaita sama taga dakinta yayana sosai tabata wasu magunguna " na menene " umma face na kawo miki kirika sha da madara amma kadan zaki zuba " nagode shine kika ki bani agaban my dear ai kuwa rabawa zamuyi " to babu matasala ki kaimata bayan sunyi sallah magrib suka sabko tayi shirin tafiya suka hakata har harabar gida tashige motarta ta tafi suka dawo Ramlat taba jawa maganin dariya tayi " to kefa bakya sone fuska ta ya mutsa " nafa tsakura kisha yanzu tace yanada anfani sosai " OK tashi tayi taje ta hada da madara Tasha tashiga bathroom tayi wanka ta dadara kwalliya cikin doguwar Riga amma mai bin jiki tasa cikinta ya dan fito Ana ganinshi Ramlat ma wanka taje tayi ta shirya cikin Riga da wando iya guiwa rigar ta wuce cibi rigar ta daure gashinta gida biyu tayi kyau iya kyau wayartace tayi ringing dubawa tayi taga soja ne baki ta turo ta bega hannu ta dauko wayar tayi picking takara akunne " my zumatyna I miss u ganinan nakusa gida wlh abubuwa sunyimun yawa a shagwabe" tace my sojana " na'am my habibiyata ykk " my sojana banida lafiya tinda katafi rashin ganinka yasakarmun kasala da zazzabi " Ya Salam my babyna wayyo yi hakuri ganinan ina dabda da shiga gida bari nazo na duba my zumatyna wayar ya tsinke dariya tayi ta feshe jikinta da turare masu dadi tasaka abaya tayi sallah isha, ta sabko kasa babu kowa zama tayi tana kallon Tv tasher FM Ana wakoki jawa ta fito ta zauna kusanta suna kallo " my dear kinyi kyau wlh dariya jawa tayi" my love kin ganki kowa wlh kamar yar baby kinyi kyau sosai murmushi tayi thanks my dear da sallama ya shigo tsakiyar parlon suka amsa tsaye yayi yana murmushi ransa fari tass ganin matansa kyawawa azaune hannuwansa ya ware musu dariya sukayi Ramlat tama jawa nuni taje itama nunin Tamata " please my dear ki tashi mana karyiyi fushi tashi tayi ta karasa tashige jikinsa ya maida hannuwasa ya rumgumeta yana murmushi " my jawa ya gida " lafiya sannu ya gajiya janyeta yayi suka karaso ya zauna kusan Ramlat" my babyna ba oyoyo hararasa tayi cikin wasa ta murguda baki " e babu nida jawa ai duk dayane babu banbanci dariya jawa tayi " my love inaji dakefa banza Tamata tamkar bata jiba taci gaba da kallonta tana turo baki jikinta ya taba " ya zazzabin shiru tayi masa murmushi yayi jawa je dakina ki hadamun ruwan wanka mikewa tayi " to mai girma soja ta tafi fisgota yayi ta fado kirjinsa ya matseta yana shafa bayanta " my zumatyna menene bakida lafiya ko rumgumeshi tayi tana cusa kanta akirjinshi taki magana gashinta ya shafa " my babyna kinyi kyau sosai fuskarta ya kamo ya lashi lips dinta yabata kiss agoshi oh ni Abdallah my Ramlat babu magana kuka ta saka masa tana dukan kirjinshi " yayana banida lafiya fa Kara rumgumarta yayi yana mata rada akunne yana shafa gashin kanta har tayi shiru tanajin mutsin taba kofa ta sakeshi amma shi yaki sakinta cizo ta gantsara masa ahannu ya saketa yana dariya matsoraciya da kin bari jawa ta sameki kin Rumgumemata miji hararasa tayi ta turo baki " ai nima mijinane ta fada kwalla ta cika mata ido" to yi hakuri karkimun kuka my bugon zuciyata fuskarta ta goge taci gaba da kallonta shikuma ya zuba mata idanu akullum jiyake Ana Kara masa kaunarta ga yanayinta komai tayi burgeshi take hata da kishinta yana burgeshi murmushi yayi " Ramlat uwar yan rigima kin kallonsa tayi jawa ta fito ta tsaya kusansa " my love na gama tashi yayi " yauwa my jawa thanks tafiya yayi yayi wanka zama tayi kusan Ramlat ta kamo hannuta " my lovelyna tashi muje muci abinci kallonta tayi " kidai jira mijinki ya fito sai muci tare dariya jawa tayi muje mu fara batace komaiba ta Mike suka nufi kan dining suka zauna jawa ta zuba musu suka fara ci har suka gama bai fitoba suka dawo parlo fitowa yayi tsaf cikin karamin wando iya guiwa da singlet sai zuba kamshi yake mikewa jawa tayi " yallabai abinci binta yayi taja masa kujera ya zauna ta hada masa ya kalleta " kufa " yanzu muka gama ci zama tayi suna hira har yagama suka dawo parlour ya zauna kusan Ramlat " my babyna kallo ake murmushi tayi " e tace taci gaba da kallonta suna hira sama sama Mik'ewa tayi ta fara tafiya my dear good night " my love please ki dawo muyi firamana " wlh bazan dawoba bacci zanyi ta hayewarta sama tana zuwa ta kashe wutocin dakin ta haye saman bed dinta ta kwanta ta shige blanket tana danna wayarta aparlo tin bayan Ramlat da ta tashi soja hankalinsa ya tafi gunta dan bayaso taje ta Kafa kuka har kanta yayi ciwo sama sama suke hira da jawa har goma tayi mikewa yayi " my jawa tashi muje mu kwanta bacci nakeji na tafi nawa kanwarki sallama " to sai kadawo tafiya yayi yana zuwa yaga ko ina duhu takashe duk fitulun dakunan dariya ta kamashi amma ya gintse yashige bedroom din ya kunna wuta tana cikin blanket bakin gadon ya isa ya zauna ya janye blanket din ya daukota ya rumgumeta yana shafa mazaunata " my zumatyna fushinne ni kinji har zazzabi rashinki ya kamani kuka ta saka masa ta rikeshi gam yi hakuri kijin my sona banda gobe muna tare " my sojana " na'am my bugon zuciyata fuskarta ya kamo ya shanye hawayen ya hade bakinsu yana bata wata irin sumba duk yabi ya rikirkitata da zafafan wasanni kafin kace me jikinta ya Saki bacci yazo mata tayi lamo jikinsa idanunta lumshe tana hamma saboda tsotsar dayakewa kirjinta yau na musammane jinta take asama har kaikaiyi suke mata kafin mitina biyar tayi bacci hannuta rike da danyan hannusa game yatsarsa abakinta tana tsotsa murmushi yayi ya zare yatsarsa abakinta ya kwantar da ita ya lulubeta da blanket yaja karan hancinta irin nashi sak yabata kiss " yau banason kiyi kuka Allah yasa baccinan da kikayi karki tashi sai Asuba sabka yayi daga gadon ya kashe wutar dakin ya feshe mata daki da turare ya Kara gudun Ac yajanyo mata kofa ya fice saida ya biya dakinsa yasaka kayan bacci ya tafi dakin jawa har ta kwanta " yan mata kinyi bacci ne shiru tayi kamar tayi baccin wutar dakin ya kashe ya haye gadon yayi kwanciyasa ya janyota jikinsa yana mata rada " hajiyata nafa San idonki biyu kode yau babyna baya son dadynsa " ni ban ceba " to meyasa kika mun shiru my jawana ko namiki laifine jikinsa ta shige ta girgiza kai tana shafa kirjinsa matseta yayi ya kamo fuskata ya hade face d'insu " OK meyeke damunki bansanki da kyale mutumba my jawata ko babyna ne ya tabo mun ke nanma shiru tayi hade bakinsu yayi ta biye masa suka Lula duniyar love,, Asuba tagari,, Ramlat tinda soja yasata bacci bata motsaba ta rumgume pillow da soja ya rumgumamata tana sharara baccinta *********************************** *Please Agurguje Bayan wata hudu* Abubuwa da Dama sun faru arayuwar gidan soja da ma can gidansu zaman lafiya suke da nunawa juna so da kulawa tsakanin jawa da Ramlat har karasa wayafi son wani saide ayanzu Ramlat bata iya boye kishin soja agabansu saide har yau jawa bata gano hakan ga el uwartaba Ramlat tagoge wajan iya kwanciyar aure abun baacewa komai sosai take bashi hadin kai fiyeda tunaninsa ga iya kwanciya iri iri babu wace bata iyaba salo iri iri suna saduwa babu irin kukan dadin da basawa junansu bata da niima sosai ko kadan baya gajiya da ita saide ya tausaya mata so da kaunarso ko sai abinda ya karu tana kokarin tags bata sakashi Bacin raiba jawama da soja hakance me faruwa yana kokarin yaga bai dannewa kowace hakkinta ba jawa cikinta sosai yayi girma tana samun kulawa sosai agun soja saboda Allah yasa masa son cikin aransa sosai har yau Ramlat ta kasa sabawa idan ba bakinta bane kwana take tana sallah bata iya bacci ko yayi dabara yasata baccin cikin dare ta tashi tayi ta sallah har asuba yau kusan sati hudu soja baya gari duk tabi ta rame tunaninsa yasha mata kai kullum sai tayi kuka danma yana lallabata ta waya ta dan sake ga jawa tanaji da ita bata bari tashiga damuwa,, safna cikinta ya tsofa itama antsayar da magana tana haihuwa zaa daura musu aure Aminu ya tubure shi akwai yarinyar da yakeso budurwace Dadata taxi kaniyarsa laada waje tace zawara zai aura wa yamayar da ita hakan idan bashiba kawo jafar shide bayace uhum ba soja najin labari ai kuwa yaci ubansa gun soja har bariki ya kaisa aka sakashi dakin horo ya kwana ya wuni mamah an dan saduda tinda taga amarya daga zuwa har ta kwashi ciki takoma wajan bokonta abata maganin da ciki zai zube ko asaketa baki daya Abun da ta iskene ya tsoratata bukarsa naci da wuta yana ihu amma duk yawan jama'ar babu Wanda ya temakeshi har yacinye kurmus ana take wata mata ta haukace tana fadin irin abubuwan da tayi arayuwa ai mamah da kuka ta Iso gida tana neman gafara mijinta da duk Wanda yake cikin gidan da abokiyar zamanta anty Rahma da yinma sunji dadi sosai bangaran su shaffah da Nabeela suna zaman lafiya da mazajansu kowace tanada shigar sabon ciki ajikinta Family kowa dadi yakeji da farin ciki ga jawa da tsohon ciki ga su shaffah da sabo Adu'ar sabka lafiya kowa ke musu ----------- ----------- ------------ --------- da yanma suna zaune a parlo Ramlat tana jingine akafarda jawa tana shafa kanta " my love ko bakida lafiyane kai ta girgiza to menene rashin sojanki ko kai ta daga murmushi jawa tayi" to kiyi hakuri insha Allah zai dawo cikin satinan my love samomun abunda zanci wlh yunwa nakeji da Sauri Ramlat ta dago ta kalleta jawa ta daga mata gira tana dariya " wlh laifin dankine hannu Ramlat ta Dora akan katon ciki tana shafawa ta duka " my babyna wlh karage cifa ko so kake idan ka fito nakasa goyanka tinda kaga Ni ba girma ba tana shafawa tana surutu jawa na dariya " dan Allah my love kibar sani dariya baki ta turo " to ai badake nakeba da babyna nake ko so kike mareci yamasa yawa Abbansa bayana kuma ni yabarma amana yace narika shafawa babymu zaiji kamar abbansane kuma dama ai nice mamasa ko kai jawa ta daga tana shafa kan Ramlat "wanan haka yake har lahira to tashi ki kawomun wani Abu tashi tayi taje ta dafo mata indomi su ancim suna tsokanarta dariya tayi "ai kunsan babymu dan rigimane suna hira har ta dahu ta kawo mata da wuta wutar takeci " my love wlh tayi dadi sosai " ni bawani nan kidai ci tanaci suna hirasu har aka kira sallah magrib jawa ta Mike " my love sallah harara wasa ta mata " my dear kinfa San bana sallah jiyanan kamar zan mutu ciwo" sorry wlh na manta Ashe Hutu kike tafiya tayi itako tayi kwancinta tana kallon Tv phone dinta tadau ringing screen din wayar ta kalla da Sauri tayi picking ta Kara akunne ta shagwabe murya " my sojana " na'am zumatyna ykk ya jikinki cikin yabar ciwo yau kinjini shiru ko " my sojana yau nayi missing din zazzakar muryaka mai fitar da amon mai dadi lumsadun idanusa ya lumshe ya cusa hannusa cikin sumar kanshi yana shafawa yana murmushi " my zumatyna ni abubuwan sunada yawa bazasu faduba nayi rashinki fiyeda tunaninki da fatan yau kina cikin koshin lafiya " e Alhmdllh sai cutar rashin ganin jinin jikina abokin kamanina kiran sunansa tayi araunane yayana Abdallah" my angel karki tsomani mana nima na matsu na dawo kuka tasaka masa " Ya Salam my babyna please kibar kuka nakusa zauwa wlh duk yada kika kai da damuwa rashina nafiki jin hakan ina babyna kina kula dashi bakya barinsa da yunwa ko " e yanzu na dafawa my dear indomi ta bashi yaci dariya yayi ya tambayeta da jawar " tashiga tayi sallah " my zumatyna ke kina Hutu kukan sangarta ta saka masa daket yasamu ya lallabata tayi shiru yana bata labarin wani bayarabe yau da suka damkoshi awani boyayan gida da irin abubuwan da yarikayi saboda rikicewa da soja ya kwada masa bakin bindiga yasaki fitsari kafin ya suma ai kuwa ta fara dariya harda rike ciki " wayyo yayana wlh ka iya mugunta yanaso ya fada mata harin da aka kawo masa Allah ya kiyaye basu samesaba yade yi shiru karta kafa masa kuka sunjima suna hira saida yaga ta sake sosai yamata sallama ya tsinke k'ira ranta fari tass taci gaba da kallonta sai bayan anyi sallah isha, jawa ta fito da waya akunneta tana dariya ta zauna kusan Ramlat " my love ai kasan ba laifi na bane " my jawana laifin waye kifa rika kula da kanki sosai banaso kina zama da yunwa " yanzu fa my love ta dafamun indomi naci " e ta fadamun kirika ci sosai ki haifomun tiwis manya manya my jawa zan kiraki anjima ina aikine kiss yamata ta waya ya katse kiran dariya tayi ta ajiye wayar Ramlat ta shafi cikinta " my dear kinajin yunwa " saide zuwa jimawa amma ke muje kici yanzu ma my love yace kar nabarki da yunwa dariya Ramlat tayi " my Auntyna baisan kekin tsufafa nice nake baki abinciba zai wani ce kibani abinci " e naji kekika sani tashi muje kici hannu taba Ramlat ta rike suka tafi kan dining Ramlat ta danci kadan suka dawo parlor suna hirasu " my dear gobe muje gida mu wuni sai dare mu dawo" Allah ya kaimu kin fada soja kai ta girgiza kiransa jawa tayi bago daya ya daga" my jawa yade? " my love babynka keson magana dakai Ramlat taba wayar ta amsa " my zumatyna ya akayi. " yayamu dan Allah gobe mutafi gida my yini tinda katafi wata daya fa har yanzu bamu tafiba shiru yayi can yace" OK my babyna karku kai dare " to mun gode bazamu kaiba wayar taba jawa " godiya Muke mazan fama murmushi yayi ya tsinke kiran sukaci gaba da hirasu har lokacin bacci yayi Ramlat ta hadowa jawa duk abunda zata bukata naci takai mata daki tayi mata sallama ta haye sama tana zuwa tayi wanka tashirya jikinta tasaka kayan bacci tayi kwanciyata tana juyi da kinran yayata har bacci ya kwasheta jawama dataci ta koshi tayi wanka tayi kwanciyata bata jimaba bacci ya kwasheta Asuba ta gari,, *washe gari* tinda safe sukayi shirin tafiya gida sunan gama breakfast sukawa su inna talatu sallama suka fito sojojin da ke tsaron gidan daya ya bude musu mota suka shiga baya driver yaja suka kama hanyar maitama..✍🏻 Rahma ce ummu Fareesa😘 ✍🏻✍🏻✍🏻 *🤷🏻‍♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀* *💖💖RAMLAT💖💖* *_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏻 Real Ladingo😉 yar mutan Niger🇳🇪 *👏🏻👏🏻👏🏻DON GIRMAN ALLAH KARKUMANTA DA GIRMAN ALKAWARI DA AMANA KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE KUKARANTA KYAUTA RUWAN ALLAH AMMA ARIKE AMANA👏🏻👏🏻👏🏻* *Bismillahir Rahamanir Raheem* 🅿👉🏻1⃣0⃣1⃣&1⃣0⃣2⃣ ...suna zuwa gida direct part din yinma suka shiga suna kan dining jawa ta zauna Ramlat ta nufi gunsu kusan Abbie taje tana. dariya " Abbi ina kwana abbi shikenan kun daina sons ko dariya yana ta zauna saman kujera " hassanata ina ni ina manceki ya gida da fatan kina lafiya "Abbie lafiya lau yinma ina kwana " au sai yanzu kika ganni jawa ta task ta gaishesu " Ashe tare kuke " Abbie " ya karfin jiki kanta ta sada Ramlat ta kama hannuta " yinma muje mugaishe da Dadata " jiya ta idar da cigiyarki kwana biyu kun boye tafiya part din Dada suna zaune da mail ran karfe suka shigo da sallama " wai wai yau munada manyan baki shalele yau kece dariya tayi taje jikin Dada ta zauna " dadata nayi kewarki sosai mail ran karfe yayi dariya jaira karya kike sami gidan soja shine kika jawa ta zauna kusansa " ranka yada mai ran karfe " ke Jawahir kikayi kamar baki saniba " Allah baki hakuri ina kwana " ai ke zan gaida ya karfin jiki ashe haka kika tsofa Allah ya raba lafiya Ramlat tace Amin Dada tsoho yace" ya labarin mijin naku jibi yake zauwa ko da sauri Ramlat ta kalleshi tayi dariya" da kyau mai ran karfe ashe zamba cikin amincin soja yaso yamana dariya jawa tayi " my love karki fa biya tsoho akwai zolaya " ke jawa ki kiyayene ni mijin naku karya zamu mushi " kinga Dada ni takaina niki bana rigima my love tashi mutafiyar mu dariya tsoho yayi Ramlat ta miki tana dariya " Dada nadawo anjima munanan har dare kama jawa tayi suka nufi part din anty Rahma suna parlour har papi da gudu Ramlat ta nufi Papi ta fada jikinsa" Allah sarki Papina i miss u wlh nayi kewarku sosai " Ramlat rigima haryanzu ana fama jawa ta zauna ta gaishesu mummy tace" dota ya jiki da hakuri da zama da Ramlat dariya tayi " mummy lafiya lau fa muke zaune kamar ta goyani Papi yayi murmushi " jawa ai bazaki biya Rahma ba " yauwa Papina ashe kana ganewa tashi tayi ta zauna kusan mummy Rufaida na tafiyata " mummy wlh yarinyanan tayi saukin tafiya " kike gani ai ke baki kaitaba kike tafiya Papi mikewa " to ni nafita sai nadawo " Allah ya dawo dakai lafiya " papina kafawo da wuri. " to hassana zanzo ya fice " Jawahir ya karfin jiki babu inda yake miki ciwo dai ko " eh mummy babu komai " to masha Allah kurika hakuri da junaku dan Allah ku dora daga idan kuka tsaya karku kuskura wata shedaniya tashigo cikinku ta rabaku da junaku ku ba aure daya zata iya zama gidan daya ke Ramlat ki rike karamtarki nasan halin jawahir dan ita duniya ta zaunan lafiya " jawa kema ki kara kama girmanki karki biyema ta duk ranar da ta kuskura ta taboki to kirani har gida zanzo namiki maganinta dariya jawa tayi" wallahi mummy bata taba batamun ba kuma insha Allah hakan bazata faruba " naji dadi sosai Allah yamuku Albarka kureke mijinku dakyau " insha Allah mummy " kirika kusosai kwana nawa suka baki a hospital? " sati biyu sukace yau kwana uku " kenan kuma zauwa hospital gidan me Baku shigowa " ayi mana Fuwa mummy " amuku Allah ya sabkeki lafiya sun jima gidan mummy saida akayi sallah azuhur suka koma part din yinma sukaci gaba da hirasu Ramlat ta Mike " my dear natafi naga safna" bari muje tashi tayi suka tafi part din mamah suna parlo Nusaiba kanwar Ramlat tana tausawa safna kafafunta dasuka kumbura zama sukayi suka gaishe da mamah da hajara cikin fara'a mamah ta amsa Ramlat ta zaro idanu cikin mamaki jawa tace "safna ya karfin jiki " Alhmdllh ya naki " an godema Allah " Jawahir ya karfin jikin naki " mamah da sauki Ramlat ta matso tana dannawa safna kafafunta cike da tausayinta sosai taji dadin tausar sunjima azaune har munnir yaxo " ah yarana kune gaishesa sukayi " hassana iyayan rigima angirma ko dariya tayi" kawuna yanzu babu rigima gaisawa sukayi ya kira hajara ta tashi suka kebe Nuradeen ya shigo yana harara safna Jawa na gaisheshi ko ji baiba Ramlat Ashe tana lure D'allah can malam lafiya kake hararata kaddara tana wuyan kowa wasu wayasan barnar dasuke awaje aikin banza kawai safna dariya tabata " ke ni saankine zaki min rashin kunya " ai ni naga saarkace ko kamanta ni matar wacece agidanan to dakeni ka daki balai kaga rundunar sojoji kuma fa ban canzaba ko ba ina matar yayakaba to zan ramawa kaina jawa kwashewa tayi da dariya idanta har ruwa yake safna ma haka " Mara kunya zan kira mijinki yaraba ni dake " a to da yafima sauki ta turo dauri gaban goshinta mamah ta kalleta" Ramlat manya " wayyo mamah sorry fa dariya tayi tayi mata dakowa " ja'ira dariya sukayi tsaki yayi yabar parlon " my sister kinmun maganinsa kullum sai ya tsangwameni " kiyi hakuri komai mai wucewane sai ki kiyaye gaba kinga dan uwankine najini Wanda kikafi so amma ya yaudareki amma gashi yakeso ya gujeki saida soja ya tsaya shiyada akace watarana baagane magari afuska duk gidamu kinfi kowa hankali da nutsuwa duk nayi shedarki wanan dan banzan Aminu ya bata miki rayuwa da wallahi rayuwarki ba haka takeba hawaye Ramlat ta share daga fuskarta amma ba komai mudauki kaddara haka Allah ya kaddaro rumgumeta jawa tayi " my love to meye na kuka kiyi hakuri ko kai ta daga ta share hawayenta taci gaba da danawa safna kafafunta mamah kukan tayi iya son ranta ta rike Ramlat ta yafemata " mamah ni mekika mun ko kin munma na yafemiki wlh sujima kafin su tafi part din Naseer da sulaiman sun jima suna hira suma cikinsu duk ya tsufa Ramlat tace " lallai akwai haife haife bagaiyyah Family house sai kusan karfe takwas suka koma part din yinma " yaranan inane kuke zuwane " yinma ziyara gidan babamun mukashiga mai amarya " wace amarya wajan wata biyar wayar Ramlat ta dau ringing wakar da ta dorane ya bata tabbacin sojantane picking tayi ta Mike ta shiga dakin shaffah tayi kwance " my sojana I miss u " my zumatyna ykk har yanzu Baku koma gidaba? " bamu komaba " sai yaushe " ko yanzu kace hakan zaayi my sojana murmushi yayi " my angel tunaninki yamun yawa wlh shagwabe tayi " yayana " na"am Mrs Abdallah me yafaru dariya tayi " I love u my sojana " I love u too my bugon zuciyata ki shiryamun kanki dakyau " yayana gumun jikinka nakeso naji na ganin a faffafan kirji mai yalwar gashi maabucin girma da kamshi nayi missing dinka bakina bayamun dadi dariya yayi " my habibtyna ina tafe nan bada jimawaba ina nan dear dinki zata haihu insha Allah " Allah ya kawomana kai lafiya my sojana ina sonka dayawa " Amin matata nima ina kaunarki har cikin jini da tsokata murmushi tayi ta aika masa kiss shima ya maida mata dariya sukayi subiyun atare " my babyna bye sai dare zan kira mu more ko " yes my soja bye " OK kifa kulamun da babyna " yayana inafa kula dashi yanzuma muna parlon yinma " zan kirata yanzu bye ya Kate's k'iran tashi tayi ta fito bakowa sai jawa tana zama wayar jawa ta dauki Kara ta dauka tana murmushi " my mazan fama ykk" oh su jajiyata jawa ina lafiya ykk ya babyna murmushi tayi " gashi yana lafiya mom dinsa tana kula dashi harma dani " gud babbar babyna ta kyauta ya jikinki bakyajin komai? " banaji garau nake" iye masha Allah haka nakeson ji my jawana Allah ya karamiki lafiya " amin my love " my jawa kufayi haramar gida magrib tayi yanzu zanwa direba magana yamar daku" toh ranka shidade" yauwa my jawa kiss ya bata ta wayar bye " bye Kate's kiran yayi ta kalli Ramlat tana murmushi " my love tashi mu tafi gida marerecewa tayi" bari zuwa daremana " ah baruwana soja yace mutafi bakyau gobe yabarmu idan munce munasin zuwa guri yabarmu baki ta zunburo tana bubbuga kafafunta ta mike " ai sai ki tashi tashi tayi tana dariya sukawa yinma sallama ta musu fada sosai na su rike junansu da gaskiya part din anty Rahma sukaje suka mata sallama Tamara musu nasiya subiya part din Dada tsoho mai rankarfe ya Kara musu da su zauna lafiya ko ba komai su yan uwane masu kusanci da juna dadama nasiyar tayi musu suka fito direba najiransu ya bude musu mota suka shiga yaja suka tafi " wlh bacci nakeji " zakiyi amma sai dare ya danyi dariya tayi " naji Allah ya kaimu daren" Amin sunzo dede inda Ramlat tayi hatsari abun ya fado mata arai ta tuno ranar da soja ya Rumgume jawa gabanta hankalinta yayi mugun tashi har tabaro gidan hatsari ya sameta aranta tace kenan lokacin Sonka ne ke dawainiya dani ban saniba kanta ta Dora kafadar jawa ta lumshe idanuta taci gaba da zancan zuci "my sojana wallahi ina mugu mugun Sonka da kaunark da kishinka mai tsanani a aduniya banji zan iya zama da wata diya mace amtsayin matarkaba sai my jawata ita dayace zan dagawa Kafa darajar kaunata da take da kuma macace mai kirki da mutunci inda watace baki ta ciza ta giegiza kai inason jawa fiye da komai sojane kadai gabanta cikin zuciyata insha Allah bazan taba cutar dakeba Akan my sojana kanta jawa ta shafa " my love kinyin Shiru lafiya dagowa tayi tana murmushi ta shafi cikinta " babyna nake tunani " to yayi kyau " babyna ykk da fatan kana cikin koshin lafiya aikuwa cikin yafara mutsi sosai dariya Ramlat tayi " yeee my Dana nagode da ka tabatarmun lafiyarka lau dariya jawa tayi " Allah shiryeku keda danki suna zuwa gida kowace ta nufi sashanta jawa wanka tayi ta gabatar da sallah Ramlat ko wanka tayi ta canza kaya tafito parlo saboda tana hutun sallah zama tayi tana kallo sai bayan anti sallah isha, jawa ta fito su inna talatu sukazo suka musu barka da zuwa Ramlat ta tashi ta zubo musu abinci suka zauna saman carpet sukaci sukayi dam sukaci gaba da hira Ramlat ta hadomata abunda zata nema takai mata daki " to aje akwanta wayar Ramlat tayi ringing tana dubawa tags safna tayi picking taji kukan jariri idanu ta zaro" kina nufin kin haihune " e fa gatana baby girl kuka samu " masha Allah sai munzo gobe ki turomun pic dinta yanzu ta kashe kiran ta rike jawa" my dear safna fa ta haihu saura ke Allah ya sabkeki lafiya " Amin kice muyi diya gaba da baya mikewa tayi wlh bacci yazo mukwana lafiya " nifa yau bazan barki ke dayaba saboda haihuwar safna tabani mamaki banga wani halama yau amma gashi ta haihu to muje muyi kwanciyarmu kar aje kina hanya dariya tayi" wlh da saura zan iya sati biyu ko kasa da haka amma muje dan hankalinki ya kwanta dakin jawa suka tafi sukayi kwanciyasu suna hira soja ya kira kowace sunsha hira Ramlat tanaso tazuba masa tabara tanajin nauyin jawa daga karshefa tags bazata iya hakuraba ta Mike tadawo parlo sukasha love dinsu ta dauki pic iriri ta turamasa babu maraba da tsirara shima haka ya turoma tasaka masa kukan sangarta " dan Allah sojana kadawo nayi kewarka dayawa lallabata yayi da maganganu masu dadi yana magana ya sakar mata kiss har tayi shiru ya shiga bata labari mai abun dariya ai kuwa ta Dage tana kwasar dariya tabadhi labarin haihuwa gobesutafi yace Sam bai yadaba Subari sai tayi kwana hudu ko biyar ba yanda batayiba ya kiya sai hakura tayi sukaci gaba da hirasu saida ta fara gyangyadi yace taje ta kwanta taje tayi kwance jawa har tayi bacci itama Addu'a tayi ta shafawa jawa itama tayi ta shafa ta kashe wutar dakin ta kwanta bata jimaba bacci ya dauketa Asuba ta gari... *********************************** Yau kwana safna uku da hauhuwa diyarta babba da ita kyakyawa kamarsu daya da Aminu kamar an tsaga Kara an tsayar da magana ranar sunah zaadura musu aure yace atemaka ahada da budurwasa sabila a daura kafin Abdallah ya dawo Abbie ya zazageshi tass yace babu wace zai zauna da ita bayan safinatu saide idan sunga adalcinsa agareta kafin ya auri wata kenan su baya tsoransu sai Abdallah meyasa basa tsoron Naseer ai gaba yake da soja haduwa dangi sukayi sukaci mutumcinsa tass kafin yabar zanvan Sabila da yanma Zaune suke aparlo jawa nacin indomi Ramlat tacika tayi fam dariya Jawa tayi " to ke my love mu hakura mana ai tinda yace sai ta kwan biyar kinfa San halinsa bazai canzaba " to kuma sai kiyi dariya " yi hakuri na bari murmushi tayi " ni fushi zan masama tinda ya hanani zuwa ganin yata " adai masa hakuri zai fi akan fushin baki ta turo ta tashi ta shiga dakin jawa tayi kwanciyata tacika tayi Fam kamar daga sama taji music din da ta Dora saman kiransa baki ta murguda " bazaa daukaba ko zaka kwana kana kira baya ta juyawa phone din tagaji da nema agaji ta tsinke ya kira kusan su biyar taki dauka har yagaji ya bari bata ditoba tana kwance har jawa tashigo sallah magrib" au kina nufin nima fushin zakimin tashi muyi sallah hararata tayi " bazan yiba tinda kingaa na fara ko " yi hakuri bathroom tashiga ta dauro alwalla tazo tayi sallah tana gamawa soja ya kirata ta dauka yace ta bashi Ramlat bata wayar tayi taki amsa tana turo baki " my love taki amsa tsawa ya dakawa jawa" jawa ina wasa dakune da zaku maidani dan iska kibata waya nace jikinta na rawa ta karawa Ramlat phone din akunne " kiyi magana wallahi ya dauki zafi sosai idanu Ramlat ta zaro ta amshi wayar jawa ta Mike ta fice shiru tayi " ke Ramlat ina muku wasane ko ni saan wasankine da zan kiraki har say biyar kiki dauka saboda na hanaki zuwa gida kuka ta saka masa" dan Allah yayana kayi hakuri bazan karaba karkayi fushi dani wlh na hakura da zuwa gidan ko sunan bazaniba natuba my sojana bazan iya kwana da fushinka akainaba bakanan bare na lallashi abina shagwabewa tayi my sojana yi magana haba jinin jikina sanyin idanuna murmushi yayi yana shafa kwantacciyar sumar kanshi " my habibtyna my bugon zuciyata my kanwata jinin jikina I love u kwanciya tayi ta lumshe idanuta jikinta duk ya Saki da yanayin yada yake mata magana cikin salon love " my babyna yi magana" my sojana sonka zai kasheni fah ina mugu mugun kaunarka wallahi babu algus acikin sonka " wayyo my jinina karkisa nakasa bacci kukan kissa ta saka masa " my mijina abin kaunata " my kanwata yi hakuri karkiyi kuka zan dawo gareki ki kulamun da kanki da abubuwan dadina bani kiss mai zafi kiss ta masa har sau uku shima ya mayar mata " babyna bye zan kiraki can dare ba jawa wayar tashi tayi ta fito parlo taba jawa wayar ta Kara akunne " my love Allah ya huci zuciyarka murmushi yayi" Amin my jawana ykk da kuma babyna " duk muna lafiya sai kewarka da Muke " zanzo insha Allah my jawata kirika ci kina koshi na isko abubiwana sun Kara cikowa dariya tayi" wlh my love naji kunya ai ni kuma na tsufa ai ba labari fa dariya yayi " haka kikace bari na dawo yanzu ina wani Abu bye " bye ya katse k'iran Ramlat ta shafa cikin jawa " my babyna kaima kaji murya dady mai amon dadi ko dariya jawa tayi " wlh bakya rabo da shirme inafa yaji kukan sangarta ta saka mata " wallahi yaji ya zakice baijiba kan Ramlat ta Dora cinyata " to shikenan yaji hankalinki ya kwanta ko kai ta daga tana turo baki tana shafa cikin tana masa surutu jawa tace" my love bakya jin yunwa kai ta daga suksci gaba da kallo har lokacin bacci yayi Ramlat ta hadowa jawa komai da zata nema takai ta dawo suka tafi sukayi kwanciyasu suna hira sama sama tin suna jiran kiran soja har suka hakura Ramlat ta kirashi duka lumbobinsa guda hudu akashe tagaji da jira har bacci ya dauketa Asuba ta gari... ✍🏻 Rahma ce ummu Fareesa😘 ✍🏻✍🏻✍🏻 *🤷🏻‍♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀* *💖💖RAMLAT💖💖* *_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏻 Real Ladingo😉 yar mutan Niger🇳🇪 *👏🏻👏🏻👏🏻DON GIRMAN ALLAH KARKUMANTA DA GIRMAN ALKAWARI DA AMANA KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE KUKARANTA KYAUTA RUWAN ALLAH AMMA ARIKE AMANA👏🏻👏🏻👏🏻* *Bismillahir Rahamanir Raheem* 🅿👉🏻1⃣0⃣3⃣&1⃣0⃣4⃣ *banyan kwana hudu* yau ta kama sunah tin da safe suka gama shirin tafiya gida Ramlat ta dauki kwalliya tamkar zata gazar sarauniyar kyau aparlo ta sami jawa " my love kinsan fa ya hanamu fita batare da hijabiba ko baki ta turo" ai zan saka gashi ajaka tashi mu tafi hannu ta bata ta kamata ta tashi ta ciro hijab ta saka suka masu Ancim sallama suka fito direba ya bude musu mota Ramlat ta kalli jawa " my dear yau sai naga sojojin sun karu kamar ogansu na gari murmushi jawa tayi " tsaron iyalinsa suke kika sani ko yana hanya idanu Ramlat ta zaro ta turo baki " haba kuma yaki fada mana motar suka shiga direba yaja sukabar gidan " to me zai dameki tin kinyi konshi da kitso ai ko yazo adaide dariya tayi ta rufe fuskarta baki jawa ta cije ta dafe marata washhh kallonta Ramlat tayi " my dear menene ko bakya jin dadine murmushi tayi" babu komai bayana da marata tun jiya suke dan damuna " sannu Allah baki lafiya cikin ta shafa babyna karfa kaba my dear wahala dariya jawa tayi har sukazo gida suna hirasu part din yinma suka fara zuwa suka gaisheta yinma tace" jawahir baki jin dadine murmushi tayi " lafiya kalau yinma hira suka taba kadan kafin su tafi part din Anty Rahma suka gaisheta daga nan sukaje part din Dada suka gaisheta su jameela na zaune hadeeza tace" wlh yaranan bakuda kirki ace muna yayanku amma Baku taba zuwa inda mukeba dariya Ramlat tayi " haba Dije kinyi bata mufa Matan sojane ai mutashi daga kannu mukoma yayu jameela tace"wlh bakida kunya dan yana yayamu shikenan bazamu cemuku kannumuba hakane jawa" murmushi tayi " nide ba ruwana dariya suka Dada tace" sai kutashi kuje gun sunah bakuzo ku samu gababa mikewa Ramlat tayi ta kama jawa suka tashi " ku tashi muje Dadata sai na dawo " yauwa shalelena ina jiranki fitowa sukayi suka tafi part d'insu Safna ba laifi da mutane tana dakinta taci kwalliya tayi kyau Ramlat tace" shaffah amare Ashe kun Iso Nabeela barka da safiya murmushi tayi" yau kam da surutu kika tashi khairat tayi tace" dama fa iya surutuce jameela tace" amare abani gorona dariya tayi ta bata baby ta kalli Ramlat " my sister nayi fushi sai yau kusanta ta zauna" haba sister yi hakuri ba laifina bane yayanki ne yace babu yawan fita agidansa Dole nabi umarni ko my dear " kwarai kuwa dariya sukayi yan dakin " to barka Allah yabar mana baby menene sunanta " Naimatu " masha Allah kekuma Allah yabaku zaman lafiya da mijinki Dada tace da safe bayan fatihar sunah an daura aure,, kanta ta sada tana murmushi haka suka wunu cikun farin ciki yan uwanta sun debe mata kewa kowa nan nan yake da safna ************************************ Masha Allah sunah Safna kam babu laifi an samu jama'a kawayanta sunzo ba laifi da yan uwa an ciki gida Aminu yana gefe sai cika yake yana batsewa motsi kadan yayi tsaki KO sauro bai gaiyatoba bare mutum sai su Naseerda sulaiman suke zaune banda dariya bayan sallah la'asar duk jama'a sun watse misqli' karfe biyar na yanma suna zaune a parlon yinma Anty maimuna ta Mike zata tafi Ramlat tace " momy ina zuwa" mijinku ya sani kai ta girgiza " ai yau wuni guda wayarsa akashe take " kuma tashi ku tafi gida " sai anjima muje momy na rakaki get murmushi tayi tamusu sallama ta kalli jawa" Jawahir bakijin komai kai ta daga tana murmushi " to Allah kara miki lafiya suka fito da Ramlat tana rike da hannuta harkusan get driver na jiranta saida ta shiga mota suka tafi ta dawo kusan yinma ta zauna ta kwanta jikinta" yinmata wlh jikina ciwo yake yi kanta ta shafa " my dota sai kace kece kikayi abincin sunah dariya Jawa tayi " yinma kawai rigimartace babu aikin da tayi sallama sukaji kamar daga sama yinma ta amsa " Allah sarki Abdullahi sannu da zuwa jawa bakinta yaki rufuwa saboda farin ciki kusan yinma ya zauna ya dora kansa cinyata jawa tace" yayamu sannu da zuwa yauwa kawai yace Ramlat gabaki daya abun yazo mata abazata tama kasa dagowa ta kalleshi saboda tsabar farin ciki kanshi ta shafa tana tamasa sannu Jawa ta kalli Ramlat " my love bakiga yayamu ba sai lokacin ta dago ta kalleshi dabda ita yake idanusa alumshe taga yayi mata kyau sosai ya kara jiki tsaf dashi kasa hakura tayi tasa hannuta ta kasa ta riko hannusa tana murzawa dagowa yayi karaf idanusu ya sark'e guri daya ido ta kashe masa ta saki hannusa " my dear ban luraba yayamu sannu da zuwa ya hannya " lafiya yaca ya kauda kansa yinma tace" jawa ku tashi ku tafi gida my son kuje gida ka huta tashi yayi baice komaiba yama yinma kiss agoshi ya fice yinma ta kallesu " ku tashi mana me kuke jira mikewa Ramlat tayi ta sakuma yinma sallama suka fito acikin mota ya suka samesa yana zaune suka shiga direba yaja suka tafi motici biyar nabiye dasu abaya jawa ta kwantar da kanta saman cinyasa hannu yasa ya kara janyota jikinsa yana shafa katon cikinta dariya tayi ta shafa fuskasa " babyna kana lafiya momynka ta baka abinci murmushi tayi " eh na bashi mana " my jawa cikinki yayi girma sosai babyna dadynka ya dawo kayi niyar fitowa kaba momy wahala " wlh yana cikin bani ma my love kayi masa fada jifa yada yaketa motsi cikin ya shafa Ramlat ikon Allah take kallo yada suka maidata shara amotar murmushi tayi ta kwanta jikinsa ta tura hannuta rigarsa tana shafa gashin kirjinshi cikin kwarewa wani iri yakeji ta dora bakinta saman kunansa tamasa rada " my sojana ya ka shareni ko nayi laifine tana kai karshen maganar tana tsotsar kunnesa bai san lokacin da yasaki jawaba da sauri ta rikeshi " wayyo my love da sauri Ramlat ta sakeshi ta daga masa gira daya hararata yayi da nunin zan kamakine ido daya ta kashe masa gyara jawa yayi ajikinsa " maman baby ya akayi dariya tayi " tsoro naji na fadi " haba my dear kina tare da soja taya zaki fadi keda kike, zaune rabin jikinki akujera rabi ajikin mijinki murmushi tayi " my love bakida dama saboda jawa sharan da take taba Ramlat baya bata ganusu kallon Ramlat yayi ta sakar masa murmushi ta kamo hannusa daya tasaka yatsarsa karama abakinta tana tsotsa idanusa ya lumshe hannuta daya tana kwankwala masa kunne ganin jawa na shirin juyowa tayi maza ta sakeshi da sauri ya janyota jikinsa tasaka kara " wayyo ni menayi kuma matseta yayi ya kai bakinsa kunneta ya cijeta ya mata rada dariya ta saka ta kwace jikinta " my dear kingani Ko kicewa mijinki yadaina zalumtata zaune jawa ta tashi ta kamo hannu soja" haba my love ya zaka zalumci rabin raina dariya Ramlat tayi tamasa gwalo " sorry my jawana na bari amma ita ta fara tsokanata Ramlat matsawa gefe tayi tana kallon titi har suka iso gida suna shigowa parlo Ramlat ta Haye sama lokacin ana Kiran d'Allah Magrib soja ya nufi dakinsa na kasa saboda kwanan jawane Wanka yayi ya fice masallaci Ramlat tana wanka ta dauro alwalla tasaka doguwar Riga ta tada sallah jawa azaune tayi saboda bayanta yana Sara mata tin tana dauréwa har ta fara cije baki tana " washh Ramlat tana sallah isha, ta sabko kasa ba kowa zama tayi tana kallo soja ya shigo da sallama ta amsa kusanta ya zauna shareshi tayi murmushi yayi " my zumaty duk jin dadin ganinane yasa akaki nuna farin cikin zauwana baki ta turo ashagwabe tace" to bakai bane agida kawani sharemu janyota jikinsa yayi ya tura hannusa cikin rigarta yana shashafata ahankali " wayyo my sojana wani iri fa nakeji idanusa ya lumshe yaka janyota " my bugon zuciyata nayi missing dinki dayawa narke masa tayi ta dago tana kallonsa " my sojana kayi kyau sosai murmushi yayi ya cire hannusa daga rigarta ta janye jikinta " wlh Ramlat zan kamaki Bade ni kike guduba ko oyoyo babu kusan wata biyu bakiga jinin jikinkiba amma babu tarba mai kyau kukan sangarta ta saka masa tana bubbuga kafa" to ni ya zanyi tinda banice ke dakaiba ai bazanyi abun da zai fice misaliba kabari jiba zanmaka oyoyo hannuta ya kamo " my babyna konshinki yayi kyau sosai yatsarta yasa bakinsa yana tsotsa " my sojana kabari please sakinta yayi yana murmushi Mikewa tayi " ni bari na kirawo my dear taci abinci dakin jawa ta shiga tana zaune saman sallaya tana dafe da tsatsonta da sauri Ramlat ta karaso " my dear lafiya zufa taga jawa nayi tana ciza baki rikota tayi sannu my dear kana ganin jawa kasan tanashan azaba daurewa kawai take sakinta tayi ta fito da gudu soja baya parlon dakinsa ta nufa da gudu yana bedroom ta iskoshi ta fada jikinsa tana kuka " yayana zo muje kaga my dear wallahi babu lafiya akideme ya riko Ramlat " babyna me yasami jawa sakinta yayi yasaka jallabiya ya kamo hannu Ramlat suka fito cike da tashin hankali sakinta yayi ya nufi dakin da gudu ta kara galabaita da gudu ya isa ya dauketa cak daketa takirasa " my love "na'am my jawana sannu dan Allah kiyi hakuri ki dauré kar wani Abu ya sameku keda babyna yanzu zamu tafi hospital da gudu yayi waje da ita sojojin da suke tsaron gidan suna hangoshi sukasan babu lafiya mota suka bude musu ya shiga ya zauna Ramlat tashigo ta manta babu hijab bare dan kwali da takalmi haka direba yaja suka tafi yana Rumgume da jawa sai sannu yake mata tajigata sosai Ramlat ta rike hannuta sai kuka take " jawa sannu kinji yar uwata Allah ya sabkeki lafiya hannu Ramlat ta damke gam tana girgiza mata kai tabar kuka Abdallah yarasa abunda yake masa dadi dai sannu yake mata ya rumgumo Ramlat ta kefe " kibar kuka bakiga tace ki dainaba kai ta daga tana rikeda hannu jawa gam har suka Iso hospital direba na parking ya bude motar ya fice da ita ahannusa da gudu nurse suka taresa suka amsheta labour Room suka nufa da ita Ramlat tanata kuka sai tashiga nurse suka rufo kofar soja ya kamota ya Rumgume yana bubbuga bayanta dikansu basuda nutsuwa sunma manta da wani fadawa yan gidansu... ✍🏻 ayi manegi☺ Rahma ce ummu Fareesa😘 ✍🏻✍🏻✍🏻 *🤷🏻‍♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀* *💖💖RAMLAT💖💖* *_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏻 Real Ladingo😉 yar mutan Niger🇳🇪 *👏🏻👏🏻👏🏻DON GIRMAN ALLAH KARKUMANTA DA GIRMAN ALKAWARI DA AMANA KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE KUKARANTA KYAUTA RUWAN ALLAH AMMA ARIKE AMANA👏🏻👏🏻👏🏻* *👏🏻👏🏻Don Allah kar. Wace ta sake bina ta Prvt tace ga yada zanyi yo da wani yasani Rubutun da zaku dameni inyi kaza inyi kaza ina anfani Book ya kare babu wani darasi da wani ya dauka wallahi yanda na tsara labarina haka zan tafiyar dashi dan haka babu lallai babu gari dayawa maye bayacin kansa ba Dole duk wace bazata bini taji karshen labari ba to kofa a bude take tayi waje🙅🏻 ba damuwata bace Wanda sukaga zasu iya bina to muje zuwa kuga karshen wasan kuma wallahi duk wace ta sake bina ta pc domin gyara Allah sai nacireta agrp dina🤷🏻‍♀🤷🏻‍♀🤷🏻‍♀🤷🏻‍♀🤷🏻‍♀🤷🏻‍♀🤷🏻‍♀* *Bismillahir Rahamanir Raheem* 🅿👉🏻1⃣0⃣5⃣&1⃣0⃣6⃣ ...Jan hannu Ramlat yayi suka zauna ya kwantar da ita ajikinsa tana kuka " yayana yar uwata " my angel yi hakuri kukanki karamun tashin hankali yake tashi muyi Alwalla mu mata Addu'a insha Allah zata sabka lafiya bari kuka kar damuwa tayimun yawa ko bakya son baby cikin kuka tace" inaso yayana muje mu kirawo su mummy kansa ya dafe dan shi ya manta da wani kira mikar da ita ya tashi ya kama hannuta suka fito harabar asibitin suna tafe kowa sai kallonsu yake tsaki yaja ya kalli Ramlat yaga me suke kallo manyan idanusa ya zaro waje da sauri ya Rumgumeta yana kakareta yana huci " ubanwa yace kifito tsirara cak ya dauketa suka koma cikin hospital room din farko da yaci karo dashi ya tura ya shige ciki cikn sa'a babu kowa ya direta ya hadata da bango ya shaketa yana huci " nace ubanwa yace kifito ahaka kodan ki kasheni ne kowane kare da jaki yana kallonki kuka ta saka masa ta rikeshi tanaso tayi magana amma ya shaketa sosai saida yaga ta galabaita yasaki wuyanta Rumgumeshi tayi " dan Allah yayana kayi hakuri bada gangan nafitoba wlh duk na rikitane taya zan fito ahaka cak ya dauketa ya kwantar da ita saman gadon ya gyara mata gashinta daya rufe mata fuska ya dauré matashi ya share mata hawayenta bai mata maganaba ya kama hanyar fita kalloshi tayi" tana ajiyara zuciya ta beka masa hannu tana kiransa " yayana juyowa yayi ya kalleta ya hade face baiyi maganaba ya mata🤫 ya fita ya rufo kofar ya nufi kofar labour room din da Jawa take yajima atsaye baiga gilmawar ko wace nurse na yana saffa da marwa duk hankali'sa ya rabu abiyu toilet ya nufa yaje ya dauro Alwalla wata nurse tazo wuce yace ta kawo masa sallaya bata jimaba ta kawo masa ya amsa ya shimfida gefe ya tada sallah raka'a biyu yayi ya zaman duk ayar da tazo baki'sa karantawa yakeyi yajima sosai yana Addu'a Allah ya sabke matarsa lafiya yajima zaune saman sallaya yagafa gwara yaje ya kirawo yan gida ya mike ya fice daga asibitin ya shiga cikin gida dare yayi sosai shabiyu saura su yinma har sun kwanta babban get abude amma na su yinma arufe part din Dada ya tafi cikin sa'a abude yana shiga parlo ya iske Aminu a zaune Kallo daya Abdallah yamasa ya mike yana masa sannu da zuwa banza yama ya shiga Kiran dada sai gata " kai Abdullahi lfy da wanan tsohon darenan " Dada kizo mushiga hospital jawa nacan dakinta ya nufa ya dauko katon hijab har kasa ya nadeshi yasa aleda ya fito suka tafi get dinsu yinma ta buga anjima kafin abude Abbie ne ya fito " Dada me yafaro " fito da yinma yarta na asibiti mu munyi gaba taje kofar su Anty rahma ta buga nanma Papi ya bude ta fada musu taja hannu Abdallah suka tafi kuda da room din da jawa take suka zauna Ko 5mnt basuyi fa zuwaba aka bude kofar da sauri soja ya tashi ya tara Dr, Ameera jikinsa har tsuma yake " Dr ya murmushi tayi Alhmdllh Jawahir ta sabka lafiya ta samu baby girl dede lokaci su yinma suka shigo Soja ya Rumgume yinma cikeda farin ciki Abbie yace " Ashe da rabon zanyi mata ta, biyu murmushi Dr tayi ku danjira ana gyarasu ne har agama sai ku shiga soja ya kalli Dr " Ameera kijirani zakiga kyauta ta musamman insha Allah zungurasa yinma tayi" Abdallah bakada kunya haihuwar fari cefa dariya mummy " ah kibar Dana yayi farin ciki Dada tace" kai Abdallah ina Ramlatuna? " tana nan room din daya rufeta ya nufa ya saka key ya bude ya shigo baiwar Allah tayi bacci hawaye sun bushe kan fuskarta gadon hayo ya janyota jikinsa ya Rumgumeta yana goge mata hawayen fuskarta " my angel kinsa bana control din kaina akanki ya zaki fito da Riga iya guiwarki babu Ko gyale babu takalmi kafarki ana kallemun kyakyawar suraki cinyoyinta ya shafa ya sakar mata kiss saman kirjinta dayake cike dam kamar sufasa rigar su fita ya shafa bakinsu ya hade ya fara tsotsa ahankali yana shafa nonowanta cikin nutsuwa ahankali ta bude idanuta ta sabke kan fuskar sa idanu ta waro ta cire bakinta ana tana cicira kananu idanunta murmushi yayi " kinajin tsoronane kai ta daga ta kwakwabe fuska zata fara kuka face ya hade karki kuskura kimun kuka kinsan kinajin tsorona kika fito ahaka kinaso wasu su kallemun ke kai ta girgiza " OK meyasa kika fito haka nima kaina sai nakai zuciya nesa nake kallonki saboda kyawunki da kyan halitaki amma haka kika ratso harabar gidana shegun sojojin masu tsarona suka kallemun gunata wallahi duk sai na hukuntasu samansa ta fada ta saka masa kuka ta rumgumeshi " dan Allah yayana kayi hakuri ka yafemun halin da yar uwata tashiga ne ya tadamun hankali bansan ahaka nafito kayi hakuri karki fushi dani bazan karaba matseta yayi yana shafa bayanta " banason kukanki kimun shiru shiru tayi ta rumguleshi gam tana ajiyar zuciya" yayana muje ka kaini gun yar uwata naga halin da take ciki murmushi yayi" bazaa kaikiba kanta ta nutsa akirjinsa tana tuturo baki janyeta yayi ya mikar da ita ya sabkota kasa shima ya sabko ya ciro hijab din aleda ya saka mata har kasa ya dauketa yana juyi da ita yana magana ahankali cikin shaukin kauna " babyna bakida nauyi my love Ramlat ilove u dariya tayi takala hannuta awuyansa ta dora bakinta akunnesa " my sojana ilove u too sonka yanason haukatar dani kiss ta masa akunne yasaki yar kara dariya tayi ta fara mutsu mutsun ya sauketa sabketa yayi ya kamo fuskarta suna kallon junansu cike da so " my zumatyna kinyi fa diya jawa ta haihu lafiya ta samu baby girl " yayana dan duko kaji yana kawo fuskasa daide tata tayi sauri ta hade bakinsu tashiga bashi zazzafar sumba tana tura masa yawunta yana hadiyewa harshensa ta kamo tana tsotsa idanuta alumshe ta tura hannuta cikin rigasa tana shafa faffadan kirjinsa bai tayataba dan yasan goron albishir ne take bashi amma duk yasa yaso ya dauré ya kasa saboda yanayin tsotsar dayakema bakinsa yanajin dadi sosai caraf ya damko harshenta yana tsotsa cizonsa tayi ya saketa tana dariya " haba my sojana kaida kakawo albishir mai dadi ina baka goro kuma sai ka tayani wanan kadan Nabaka mai yawan sai munje gida mutafi ka kaini naga babyna hararata yayi " wlh Ramlat zaki sani hannuta ya kama suka fito duk suna zaune sakinsa tayi ta nufi gun Dada ta zauna kusanta " Dadata ina diyatawa " au waike da kina cikin asibitin to ina kikaje kai ta Sosa " ina fa can ina tayin sallah Allah ya sauki yar uwata lafiya kallo daya mummy tamata ta san karya ta fada " sannu yar uwarki ta sabka lafiya tashi tayi tazo gun Abbie " Abbie kunyi mata ko dariya " hassna ina kika tafi " Abbie ina can ina Adu'a yanzune yayana ya kirawo papina harda kai gun ganin mata ko" ba doleba Dr Ameera ta fito " to zaku shiga an gama gyarasu amma maman baby tayi bacci gaba dayansu suka nifi dakin da aka kwantar da jawa baccinta take hankali kwance da gudu Ramlat ta isa bakin gadon ta dauki babyn " wayyo kuzu kuga ikon Allah yarinya ta fito ni sak wlh har idanu rumgume babyn tayi taba baby lips dinta aikuwa ta wawura tana tsotsa mummy tazo ta doketa abaya cire dan uwarki tana cirewa baby tasaka kuka dariya yan dakin sukayi Dada tace" wai ke Rahma wace irice ya zaki raba uwa da yarta Soja yazo ya amsheta ya zuba mata idanu saboda tsantsar kamarta da Ramlat komai babu abinda ta rage idan haka kuwa kamarsu daya shida yarsa fari kawai yafita ita kalar jikin Ramlat ta dauka bakinsa ya kai kunneta yayi mata kalmar shahada yamata Kiran sallah yamata Adu'a yaba Ramlat ita takaima su yinma " saida kuka gama kalle abinku kowa saida ya amsheta yayi mata Adu'a Ramlat ta koma gun Jawa ta zauna ta rike hannuta gam tana kallonta Anty " Rahma tace " to yafa kamata kowa yaje ya kwanta Alhmdllh tinda Allah ya sabke mana ita lafiya ta kali Soja my son ka zauna kalura da ita har zuwa safe zamu dawo idan ta tashi kasa tabata mama tasha sosai tinda naga anyi mata wanka bata wata matsala Ramlat tashi Muje gida baki ta turo ta kalli Soja kai ya girgiza mata alamar ta tashi mikewa tayi idanuta na fitar da kwalla nuni ya mata tayi hakuri su tafi " my son kaifa kake dauré mata gindi KO murmushi yayi ya sada kansa yanajin ciwon za'arabasu gabaki dayansu suka fice sai Abdallah aka bari agun jawa Dr Ameera ta shigo baby na hannusa " ango jego murmushi yayi maguguna ta kawo " yallabai idan ta farka abata tasha kuma kayi kokari taba baby mama tasha munsa ta bata na farko tin kafin agyarasu " ina godiya Dr Allah yabar zumunci kina kokari murmushi tayi "ba komai mukwana lafiya " OK batada wata matsala? " babu gaskiya dan KO karuwa batayiba saide fara masassarata ta dan motsa sakamokon yawan cin meko da takeyi so gaskiya ka hanata ta daina kabata maganin wanan zata kwanta insha Allah mu kwana lafiya tafita ta rufo musu kofa, babyn tayi bacci ya kwantar da ita ya hayo gadon ya rumgume Jawa ya zuba mata idanu baccinta take ta dan rame yau daya saide tayi kyau fuskarta ya shafa " my jawana ina godiya da kyautar baby girl mai kama da angel sak Allah ya miki Albarka ya kara miki lafiya face d'insu ya had'e yana guga hancinsa saman nata my jawana meyasa bakyaji zaki rika cin abinda zai tabamun lafiyarki bakinta ya kamo yana tsotsa ya kamo tafin hannuta yana murzawa idanusa alumshe yajima sosai yana shan bakinta kafin ya saki ya rumgumeta bai jimaba bacci ya daukeshi saboda dareya tsala kusan karfe daya da rabi Asuba ta gari Ramlat mummy ta tisata gabasuka tafi part d'insu yasa tayi wanka ta canza kaya a irin kayanta na gida ta kwanta " wlh ki kuskura in dawo na iskoki bakiyi bacci ba kin kafamun kuka wlh jibgarki zanyi ba ruwana da sangarta ku karata can shi sojan da ya shagwabaki yau de Dole yana matarsa kulawa baki ta turo ta shige cikin blanket kai ta girgiza ta kashe mata wutar dakin ta fice danne kukan tayi tanayi kasa kasa " yayana kazo gareni an rabani d'aku saboda shiga hakki haka tayi ta juyi tana kuka kasa kasa kar mummy tajiyo ta har barawon bacci ya kwasheta *********** ******* *********** babyn Albarka bata farkaba sai karfe biyar na Asuba ta tsala kuka suna manne da juna Soja yaji kukan ya bude idanusa yaga jawa bata tashiba janyeta yayi daga jikinsa ya dauko baby yana jijiga taki yin shiru janyo jawa yayi jikinsa ya janye rigarta ya gyara yasa baby yada zatasha nono da kyau ya gyara baby ya dora bakinta dede mama ai KO ta kama tana tsotsa tin karfinta sai lokacin jawa ta bude idanu saboda azabar zafin da taji " wayyo my love wlh zafi murmushi yana shafa fuskarta " yi hakuri yarki tayi hakuri bari tasha ta koshi murmushi tayi " na hakura my love sannu da kokari " kece da sannu keda kika bani kyautar baby Allah yasa nan da shekara kin karomun wani baby idanu ta zaro " dan Allah my love karufalun asiri wlh akwai wuya sosai fa "ai jawa kinyi kadan kice bakyason jinina abin da nakeso inaso ki karomun baby nan kusa kinaso ko bakyaso fuskarshi ta shafa " inaso my love hancinta yaja " nagode saida baby tasha ta koshi dam har ta koma bacci ya kwantar da ita ya janye jawa kwantar da ita ya duko ya mata kiss ya sabko. " nashiga gida nayi wanka nayi sallah sai na kawo miki wani Abu kici " adawo lafiya tafiya yayi part d'insa yaje ya bude ya shiga komai agyare tsaf saboda ana gyarasa tamkar yana ciki sama ya haura ya shige bathroom ya cire kayan jikinsa ya sakarwa kansa shower yajima sosai kafin yayi wanka ya dauro Alwalla ya fito wardrobe ya bude ya dauko jallabiya fara yasaka ya dauki rawzni ya nada yau a buzunsa sak ya fito lokacin masallaci har an gama sallah sallaya ya shimfida ya tayar da sallah lokacin da ya gama sallah gari har yawaye saboda ya jima yana karatun Alqura'ani mai girma tashi yayi ya fito dai zuba kamshi yake kofar ya rufo ta parlon bai rufe get ba ya nufi part din yinma ba kowa a parlon tabawa mai aiki tana kitchen Soja kitchen din ya nufa ya tsaya akofa ya mata magna ta hado abubuwan da zai kaiwa mejego cikin girmamawa ta amsa ya koma parlo ya zauna yana tuna angel d'insa " baiwar Allah yanzu ko ana bacci yinma ce ta fito " to kai kuwa me kake ana kabaro yar mutane ita kadai murmushi ya gaisheta " kayan breakfast nazo amsa " tashi ka koma cewa akayi bazamu kaiba likewa yayi ya fice yana dariya yaso ya biya yaga lafiyar zumatynsa yana tsoron kar yinma ta rigasa tace baiji maganar saba cikin hospital din yana morda kofar yana shiga yaga Jawa nayin breakfast Anty Rahma tasata gabababy a hannuta " mummy ina kwana murmushi tayi lafiya lau nazata bacci kayi murmushi murmushi yayi baiyi maganaba ya zauna Anty ta hada masa Tea da soyeyen dankali da kwai ta basa " maza ci babu abinda kaci jiya yar rigimar nayi nayi ta tashi taci bacci ya hanata kudai kuci ku koshi yunwa ba uwar kowa bace amsa yayi ya fara ci ta zubo masa kayan cikin da ta dafowa Jawa kadan yaci yasha tea jawa ba laifi taci sosai saboda babu mai sosai yinma suka shigo ita da maimuna da anty zuwaira da mamh yinma tace" ikon Allah Rahma sannu da kokari yaran har sunyi breakfast murmushi suka gaisa duk sukayi zaune Rahma ta dauko baby taba maimuna ta masa " kai amma kin kyauta da kika biyo my dota dariya sukayi zuwaira ta amsheta " wlh kinga babu inda ta baro Ramlat tamkar anyi copie masha Allah Rahma taje bathroom ta hada ruwan zafi dede na wankan mejego ta dawo " tashi jawa mikewa tayi mummy ta dauki kayan da tazoma jawa dasu suka shige bathroom maimuna ranta fari tass tana jin dadin yada mummy ke nunawa yarta kauna ba ita dayaba sauranma duk ta birgesu su Abbie suka shigo suka gagaisa Soja ya gaishesu yana ga sun shagala da zancan baby yayi wuff ya tafi cikin gida direct part din mummy ya nufa babu kowa a parlo dakin Ramlat ya nufa yana shiga wani sasanyan kamshi ya daki hancinsa tana kwance tana cikin blanket gadon ya hayo ya janye blanket din ya dagota yana shafa cikinta " my babyna tashi kiyi breakfast idanuta ta bude ta kalleshi ta turo baki a shahwabe takirasa" masoyina? " na'am Abar kaunata tashi nayi miki wanka kiyi breakfast muje kiga babynki mai kama damu rumgumeshi tayi " my jinin jikina jiya nayi ta kuka an rabani da kai santala santalan cinyoyinta ya shafa ya dora hannusa a girjinta yana shafawa ya dora bakinsa saman kunneta yana lasa " Ashhh my sojana kabari rada ya mata" Abar kaunata bazan bariba nima jiya da tunaninki na kwana ya fada yana tsotsar kunneta idanuta ta lumshe ta dora hannuta saman girjisa tana shafawa cikin shaukin so tace" my jinin jikina inason rayuwa dakai murzata ya fara yana rikirkitata da salonsa ta fara masa kukan sangarta sosai yake jiyar da ita dadi hannusa ya saka tsakanin cinyoyinta yana shafawa har ya isa can yana shafawa ahankali kafarta ta dan bude kadan tanajin mugun dadi" yayana inajin dadi sosai" my zumata nima inajin dadin ko rabinsa bakyaji rigarta ya cire mata yaja musu blanket ya dora bakinsa saman dukiyar fulaninta yana tsotsa dayan yana murzawa da lailayawa ahankali tarasa inda zatasa kanta dan dadi kawai sai ta biye masa ta fara maida masa martani duk inda hannuta yakai murzawa take tana shafawa aikuwa ya susuce mata kamar yada ta susuce sai nishi suke hawaye na fita daga idanusu sakinta yayi yana cire rigar jikinsa idanuta ta bude ahankali tana nishi taga yana cire Rigar jiknsa da sauri ta Mike ta sabko tuna inda suke karfa ayi abun kunya da gudu ta shige bathroom ta rufo ta murza key wanka tayi ta dauro towel ta fito yana zaune bakin gado ya harareta " wlh my zumatyna kin rainani idan na kamaki zaki sanine Baki ta turo tana bubbuga kafa tasaka masa kukan sangarta tasowa yayi ya dauketa yana juyi da ita atsakiyar dakin ta daina kuka tashiga kyakyata dariya" my sojana me nayi zakave na rainaka murmushi yayi ya zaunar da ita bakin gado ya cire towel din ya goge mata jikinta ya shafa mata mai " my angel halitarki ta dabance Allah yamiki sura mai kyau Abaya yasaka mata ya yafa mata gyalen abayar oya muje kiyi breakfast kije kiga diyarki mai kama damu sak ya fada yana murmushi hannuta ta dora saman dimple dinsa tasa yatsata a dan ramin tana murmushi shima yatsasa yasa ramin dimple dinta suna kallon juna suna murmushi a shagwab'e tace " yayana " my zumatyna ya akayi " yayana na fada dayawa dariya yayi ya Rumgumeta " wallahi my kanwata nafiki fadawa dayawa baki ta turo " ni ni A,A nafiki fadawa fuskarta ya kamo yamata kiss ya kashe mata ido " OK my bugon zuciyata mubar musu Akan son junanmu muje kar asalamemu mu nanan hannuta ya kamo suka fito parlo sannin bakowa ya kaita dining are ya hada mata tea mai kauri ya dorata saman cinyarsa yana bata abaki har ta shanye ya zuba mata soyeyen dankali da kwai yana bata taci me yawa tana koshi suka fito mai aikinsu na parlo tana goge goge Ramlat ta gaisheta " affan ya tafi school ne " eh ya tafi ficewa sukayi direct hospital suna shiga ta kwace hannuta tashiga dakin da gudu ta zauna kusan jawa na shayar da baby " my dear sannu ya jiki bani babyna murmushi tayi tacire nono abakin baby ta bata ita maimuna tace" my daughter babu ko gaisuwa yau ta yarki kike Ko rumgume baby tayi tana dariya ta tashi ta dawo gunsu " momyna ina kwana Allah hankalina gun diyata momy kalli kamarmu daya gun yinma taje yinmata ina kwana kunga diyata Ko dariya sukayi zuwaira tace" mun gani Abdallah gun Dr junaidu yaje yace idan an salami matarsa ya kirasa awaya dakin duk matane cike zaije ya kwanta ya hutu part dinsa yaje yayi kwanciyasa bai jimaba bacci ya daukesa, can sai zuwa suke dakin yacika da jama'a har dangin murtala Abban jawa dashi kanshi Alhaji murtala yazo yaga Amarya baby baa salamesuba sai da rana Ramlat sai murna take Dr Junaidu ya kira Abdallah ya gaya masa tashi yayi yayi wanka ya canza kaya ya rufe kofarsa ya fito part din yinma yashiga suna zaune " my son mai kake jira bayan an sallameku " yinma bacci nayi yanzu zamu tafi yinma waye zai zauna da Jawa " ummar kace Saudat maza je ku tafi wane suna zaka sa murmushi yayi ai tin yaushe na bada ya wuce sunan momyta Ramlat murmushi tayi" masha Allah Allah yamaka Albarka "Amin yinma natafi sai zuwa dare ya fice lokacin sun shirya shi suke jira Ramlat na rumgume da baby da sallama ya shigo jama'ar duk sun tafi sai umma Saudat ya gaisheta " jawa ya jikin murmushi " Alhmdllh " to mutafi fitowa sukayi motar na dabda kofar hospital din direba naciki a zaune gaba Soja ya shiga suko baya suka shiga direba yana suka tafi Ramlat yarinya take kallo an hadeta cikin kayan sanyi tayi kyau sosai fuskar tamkar Abdallah Allah yasaka mata son babyn jawa ta kalleta " my love tunanin me kike dariya tayi" wlh tunani babyna ina sonta sosai " to ai yarki ce ba tawaba murmushi Anty saudat tayi " kude bako rabo da shirme Ko kunyata ba kwaji,, hirasu sakaci gaba dayi har sukazo gida parlon sai zuba kamshi yake su Ancim sun gyara Ko ina tsaf Ramlat aparlo ta zauna Jawa suna cikin daki Soja baima shigoba yace direba yakaishi bariki sai waya yake yana fadawa abokanan sa da na aiki da babban aboki Habeeb matarshi ta haifo masa baby girl kyakyawa,, Ramlat tana zaune a parlo baby ta fara kuka tana jijigata ta Mike " muje kisha mama idan bazata bakiba mama ba ni nabaki kisha abinki wlh bazan yada abarmun yata da yunwa ba.... ✍🏻 Rahma ce ummu Fareesa😘 ✍🏻✍🏻✍🏻 *This is the beginning of the part 2* *🤷🏻‍♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀* *💖💖RAMLAT💖💖* *_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏻 Real Ladingo😉 yar mutan Niger🇳🇪 *👏🏻👏🏻👏🏻DON GIRMAN ALLAH KARKUMANTA DA GIRMAN ALKAWARI DA AMANA KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE KUKARANTA KYAUTA RUWAN ALLAH AMMA ARIKE AMANA👏🏻👏🏻👏🏻* *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Book 2* 🅿👉🏻1⃣&2⃣ ...lokacin da tashiga dakin jawa tana cikin bathroom zama tayi har ta fito baki ta turo " zo ki bata mama yunwa takeji murmushi tayi " kikaki bata " wlh dan babu ruwa da yaushe zamu jiraki zama jawa tayi kusan Ramlat ta amshi baby ta janye rigarta ta fara shayar da baby Ramlat kallon jawa take yada take cije baki " my dear akwai zafine " me kika gani " naga kina cije bakine " cikina yake dan murdawa amma da sauki " ayya sannu to baby bari naje na dawo" my love tsaya tasha ku tafi please sonake nayi bacci na huta dariya Ramlat tayi " wlh bazaama yata shayarwar ha'inciba barmun ita tasha ta koshi kafin na dawo murmushi jawa tayi " to shikenan je ki dawo sai na kwanta " yauwa my dear Thanks tafiya tayi sama ta haura dakin soja ta bude ta shiga komai tsaf tin gyaran jiya da safe da tayi bedroom tashiga ta fada saman bed dinsa tayi kwanciyata ta rumgume katon pillow mai fitar da kamshin soja saboda agajiye ga bacci da takeji wayarta ta aje kusanta bata jimaba da kwanci tayi bacci can kasa, dakin jawa mutane sun fara ciki dakin yan zauwa ganin baby harda su anty jaleema da hadeeza da su zakiyyah hadeeza tace " ina mamar baby jawa" tace ta tafi ta dawo maybe fa tayi bacci dariya sukayi uwar yan rigima Saudat tace" wai bani da rigimaba amma dotana tayi hankali yanzu jawa mikewa tayi ta dauki wayarta ta fito dakin soja ta nufa a parlon sa ta kwanta ta kirasa buga biyu ya daga" my jawana ykk ya jikinki nakira baki dagaba murmushi tayi" Abban Suhailat ina lapia lokacin ina bathroom Allah yau kewarka nake murmushi yayi ok to yanzu ya kikeso ayi kinsanfa yanzu gidanmu yazama na kowa " my love wanan katon gidan wama zaisan kananan please dadyn Suhailat kazo mana " my jawa ina cikin wata haraka ne bari da nagama zanzo ki shafamun kan babyna amma jawa wacece Suhailat " babyna mana " yaushe aka goge sunan da na bayar a hospital Ko ban Fada miki nasa sunan Ramlat ba idanu ta zaro " wai da dagaske kake? " ina wasa da Kene ai dama na fada miki idan kinga ansaka sunan suhailat to twins kika haifa daya Ramlat daya suhailat yanzu ina babyna " tayi bacci yanzu nagama shayar da ita ok zan ganki bari na dawo da kinga kirana to ina bangarena kizo namiki tausar gajiya kinyi kokari masha Allah baby katuwa haka baki karuba shiru tayi my jawa bakya jina " nace to sai ka dawo ina jiranka ta tsinke K'iran tana juya wayar a hannuta tsaki tayi ya mike ta fito dakinta ta koma sukaci gaba da hirasu Ramlat tayi dai daya tana sharara baccin wayarta ta dauki kuka sai ana uku taji cikin bacci idanuta ta bude a hankali ta meka hannu ta janyo wayar tayi picking ta kara akunne" yayana bacci " sorry my zumatyna kin gaji ko" my sojana gani a dakin ka ina kwance ina shakar kamshinka " wow zumatyna kiyi baccinki anjima zan kiraki kiss ya sakar mata bye my kanwata"bye my jinin jikina please karkayi dare " bazanyi ba ina babynki " tana gun my dear na bata aro kafin na tashi abacci dariya yayi ya tsinke k'iran wayar ta aje tana shigewa cikin blanket ta rufa tana lumshewa baccinta ta koma sai bayan sallah azuhur ta farka tayi wanka tayi sallah ta gyara masa shimfidar gadonsa ta feshe dakin da turaruka masu kamshi ta rufo kofar bedroom ta rufo tafito parlo kofar parlon ta rufe ta nufi dakinta ta canza kaya ta sabko kasa lokacin karfe uku ta kusa tana shiga dakin jawa su hadeeza zasu tafi " lah yaushe kukazo shine Ko nemana baku yiba " ai munsa kina bacci shiyasa ya gajiya gun baby ta nufa ta daukota adonta mai masifar kyau da tsada ta rumgumeta " Anty jameela kinga babyna Ko " nagani ku tabiyu ai Dole taci sunanki dariya Ramlat tayi " A'A suna mai dadi zamu samata na zamani ko my dear ta kalli jawa kafada ta daga irin oho "duk yada kukayi duk daya dariya sukayi zakiyyah tace" wlh sunanki yayamu yasa fa " ni bawani nan tsokana fitowa sukayi sukama Saudat sallama suka tafi Ramlat tayi zaune tana rumgume da baby sai lasar harshe take " ummana kalli babyna lasar harshe take "yarku tayi kwadai saudat ta Mike ta tafi tawa jawa wanka Ramlat na zaune da baby har akayi Kiran sallah la'asar ta Mike tashiga dakin jawa tafito daga wanka Kenan tanasa kaya" my dear amsata naje nayi sallah bata juyoba tace" ajeta inda kika dauketa baki ta turo "Allah nono takeso fa kalli tana lasar baki banza tamata tagaji da jira ta amsheta bata juyoba " Allah ni natafi da abuta muyi sallah tare ta fice tana dariya Sama ta haura da baby yanzuma dakin Abdallah ta shiga ta kwantar da ita saman gado setin da zata rika ganin babyn ta tayar da sallah dama da alwallata tana gamawa bata tsaya doguwar adu'aba ta tashi gadon ta hayo ta kwanta kusan baby sai kallonta take " babyna ina miki son so Allah ya barni dake naga auranki yatsotsin hannuta ta kamo komai irin nasu da Abdallah ta dauko babyna babu ruwanki da rigima ko uwar kwadai yatsar me kikesha wayarta ta dauka tayi ta mata pic iri iri misalin karfe biyar soja ya shigo gidansa dakin ya shiga ya kira jawa bata jimaba sai gata tazo yana zaune a parlo hannu ya bata ta kama ya dorata acinyarsa " my jawa Sannu ya kafin jiki " Alhmdllh tayi shiru fuskarta ya kamo yana kallonta " my jawana ya naga kamar ranki abace murmushi tayi ta shafi fuskarshi " haba my love yau ranar farin ciki me zai sani bacin rai rumgumeta yayi yana danna mata jikinta dariya tayi " my love wlh bana ciwon jiki " ina babyna saida tayi jimm tace" tana gun mamarta me sunanta ko " muga ya babyna tana koshi da kananu mama bude rigar yayi yana shafawa yanzu babu zafi idan tanasha ko narke masa tayi ajiki " babu zafi my love " OK bari muga ruwan anesa ko a kusa baki yasa yana lasarsu lumshe idanu tayi tana shafa wuyansa " my love karka tsotso akwai ruwa fa saida yayi minti daya ya cire bakinsa yana murmushi ya kalleta " to sai me ai sai na zubar ko dariya tayi ta rumgumeshi " my love Allah yabarmun kai " Amin kafin lokaci yayi tashi tayi daga jikinsa " wlh ka tadomun ruwan nono natafi neman yata " ki gaishesu ficewa tayi tana dariya mikewa yayi ya shiga bathroom yayi wanka ya shirya cikin kananun kaya ya fito babban parlo ba kowa sama ya haura yaga kofar dakinsa abude ya shiga babu kowa a parlo bedroom d'insa ya shiga tana kwance rumgume da baby ahanka ya karaso bakin gadon ya hayo ya kwanta bayanta ya rumgumota ihu tasa aikuwa baby ta fashe da kuka baki ta turo " haba my sojana sai, kabamu tsoro baby ta dauka. Tana jijigata hakuri abar kaunata Kara sautin kukan tayi ta harari soja tayi narai narai da idanu " sorry ni karkimun kuka tashi ki kaita mamarta mikewa tayi ta fice tana zizigata aparlonta ta same tana zaune tanacin abinci " my dear kinga yayana ne ya tsoratamu shine take kuka batace mata kalaba hannu ta bata ta amshi yar ta janye riga ta kafa mata nono a baki tana tsotsa kusanta ta zauna "my dear zanci abincin nunu ta mata da taci hannu tasa tanaci ta kalli jawa wai har yanzu cikinne ke miki ciwo" A,A da sauki dagashi batace komaiba kadan Ramlat taci taje ta wanko hannuta tazo ta zauna suna hira da umma bata koma bangarantaba saida aka kira sallah magrib ta tafi wanka tayi tayi sallah tana zaune saman sallah har akayi isha, tayi ta tashi ta shirya cikin Riga da skirt ta saki kitson kanta tayi kwalliya ta hadu iya haduwa ta fesa wani rikitattan turare ta sabko kasa dakin jawa ta shiga suna hira da umma ta zauna kusan jawa " my dear kallonta tayi" ya de " babu komai babyna bacci take ko " e mikewa tayi ta shiga bathroom "ummana na tafi parlo nayi fushi tunda baby tayi bacci ta barni dariya tayi " ai wa zai shiga tsakanin uwa da yarta ficewa tayi ta dawo parlo ta zauna tana kallon Tv jawa tayi baki sai kusan karfe goma soja ya shigo ya sameta ita daya azaune " my zumatyna baki kwantaba baki ta turo " kanaga baby tayi bacci ta barni hannuta yaja suka tafi kan dining ya zaunar da ita ya zuba musu abinci a plate daya yanaci yana bata har suka koshi " muje muyi kwancinmu ko maman baby kai ta daga hannuta ya kama maza je ki shjirya ganinan tafiya tayi ya nufi dakinsa ya kira jawa tazo yamata sallama " wai meyasa bakya kawomun babyna murmushi tay" tayi baccine Rumgumarta yayi yana mata rada akunne kirjinsa ta buga tana dariya " my love kabari fa murmushi yayi " baki nabari mamar Ramlat jikinta ta janye anashi " bark na koma kar umma ta nemeni " OK muje tare suka fito ya hayewarsa sama itako ta shige dakinta saida ya biya ya shirya kansa cikin kananun kayan bacci masu masifar kyau da santsi lokacin da yaje ta hade cikin wata arniyar rigar bacci yar guntuwa Ana ganin komai na jikinta Dana ita bata fiye saka bra.ba tana fesa turaruka ya shigo daukarta yayi yana juyi da ita " zumata kin hadu dayawa murmushi tayi my Ramlat ina Aljaninki baki ta turo " to bakai bane ka rabamu dariya yayi " to yanzu idan kinganshi ya kenan? kirjinshi ta doka tasaka masa kukan shagwaba " ni banasonsa kai nakeso dariya yayi" my angel yi shirunki kin sameni Nima ke nakeso saman bed ya kwantar da ita ya kashe wutar dakin ya hayo gadon ya dauketa ya dorata saman kirjinsa yakai bakinsa setin kunnenta ya zura harshensa yana lasa ya kirata a hankali "Mrs Abdallah narkemasa tayi " uhum my sojana na'am Abar kaunata shafarta ya fara my zumatyna nayi missing dinki sosai hannuta tasa tana shafa kirjinsa mai yalwar gashi asannu sannu suke shashafa junansu my zumana bani yawu nasha bakinsu ta had'e ta kamo harshensa tana masa wani irin tsotsa hannuta na yawo jikinsa shima hannusa ko ina murzawa yake da dayan dayan yana mulmula dukiyar fulaninta saida ta tara yawun ta shiga juye masa yana hadiyewa asannu bayaso ya kare har ya shanye shima ya kamo harshenta yana tsotsa sannu sannu har ya tara yawun ya shiga juye mata tana hadiyewa itama bataso ta shanye dawuri har ta shin sukaci gaba da tsotsar bakin juna kusan awa daya ya cire bakinsa ya mayar kan nashanuta yana tsotsa ahankali dayan yana matsawa ahankali sai nishi sukeyi " my sona kaikai soke karika tsotsa da sauri sauri da sauri Saurin yake shansu yana dan ciciza kan idan yasha daya yasaki ya kama daya hakan yasa ta dimaucewa tafara masa kukan sangarta bakinsa ya cire ya, dawo ramin cibi yana lasa yana tura harshe cikin Ramin hakan ba karamun dadi yake mataba hannusa daya na mararabar cinyoyinta yana shashafawa " wayyo my zumana dadi hannayenta duka biyu tasa itama ta fara sarafasa aikuwa ya haukace mata yashiga lasarta tindaga tafin kafarta ya dawo ya fara lasa har yazo tsakiyar cinyoyinta tofa zuwa yanzu jikinta yasaki bata iya maida masa martani da sauri sauri sai ahankali ta bude kafafunta yana lasar zumu yajima sosai kafin yacire kayan jikinsu wata irin kwanciya naga tamasa babu bata lokaci ya seta hanyarsa amma daket ta wuce said a tasa Kara duk da tana kololuwar kamuwa yafara aiki tin baaje ko inaba suka fara ihu tin karfinsu suke kuka duk da yau tanajin dan zafi amma dadin da yake jiyar da ita ya gusar mata da zafin" my zumata wlh kedaya ce aduniyar dadi, niko nace kai 😆 soja karyane duk matan duniya kace matarka kadai ce me dd🤭,, cikin shashekar kuka yace my zumatyna Allah yamiki Albarka idan bake wlh mutuwa zanyi itama cikin kuka tace" wayyo yaya Abdallah dadinka yayi arayuwa Jinake kamar nayi hauka " my zumata Allah dauwamarmin dake cikin dadinan "Amin Abdallahna wlh kafini dadi mukwana muna abin,mu ko masamu baby ko my dadina shashekar kuka ta hanashi bata amsa sai shan yaji yake yana gurnani kamar wani tsohon zaki🤣Kut Agaskiya bazan kara irin wanan tsegumun kam daga yau Asuba tagari Ramlat and Abdallah nasan yau ba bacci kwana haraka kusan wata biyu basu haduba ho jaraba ni da batajin zafima😆 duk yabi ya rarakeki🤭....✍🏻 muje Zuwa my fan's ⛹🏻‍♀⛹🏻‍♀⛹🏻‍♀ 🤣🤣🤣 Real Ladingo😉 mai *Hatsabibiya Ramlat* Duk wace tazageni ruwanta bance ta karanta doleba🤷🏻‍♀ Rahma ce Ummu Fareesa😘 ✍🏻✍🏻✍🏻 *🤷🏻‍♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀* *💖💖RAMLAT💖💖* *_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏻 Real Ladingo😉 yar mutan Niger🇳🇪 *👏🏻👏🏻👏🏻DON GIRMAN ALLAH KARKUMANTA DA GIRMAN ALKAWARI DA AMANA KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE KUKARANTA KYAUTA RUWAN ALLAH AMMA ARIKE AMANA👏🏻👏🏻👏🏻* *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Book 2* 🅿👉🏻3⃣&4⃣ ....tunda sukayi sallah Asuba suke bacci basu tashiba sai karfe tara soja ya fara farkawa tana kwance saman kirjinsa tana sharara baccin gajiya kitson kanta ya shafa yana murmushi yakai bakinsa saitin kunneta " matata yar Albarka tashi muyi wanka muyi breakfast na fita aiki kin bude idanu tayi matar Aljani ki tashi mana shiru tayi tana Kara narke masa mikewa yayi da ita ya sabko ya goyata abayansa ya shiga bathroom ya hada ruwa mai gumi sosai saboda ta jigata sosai jiya zuwa yau da Asuba cikin ruwan ya sakata sai lokacin ta bude idanuta " my sojana ruwan akwai zafi sosai " yi hakuri zumatyna saida ya bari ruwan ya ratsata sosai tukun sukayi wanka tare ya nadota cikin towel ya fito jikinta ya goge mata ya shafa yana shafa mata mai ya duko ya Dora bakinsa saman boobs dinta ya tsone masa idanu yada yaciko yake tsaye kem ya fara tsotsa yana mulmula kan dayan idanu ta lumshe ta tura hannuta cikin sumar kansa tana shafawa " Ashhh my sojana zaka zautar dani komai idan kanayi mun dadi nakeji yajima yana tsotsa kafin ya cire bakinsa yana murmushi yaci gaba da shafa mata mai asassan jikinta yanayi yana shafarta " my zumatyna komai naki idan Nasaka bakina sai naji yafi zuma dadi wlh idanuta ta bude kallonsa take cike da shaukin sonsa yada yake bata kulawa sosai da kalar love mai ratsa zuciya fadawa saman kirjinsa tayi ta rumgumeshi ta saka masa kuka Ya Salam my zumana menene please bari kuka karki tayarmun da hankali zama yayi bakin gado ya rumgumeta yana lallabata tayi shiru bakiso nasha abunaba ko nakara sha ne natado kaikayi kai ta girgiza " my sojana dan ban sameka amatsayin mijiba da nayi asara babba wlh ina mugun Sonka da kaunarka " yi shiru my habibtyna wlh nima ina mugu mugun sonki da kaunarki Dole na baki kulawa fuskarta ya kamo yasaka harshemnsa ya shanye hawayen ya k'ora mata idanu itama shi take kallo ji take kamar ta hadeshi saboda tsananin sonsa idanuta ta lumshe bakinsu ya had'e yana bata sumba mai zafi idanusu alumshe suke shan bakin junansu sun jima sosai kafin ta zare bakinta tana maida numfashi ashagwabe tace"yayana muje kayi breakfast katafi nemo mana abinci murmushi yayi ya Mike da ita tana jikinsa ya bude wardrobe dinta ya zabo mata dinki doguwar rigar shadda ya direta gaban mirror ya saka mata ya daure mata kitsonta dake reto ya daura mata dankwali yayi mata kwalliya " masha Allah my bugon zuciyata dariya tayi " my jinin jikina nayi kyau " sosai ma dama ke mai kyau ce muje na saka kaya hannu ta daga ya dauketa daukarta yayi ya goyata tana dariya suka nufi dakinsa ya sabketa ita ta shafa masa mai ta zabo kayan da sai saka" my angel kakine zansa mayarwa tayi ta zabo kakin sojoji ta saka masa rigar ya saka wandon ta saka masa hular ta fesa masa turare mai azabar kamshi kanta ta Dora kirjinsa " my sojana duk wace ta kalleka idan ka fita wallahi ban yafe mataba murmushi yayi ya dauketa ya goyata suka fito " Nima na tayaki my zumatyna duk wace ta kalle miki yayanki mijinki to wuta bal bal dariya tayi takai bakinta kunnesa tana lasa har tashiga tsotsa yanaji ya barta har suka sabko karshen matatakalar bene" Mrs Abdallah sakarmun kunne mushiga parlour saida ta tsotsa son ranta ta Saki tana dariya " my sojana " my bugon zuciyata sabketa yayi suka shigo parlo dakin jawa suka shiga umma saudat tana zaune a parlo ya gaisheta " ummata ina kwana " ah Abdallah an fito sai gun aiki " eh ina jawar " tana ciki shigewa bedroom dinta yayi Ramlat ta zauna kusan umma " ummata ina kwana " Ramlat uwar rigima ga diyarki can an mata wanka yau Baku gaisaba ko " e bari yayana ya fito naje na daukota da ita zamuyi breakfast,, yana shiga ya isko jawa na shayar da baby ya zauna kusanta " my love ina kwana " ya kk tashi " lafiya kalau na tashi my love kayi kyau sosai murmushi yayi " ai ban kaiki ba ko " lah waceni jawa janyeta tayi daga nono tabashi ita ya amsa ya ya rumgumeta " my jawa in ason babyna sosai Allah ya raya mana ita bisa sunnah " Amin my love jikinsa ta kwanto kenna ita kakeso banda momyta murmushi yayi ya shafi fuskarta " wane ni Abdallah nace haka ki rufa mun asiri ai ko nafada to karya nayi kinsan ina sonki dariya tayi " nagode my love " nine da godiya irin wanan kyauta dakika bani janyeta yayi to ni zan fita bari na kaiwa mamarta ita su gaisa " bata koshiba fa " OK amshi zatazo ta amsheta ai amsarta tayi taci gaba da shayar da ita shikuma ya fito parlo Ramlat ta Mike " bari na karbo babyna " mama takesha muje idan kinyi breakfast sai kizo ki amsheta fitowa sukayi suka nufi kan dining taja masa kujera ya zaune " yayana me zan hadama kai wlh akwai farfesun kan rago nasan my dear aka dafawa " hadomun tea kafin nan hada masa tayi ta zauna tana bashi abaki yanasha yana murmushi har ya shanye ta zubo masa kadan yaci " oya kema ci " ah zanci yayana ka tafi karka makara " my zumatyna bakya jin jiwon jiki ko shagwabewa tayi ta Dora kanta akafadasa " yayana talabota yayi jikinsa " na'am abar sona ya ko bakyajin dadin jikinki murmushi tayi " wlh banajin komai fa kiss yama saman lips yana murmushi " gud my kanwata ni kadai itama kiss ta masa ta tashi tsaye ta kama hannusa ya Mike ta Saki hannu suka fito ta rakashi kofar parlo zata fara masa kuka yace" my zumana kina kuka yau bazan dawoba sai dare kuma bazan kirakiba " to nabari yayana yi hakuri murmushi yayi ya mata kiss agoshi " oya maza je kiyi breakfast kai ta daga ta tafi shima ya fice kan dining ta koma tayi hadin tea mai kauri Tasha ta danci farfesun kan rago kadan ta Mike ta tafi dakin jawa tana kwance tana waya baby na gadonta akwance daukota tayi tana murmushi " my babyna I miss you kusan jawa ta zauna " my dear ina kwana hannu ta daga tana waya sai dariya take Ramlat ta maida hankalinta gun baby tana mata wasa har jawa ta gama waya tayi kwanciyarta Ramlat ta juyo " my dear inafa gaisheki ya jiki ko dai bakida lafiyane " eh banajin dadine amma nasha magani " Allah Kara lapia bari muje parlo karmu dameki tashi tayi ta fice da baby tana zama aparlo su Nabeela suka shigo da sallama " Amare ganunku sai da kati dariya shaffah tayi cikinsu duk ya fito zama sukayi kusanta shaffah ta amshi baby " wow my Ramlat masha Allah taci sunanta kamar ta baci Nabeela ta amsheta " lallai kam taci sunanta Ramlat dariya tayi " kufa kun fiye shirme taya zaasaka sunana shaffah tace " wlh sunaki Yayamu ya saka mikewa tayi tana ihuu da rawa " Allah da da gaskene kenan jiya ba wasa bane su anty Jameela suke da gudu ta shiga dakin jawa ta fada Samanta tana dariya " my dear tayani murna yayamu yasakawa babyna sunana shiru tayi idanuta alumshe ta leko fuskarta au Ashe ta samu bacci mikewa tayi ta fito dariya suka mata " kin yada ko murmushi tayi " sai my dear ta tashi zanji abakinta Nabeela tace wani baccin bayan yanzu muka gama waya muna dabda shigowa Anty saudat tace kunji shirme baccin mai jego ai ba wuya bane yanzu mintinku nawa da zuwa " bari yayana ya dawo shine ko ya fadamun dariya sukayi Ramlat ta zauna ta amshi baby ta rumgumeta tanajin son yarinyar har cikin jini da tsokarta du shaffah suka shiga dakin jawa suka isko tana waya Da Abdallah shaffah tace" ikon Allah Ramlat tace kina bacci " my love wlh da gaskene anjima zata kawo nazaba da duk sauran Family masu so sai suyi " OK my jawa ai bazan hanakiba ki zaba ko kala nawane Abdallahlanki zai biya ai abun murnane dariya tayi" I love u Abban baby " jawa haka kikeson babyna " sosaima kuwa jininka cefa kuma jininmu ni dakai murmushi yayi " OK ki kularmun da kanki da kuma babyna zan kiraki anjima kirika cin abinci fa " OK an gama my love tsinke k'iran yayi ta kalli shaffah " amarya sannuku da zuwa ya Jan Kafa wlh kuma burgeni duk inda zaku atare dariya sukayi " Antymu barka muna gudiya da bamu baby fa " yauwa gwara da kukazo anjma anty safara'u zatakawo anko suna sai ku duba kununawa sauran tan uwa Wanda zasu Nabeela kibiyawa da hadeeza tunda kuma waje daya " akawo my zaba mu darje hirasu sukaci gaba dayi suna dariya duniya tamusu dadi Ramlat na parlo tana rumgume da baby tana kallon Tv tashar Arewa 24 Ana maida shirin zafafa 10 ansa waka ta 8 mdm na Niger sunawa bubu waka Ramlat sai dariya take " wayyo Allah cikina gaskiya wanan waka tayi dan kasarmu ina yin wakarka nikam sojana ya kamata akaini nataba ganin Niger Acinm tazo ta zauna tana kallo suna dariya tare dan yanzu shiri suke sosai tun lokaci da suka cetota su Nuratu ne da mamah da kishiyarta hajara suka shigo da sallama " dota me kika samu dariya haka " sannuku kallone Muke anawa babbar riga waka khairat tace" mmn baby ina jawa " suna daki umma saudat ta fito parlo " au matanan maitama sannuku mamah tace" sannu ya yan jego " suna ciki da su Nabeela ya daughter da baby Ni'imatu " suna lafiya " kushige suna ciki little Ramlat ta fara kuka Mikewa suka shiga tare tana jijigata tabata lips d'inta ta wawura tana tsotsa har suka shiga Jawa suna hira sai kyakyata dariya takeyi Ramlat ta zauna kusan jawa ta cire lips dinta aikuwa baby tasaka kuka dariya suka sabanin jawa da taki ko kallonsu " wanan little Ramlat akwai rigima " my dear amshi bata Tasha amsata tayi ta dungura mata nono da zafi zafi kamar bataso ta kama tana tsutsa " wlh ni ina dalili yarinyarnan zatayi tsotsa haba mamah tace" jawa kinci gidanku idan bata shaba kece zakisha shi murmushi tayi ta rufe fuskarta" mamah hakuri Allah ban lura dakuba sannuku gaishesu tayi inaso Safna da baby " suna lafiya zama sukayi baby Tasha ta koshi ta basu ita sukamata Albarka Ramlat ta kalli jawa taga harakata take da su Nuratu suna hira sai dariya take bata ko kallonta gashi idan tasa baki a magana sai tasaki maganar ta kamo wata amma ba Wanda ya lura da hakan sai taji ranta babu dadi tayi tunani ko lips din da taba little Ramlat ta tsotsa ne bai mata dadiba hankalunta taji ya tashi ga mutane bare ta tambayeta jitake kamar Sojane ta batawa rai Allah ya sani tanason jawa tin yarinta batason baccin ranta duk da itace karama amma idan ta bata mata rai saitaji hankalinta ya tashi idan tayi fushi da ita ta fasa zauwa gida kwanciya tayi ta Dora kanta cinyar jawa ta kamo hannayen Jawa tarike gam cikin nata ta lumshe idanuta tanaji kuka nason kufce mata ta danne tana sabke ajiyar zuciya khairat ta kalleta " kanwata meya sameki ko bakya jin dadi da sauri jawa ta janye hannuta takara janyota jikinta ta rumgumeta " my love bakida lafiyane sannu kanta tashiga shafamata ajiyar zuciya Ramlat ta sabke ta maida kwalla da ta taru a idanuta taji dadi aranta Ashe ba abinda take zargi baneba " my dear kaina yake ciwo amma naji dan sauki sannu suka rika mata yan dakin " shaffah daukomin magani Tasha naji kamar ma mura takeyi tashi tayi taje ta dauko maganin ciwon kai na mura takawo da ruwan gora ta balla ta dagota ta amsa Tasha ta koma jikin jawa ta kwanta sukuma sukaci gaba da hirasu Ramlat tayi lamo jikin jawa hankalinta ya kwanta dama tayi zaton fushi jawa tayi dan taba baby lips d'inta tana tsotsa hirasu suke Ramlat idanuta arufe jawa na shafa mata kanta tana mata sannu har bacci ya dauketa saboda maganin yana saka bacci saboda na murane mai sabke ciwon kai dariya su mamah sukayi ina ruwan jawa me baby biyu babba tayi bacci saura karama dariya tayi ta janye jikinta Ana Ramlat ta gyara mata kwanciyata mamah ta basu diyarsu " to my mun koma jawa tace" mamah ku gaishemun dasu Safna " zasu ji suka tafi su safar'u ne suka shigo " wai wai yau ashe yan zabar anko sunada yawa zama sukayi ita da hauwa suka gagaisa, Jawa tace" wlh fah kin fada sabko mun Dana na gani sabkishi tayi jawa ta amshesa tana masa wasa ta bude jakar ta fito da material mai masifar kyau kala uku " to ku zabi daya bakinsu yazo daya. Dukansu blue suka dauka saboda ya hadu sosai jawa ma shi ta dauka " to kudin fa nace maki masu sauki yanda kowa zai iya murmushi tayi " ai nasani dubu ashirin da biyar murmushi tayi ta kalli su Nabeela " ai duk zaku iya ko " sosai ma zamu gwadawa mazajanmu idan sun siyamana to idan basu sayaba to dariya jawa tayi " to Allah yasa su saya Safara'u ta kalli Ramlat " mmn baby bacci take nasan idan ta tashi shine zata zaba jawa tace" ai yayima adonsa yayi kyau wayar Ramlat Da take gefen jawa ta dauki ringing jawa ta duba taga jinin jikina ta dauka tayi picking ta Kara akunne tana murmushi " my love jinin jikinka bacci take sai ruwan jikinka dariya yayi " my jawa ya kk lafiya take bacci " batajin dadine da Sauri ya tashi zaune daga kishingidar da yayi saman lumtsumemiyar kujera da take office d'insa " my jawa me yasameta tasheta yanzu nayi magana akaita hospital baiwar Allah gim tayi " kanta yake ciwo nabata magani Tasha gata a jikina tana bacci ajiyar zuciya ya sabke " nagode jawa wlh ina sonki my jawa murmushi tayi nagode Abban baby " my jawa kinason babyna sosai ko " wlh sosai kuwa jinin kacefa ai Dole naso little Ramlat murmushi yayi" my jawana yau sai na baki tukuici dariya tayi" ki kularmun da babyna sosai banda ruwa nono kema ki kula da kanki har in dawo " to angama tsinke kiran yayi daga can ta ruga wayar inda ta daukota dariya shaffah tayi" gaskiya akoya mana soyayya " hmmm wace soyayyar bayan wada kuke yawo da ita agabanku sunata hirasu mutane mata shigowa barka ************ ******* ************ bayan fitar su mamah Ashe Aminu na lure yayi wuff ya shiga part dinsu safna tana zaune a parlo ita daya tana shayar da yarta ya shigo yanashan kamshi ko kallonsa batayiba taxi gaba da ba yarta nono" ke karki daukeni dan iska magana nake ko ci kanki bataceba cikin jin haushi yazo kujera da take ya zauna ya janye yarinya daga nono ya shimfideta gefe ya shakota ya matseta " dan ubanki ba magana nake dakeba kicewa su Abbie kin yarda na Kara auran budurwa ranta ya gama baci batasan lokacin da ta kwashesa da mariba shakarta yayi ya kamo kanta ya hade bakinsu yana mata tsotsar mugunta yana cizonta tin tana daurewa har kuka ya kufcemata tana dukansa saida yamata lilis ya hankadata ta fadi " ni dake shege kan fasa yar iska kawai ya fice daga parlon kanta ta kifa saman cinyata tana rusa kuka iya karfinta. Ramlat sai karfe biyu ta farka lokacin duk suna parlo mikewa tayi tashiga bathroom ta dauro alwalla ta fito tayi sallah ta dauki wayarta ta fito parlon jawa suna zaune ana hira Shaffah tace" mmn baby sai yanzu kika tashi my muna shirin tafiya zama tayi tana murmushi " wlh Nasha bacci kubani diyata mu gaisa gaisa Nabeela ta bata ita ta rumgumeta babyna I miss u ta kalli Jawa " my dear da fatan batajin yunwa kai ta daga mata " yanzu tagama sha ki duba wayarki jinin jikinki ya kira mikewa tayi tana dariya" my dear kinfiye tsokana batace komaiba tashiga hira da safara'u " Anty safara'u shine ko ki tasheni musha hira dariya tayi ai zamu dawo gibe sunah masha hira " OK shafamun kan my boy my dear mutafi sama nida babyna kai ta daga Nabeela da shaffah suka Mike " muma sai munje dariya tayi suka fito suka tafi saman suka haye a parlo suka zauna ta kunna musu Tv suna hira itako tana rumgume da baby suna hira shaffah tace" kinga material din da aka fito dashi na sunah " nida ban jima da tashi abacci ba zata gwadamun anjima sunan saida aka kira salar la'asar suka sabko lokacin su safara'u sun tafiyarsu sums suna fitowa suka musu sallama suka tafi baby ta fara kuka Ramlat ta kaiwa jawa ita tana kwance tana waya ta hayo gadon ta kwantar da ita gabanta ta gyara kwanciya ta saka mat mama abaki " my love ga baby tazo bakaji kukaba itafa batada hakurin yunwa kallonta Ramlat tayi ta marerece" my dear yayamune kai ta daga mata taci gaba da hirata bari naje nayi sallah nadawo mikewa tayi ta nufi sama Tana zuwa ta dauri alwalla ta tayar da sallah Ana ta kiranta har say hudu tana sallah tana gamawa tayi adu'a ta shafa ta Mike...✍🏻 wlh nagaji ayi manegi Rahma ce ummu Fareesa😘 ✍🏻✍🏻✍🏻 *🤷🏻‍♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀* *💖💖RAMLAT💖💖* *_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏻 Real Ladingo😉 yar mutan Niger🇳🇪 *👏🏻👏🏻👏🏻DON GIRMAN ALLAH KARKUMANTA DA GIRMAN ALKAWARI DA AMANA KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE KUKARANTA KYAUTA RUWAN ALLAH AMMA ARIKE AMANA👏🏻👏🏻👏🏻* *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Book 2* 🅿👉🏻5⃣&6⃣ ...tana tashi wayar ta sake daukar ringing da Sauri ta karasa gun ta dauka tayi picking ta Kara akunneta ta fara saman bed " my sojana " na'am habibtyna I miss u kukan sangarta tasa masa " babyna please karkimun kuka haba my kanwata meye na kuka to bari Nima nayi dariya tayi " yayana ba kuka bane " baby ya jikinki na kiraki Jawa tace bakyajin dadi kina bacci " nawarke fa my dear ta bani magani nasha ta rumgumeni nayi bacci dariya yayi " gud nagaishe da Jawana akwai kirki wlh yanzu bakya jin komai eh banaji "kina ina yanzu ina takira baki daga ba " yayana ina sallah fa "ok yayi ina babynki shagwabewa tayi" wayyo yayana nagode Ashe sunana kasaka ma babyna amma yayana maiyasa kaki sa sunan zamani ko na yinmata ko my dear tace asaka nawa " nine nayi niyya my zumatyna " thanks my. jinin jikina I love you more my sojana ta ta fada tana share hawaye dan bataso yasan tana kuka " my bugon zuciyata kin wuce haka I love u too kiss ya sakar mata ta wayar oyo itama sakar masa tayi " my sojana " my Ramlana yi hakuri na dawo kiyimun tabara iriiri bakida Matsala babyna bye " bye Allah kawoka lafiya " Amin ya tsinke k'iran pic d'insa ta zubawa idanu tana shafa screen din wayarta tana murmushi " yayana idan naware bangaran iyaye bana biyun ka bana hadaka da kowa aduniya Allah yasaka min sonka da kaunarka ajini da tsokata ina sonka da kaunarka ina mugu mugun kishinka azuciyata cikunta ta shafa Allah kabani cikin my sojana Allah ka nunamun na haifi dan Abdallah,na hawayen fuskarta ta share ta sabko tashiga bathroom ta wanke fuskarta ta fito kasa ta sabko tayi zaune aparlo tana kallon Tv umma saudat ta fito " daughter kefa mukejira ki rike yarki nawa jawa wanka " ummana ai ban saniba Mik'ewa tayi suka shigo dakin Jawa na zaune da daurin kirji baby na kwance a bad on jarirai Baby ta dauko sai tsotsar yatsa take ta zauna kusan jawa " my dear kalli babyna karfa ta koyi cin yatsa mikewa tayi tace "uhum " ai zata koyi abunda yafi hakama tashige bathroom dariya Ramlat tayi " to meye shi abun cire mata yatsar tayi abaki ta zuba mata idanu babu wani banbancin kamarsu mik'ewa tayi ta fito parlo ta zauna taci gaba da kallon Tv tana rumgume da baby har tayi bacci, bata tashiba sai da akayi k'iran magrib takai baby gun jawa tana linke kaya " my dear bata zanje nayi sallah bata juyoba tace" ki ajeta shimfideta tayi ta karaso gun jawa ta kwantar da kanta kafadar jawa bata juyoba kuma bata tambayetaba fashe tayi da kuka ta rumgume jawa " Ramlat yade ko bakida lafiya ne kai ta girgiza to meye " my dear wlh naji dadine da yayamu yasa sunana nagode sosai my dear dan Allah ki tayani godiya nasan da baki aminceba bazai sakaba thanks Allah ya barmu tare Nima Allah ya nunamun ranar da zan saka muku daga ke har yayana "Amin kade ta fada taci gaba da linkinta Ramlat ta saketa " my dear natafi nayi sallah " Tom sai kin fito tafiya tayi jawa taja tsaki " wlh Soja baya kyautawa nida yata shine babu neman shawara sai yaje yayi abinda yaga Dama gashi ba halin ka nuna ya dauki zafi ya fara masifa yace baka son yar gaban goshinsa wlh raina abace yake da zan iya sai na gwada rashin arziki tinda bai so azauna lafiya ba duk yada nake kawaici sai an kaini bango kawai tauye hakki ai wlh yau sai nasake gwada saata ko a canza wlh ni yarunyar ta fara ficewa raina sai masifar tsotsar tsiya jaririya da fitina tin kafin ayi sunah Tab umma saudat ta shigo " wai keda wa kike masifa haka murmushi tayi " masifa ko waka ni waka nake ina naga abokin masifa dariya saudat tayi ta tafi tayi sallah, Ramlat said a tayi wanka tukun tayi sallah tana zaune tana karatu har akayi isha, tayi tana gamawa tayi kwalliya tasaka Riga doguwa amma bata gama zuwa kasaba hannuta kananu tayi mata masifar kyau ta fesa turare ta fito a matatakalar been suka hadu da soja yana hayewa da Sauri Sauri ta karaso gunsa ta rumgumeshi tana dariya " oyoyo yayana daukarta yayi suka koma dakinsa ya bude ya shige yana rumgume da ita a parlo ya zauna " my zumatyna ina kika shiga ina kiranki bakya dauka kirjinsa ta shafa ta hade face dinsu ta fara magana cikin shaukin soyayya " my sojana nayi hakuri wlh sai yanzu na tuna wayar tana dakin jawa tin magrib na mantata acan takai karshen maganar ta kamo karan hancinsa tana tsotsa ta lumshe idanuta ta Kara shigewa jikinsa murmushi yayi ya Kara rumgumeta ya zuke zip din rigarta ya tura hannusa tsakiyar bayanta yana shafawa yana tafiyar tsutsa sakin hancin tayi tana dariya " my sojana na kabari babu dadi " my baby tsaya zakijii dadi cigaba yayi da mata tafiyar tsutsar har yakai mazauninta yanayi mata wata irin murza ya birkitota ya janye rigar ya fara mata aramin cibinta wani irin dadi ya fara ratsata ta fara nishi bakinsa yasa Ramin cibin yana lasa da tsotsa " my sojana kabari kirjinta ya dawo ya tsotso ya cire bakinsa yana murmushi dariya tayi ta dokesa akirjinsa cikin shagwaba tace" my sojana ka sakarmun kasala sai kayita rura wutar sonka azuciyata rumgumarta yayi ya mata rada akunne " haka nakeso kiyi tasona kamar yada nake sonki " my sojana tashi kayi wanka sabka tayi daga jikinsa ta bashi hannuta ya kama ya Mike suka shiga bedroom taje ta hada masa ruwan wanka " muje ki tayani batayi musuba ta cire kayanta sukaje sukayo wankan ya nadota a towel suka fito jikinsa ta goge masa ta shafa masa mai ta zabo kaya mask kyau ta saka masa ta fesa masa turare shima goge mata jikinta yayi ya mayar mata rigarta ya fesa masa turaransa tana dariya" yayana goyani dukowa yayi ta haye bayansa sai zulo take" my babyna idan baki tsayaba zan sakoki ki fado Kara makalkaleshi tayi " my sojana natuba na tsaya kanta ta kwanta gadon bayansa ta lumshe idanuta ta tura hannuta cikin rigarsa tana shafa kirjinshi har suka zo dab da sabka kasa "Mrs Abdallah munzo fa idanu ta bude " to sabkeni sabko ta yayi ya rikota " my angel menene dariya tayi ta rumgumesa "yayana kaine hancinta ya ja ya kama hannuta suka shigo parlo kan dining tayi serving d'insa ta zauna kusansa ta dauki Spoon ta fara bashi abaki yanaci hadin dafafiyar shmkafa soyayiya wace ake had at a da nikeken nama asoye sunji kayan lambu kamshin ya hade gun " my zumana ke kika kirka ko murmushi tayi tana bashi yanaci shima yana bata abaki " my sojana gwada musu nayi yada zasuyi lokacin babyna na hannuna bazan ajiyeta ba murmushi yayi " kinaji da babyki my zumana suna hirasu cikin so da kaunar junansu har suka kusar da junansu ta kalleshi " my sojana Allah yabani abinda zan sakamuku kaida my dear murmushi yayi ya Dora dan yatsarsa abakinsa baki ta turo " ni sai nagode muku mikewa yayi ya kamata ta Mike yaja hannuta suka shiga dakin jawa tanacin abinci Ramlat ta janye hannuta ta zauna kusan jawa baby na shan nono tasaka hannu zata dauketa tace "bakiga nono takeshba Abdallah ya zauna kusan jawa " yauwa my jawana kinyi yada nakeso kar kibamun yarinya da yunwa dariya tayi " to naji my love sannu da zuwa ya gajiya " tabi lafiya dariya Ramlat tayi yayana wata lafiya kuma Ido ya kashe mata " lafiya jikinsa mana shiru jawa tayi taci gaba da cin abincinta har ta gama taba soja baby taje ta wanko hannuta ta zauna kusan Ramlat " my love ya jikinki da sauki ko kanta ta Dora kafadar jawa " naji sauki dear Mikewa Ramlat tayi " yayana bani babyna muje parlo bata yayi ta amsheta ta fita can parlour tayi zamanta ta kirawo su Ancim suna hira Ramlat tana fita jawa ta rumgume soja ta shige jikinsa matseta yyai jikinsa " my jawana nayi missing dinki ya fada yana shafa bayanta " my love Nima nayi missing dinka danma kana debemin kewa ta waya fuskarta ya kamo ya hade bakinsu yana kissing dinta sosai ta biyemasa suna tsotsar bakinsu kusan mitina biyu ya cire bakinsa yana murmushi " mmn Ramlat bakida dama baki ta turo ta rumgumeshi " my love an kawomun material din na zaba " OK yayi bari zan baki zuwa gobe " tnx my love ina sonka da halinka mai kyau " wlh jawana nima ina sonki da halinki mai kyau mmn babyna hannuwata suka biyu tura cikin rigarsa tana shashafarsa takai bakinta cikin kunnesa tana masa rada murmushi yayi" my love yanzu ba'asaka sunan Suhailat dinba idan yaso daga baya Allah in ya kawo sai asaka na my dear janyeta yayi daga jikinsa ya kamo fuskarsa ya kora mata idanu fuskarsa daure tamkar bashi bane yake murmushi yanzu kallo daya ta masa hantar cikinta ta Kada ta sada kanta " jawa kina nufin bakya son sunan Ramlat da na sakama diyata maganar har ta zagaye dangi kowa na murna ita kanta afarin ciki take yanzu sai nabi dangi nace nafasa saka sunanta acemun wa ya hanani kina nufin bakyason sunan Ramlat gudan jininki da nasaka ma yata ya fada cikin daga murya idanusa soyi ja tsoronsa ya kamata duba da sauyawarsa lokaci daya rumgumesa tayi ta Saki kuka tana shafa bayansa " haba my love ya zakamun wanan fassara idan da mai son sunan bayanane nafika son sunan wallahi na gwada Kane dan naji me zakace da kace zaka sake sunan fushi zanyi dama fa inada niyyar nacema asaka sunan my lovelyna kayi hakuri wlh wasane ba da gaske nakeba ni kuje Kurike ma yar na Baku nabata ita duniya da lahira ai batada uwar da tafita ko baga kamarta bace sak ta dauko ina sin Ramlat sosai nafika sonta taya zanki sunanta rumgumeta yayi yana murmushi ya fara sakar mata kiss ta ko ina yana shafarta bakinsa ya kai kunneta " my jawana I love u mmn little Ramlat" I love u too my love Abban Ramlat dariya sukayi atare ya janyeta jikinsa " natafi parlo zanyi aiki kadan " to agama lafiya murmushi yayi ya fice ta bishi da harara tana tsaki " wlh naji natsani babynan aikin banza kawai kana hakuri da Kara sai ankaika bango jiwani yanda kamaninsa suka cansa nace banason sunan yar gwal ai munafurcine itace zata sakaka kasaka sunanta kuma wlh nafasa gwada mata ankon kwanci tayi tana kuka haka kwai nayi wahala na haifo yata amma arika nunamun iko da ita saboda baa kaunata wlh Ramlat kinci darajar ina tsoran soja saboda bashida kyau da sai na azabtar dake kamar yada kike azabtar dani agun soja, amma yanzu ma wlh sai kin gane kuranki wlh da nasan hakane tun farko bazan yada Abdallah aureta ba ni nafara gajiya yo da nace eh banason suna komeye nufinsa fasawa zaiyi ko dukana zaiyi itako harda kukan munafurci wai nama Abdallah godiya yasa sunanta lokacin da kuka kulla kitumurmuraku ina ina ko lokacin da kike matseshi adaki har yaji yanason sa sunanki ina ina tsaki taja ta mike ta shiga bathroom, Ramlat suna zaune da su Ancim suna kallo tana rumgume da babynta Ancim ta gaisheshi ya amsa ta Mike ta nufi bangaransu kusan Ramlat ya zauna " mmn baby kawota je dauko min Laptop bashi baby tayi taje ta dauko masa ta isko baby ta fara kuka shagwabewa tayi " haba yayana kuma bazaka bata hakuri ba " my angel kin dai gani ina jijigata ta kiya so take ta nuna ke tasani dariya tayi ta amsheta tana zizigata lips dinta na kasa ta bata ta amsa tana tsotsa tayi shiru " lallai kunada aiki je ta saka kiyi katon labba ba ruwana banza ta masa saida taji yana mata zugi ta cire aikuwa ta fashe da kuka " ai saiki maida mata wlh kinga yada sukayi ja baki ta turo ta Mike ta nufi dakin jawa suna zaune da umma suna hira " my dear wlh yunwa takeji duk ta tsotsemun lips sai zafi sukemun Saudat tayi dariya " ai yarnan taku akwai Saurin jin yuwan. kema, haka kikayi jawa ko kala bata ceba ta amshi baby da haushi haushi ta dungura mata nono ta fara sha zama Ramlat tayi ta kwanta jikin umma Saudat " Allah ummata haka nayi" wlh haka, kikayi tsotsa, " gaskiya babyna ki ragawa my dear karki tsotsemun ita jawa ko cikinki bata ceba taci gaba da ba yarta nono Ramlat suna hirasu da umma baby na koshi jawa ta kwantar da ita tayi bacci itama ta kwanta Ramlat ta juyo " my dear bacci zakiyi " eh my love kuyi hiraku da umma dariya tayi " to munji hirasu sukaci gaba dayi sai karfe goma tayiwa umma sallama ta fito soja yana aiki a Laptop jikinsa ta zauna, my sojana " ni baruwana dake kika tafi gun el uwarki kika bari kanta ta dora kirjinsa " sorry yayana wlh kana raini kanta ya shafa " na hakura tana jikinsa akwance tana bashi labarin wakar da ta kalla a tashar Arewa 24 ta mdm na Niger yana dariya " ai zamuje insha Allah " yauwa yayana hira sukaci gaba dayi har ya gama abun da yake ya kashe Laptop din " my zumata muje mu kwanta kai ta daga masa tashi tayi daga jikinsa ya dauki Laptop d'insa ta kashe kayan kallon suka tafi dakinsa suka shiga ya rage kayan jikinsa " babyna zo kiji gabansa ta tsaya tana kallonsa kamota yayi yamata rada akunneta dariya tayi ta janye jikinta ta fice bathroom ya shiga yayi wanka ya fito ya goge jikinsa ya shafa mai mai kamshi da taushi yasaka wando iya cinya ko Riga bai sakaba ya fasa turare yana tsaye gaban mirror yana taje kwantacciyar sumar kansa ta shigo, da gudu ta karasa ta rumgumesa ta kwantar da kanta gadon bayansa " yayana kana burgeni wlh ina masifar sonka murmushi yayi ya juyo da ita gabansa " nima ina masifar sonki my habibtyna dariya tayi ta makalkaleshi daukarta yayi ya kwantar da ita saman bed yabi bayanta ya mata rumfa da Faffadan kirjinsa hannuta tasa tana shafa gajin kirjinsa kallonta yayi itama shi take kallo " my Ramlana "Yayana rumgume juna sukayi suna sabke ajiyar zuciya atare sun jima ahaka batare da sun iya maganaba kwancinsa ya gyara ya dauketa ya dorata saman kirjinsa ya gyara mata kwanciyarta ya kamo fuskarta " my zumana muyi baccinmu yau bana miki komai kwanciyarta ta gyara ta lumshe idanuta " thanks my sojana " shiru babyna yi bacci abinki bayanta ya shiga shafa mata yana mata susar kadangare tin tanajinsa har bacci ya dauketa sabkar Numfashinta yaji ya duba yaga tayi bacci Addu'a ya mata ya shafa mata shima yayi ya gyara mata kwancinta saman kirjinsa yaja blanket ya rufesu, Asuba yagari **************************************** *Bayan kwana hudu* cikin kwana hudan da ya wuce kullum gidan cike yake da jama'a yan barka da yan uwa Abdallah yau kwanashi biyu a Kaduna amma yau yake dawowo yabarma yayansa Naseer da sauran duk abin da zaayi cikin tsari kafin ya Iso yau, kulluma jawa cikin baki take dangi Abbanta da nasu momy ganin baby shiyasa har yanzu Ramlat ta kasa gano jawa irin sharetan da take ko idan tayi magana taki saka baki tinda basu cika zama su biyu ba a yanzu idan zasu shekara zaune idan ba itace ta mata maganaba to ko kallonta bazatayi ba sai ta danganta hakan da yanayin jego dan talura da baby ma ba wani kulata takeba ko idan zata bata nono tanajan tsaki shine yasa tace wlh idan tana mata tsaki sai ta fadawa yayata batason bata nono yanzu ya tsare ta ta bata agabanshi gidan yau masha Allah cike yake da yan uwa da abokan arziki takama gobe sunah sai kayan sunah ake gyarawa Jawa tasha kitso da konshi tayi kyau sosai abinka da fara mace sai haskawa take Ramlat ma an mata konshi mai masifar kyau amma batayi kitso tsefe kanta tayi gyrashi ta daureshi har gadon bayanta tsaye take gaban mirror tana daurin dan kwali wayarta tayi ringing ta dauka tayi picking ta kara akunne,, " my sojana " my zumana aje hankalinki ganinan bayan la'asar " yauwa mijina Allah kawomin kai lafiya wlh tunaninka ya dameni " amin babyna nima nadamu kwana biyu bama tare ina babyna " yanzu zan koma gunta nazo nayi sallah ne " ki shafamun kanta anjima zamu taso kiss me my habibtyna kiss tamasa mai tsayi murmushi yayi ya mayar mata ya tsinke k'iran murmushi tayi ta fito kasa ta sabko ta nufi kitchen ta fadawa su Ancim abinda zasu kirkawa yayanta saboda yanzu sosai sun kware a iya kirki sabida duk kalar kirki da ta iya ta koya musu dakin jawa ta nufa sunata zuba surutu harda su anty jameela shaffah Nabeela zakiyyah khairat nuratu kai su dayawa kowace tana zancen dinkita yayi kyau kusan jawa ta zauna ta dafa cinyoyinta amma bata ko kalletaba aranta tace kigama kinibibinki zaki sanine yamun ni kuma namiki uwar kissar tsiya Hadeeza tace " mmn baby sai yanzu kika tashi abaccin dariya tayi" nifa banyi bacci ba gyaran daki nayi da nawa da na soja shinefa najima ku nanan kuna surutu ga manya suna aiki awaje jamila tace" ke waye ya hanaki je kiyi mana " hankali fah da Antyn ki kike magana dariya suka sa ta amshi baby a hannu shaffah sai tandar baki take " kai my dear wlh yunwa takeji kalli fa khairat tace ai sai kiyi tace wai " kwawace basha zatayiba jarabar tsotsa ce basha zatayiba Ramlat haushi taji batawa jawa magana ta janye rigarta ta seta babyn zatasa mata nono jawa ta fisga takiya aikuwa baby ta saka kuka mikewa jawa tayi sai ta dauki abin wasa tamusu gwalo zata fice parlo jitayi an fisgota da karfi an zaunar da ita kallon Ramlat tayi taga idanuta sunyi jawur ranta amutikar bace ta gyara tasawa babyn nono ta kama tana sha " haba my dear yaushe kika zama mai rowa na lura yanzu bakya son shayar da ita Allah banason haka karki kara agabana danma kece dariya yan dakin sukayi " Ramlat ta Ramlat jawa tacika tayi fam amma bataso agane saboda kar wasu suyi tunanin akwai matsala murmushi tayi " Sorry my love angama karfa little Ramlat ta amshe munke dariya tayi ta dora kanta a kafadar jawa " haba ina kowa da matsayinsa wayar jawa tayi ringing Ramlat ta dauko mata ta amda tayi picking " ranka shi dade angon jego barka da warhaka " my jawa irin wanan kirari haka" dariya tayi Tom nayi shiru ya Kaduna " tana lafiya yanzu zamu taso ina babyna " gatanan Allah ya kawoka lafiya my love ankawo dinkin wlh yayi kyau " to sai nazo nagani bye sai nazo ya tsinke k'iran Dadace ta shigo da sallama Ramlat ta mike ta nufota da gudu tana dariya Oyoyo Dadata....✍🏻 Rahma ce ummu Fareesa😘 ✍🏻✍🏻✍🏻 *🤷🏻‍♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀* *💖💖RAMLAT💖💖* *_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏻 Real Ladingo😉 yar mutan Niger🇳🇪 *👏🏻👏🏻👏🏻DON GIRMAN ALLAH KARKUMANTA DA GIRMAN ALKAWARI DA AMANA KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE KUKARANTA KYAUTA RUWAN ALLAH AMMA ARIKE AMANA👏🏻👏🏻👏🏻* *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Book 2* 🅿👉🏻7⃣&8⃣ ...Rumgume Dada tayi " to karki kadani mana sakinta tayi ta janyota suka zauna yan dakin sai gaisheta suke suna tsokanarta baby Ramlat ta dauko ta ba Dada "masha Allah Ramlat tayi diya dariya sukayi banda jawa da ta kauda kanta tanawa Safara'u magana Ramlat tace " Dadata kinga diyata yar tsaf tsaf ko" nagani Adu'a ta tofa mata Ramlat ta amsheta ta riketa suna hirasu da Dada " Dadata nayi kewar meran karfe ki gaishemun dashi bayan suna zanzo gida " bawani kice dai Abdallah yayi masa kwacen mata dariya tayi " ai dole ne kamar Abdallah dawa zan hadatashi tsaki sukaji Ramlat ta juyo taga dawa ake ko wacece amma bata ganeba itama tsakin taja dan ta tsani tsaki koda bada ita akeba tofa sai taji kamar da ita ake Dada tace" hassana keda wa dariya Tayi Allah jinaya kamar an mana taski mikewa dada tayi " to yara na tafi sai gobe nazo cin tsatso dariya jawa tayi " to Dadarmu ki gaidamun tsoho mai ran karfe " zaiji Ramlat ta tafi da baby ahannuta ta rakata har har gurin mota tashiga direba yaja suka tafi Ramlat na daga mata hannu nan ta tsaya gun su anty zuwairat suna tsokanarta Ramlat mama Ramlat ta zauna kusan inna saude " mama kinga yarinyata " nagani Allah ya raya ta kalli jameela " malama lafiya ake kallomu nida babyna "lafiyar tayi yawa Dariya tayi tamata gwalo ta Mike ta shigewarta ciki dakin jawa ta shiga ta iske ta bude dinkin material dinta sai yaba dinkin ake tana murmushi Ramlat taka karaso " wow my dear dinkin yafa hadu ai da nasani katseta jawa tayi" kice gobe zan fito sosai" wlh sosai ma " My love ne ya siyamun fah murmushi Ramlat tayi " aide bashi dayaba dan wallahi haihuwar yata kinfi karfin dinki daya shaffah tayi dariya " wlh kunfiye shirme anko ne fah to da wa zai saya muku idan ba shiba my sister wane irin dinki kikayi Ramlat kanta ya dauré kamar ya ankon sunah taya Jawa zatayi ankon sunah bata saniba bayan tanada irin material kalarsa har iri biyu da pink da bleu haka babu maraba irinsu daya dafata Jawa tayi tana murmushi " ana tambayarki wani irin dinki kikayi tana magana tana dagamata gira my love ya siya mikine " my dear ki rabu dasu gobe idan nasaka zasu gani Ramlat tace shaffah kinfa iya rainin hankali ko banza jawa tayi mata ta matsa daga gunta aranta tana cewa saide kisa wata kala guri ya kuremiki dan nasan ba irinsa garekiba Ramlat duk da bata gane kan zancen ba amma sai jikinta yayi sanyi baby ta fara kuka Jawa tana zaune sai zuba take tana kakaba dariya Ramlat ta zauna kusanta " my dear bata abincinta amsarta tayi ta janye Riga ta fara shayar da ita Nabeela tace" el uwa bazaki nuna mana dankinba " wlh ke dai kin fiye kwawa muje ki gani mikewa Nabeela tayi shaffah tace bazaayi ba niba muje jawa dariya tayi" Allah natuba mezaayi ta kalli Ramlat my love nima ki kawomun na gani murmushi tayi " babu matsala my dear itafa yau jawa tana bata mamaki sai takeganin kamar ba Jawar taba " baby sha ki koshi kafin na dawo tafiya sukayi suna zuwa bedroom ta wuce dasu ta bude akwatuna ta fito dasu blue din ta fara budewa dinkin doguwar. rigane fadin tsaruwarsa bata lokacine pink din ko Riga da skert ne mai gajeran hannu " ya akikayi biyu ita kuma daya inji shaffah Ramlat ta kallesu "wai da gaske kuna nufin anyi anko cike da mamaki Nabeela tace " wlh anyi mu muka zaba to bagataba kema kin dinka wani kululun bakinciki ya kama Ramlat to me jawa ta dauketa amma dan kar su gane sai tayi murmushi " ai nima dayane nayi ina muku wasane pink na kayan aure nane ku yanzu idan nace muku bansan anyi anko ba ai kunsan karya nayi Shaffah tace" wlh danaga kin canza saida naji tsoro kar aje jawa hali tasake taki gwada miki har na fara shawara Kiran yinma na fada mata anyi anko baa samiki ba kuma yaya ya siwa jawa ita daya tamun maganusu dan dariya Ramlat tayi harda rike cikin " wallahi sister da kin daku agun my sojana danma kinada ciki dariya sukayi ta mayar da kayan Nabeela tace " wlh nima sai nayi zargin haka Ashe mune muke shirmamu Ramlat tace" ba karami bama K'iran sallah magrib ya tashesu sukayi dauré alwalla sukayi sallah magrib suna gamawa Nabeela tace" shaffah tashi mu tafi Ramlat "tace ku gaida gida nashiga wanka mai gidana yana hanya ficewa sukayi suna dariya Ramlat tashige bathroom ta sallo wanka ta fito ta goge jikinta ta shafa maiyuka iri iri masu sa taushin jiki da santsi mamakin jawa fal a zuciyata yanzu har ta iya kin gwada mata ankon sunah menene tayi mata arayuwa ko kishine takeso su fara saboda ta haihu ko tayi mata laifi arashin sani ne " jawa ina sonki da kaunarki please karki bari shedan yaci galaba akanmu yanzu zan miki uzuri maybe hada hada jama'ane ya hana ki gwadamun to ya akayi yayana ya siya mata ita daya kuma haka itace mai jego murmushi tayi duk da taji ciwon abun amma ta hana shedan yaci galaba azuciyarta kwalliya tacacada tamkar laizuwa gasar zaban kyau tasaka wani dankareran leshi lomon giri dinki riga da skert ta saki gashinta har tsakiyar bayanta tahadu sosai tayi kyau iya kyau sai zuba kamshi take Kiran sallah isha taji tasaka hijab ta tayar da sallah tana gamawa ta dakuki wayarta ta kira soja buga daya ya dauka " my sweetyna shagwabewa tayi" my sojana dan Allah kana ina " my sweet Ramlat yayanki ya fa shigo maza rugu da gudu ina bangarena nan sama ba kasaba " ihu tayi ta yar da wayar saman bed dinta ta cire hijab ta ruga da gudu ta fice cike da farin ciki ta murda kofar tin a parlo ta shiga kiransa a shagwabe " yayana bai amma saba tashigo bedroom din yana sallah zama tayi saman bed dinsa tana kallonsa murmushi kan fuskarta " yayana shine zaka zo ko ka kirani nayima wanka wayarsa ta dau ringing dauka tayi Taga *my love J* ajiwa tayi taci gaba da ruri kwanciya tayi ta lumshe idanuta ya jima zaune yana Addu'a ya shafa tashi yayi ya cire jallabiya dagashi sai gajeran wando " my babyna zai hau gadon yaga jibga jibgan kunamu har guda uku suna yawo idanu ya zaro dan yasan tabbas yau an taba mishi ita sam batayinsu sai da dalili kallonta yayi idanuta alumshe ya murmushi wanan fa hanya daya zata na sabketa a hankali yayi magana " my babyna yau kuma da kunamu zakimun oyoyo to bari na dauka su cijeni sai kiji dadi nima hankalin yafi kwanciya gadon ya hayo tanaji ya hayo ta bude idanuta da sauri tana girgiza kai " yayana kayi hakuri wlh bansan nayiba ma hannu ya yasa zai tabasu tayi Saurin fada jikinsa, ta buge hannu ta kwashe abunta ta ajesu gefe ya janyota jikinsa ya rumgumeta my sweet menene waya tabamun ke wlh sai na hukuntashi cikin yan zauwa gun haihuwa ko zan hana ko wacece gobe tazo gidana kanta ta cusa kirjinsa ta ririkeshi " yayana " na'am my bugun zuciyata menene kuka ta saka masa ta rumgumeshi gam gam Ya salam " my bugun zuciyata please ki gayamin wacece ta tabaki dan Allah kiyi shiru wlh nasan an bata miki raine kuma nima nawa ya baci tinda naga kunamu hannuta ya janyo ya Dora dede bugun zuciyasa taji da karfi take bugawa " yayana ya zanyi da raina nayi hakuri babu Wanda ya tabani kawai nayi shawar yinsune my sojana i miss u yayana da fatan ka dawo lafiya Allah ya kara karemun kai da kariyarsa ya kare ka adukan lamuranka kara matseta yayi jikinsa yana bubbuga bayanta ya sabke ajiyar zuciya ya Saki murmushi yakai bakinsa kunneta " Amin my zumatyna Allah ya miki Albarka amma wlh karya kike an tabaki bazaki fada bane fuskarta ya kamo ya gyara mata gashinta da ya baje kan fuskarta ya shanye hawayan dayake kwaranyowa saman fuskarta please my zumana bari haka ya isa in nine bagani nazo ba zamuyi baccinmu tare nayi missing dinki sosai bani yawuna na dan sha murmushi tayi ta bugi kirjinsa ta meka hannu ta janyo wayarsa ta basa " my sojana anyifa ta kiranka kana sallah kaduba ma ko K'iran yanada mahimmaci amsa yayi ya janyota ya dorata saman kirjinsa yana shafa lallausan gashinta da ya zubo har kan fuskarsa lamo tayi saman faffadan kirjinsa ta cusa hannuta cikin sumar kansa tana shafawa " my sojana " na'am habibtyna wayar ya fara da danawa yaga jawace ta kira har sau uku murmushi yayi " oh jawa ta dauka daga wanka na kwanta dailing number yayi bugo daya tayi picking " my jawa ykk ina sallah kika kira ganinan fitowa yanzu ina little Ramlat OK to ganinan tsinke Kiran yayi ya aje wayar ya dago kan Ramlat " my babyna muje ki bani abinci ko. baki ta turo tana sonyi kuka please my kanwata yi hakuri karki damu zuciyarki ya shafa fuskarta my Ramlana ina mugun sonki wlh banason damuwarki daukarta yayi suka sabko ya direta gaban mirror Mrs Abdallah irin wanan wanka haka hannusa ta kamo sukazo gaban wardrobe dinsa ta bude ta zabo masa jallabiya mai kyau ta saka masa kallonta yayi " babyna jallabiya shagwabewa tayi ta rumgumeshi" nide haka nakeso ganinka abinda anjima kadan zamu dawo mu kwanta daukarta yayi ya goyata bayansa tana dariya ta duko ta kamo tsinin kunnesa tana tsotsa hannuwanta kirjinsa tana shafawa " my zumana kinfiye tadowa mutum jaraba saki tayi tana dariya "yayana sabkeni " wlh bazan saukekiba sai mun karasa " ni ni ka saukeni ko nayi kuka murmushi yayi ya tsinketa a mazauni tasaki kara " wayyo my sojana kayimun Allura bai sauketaba saida sukazo dab da shiga parlo ya saukota ya rumgumeta ya tatara mata gashinta daya rufemata fuskarta ya dauré mata " oya muje Parlon suka shigo su Ancim suna ta gyaran gurin da aka bata kallonsa tayi " my sojana zaka fara cin abinci ko sai ka fito daga gun my dear " muje naci abinci ai dama mun hadu kan dinnig are suka je taja masa kujera ya zauna tayi serving dinsa gurin ya gwaraye da kamshi ta zauna kusansa kallonta yayi " my babyna nafa gode Allah yayi miki Albarka wlh idan naga sakwara farin ciki make arayuwa murmushi ta matso tayi masa kiss saman lips dinsa ta gyara zamanta " yayana da hannu zan baka ko da spoon hannuta ya kamo yana shafa konshin "my babyna konshin yayi kyau sosai yasaka yatsarta biyu bakinsa yana tsotsa dariya tayi ta janye hannuta tana kallonsa cikin shaukin sonsa dayake yawo jininta" my sojana " my Bugun zuciyata hannu tasaka cikin abinci ta gutsira tasa miyar Dage dagen da taji naman rago ta kai bakinsa yayi bismillah ya amsa ya fara ci hannusa yasaka ya ciro ya fara bata batayi musuba ta amsa tanaci tana bashi har suka koshi ta zuba masa hadin lemukan kadan yasha ta zuba masa drinks masu dadi shima kurba yayi saboda bai cikin son zakiba itako fresh milk Tasha sosai kitchen suka shiga ta wanke masa hannusa itama ta wanke suka nufi dakin Jawa, babu kowa sai ita daya tana waya tanajin sallamasu ta tsinke wayar tanajan tsaki shigowa suka Ramlat tage gadon baby ta daukota jawa ta kalli Ramlat sama da kasa ta watsar ta kalli soja yanawa Ramlat magana " kawo baby na gani kusan jawa ya zauna Ramlat ta kawota " to ka ganta kabani abata murmushi yayi ya dan mata wasa " little Ramlat masha Allah kin Kara girma my jawana thanks kin iya kiwo baki barmun yarinyata da yunwaba dariya tayi ta kwanto jikinsa ta shafi fuskarsa " my love ai de kasan bazan ketare maganar kaba Dole zan shayar da babynka murmushi " to karki zamne yarinyata gyara matsawa ta karayi jikinsa ta kwantar da kanta kafadarsa tana dariya "ai bana fara bama ina fa ganita yar soja guda" nagode my jawa, dariya Ramlat tayi " my dear wlh zanyi fushi cewa fa kikayi yarsa yar mude banza tayi kamar batajiba " yayana bani babyna " zo ki amshi abinki matsowa tayi ta amsheta " my dear ai batajin yunwa ko dan bazan dawo da itaba sai na tashi kwanciya Kara shigewa jikin soja tayi " ai ta koshi ko tare zaku kwana kusata tsakiya to fah bazatayi kukaba dariya Ramlat tayi duk da zuwa yanzu dauriya take da kallonsu " haba my dear ai bana iya gama kwanciya da yayana da kowa babyna sai de na ware mata makwanci ta fada tana tafiya tana dariya " my love ni kike gayawa magana juyowa tayi tana murmushi " sorry my anty wasane ta mata gwalo ta fice, " my love ya gajiya Kara rumgumarta yayi " babu ganiya amma jawa banaso ku fara mugun wasa da Ramlat meyasa zaki cemata muje my kwanta musa baby tsakiya har ta ganoki ta maida miki da amsa ko bakisan daga haka raini sai iya darsuwa tsakaninku har asami matsalaba niko ba agidana ba wallahi cikinku duk wace ta fitomun da rigima ko fitina sai na hukuntata ita ta fiki sanin halina saboda ke ban taba hukuntakiba dan haka inaso kuci gaba da kaunar junanku shafarsa ta fara " my love Allah ma ya kiyaye musami Matsala kuma insha Allah bazan Kara mata irin wanan wasan ba bare har raini ya Shiga tsakaninmu " yauwa my jawana ai nayada da nutsuwarki dariya tayi " nagode my love ina Sonka wlh sosai ta fada tana hade bakinsu ya Shiga temaka mata suna tsutsar juna da shahafa juna sun jima sosai ta janye tana dariya " wlh duk jikinna ya Saki love dinka na tsumani sosai murmushi yayi " mmn baby jawata hannuta ya rike konshinki yayi kyau har kitson " nagode sakinta yayi ya Mike mu kwana lafiya aganiye nake zuwa zanyi na kwanta " Allah ya bamu Alkhairi my love " amin rakoshi tayi har kusan kofa ta koma tana Jan tsaki " ni zaa rainawa hankali wai su kwanta ko was zai musu jaraba da take cinsu an tabo yar gwal har ya gane magana na fada mata Dole na gyara takuna agabansa bathroom ta shiga Ramlat tana zaune tana kallon Tv ya fito ko kallonsa batayi ba ya zauna kusanta "my baby tashi ki kaita gun mamarta bacci nakeji mikewa tayi yabita da kallo yada mazaunata ke juyawa duk da basu da girma da tashinga jawa bata fitoba ta zauna ta fito " my dear gata tayi bacci amsata tayi ta kwantar ta mukwana lafiya " Allah tashemu my love ficewa tayi bata tsaya cewa komaiba saboda ta ga jawar nason raina mata wayo gunsa ta dawo ta bashi hannu ya kama ya Mike tana rike dashi ta kashe Tv suka haura sama dakinsa suka shiga ya cire mata kayan jikinta shima ya cire ya goyata tana dariya suka shiga bathroom ya kunna shower ya sabkota suna tsaye ruwan na kwaranya ajikinsu ya rumgumeta yana shafarta a hankali itama shafarsa ta fara ruwan na sabka kansu sun jima ahaka kafin suyi wanka ya nadota a towel su fito " wlh yayana sanyi nakeji jikinta ya goge mata ya shafa mata mai ya dauko rigar bacci babu marabata da tsirara ya saka mata " yayana ina kasami wanan rigar sayosu nayi jikinsa ya goge ya shafa mai ya yasa kayan bacci ya fesa turaeuka masu sanyun dadi " my sojana nayi kyau murmushi yayi yaja hancinta " oya bacci gobe babu ranar bacci daukara yayi ya kwantar ya kashe wutar dakin ya hau gadon ya rumgumeta " babyna " yayana " babyna banaso na sake jin kin gayama jawa magana ko bakomi yayarki ta girmeki kuma amatsayin da kuke ayanzu wasa bai dace tsakaniku ba saboda raini zai iya shiga tsakaniku banaso karku sake wlh duk wace nasamu da rashin gaskiya zan hukuntata yada bata tunani jikinsa Ta shige ta fashe da kuka tana ririkeshi" dan Allah yayana nayi hakuri wlh wasane ni bana fatan na batawa jawa rai ko wani sabani yashiga tsakanina da ita wlh da nasan ranka zai bashi dan na mata wasa bazanyi ba amma wanan shine na farko da na karshe ta idasa maganar tana cusa kanta kirjinsa " my zumatyna yau nakasa ganemiki please ki fadamun idan akwai Wanda ya tabamun ke kai ta girgiza to yi hakuri bari kukan ko kifiso hankalina ya tashi kiyi hakuri ki aje hankalinki wlh mugu mugun sonki nake fiyeda tunaniki idan bana tare dake Allah kade yasan halin da nake shiga" wlh banaso kashiga damuwa my sojana nabari fuskata ya kamo yana shanye hawayen yana hura mata isakar bakinsa narkewa tayi jikinsa tana sabke ajiyar zuciya " my zumana bani yawu nasha bakin ta tura masa cikin bakinta ya kama yana tsotsar duka lips dinta sama da kasa kafin ya kamo harshenta yana tsotsa anutse yanaji wani irin zaki harshensa ta kamo tana tsotsa hannuta daya agashin kansa daya akirjinsa tana shafawa saida ta taro yawun ta shiga juye masa yana hadiyewa " my zumata zakin yau yayi yawa cigaba yayi da shayar dashi yawunta saida Wanda ta tara ya shanye tass shima ya fara Tarawa ya shiga juye mata tana tsotsa tana hadiye asannu sannu har ta shanye sukaci gaba da kissing din juna suna sabke numfashi ahankali har ya gangaro kirjinta yamata rumfa da faffadan kirjinsa ya fara murza boobs dinta ahankali yanashan yaji ya saka daya' baki yana tsotsa yau dadi yazo mata keye bata iya kuka sai nishi take tana lasar baki tana shafarsa ya jima sosai yana tsotsar boobs dinta kafi ya gangaro cibinta yasaka harshe cikin dan ramin yana juya harshensa yafar tsotsa sandarewa tayi tana fitar da numfashi sama sama batasan lokacin da ta Mike zaune ba ta rumgumeshi " yayana zan sume dadi yayi yawa shafarsa ta fara tana murza duk abinda ta tabo bakinsa ya dora wuyanta yana tsotsa ihu ta saki amma batabar abunda take yiba tafara rudashi dadi yazomasa iya wuya sai ihu yakeyi sai tadhiga mai dayama dukansu sun haukacwa juna abubuwan sun dauki zafi sosai batan lokacin da ta tsayar da abun da take yimasa tayi masa wata shegiyar kwanciya babu bata lokaci yasata hanya jikinsa har rawa yake, ya danna daket tashige saida ta rikeshi dan idan da sabo yasaba idan zaiyi kwana biyu ko uku badu saduba to sai ya danna take shiga baki bagani yake kashe arna yana zuba sambatu da kukan dadi itako yau sam takasa kuka saboda dadin da takeji yayi over sai nishi kawai take tana lumshe idana tana wata irin shasheka ta dadi yamata yawa shiko yacika dakin da kururuwa da Kiran sunanta yana samata Albarka amma ta kasa amsawa dan tunda suke saduwa bata taba jin dadin da takeji yauwa sai shasheka take tana sabke ajiyar zuciya tana kara gyara masa kwanciya aikuwa ya kara haukace mata " wayyo my zumata ki taimakeni mu kwana ahaka har gari ya waye wlh bazan gajiba dadin yayi yawa kema kinaji zumatyna daketa ta iya bude baki tace " yaya Abdallah inajin dadi wlh taci gaba da shafarsa tana nishi amma takasa bude baki tasake magana gashi sai tambayoyi yake jaro mata sai shasheka take tana nishi tana lumshe idanu dadi na ratsata har kwakwalowarta sam takasa kuka sai nishi da shasheke tana shafarsa batasan nishin shi yake kara ruru masa wutar shawartaba sai aiki yake babu kakautawa yana kukansa,, kai nagaji da rahota Asuba ta gari, **************************************** *Washe gari* Da Asuba karfe hudu tin bayan da sukayi wanka yayi shirya agagauce ya saka dankareriyar shadda lemon giri kallo daya zaka mata kasan nera taci ubanta Ramlat ce ta shiryashi tsaf shida sécurity dinsa suka dauki hanyar maitama masallaci gidansu ana zaayi fatihar sunah Ramlat bata koma kwanciya ba saida tayi sallah tayi kwanciyata ta shige cikin blanket tana tuna yayanta ta lumshe idanu " yayana kana jiyar dani dadi wlh taya zan iya rayuwa babu kai sonka yamun illa azuciyata Allah ya kiyaye kar na kamu da ciwon zuciya idan ina kallon yada Jawa takema agabana wlh watarana zan iya rasa raina ta kai karshen maganar tana hawaye gashi ina mugun son jawa banaso na fito mata da asalin Ramlat bazan iya mata abinda zan bata mataba sam idan ba jawa ba duk duniya babu macan da ta isa ayanzu ta rumgume my sojana agabana baayi yakin duniya na biyu ba sonki ya rufemun idanu jawa please ki taimakeni ki rika karantawa, tayi ta shirmanta tana kuka har bacci ya dauketa can matama bayan sunyi sallah aka radawa yarinya sunan Ramlat bai dawo gidaba ya shiga part din yinma yayi kwanciyasa a parlo tunanin Ramlat fal zuciyasa yana jinjina gardin yarinya ga iya love da juriya fanni saduwa Ramlat ina jinki azuciyata fiyeda komai yana cikin tunani bacci ya daukeshi har rana ta fito yinma ta iskoshi bacci ya daukeshi ta tashesa " my son baka komaba idanu ya bude " yinma ina kwana nace me kakeyi banaji kace anjima kanada baki har daga Kaduna ba mikewa yayi ya nufi kan dining ya zauna ya hada tea yasha yaci soyayan dankali da kwai ya Mike " yinma na tafi ai kunzo ko dan ya tafi tace" zamu zi mana Tafiya yayi ya murmushi ya biya part din Dada yace sai sun tafi tare mai ran karfe yace" da safiyana zaka dau kemun mata " ayi mun Afuwa ba yada ya iya ya barsu suka tafi suna fitowa sécurity suka bude musu mota suka shiga baya direba yaja suka tafi " ina shalelena " tana bacci na barota yanzu ko ba tashi zatayi ba " kai Abdullahi karya kakeyi yada tasa sunan aranta murmushi yayi karfe 8:00am Ramlat ta tashi tayi wanka ta tafi dakinta ta shirya tana mita ta makara sunan babyta guda pink din material dinta ta saka taci uban kwalliya ta raba gashinta gida biyu ta dauré sai ta sakoshi yayo gaba ko ta fesa turare wani irin kyau Ramlat ta zuba yanda kasan zata zaban gasar sarauniyar kyawawa ita da kanta tasan ta hadu ba karya tasaka wani shenge takalmi mai tsini ta dauki wayarta ta fito dakin soja ta koma taga ko yazo babu kowa ta kalmin ta cire ta tsaya ta gyara ko ina tsaf ta canza zanan gado ta feshe dakin da turare ta maida ta kalminta ta rufo kofar ta sabko asannu take takawa har ta sabko parlo duk da mutane wasu bata sansuba sai abincin kari sukeci ta gaishesu anty zuwairat tace " yarki tayi fushi sai yanzu zaki zo har karfe tara dariya tayi ta huce dakin jawa su shaffah har sun Iso suna zaune" yara ni ana kuka kwanaba " yanzu muka shigo zo muyi breakfast din sunah " OK ina jawa da babyna wata wada Ramlat bata Santa diyar kanwar baban jawa mai suna lu'uba tace" sun fita da antyna suna parlo " wlh bari na amsu little Ramlat mu gaisa fitowa tayi babbn parlo amma babu ko alamar jawa bare baby kwanar dakin soja ta nufa tana dubawa kofar soja taga abude kuma tanajin magana sama sama Danna kanta tayi cikin tana murmushi ",wlh yanzu haka suna ciki tazo tsakiyar parlon taji jawa na ruwun masifa " wlh Anty kausar wanan babyn kanta na tsaneta na haifi abuna amun fin karfi tinfa da cikinta yace zai saka sunan idan mace na haifa inko yan biyune yasa nawa ko na zabi wani idan banason jawahir wlh nazata da wasa yake Ashe da gaske yake kinsan baya wasa Wanda suka girmeshi ma tsoransa soke bare ni danake karkashinsa nifa na fara tsanar Ramlat tin tana amarya lokacin da surikinmu ya kira soja bai samesaba yace naje nakai masa wayar akwai magana mai mahimmaci kinsa da nashiga me na iske ba fa saduwa bace suke Romantic ne suke amma wlh kuka yake yana gaya mata kalmar da ko amfarki bai taba fadamunba bare idanu biyu saide ya hauni yana garzata yana nishi amma baya kuka da sambatu saide ni nayi ti wlh tindaga ranar naji na tsaneta saboda ina mugun son soja fiyeda tunani duk inda tunanin mutum yake kawai ina danne wane saboda gudun bacin ransa da sanin idan na mata zai iya daukar mataki babba wlh nafita son soja nesa ba kusaba wlh ayanzu jinake zan iya mata komai akansa akullum son sa karuwa yake azuciyata kallonta kawai nake amma shine ya tashi ya sakawa yata ta farko sunan kishiya wace takeson abinda nafi so fiyeda komai da kowa nasha gwada na hakura dashi saboda tsabar kishinsa na barmata sukari iskancinsu amma ina bazan iyaba wlh sam rabuwa da soja tamkar rabuwa da numfashi nane saboda tsabar haushinta ko anko ban gwada mataba Dama ina dan dannewa ina mata dariyar farin hakori amma dalilin sunan ta ida ficewa araina ai yau haushi zai kasheta saboda batada anko kuma ni daya ya siyawa kofa yace Ramlat tasiya A,A baiyi tunaninba soja sonsa bazai barni na sake son Ramlat ba kishinsa nake sosai sa'arta daya ina mugun tsoransa jiyama yamun kashen mubar wasa saboda raini kar ya shiga tsakaninmu tayi fari da idanu reni na nawa tinda tana son mijina uban yata Anty kinfa san son da nakewa Abdallah tun ina karama kawai na dauré saboda sanin halinsa ba lallai ne yasoni ba amma ita fa rana tsaka ta fara sonsa taya zata hada kanta dani afagen son Soja sai gashi ta sanadin mayya nasamesa abagas sai kawai Ramlat ta shigo rayuwarmu kai tsaye danaga suna kiyayar juna ban damuba zatona tana dawowo dai de zata kishi arabasu amma sai suka bige da soyayya kuma kice nasota bayan nafita sonsa gabaki dayan jikin Ramlat kerrma yake kanta yana juyawa ta toshe bakinta ta danne kukan da yakeson kufcemata ta juyo ahankali ta fito bata tsaya jin sauran zance ba ko ina najikinta yana rawa idanuta sunyi duhu ko ganin kirki batayi tafiya takeyi kawai dede yar kwanar soja shida Dada suna shigowa yaga Ramlat kamar tana tan gadi zata fadi ta dafe bango yakira My Ramlat tanaji muryasa da sauri ta daga masa hannu muryata sanyi karai ta kirasa tana famar kaiwa kasa" yayana da gudu ya karaso ya rumgumeta yana tatabata " my sweet menene ya sameki dan Allah ki rufamun asiri wani irin zafine jikinki ya dauka haka kallonsa tayi cikeda tsananin kaunarsa na ratsata shima kallonta yayi ya kamo fuskata idanuta sun kara kankacewa sunyi jawur" my sweetyna meyasa meki haka tausayin kanta ya kamata Ashe duk son da take mishi Jawa ta fita sonsa tinda gashi ta tsaneni dalilin sa tace tun tana kara take dakin sonsa fuskarshi ta shafa tana fitar da numfashi daket ta fashe da kuka ta rumgumeshi gam gam kamar za'akwace mata shi akideme ya kara rumgumeta " cikin fada yace my Ramlat uban waye ya yasa min ke a tashin hankali haka har zazzabi ya kamaminke da sasafe nan wallahi ko wanene bazan kyaleshiba Dada ta iso gurinsu " haba Abdullahi ciwo bazai kamataba sai wani ya tabota to wama zai tabota duk fa Family ne kuma wasu basu zomaba sai yara yaran cikin sanyin murya Ramlat tace" babu Wanda ya tabani banajin dadine ta fada tana kara shigewa jikin soja tana hucin zazzabi ta fashe da kuka jikinta na kerrma ya kalli Dada yana masifa "wlh Dada an batawa Ramlat agidanan " ni ba Wanda ya batamun rai ta fada tana ririkeshi yayana kaini gida gun mummyna akidime ya dauketa cak... ✍🏻 Duk wace ta zageni ruwanta 🤷🏻‍♀🤷🏻‍♀🤷🏻‍♀ Mrs Sulaiman bata damuwa harakar gabanta take kawai🙅🏻saboda idan ban ramaba ai kunsan sauran masu zaginafa amma..🤣😆😝😜🤪 Rahma ce ummu Fareesa✍🏻 ✍🏻✍🏻✍🏻 *🤷🏻‍♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀* *💖💖RAMLAT💖💖* *_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏻 Real Ladingo😉 yar mutan Niger🇳🇪 *👏🏻👏🏻👏🏻DON GIRMAN ALLAH KARKUMANTA DA GIRMAN ALKAWARI DA AMANA KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE KUKARANTA KYAUTA RUWAN ALLAH AMMA ARIKE AMANA👏🏻👏🏻👏🏻* *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Book 2* 🅿👉🏻9⃣&1⃣0⃣ ...daukarta yayi kamar baby " wallahi bazan kaiki gidaba kinana gidan mijinki kuma Dole sai kin fadamun ko uban waya yasaki a wanan hali sai nasakasa fiyeda yada kika shiga "oh ni Abdullahi haka rashin kunyarka tayi tsauri bai saurari Dadaba ya nufi dakinsa gabanta ya fadi sanin su Jawa na cikin dakin ta saka masa kuka " yayana ka kaini sama Allah banason nan juyawa yayi ya nufi sama da ita mutane da suke parlo sai dariya suke musu Dada sai tafa hannu take " oh zamani Abdullahi babu ko kunyar jama'a dan tana zazzabi ya sungumeta zai kaita daki, Dariya Anty zuwaira tayi " Dadarmu soja ya janyoki da safiyarnan zama tayi " wallahi shi ya janyoni kinga na isko shalele ba lafiya bari ya fito na shiga ko na iya hawa saman dariya zuwaira tayi, matatakalar bene yake takawa hankalinsa ba akwanceba fuskarta take gogawa atashi tana hucin zazzabi " my babyna sannu muje na samiki hijab na kaiki hospital shiru tayi tana goga fuskarta a tashi " my baby yi hakuri mu karasa ciki, cikin sanyi ta kirasa " yayana " na"am my kanwata yi hakuri haka dai har suka isa dakinta ya nufa ya murda kofar ya shiga ya rufo ya murza key, bedroom ya shiga da ita Sai kamshi ke tashi komai tsaf tsaf ya kwantar da ita saman bed ya bude wardrobe dinta ya ciro hijab dogo har kasa ya zauna bakin gadon ya janyota jikinsa ya saka mata " my zumana tashi muje hospital zaki warke rumgumeshi tayi tana rawar sanyi matseta yayi jikinsa sanyi kikeji kai ta daga masa janta yayi suka kwanta ya cire mata hijab din ya zage Zip din ya Cire mata rigar ya cire skert din ya kwantar da ita ya rufeta da blanket hannu ta bashi tana kiransa " yayana " my bugun zuciyata yi hakuri yanzu zaki warke bathroom ya shiga bai jimaba ya fito da ruwa mai dumi abokiti da towel ya janye blanket din ya daukota ya dorata cinyasa ya tsoma towel din yanabin duk jikinta yana dadana towel din rikeshi tayi" yayana inajin zafin ruwan " yi hakuri sonake zazzabi ya saki matata yanzu idanuta ta rufe tana nishin wuya yajima sosai yana Dana mata jikinta da ruwan zafi ya janye ruwan gefe ya kwanta ya dorata kirjinsa ya rumgumeta tsam tsam ya jamusu blanket ya rufesu yana shafa gashinta my babyna sannu kai ta daga masa kinajin sanyi a hankali tace " inaji yayana kara matseta jikinsa yayi yana dora hannayensa bayanta yana shafarta " kiyi hakuri tinda kina jikin mijinki zaki warke yanzu Narke masa tayi ta dora hannuta tana shafa sajan fuskarsa " yayana ina sonka dayawa face dinsu ya hade" yi shirunki my zumana nasani kina sona kuma nima ina sonki sosai fiyeda son da kikemin wallahi hancinsa ta kama tana tsotsa ta lumshe idanuta shafarta yake asannu sannu yana Danna mata jikinta bakinta tacire tana kallonsa gira ya daga mata " ci gaba mana ko ya isheki harshenta ta dora saman fuskarsa tana lasar ko ina na fuskarshi lumshe idanusa yayi yana shafarta " kanwata ilove u wlh bazan iya rayuwa babu keba " yayana ilove u too wallahi nima bazan iya rayuwa babu kaiba amma sai nake ji ajikina kamar akwai wace tafina sonka yayana ya zanyi da masifar sonka da yake cin zuciyata ta fashe da kuka tana ririkeshi da sauri ya hade bakinsu ya shiga bata zazzafan kissing harshensa ta kamo tana tsotsa ahankali tana hawaye ido cikin ido suke kallon junansu suna tsotsar bakin juna cike da shaukin kauna tana shashafa sumar kanshi sun jima sosai bakinta ta zare "yayana katashi karkayi baki " OK kanwata kinci abinci kuwa kai ta girgiza janyeta yayi jiknsa ya tashi ya zabo riga mara nauyi ya saka mata ya kwantar da ita ya lulubeta " Alhmdllh jikinki da sauki bari yanzu zan kawo miki abinda zakici amma karki manta yau da dare idan mu samu nutsuwa kowa ya kama gabansa sai kin fadamun Wanda ya firgitamun ke kai ta daga yayi murmushi ya fice daga dakin' bakinta ta ciza " Jawa ni kikayiwa haka Nice kika tsana haka saboda dan uwanmu mijinmu duk tsananin kishinki da nakeyi na basar saboda tsananin kaunarki da nakeyi Ashe ke ba haka bane to ai hikenan sai mu kafta wasan duk da a sonki babu abinda ya fita azuciyata amma zan ajeshi agefe mudan gwada wasan zaki gane bakida wayo son soja ai karyaki kice kin fini sonsa kowa da kalar nasa son idan bakeba banajin ayanzu zan iya zama da wata mace matsayin matar sojana muzauna gida daya juyawa tayi ta gyara kwanciyata saboda zazzabin ya sabka hawaye na kwaranya a idanuta saboda jawa tayi mata zamba cikin aminci motsin soja taji yasa ta goge fuskarta bakin gadon ya zauna ya janye blanket din ya dagota " my zumana " yayana jikinsa ya janyota ya fara bata hadadan Tea mai kauri tanasha tasha rabi ta kauda kanta " no shanye my zumana please " yayana wlh bakina daci yake mun wanan ma nayi kokari matseta yayi cikin daga muraya yana fada yace" Ramlat wai uban waye yakeso ya kashemun ke da kika kasa fadamun Dole sai kin fadamun yanzu kallonsa tayi ta marerece fuska ta kamo hannusa tana kallon kwayar idanusa ta kafa cofin din bakinta tana shan tea din suna kallon juna har ta shanye Tass ta kwantar da kanta kirjinsa tana shafa sajan fuskarsa mai kara masa kyau cof din ya aje ya rumgume abarsa a shagwabe tace" yayana " na'am matar yayanta fadamun Wanda ya tabamunke cikin shagwaba tace" yayana babu Wanda ya tabani "wlh karya kike tin jiya nake ga'inki wata iri harfa da kunamu kikayi amma kin kasa cutara da kowa ninefa na reneki da hannuna tin kina jaririya nafi kowa sanni halinki Antyce kawai zata gwadamun halinki oya fadamun Narke masa tayi tana shafa fuskarsa ta marerece " yayana kayada dani babu Wanda ya tabani mafarkine nayi wata tazo tamun kashe nafita rayuwarka tafini sonka ni da rana tsaka na ganka nasoka itako da sonka, aka haifeta tace nabarmata kai tana sonka " ubanta zataci ko wacece ai da saiki cemata kinfita sona wlh ko wacece karya take tin kina karama nake gani tsantsar kaunata a idanunki ko idanu bakya yada mu hada duk da ba shiri mukeba bakya jure hada idanu dani har girmanki ta kai idan ina miki azaba nake cewa ki kalli kwayar idanuna to bakya jure wa sai kin kwanta saman kirjina kin lumshe idanuki nan kade kike samun nutsuwa wace shegiya zatace tafiki sona ki yada ko azahirine bare a mafarki Har zaki damu kanki wlh da awaje sai na hukuntata rumgumeshi tayi gam tana lasar fuskarsa " yayana wlh ina kaunarka ji nake kamar zan mutu bakinta ya rufe mata " karki damu ai ko ace azahirine bai kamata mace ta razanaki akan abinda kike soba bare mafarki kamata yayi ki nuna mata kedin zuciyarki Abdallah ne babu waninda zaki iay komai akansa kuma zuciyarki Abdallah takeso fiyeda ita kuma shima haka yake sonki to koda tanada niyyar baiyyana azahiri to zata fasa ama sai kika bari ta fece amafarkin baki ramaba ya fada yana murmushi kukan shagwaba ta saka masa tana dukan kirjinshi saida yasha fama kafin tayi shiru Habeeb ya kirasa awaya sun Iso shida captain sadeeq " my babyna kwanta ki hutu karfa ki fito sai da rana jikinki ya gama yin sauki nayi baki zan fita bari na turo miki dada baki ta turo " yayana na warke yanzu zan fita daukarta yayi ya kaita bathroom yasake mata wanka ya nadita a towel ya goge mata jikinta ya shafa mata mai ta tsatsara kwalliya ta zabi wani arnan leshi mai masifar kyau da tsada kudinsa ya linka kudin anko sau uku ta saka soja ya raba gashinta gida biyu ya dauré mata suka dawo gaba ta murza dauri ta saka takalmi da ta dauki jaka " masha Allah matar yayanta kyawunki yayi yawa amma ban yada ki fita harabar gidaba wlh idan kin fita ban yafeba idanu ta zaro ta rumgumesa " yi hakuri yayana wlh bazan fitaba goyani mutafi dukawa yayi ta hau bayansa suka fito dakinsa suka shiga ya zaunar da ita a parlo yashiga bedroom " my sojana nazo " no ki zauna lokaci zamu bata idan muna tare murmushi tana danna wayarta bai jimaba sosai ya fito wani danyan boyal Abdallah yayi kyau matuka mikewa Ramlat tayi tana dariya " wayo my sojana nima ina bakin cikin fita ahaka gidanfa har da yan mata please karufamun asiri rumgumeta yayi " wlh my Ramlat mata basa gabana yi hakuri kwalelensu mijinku ne ku kade keda jawa ko kai ta daga " OK oya hau mutafi bayansa ta Haye ya goyata suka fito ta kwantar da kanta abayansa tana shafa wuyansa " my zumana ba magana dariya tayi ta dora bakinta awuyansa tana tsotsa hannuta saman fuskarsa tana shafa sajansa har suka kusa sabkowa ya sabkota ta rumgumesa cikin shagwaba tace" yayana zanyi missing dinka kuguta ya rike suna kallon juna " my sweet babyna duk lokacin da kikaji kewar mijinki yayanki ki kirani nan dakina na kasa zanzo na ganki murmushi tayi " nagode my sojana bakinsu ya hade ya sakar mata kiss na tsakiyar baki ya cire bakinsa dariya tayi " yayana ka taho da yawu lashewa yayi yana murmushi nima sai na rama rankofowa yayi ta hade bakinsu ta sakar masa kiss din itama ta taho da yawun ta lashe suka sakarwa juna murmushi sakinsa tayi suka jero har parlo ya cika da jama'a mummy ta ta gani soja ya gaishe da yan parlon ya fice da gudu ta karasa ta fada jikin mummy tana dariya " mummy Ashe kinzo " ni dagani ba Dole nazoba sunah yata guda mamah tace" dota ya jiki Dada tace kina cikin zazzabi kikeyi" kusanta ta dawo " mamah ina kwana ya safna " suna lafiya Dada tace" shalele babu magana zazzabin har ya warke dariya tayi " dadata na warke magani nasha Anty Rahma sai kallon yarya take ranta fari Tass yada taga ta sake tayi jiki hankalinta kwance ga nutsuwa dadata bari na shiga cikin na dawo gun mummy ta dawo Rufaida nata wasanta daukarta tayi kanwata muje kiga little Ramlat mai kama damu zuwaira tayi dariya " wlh fah mai kama daku " lah mamata bamu gaisaba " mun gaisa kafin ki fara rashin lafiya yarinya kamar mai aljannai tafice fa lafiyata lau amma y'an mintina kadan saida aka kaita dakinta agoye babu lafiya kai mummy ta girgiza dariya Ramlat tayi tana rike da Rufaida suka shiga dakin Jawa masha Allah akwai jama'a amma wasun baya sansuba tana shiga aka dau ihu sai yaba kwalliyarta ake fuskarta dauke da murmushi Jawa bata zuba surutu ta kalli Ramlat " my love yarki ta miki fushi murmushi Ramlat tayi ta kalli jawa ta basar " Ashe ko to ai gani nazo wlh banajin dadine sai yanzu daket yayana ya lallabani na fito aje rufaida tayi tana yawonta taje gun Jawa ta zauna sai taga jawa ta tsunke fuska bani little Ramlat watace ta beko mata tasha kwalliya tsaf kamarsu ta sake baiyana " da Ramlat diyar Ramlat Allah ya raya munke wlh ina sonki sosai da sosai sunan yayi daide dake yan bakin cikin sai suyi hauka dariya dakin ya kwasa itama Ramlat dariya tayi baby ta tsala kuka haba yarinya kirki kuka kuma bacin kina tare da iyayanki lips dinta ta samata abaki na kasa ta fara tsotsa shaffah tace" wlh little Ramlat akwai kinibibi duk fa, hira da muke batayi kukaba saida mai sunanta tazo banza ta Musa little Ramlat na tsotsar lips dinta Jawa tacika tayi fam amma bazaka taba gane hakanba saida Ramlat fara jin zafi ta cire lips dinta kuka tasa " Allah sarki kauna my dota yi shiru bari kisha mama Jawa amsata ki bata nono jawa kallon Ramlat tayi dan tasan bata kiranta da haka yi tayi kamar bata ganeba Ta janyewa jawa Riga ta doro baby ta setata ta samata nono abaki tafara tsotsa ta kalli kausar tana murmushi " Antymu ina ina kwana murmushi tayi " lafiya lau amaryamu Ramlat ta kalli lu'uba " wlh yarinyar nan kin burgeni fa sai naji ina sonki dariya sukayi yan dakin shaffah tace " ko mu kamama yayamu yayi ta uku " dariya Ramlat tayi " ai namiji mujin mace hudune duk jarabar kishin mace da munafurcinta ai Dole mijinta yaso wata Jawa ta harari Ramlat " kai my love yanzu bakya kishi " haba jawa ni ina nasan ciwon kaina kishi sai kwararun mata Wanda suke tsananin son mijinsu irinku ni banda munafurci me na iya " wlh my love bakida munafurci " Allah ko kai jawa ta daga tana dariya dariya safara'u tayi " yau Ramlat surutu kikeji tashi tayi ta ta dauko Rufaida " ke uwar yawo dawo kusan Khairat ta zauna matar yaya kin tsufa nuratu tace" wlh sai ko na rigata haihuwa Jawa kawai bin Ramlat take da kallo aranta tanace "zakici gidanku anjima naga uwar da zaki saka harda Saki less mai tsada yau jitake kamar ta shaketa dan haushinta abinda bata saniba Ramlat da gangan ta dawo setin inda zasu rika kallon juna Ramlat tana kallonta da tsinin idanu taci gaba da hirata tana dariya tsaki Jawa taja afili anty kausar ta tsinketa duk tana lure dasu Ramlat tashiga dube dube" ikon Allah wacece bakin ciki ya mata yawa takasa boyewa ta fara fito dashi fili tsaki naji narasa wacece ta kalli Hadeeza anty kece dariya Jawa tayi " kai my love kin raina yayarki nicefa da little Ramlat ta cijeni nayi tsaki " ayya sannu ai bansaniba da hakori kika haifeta har ta fara cizo hararata tayi tana murmushi " dadashi ne fa banza Ramlat ta mata taci gaba da hirata su jameela suka tashi Ramlat tace" ina zaku zamuje harabar gida rumfa shan iska " muje ina zuwa har ta Mike ta tuna soja ya hanata ta koma ta zauna ku tafi wlh yayana yace idan na fita daga kofar parlo bare har naje harabar gida bai yafemun ba kundai sansa da masifar kishi da sauri jawa ta kalle ranta na mata k'una dariya sukayi suka tafiyarsu har su nabeela kusan Jawa ta dawo ta kwanta ta kwanta saman cinyarta" Jawa wlh na gaji kamar nayi aiki safara'u tace " ko abun zazzabin ne bai sakeki ba " na ji sauki kanta jawa ta shafa sannu kinzo kinsa wanan less mai yauni ba Dole ki gajiba baki ta turo " to jawa ya zan Soja fa ya zabarmun ai ko yakai nauyin dala da gwauron dutse Dole zan saka ta fada tana kallon jawa murmushi jawa tayi Wanda kana kallonsa tafi kuka ciwo batce kimai Ramlat janye kanta tayi ta dora saman pillow wayarta tayi ringing tana dubawa taga nusaiba kawarta dagawa tayi " amma keman kin cika yar iska bazaki zo sunan diyata guda kuma mai sunana " Allah huci zuciyarki ai nashigo yanzu " OK ganinan fitowa amma bakin parlo shigo cikin " to ganinan tsinke Kiran tayi tana murmushi, ta Mike ta dauki Rufaida suka fito wayar jawace ta dau ringing da sauri ta duba Taga sojane dauka tayi tayi picking ta kara akunne" my love yau ina ka shigene " my Jawa ykk ina hidima ne lokacin da na dawo na isko kanwarki ba lafiya tana fama da zazzabi ina little Ramlat " gata ayya my love ban saniba zi wlh har naji babu dadi " my jawana ai taji sauki ba tana wajan kiba " eh tananan alamun natane kamar batayi ciwoba dariya yayi " ke de kika sani tayi mana Allah ne ya kawo sauki ki kawo mun babyna zaa ganta kifa rufe jikinki " to ganinan yanzu ta katse Kiran tana murmushi ta muke ta dauko babban mayafi ta yafa ta amshi baby ta fice Ramlat tana gun su mummy a zaune taga Jawa ta fito ta nufi dakin soja baki ta tabe kanta ta dora kafadar mummy tana turo baki "mummy " kanta ta shafa " ya kayi " wlh kasala ke damuna " tinda fa kina zazzabi ai Dole ya jikin " da sauki mummy ina Nusaiba " tana makaranta zasuzo idan ta tashi " to ki bani Rufaida mana na riketa " ke nifa banason shirme diyar shekara daya zan dauka na baki dariya bara'atu mmn Aminu tayi " rigimaman yau Rahma akewa ko " ki barni da ita ki tashi su Nabeela duk suna harabar gida tare da jama'a kinzo kin sarkafumin " mummy yayana ba ya hanani fita Nusaiba tashigo parlon da sallama Ramlat tace " kawata zo gani karasowa tayi ta gaisheda su mummy ta zauna kusanta " wlh yau da baki zo sunan yata ba to da mun raba gari dariya tayi wace ni masha Allah naga agana jajera kujero masu kyau duk an kawata gurin da kwalliya murmushi Ramlat tayi " sunan takwara ai ba wasaba zauna nan dai gabaki dayan mutanan parlon kallonta suke da Wanda suka Santa da Wanda basu santaba saboda kyaune Ramlat tayi mutika gashi yau anutse take magana anutse takeyi saboda yanayin kasalar da take fama da ita tun lokacin da taji tijara da Jawa mafi soyuwa azuciyarta ta mata. da sallama Jawa tashiga parlon soja Yana zaune yana chat ta karaso ta bashi little Ramlat yana murmushi ya amsheta yana mata kiss" wow my jawa babyna saukin wayo zatayi kusansa ta zauna ta kwanto jikinsa ta zuba masa idanu tana kallonsa yana wa baby wasa fuskarsa ta shafa " yayana ina sonka sosai akullum sonka karuwa yake yau sai naji nafi sonka fiyeda kullum inama babu jego yau najiyar da kai dadi kuma nima naji wlh marmarin kasani kukan dadi nake saide babu hali kamun nisa sai bayan wasu lokuta amma babu komai duk abinda zakama my love tamkar nice zakawa wlh ina sonta fiyeda kowa da komai idan na gwada sonku kai da ita sai na rasa wa nafi so cikin kai da Ramlat takai karshen maganar ta fashe da kuka yayana ilove u wani irin dadi ya kama Abdallah ya janyeta ya Mike little Ramlat ya kaita bedroom ya shimfideta ya dawo gun Jawa ya dauketa cak kamar baby ya nufi bedroom da ita yana jin sonta sosai cikin ransa saboda kyan halinta saman bed ya shimfideta yamata rumfa da faffadan kirjinsa ya cire mata mayafi ya zage Zip din rigarta yana shafarta ahankali ya fara magana" wlh jawa nima yau naso ace zan iya kusantarki da sai na saka ki kukan dadi harda majina saboda dadin kalamanki samun mace irinki wace tahada halinki yanada wuya aduniya wlh jawa sonki ya nunku araina ina mungun sonki kici gaba da kyakyawar halayarki wlh kin gama samun Abdallah face dinsu ya hada ya kamo bakinta yana bata wata irin sumba zata tayashi ya girgiza mata kai alamar tabarshi wata irin tsotsa. yake ma Jawa wada tasa kasala sai lumshe idanuta take tana shafa kwantacciyar sumar kanshi tanajin mugun dadin tsotsar hannusa ya tura cikin rigarta yana shafa boobs dinta ahankali yasaki bakinta ya dawo wuyanta yana tsotsa yana murza nonota ahankali da kasan cibinta " wayyo my love kana jiyar dani dadin duniya Ashhhh wai soja taya zan iya barinka wlh sai idan karfina ya kare rayuwa bakai mutuwace shikansa yanayinsa ya fara sauyawa irin yada take zugasa sosai ya dâge yana jiyar da jawa dadi sai zuba sambatu take tana hawaye jikinsa ya janye yana murmushi " my jawana bakida dama tashinta yayi zaune ya rumgumeta kiyi hakuri wlh nima ina kewarki ai kamar gobene zakuyi arba'in fuskarta ya goge mata ya gyara mata rigarta oya tashi muje kifa shirya da wuri sabkota yayi shima ya sabko ya dauki little Ramlat suka fito parlo tana rike da gyalenta ta yafa " my jawa jeki abunki can zamu da ita gun su Habeeb kinzo kin rike ni kije sai anjima idan kun fito dariya tayi ta fice su Ramlat na zaune ta fito dauke da murmushi Ramlat wace hankalinta yake wajan batayi mamakin dadewar Jawa amma ta watsar tashiga harakarta tayi kamar bataga fitowataba gunsu Ramlat tazo ta gaishe da mummy sai kace da safe basu gaisaba ta zauna gun Ramlat ta rugumota Ramlat taji kamshin soja butik jikin jawa " my love tashi mukoma cikin murmushi " to muje wayoyinsa ya dauko ya fito rumgume da baby yaga jawa ta Ramgume Ramlat tana lallabata murmushi yayi " Allah sarki jawa wlh ina sonki my babyna Allah ba zazzabin bane bari na kirata naji ficewa yayi jawa ta kama Ramlat suka tashi Nusaiba na musu dariya yau jawa sai wani daurewa Nusaiba fuska take tafiya sukayi dakin jawa suka zauna Suna hira Ramlat binsu kawai take amma sama sama take jinta sam batajin dadin jikinta tarasa meke damunta kwanciya tayi ta lumshe idanuta jawa ta dora kan Ramlat cinyata tacire mata dankwali tana shafa gashinta " my love bakya jin dadine kanta ta daga jawa ta kara janyota jikinta sannu Allah baki lafiya aranta tace yarinya idanma bakin cikine kike kinji kamshin soja ajikina to yanzu kika fara bakin cikin dan sai na gasamiki bakin ciki na hanaki sak da soja tinda Nagano logarsa kaunarki da kaunarsa itace, zatasa soja ya, makance aduniyar kaunata kamar yada nagani yau wlh tinda kinason soja sai na azabtar da, rayuwarki cikin ruwan sanyi tinda, naga kinada, rauni Dole zaki baramun soja kamshin soja ya isheta jikin jawa gashi bataso ta tashi karta sa wani Abu aranta daurewa tayi kawai ta kwanta jikin jawa jitake kamar ta rumgumi wuta Nusaiba mikewa tayi "Ramlat natafi waje naba idanuna kallo kai ta daga mata Soja da ya fito kawatata rumfar su ya shiga abokanisa na masa tsiya captain sadeeq yace " haba Abokina daga kawo mana baby sai ka bige da soyewa murmushi yayi yabawa habeeb baby ya zauna" captain banda sheri mana " masha Allah baby tamuce mu tabiyu ba laifi Allah ya barmana motar kawo kayace aka budewa get tashigo soja ya dauki wayarsa ya kira Ramlat lokacin bacci ya fara fusgata waya tana kusan jawa da ta lura ba mai ganinta ta danne ta kashe Kiran ta fitar da sautin kidan ta sata a muet ta aje kira hudu yayi bata daukaba tsaki yaja" inafa ganinta a parlo amma taki daukan kirana kashe wayar yayi baki daya yasaka aljuhu ya nufi gun motar aka shiga sauke kayan ciye ciye ana ta jerawa da atamfofin mai hotona baby da mamata Ramlat ko bacci ya dauketa saida su shaffah suka shigo sukayi wanka suna saka anko lokacin jawa ta tasheta mikewa tayi " kije kisa ankonki inji Nabeela su anty Jameela har sun sa anko suna harabar gida ana rabawa baki anti Jawa kiyi sauri ki shirya ko bakece zaki raba atamfofiba murmushi tayi " wlh Nice my live ya fadamun tin fazu da yakirani dakin sa ta nufi bathroom murmushi Ramlat tayi " to bara na shiryo wayarta ta dauka ta ja hannu Nusaiba suka fito suna zuwa ta shiga wanka agagauce ta fito ta goge jikinta ta cacada kwalliya tasa anko tayi kyau ba na wasaba " kai kawata Allah yayimiki kyau amma shine saboda rashin mutumci ko ki turomun anko nayi " kiyi hakuri bara nakirayi yayana ko ya barni na fita harabar gida Ashe hada rabon kaya zaayi " to masamu rabonmu duba tayi taga ya kirata har sau hudu idanu ta zaro" nashiga uku dailing numbersa tayi akashe suka uku takira akashe nashiga uku wlh fushi yayi bacci nake banji kiranba Nusaiba tashi muje ke zan tura kiransa kinsa ai bazan fitaba tace bai yafemun ba idan na fita " OK muje amma muje muci abinci kai ta daga hankalinta sam ba akwanceba suka sabko sai zuba uban kamshi take parlo ana tacin abinci yo abincine gashinan yawa banza raguna biyar aka yanka da shanu biyu abincin da akakai bariki ma da naman da yake cikin yakusa saniya daya na suka zauna aka kawo musu suna ci mummy tace" wai me ke damunki murmushi tayi"wlh mummy babu komai abin zazzabin ne bai sakeniba dakin jikinta tayi taci abinci sosai susna wasa da dariya da mutane har suka ci sosai sukaje ita da nusaiba suka wanko hannusu " to je ki ce ya kunna wayarsa karki jima ina dakin jawa kalli duk jama'a na harabar gida mu munanan itama mai jegon fita zatayi " to natafi ficewa tayi neman Abdallah itako ta tafi dakin jawa taci uwara kwalliya tana cin abinci babu kowa daga ita sai Dada Ramlat da sallama ta shigo suka amsa Dada tace" tsarki ya tabbata ga ubangijin da yayi wanan halitta shalele dariya Ramlat tayi ta tako cikin nutsuwa ta Iso garesu sai lokacn Jawa ta dago ta kalli Ramlat zabura tayi ta Mike tsaye jikinta na rawa bakin cikin karara kan fuskarta amma sai tayi kokarin maidawa tana nuna Ramlat " my love Dama kin dinka anko cikeda mamaki Ramlat ta kalleta fuskarta dauke da murmushi ta kashewa jawa ido daya ta gada mata gyra ta gyara tsayuwarta" my dear me yasa meki yau ankon da yayamu ya sayamana ni dake har kin manta kecefa kika kawo shawara muyi ankon sunah anty safara'u ta fito mana da shi muka zaba kika nunawa yayana kin daukar mana ni dake yabaki kudin kika kai mana dinki nace ayi mana doguwar riga kikace ke riga da skert kikeso ni kuma nace doguwar Riga nakeso jiya aka kawo mana dinkin har kin manta kikace da kinsan haka nawa zaiyi kyau dama irin nawa aka miki Dada tace " ke jawa kodai kinyi fason haihuwa bamu saniba in ba haukaba taya zaayi anko ba Ramlatu uwar jaririya dabas Jawa ta zauna ta dafe kanta zufar tsoro na karyo mata ko ta samu tabuwa da gaske...✍🏻 Rahma ce ummu Fareesa😘 ✍🏻✍🏻✍🏻 *🤷🏻‍♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀* *💖💖RAMLAT💖💖* *_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏻 Real Ladingo😉 yar mutan Niger🇳🇪 *👏🏻👏🏻👏🏻DON GIRMAN ALLAH KARKUMANTA DA GIRMAN ALKAWARI DA AMANA KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE KUKARANTA KYAUTA RUWAN ALLAH AMMA ARIKE AMANA👏🏻👏🏻👏🏻* *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Book 2* 🅿👉🏻1⃣1⃣&1⃣2⃣ ...kanta ta dafe ita dai a saninta bata sayi anko da Ramlat ba to yaya akayi haka jitake kamar ta shake Ramlat saboda haushinta da tsanarta gashi tayi wani sitirtacan kyau Dada tace" ke Jawa Anya lafiyarki ko sai an bincika taya zakuyi Abu da el uwarki kice bakisan kunyiba dukowa Ramlat tayi ta rike kafadun Jawa tana murmushi " my jawa lafiya wai ko duk farin cikinne kinga kanwarki mafi soyuwa azuciyarki da anko gashi ta hadu ta ko ina nutsuwarta ta saita tayi murmushi "wlh na manta my love kinfa san yarki da tsotsa sai tayi ta tsotsata har naji hankalina nason gushewa dan zafin tsotsa sakinta tayi " wlh har naji dadi da nazata ko zancan Dadata ya baiyana babu lafiya amma da dady take ai bazakiji zafiba dariya jawa tayi ta kaima Ramlat dukan wasa ta kauce Dada tace" Ramlatu me kuke jirane da bazaku tafi waje ba gun jama'a Shagwabewa tayi" yauwa dadata please kiga yayana wlh shine ya hanani fita yace bai yafemun ba yanzuma na tura Nusaiba kawata kiransa ko zaiyada yazo na rokeshi ya barni mikewa Dada tayi" ai ko bai isaba kibarni dashi Shaffah ce ta shigo da sallama " ke shaffah ina Abdalllah " gasucan shida abokansa da su yaya Naseer da Ahmed "ja'ira kice da mijunki de dariya tayi jeki kirashi kice inji ni " to Anty Jawa yaya Abdalllah yana kiranki yace kiyi sauri murmushi ta saki " yanzu kuwa ta Mike haushun Ramlat ya cikika jitake kamar ta makoreta gyara kwalliyata tayi shaffah ta tafi Kiran Soja Nusaiba ta shigo Ramlat ta tare ta Kawata ina yayana " kinsan Allah ina nufar gunsa yasan abunda ya kaini face ya hade amma na basar na gaishesa nafito dashi gefe namasa bayani cewa yayi ai kinsan abunda kika masa bazai zoba kuma bazai kunna wayarba kiyi kwanciyaki dama ba lafiya ce dakeba bakyason hayaniya kar zazzabinki ya tashi ganin Jawa su take kallo tana murmushi alamun abun ya mata dadi bazata fitaba bare ta likemasa yasaka Ramlat murmushi " wlh dama nasan yayana bazai barni na fitaba bansan meyasa yakeda zafin kishiba kafadu ta kada so tunda bakaso ai ba Dole bari nayi kwanciyata dama ba dadin jikina nakejiba hararata jawa tayi tana tsaki aciki tace" wlh Ramlat zakici uwarkine shegiya mai sufar aljannu bawani kishi gwarlma na hada miki yau de bazaki ki nace masaba uwar jaraba kamar tafi kowa son miji mai idanu kwartaye yau mijna kwalelenki nasan yayi fushi dake ko kallo arziki Yau bazaki samuba gurin my love yau da uwar yarsa yakeyi Ramlat gun Jawa ta nufo tana murmushi" my jawa kutafi ana jiranku ni kam kwanciya zanyi ta Haye gadon jawa tace" amma banji dadiba my love nima karmar na fasa fita dan ba hali" no karki damu duk cikin sone my sojana bazai taba abinda zai batamunba saide gyara Dada tace" Jawa ki fuce ki tafi wlh kinfa san halinsa karki bari ya biyo sau tafiya tayi tana dariya Nusaiba tace" Dada ki taya kawata hira na fita nima " to saman kujera ta zauna Ramlatu baki batawa soja raiba " Dada kibarsa kawai bayason nafita babu damuwa duk abinda yamun daide ne sunan yarsace maybe bayason ganina ne agun " ke nifa banason shirme wlh zafin kishine Abdallah na sonki baiyi dan ya bata mikiba karki damu natura kiransa bai zoba wlh zaici kaniyarsa mikewa dada tayi ta fito Ramlat ta lumshe idanuta tanajin ciwon abinda soja ya mata Dada lokacin da ta fito harabar gidan cike take da jama'a ta ko ina an kawata kujeru farare kowa ya kame yana zaune sai kayan lashe lashe sukeci kowa da table gabansa jawa na zaune kusan Soja wani katon cake ne atsakiyarsu mai pic din baby da Jawa gefensu Abokan sojane Habeeb captain sadeeq da Naseer sulaiman Jaleel Nuradeen da sauransu can gefe sojojine suma sun kame gu daya wajan harabar gidan sojojine masu tsaron gidan da sécurityn Abdallah kowa harakarsa yake ciye ciya ne kowa naci har masu kula da gidan kowa yana sha'aninsa duk sun kewayesu iyayansu duk suna gurin yinma ce da Anty maimunatu babu cikinsu abun gwanin shawa jameela tace" hadiza wai me Ramlat takene aciki " wlh ance yayamu ya hanata fitowa "ayya baiwar Allah kai kalli Dada ta nufi gun Soja kinsan ko abinda ya kawota dariya sukayi, Jawa na ganin Dada ta nufosu tace " jaraba ai sai tasa an kawota ta hanani rawar gaban hantsi ta kalli Soja " my love dan Allah karbar my love ta fito batajin dadin jikinta wlh tausayi take bani jinake kamar nayi kuka gashi gun hayaniya tayi yawa sai tasa ciwon ya karu wlh jinake kamar ajikina kallonta yayi " kiyi hakuri jawa nagode Allah miki albarka bazan bartaba bari ma naje na dubota " tafa samu bacci yana ganin Dada yayi murmushi " kai Abdallah naturo kiranka kaki zuwa saboda raini " hakuri dada ina cikin aikine " to maza taso mikewa yayi ya biyota sai dariya ake musu jawa tana tsaki " jaraba kawai bayanta yabi har cikin parlo ta balbaleshi da masifa " akan me zaka hana yarinya shiga cikin dangi tana kumshe adaki dan tana maka biyayya maza je ka fito da ita tana dakin Jawa a kwance " Dada batada lafiya fa Dada jikarki ta renani kiranta nayi ta kashe K'irana "karya kakeyi je fito da ita ko yanzu na kira Mustapha tunda ni ka renani dariya yayi dakin jawar ya shiga yaga batanan ya duba ko ina batanan Ya fito " Dada batanan " kaje sama mana ta tafi dakinta ta kwanta ni kaga tafiyata waje ta nufa shikuma ya Haye sama bangaranta ya nufa bata parlo bedroom dinta ya shiga tana kwance tana cikin blanket bakin gadon ya karaso ya janye blanket din tana kwance idanuta arufe hannu yasa ya dagota ya hade gyara sama da kasa yanaso ya nuna mata kuskuranta na kashe masa kira da tayi idanu ta bude ta kalleshi amma batayi maganaba saboda ranta abace yake zama yayi ya rumgumeta "menene ya sameki banza tamasa amma ta rumgume gam ta shige jikinsa ta lumshe idanuta " Kenan bazakiyi magana saboda raini na kiraki kika kashe Kirana amma yanzu nine zakima fushi nagode zanyi maganinki janyeta yayi jikinsa ya dauketa cak ya kaita gaban mirror ya gyara mata fuskarta ya taba jikinta babu zafi wardrobe dinta ya bude ya dauko hijab dogo bleu kanar anko ya saka mata tacika tayi fum tanaso tace bata zuwa amma da ta tuna haka Jawa takeso sai tayi shiru har yagama shiryata bai kuma mata maganaba ya dauketa cak ya fito da ita dakinsa ya shiga ya zaunar da ita a parlo ya dauko magani ya jika a cof kamar wata jaririya yazo ya zauna ya janyota jikinsa ya kafa mata cof din a baki kinsha tayi ta turo baki ta kwakwabe fuska tana kallonshi wani shegen kallo ya watsa mata na kashedi hannusa ta rike ta rufe idanuta ta fara shan maganin saida ta shanye tass ta janye hannuta ya aje cof din ya goge mata bakinta baide ce mata komaiba ya sumgumeta suka fito kanta ta dora kirjinsa ta sakalo hannuta wuyansa tayi lamo jikinsa har ya sabko da ita kasa ya ajiyeta ya janyota jikinsa ya kamo fuskarta ya tsareta da mayatattun idanusa masu rikitata amma fuskarsa tam a dauré kallonsa take cike da kaunarsa da tayi mata mugun kamu kasa jure kallonsa tayi idanuta ta lumshe batasan lokacin da tace" yayana ilove u more ta kifa kanta kirjinsa a hankali ya motsa lips dinsa yada bazata jiba " ilove u too my bugun zuciyata ina mugun sonki amma sai na hukunta ki banason raini dagota yayi hade bakinsu yamata wata shegen sumba saida ta makalkalesa " my sojana bai amsaba ya sa ke kai bakinsa kunneta yabata Arne kiss ajiyar zuciya ta sabke jikinta ya saki ta narke masa ajiki rumgumeta yayi yana juyi da ita tsakiyar parlo yana shafar bayanta zuwa wuyanta yana sakar mata kiss a wuyanta hannusa daya cikin nata yana murzawa cikin wani yanayi zuwa yanzu sam shima ya manta da ana jiransa bare ita da ya zautata taji tana shawarsa ayanzu gashi babu dama rumgumesa tayi gam tana sabke ajiyar zuciya idanuta lumshe tana jin dadin yada yake juyi da ita yana murzata da bata kiss awuya hannuta dayan ta tura cikin rigarsa tana shashafa kirjinsa zuwa kasan marasa ta saka yatsarta ramin cibinsa cikin sanyi murya " tace yayana bacci nakeji maidani dakin nayi bacci yanda ta fara masa ya fara canzasa janyeta yayi jikinsa ya gyara rigarsa ya kama hannuta sai lokacin ta bude idanuta tana kallonsa " yayana hararata yayi ta sada kanta tayi shiru janta yayi cikin nutsuwa yake takunsa cikeda izza ta maza masuji kudi da kansu har suka fito harabar gida kowa kallonsu yake cike da shawa suna rike da hannu juna jawa saida tayi Jan hali kafin ta danne kishinta ta kakaro murmushi gefensa ya zaunar da ita " my love ya jikinki " da sauki kinga yayana ya fito dani wlh banajin dadi " ayya sannu " my jawa tashi muyi abunda ya kamata murmushi tayi baby na rumgume ta tashi tsaye Soja ya tashi suka yanka cake mai sunan baby ta saka masa abaki aka tafa musu shima ya yanko ya bata ya lakutawa baby abaki aikuwa ta fara lasar baki dariya kowa abun ya bashi ya saka hannayensa ya kamo Ramlat ya yanko ya bata abaki ta amsa aka tafa musu itama ta yanko ya bude baki yana jira kawai sai taba Jawa akayi ta musu ihu ta amshi little Ramlat ta lakuta mata baki tana tandar harshe Jawa haushi kamar ta mutu taki tauna Wanda Ramlat yasa mata abaki ta gumtseshi Ramlat tana Lura da jawa murmushi tayi bari kiga wani iya shege ta kalli soja ta matso jikinsa " my sojana kalli cake ya bata maka baki bari na gyara maka kafin yayi yin kuri har ta shige jikinsa ta fito da harshenta tana lashe masa sai ihu akeyi Anty Rahma ta kauda kanta kai yarinyanar batada kunya saida ta lashe Tass ta janye jikinta Jawa alokacin daurewa kawai tayi Ramlat takoma ta zauna murmushi kan fuskarta Jawa tayi tayi ta danne amma kallo daya zaka mata kasan ranta abace yake, Ramlat tanawa little Ramlat wasa kayan da zafara rabawa aka matsu dasu atamfa mai pic din baby da sunanta da rigar maza jallabiya amma babu sunah ya kirawo su jameela da hadeeza suka fara rabo shima sunayi da Jawa amma shi yan gidansu yakebawa maza yake rabawa da abokaninsa jallabiyar maza fara Tass Ramlat na zaune da baby Jawa sai wani fadi take ita mai rabo sai hanci take budewa da tazo kan Nusaiba ta tsallaketa Ashe Ramlat tana lure mikewa tayi tazo gun Soja tarikeshi " my sojana bani atamfa uku zanba kawata da ita da kanwarta" my baby rigima Jawa ya kira tazo " kiba Ramlat atamfofi uku " to my love juyawa yayi ya koma gun su sulaiman daukowa tayi ta bata taki amsa ta kira Nusaiba " amshi ki dau daya biyun mama da Lissa " tnx my Ramlat murmushi jawa tayi sorry Nusaiba ban lura dakeba " karki damu tafiya jawa tayi taci gaba da rabonta Ramlat ta koma ta zauna lokacin soja ya gama yazo ya zauna Ramlat tana takalarsa da hira kallonta yayi" ke ni sa'an kiné ba muyi fada ba shagwabewa tayi " haba mijina ya zan iya fushi dakai bayan kana jiyar dani dadin love hannusa ta kamo tana murzawa my sojana karkayi fushi dani " sai nayi sakarmun hannu tunda kin raina ni ya fada yana hararata " yayana zazzabi nakeji muje kabani magani please " karya kike yanzu na baki magani Ashe basu saniba duk abinda suke jawa na Lure dasu amma ta gano lallabashi Ramlat takeyi murmushi tayi ta nufo gunsu Ramlat ta saki hannu soja " yayana banida lafiya wlh da gaske nake " tashi kije ki kwanta rigima ce take damunki baki ta turo " bana zuwa dan ka kalli yan mata kai ya girgiza " ea yan mata zan kalla wlh yau zaki sani sai namiki hukunci " Allah my sojana nikuma sai nayima kuka babu kakautawa ka komo kana lallabani kuma ni katashi mutafi kabani magani banida lafiya duk wace ta kallemun mijina wuta bal bal in dai ba yan gidanmu bane ta fada idanuta nakawo kwalla kallonta yayi "naki bana zuwa ke ko kunyar karya kyaji lafiyaki lau rigina me damunki kuma wlh karki kuskura kimun kuka wayace miki Ana kallona " to nabari muje gida ni nagaji da zama " naki bana zuwa my zumana kifa rabu dani zan kamaki baki ta zumburo " Allah ni bazan rabu da kaiba da wa zan rayu idan na rabuda jinin jikina kabugeni ka hanani kuka " My Ramlat zakiyi bayani. idan na kamaki ina wasa da kene abun tilar hancinta yaja tasaki Kara shagwabewa tayi" Allah ni sai nayima kuka yanzu dan kaga ina Sonka shine zaka shareni kallonta yayi cikeda tsananin kaunarta ya harareta "my baby zaki Sanine idan kin shiga hannu" nide tashi ka goyani banza yayi da ita ya gano tsokanarsa takeyi Jawa ta Iso ta zauna kusansa " my love hira ake kai ya daga mata " my jawana ya gajiya Ramlat tace" my jawa ya gajiya gaskiya kinada kokari " to my love tinda ke kin kiya kin tisa baby gaba ni ba sai nayi abunaba soja kallonsu yake baide cemusu komaiba " yayana ai banida lafiya ko " ai tasani itace da kanta tace ma karki fito bakida lafiya janki take tashi kishiga ciki baki ta turo "Allah yayana ni bazan shiga ni dayaba tsoro nakeji goyani ka kaini dariya jawa tayi " wlh my love kar hadani da Rabin raina hankalin jama'a akansu kowa sun burgesu murmushi yayi " ni nabar muku wajan kun cikani da surutu mikewa yayi ya nufi gun aboka nansa Ramlat tace" my jawa nagode sosai da abinda kikamun kina burgeni saboda bakida munafurci da zuciya daya kike zaune da mutum " my love menene na godiya ai yiwa kaine banida wace tafiki Ramlat tace" sai mijinmu kinsan Dole zai fini agunki amma ni kin fishi aguna shiru jawa tayi ta kasa magana Ramlat tayi murmushi Mugunta wai dan Allah ya akayi kika manta da batun anko da yayana ya siyamana da sauri jawa ta kalleta " dan Allah mubar magana maybe amafarkine naga kamar ni kadai nayi " to an bari mikewa Ramlat tayi tabar mata gun ta nufi gunsu jameela da aka tatara wasu abubuwan Habeeb ya kalli soja" gaskiya soja kana zamani ta ko ina kai dan gatane sadeeq tace" wlh fa ka fada nima abinda zan fada kudai kuka sani sai ku tsaya ayi baku sadeeq ya kalli nusaiba da ta tsaya gun su Ramlat tana waya" aboki ai mun kasheta da wacen wlh su biyu zan hada na aure nima na kwashi shoki suna Naseer kallonsu kawai suke haka dai akaci gaba da shagali ancin ansha anyi guzuri naga yan grp Real Ladingo anyi musu shatara ta arziki mota yar madedeciya guda ta kayan ciye ciye da atamfofi nikam bana tsaya zanoku ba amma duk kunsan kanku sai magrib taro ya watsa kowa ya kama gabansa Ramlat da nusaiba suna bedroom din jawa azaune suna hira sai dariya Ramlat takeyi jawa tana parlo Anty kausar tayi mata nasiyya tabi a sannu karta bari ta ganota " to ai baki saniba maganar yanzu de zamuyi idan na je gida mikewa tayi ta mata sallama jawa ta tashi ta shigo bedroom tana shigowa Ramlat ta Mike " kawata tashi mutafi lokacin sallah karya fice " to kuyi ana mana " nafiso nayi wanka tikon baby taba jawa suka fice ta rakasu da harara tana tsaki umma saudat ta shigo " Jawa ki hada duk abubuwanki gobe zamu tafi " to umma insha Allah umma ta shiga bathroom Ramlat suna zuwa nusaiba tayi alwalla ta fito Ramlat tashiga tayi wanka ta dauro tazo tayi sallah nusaiba tace" to nifa zan fece captain na jirana " ai Allah ya kaimu musha biki tashi Ramlat tayi ta hado mata turaruka da maiyuka da sabulu masu lasifar kamshi ta bata doguwar Riga tasaka ta d'aura dankwali ta rakota suka shiga dakin jawa tayi mata sallama suka fito ta rakota har gun motar sadeeq gidan ana ta gyara sojoji kwara kwara suna shawagi" my Nusaiba nagode Allah barmu tare na koma kingafa suna masallaci yayana karyazo yamun mita dariya tayi " nima nagode sai kwana biyu tafiya tayi tana shigowa parlo tayi zamanta tana kallon Tv batayi ko marmarin shiga dakin jawaba ta cire dankwalin kanta ta saki gashinta tanaji kamar da lema bai busheba Ancinm ta kirawo suna hirasu Ancim tace " Anti gidanan dazu acike amma yanzu shiru babu kowa duk an watse " Ancim jeki zubomu abinci kadan wlh agajiye nake zuwa tayi ta zubo mata a plate ta kawo mata ta dauko mata drinks kasa ta zauna saman carpet tana ci soja ya shigo yana zama Ancim ta Mike ta tafiyata " yayana zakaci abinci " matso muci kusansa ta dawo ta kirawo Ancim ta Karo musu ta aje nata tana bashi abaki yanaci har ya koshi ta tsiyayamasa drinks tabashi yasha ta marerece " yayana ka hakura wlh bansa Wanda ya kashe kiranba ni lokacin bacci nakeyi ai kasan bazan kashe ma kiraba wayar ma acikin muet aka samun ita saida zankiraka na fitar kaga gun jama'a ne kayi hakuri" ban hakura zaki karbi hukunci anjima bazaki sake kashemun kiraba cikin ruwan sanyi yau zan hukuntaki baki ta turo ta matsa daga gunsa ta fara kukan shagwaba ba hawaye taci gaba da cin abincinta dariya ta bashi amma ya gintse " kinsan Allah idan bakimun shiruba zan batamiki rai " to bakace bazaka hakuraba kuma kana ganina ina kuka bazaka rumgumeniba ka lallabani ture abincin tayi ni nakoshima tinda ba asona anki lallabata murmushi yayi ya taso ya nufi gunta mikewa tayi tana ihu ta shiga dakin jawa wayyo jawa ki ceceni my sojana zai dakeni jawa na zaune bakin gado tana shayar da baby Ramlat ta fado kanta tana kukan sangarta " ah my love keda wa" ba yayana bane dan munayin kiss a parlo duk ya tsotseni wai dan Nima garin tsotsar harshensa dadi yazomun keya bansan na cije shiba aharshe shinefa ya biyuni sai ya Rama dan Allah ki bashi hakuri saboda tsabar bakin cikin da ta kaici batasan lokacin da ta ture Ramlat daga jikinta dayake abakin gado take tayi luuu zata fadi sai ga soja ya shigo da gudu ya tarota jikinsa Da Sauri jawa ta rukota Abdallah yace" garinya zaki fadi baki ta turo ta rumgumeshi tana guga fuskarta saman tashi ta shagwabe " to duk ba laifinka bane ka tsoratani shinefa daniji muryarka na rikice nide naji zafi goyani ka kaini dakina " sannu ina ne yake miki ciwo kuka tasaka masa " nide yayana goyani wayyo bayana Jawa ya kalla " jawa ya a kayi ta guce zata fadi har taji ciwo " wlh ban saniba my love naga kawai zata fadi to hannuna da baby sai Allah ya kawoka ta fadi tana kuka sannu my love wlh ciwon kamar ajikina " yi hakuri jawa bari kuka " yayana ka goyani wayyo bayana akidime ya dauketa cak " my Ramlat yi hakuri muje na dubaki ya fice da ita cikin saa bakowa ya haura sama da ita bedroom d'insa ya kaita ya kwantar da ita yana murza mata bayanta shiru tayi ta lumshe idanuta " my zumana ya kikeji " ni ciwo nikeji yayana kaci gaba da murzawa cigaba yayi da murza mata bayanta da k'ugunta shiru tayi saida tayi niyya ta Mike " yayana na warke " gud my zumana yi kwanciyaki baki ta turo ni banajin bacci " wlh ba inda zaki fita mikewa yayi maza shirya kwanciya kafin nazo ya fice bushewa tayi da dariya wlh Jawa sai na gasaki kamar yada kika gasani arashin sani wai hada ingizani na fadi tunanin ta ban ganoba aikuwa kinyi kuskure babba bazan yafe miki ba sai narama mikewa tayi tayi shirin bacci Jawa tin lokacin da Ramlat ta kulla mata bakin cikin suna fita ta fashe da kuka " Ramlat wlh na tsaneki sai na azabtar dake sai na rabaki da Abdallah bazan iya cigaba da ganiki tare dashiba natsaneki Ramlat yar iska mai zubin munafukai ajiye idanu irin na kwartaye ta ajiye baby tayi ta shiga bathroom tana cikin Soja ya shigo Yakima kafin ta shigo tann ganinsa ta fada jikinsa ta rumgumeshi tasaki kuka matseta yayi" my jawa minene kiyi hakuri bataji ciwoba na danna mata Kara sautin kukan tayi dagota yayi ya hade bakinsu yana bata kiss mai zafi shiru tayi tashiga tayasa sun jima sosai kafin ya saketa ya shiga lallabata yana gaya mata maganganu masu dadi sai gashi ta mance bakin cikin da take ciki tashiga tunanin anyama bayafi sonta Akan Ramlat ba gashi uwar yarsa dayafi so fiyeda komai saida yaga tasaki ranta tana farin ciki yamata sallama ya tafi zuciyata tass ta tashi tashiga hada kayansu na tafiya gobe lokacin da soja ya dawo ya iske Ramlat take tayi shirin kwanciya ya shigo bathroom yashiga yayi wanka ya fito ya goge jikinsa ya shafa mai yuka yasaka kayan bacci ya fesa turaruka ya haye gadon " yarinya yanzu zan baki horo gobe zaki kashemun waya rumgumeta yayi my babyna kunyi kyau sosai " yayana kayi hakuri karka hukuntani murmushi yayi yana shafarta narkewa tayi jikinsa yayana wlh da gaske tin jiya banajin dadin jikina " zo nabaki yawu kisha zaki warke " to bani dama kishirwa nakeji bakinta ya lalubo ya hade suka fara tsotsar juna saida ya tara ya fara juye mata tana sha asnnu saida yabata har so uku kafin itama ta shiga bashi yana sha hannnusa saman boobs dinta yana murzasu ahankali sun jima suna shan bakinsu kafin ya cire bakinsa ya dawo saman boobs dinta yana tsotsa da cicizawa dayan ahannusa ya lailayawa sai nishi take hannuta daya kirjinsa daya kasan marasa tana shafarsa dadi yakeji har tsakiya kansa yada ta iya sarafa shi kwankwala cibinsa take cikin kwarewa sai zillo yake yana tsotsar boobs dinta itama dadin tsotsar takeji shiyasa ta Kara himma wajan shafar kowane lungu da sako na jikinsa bakinsa ya cire ya dawo kasan cikinta yana lasa yasa harshensa kwalmin cibiyata yana tsotsa tasaki ihu tana zilo saida ya rikirkitata sosai ya barta tashi tayi itama ta fara masa wata irin shafa da tsotsa wajan wuyansa da kunnesa tana tsotsa hata hancinsa da habarsa ba inda bata tsotaba ta dawo kasan marasa tana lasa har ta koma cibinsa tana tsotsa tana shafarsa ihun shima ya fara " ashhh my Ramlat ya damkota ya ya gyara mata kwanciya ya saita hanya karkacewa tayi ta sake salon kwanciyar Adu'a saduwa da iyali yayi ya seta hanya saida ya dan danna ita ka idartace bata wuce kai tsaye amma batayi ihu ba saboda ba taji zafi ba in dai ba kamar yayi kwanaki bai shigaba shine takejin zafi niyarsa yamata cacakar mugunta ya horar da ita yada gobe bazata kashe masa kiraba amma yana shiga dayaji wani dadi bugun farko mugunta ta kau ya fara aiki " my Zumana wlh bazan iya miki muguntaba ahankali zamunki kiji dadi kamar yada nakeji ayanzu idanuta alumshe sai nishi da shasheka take yauma bata iya magana amma hawaye na kwaranya a idanuta saboda wani mugun dadi takeji jitake idan tayi magana dadin ragewa zaiyi " wayyo my zumatyna dadi dan Allah kimun magana mana ko bakijin dadine ahankali tace" my dadina kaci gaba wlh bana iya magana kar dadin ya rage cigaba my sojana ina jin dadi sosai cikin kuka yace" yauwa my zumatyan Allah ya miki Albarka uhumm Ashhh washh dadi yaci gaba da kashe arna yana koke koke da sambatu wani abun sai su dan tsagwaron gaskiya yake fada mata dalla dalla cikin kuka da sambatu ita de nishi take da shasheka tana hawayen dadi kwanciya iri iri take masa abinda yadada haukatashi yayi ta kurma ihu yana kuka wiwi yana kiranta My Ramlat My zumata My sweetheart My bugun zuciyata My Dadina My angel My Sugar My rayuwata My kanwata My komainawa tana amsawa ahankali hawaye na tsiyaya saman kumcinta saboda dadin da takeji ya wuce misali tsakiyar kanta har kaikayi yake mata cikin kuka yace " My Ramlat cikin shasheka ta amsa tana Kara gyara masa yada zai Kara jin dadi aikuwa ya Kara zaucewa " yaya Abdallah karage kukan ta fada sai nishin dadi take" wlh bazan iya dainawa ba my zumata kukan itama ta fara Mara sauti ta Kara daga masa Kafa uhum Ashhh wayyo my sojana..Akwana budiri asuba tagari 🤷🏻‍♀🤷🏻‍♀🤷🏻‍♀Bance Dole kikarantaba book Dina baya yawo Aduniya bare adameni kuma ko anyima oho🤷🏻‍♀ nagaba yayi gaba🏃🏻‍♀🏃🏻‍♀🏃🏻‍♀ Rahma ce ummu Fareesa😘 ✍🏻✍🏻✍🏻 . *🤷🏻‍♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀* *💖💖RAMLAT💖💖* *_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏻 Real Ladingo😉 yar mutan Niger🇳🇪 *👏🏻👏🏻👏🏻DON GIRMAN ALLAH KARKUMANTA DA GIRMAN ALKAWARI DA AMANA KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE KUKARANTA KYAUTA RUWAN ALLAH AMMA ARIKE AMANA👏🏻👏🏻👏🏻* *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Book 2* 🅿👉🏻1⃣3⃣&1⃣4⃣ ...tin bayan da sukayi sallah Asubah suke baccinsu hankali kwance manne da junansu tamkar zasu koma cikin juna basu tashiba sai karfe goma Abdallah ya farka Ramlat na manne dashi tana sharara baccinta hankali kwance take sabke Numfashi idanu ya zuba mata yana murmushi fuskarta ta dan rame ya shafi fuskarta " my zumatyna meyake damunki wlh kin dan rame jikinta ya taba babu zafi bakinsa yakai kunneta " my zumaryna meyake damarmun farin cikina tashi ki fadamun harshensa ya zura a kunneta yana lasa idanu ta bude tana kallonsa ta shagwab'e " my Heart " na'am my sweetheart ya akayi me yasa marmunke naga kin dan rame " my Heart baccin bai ishe niba " tashi namiki wanka muje kiyi breakfast sai kizo kiyi kwancinki tashi yayi ya dauketa ya goya ya shiga bathroom da ita ya hada ruwa mai gumi ya sabkota ya nasata ruwa dama ba kaya jikinta haka sukayi baccinsu " wayyo yayana zafi ni bana bari yayi zafi haka murmushi yayi saida ta jima sosai yayi mata wanka tana zuba masa shagwaba har ya gama ya daura mata towel itama tayi masa wanka tass ta daura masa towel suka fito tare suka gogewa junansu jiki suka shafawa juna mai ya ciro kakin soja yasa marerecewa tayi " my Heart idan ka tafi sai dare murmushi yayi" bazan kai dareba tsadadan agongon sa ta daura masa ahannusa ta fesheshi da turare ta gyara masa sumar kansa ta Dora masa hularsa" my sojana kayi kyau " nagode Mrs Abdallah muje kisa kaya hannu ta daga ya dauketa daukarta yayi suka fito dakinta suka tafi ya shiryata cikin Riga da skert na Atamfa ruwan kore mai ratsin baki ya daure mata gashinta ya goyata suka sabko sai dariya takeyi " wlh my sojana bayanka dadin goyo " my bugun zuciya zan nasoki idan bakiyi shiruba " yi hakuri nayi shiru kanta ta kwantar abayansa har suka sabko ya ajiyeta suka karaso parlo direct kan dining suka nufa agaguce sukayi breakfast suka tafi dakin jawa har sun hada kaya umma soja ya gaida ta yace su shirya yanzu zasu tafi suka shiga bedroom Jawa na zaune tana shayar da baby suka shigo kusan jawa ya zauna Ramlat tana tsaye " my love ya jikinki wlh kwana nayi ina tunani Allah sa k'ugunki bai amsaba nifa ina shayar da yarki sai ganinayi zaki fadi dariya Ramlat " nayi sauki ban jimuba taya yayana zai bari najimu bani babyna. Mugaisa cireta tayi a nono taba Ramlat soja yace " my Jawa ba gaisuwa jikinsa ta kwanta tana shafa fuskarsa " my love yi hakuri hankalina yana gurin Rabin raina naji yada ta kwana dariya Ramlat tawa soja gwalo " ai de tafi sona ta fada tana fita daga dakin murmushi yayi ni ko zan kamaki to ni zan fita ykk da fatan kina lafiya " lafiya lau yaushe zamu tafiya yanzu ko sai da marece " no yanzu zaku tafi sai dare zan dawo rumgumeta yayi yana mata rada akunne tana dariya " wlh my love kasa naji kunya sakinta yayi yana murmushi ya Mike "bari naga little Ramlat na wuce biyoshi tayi suka fito har babban parlo Ramlat tana ma baby wasa ya zauna ya amsheta yana susunata Jawa ta zauna kusansa " my love zakayi missing din little Ramlat " injiwa kullum sai naje na gano lafiyarku " Ashe bazamuyi missing dinkaba " sosai ma Ramlat yaba baby ya Mike tashi tayi ta biyoshi har kofar parlo"my Heart ai baka dadeba ko " ea bazan dadeba kumcisa ya bata oya kiss me masa tayi shima ya mata " bye my zumana sai na dawo " bye my sojana Allah ya tsaremun kai " Amin maza koma kici gaba dama yarki wasa komawa tayi shikuma ya ficewasa da ta dawo parlon jawa batanan tayi zamanta tana kallo Jawa ta ware duk abinda sukeso tagama shirinya tsaf ta fito ta zauna kusan Ramlat " my love zakiyi missing dinmu ko " wlh sosaima dukda tanajin haushin jawa akan kiyayyar da take nunamata saida taji kuka ya zomata ta kwantar da kanta kafadar jawa ta fashe da kuka wlh banajin dadi zaki tafi dan Allah kice yayana ya hanaku tafiya rumgumeta Jawa tayi ita da kanta duk tsanar Ramlat da takeji saida jikinta yayi sanyi saboda taga gaskiya karara idanu Ramlat amma ina i Sam yanzu idan ba taraba Ramlat da sojaba to ita mutuwa zatayi dan Allah kadai yasan bakin cikin tafiyar da zatayi ta barsu su biyu amma dayake tasan takan yaudara bazaka taba ganewaba lallaba Ramlat tayi tayi shiru " kiyi hakuri my love zai kaiki kuma duka kwana nawane zamu dawo jikinta ta janye saboda ker take kallon jawa bada zuciya daya take lallabata ba umma ta fito " Jawa tashi Ana jiranmu su inna talatu da Ancim suka fitar musu da kaya jawa ta rufo dakinta suka fito Ramlat ta rakosu har harabar gida tabawa jawa baby tayi murmushi " my jawa Allah yasa agama wanka lafiya sai munzo nida yayana murmushi tayi" to Allah ya kawoku lafiya suka shige mota direba yaja ya tafi Ramlat takoma gida " jawa fa tayi nisa atsanata amma bakomai Allah zaimun maganinki dakuma ni kaina mutikar kika dawo baki canza haliba wlh nikaina daurewa nake Sam kinfice araina babu dawa kimarki kuma wlh nagama yada dake zamuyi zaman duniya de kawai parlo tayi zamanta tana kallo ta dauki wayarta takira soja bugo daya yayi picking " my sweetheart ykk ko jikine " my Heart please kabarni naje gida wlh nayi kewar yinmata da mai ran karfe dan Allah my Heart karkace A'A my babyna naga kamar bakyajin dadin jikinki " Haba my sojana kaga fa ni dayace my jawa sun tafi kayi hakuri natafi idan ka taso sai kabiya kadaukoni wlh lafiyata kalau yayana kawai kaine jiya bakamin da wasaba dariya yayi " shiru abunki matata nasani kina kokari sosai. kishirya ki tafi " nagode my mijina Allah yabiyaka da gidan Aljanna " Amin zan kiraki idan kin isa kiyi tuki asannu ko direba ya kaiki " my Heart ni zan tuka da kaina wlh lafiyata kalau " OK kibi asnnu bye " bye abun dadina kiss ya mata ta wayar ya tsinke kiran yana dariya itama dariya tayi ta tashi ta haye sama ta shirya cikin wata tsadadar doguwar Riga mai masifar kyau bakace anyi mata adon duwatsu farare tayane kanta da mayafin rigar ta dauki jaka da ta kalmi ta dauki key din motarta wada awata biyuma bata tukaba soja baya barinta tuki ta sabko kasa tama su Ancim sallama ta fito cikin saa motar batada dati idan zaayi wanki Ana hadawa da ita budewa tayi ta shiga ta rufe tayi mata key ta fito daga rumfar motocin tanufo get tana honr wani soja ya bude mata ta bata wuta ta fice daga gidan acikin nutsuwa take tuki ta Saki kida ta kore sauti tana Kada kai har tazo gida da karfi take honr aka wangale mata get ta danna hancin motar ciki kai tsaye rumfar aje motoci ta shiga saboda zata barta tabi soja parking tayi ta fito dayake daganan part d'insu yafi kusa nan ta shiga parlon ba kowa ta aje Jakarta tana kiran mummy sai gata ta fito " ke kuwa daga ina rumgumeta tayi " mummy daga gida mana ganiku nazo " to sakeni sakinta tayi suka zauna jiya ba tare muka yini ba ina su jawaheer " sun tafi gida mummy ina Rufaida " tana gidan yinma da fatan kuna zaune lafiya babu wata Matsala dan nafi jinki Akan Jawa dan ita duniya ta zauna lafiya " wallahi mummy muna lafiya babu wata Matsala yanzuma da kuka muka rabu " baiwar Allah idan tayi hakuri kwana nawane zasu dawo Allah ya Kara hada kanku ya kauda shedan tsakaniku kurika hakuri da juna kishin yan uwantaka zafine dashi bare ku masu kusanci da juna sosai kuma shedan yafi saukin samun gurin zama arin masu dan,gantakarku saboda ya raba kan family amma idan kuka Dage da Addu'a tofa karyasa aganku arana Allah bazai taba bashi nasaraba bare Abdallah Adaline mutikar yana sane baza'ayi masa iskanci agidaba ki kaskantar da kanki kece karama Jawa batada Matsala jikin Ramlat yayi sanyi dan ta tabbatar shedan,ne yakeso yayi galaba akansu barema jawa da ta fara nisa Allah yasani bataso dalilinsu kan Family dinsu ya rabe ita ko soja bata fatan yaji tsakanita da jawa bare Family dinsu tashiga tunani sosai mummy, ta tabata "Ramlat akwai matsalane dariya tayi" wallahi babu Matsala nasiyya ce ta Kara shigata kuma insha Allah ba Wanda zaiji kanmu da el uwata murmushi mummy tayi" Allah yayi muku Albarka " amin uwa ta gari mummy na tafi gun yinma " to Abubakar yazo yau da safe wai kinsan me " tonina zan sani " an matsa yafito da mata yayi aure yace Nusaiba yakeso dariya Ramlat tayi" amma Yajima baiyi aureba yarinya yar 14 year yakeso Papina zai bashine " kinci kaniyarki agun papi take mansoor ne idan yaga dama ya bashi ita " mummy matafi fitowa tayi ta nufi part din yinma da sallama ta shigo parlon Rufaida mata yawo tsakiyar parlo " my dota sannu kewarki ta isheni karasowa tayi ta kwanta jikin yinma " yinmata ina kwana Nima inata kewarki wlh " ya jikinki Abdallah jiya da yakirani yace bakya jin dadin jikinki dazu da ya biyo yace kinyi sauki" yinma na warke ina brother na ance yazo " yana part dinsa baccin gajiya yake ina Jawa da yarki sun tafi ko " eh sun tafi dazu suka barn I da kewa shine na roki yayana ya barni nazo kanta ta shafa " kin kyauta najima ban gankiba tin haihuwar jawa tashi kici abinci " yinma banajin yunwa bari naje naga mai ran karfe, ta Mike ta tafi yinma tabita da kallo tana murmushi " dotana kamar cikine da ita duk ta rame Allah yasa itama cikine da ita naga dan Abdallah da Hassana Allah mai iko, Ramlat, tana fita ta nufi part din Dada masu tsaron gidan sai kallonta suke suna magana kasa Kasa murmushi tayi" shegu masu barci da idanu daya zakuci uwakune saarku daya yanzu mugunta bata dame Niba da sai nasaka mai rabo shan wahala parlo ta shigo da sallama suna zaune shida Dada " kai ki koma na sakeki bana aure dake kusansa ta zauna " haba na kudin ya zamuyi haka da kai bayan kasan ina sonka " karya kike kinzo kima mijina wayo " Dadata ina kwana wlh kewarku ta dameni nace sai nazo " kin kyauta ina yan jego " suntafi tsoho yace " masha Allah Allah ya friar dash ruwan zafi lafiya " amin mai gida Dada jiya bansan tafiyarki ba " inafa zaki sani kin tisa miji gaba dariya Ramlat tayi " kai Dadata " hassana inaso kuci gaba da kaunar junaku keda el,uwaki dan Allah karku bari ashiga tsakaninku " insha Allah Dada babu Matsala mai ran karfe yace" ai Abdullahi bazai bari hakan tafaru mutikar yasani kuma insha Allah hakan fazata faru a zuria taba Allah ya shige muku gaba ku dage da Addu'a shedan bazaiyi nasara akankuba Allah ya karamuku zaman lafiya da kaunar junanku " Amin mai gida jikinsa dada ta koma bari naji gumun tsohuwa " dagani karki karyani " barama naje naga safna da baby mikewa tayi ta tafi suna mata dariya part din su safna ta shiga *🤷🏻‍♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀* *💖💖RAMLAT💖💖* *_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏻 Real Ladingo😉 yar mutan Niger🇳🇪 *👏🏻👏🏻👏🏻DON GIRMAN ALLAH KARKUMANTA DA GIRMAN ALKAWARI DA AMANA KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE KUKARANTA KYAUTA RUWAN ALLAH AMMA ARIKE AMANA👏🏻👏🏻👏🏻* *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Book 2* 🅿👉🏻1⃣5⃣&1⃣6⃣ *please Agurguje bayan wata daya* ....Zuwa wanna lokacin maganar soyewa tsakanin Ramlat da soja abun ba'acewa komai abin yafi karfin fadi abaki wata muguwar soyayya sokewa junasu ba dare ba rana jawa tana gida wanka amma hankalinta na garesu duk tabi ta rame ko yar k'ibar wanka da ake batayiba tamatsu kwana hudu ya ciki ta koma gidanta duk baya gari tasan kafin ta koma ya dawo Anty maimuna na gyarata cikin da waje amma tsabar kishin mijinta ya hana aga irin kyawun da tayi amma idan ka aje hankalinka zaka gane tayi kyau na musamma ta kara fari saide rama kullum cikin waya suke da Abdallah little Ramlat masha Allah ta warware tayi jiki duk kwana biyu Ramlat sai suntafi gurinsu kawai tana binsane dan ta kumsawa jawa bakin cikin tana ko kwasarsa duba da yada Ramlat ta murmure tayi jiki tayi fari Tass kirjinta ya kara ciki dam Ramlat wani irin kyau ne ta zuba cikin wata dayanan ga kulawa Sosai take samu agurin Soja tana zuba shagwabarta son ranta yanzu sosai yake lallaba abarsa abincima shi yake bata bare wanka dama shikemata, kwana biyu da bayanan duk tayi sanyi sai rigima take masa ta waya yana lallabata, safna ansanya tarewata sati mai zuwa mamah ta dage sai gyara diyata take ciki da waje tayi tsaf da ita Ramlat ma ta kara da bata shawarwari sosai yada zata tafiyar da rayuwar auransu cikin ruwan sanyi ta kamashi ahannu kwana biyu Ramlat bata ko iya cin abincin kirki rabin ranta baya bari yana Lagos yau tsawon sati daya kenan yau tin safe ta shirya ta tafi maitama ganin baby nuratu matar Naseer ta haihu gobe sunah daganan za'amata konshi da kitson gudun kar soja ya yashigo gari batada shiri yace mata nan da kwana biyu yana tafe, Da misalin karfe biyu na rana suna dakin Nuratu ana mata zanan k'unshi mai masifar kyau sai hamma take tanajin bacci safna" tace my sister bacci kikeji ba kai ta daga tana lumshe idanuta Nuratu tayi dariya " ai kinyi kokari akamiki kitso ana gamawa aka fara k'unshi wlh bakiga yada kikayi kyau ba gaskiya yanzu kina ji da kyau dama yau soja ya shigo baki ta turo gaba cikin sanyi murya tace "kibar tunamun da Yayana please ki barni naji da rashinsa dariya sukayi khairat tace" Anya Ramlat baki kwashi ciki ba wlh kyawunki yayi yawa kwanana gashi kinyi sanyi sai shegen son jiki hararata tayi" wlh bakuda aiki banida komai duk fa da nafara sallah banyi satiba jawa ta haihu so kinga ko wanka bata zubarba to ta ina zanyi ciki dariya khairat tayi " to ai yanzufa kinyi kwana arba'in bakiyi fashin sallah ba to ai kinga kin tsallake wata fa amma mubar maganar tunda kince haka amma kam kinyi jiki da fari sosai tsaki taja" wlh banida komai ki yada dani " wlh na yada ina jawa " tinda yayana yabar gari ban tafiba amma idan zan tafi gida zan biya " ai sun kusama saura kwana uku "eh jiyama munyi waya da ita Safna tace" bari nima na dauré naje Nagano little Ramlat kafin su koma " kema da bawani jimawa kikayi da zubar da ruwanba ana gama yimata l'alle bai busheba ta tashi ta tafi part din yinma ta shige bedroom tayi kwanciyata saboda bacci takeji sosai bata farkaba sai bayan la'asar yinma ta shigo ta ta sheta tayi wanka tayi sallah ta fito parlo yinma na zaune ta zauna ta jingina jikin yinma " daughter k'unshin yayi kyau kanki baya ciwo ko " yinma bayayi kara janyota tayi jikinta tana shafa kitson " ti duk da haka zakisha magani kitson ya matse dayawa " yinmata banajin zafi fa " to shikenan gobe kin dawo sunah " yinma kice yayana yabarni na kwana gobe da angama sai na tafi " to yi zamanki zan fadamasa " nagode yinmata mikewa tayi naje gun mummy na dawo ta fice tana dariya murmushi yinma tayi ta girgiza kai " dota sonki ajinina yake, tana fita takusa shiga part dinsu taci karo da sulaiman sun fito shida Aminu ta tsaya ta shagwabe" Allah yaya sulaiman baka sona yanzu ko minene dalili murmushi yayi " ke ki rufamun asiri gudan jinina zanki uwa da uba daya dariya tayi " to ai gani nayi ko dan gidana baku zuwa ta kalli Aminu ta zabga masa harara wlh wasu sunji kunya " ke wlh banason rainin wayo uban me nayi najin kunya kaji shegiya fitsarara idanu ta zaro" ni kake zagi duk da kasan matar yayanka nake Allah sai na gwadama fitsara yanzu sulaiman yace" Aminu kamar bakasan halintaba zaka biya Ramlat jeki ciki ina kikaga khairat " tana rigata tunda bakinku daya da mayaudari ba ruwana dakai ta kalli Aminu zata fice ta yarfa hannuta kamar abin kirki ta sheka da gudu " kuma wlh yaya sulaiman idan ka shigo ka hadani da mummy Allah sai na hada dakai ta shige ciki Aminu jiyahi kamar an zuba masa wuta a idanusa dan azaba tin yana gani kadan kadan har ya daina gani ya rike sulaiman yana ihu " kaga irinta ko to inama ruwanka da ita wlh ni kam ba ruwana kaji tace idan na mata hadi harni zata hada shawara daya muje ka kikara Soja shine zai sakata yanzu ta sakar maka idanu jansa yayi suka nufi part din Dada Ramlat tana shiga ta iske mummy a zaune ta fado samanta ta maida numfashi " ke nifa banason hauka keda wa kike gudu haka dagani " to mummy ba Aminu bane ya bini zai dakeni kawai dan ina masa wasa" karya kikeyi hauka yake kina wanan halin zai dokeki ai kuwa dayayi bayani gun yayansa Soja baki ta turo" dagaske nake mummy ta fada tana kwanci jikin mummy " ke karya kikeyi kice kin tabashi kin gudo dagani kalli Rufaida na kallonki kin kwance mata uwa " to nima ai uwatace mummy yunwa nakeji " to zauna naje na kawo miki karki tashi ki nema kici ko dariya tayi ta Mike " Allah mummy bakya sona murmushi tayi na tafi gidan Dada ta fice wata tana tafe bata karasa gidan Dadaba soja ya kirata tana ga shine tayi picking ta kara akunne " my Heart " my sweetheart ykk i miss u " Allah yayana kewarka zata kashema kanwarka dan Allah ka dawo gareni " my zumana kiyi hakuri zan dawo da fatan kina lafiya " to ni yayana ina lafiya baka gari da dama dama dai yayana nayi k'unshi da kitso fa murmushi yayi " maza dauki pic ki turomun " to zan turama " kiyi zamanki sai goba ki koma gida kinji abar sona " naji abin kaunata ina sonka my Heart " nima ina sonki amma me dan uwanki ya miki kika kama masa idanu kiyi hakuri badan halinsaba kinji my babyna baki ta turo" my sojana zagina fa yayi zai mareni fa " wane shi ya mari matata yayi kadan babyna yi hakuri idan nadawo zakiga hukuncin da zan yanke kinji matata al Albarka sansanyan kiss ya bata babyna " yayana" na'am Mrs Abdallah " to naji zan sakesa " yauwa yarinya kirki matar soja dariya tayi " my sojana ilove u " love u too my zumatyna kici abinci sosai yinma tace kin dan rame dariya tayi " to zanci " OK sai zuwa dare zan kiraki matata bye " bye my sojana murmushi yayi ya tsinke K'iran ta shiga part din Dada ta iskosu a parlo tsaki taja " taje kusan Aminu ta tsaya tasa hannu kan fuskarasa ta janye kamar Cira Qaya yaji idanusa sun bude taje gun Dada ta zauna " ke shalele kifa rage mugunta koda yaye bakya Abu saida dalili mikewa sukayi basuyi maganaba suka tafiyasu tabisu da dariya " dada ina mai ran karfe "ya fita k'unshinki yayi kyau " mai ran karfe nama ya gani " ke kika sani tana bangaran Dada sai bayan sallah isha'i ta koma part dinsu taje kan dining ta zubi abinci taci iya cinta tayi dam ta dawo parlo tayi zamanta suna kallon Tv ita da Affan Papi ya shigo " Papina sannu da zuwa " Ramlatuna ina mummy ki tana ciki shigewa yayi sun jima kafin su fito suka nufi kan dining Ramlat na zaune har suka gama suka dawo parlo ta koma kudan papi dinta suna hira papu "tace Ramha Abubakar fa yace shi Nusaiba yakeso " to ni me zance saura fa 2 year ta gama Jss 3 ai bata isa aureba saide idan jira zaiyi duk da ba maganarmu bace su karata da iyayanta murmushi yayi " Allah yayi zabin Alheri dayaga tayi Saurin kafa ne sai kusan goma Ramlat ta tafita part din yinma suna parlo ta gaisheda Abbie " diyata yau ana zaki kwana murmushi ta koma kusan yinma" yinmata ai kekikace na kwana ko " kwarai kuwa dariya Abbie yayi " ina yar uwataki " Abbie najima banjeba sai gobe zan tafi " to ki dauré ki tafi kurika zumunci ku kaunaci junanku da zuciya daya ku rika hakurin zama tare " to Abbie insha Allah " kinci Abinci " wlh yinma naci sun dan jima suna hira Ramlat ta Mike ta shige bedroom tayi wanka tasaka Riga bacci tayi kwance, zaune yake cikin wani hadadan parlo saide kamar hotel Laptop gabansa dawasu tulin takardu, yana waya " captain wlh dab yake da shiga hannu insha Allah duk bancike ya nuna général Garba tanko shine babban dan fasa kwarin mu kaji da da sauran amma nayi Alkawzlin bazan taba komawa ga iyalinaba ina nan Abuja aboye har sai na kamshi " yauwa oga hakan yayi wlh nasaka masa idanu sosai duk mutsinsa zan rika turama " ik Sadeek nagode yanzu aiki nake zan kiraka zuwa karfe daya na dare " ok thanks tsinke Kiran yayi yana murmushi yayi dailing din number bugun zuciyasa tana kwance taji ringing din wayarta cikin farin ciki ta dauka tayi picking " my sojana, har fa zanyi bacci " oh my baby bakiji murya sojanki ba zakiyi bacci shagwabe masa tayi" to ba kai bane ka manta dani " Ashe kuwa da na manta da kaina kinci abinci ko " naci yayana yaushe zaka dawo " kiyi hakuri zan dawo my bugun zuciyata " to nayi yayana banajin dadin bacci idan ba saman k'irjinkaba murmushi yayi " wlh nima haka hakuri nake dan yazama dolene kukan sangarta ta fara masa tana k'iran sunansa "yayana Abdallah " baby kiyi hakuri mana ku sokike ki tayar mun da hankali nakasa ciki abinda ya kawoni lallabata yayi tayi da kalamai masu dadi har tayi shiru yashiga bata labarai masu dadi tana dariya daga karshe yayi ta gaya mata tsadadun kalamai na soyayya yana sakar mata kiss ta waya har ta fara jin bacci har ya dauketa wayar ta fadi can gefe murmushi yayi yanajin sabkar numfashinta " rigimamiya kawai idan kinsa ina garin Abuja tin jiya da kin sakani tashin hankali dan bazan iya jure ganinki adamuwaba sorry babyna idan zanyi wata général Garba bai shigo hannumu ba to bazaku ganiba katse Kiran yayi, ya kira wata number bugo daya aka " captain inaso yanzu kaje mambila ka gabatar da abubuwan da nasaka " ok an gama amma fa dare ya tsala sosai " ina ruwanka da dare kaje kawai" OK insha Allah katse Kiran yayi yaci gaba da aikinsa sai karfe biyu yayi shirin kwanciya **************************************** Washe gari tin Asubahi aka radawa dan gidan Naseer suna Abdullahi saboda Naseer nason halin kanasa kowa a Family yayi farin ciki saboda wanan ya nuna kaunar junan ga yan uwan Abdallah da yinma ta kirasa ta gaya masa yayi murna sosai Ramlat tinda taji labari gurin su Shaffah a gagauce tayi wanka ta shirya ta tafi part dau Naseer ta rumgume Abdallah ta hana kiwa daukarsa sai ita suna mata tsiya tayi banza dasu Nabeela tace" wlh kin fiye son miji ai muma muna farin ciki tinda sunah yayamune " kanku akeji ni ai biyu nahada mai wuyaa salu yayana kuma miji kuma kamarmu daya tamkar tagwaye dariya jameela tayi" da kyau Nabeela kinja gori sai kiyi shiru shaffah tace " ai shiyasa na iyawa bakina " aikuwa kin huta da gori masha Allah gidan haka yacika fal da mutane dan dangin Nuratu ma ba bayaba ainyi suna cikin kwanciyarya hankali taro yayi kyau anci ansha babu laifi Ramlat tayi ta k'iran soja wayarsa akashe ta hakura duk tashiga damuwa wuni guda basu wayaba tin Kiran Asuba da ya mata Da marece bayan la'asar yinma ta lallabata tace ta koma gidanta ta shirya badan tasoba tayi sallama da yinma take part dinsu tama mummy sallama ta hada mata irin abubuwan da take anfani dasu take part din Dada da su safna tafito tashiga motarta sai turo baki take ta tafi cikin nutsuwa take driving direct gidansu Jawa ta nufa zuciyarta fal tunanin sojanta ko lafiya wayarsa akashe tana zuwa akofar gidan tayi parking ta fito ta rufe mota ta tura get shiga suka gaisa da mai gadi ta wuce ciki da sallama tashigo parlo Jawa na zaune tana shayar da baby ta shigo " my love namiki fushi tinda soja yayi tafiya shikenan kika dane zuwa zama tayi tana murmushi " Afuwa bani babyna ina momy ko bata isoba " tazo sun tafi kasuwa iyada Anty " OK y KK ya ruwan zafi little Ramlat ta bata tana kallonta sai taji kamar taga soja zuciyarta tayi sanyi ta rumgumeta Jawa na lure da ita azuciyata tace " uwar jaraba yanzu haka wuni dayanan da bata samesa a wayane takasa dauré tabiyo taga fuskar babyna " my love yanzu muka gama waya da my love yake cemun kina gida tunjiya gaban Ramlat ya fadi da karfi amma ta dauré tayi murmushi " wlh haka yacemin ya kiraki kunsha hira ai shiyace nazo na ganku dede kofar parlo na kashe K'iran yau duk ya rufe Numbubinsa sai ta sirri Ashe yakiraki da ita Jawa kasa boye bakin cikinta tayi " to me zai hana yakirani kema karama ya kirani bare ni dariya Ramlat tayi " aishine ina su tuwis " suna islamiyya " amma daga kun karasa wanka zaku dawo gida kai ta daga batayi maganaba saboda tsabar haushi Ashe dagaske ya kirata itace bai kiraba da tasani dama bata kalalo zancenba sun jima suna hira karfin hira Ramlat ce jawa i ko A,A ne kawai tadan jima tayi mata sallama ta rakota har kofar gida tashiga motarta ta tafi tana cike da mamakin jawa dan tasan karya take wayoyin Abdallah akashe suke tayine da ta bata mata rai saide batasan ita ta batawa kanta raiba murmushi tayi taci gaba da driving dinta har ta Iso gidanta honr tayi aka bude mata get ta danno hancin motar gidan rumfar aje motoci ta shiga tayi parking ta bude mata ta fito ta rufe ta nufi ciki sojawan dasuke tsaron gidan suna gaisheta ta amsa ta shige da sallama ta shigo parlo Da gudu Ancim ta fito ta tareta " anti sannu kikayi kwancinki acan murmushi tayi " wlh to y KK ina inna talatu tana kitchen fitowa tayi tama Ramlat sannu da zuwa suka gaisa ta Haye sama dakinta tsaf kamar ba tin jiya bata gidanba cire kayan jikinta tayi ta shiga bathroom tayi wanka ta dauro Alwalla tana fitowa ana gama Kiran sallah magrib tasaka kaya ta tayar da sallah ko da ta gama bata tashiba ta bude al'qura'ani mai girma tana karatu har aka kira sallah isha'i ta tashi tayi da ta gama tajima tana Addu'a Allah yasa duk inda yayanta yake yasa yana cikin k'oshin lafiya ya kuma ganar da yar uwarta sukima kamar da Allah yasa ta gane abinda take ba mekyau bane duk da ta fuce mata arai sam yanzu bata ganinta da kima amma tana rokon Allah yasa ta gyara, Mikewa tayi ta cire hijab ta sabko kasa ta zauna Kiran soja tayi cikin sa'a wayar tana ringing tana dabda tsinkewa ya daga " my baby " yayana ina ka shiga yau ciwin zuciya ya kusa kamani ta fada tana alamun kuka " my bugun zuciyata, wlh aiki ya sani agaba. kiyi hakuri karkiyimun kuka kinji babyna " to nayi ya fatan kaci abinci kuma kana lafiya" ina lafiya Mrs Abdallah kefa " nima yanzu ina lafiya bara naci abinci " yauwa matar soja kici sosai nima yanzu zanyi wanka naci abinci na kwanta " my sojana ka kwanta ka huta kaji " to my zumana bye " bye ta katse k'iran tana dariya ta kirawo Ancim ta kawo mata abinci taci suka taba hira ta meke dan yau bacci takeji sosai ta Haye saman tasanya kayan bacci tayi kwanciyata bangaran Jawa tun tafiyar Ramlat takejin wani irin bakin ciki na damunta da tsanar Ramlat Kenan da gaske kiranta yayi itace ya kashewa waya bakin ciki bai barta ko abinci taciba ta shige daki ta kira kausar tana dauka tayi mata bayani abinda ya faru hakuri ta bata tace tabari har ta koma tayi duk abubunwan da yasa lokacin da yake saduwa da ita inma shine yakesa tafi sinta zasu gane un kuwa bashibane zasu bulu ta wata hanya sai lokacin ta dan ajiye hankalinta dan tasan aski yazo gaban goshi tana kashe kiran soja ya kirata sukasha hira ta fara masa mita halan yanada wata number sirri ita baya kiranta cikin jin haushi yace" eh inada tunda ni munafukine taya zan kiraki da ita inada bana kiranki ko da abinda zakiyi jin yada ya dauki abun ta karkace" wlh wasane nakemaka my love Allah ya huci zuciyaka cikin dubara ta shawo kansa sukaci gaba da hira sun jima ya mata sallama ya katse K'iran tana cikeda jin haushin Ramlat ta kwanta bacci kusan sha biyun dare lokacin Ramlat ta tsufa da yin bacci.. **************************************** *bayan kwana goma* Jawa ta zubar da ruwa tace bazata dawoba sai soja yadawo Soja ya sa aka turo da kaya na kece raini da nata da na yarta Abdallah yace ta koma gidan su zauna da yar uwarta yakusa dawowo nuna masa tayi tafi kowa son hakan dama ta damu Ramlat ita daya sai yan aiki tashirya kayanta tsaf ta koma gidan mijinta suna zaune kalau da Ramlat takasa na kasa tanaso soja yadawo ta dandana masa zumarta yaji ko tasamu hanyar hadasu da Ramlat yau kwanata biyar da komawa yanzu har sun cire rai da zuwan soja nan kusa Jawa ko ta matsu ya dawo yada take naso ita daya little Ramlat kace tayi wata biyu ko ukku saboda yada tayi girma yanzu ta aje hankalinta tayi tsaf da ita ga gyaran jiki da tasha maganin mata ya ratsata mai tsari dakyau tasha ba na haukaba sai sheki take hankalinta kwance sanin soja baya gari, Ramlat Abdallah na kwantar mata da hankali karta damu yana hanya tana masa korafi tana yawan jin kasala tace rashin sane akusa tace ta sani Allah ya kawo matashi lafiya Alhamdulillah yau Soja hakasa tacinma ruwa yau da Asuba ya samu Nasara kama Général Garba tanko babbansu na sojoji Wanda yake jagorancin komai a hannusa nan Abuja Soja yaci bakar wuya kafin ya damkoshi dumu dumu da babbban laifi Ashe yana daga cikin masu ruwa da tsaki akan duk barnar da take faruwa agarin Abuja da yashafi haraka sojoji Ashe barikinsu ta sojoji fuska biyu ce dashi lokacin da Abdallah yayi nasara kamashi labari yazoma babbansu gaba daya yasha mamaki saboda babu mutumin da ya yarda dashi kamarsa amma ace da hannusa damo damo a masu amasar cin hanci ga sayar da miyagun kwayoyi da daurewa yaran barikin sojoji gindi suna aika barna a gidan cikin fuska biyu batare da an gane hakan ba soja na damkarsa yasa aka kaisa gidan hora yanda akema kowa horo haka yasa amsa kafin ayanke masa hukuncin da zai yi dede da laifinsa kodan yan baya su gyara halinsu yau kam ya burge mutane da dama cikin manyan sojawan saide général Garba yayi niyar daukan fansar yaudara da Soja ya masa ko ta halin kakane yana badashi yayi shirin tafiya gidansa saida yaje gida captain Sadiq yayi wanka ya shirya ya shige mota dakarunsa na biye dashi a motocinsu saboda bashi tsaro mai kyau dan suna tsoron Garba tanko Suka kama hanyar gidansa Soja, misalin karfe daya na rana Ramlat na zaune a parlo mini skert ne iya guiwarta da yar guntuwar Riga iya cibinta yau wani irin zafi takeji duk Ac dake parlon amma har zufa take shiyasa taje ta sake wanka tasako kanunu kaya dan taji sanyi to ba laifi ta fasa zufar Ancim ta kirawo ta kawo mata drinks mai sanyi sosai ko minti biyar batayiba ta shnye tana kallon Tv taji tana son wani tsaki taja little Ramlat na kwance cikin gadon ta tana tsotsar yatsa " babyna kinaso ki koyo shan hannu ko kamar da ga sama taji sallamar Soja ta kalli kofar parlon taga shine yana tsaye yana murmushi ta Mike cike da farin ciki ta ta rugu da gudu ya ware mata hannuwansa ta fada kirjinsa ya rumgumeta yana juyi da ita makal kaleshi tayi ta fashe da kuka tarikeshi gam gam daukarta yayi cak kamar baby yana juyi da ita " to menene na kuka my bugun zuciyata bagani nazoba please yi shirunki mijinki ya dawo cikin koshin lafiya bakinsa ya dora kan fuskarta ya fito da harshensa ya lashe hawayen fuskarta yana lasar lips dinta shiru tayi ta narke jikinsa my zumana " yayana kamshinka dadi yakemun sosai yau ta fada tana tura kanta kirjinsa tana shaka hannusa ya Dora saman cinyoyinta yana shafa santala santalan cinyoyinta masu santsi dan taushi yana murzawa ya gangaro saman shafafan cikin yana shafawa tausayi ta bashi gashi yau ba damar su kwana tare saboda ya lura yanzu tafi son kamshinsa fiye da komai kara mannata yayi da jikinsa " babyna shaki abinki kinji babyna kinyi kyau sosai kin Kara zama yarinyarki kamar baki San komaiba yau da da dama sai na baki ajiyar baby awana shafafan cikin ya fada yana murza marata ta Kara rumgumeshi tana lumshe idanuta amma ba komai jibine kawai ko my sweet hanayenta ta sakalo ta wuyansa tana shafa kwantacciyar sumar kansa ta shagwabe tace" my sojana kaini sama na kwanta kamshinka ya sakarmun kasala har zuciyarsa yaji tausayinta dan yaga hankan kwayar idanuta bacci takeji ga jikinta da dan gumi yana rumgume da ita ya karaso parlon gun kujeru ya zauna da ita a jikinsa ya rumgumeta tsam "Yayana sannu da zuwa" yauwa babyna jikinki akwai dan zafi ko kinada zazzabine kai ta girgiza " lafiya lau kawai ina jin zafine yau sosai kalli na shanye drinks guda yanzu jikinta ta janye " babyna duk me daya kai ta daga ina jawa " tana ciki waya take little Ramlat ta dauko ta bashi ya amsa ya Rumgume " wow haka baby ta girma ya rumgume little Ramlat yana mata kiss dariya Ramlat tayi " yayana " na'am matar yayanta mikewa yayi ya kwantar da baby bari nayi wanka na fito " no tsaya na kawoma ruwa me sanyi kasha murmushi yayi ya zama " my Ramlat bacci nakeji sosai je ki kawomin babyna mik'ewa tayi kawai sai tayi luuu zata fadi da Sauri ya tarota ya rumgumeta " my bugun zuciyata sannu ke daya kina neman faduwa ko baki ci abinci ba babyna kinyi kyau sosai kin kusa kamoni afari ya fada yana shafa fuskata fuskarsa ta shafa tayi murmushi " my sojana bari na kawoma ruwan naci abinci ina dan jin jirine " no kiyi zamanki bari kukan shagwaba ta saka masa tana tura kanta kirjinsa " Allah yayana ni sai nakawo maka ruwa kasha mai sanyi " OK jeki kawo uwar rigima kuka ba hawaye murmushi tayi ta masa kiss saman lips tana kallonsa " yayana wallahi ina Sonka dayawa murmushi yayi " my kanwata wallahi nima ina sonki bakiga har ramar rashinki nayiba dariya tayi ta Mike ta nufi kitchen tana shiga kitchen, Jawa na fitowa taga soja azaune cikin farin ciki da mamaki zuwan bazata da yayi ta karaso da gudu ta fada jikinsa tana murna" my Jawa " my love sannu da zuwa ta fada tana rumgumeshi kanta ya shafa " yauwa jawa kinyi fa kyau dariya tayi ranta fari kal, Ramlat tana shiga kitchen ta bude Frijin ta dauko gora ruwa mai sanyi da drinks Ancim tace " Anty yau morewa kikeyi murmushi tayi ta dafe kanta dayake juya mata zatayi magana ta kasa kanta ya fara juyawa ta aje ruwan da drinks ta date kanta hajijiya na dibarta sai Timm ta fadi kasa babu Numfashi tare da ita a gigice sukayo kanta inna talatu na kiranta suna girgiza amma bata ko motsi Ancim ta fito da gudu ta isko jawa jikin soja ita batasan yazuba ma " ke lafiya cikin kuka tace " wlh yallabai Anti Ramlat ce ta fadi babu rai cikin kidima ya janye jawa daga jikinsa yayi hanyar kitchen amutikar tsorace yana kiranta "Ramlat Ramlat Ramlat.. ✍🏻 Rahma ce ummu Fareesa😘 ✍🏻✍🏻✍🏻 *🤷🏻‍♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀* *💖💖RAMLAT💖💖* *_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏻 Real Ladingo😉 yar mutan Niger🇳🇪 *👏🏻👏🏻👏🏻DON GIRMAN ALLAH KARKUMANTA DA GIRMAN ALKAWARI DA AMANA KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE KUKARANTA KYAUTA RUWAN ALLAH AMMA ARIKE AMANA👏🏻👏🏻👏🏻* *Bismillahir Rahamanir Raheem* 🅿👉🏻1⃣7⃣&1⃣8⃣ ....Arikice ya shiga kitchen Ramlat na kwance babu alamun motsi da gudu ya isa gareta ya sunkuya gabanta yana girgizata " Ramlat shiru bata motsi sumgumarta yayi ya fito parlo Jawa na tsaye ta nufo gunsa " my love meyasa mi yar uwata " jeki dauko mata Riga doguwa da hijab ya fada yana zama rungume da Ramlat yana murza tafin hannuta Sauri Jawa ta shiga dakinta " my Ramlat menene ya Samar munke saida nacemiki kibar ruwan kika Kafa rigima wlh ina kallonki nasan bakyajin dadin jikinki dukawa yayi ya hade face dinsu ya Dora bakinsa saman nata yana busa mata numfashinsa yana murza tafin hannu da sauri Sauri saida jawa ta kawo kayan tana magana ya cire bakinsa anata ya amsa da Sauri ya saka mata rigar da hijab din ya Mike yana Rungume da ita Jawa ta Goya Ramlat " my love ina zuwa " zauna ki kula da yarki ya fice yana fitowa harabar gida ya nufi parking space suna tsinkayo ogansu dauke da matarsa da sauri suka nufi gun motar da aka kawoshi yanzu suka bude ya shiga gidan baya ya zauna direba ya shiga yaja suka tafi mota biyu nabiye dasu ya rungumeta gam yana murza tafin hannuta ya hade face dinsu " babyna meyake damar munke please ki tashi matata ya fada ya tura harshensa cikin bakinta ya kamo harshenta yana tsotsa cikin nutsuwa yana bata numfashinsa amma shiru ko motsi bakinsa ya cire a nata ya zuba mata idanu hankalinsa atashe yake yana daurewa ne kawai Har suka Iso hospital cikin gaga aka amsheta special room aka kaita cikin ikon Allah Dr Fahad yazo shida kansa ya shiga bata temakon gagawa saida kwashe awa daya cur akanta Numfashinta ya dawo dede yashiga bincike matsalarta yagano komai ya saka mata driv da magunguna aciki harda Allurai bacci tasamu nutsuwa sosai ya fito soja nanan idan yake tsaye sai kai komo yake Dr Fahad ya fito yana murmushi soja ya tareshi hannu Dr ya bashi ya ki amsa yana binsa da ido " haba Soja bani hannu mana yanzu muje Office " dan Allah Dr Karka raina mun hankali ya babyna ta farfado " eh muje ta farfado amma bacci take kuma zata iya kai har kusan dare saboda ta samu nutsuwa jininta ya dawo normal hannusa ya kama suka tafi Office suna zama ya koro masa bayani" Soja ba komi ke damun matarka ba cikine wata biyu gareta kuma mai bada wahala idan yaso kafin ya warware yana yawan sata hajijiya zata rikajin zafi sosai kuma kamar tanada damuwa Karika lallabata saboda akwai damuwa aranta shine yasa jininta yahau kadan yanzu yana sakata kasala cike da farin ciki Marar musaltuwa soja ya Mike ya rungume Dr yanajin wani iron dadi " Allah da gaske Dr Ramlana nada cikina ajikinta idanusa ya ciciko da kwalla saboda ya rasa mezai na murna murmushi yayi " wlh ciki gareta har na tsawon wata biyu kuma tajima batajin jikinta saide ko bata nunawa ne Nagode Dr sosai da wanan Albishir insha Allah zakaga tukuicinka Sai Na mamaki yanzu muje ka kaini gunta" kabari ajima ta sami nutsuwa sabida idan kaje hannuka bazai bata ta hutaba bata awa biyu zuwa uku so likacin ki ka tasheta babu damuwa " OK nagode bari nashiga gida na fito amma wlh bazan iya awa biyu ko uku ba yanzu zam dawo babu abunda zan mata kallonta kawai zanyi naji dadi ya fada murmushi kan fuskarshi ga hawaye na tsiyaya kan fuskarsa tare suka fito " to sai ka fito zan kaika wajanta part d'insu Dada ya nufa a parlo ya samesu suna hira harda Naseer da sulaiman gurin tsoho mai ran karfe yaje ya rumgumeshi ya masa rada " kai dan Allah " wlh mai ran karfe"ke Rashida tashi yar lelanki na cikin hospital Allah yabata rabonta " da gaske Abdullahi kusanta Ya dawo ya rungumeta " Allah Dadarmu da gaske cikine da jikarki saide da Alamu wuya zai bata " bari na tashi zama bai ganiba dariya Naseer yayi " Allah ya inganta kusansa soja ya dawo ya zauna yabashi hannu suka gaisa " babban yaya ina godiya Dana yaci sunana Allah ya Kara hada kanmu sulaiman yace " Ameen kaima mun tayaka murnar samun Karin k'aruwa litter Ramlat zatayi kani ko kanwa dariya yayi ya taso ya rungume sulaiman Dada daki tashiga ta shiryo " Abdullahi mutafi ko" ba yanzuba sai zuwa jimawa sai ki tafi likita yace sai ta huta sosai nima ya hanani shiga nima gida zani nayi wanka na dawo mai ran karfe yace " Soja ya gajiya da hanya ko farin ciki ya gusar dasu mikewa yayi" wlh mai ran karfe farin ciki ya gusar natafi sai nadawo Dada tace" Anjima zan leka" OK part din yinma ya shiga tana parlo ya shigo da sallama " lale da mazan fama dariya yayi ya zauna kusanta ya Dora kansa saman ciyata sannu Abdallah ya gajiya " Alhmdllh nasameku lafiya kansa ta shafa " lafiya qalau my son ya hanya " yinma yarki nacikin hospital batada lafiya " shine kake zaune a farin ciki dagani na tafi wajanta dariya yayi " yinmana yi hakuri abin ai na murnane wlh cikine da ita wata biyu " Alhmdllh Allah abin godiya Wlh naji dadi Dama nakwan biyu ina zargin daughter nada ciki tinyana tan kwanaki ya Nuna ya shiga jikinta saboda sanyin da tayi ga yawan kasala na damuta amma yar Albarka bata nunawa ta daure murmushi yayi ya Mike " yinma ina Abbie kin fadawa Antyna wlh yanzu nauyinta nakeji bazan iya fada mataba kanwata nada ciki" Au saini saarka da ka raina ko Abbie yanzu agida ai kasan bazaka samesaba Abdallah kanwarka safna ta tare gidan mijinta " baki ya tabe yi hakuri yinma ai bana iya boyemiki to Allah ya bash zaman lafiya yinma Tace" bari naje na dubata " sai anjima Dr yace sai ta huta sosai " to bari ajima natafi nayi jinyar yata " natafi gida na dawo yace baccin ba yanzu zata tashiba sai tayi awani " to man kadawo na tafi ni ficewa yayi yana murmushi hospital ya kamo gurin Dr yana Office a zaune ya shigo " Dr Muje naganta zan tafi gida na dawo kafin lokacin tashinta yayi murmushi yayi ya Mike suka fito ya kashi room din da take daga kofa ya tsaya" to sai kafito nagayama tana bukatar Hutu sosai " wlh nasani kallonta kawai zanyi na fito ya fada yana rufi kofar tana kwance cikun nutsuwa take bacci tana fitar da Numfashi ahankali ga Kari ruwana jikinta na tafiya har yaci rabi jira Dr yake ya Kare yasa mata wani bakin gadon ya karasa ya zauna yana kallon kyakyawar fuskarta kamar yayi copie dinsa hannusa ya tura cikin rigarta yana shafar cikinta yayi Sauri ya janye tuna kashen Dr murmushi yayi ya sunkuya yana lasar lips dinta " mmn babyna sonki da kaunarki yau sun kuma nunkuwa naje makura akaunarki my zumana ki haifamun baby mai kamar litter Ramlat ko mace ko namiji yakai karshen zancen yana tsotsar bakinta kamar zai cinye mata bakinta lumshe idanusa yayi yana tsotsa sosai yakejin zakin bakin nata kamar anzuba sugar ciki ya Kara tura hannusa cikin rigarta yana murza nashanuta mik'a ta fara tana motsi da Sauri ya cire bakinsa ya janye hannusa tuna da kashedin Dr ya zuba mata idanusa yanajin kamarbya cinyeta danso baccin take saide ta cunno baki gaba murmushi yayi ya Mike tsaye " my zumana rigima a bacci ficewa yayi ya rofo kofar yaje yana Dr sallama yatafi gida ya dawo security dinsa na harabar asibitin yana fitowa suka buda masa mota ya shige suka hanyar gida kana kallon soja kasan yana cikin farin ciki har suka iso gidawa waya yake yana fadawa abokanisa da na aiki Amaryasa ta samu karuwar ciki lokacin da yashigo parlo ba kowa dan haka ya nufi bedroom d'insa na nan kasa yayi wanka yayi sallah azuhur lokacin har an gama sallah massalaci ya hada cikin kananu kaya yayi mutikar kyau na ban mamaki ya tsaya gaban mirror ya gyara sumar kansa mai yalwar gashi sai zuba kamshi yake ya fito parlo har likacin ba jawa Ancim ya gani dauke da litter Ramlat " ke ina jawa " tana ciki bedroom din Jawa ya shiga tana kwance saman bed haushine ya kamashi yar uwata a hospital amma tana bacci bakin gadon ya isa da zafi zafi yakirata " Jawa da karfi zabura tayi ta kalleshi da Sauri ta sada kanta saboda kwarjinin da yamata ta fashe da kuka ta diro ta rungume " wlh hankalina atashin yake my love bansan halin da yar uwata takeba ko litter Ramlat nakasa rike ajiyar zuciya ya sabke ya rumgumeta yana bubbuga bayanta " to yi shiru ya isa my Jawana kiyi hakuri da sauki janta yayi suka zauna bakin gado ya rungumeta karki sa damuwa aranki da sauki tasamu barci amma inaga yau baza a saketa ba " to meyene ya sameta murmushi yayi" cikine gareta little Ramlat zata girma itama " Allah ya raba lfy natayata murna " to nifa baki tayaniba " harkai ta fada tana shafarsa tana shigewa jikinsa yanaso ya janyeta ya tafi gun marar lfy amma ya kasa saboda ta kunno masa wuta " my love kallonta yayi" my love J ya akayi kinason wani abune kai ta daga murmushi yayi" to menene dariya tayi ta kamo lips dinsa tana tsotsa tana shafarsa harshenta ya kamo ya fara mata wata irin tsotsar da takusa zautata yana shafarta har zama ya gagaresu suka kwanta sosai yake murzarta tana nishi tana tabo masa duk inda tasan bazai iya hakuri da itaba sosai shawarasa ta kamashi ita dama tarigada ta kunnu kayansa ya cire itama ya cire ya janye blanket ya rufefesu yashiga rikitata da zafafan wasani gaba daya ta dimauce ta susuce sai kafafu ta dagawa takai makura akamu shima hanka ce ba bata lokaci ya seta hanya ya shiga amma yau saida ya danna saboda gyaran da tasha ya fara aiki cikin kuzara da nuna shi jarumine ta kowace siga wani mahaukacin dadi jawa takeji sai smbatu take tana kukan dadi shi kansa yau ta sauya yanajin dadinta fiyeda baya shiyasa yake kashe arna baji bagani nishi kawai yake itako sa sambatu take " wlh my love bazan iya rayuwa babu kaiba zan iya komai akan Wanda zai rabani dakai wayyo soja dadi zai kashe nishi kawai yake " yana shanyaji " my jawata bari kuka tsaya kawai muji dadinmu kinji matata " wlh bazan iya denawa ba mijina kaci gaba kawai ta fada tana kuka harda majina dukowa yayi ya hade bakinsu yaci gaba da kashe arna basu suka sararawa junaba sai karfe kusan hudu da rabi lokacin tuni anyi sallah la'asar amma ta daku sosai bakaramar bugata yayiba ya dauketa sukaje sukayi wanka tsarki da kanshi ya mata yashiryata cikin doguwar Riga ta less baki mai ratsin fari ya saka mata hijabi fari yasaka kayansa sukayi sallah la'asar kana kallonta kasan tana farin ciki agogon hannusa ya kalla karfe biyar " my jawa sai na hadaki da kanwarki dariya tayi ta rumgumeshi " dan Allah my love karka fadi inajin kunyar sahibata " to mutafi hannuta ya kama suka fito little Ramlat na ta tsala kuka da sauri Abdallah ya amsheta " ke tun yaushe yata take kuka " yallabai kayi hakuri wlh nafi sau goma sha ina bubuga kofa amma anti Jawa bata budeba " OK jeki jijigata yayi tayi shiru tana sabke ajiyar zuciya mutafi sai ki shayar da ita mota murmushi tayi ta daga kai suka fice motar da yazo yanzuma cikinta suka koma suna zaune abaya tana shayar da little Ramlat wayar sace tayi ringing ya kali screen din wayar yaga yinma ce da sauri yayi picking ya, kara akunnesa" yinmata " kai my son ina kashiga haka daga kaje nayi wanka ga daughter ta tashi da alamu tana son ganin tana cewa ina yayanta " yinma ayimun Afuwa ganinan " to yi maza ta tsinke K'iran ta rungume Ramlat dota sannu jikin yinma ta shige Dr ne ya shigo da sallama " sannu ya jikinki matar soja muryata sanyi karai tace" da sauki dubawa yayi yaga driv din saura guntu Wanda shine na uku da aka samata yacire shi ya kara duba lafiya magunguna yace yinma " asamu taci wani Abu sai tasha magungunata kuma kirage damuwa saboda jininki da rana da aka kawoki ya dan hau kirage aiki idan kinayi " insha Allah zaakiyaye Dr mun gode zamu tafi " A,A Dole sai ta kwana mun kara tabbatar da lafiyarta da sallama suka shigo jawa ta karasa da gudu gun Ramlat ta runhumeta " my love ya jiki " da sauki " yinma ina yini " lafiya ya gida Dr yaba soja maguguna yayi masa bayznin komai amma yace sai takai gobe zaasaketa godiya yayi masa" insha Allah zaakiyaye ficewa Dr yayi ya karaso bakin gadon ya zauna " Soja wai ina kashiga dakinan dazu acike yake da yan uwa kowa yana tambaya ina kashiga shima jikinta ya kwanto " ni de yinma ayi hakuri babyna ya jikinki " da sauki yayana zansha drinks mai sanyi sosai kanta ya shafa to an gama bari akawo dariya yinma tayi " to tasani naje na kawo miki dota muje ki kawo mata drinks my son bata abinci taci kafin jawa ta kawo mata drinks din murmushi jawa tayi ta Mike " my jawa bani babyna nayi missing dinta zata sintota yinma ta hana " bari ta dawo sai ki amsheta dariya jawa tayi ta gyara goyan little Ramlat suka fita da yinma yatashi ya murzawa kofar key ya dawo ya Haye gadon ya kwanta ya dorata saman k'irjinsa ta lulshe idanuta " yayana " na'am my zumana hannu yasa kasan marata yana shafa kinji kinada cikina ko kai ta daga tana kara shigewa jikinsa, nagode my bugun zuciyata ki kularmun da babyna kinji kai ta daga tana shafa fuskarsa " babyna kiyi hakuri da kika tashi bana kusanki kinji kanwata face dinsu ta hade " babu komai yayana ai banjima da tashiba ta shagwabe my sojana wlh kasala nakeji da ciwon jiki kwantar da ita yayi ya cire mata rigar jikinta doguwar yabarta da mini skert da karamar rigar yasa hannayesa suka biyu yana murza mata jikinta yana dadana mata ta rufe idanuta " yayana " yi shirunki kanwata na miki tausa mai dadi kinji kai ta daga yaci gaba da bin gabobin jikinta ya danna mata yada zataji dadi amma bai taba mata kominta ba kawai tausa yake mata saboda ciwon jikinsa ta shiga sosai tana zuba masa shagwaba yana Danna mata daga tace nan sai tace nan ya biye mata yana murza mata jikinta ta lumshe idanunta yada tausar ke ratsata Knonking din kofar akayi " my sweet kin daina jin kasalar baki ta turo tana son yin kuka rungumeta yayi kiyi hakuri bari zan yita miki da dare har kinyi bacci ajikin mijinki wlh ko kwana zanyi azaune yau bazan gajiba sai kince kinji dadin jikinki zan bari ya hade bakinsu ya tsotsa ya bata sumba ya zare bakinsa yana murmushi bari na budewa yayarki kofa kai ta daga ya bata rigarta ta saka tayi kwance ta juya baya murmushi yayi ya sabko daga gadon ya nufi gun kofar ya bude ta shigi amma bata masa maganaba ta karado bakin gadon ta zauna ta ajiye drinks di'n " my love tashi kisha shiru tayi bata motsaba zama yayi " jawa zuba mata abinci kadan taci ta sha magani tashi tayi ta dauki plate ta zuba mata jolof rice taji kayan hadi nama ya wadaceta sosai tazo ta zauna ta dago Ramlat baki ta turo " ni banaci " yi hakuri soja zai janyota jikinsa jawa tayi sauri ta rigashi ta rungume Ramlat " dan Allah my love kiyi hakuri kici koda kadanne kai ta daga ta dauko a spoon ta kai bakinta ta amsa tana taunawa sai taji dadin jolof din sosai ta amsa tanaci sosai Abdallah ya zuba musu idanu cike da shawa yaji Jawa ta kara samun gurbi azuciyasa fiyeda tunanin mutum saboda tana kirki cike da mamaki jawa da take dauko taga plate wayam tacinye dariya soja yayi "My jawa baki luraba baki Ramlat ta turo cikeda shagwaba tace" to ba matsani kukayi naciba" yi hakuri my love karki biya my love drinks din ta bude mata ta bata ta amsa saida tasha rabi ta bata ta aje soja ya dauko maguguna ya bata tasha tayi kwance " tashi kiyi sallolin da suke kanki sai ki kwanta tashi tayi ya sabkota ya kama hannuta suka nufi toilet da harara ta bisu taja tsaki " yanzu wanan dadin da yajiyamun yau shine yajiya mata har tayi ciki ta fada tana ciza baki suna shiga ya cire mata kayanta yasaki shower yayi mata wanka ya mata Alwalla ya goge mata jikinta ya saka mata kayanta ya janyo hannuta suka fito ya shimfida mata darduma ya dauko mata hijab tasa ta tayar da sallah ya koma ya zauna " ina kika barmun babyna " yinma ta amsheta murmushi yayi yaja hancinta murmushi tayi ta kashe masa ido daya " ni jawa kai ta daga ta matsa tana dariya " dan Allah nayi hakuri karka kamani hararata yayi ya ciza baki Ramlat tana rama sallolun da ake binta ta Haye gado tayi kwanciyata tayi matashi da cinyara soja " babyna bacci ko kai ta daga masa yana shafa kanta " ai Dole kiyi bacci my love kinyi Lodi dayawa shiru tamata " yayana danna mun jikina yana danna mata tanajin hirasu sama sama har bacci ya dauketa. ya kwantar da ita ya lulubeta da bargo " wlh tausayi take bani my love murmushi " yayi kema haka taji tausayinki lokacin da kike ta jibgar danwake da kilkila amai" hummm tace kawai ta Mike " na tafi na gaishe da dada kai ya daga mata " ki kawomun yata murmushi tayi ta fice kofar ya rufo ya Haye gado ya rungume babynsa yana ta danna mata jikinta itako sai baccinta take bai bariba saida aka fara Kiran sallah ya tasheta take tayi Alwalla shima yayi ya tafi massalaci tana gama sallah sai ga Anty rahma Ramlat ta rungumeta " kefa kin fiye son jiki murmushi tayi " mummy idan ban rungumeki ba to wa zan runguma tausayin yartata taji duba da yada cikin yasata yin sanyi " ya jikinki " da sauki " to inaso idan soja yace zai kwana kicemasa ya tafi gida keda Dada zaki kwana da sauri ta kalli mahaifiyarta taga babu alamun wasa afuskata ta marerece " mummy dan Allah karki mun tilas " umarni na baki amatsayina na mahaifiyarki idan kuma ban isa dakeba to kiyi yada kikeso kuma ko goba idan an sallameki kice masa yabarki gurin yinma kiyi kwana daya jibi sai yazo ya maidake cikin ladabi ta amsa kuka nason kufcemata amma ta dauré dan yanzu tanajin bazata iya mata gardamaba rungumeta tayi " Allah yamiki Albarka ya kareki daga sherin mutum da aljan koda yaushe ki kasance mai zamada kowa da zuciya daya koda shi mutum din baya zama dake ahaka " to mummy nagode mikewa tayi " nakoma Allah ya baki lafiya ta fice kanta ta kifa saman pillow ta fashe da kuka Allah yagani tanason kwana da mijinta yaushe rabonta dashi gashi yauma bata kwanta jikinsa ba kodan yada jikinta ke mata tauna idan yana danna mata tanajin dadi saida tayi kukanta ya isheta ta tashi ta wanko bakinta tayi sallah isha'i tana gamawa sai yinma da Dada da jawa suka shigo basu jima da zamaba soja ya shigo yinma tana ba Ramlat abinci ta danci kadan ya zauna yana gaishesu jikin dada Ramlat ta koma tayi lamo tana kallon Soja yinma tace" Abdallah je kakai jawa gidamana ka dawo kar dare yayi ran jawa ya baci amma bata nunaba Dada tace " yadai kamata nima ana zan kwana kallon jawa yayi " mutafi ko murmushi tayi " to my love Allah baki lafiya sai da safe " Yinma kice yayana yayi kwanciyasa ya huta yaufa yadawo daga tafiya kuma tinda yazo bai zaunaba dan Allah kice idan suntafi kar yadawo ya bari sai gobe darana kafinan ya huta murmushi yinma tayi "Allah yamiki Albarka my dota kallon Ramlat yayi itama shi take kallo cikeda kaunarsa aranta tana danne kuka sam kwayar idanuta bata nuna masa gaskiyar abunda ta fadaba na yabarta ya gano tanada bukatarsa fiye da komai kawai daurewa tayi dan ta farantawa yar uwarta wacce itako takasa wanan tunani kai ya girgiza mata alamar karta kuskura tayi masa kuka yamata nuni da ita tazabi hakan ba damuwa kanta ta sada kasa Jawa na Lure dasu " my love kibari ya dawo please " ya kwanta ya wuta ni da Dadata zan kwana dariya yinma tayi " shikenan daughter zama sukayi suna hira sama sama har karfe goma na dare tayi lokacin Ramlat magani da tasha har yasata bacci dama baya ta basu tayi kukanta aboyé har bacci ya saceta jikinta sai tamna yake saarta daya amagani akwai na tamnar jiki tashi sukayi suka musu sallama yinma ma tashi tayi taam Dada sallama " amma dada sai kunrika dan danna mata jikinta dazu tace jikinta ciwo yake mata baki soja yaci ga tausayin Ramlat fall aransa tare suka fito da yinma tayi cikin gida su suka tafi ransa ya bacci sosai gashi babu yada zaiyi tunda mahaifiyasa taji dadin yabon Ramlat Kuma itama tana tausaya masa gajiyar da ya dauka haka de suka kama hanyar gidansu. Asubahi ta gari sai kuje kucinye junama un kunaso😆....✍🏻 Rahma ummu Fareesa ce😘 ✍🏻✍🏻✍🏻 *🤷🏻‍♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀* *💖💖RAMLAT💖💖* *_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏻 Real Ladingo😉 yar mutan Niger🇳🇪 *👏🏻👏🏻👏🏻DON GIRMAN ALLAH KARKUMANTA DA GIRMAN ALKAWARI DA AMANA KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE KUKARANTA KYAUTA RUWAN ALLAH AMMA ARIKE AMANA👏🏻👏🏻👏🏻* *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Book 2* 🅿👉🏻2⃣0⃣ ...waseh gari da sasafe yaso tafiya wajansu Ramlat Jawa ta narke masa ajiki wai bata da lafiya ganin yada take nishi tana kuka yasa ya rungumeta gam yana shafa bayanta yana lallabata " my Jawana meyake damunki ko mutafi hospital kara rungumeshi tayi tana hawaye bakya son muje adubamun lafiyarki ko duk wuyace nayi miki da zafi ko kai ta, girgiza " jikinna yakemun ciwo" OK bari na tausa miki yi hakuri kibar kuka mana my love " to na bari kara, Matseta yayi jikinsa yana daddana mata jikinta da murzata " washhh my love " yi haku my love zaki daina jin zafi idanuta, ta lumshe yaci gaba da manmatsa mata jikinta yana murzata har lokaci yaja wajan karfe goma ya janyeta jikinsa tayi bacci ya rufeta da blanket ya leka little Ramlat a dan gadonta idonta biyu yatsarta abaki tana tsotsa murmushi yayi ya dauketa yarinya kirki kin tashi kiss ya mata ya shiga bathroom yayi mata wanka ya shiryata cikin Riga da wando jajaye yan kanti ya fice da ita ya rufowa Jawa kofar a parlour ya zauna yayi K'iran Ancim tazo cike da ladabi ya bata little Ramlat " ki kula da ita har mom dinta ta tashi batajin dadin jikinta, " to yallabai ta tafi da ita bangaransu tashi yayi yaje kan Dining ya hada tea mai kauri yasha zuciyasa fal tunanin Ramlat yaje yasake shiri cikin dakekiyar shadda ruwan orange yayi kyau matuka yasa farin gilashi ya fesa turare ya fice daga gidan, tin da safe da tayi wanka yinma ta hado mata, breakfast mai rai da lafiya taci sosai yinma taji dadi yada cikin baya sata tsurkuci kin cin abinci ta bata magani tasha ta koma bacci ta rungume Dada yinma tayi ta musu dariya ta koma gida mai ran karfe yazo suna zaune suna hira sai wajan karfe goma ya shiga gida karfe 11:am Soja ya shigo hospital direct room din da aka kwantar da Ramlat yashiga da sallama ya murda kofar yashiga su dada suna zaune harda Anty Rahma da su mamah da safna ya gaishesu suka amsa Dada tace" Soja duk gajiyace sai yanzu doctor yace idan kazo kaje murmushi ya fice ganin Ramlat na bacci Office din doctor ya shiga yana zaune suka gaisa" yauwa Soja dama akan sallama matarka ne so dan Allah. abata kulawa kar abari damuwa tamata yawa arika bata kulawa yanzu na duba bata matsala jininta ya sabka yanzu normal take " Nagode doctor hannusa yasa Aljihu ya ba doctor hannu suyi sallama ya saka masa key din motar jibgegiyarta idanu ya zaro " Soja ban fa ganeba murmushi dauke kan fuskarsa yana shafa sajan fuskarsa " wlh tukuicinkane ai kafima karfin yakan rungumeshi doctor yayi " Nagode Allah ya sabketa lafiya yasa ta haihu yan uku dadi kamar zai kashe soja " Amin doctor Nagode ya sakeshi ya fito doctor Fahada yana cikeda mamakin wanan kyauta yanzu shine mutum na ukku da suka masa kyautar mota saide na haihuwane yana komawa ya taras ba kowa sai Dada ta fara hada kaya " to ni nashiga gida sai kunshigo ko bai baka sallama ba murmushi yayi " ambani amma bazan tashetaba sai ta tashi da kanta dariya tayi ta bude kofa ta fita yaje ya murza key ya Haye gadon ya rungumeta " my heartbeat tashi motsi ta fara hannusa ya dora saman cikinta yana, shafawa da, murzawa ya zura harshensa kunneta yana, lasa idanu ta bude ta shagwabe " Yayana " na'am my zumatyna ya jikinki narkewa tayi jikinsa " da sauki my sojana imun tausa " yanzu kuwa bani Zuma nasha kadan kallonsa tayi tana lumshe idanuta ta fito da harshenta yayi caraf yakamo yana tsotsa yasa hannuwansa duka biyu yana murzamata jikinta nishi take fitarwa asannu yada takejin dadin tausar ta sa hannuwanta tana shafa fuskarsa da gashin kansa tana tsotsar bakinsa cikin kwarewa ta dan tara masa yawu kadan ya fara tsotsewa hannusa ya dora saman nonota saida tsikar jikinsa ta Mike yada yaji ya kara cika dam kan nonota yayi wani dan tsini da sauri ya janye hannusa tunawa ba lokacinta bane itako tunda ya dora hannu taji kaikayi sotake ya mulmula mata bakinta yaci gaba da tsotsa yanajin wani azababan dadi na ratsashi sun jima yacire bakinsa gudun fadawa halaka saboda ba bakinta bane hakan ya isa lumshewa tayi ta rikeshi tana hawaye cikin sanyi murya takirasa" yayana haka kawai yaji hawaye na zubo masa ya rungumeta" kiyi hakuri bugun zuciyata kinji kanta ta tura kirjinsa tana shakar kamshinsa kinson kamshina ko kai ta daga ya goge hawayen fuskarsa karta gani yaci gaba da danna mata jikinta my babyna ilove u " ilove u more my sojana ta janyo hannusa tanaso ta dora kirjinta alamun ya shafa mata ya janye ya kamo fuskarta ya zuba mata idanu " matata kiyi hakuri sai gobe karmu fada halaka kinji " bakomi yayana na hakura tausayinta yake sosai yarasa meyake masa dadi rungumeta yayi yana bubbuga bayanta tayi lamo kirjinsa " my sojana ka kawomun turaranka " zan baki ida' munje gida " yayana kayi hakuri kabarni na kwana gun yinma ko mummy gobe sai kazo ka kaini gidana murmushi yayi zakiyi farin ciki idan na barki kai ta daga OK to tashi mutafi nima farin cikinki nakeso murmushi Tayi ya janyeta daga jikinsa ya sabko ya dauketa ya ajeta kasa ya saka mata hijabinta ya kwashe maguguna ya kama hannuta ya bude kofar suka fito harabar asibitin sai kallonsa ake sun dace da juna tsaf cikin gida suka nufa " yayana kaci abinci kowa murmushi yayi " naci kanwata murmushi tayi " ina my jawa da babyna wlh nayi missing dinta tanacan tana tsotsar yatsa ko " my zumana kamar kinsani murmushi tayi ta kara damke hannu soja anata murmushi yayi suka nufi part din yinma suka shiga tana parlo azaune kusanta Ramlat ta zauna " yinma ina kwana murmushi tayi ka makara sai yanzu kazo " najima cikin hospital " daughter ya jikin " nayi sauki yinma ana zan kwana " yauwa hakan yayi sai ki warware Abdallah ina jawa da Ramlat " suna gida batajin dadi " ayya Allah bata lfy zama yayi suna hira yajima sosai kafin yama yinma sallama ya tafi Ramlat ta rakoshi har gun mota tana zuba masa shagwaba ya kawo mata turaransa ya lallabata tace ya kawo ai Dole zai dawo gareta tukun ta koma part dinsu ta tafi Jawa bata farkaba sai karfe 12:am ta laluma soja bayanan taja tsaki" jaraba ai dama nasan sai ya yaudareni da salonsa ya sakani bacci ya tafi saikace ita kadai ta taba ciki yaushe zanyada tunda fara safiya nabar mijina sakaka nayawo My Abdallah ina sonka sosai Kamar yada kake nunamun so da kulawa danma anshiga rayuwarmu tsaki taja ta tashi taje tayi wanka ta shirya ta fito parlo kan dining taci abinda ta keso ta kira Ancim ta kawo mata little Ramlat ta zauna parlo tana shayar da ita ta tsura mata idanu babu wani banbanci kama da take da Ramlat tsaki taja duk kinbi kin zugeni da tsotsa Ramlat tinda ta tafi part d'insu bata koma part din yinma ba sai da marece kuma Anti Ramlat ta fada mata duk abinda taji Jawa na fadi a part dada tana labe tana waya bata gantaba ta mata kashedin ko da wasa karta kuskura ta nuna mata taci gaba da zama da ita zuciya daya shedan ne yakeson rusa masu zama tayi ta Adu'a karta kuskura ta fadawa wani jawa nason rabata da soja kota wata siga tayi hakuri zata tayasu da Adu'a Allah ya dedetasu abun yayi mutikar girgiza Anti Rahma da ace wani ya gaya mata Jawa ta fadi haka sai wanwan kawa Wanda ya fada mari.itama bata boye ma mummy komaiba abinda taji Jawa tana fadi ranar sunah hakuri ta bata komai zai huce tadage da Addu'a shedan ne Abdallah tunda ya fita yana gurin Garbz suna bincike bai samu zuwa gidaba sai karfe biyar Jawa najin tsayiwar motocinsu ta shige dakin ta kwanta tana shayar da little Ramlat bangaransa yaje yayi wanka yasa kanunu kaya ya nufi dakin jawa tana kwance gadin ya hayo " my jawa jikinne " nayi sauki d'azu da nakiraki naji muryaki ta dan shake " nayi dama ina my love da jiki da babymu murmushi yayi tayi sauki janye baby yayi daga shan nono babyna muje parlo ya sabko jawa ta fito ta bitosu tana turi baki kusansa ta zauna" my love muje ka kaini Nagano my love " bari ayi sallah magrib kema da bakyajin dadi " na warke ai jikinsa ta jingina yataba yaji babu zafi " jawa, babyna Saurin girma zatayi dariya tayi tana taba kumcin babyn"kaci abinci kuwa murmushi yayi " wlh Sadeeq yajani gidansa naci suna hira har aka kiran sallah magrib yabata little Ramlat yaje yayi Alwalla ya tafi masallaci yace ta shirya kafin ya dawo tashi tayi taje tayi wanka tayi sallah ta shirya cikin Riga Abaya doguwa baka ta shirya little Ramlat ta kaita gun Ancim lokacin ana Kiran sallah isha'i tayi sallah tana gamawa ta fito parlo bata jima da zamaba soja yashigo Yace ta tashi su tafi ta amso baby yaje ya daukowa Ramlat turare suka tafi a mota take tambayasa mai zaiyi da turare " kanwarki zan kaiwa murmushi tayi " Allah sarki baiwar Allah to muzo da ita mana ta kwanta jikinka ai tafi samun kamshin murmushi yayi ya janyota jikinsa " kibarta ita tace tanason kwana can dan yau daya babu komai nagode My love murmushi tayi " bakomai mijina ai yiwa kaine suna hirasu cike da nishadi har suka Iso direct part din yinma suka shiga suna parlo azaune Dada ta shigo duba Ramlat ta isko tayi bacci jawa, kusan yinma taje ta suka ta gaishesu " yinma ina Ramlat " wlh tayi bacci tana sallah isha'i maganin nasakata bacci Soja ya nufi dakin shaffah ya murda ya shiga tana nade cikin blanket ya janye blanket din ya fafesa mata turaran ya hayo gadon ya rungume ya jujuyata a jikinsa cikin wani irin Salo na love yake juyata jikinsa turaran ya ratsata sosai cikin bacci tace" Yayana rungumene naji kamshinka " ina rungume dake my bugun zuciyata my kanwata ci gaba da baccinki zaki samu wadataccen kamshin yayanki ya kwantar da ita ya gyara mata gashin kanta ya dauré mata ya sumbace ya tofa mata Adu'a ya lullubeta ya aje mata turaran kusanta zai fito suka ci karo da jawa zata shiga "my love bari naganta "bacci take ya janyo ta ya rufo kofar mutafi gida murmushi tayi ya saki hannuta suka shigo parlo kusan Abbie ya zauna suna hira jawa tace ta tafi ta gaishe da mummy ta fuce taci saa suna parlo " kai kishiya aka kawomun har gida, murmushi jawa, tayi ta suntota ta mummy ta gaishe da papi ya amsa cikin fara'a " yau kice amarya tazo gida bashi ita mummy tayi " masha Allah Ramlat sak Allah ya raya " kinzo duba yar uwa ko " eh mummy kuma munzo tana bacci ta dan jima suna hira tayi musu sallama ta fito saida ta biya taga mai ran karfe ta tsinkayo soja cikin mota taje ta shiga direba yana suka tafi ranta fari Tass gata ga Sojanta suna zuwa gida sukaci abinci sama sama yaci dan ba wata yunwa yakejiba suna gamawa ya kunna Laptop ya fara aiki suna hira sama sama sai kusan shabiyu ya kashe suka tafi sukayi shirin kwanciya tunanin Ramlat fall zuciyasa da tausayinta ya Adu'a Allah yasa karta farka sai Asuba kwanciya sukayi rungume da juna yau bai tabata saboda yaga kamar jiya tasha wuya shiyasa ya dan yimata romance duk ta dimauce tana fada masa zafafan kalamai na soyayya tanajin sam bazata iya rayuwa babu soja ba saboda yada yake sarafata Soja ya kware ta wanan fanni tabbas ya yada Jawa na mugun sonsa shima yana jinta aransa sosai fiyeda tunanin mutum rungumeta yayi yana mata rada akunne kalamai masu tsada har tayi bacci shima bai jimaba bacci yayi awon gaba dashi... ✍🏻 Kiyi manage Rahma ce ummu Fareesa😘 ✍🏻✍🏻✍🏻 *🤷🏻‍♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀* *💖💖RAMLAT💖💖* *_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏻 Real Ladingo😉 yar mutan Niger🇳🇪 *👏🏻👏🏻👏🏻DON GIRMAN ALLAH KARKUMANTA DA GIRMAN ALKAWARI DA AMANA KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE KUKARANTA KYAUTA RUWAN ALLAH AMMA ARIKE AMANA👏🏻👏🏻👏🏻* *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Book 2* 🅿👉🏻2⃣1⃣&2⃣2⃣ *....washe gari* tun bayan da sukayi sallah Asuba little Ramlat ta tashi Jawa ta shayar da ita ta koma bacci ta maida gadonta ta rungume mijinta suka koma bacci basu farkaba sai karfe 10:00am sukayi wanka Soja yaje ya shirya lokacin Jawa ta shirya little Ramlat taba Ancim ita tana kan dining ta hadawa Soja kayan breakfast yazo ya zauna yana zuba uban kamshi idanu ta zuba masa ya hade cikin bleu jinsh da shart mai adon kakin sojoji dauke da sunansa *Captain Abdallah Moustapha Usman bagaiyyah* bakin gilashi manne ka afuskarshi da hular sojoji itama duk adon kayan jikinsa ne tunda suke bata taba ganin yaka kayanba sunyi masifar yimasa kyau sunyi masa cif cif rungumeshi tayi tana shafasa " wayyo ni Jawa matar yaya Abdallah mai tsada ta fada tana dariya murmushi yayi ya janyeta ta zauna kusansa ya dauki cup din da ta hada masa tea ya kai bakinsa, yana kallonta ta zuba masa idanu ko kiftawa batayi ido daya ya kashe mata yana murmushi " Allah my love kayi kyau dayawa yanzu haka zaka fita muje tare ka kaini naga sahibata jiya har zazzabin rashinta nayi murmushi yayi" my Jawa ina yinki sosai wlh kullum sonki karuwa yake cikin zuciyata saboda kyawun halinki amma kiyi hakuri ai yau zata dawo ku zauna kihuta matar Abdallah ya fada yana janyota jikinsa murmushi tayi " Abban Ramlat Nima kullum kaunarka lumkuwa take cikin zuciyata wlh sonka kamar zai kasheni my love ka killaceni cikin zuciyarka dan Allah ta fada tana sakin kuka ta rungumeshi cup din hannusa ya aje ya rungumeta yana bubbuga bayanta " Ya salam yi hakuri my love bari kukan duk kukan sonane wlh ina sonki my jawana to menene na kuka kina zuciyata fiyeda tunanin ki yi shiru banason kukanki kinji matar Abdallah kai ta daga ya dauko cup din tea yana bata abaki har ta shanye murmushi yayi kin shanyemun dariya tayi ta janye jikinta ta hada masa wani ya amsa yanasha yanacin soyayar kaza da dankalin turawa itama tanaci har suka gama yaje ya wanko bakunsa da hannusa ya koma ya Kara fesa turare " jawa amsumun babyna mugaisa zuwa tayi ta amsota ya zauna yana mata wasa " masha Allah yarinyata kamar yar wata uku mamarki tace nagaisheki tayi missing dinki hararashi tayi afakaice " my love ka daukimun my love yanzu please " saida dare yanzu zanje naga fafiyarta daga can natafi wani dan aiki zanyi ya bata litter Ramlat to sai nadawo ya fada yanama jawa kiss rakoshi tayi har kofar parlo ta koma ranta fari tass ta zauna a parlo tayi dariya" wayyo dadi kasheni itafa Ramlat ahaukanta Abdalllah ita daya yakeso ni baya sona saide yanzu na gane namata nisa wlh yana sona sosai ji yada. ya rikice da ina kuka inama dagani sai kaine babu sauran losing memory atare damu amma komai zai tafi yada nakeso insha Allah ina jiran Anti kausar ne irin wanan namiji mai tsada ai sai Jawaheer Murtala Abashe, mikewa tayi ta shinge dakinta, tana gyare gyaren kaya ********* karfe 11:20am Ramlat zaune suke a parlo ita da yinma suna hira sai hamma take ta jingina da jikin yinma tana shafa kanta" my dota baccin ne shagwabewa tayi" Allah ni yinma banason baccinan Sojane ya shigo da sallama " mazan Fama sai yanzu shabiyu saura bakazo kaga lafiyar dotaba murmushi yayi yana shafa sumar kansa ya zauna kusan yinma shima ya kwanto jikinta" yinma ina kwana ya mai jiki " Alhmdllh da sauki ina su jawa da Ramlat " duk suna lafiya tace agaisheku " muna amsawa tanacan tana tsotsar hannu ko kufa hanata karta saba kallonsa Ramlat tayi cikin sa'a ita ya zubawa idanu yada ta dan rame s'aide tayi fari ta kara kyau. lips dinta ya kara zama pink baki ta turo gaba cikin sanyi murya tace" Yayana ina kwana ta dauke kanta saboda yayi mata kyau fiyeda ko yaushe yanzu haka yafito matan duniya duk sun kallemun miji" kanwata matata abar kaunata kin tashi lafiya ya karfin jiki da babyna kai ta daga masa ta Kara shigewa jikin yinma duka yinma ta kai masa " Wlh Abdallah bakada kunya agabana murmushi yayi " Afuwa yinmarmu ai diya takice ta sace mun zuciyata wlh " karya kake meyake hanaka fitowa da safe kaga lafiyata sai rana tayi gwado gwado" yinma kina maganar shan hannu little Ramlat kin manta mai sunata shekara biyu tayi tana tsotsar hannu daket tabari saida ta shiga shekara ta uku da haihuwa murmushi tayi " na tuna Tasha abinta ta bari dota dagani na leko Asiya yau ance da zazzabi ta tashi dagani kaima ko kunya bakaji dota tashi kije ki kwanta kai ta daga ta Mike ta shiga daki Soja nashiga gidan munnir zan iskoka " tafiya zanyi wlh akwai wasu abubuwa da nake" to Allah ya baka sa'a ya kareka da karewasa " amin ficewa tayi daga parlon mikewa yayi ya nufi dakin Ramlat tana kwance tana cikin blanket saman bed din ya haye ya shige cikin blanket din " babyna mmn babyna ya fada yana janyota jikinsa ya rungumeta gam yana sabke ajiyar zuciya shiru tamasa my bugun zuciyata kinyi bacci,ne kuka ta saka masa ta rungumeshi tana cusa kanta kirjinsa oh my babyna yi hakuri nine ko kai ta daga tana kuka to kiyi hakuri bana karawa bari kukan kar zuciyata ta buga please kinji my zumana bani hawayen na shanye karsu zube abanza fuskarta ya kamo yasaka harshensa yana lashe hawayen saida ya shanye Tass " babyna kinji kamshina jiya kai ta daga masa ta kara shigewa jikinsa tana sunsunashi " yayana nayi kayu sosai kayan sun kara fitowa da asalin my sojana wlh banason wata shegiya ta kallemun mijina ta fada tana tura hannuta cikin rigarsa tana shafo gashin kirjinsa murmushi yayi " karki damu babu wace zata kuma samun guri zuciyar Abdallah na rufe daga ku biyu bakinso kallon baby irin wanan shafa mai dadi karki rikita yayanki yanada aiki fa shagwabewa tayi " my sojana " my sugar,na babyna ya takuraki ko kai ta daga" danna min jikina " kinajin kasala kai ta daga hannuwansa biyu yasa yana danna mata jikinta sai lumshe idanu take tana nishi " yayana " kanwata kinajin zafi kai ta daga OK sorry ahankali ya rika danna mata yana murzawa ko minti goma baiyi ba tayi bacci ya rungumeta ya zuba mata idanu cike da tausayinta ta sauya jikinta yayi sanyi batada kuzari bata fiye maganaba ga yawan bacci ya sakata gaba" my zumana duk nine najanyo miki daga ajiyata duk kin sauya hannusa ya tura cikin rigarta yana shafa cikinta da marata yana murzawa dan zabura tayi " my sojana kabari bacci bakinta ya kamo ya tsotsa ya saki yana murza marata" my sweetheart kiyi baccinki babyna nakewa kashedi ya bar mom dinsa ta sake ita kam bacci ya sha mata kai yajima yana mata tausa amma bai taba ko inataba dan kar ya tada mata shawa ya dauko turare ya dan fesa mata ya runguma mata pillow ta ko rungume gam murmushi yayi yamata kiss saman lips da goshi ya lullubeta da blanket ya fice ya rufo mata kofar cikin sa'a yinma bata zoba sai tabawa mai aiki take ta kai komo a parlo ya ficewasa harabar gidan ya fito cikin takunsa na kasaita kana ganinsa kaga ingarman namiji mai koshin lafiya karkarfa duba dayada yakeda faffadan kirji kafin ya iso gun motar har an bude mashi ya shige mota suka tafi direct Office dinsa na vila suka nufa akwai takardun da zai dauka a Office dinsa, suna zuwa yana fitowa daga mota ya rika taku cikeda kuzari gaisheshi aka fara yarika gaisawa da jama'a ana masa sannu da zuwa da barka da kama Garba tanko bata gari da kuma barikin sojoji amunafurce da ya samu nasarar yi yana amsawa kai tsaye Office dinsa ya bude ya shiga kamshi kamar yananan ashare agoge Tass gilashin idanusa ya cire ya kunna Ac ya zauna saman lumtsumemiyar kujera ya kunna Laptop ya kunna sigari yana zuka yana fitar da hayaki baki da hanci yana danna waya ya kira aka hado masa coffee yanasha yana aiki a Laptop yakai awa daya yana aiki yasha sigari takai hudu kashe Laptop din yayi ya janyo wasu takardu yana rubutu yaji ana k'iran sallah hadadiyar agogon hannusa ya kalla yaga karfe daya da rabi mik'ewa yayi ya kashe Ac yana daukar wayarsa tana daukan ringing yanaga jawace ya daga"my jawa zan kiraki zan shiga masallaci ki shafamun kan little Ramlat ya tsinke K'iran Kenan akayi knonking tsaki yaja " ya nufi kofar ya bude Sara masa yayi yallabai dama yar gidan Géneral Garba ta matsa sai ta ganka face ya hade " me na gaya muku yau ai ba ranar aiki bace ban gama hutawaba tsareshi tayi da idanu kamar ta cinyeshi ta marerece shi baima san tanayiba dan bai kalli ko bangaran da takeba duk da ya mata mugun kwarjini haka na daure nakirasa" Captain Abdallah Bagaiyyah dan Allah ka temakeni ka saurareni 5mnt ya isa bai kalletaba yace" OK zaki iya jira naje nayi ibada na dawo saboda darajar kin hadani da Allah kofar ya murzawa key yaje yayi Alwalla ya tafi masallaci murmushi tayi " agaskiya Guy Dinan ya hadu ba karya wlh najima ina sonsa amma wanan bazai hana na dauki fansar abunda yama mahaifina ba ina cikin tunani har ya dawo bai kalletaba yace" zaki iya shigowa ya bude kofar ya shiga yaje ya zauna yaji dame tazo da sallama na shigo ya amsa bata banjira ya min tayin abin zama ba na zauna tana turo kirji wani shegen dinki ne ajikina kallonta yayi fuskarsa babu walwala yaga ta tsareshi da idanu tsaki yaja dan shi kyanta baya gabansa tunda ko kafar Matansa bata kamoba " malama kiyi magana inada abunyi. Numfasawa nayi duk da kwarjininsa na daure nace " Wlh sonka nake kuma na amince kayi duk yada kaso kayi dani murmushi gefen baki yayi takaici fall zuciyasa itako ganin kamar ya aminta ta Mike tanufo gunsa tana kukan karya tayi kansa nufinta ta fado jikinsa har tayi nasara dora hannuta kafadarsa yasa kafa ya tabeta ta fadi wanwar kasa ya Mike tsaye yasa Hannusa ya dagota ya kifa mata mari yana shake da wuyanta ya fisge mayafinta sai ga gontuwar camara ta fado ya ingijeta ta fadi ya dauki camara yasa aljihu kuka take wiwi " dan ubanki ni lusarin namiji da zaki sameni da sauki kinsan irin matan da na baro gidana to ko yar wanke wankesu bazan daukekiba bare ki hada jiki dani yawu ya zubar wato kun hada baki da mahaifinki ku kullamun shairi ko tashi kibani guri mikewa tayi tana rusa kuka ta fice da gudu don tsoransa ya kamata dan ita har ga Allah sonsa take da zuciya daya tsaki yaja ransa abace ya kwashe wayoyinsa ya fito Kana kallonsa kasan ransa abace yake ana masa magana hannu kawai yake dagawa ya shige mota driver yaje suka tafi kai tsaye inda aka kai Garba aka rufe yace akai,shi suna zuwa ya dinfari gunsa yana murmushi yana tafa hannu yacire camara ya nuna masa idanu ya zaro " wlh taku ba ta Allah kuma da naso zanyi yada naso da ita wlh ko da ta dauka da kanta zata goge to wanan harakar bata gabana kayi duk abinda zakayi Allah na tare dani kajira nan da kwana biyu na hada duk wasu manya manyan laifukanka za'a shigar dakai kotu ayankema hukunci dede da kai ya cilla masa caméra kasa akanka Abdallah zuciyarsa daya yana aiki da gaskiya bazaka iya cinmasaba Inde kana nufinsa da shairi ya fice ya barsa da cizon yatsa " wlh sai naga bayanka ya fada yana dafe kansa, direct Soja gidansa ya Nufa, Ramlat bata tashiba sai karfe biyu tayi wanka tayi sallah taci abinci Soja ya kirata sukasha hira tana zuba masa shagwaba har karfe uku kafin ya tsinke Kiran jawa na masa mita kanta na ciwo ya shiga lallabata yana shafa mata kanta, Ramlat suna gama waya da soja ta tashi ta tafi part din Safna tana bata labarin tunda aka kawota Aminu bai ko kalletaba bare ya kusanceta ita ta gaji gwara araba auran hakuri ta bata " hakan yayi daide haba safna kamar ba mace ki sauya ayau nakeso ki sauya yanzu kin jiga kirika shigar kananu kaya yada zakisha kasan kirika shiga wada bakida maraba da tsirara kuma duk irin kwanciyar da nabaki salonsa to ayau idan ya shigo hannu gobe ki kirani kimun bayani murmushi tayi" nagode el uwata Allah ya sabkeki lafiya mikewa tayi " ni natafi gun mummy yau ban gantaba har kofa ta rakota ta koma tayi hadin gujiya zalla da madara tasha Ramlat saida ta biya part din dada sukasha hira da mai ran karfe da Dada saida aka kira sallah la'asar ta tafi part d'insu tayi sallah suna zaune ita da mummy tana saita yarta a hanya da mata nasiyya zaman duniya akan tama yar uwata uzuri shaidan ne keson hadasu wlh tasan Jawa yarinyar kirkice to kawa Ramlat tabita dashi tayi kwanciyata mummy na danna mata jikinta, affan na musu dariya yada Rufaida take turo. Ramlat daga jikin mummy " Allah ina ragama yarki darajar kamar da muke " karki raga mata to tasani na fasa tausar " yi hakuri mummy na murmushi tayi taci gaba da tausa mata jikinta, **************************************** Da misalin karfe 8:00 pm na dare safna ta hade cikin wani shegen mitsi tsin wando ko rabin cinyata bai kaiba rigama guntuwace tana ba yarta nono ya shigo dama da ganga ta zaune kujera bakin kofa yada zai ganta aikuwa yana ganinta saida yawunsa ya tsinke dama haka take wucewa yayi baiyi minti biyuba ya fito ya kuma dawowa tashi tayi tsaye kamar tana jijiga yarta shiga yake yana fita yafi ya tsaya " ke nan ba gidan yawo tsirara wlh karna dawo naganki haka ya fice sau kusan goma yayi ko kallo bai ishetaba dariya yabata sosai amma ta danne ta shige bedroom dinta " yau zakazo hannu, Karfe tara Soja yazo ya dauki Ramlat suka tafi gida suna shigowa parlo Jawa ta tare su da gudu ta rungume Ramlat " my love nayi missing dinki dariya Soja yayi ya barsu agun ya tafi yayi zamansa " nima Nayi missing dinki my jawa sakinta tayi ta kamo hannuta suka karasu gun soja " my love muje kuci abinci " ni nakoshi Antina ta cikamun cikina " to kefa " wlh nima na koshi ina babyna " tayi bacci zama Jawa tayi kusan Abdallah " my love wlh hajijiya nakeji " My love hajijiya kuma hannusa ya Dora kanta kanki babu zafi ganin yada jawa take son rabuwa jikinsa yasa Ramlat ta zauna gefansa ta kwanta jikinsa ta lumshe idanu cikin shagwaba tace" My Heart bacci nakeji " na kaiki ki kwanta kai ta daga OK tashi mutafi ya dagata jawa tace" wanan jaraba dame tayi kama mikewa yayi ya kama hannuta ta fisge ta saka masa kuka rikota yayi ta rungmeshi my baby " menene kuma yi shiru" ni ka goyani bazan iya tafiyaba yarasa ya zaiyi yauni jawa yakeji gashi baya jure kukan Ramlat hannuta ya kama suna karya kwana ya dauketa ya goyata ya haye sama da ita bai tsaya ko inaba sai cikin bedroom dinsa ya wuce bathroom ya hada ruwa ya sabkota ya cire mata kayan jikinta yamata wanka ya nadota a towel ya fito da ita ya zauna bakin gado yana rungume da ita sai turo baki take " my baby laifin me nayi kanta ta tura kirjinsa jikinta ya goge mata ya zaunar da ita ya yashfeta da mai yazabo Riga bacci irin wada take bari dakinsa yasa mata ya kwantar da ita yarufe da blanket" Yayana" yi shiru bani minti biyar kasa ya koma yama jawa sallama da kuka suka rabu tana tamasa kuka zatayi kewarsa lallabata yayi da kalamai masu dadi ya dawo sama yashiga bathroom yayi wanka ya shirts cikin kayan bacci ya fesa turaren da Ramlat tafi so Ya haye saman gado bai kashe wutar dakinba yau yar haske ce " my zumana bari nakarwa babyna kwari har kema jikinsa ya janyota yana shafarta " my sojana " gani my bugun zuciyata zo musha yawu muji dadinmu munjima bama tare zuciyoyunmu basa tare da nutsuwa wlh my bugun zuciyata duk inda nake kina makale araina" yayana Nima banajin dadin rashinka kusa dani sai Dole tunda my sojana ba mai zama bane yayana Allah ya jarabeni da Sonka da kaunarka yayana kamshinka dadi ta fada zata fara kuka, " please ki taimakeni karkimun kuka kanwata ni nakine kinsani kamshi ko yau akirjin mijinki zaki kwana kina shakar abunki oya bani sweet miyau nasha harshenta ta fito dashi bakinsu ya hade yana bata sumba mai zafi zafi tayashi ta fara suna shan bakin juna kamar zasu cinye juna wani gardin dadi sukeji har tsakiyar kansu hannusa ya Dora saman breast dinta yana shafawa yana lailaya kan saida ta zabura saboda wani azababban dadi da takeji yada yake lailayasu sai m'ika take ya Saki bakinta ya kafa bakinsa kan breast dinta ya yana tsotsa da dan ciza kan yada yayi wani irin tsini sosai yakejin dadin tsotsar da yanda yake murza dayan kukan dadi ta fara jikinta ya Saki sai nishi take tana Kara bankaro masa tana m'ika yau Sam bata iya masa abubuwan da ta saba masa sosai yake tsotsarta idanusa na zubar da hawaye yajima sosai Ramlat jinta take tana yawo agajimare yada yake murzata da tsotsarta ko ina babu inda ba tsotsa ya lasaba sai kiransa take" yayana yana amsa mata saida ya lashi ko ina najikinta yanuna mata aduniya fa itadin daban take Ya gamsu da jin dadin abubuwan da yamata saboda kukan da take masa na dadi tana minmikewa Adu'ar saduwa da iyali yayi ya saita hanyarsa yau kam kafin ta wuce taji jiki saida tasaki ihun wahala ya shiga lallabata ya fara yana mata yada zataji dadi aikuwa taji har ta mance wuyar ta lumshe idanuta tana kuka kasa kasa " Ashhh yayana dadi nakeji sosai kaidin na daban, cikin maza babu irin my sojana wayyo dadi Soja gaba daya tunda ya nutse kogin dadi yaji tamkar ba'a duniya yakeba wani azababban dadi yake ratsashi ga wata irin ni'ima da Ramlat take da ga kukan da Ramlat take tana Sambatu yakara masa wani karfin ya fara kashe arna da kyau baji ba gani ya fara kuka yana kiranta" My Zumuwata kiyi hakuri kibar kukan ni nafiki jin dadi barini nayi ni daya wayyo my sugar dadinki sai ya kasheni wayyo my Ramlat itama kukan take harda shasheka ta Kara gyara masa kwanciya aikuwa ya Kara dimaucewa yana Sambatu Ramlat da kanta tasan mijinta ba karmin jarumibane ta wanan fanni duk jarabar mace zaiji da ita Kara karkace masa tayi cikin kuka tace "yayana Abdallah wlh kai daye fanni dadi Ashh yayana dadi ta fada tana wani irin kuka kasa kasa na karawa namiji rudewa aikuwa ya Kara rudewa cikin shashekar kuka k'asa k'asa" yace Wallahi my zumuwana, yau zan fadamiki wani sirri...✍🏻😆Asuba ta gari Alquraan banaso jin sirrin gaya mata ita daya 🤷🏻‍♀Oho🤪🤪🤪🏃🏻‍♀ Rahma ce ummu Fareesa😘 ✍🏻✍🏻✍🏻 *🤷🏻‍♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀* *💖💖RAMLAT💖💖* *_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏻 Real Ladingo😉 yar mutan Niger🇳🇪 *👏🏻👏🏻👏🏻DON GIRMAN ALLAH KARKUMANTA DA GIRMAN ALKAWARI DA AMANA KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE KUKARANTA KYAUTA RUWAN ALLAH AMMA ARIKE AMANA👏🏻👏🏻👏🏻* *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Book 2* 🅿👉🏻2⃣5⃣&2⃣6⃣ ...Numfashi ta sabke ta Kara shiga jikinsa tana murmushi aboye aranta tace" tabbas yanzu na yarda ni din inada babbn matsayi azuciyar Abdallah lallai wasan yayi kyau Allah yama Anuty kausar Albarka gabanta ya fadi tunawa fa lafiyarta kalau idan doctor ya dubata me zaice kanta ya shafa " jawa ya kikejin jikinki meye yake damuki Narke masa tayi ta Dora hannuta afuskarsa ta dago kanta kadan suna kallon juna baya ganin komai a idanuta sai azababban sonsa dayake gani kwayar idanuta k'asa yayi da murya yana shafa fuskarta " my jawana nasan kina sona karki damu Abdallah na sonki kinji yanzu ya kikeji " naji dama numfashina ya dawo daide dama shaquwace ta shamun kai da haujijiya rungumeta yayi "Sannu yanzu zamu isa shiru tayi bata sake maganaba har suka iso hospital din driver na parking ya fito ya bude musu ya fito dakanta tafito dan ko doctor yayi bancike ya gano bata matsuba Soja baxai damuba zai dauketa tace" my love zan iya tafiya da kafata wlh naji sauki babu haujijiyar shaquwarma babu hannuta ya kama suka shiga" kafarki ba takalmi muje kafin doctor ya dubaki nashiga gida na amso miki takalmi suna shiga Office din Dr Fahad suka je cikin sa'a bai jima da zuwaba suka gaisa Abdallah ya masa bayani doctor ya yimata tambayoyi tana basa masa sai kif kifta idanu take irin na marasa gaskiya yace ta tashi suje ya gwada suka tafi ya aunata ya iya binkicensa baiga wata matsalaba suka fito ya rubuta masa maguguna hajijiyar da tace tanayi da shaquwar yaba Abdallah " Soja ni kam iya binci kena banga wata matsalaba amma ka idan kun fita ka amshi maguguna Tasha kuje asamata drip ko da roba daya ne saboda haujijiyar da tace takeyi" thanks Dr ya Mike ya kama hannuta suka fito ya kaita room din da za'asa mata drip aka kwantar da ita aka samata hadi da maguguna aciki yana zaune kusanta yana rikeda hannuta " Jawa inaso daga yau kicire duk wani tunani aranki saboda ba Abu bane mai kyau yanada kyau kisawa ranki hakuri kisanda bake dayabace kike dani dan Allah ki rage zafin kishi ita el uwa taki jinki bata kishine wlh ta linkaki akishi amma ta daure please karku tadamun hankali hannusa ta kamo tana hawaye" wallahi my love ba kishi bane ciwone kawai Allah ya kawomun amma da Nasaka zuciyata damu ai da Dr ya gayama ko shiru yayi kuma yaga tabbas da zuciyata ta buga " OK naji my jawa Allah Kara lafiya "Amin mijina wlh bana iya kishi da Ramlat ina mugun sonta fiye da kai babu yada zanyi nayi kishi da ita da safema na fada maka ba kishi bane kawai banajin dadin jikinane wallahi my love a yau Ramlat ta Nuna batason zama da kishi koda amafarki nagani wlh zan barmata kai duk irin son da nake ma zan barka wlh inason Ramlat fiyeda komai aduniya ta yaya zanyi kishinta dan tana kwanci da mijina inawa Ramlat Son so dan Allah my love karka kara irin wanan tunanin a ranka da safema bansan meyasa nayi watsi da kayaba amma ba kishibane Ramlat ta huce duk inda kake tunani azuciyata farin ciki ya cika zuciyar soja saboda dadi yama rasa yama zaima Jawa ya nuna mata farin cikinsa samun mace kamarta awanan zamani zaiyi wuya sunkuyowa yayi ya had'e face dinsu ya zagayeta da hannuwansa ya rungumeta yana sabke ajiyar zuciya yana lasar fuskarta wani irin dadi takeji ta Kara shigewa jikinsa ta tura hannuta k'irjinsa tana shafawa ta fito da harshenta tana lasarsa kamar yada ya kemata ta lumshe idanuta tana fitar da numfashi da Sauri Sauri " Jawa nagode ma Allah da yabani ke amtsayin mata ina alfahari dake ako ina kin huce duk inda mutum zai kwatantaki kinada matsayi babba azuciyata shi yana magana itako tana lasarsa cikeda shaukin sonsa janye fuskarsa yayi yana murmushi "kifa Ankare yarinya ni ba nakiba ne yau dariya tayi " ai nasani abunda yayi my love Ramlat ai shi yayi jawa bazan wuce iyakata ba " Jawa Allah yayi miki Albarka matar soja " amin mijina jarumin mazaje janyeta yayi ya gyara mata kwanciyata " na shiga gida na fito kafin drip ya kare!" Allah ya fitomun da kai lafiya dan Allah my love kakira sahibata kaji lafiyarta dan ban fito da waya ba da na kirata murmushi yayi" ai Dole zan kirata mana wayar na mota dariya tayi " to sai ka fito " OK bye ya fice dariya tayi " ai dani Ramlat kike magana shegiya mai idon kwartaye ai Abdallah kana wasa da Jawa sai na mallake zuciyarka da basaja ina Sonka bana sonka tare da Ramlat Sam na tsaneta Aunti kausar Allah ya miki Albarka kanki naja wlh, bangaran Ramlat tunda suka fita hankalinta ya tashi ta Goya little Ramlat tana zaga parlo saboda wani irin kallo da taga Jawahir ta mata lokacin da soja ya rikice haka kawai taji bata yada da ciwonba tayi ta k'iran Soja bai dauka hankalinta ya Kara tashi dan tasan ayanzu jawahir zata ita komai dan rage kusanci tsakaninta da Abdallah amma sai ta kawar da tunani kar aje ko ba haka bane saboda tasan jawa bata Nina mata baro baro ta kira Ancim ta kawo mata drinks mai sanyi ta zauna tanasha gashi jikinta zazzabi takeji gabobin jikinta sai tamna suke amma haka ta daure tana zaune a parlon sa'arta daya yarinya bata fiye rigima ba, Abdallah na fita yaje mota ya dauki wayarsa ya shiga gidansu part d'insa ya shiga tsaf agyare kamar yananan a parlo ya zauna ya kunna Ac yayi dailing d'in number Ramlat, Bugo daya tayi picking " my Heart I miss u ya mai jiki " my bugun zuciyata ya kike ya karfin jiki " Alhmdllh ya my jawa " wlh taji sauki cikin ikon Allah kafin muzo ciwon ya saketa da kanta tashiga cikin Dr ya duba hajijiya ce ke damuta da shakuwa gaban Ramlat ya fadi aranta tace anzo gurin zargina ya tabbata amma zatasha mamaki yau zamu fara wasan insha Allah " kai amma naji dadi sosai Allah ya Kara lafiya " amin babyna maza jeki dauko magani kisha lokaci yayi karfe daya na rana akesha shagwabewa tayi " my Heart " na'am my zumatyna mekikeso " ni kai nakeso fah dariya yayi " wlh kin gama samuna yanzu de ihakuri ki sha maganinki please my habibityna shafamun cikinki yanzu murmushi tasaki duk da tanajin zazzabin ta daure bazata nunaba ta tayar masa da hankali ta Dora hannuta saman cikin ta shafa " my sojana na shafa bari naje nasha maganin sai kun dawo " OK ina yarki " gata tana bacci my sojana bye murmushi yayi kafin yayi magana ta tsinke kiran dariya yayi lokacin Ana kiran sallah Ya Mike ya shiga yayi alwala ya tafi masallaci, Ramlat ko sama ta haye taje Tasha magani tayi zaune a parlonta tana dariya " Ashe jawahir kin mance asalin Ramlat to insha Allah wasan yau zai fara duk da banida lfy zan daure na nuna miki baki iyawa da Hassana Ramlat Allah yana gani ina sonki namiki hakurin da zan iya Dole na aje sonki agefe na nunamiki asalin kissar ba ta munafurciba murmushi dauke kan fuskarta ta mike ta fara tafiya cikin wani shegen taku ta sabko kassa ta shiga kitchen, Abdallah yana futowa daga masalaci ya shiga part din yinma a parlo ya iskosu idanu ya ware" yaronan yaushe ka shigo gari yaje kusan yinma ya zauna ya Dora kansa cinyata " yinmata ina yini kansa ta shafa " Abdallah ina diyata Allah yasa yau ta tashi da lafiya " Alhmdllh yinma sai dayar diyataki tana tana cikin hospital An samata drip " subahanallah meyasa Meta dagani na dubota " haujijiya take damuta amma da sauki yinma kubamu takalmi wlh ko takalmi babu mukazo " to dagani kai wai baka girmane tashi zaune yayi ta Mike ya kalli Abubakar dayake masa magana"my bro yanzu fa zani gidanka ance mutuniyata babu lafiya Ashe harda uwar gidan murmushi yayi " wlh Abubakar idan ba aure kayiba to bazamu shiryaba kansa ya Sosa " zanyi insah Allah tunda an hanani auran Nusaiba zan hakura amma tana gama jss 3 zanyi ta biyu da ita yanzuma maganar nazo na samu wace zan aura" to yafima de masha Allah Ashe nakusa aurar da kai murmushi yayi kakira Ramlat mana " ai yanzu zantafi bari na leko jawa sai na fice dagacan murmushi Soja yayi ya tura hannusa cikin kwantacciyar sumar kansa yana shafawa " OK sai ka dawo Nusaiba ce ta shigo parlon da slm Soja ya kalleta yana murmushi " ah matar zo nan damage tun tana karama haka yakece mata da ita kade yake wasa kaf yaran estate dinsu kunya taji ta sannu kai ta matsa kusansa ta gaidashi Abubakar har ya Mike ya koma ya zauna yana mamakin girman yarinya tafi su Ramlat saurin girma idan ka ganta zakayi zaton takai 16 year kashinta abude yake ita kamarsu daya da 'ya'yan mamah tamkar itace ta haifeta shiyasa kullum tana part dinsu face ya hade " ke zonan baki ganniba baki iya gaisuwaba " bata zuwa kuji shi harda hade mata fuska Nusaiba daga ina kike " dama gidan Anty Ramlat zani direba zai kaini yinma tace kananan inzo idan katashi ka tafi dani murmushi yayi ya kalli Abubakar " to kaji gatanan gidan yayata zata kuje tare ku dawo tare ko zaki kwana acan " A,A gobe akwai school " OK ka tashi koshiga kaga jawa sai ku wuce Amana ko magana daya karka kuskura kamata babban kwabo kawai murmushi yayi ya Mike suka tafi kansa ya girgiza ya Mike part din Dada ya tafi ya gaya mata jawa bata jin Dadi amma da sauki tare suka shiga hospital din lokacin da suka zo saura kadan drip din ya Kare amma tana bacci yinma tana zaune kusanta Dada tace" ikon Allah matan Abdallah duk ba lafiya Allah ya Kara lafiya yinma tace" Ameen suna zaune har drip din ya kare aka ciremata amma tana bacci yinma tace karya tasheta ya bari ta tashi da kanta sai su tafi gida kai ya daga mata suka tafi shikuma ya kwanta gefen jawa yana rike da hannuta yana dafe kansa ya lumshe idanusa, bacci he ya daukeshi itama bacci take saboda an hada magunguna cikin drip drip din, nace oh lfy ki kalau ki janyowa kanki adirka miki magunguna kina baccin wuya🤣 Abubakar tafe suke Amota yana Jan hankalin garshi Alan karta yada tayi saurayi shine mijinta idan ta Kara girma shi zai aureta da to take binsa kawai dan mummy ta mata kashan koma wanene ayanzu yamata zancan yana sonta Marta kuskura ta yada fomun bata isaba to bamgaran saude ma marikiyata kullum zancanta kenan ita isa gidan kai tsaye sojoji masu tsaron gidan suka barshi ya shiga su sanshi ga kuma kama da yake da Abdallah sai yayi knocking din kofar kusan so uku aka bude Ramlat baki ta Saki tana kallonsa " tab lallai yay nidin mai sa'a hanya ta basu suka shigo ta rufe kofar kamar ta sani tasaka hijab zama sukayi suka gaisa ta kira Ancim ta kawo musu ruwa da lemo da kayak motsa baki nusaiba ta gaisheta dariya Ramlat tayi " kema yanzu har kinkai yawo da saurayi ko " Allah Aunty yaya Abdallah yace ya kawoni fa murmushi yayi " kinmbarta mana a nine na fito dake little Ramlat ta bashi ya amsa yana mata wasa ta zurma yatsarta abaki tana tsotsa Abubakar yace" kin batamun yarinya komai baki takeyi dariya tayi" ai dole uwa ai ba wasa ba cire mata hannu yayi abaki tako zumduma ihun kuka da Sauri Ramlat ta amsheta ta mayar mata abunta taci gaba da tsotsa " ai zaka bata haraka kuka zata kafamun duk batajin yunwa yanzu na gama darka mata madarata " to yanzu dai ya jikinki ya babymu murmushi tayi " duk muna lfy ya garinku dan Allah ka daure kayi aure karka jirayi kwaila dariya yayi " to yaya Abdallah naji " yanzu de muje kuci abinci " wlh yinma ta cika mun ciki na dam dariya tayi sukaci gaba da hirasu sai bayan la'asar suka tafi tacewa nusaiba ta dawo a weekend bayan tafiyasu ta haye sama ta watsa tuwa saboda yada takejin zazzabi to da tayi wanka taji dadi tayi sallah ta dan kwanta tana rungume da Ramlat Bangaran su jawa Ana k'iran sallah la'asar Soja ya farka ya shiga toilet yayi alwalla ya tafi masallaci yana fita jawa ta bude idanuta saboda lokacin da zai tashi ta farka murmushi dauke kan fuskarta ta duro daga gadon ta shiga toilet tayi wanka ta dauro alwala tayi sallah har azuhur da batayi ta Rama tana mai istigifari tajima tana Adu'a ta Mike tana murmushi "Ramlat yau soja yamiki wuyar gani saima muje gida yanzu zaki ga iskanci tana zama Soja ya shigo yaga har tayi sallah mikewa tayi ta taresa da gudu rungumeta yayi yana murmushi " my jawana sannu kin tashi ya jikin " my love da sauki mutafi gida kanta ya shafa yaja hannuta jikin gado inda yinma ta aje takalmi ya dauko ya samata " Oya mutafi maguguna da da ya amso ya dauka suka fito taga ya nufi mota " my love bazamu yima su yinma ban kwanaba murmushi yayi " namusu muje yanza yarinyata na bukatar nono Tasha bayan mota suka shiga driver yaja motar suka tafi tana kwance jikinsa yana shafa kanta suna hira har sukazo gida kofar parlon soja ya murda yana rikeda hannu jawa tace masa tanajin jiri kadan amma yaji kofar gam arufe saida yayi knocking har sau uku kafin bude wani azababban kamshine ya doki hancin soja saida ya lumshe idanusa bai gama dawowa yaji cikin sansanyar murya mai taushin gaske ance " sannuku da zuwa bismillah ku shigo shigowa sukayi dan ta labe bayan kofar basa ganinta suna shigowa sun fara tafiya da sassarfa ta nufo gunsu ba kallacin sojaba da yake namiji jawa kanta jikinta saida ya dauki rawa tsabar bakin cikin da ya rufe mata idanu baki da hanci soja ya Saki yana kallon zumatynsa aransa yace" wlh Ramlat yarinyace Karama sai yau yarintata ta Kara fitowa ikon Allah yarinyanan Allah yayi mata azababban kyau da sura mai kyawu ashe maganar ta fito waje baisaniba jawa taji kamar ta shakeshi dan zatonta afili yayi da gangan yau kuma shigar baya ta tuna gashin kanta ta Saki har gadon bayanta ta rabashi abiyu rabi gaba dayansa ta saka masa koloran wato ta canza masa kala irin lokacin da take hatsabibiyarta rigace yar ficiciya ko cibi bata kaiba sai dan guntun wando iyakarsa Rabin cinyarta sai sheki takeyi subul subul gaba daya surar jikinta mai cike da tsari da diri irin Wanda bakowace mace Allah yakebawa irintaba duk sun fito girjinta yacika yayi dam dama ita batasaka breziya tasakawa hancinta abun hanci Wanda ya fito da ita sosai ya karawa dogon hancinta mai tsari kyau da gudunta ta karaso ta rumgume jawa tasaki kuka cikin sanyin murya tamkar batason magana tace" my dear wlh nashiga tashin hankali yar uwata na asibita wani irin haushinta jawa taji ko kallonta ta kasa ta kalli soja ya zubawa Ramlat idanu alamar tunani yakeyi rugumeta tayi itama tana kukan munafirci" yi shiru sahibata naji sauki bari kukan ta kalli barin Soja taga ya zuba musu idanu yana murmushi cikin dubara yada ko Ramlat ta fadi ta jimu bazai ga laifintaba sai tayi kamar tanajin hajijiya ta ingiza Ramlat da ganga ta dafe kanta Ramlat ko ta tsaya Kim da kafarta tayi murmushi ta shafi gefen fuskar jawa " tayi mata rada acikin kunneta fuskar soja dauke da murmushi rayuwar matansa na burgeshi kome tace mata oho naga jawa ta kwarara ihu tana dafe da kanta tayi luuu tanasno ta fadi kamar tana haujijiya soja ya nufo gunta da Sauri Ramlat ta fada jikinsa rumgumeta yayi tsam tsam " babyna menene keke ihu bakijin dadin jikinki sannu makalkaleshi tayi ta tura hannuta k'irjinsa tana shafawa tana murza masa kan nippel d'insa baisan lokacin da ya fara tafiya da itaba yana lumshe idanusa shagwabe masa tayi sai lallabata yake ya nufi sama da ita" babyna jikinki zafi muje na baki magani goshinsu ta hade tana goga hancinsu tana masa huci dan dauriya ce take tanajin zazzabi dakinsa ya kaita ya kwantar da ita ya dauko maguguna zazzabi ya jiga a cup ya hauro saman gadon ya janyota jikinsa ya kafa mata cup din ta shanye maganin ya rungumeta yana sunsunata " babyna zaki zautar dani idan kina wanan shigar wlh yanzu haka shawarki nake sosai gashi bakida lafiya jikinsa ta shige tana kukan sangarta yi shirunki babu abinda zan miki bari kuka menene my angel me, kike so matata fadamun yana magana yana murza breast d'inta Wanda Suke tsaye Kyam yana lailaya mata kan lumshe idanuta tayi tanajin dadi sosai sai m'ika take ashagwabe tace" my Heart kabari sun fara kaikayi " babyna bari na murzasu da kyau please kuka ta saka masa na sangarta kumafa tanaso sai bankaro masa takeyi tana Kara shigewa jikinsa " OK yi shiru my kanwata bari kukan nabari hannusa ya janye yana lumshe idanu adon gashinki yamun kyau kici gaba dayin sa inason ado ya fada yana tsotsar wuyanta idanu ta lumshe " my sojana muje parlo " bakida lafiya ki kwanta ki Hutu my babyna kafada ta makale " ni muje naga babyna tana gun Ancim fah Murmushi yayi "to yanzu ai mom dinta ta amsheta kuka shagwaba ta saka masa lallabata yayi ya tashi ya shiga bathroom bai jimaba ya fito daure da towel yana goge jikinsa gashin k'irjinsa take kallo har yawu take hadawa yana kallonta murmushi yayi " babyna zo nan mikewa tayi ta sabko daga gadon ta nufi gunsa cikeda sangarta hannuwansa ya ware mata ta rungumeshi ta cusa Kanta a k'irjinsa tana goga fuskarta ta Dora hannuta tana murza masa kan nipple d'insa" yayana ka hadu dayawa komi naka dabanne idanusa ya lumshe ya rungumeta gam yana shashafata saboda komai nata duk abayyane soke k'asa k'asa da murya yace" my zumana kibari karki rikitana wlh tausayinki nakeji bazaki ita daukana ba yau gashi kina ta ta kaloni dariya tayi ta sakeshi taje ta bude wardrobe d'insa ta zabo masa shart Mara hannu da 3quoert ta aje saman gado ta shafa masa mai mash kamshi ta saka masa kayan ta fesa msa turare idanu yake binta yana son Ramlat sosai yanaso yayi Romance dinta ko zai rage zafi ayanzu to yanayin jikinta yake dubawa yasan dauriyace take batajin dadin jikinta dan karta nuna masane ta daure rungumeshi tayi tana dariya " my heart na gama murmushi yayi ya sunkuya ta d'are bayansa ya goyata suka fito kwanciya tayi gadon bayansa ta beka hannuta tana shafa fuskarsa tana masa rada a kunne murmushi yayi baice mata ko kalaba har suka sabko sai ajiyeta inda ya saba ta saka masa kuka sai ya kaita har man kujerun parlo " to naji bari kukan my sweetheart yi shiru shiru tayi tayi lamo a bayansa har ya kawota tsakiya parlom kan kujerun ya direta tana dariya zama yayi ta zauna saman cinyasa " yayana kaci abinci kowa " wlh banciba dagani na kirawo jawa muci dagasa tayi ta zauna kusansa abin mamki yana kallon kofar shigowa yaga jawa atsaye agurin yawa gumki " ya salam jawa me kike atsaye Ana ko jikine da Sauri Ramlat ta Kara hawa samansa " haba my sojana wace jawar kuma idanu kane dai jawar mahaukata ce zatayi tsaye akofar parlo sama da awa daya duk tana me idanukane yakema gizo kasan idan son mutum yama yawa to gizo yakema ai jawa tin kafin mu hau sama ta rigamu shiga daki ai jawa tana cikin dakinta bari na kirata abin mamaki dubawar da soja yake yaga wayam murmushi yayi " wlh har naji dadi nayi tunanin tun zuwamu take gun atsaye ya fada yana rungume Ramlat kiss ta sakar masa saman lips d'insa "bari na kirata kuci abinci Mikewa tayi ta nufi dakin tana wata irin tafiya idanu soja kamar su fado kasa babyna tasa yay duk ta kunnasa hajiya babba sai mutsi take awando ya riketa gam tana shiga dakin jawa tana sunturi a parlo sai dirkawa Ramlat zagi take Ramlat ta ritsata tana zaginta kusanta ta karasu tana murmushi ta damki wuyanta Shaka ba ta wasaba sai idanu Jawa suka firfito " wlh ki kiyaye harshanki da zakin uwayena idan ba haka Hamm kuma ya kikaji wansan kinga tun ban faraba kin fadi idan ba hakba meyasa kika zama kamar gumki akofar parlo sama da awa daya duk maganar da Ramlat take murmushi dauke kan fuskarta saboda bataso ta fito da Bacin ranta idanuta suyi ja kallo daya soja zai mata yagano ranta ya baci itako bata fatan hakan tafiso suyi sugama bashida labari saboda sanin halinsa wlh su dukansu babu Wanda zai ragawa ta gada mata gira jawa ai haukan banza kikeyi kuma kinsa akanki abubuwan da na lisafo miki sai na yi su daya bayan daya ni bana kiyayar bayan idanu ta ido da ido zan miki dakikiya kawai wace batasan metakeba ni dake shege kan fasa ta ingizata saida ta fadi kasa wanwar kuma mijinki na jiranki kuci abinci damarki ki fito damarki ki zauna ta fada tana tafiya cikin isa da takama da wata shegiyar tafiya har ta fice daga dakin murmushi jawa tayi ta Mike duk da taji zafin faduwar " Ramlat nifa ce gaba dake zan nuna miki banbbancin babba da yaro ta fada tana dariya ta shige bathroom ta watso ruwa ta fito tana canza kaya Soja ya shigo da little Ramlat hannusa tana kuka " my Jawa babyna nason mama.... ✍🏻 Rahma ce ummu Fareesa😘 ✍🏻✍🏻✍🏻 *🤷🏻‍♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀* *💖💖RAMLAT💖💖* *_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏻 Real Ladingo😉 yar mutan Niger🇳🇪 *👏🏻👏🏻👏🏻DON GIRMAN ALLAH KARKUMANTA DA GIRMAN ALKAWARI DA AMANA KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE KUKARANTA KYAUTA RUWAN ALLAH AMMA ARIKE AMANA👏🏻👏🏻👏🏻* *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Book 2* 🅿👉🏻2⃣7⃣&2⃣8⃣ ...murmushi dauke kan fuskarta ta zauna ta amsheta zama yayi kusanta " kibata Tasha mana tayi kokari tin da rana kicin kicin ta fara da riga yaga zata bata lokaci kafin ta tantance ya zura hannusa rigarta ya fito da mamar ya saita baby ya samata abaki ta ko cafe ta fara tsotsa kallon soja tayi cikeda begensa tana murmushi gira ya daga mata " my love kahadu ta ko ina " kudai yita zugani ya fada yana jan karan hancinta dariya tayi" wlh gaskiya na fada ai babu na biyun kan mai gida mijin mace biyu " my jawa lallai kin warke ". Alhmdllh my love suna hira saida Ramlat tasha sosai ta cireta suka fito tare jawa Sai kyakyata dariya take kamar sunyi wani zancen sirri Ramlat wani mugun kishine ya tokare mata makoshi har sojan kansa haushinsa takeji jimawar da yayi lokacin da taji motsin fitowarsu tayi saurin ta goge hawayen fuskarta ta tataro nutsuwa da jarumta ta saka a fuskarta tashiga wayar karya tana dariya har suka karasu cikin parlon wanda ba haka jawa tasoba sutayi ta bata haushi dan tanajin dariyar Ramlat saman dining gunta suka karaso jawa ta zauna kusanta ta dora mata little Ramlat jikinta ta rungumeta tana me ci gaba da waya tana kwasar dariya Wanda hakan ba karamun batawa jawa rai yayiba Soja kallonta yake cikeda begenta " wlh baki isaba Nusaiba tab kede fadamun gaskiya OK to bari zamu karasa maganar gashi akusana ko na baki OK mikewa tayi da little Ramlat ajikinta tazo jikin soja ta kwantar da kanta kafadasa ta Kara masa wayar akunnesa cikin k'asa da murya race" Oya my sojana kuyi magana da Nusaiba tanason magana dakai tunda ta kwanto jikinsa ta Kara masa wutar shawarta ga wani irin fleeing yakeji sosai kallonta yayi " baby ba'a magana fah wayar ta janye daga kunnesa ta duba " lah my Heart ta kashe kunyarka takeji matsawa tayi tana shilla baby ta wlh nusaiba sonka take nikuma zan iya mata komai arayuwa" my Ramat nine zakiba kawarki da gaske dan sun bata da Sadeeq saita ce ni takeso kekuma kika amince dariya Ramlat tayi tana shilla little Ramlat " eh da gaske nake inason duk mai sonka please kasota yayana bata matsala zamuyi zaman lfy da ita jawa wani mugun kallo takebin Ramlat dashi cikeda tsanarta da haushinta murmushi Abdallah yayi ya daga kafadu alamar babu matsala " OK baby babu damuwa tunda haka kikeso zan sota duk wasane sai k'irjinta ya buga da hankalinta ya tashi amma ta dauré taki nunawa ta kalli jawa wace ta tsira mata idanu cike da masifa jawa ta fara fada " ke Ramlat da hankalinki kikecewa soja ya karomana wata to wlh dan ubanta saide ta mutu baya sonta kwalelenta da idanu soja yabi jawa yada ta rufe idanu tana ma Ramlat masifa abinda bai taba ganiba murmushi yayi " aikuwa sai nasota abin ya tsayawa Ramlat amakoshi ta matso kusan soja " my sojana rikemin babyna nayi serving dinku ya amshi baby tayi serving dinsu ta amshi baby ta zauna kusan jawa my dear ya jikinki ta fada tana tabata murmushi tayi" nafa ji sauki my love amma wlh kinsa duk hankalina ya tashi dariya Ramlat tayi "ai agaba mana tukun to yanzu de Allha ya Kara sauki ta kalli soja ta shagwab'e " yayana kallonta yayi " kanwata ya akayi " nazo nabaka abaki kai ya daga mata kujera kusansa ta dawo tasaka hannuta tana bashi abaki jawa saida ta kusa kware Ramlat tace " jawa ko nazo na bakine dariya tayi " kibashi ni na koshima haka tayi ta bashi abinci abaki tana rungume da little Ramlat har ya koshi ta kafa rigima sai ya lashe mata hannuta Dole ya lasheshi tass tana dariya " wlh yayana ka cijeni ni ban my jawa rikemun yata na rama ta dorawa Jawa babyna ta d'are saman sa tana kukan sangarta ita sai ta rama murmushi ya tashi yana mata gwalo Ya janyeta jikinsa kukan sangarta ta saka masa ta tashi tana binsa yaga so take ta kunno masa wuta dayawa da gudu ya nufi kofar parlo " natafi gidansu Nusaiba kame tun daga yau ya bude kofa yana dariya ya fice ya murza key daga waje Allah yasa wayoyinsa suna Aljihunsa parking space ya nufa da hannu yama security dinsa biyu nuni suzo da gudu sukazo driver dinsa yazo ya bude masa wata Arniyar Jeep baka sudik ya shige ya Fito da waya yana magana security suka shiga suna tambayarsa sukade zasu fita kai ya daga musu driver yace" Oga ina kuka nufa duk yaga shigarsa mafi akasari idan yasaka irin kayanan to baya wuce zuwa barikinsu na sojoji hakan ce ko ta faru yace" Mambila "OK Oga yace yaja motar suka nufi hanyar get aka bude musu kofa suka fice Ramlat kofar tazo tana kukan sangarta ta murda taji a rufe gam koma parlo tayi jikinta duk ciwo yakemata ga zazzabi kamar ba yanzu Abdallah ya bata maganiba Jawa da idanu ta kebinta tazo gun Ramlat ta zauna kusanta " dan Allah my love kiyafemun abinda namiki wlh shairrin shaidan ne ina kaunarki da zuciya daya dariya Ramlat dan kallo daya tama jawa ta gano ba gaskiya ba ta fadi wani ha incin ta kulla murmushi tayi " hmmm Jawa kenan ai babu komai zan biki duk da yada kikazo mun naji nayafe miki Allah bamu zaman lfy saide ki sani kin zubar da gimarki awajena kuka munafurci ta saki " wlh Ramlat bazan sakeba kishine ya rufemun idanu amma yanzu komai ya wuce bazan sake ba kuma dan Allah maganar Nusaiba da gaske kike tanason Abdallah " eh tana sonsa saime ai badan mu kadai aka yi shiba kuma ni zan Masa jagora sai ya aureta kinga sai kiji dadin kara tsanata da dalili wlh jawa kinbani mamaki akan namiji kike nunamun tsantsar kiyayya mikewa Ramlat tayi ta dorawa jawa yarta ta fara tafiya cikeda nutsuwa ko ina na jikinta motsi yakeyi ta karya kwana ta fara taka matatakalara bene Jawa jitake kamar ta kasheta dan haushi harma wata mace zata kawo masa gida kenan bata sonsa ayanzu murmushi tayi " wlh wanan ma wata damace ta nasamu tana rungume da little Ramlat ta shiga dakinta ta dauko wayarta ta kira Aunty kausar suna magana " antina kinsa shegiyar yarinyar ta ganoni nan dai ta zana mata dawowarsu daga hospital irin iskancin da Ramlat tayi da yada ta janye hankalin soja duk ya rikice da budurwar da ta masa kawarta kuma yace yana sonta bansan me tacemataba naga tana dariya harda rikeci tace OK angama amma fa kinbada shawara Saide ina tsoron kar a gane ko me tace oho tayi de dariya ta katse K'iran, Ramlat tana shiga dakin ta kwanta tana rawar sanyi zazzabi ya rufeta sosai ga damuwar karfa Abdallah yaje gidansu nusaiba yace shima yana sonta duk tana tabbacin nusaiab bazata ci amanar taba cikin blanket ta shige tana karkarwa. Sanyi ga gabobin jikinta suna tamna ko ina ciwo yakemata sai hawaye take zubarwa hakoranta suna gamuwa guri daya Safna ta kamo bakin zaran gun Ameen amarcinsu suke sha kamar ba gobe duk wana tijara da yake mata ya daina tanda ya fada gidan dadi shikam abin mamaki yake bashi yada yakeninta zamzam itako ta dâge sai faranta masa takeyi tunda dama tanason abinta dan rayuwa su shafa da mijinta tana burgeta haka Nabeela da mijinta uwa uba Soja da matansa shiyasa itama ke kokari ta burge mijinta saide lokaci dayawa idan ta kalli yarta azama yar titi ta haifa sai tayi ta kuka. tana nadama abunda sukayi da Aminu Soja suna zuwa bariki ya nufi dakin horo gurin Garba tanko Cikin takunsa na isa da kasaita aka bude masa dakin da yake ya shiga fuskarsa dauke da murmushi ya tura hannusa guda cikin sumar kansa yana shafawa yana kallon yada babban mutum kamar Garba Tanko ace ya dawo haka sabida zalumunci irin NASA gashi yayi biyu babu ba aiki ba mutumci idanu jama'a ya bi soja da harara " wlh kajirayi abinda zai sameka nan kusa bana yafiya har cin mutumcin da kama yata sai anbimata hakkinta" Allah ya baka sa'a Tanko ni ba wanan yake tafe da niba wata takarda Soja ya fito da ita daga Aljihunsa yana ba Garba baisan ko ta mecece ba yana amsa ya cicirata dariya Abdallah yayi yana tafa hannuwansa " gud bakda matsala sai Allah ya kaimu goben ya fito da sigari Aljihunsa ya kunna yana bata hayaki baki da hanci ya fito daga cikin dakin kenan sukayi karo da Lateefa yar gidan Garba kusan suman tsaye tayi yada Soja yayi mata masifar kyau da 3quoert din jikinsa ingijeta yayi ya kifa mata mari ya nunata da yatsa baiyi magana ba yamata nuni jikinsa ba irin na mata irinsu bane ya huceta tana dafe da kunci dan Allah yana gani mugun sonsa take har cikin ranta da zuciya daya sam bataji zafin marinba da gudu ta shiga gun Garba tana kuka ta fada jikinsa" dan Allah daddy ka temakeni wallahi inaso captain Abdallah bagaiyyah kayi wani Abu wlh tun ranar danaje Office dinsa narasa nutsuwata tureta yayi " dan ubanki makiyina kikeso Wanda ya tsamoni daga cikin iyaluna ya rabani da aikina da duk wani jin dadin rayuwa yasa mutumcina ya zube a idanun duniya shine ke zakice kinaso wlh idan kika sake fadar wanan maganar ko a inane banyafe mikiba tashi kibani waje wace ta kasa cikawa mahaifinta gurinsa jikinta na rawa ta fice tana kuka shikuma aka rufe gun da yake lokacin da ta fito Abdallah suna tsaye da captain Sadeeq suna magana ta bisa da kallo hawaye sharkaf afuskarta ta bude mota ta shiga ta fisgeta da karfi sadeeq yace" Soja yade wanan fa kamar ta kamu " dallah malam zo mutafi katon gwaro kaida habeeb wlh kunji kunya kuna samun diyan mutane kuna lasar nabati ko duk de nasan halinku ba lalai bane ku aikata zina amma kuna rage zafi to ku daina gashi har babyna zatamun haihuwa ta biyu agidana kuna yawon iskanci dukansa sadeeq yayi abaya " haba Soja harda gori to yanzu muje gidana kaga irin kayan da nake sayawa Aneesa ta murmushi yayi aka bude musu motar soja suka shige baya " to ai baka saniba nifa Aneesa nake jira so Alhmdllh sun gama zangon karshe yanzu de nan da wata uku wlh nazama ango habeeb kuwa ai zai rigani kafasan komai akansa kawai ka shaki iskane kamana gori kuma da kakecewa haka menene banida na mai mata ince har kuku gareni mai kirki mata kuwa gasunan gida da bariki sai nazaba dukansa Soja yayi " wlh ni ba ruwana duk Wanda yaci yar wani to sai anci tasa kabi asannu ai gwara ma da Nusaiba takika dariya yayi" Ba fa kina tayiba kawai tace batason mai macane niko bazan iya barin Aneesa ba duk da Nusaiba yarinyace karama ga kayan aiki tafi Aneesa komai to gaskiya bazan iya barin Aneesa ba shiyasa na barta ta samu mara mata ta aura kai tsaye gidan Sadeeq suka nufa suna hirasu suna zuwa ana k'iran sallah magrib sukayi Alwalla suka tafi masallaci Ramlat K'iran Sallah magrib ne yasa ta tashi daket ta shiga bathroom ta watso ruwa duk da tanajin sanyi ta dauro Alwalla ta fito tasaka abaya ta shimfida dadduma ta tayar da sallah magrib tana gamawa ta kwanta a gurin har aka kira sallah isha daket ta Mike tayi kamar Soja ya sani suna gama sallah suka fito bai tsayaba akayi isha'i suka shiga ciki yana zama a parlo ya k'iraa Jawa wayarta a kashe mamaki yayi dan bata kashe waya Ramlat ya k'ira tana ringing ba'a dagaba sai a na uku ta Mike daket ta dauki wayar tayi picking ta kara kunneta " hello yayana muryata a sark'e " bugun zuciyata yanajiki haka kuka ta saka masa " Subahanallah wlh bakida lfy mikewa yayi sadeeq yana magana bai saurare shiba ya fice da sauri security d'insa suka bude masa kofa ya shiga mota babyna kiyi hakuri ganini bari kuka Sadeeq ikon Allah yake kallo soja ya fice ko abunda ya kawosu basuyiba bai kashe wayarba tana manne a kunnasa yana lallabata har sukazo gida da saurinsa ya fito ya nufi hanyar da zata sadashi da parlo ya saka key ya bude ya shiga jawa na parlo zaune ta amsa slm kallonta yayi " jawa kina gidan Ramlat ba lfy shine baki kiraniba gunsa ta karaso " haba my love wlh nide a sanina lfy ta lau ta shiga tayi sallah saide bayan tayine rashin lfy ya sameta ta fadi tana hawaye kai ya girgiza" OK bari kukan ya fice sama tabishi da harara yana zuwa ya iskota saman bed kwance ya haura saman gadon ya dauketa " babyna sannu rungumeta yayi jikinta zafi ya Mike da ita sutafi hospital cikin sanyin murya tace" yayana karmu tafi hospital zanji sauki please shida kansa yasani irin ciwonta yanzu sai ahankali cire mata Abaya yayi yacire mata komai na jikinta ya kwantar da ita yaje ya hado ruwan gumi cikin bathroom ya zauna ya janyota jikinsa ya tsuma towel yana dadana mata jikinta sai nishi take ta ririkeshi " Ashhh yayana " yi hakuri bugun zuciyata Allah baki lfy wlh babyna ya tisaki gaba yana baki wahala nishi take yana Dana mata jikinta saida ruwan zafi ya sirace ya bari ya matsa tsakiyar gadon ya kwanta ya dorata k'irjinshi ya rufesu da wani tattausan bargo da ta fito dashi jiya yayi k'asa da murya yana mata magana" my bugun zuciyata sannu sai naba babay kashi idan ya fito duk ya takurawa matata baiwar Allah yana magana yana shafarta kara narkemasa tayi taji dadin jikinta sosai zazzabin ya sauka sai dan ciwon jikin a shagwab'e takira" my sojana " na'am matar Abdallah mmn dan Abdallah me kikeso yanzu nayimiki shi " my sojana tausa nikeso kamun jikina tauna yakemun " an gama babyna mmn baby ya kwantar da ita yamata rumfa da fafffadan k'irjinsa dama jikinta babu kaya yarika bin kowace gab'a tajikinta yana danamata da murzawa sosai takejin dadin tausar gashi cikin yanayin love yakeyinta idanuta ta lumshe saboda ta shiga wani yanayi na bukatuwa kamar yada soja ya shiga saide ya duba yanayin jikinta kamar bazata iya daukar saba yau hannusa ya maida kan brest d'inta yana shafawa a hankali yana lailayamata kan Brest din nishi ta fara tana bank'arewa rankwafowa yayi sosai ya Haye samanta cikin irin wata murya k'asa k'asa yayi mata magana cikin kunneta " my bugun zuciyata zaki iya daurewa muyi kadan wlh bazan iya hakuriba tunda marece kika kunnamun wuta batayi magana idanuta a lumshe dan yagano ta kunnu itama abunka da mai sabon ciki harshesa ya tura cikin kunneta yana tsotsa ya cire ya dawo bakinta ya laluba ya had'e yana tsotsa anutse yake mata wani irin kissing itama ta fara maida masa martani wata irin tsotsa sukewa junansu sai musayar miyau d'insu kakeji hannusa na saman nonota yana murzawa sai bank'arewa take wani mugun dadi na shigarta shima hakance shafarsa ta fara cikin kwarewa da wani irin salonta duk ta rikitashi ya susuce baki daya bakinsa ya cire a nata ya baida nonota yana tsotsa saida tayi dan ihu saboda dadin da yake ratsa kwanyarta tuna ta fara bulbulo ruwa daga kasanta dan dadin da takeci shi kansa yanason nonowan Ramlat tamkar bai jima yana matsarso da tsotsarsu ba kullum kem suke atsaye cigaba yayi da tsotsar su yana murza dayan duk ta susuce sai sambatu take masa yada takejin kaikayin dadi na ratsata yajima sosai yana shan nonota kafin ya cire bakinsa ya koma bangarori da dama na jikinta yau kam babu inda Abdallah bai lasaba da tsotsa jikinsa Ramlat itama zagewa tayi ta tashi tayi masa duk wani Abu daya mata ko fiyada Wanda yamata wani hurin da ta fara masa wani Abu baisan lokacin daya rika zullo yana ihu sun jima sosai saida suka morewa rayuwarsu sosai tukun ya nemi hanyarsa wace yasaba idan zai shiga sai ya danna kamar jiya bai shigaba haka ta koma ya fara aiki yau wata irin ni'ima ce Ramlat ke kwararo mata sosai Ramlat takejin dadin abun yau ta lumshe idanuta tayi " yayana dadi nakeji yau fiyeda kullum ta fada tana shasheka tana lasar lips d'inata ai kawa sai ta fashe masa da kuka tana kiransa ta ririkeshi gam shima kukan yake ya dora hannusa daya akai " wayyo zumuwata bansan inda zakikainiba aduniyar dadi Allah de ya miki Albarka wai My sugar my Ramlat dadi nakeji sosai ya zanyi dan Allah ki fadamun itama kukan takeyi dan yau wata irin karkatace tayi Wanda hakan yakusa haukata soja cikin kuka tace" my sojana nima bansa ya zamuyiba kawai muji dadinmu ita kuka shi kuka dan ya dage sai aiki yake bakinsa yaki rufowa sai sambatu yakeyi yana ihun dadi dan yau yake kololuwar dadi har hanwzya yake dorzwz akai itama yau jitake kamar zata sume tayi kukan da bata taba yiba dan yana kaimata inda takeso wlh wata maganar sai su kam abun baya faduwa Saida yayi awa biyu cire akanta ya sarara mata badan ya gajiba sai sanin batada lafiya ya dauketa yayi bathroom yayi mata wankan tsarki shima yayi ya nadota a towel suka fito ya goge mata jikinta ya shafeta da mai yasaka mata mini siket da guntuwar Riga iya cibi ya duka ta Haye bayansa ya nufi dakinsa ya shirya tsaf ya saka jallabiya yayi sallah isha tana zaune tana yana galawa ya cire jallabiya yasa karamun wando da singilet kallonsa take duk inda ya gilma kusanta yazo " my zumatyna taso zo gun bugun zuciyarki mikewa tayi jikinta babu kwari sanyi karai da ita daukarta yayi kamar yar baby ya mata rungumar jarirai my babyna menene kin gaji ko sorry shagwab'ewa tayi tana shafa fuskarshi " my sojana " my sugarna mekikeso na fita na sayo miki yanzu kara shiga jikinsa tayi ta masa rada akunnesa murmushi yayi yana shafa mazaunata " OK muje kasa ai dare baiyiba sosai karfe goma ce yanzu ahaka ya fito da ita yamata rungumar jarirai ta tsaresa da idanu tana kallonsa cikeda begensa da sonsa" yayana ilove u " ilove u more my bugun zuciyata lokacin da suka sabko jawa na zaune a parlo kallo daya zaka mata kasan tana halin tashin hankali amma dake yar siyasace ta basar ta taresu " my love ya jikin nata " da sauki ya fada yana zaunar da Ramlat saman kujera baby kijira yanzu zan kawo miki kin ji kai ta daga " yayana amshi dukowa yayi ta kamo fuskarsa tayi masa kiss a kumcinsa Allah ya dawo dakai lfy murmushi yayi ya Mike " my Jawa nafita' yanzu zan dawo ina babyna murmushi tayi to Adawo lfy baby tayi bacci hancinta yaja ya fice yana murmushi kusan Ramlat ta zauna " sannu my love ya jikinki ko kallon arziki Ramlat bata mataba ta Mike ta nufi dinnig taja kujera ta zauna ta bude kulolin abinci taga jalof din shinkaface ababu abunda babu aciki yawunta har tsinkewa yake jikinta na rawa ta janyo plate ta zuba ta kira Ancim ta kawo ma drinks mai sanyi tanaci tana korawa tana cikin ci Jawa ta biyota amma sai me zaman da zatayi taga baki dayan kujerun dinnig din kewaye suke da kunamu manya manya cikeda tsoro Jawa tana baya tana zaro idanu " haba my love mai yayi zafi haka nafa cemiki komai ya wuce bazan sakeba kiyi hakuri amma Ramlat ko kallon inda jawa take batayiba tana gamawa ta Mike ta dawo parlo ta zauna har yanzu jawa na tsaye cike da mamaki yanzu dama Ramlat zata iya cutar da ita murmushi tayi zakici uwarki yarinya soja yakusa Out dinki gobe zaki fada tarkona barin gurin tayi amma abin mamaki parlonma babu gun zama ko wace kujera da kunama tana tsaye taji karan bude kofar parlo kawai sai ta fara kuka ta suka kasa kusan Ramlat " don girman Allah idan laifi namiki Ramlat ki yafeni karkiyi fushi dani dede lokacin soja ya karaso parlon ya daga jawa " meyasameki kike kuka Ramlat me ya faru Jawa zatayi magana Ramlat tayi caraf tace " my Heart kasan wai kukan me take ta fada tana mikewa ta fada jikinsa soja ya saki jawa ya rungumeta " A,A my baby gayamun kukan me takeyi naji fa tana cewa karkiyi fushi daga ta fadi gaskiya menene kikayi shagwab'ewa tayi tana makalkalesa " waifa dan tace kar mu bari kaso Nusaiba mijinmu na ni da itane sai nace A,A ba ruwana kawai ka aurota idan kanaso ai namiji mijn mace hudune ta fadi tana murmushi ta kalli jawa ta daga mata gira tayi mata gwalo murmushi yayi " jawa iyayan kishi bakiso na karo wata ko murmushi tayi Wanda tafi kuka ciwo "a gaskiya banaso janye Ramlat yayi suka zauna ya bata ice cream d'inta yaba jawa ma ta amsa tanaso ta zauna tanajin tsoron ko akwai kunamar hannuta soja ya janyo ya zaunar da ita ihu ta saki ta Mike da sauri " ikon Allah jawa lfy ki kuwa " wlh lau Nike kawai bana shawar zaman dariya Ramlat tayi ta ciro robar ice cream guda taba soja tace yabata ya bude yana bata ta kwanto jikinsa tanasha tana zuba mishi shagwaba " my jawa wai meyasa kike tsaye dariya tayi nifa bacci nakeji mukwana lfy my love Allah ya kawo sauki " my dear kinki zama ko duk kishin Nusaiba ne batayi maganaba ta nufi dakinta " my Sweetheart Nusaiba tace na gaisheki da sauri tabar jikinsa tana kallonsa gira ya daga mata fashewa tayi da kuka tana dukan k'irjinsa ta zama kamar zarara " wlh bana yadaba daga wasa shine zakatafi wlh wasane nakemuku fah wayyo yayana zan mutu dan Allah karka sota ina kishinka dayawa wasane nake muku bada gaskebane ganin yada ta burkicemasa lokaci daya gashi ba lfy bace da ita rungumeta yayi gam yana shafa bayanta " yi hakuri abar kaunata please karki tashi hankalinki dama bakida lfy babyna na wahalarmun da bugun zuciyata kin yin shiru tayi takara sautin kukan my zumana kiyi hakuri mana ya tallabo kanta ya hade bakinsu yana mata tsotsar minti cikin zafi zafi yana shafar mazaunata lamo tayi jikinsa ta rungumeshi gam idanuta lumshe saida yayi kusan 15mnt yana kissing dinta ya zare bakinsa anata ya kara matseta jikinsa yayi k'asa da murya yace" my zumatyna please kiyi hakuri banason bacin ranki karki saka damuwa aranki daga kubiyu na rufe zuciyata shiru tayi tayi lamo dan kissing din da yama jikinta ya kara mutuwa dama ba kuzari garetaba ice cream dinta yaci gaba da bata tanasha har tasha roba da rabi ya janyeta jikinsa yaje yama jawa bankwana yau bata nuna fushinta bata cikin wasa da dariya suka rabu yana fita ta rufo kofa ta fara kuka kamar ranta zai fita tana tsinewa Ramlat amma da ta tuna tuvunta na gobe sai tayi murmushi taje tayi wanka tayi kwanciya tana tuna gobe war haka daga ita sai soja indai burinta yacika yana fitowa ya goyata tace sauran drinks dinta kan dining ya koma ya dauko suka Haye sama direct dakinsa yashige ya murza key kai tsaye bathroom ya wuce dasu yasake musu wanka ya d'aura mata towel shima ya daura suka fito ya goge mata jikinta shima ya goge ya shafesu da, maiyuka masu kamshi ya cire kayan baci ya saka itama yasaka mata nashi wasu masu sulbi sai dariya takeyi ya dauketa ya kwantar shima ya Haye gadon ya kashe fitalar dakin lokacin shabiyu " oya babyna hayo k'irjin mijinki kisha barcinki tako Haye tayi daidaya murmushi yayi ya rungumeta gam yana dadana mata jikinta ta tura hannuta gashinsa tana shafawa har bacci ya dauketa yaci gaba da da mata tausa jikinta tafi awa bayan tayi bacci ma tikun ya kara rungumeta ya tufesu da Addu'a yana rungume da abarsa har bacci ya daukeshi Asubah ta gari, *Washe gari* tun bayan da sukayi sallah suka koma bacci rumgume da juna wajan karfe takwas da rabi soja ya farka Ramlat na manne jikinsa gashinta ya gyara mata da ya rufo mata fuska yamata kiss saman lips dinta ya shafi cikinta " babyna kamar momy ta zauna lfy yau fita zanyi karka takurata kaji dan baba ko yar baba ya jima yana shafa cikin cikeda son abinda yake cikin Ramlat tamkar ya fito dashi yagansa yakeji ya dago ya janye rigar ya duka ya fito da harshensa yana lasar cibinta da ya turo babu ramin irin na da ya jima yana tsotsar cibinta yana shafa cikinta dayake ashafa tamkar babu halitar mutum a cikinsa ya gangaro k'irjinta ya dora bakinsa saman boobs dinya yana tsotsa dayan dayan yana shafarsa a hankali yanajin wani mugun dadi na ratsashi motsi ta fara tana m'eka tare da gantsarewa alamun dadi ya fara kaimata gani yayi zai sakasu cikin wani yanayi dagashi har ita yasa ya cire bakinsa ya janye hannusa ya dora bakinsa a kunneta " my bugun zuciyata ilove u ki kularmun da kanki da babyna maza yi baccinki sai anjima ki tashi murmushi tayi bata bude idanuba ta daga kai janyeta jakinsa ya sabko ya shiga bathroom bai dadeba ya fito dauré da towel Ramlat ta tashi tana zaune a gagauce ya shirya cikin kakin sojoji yayi masifar yin kyau kwarjininsa da tsantsar kyawunsa ya fito ya tsaya gaban dreseeng mirror ya taje kwantarcciya sumar kanshi ya gyara fuskarshi ya dora hular kayan yasa bakin kilashi ya juyo yaga Ramlat ta tsareshi da idanu ya matso kusanta " my bugun zuciyata muje namiki wanka kiyi breakfast kisha magani sai kizo kiyi baccinki zan dawo darana na duba lafiyarki " yayana wlh sai naga kamar babu namiji mai cikar zata da haibarka aduniya komai naka my sojana yayi tsari atare dakai ta fada tana shafa sajan fuskarshi murmushi yayi " oh my baby kuna rikitamun kwanya dayawa fah ya dauketa cak ya nufi bathroom bai jimaba ya fito da ita nade cikin towel ya goge mata jikinta bai shafa mata maiba ya duba kayanta da suke wardroob dinsa ya fito da wata Riga farace tass anyi mata ado da duwatsu bakake ta wuce guiwa tanada dan hannu ya samata ya feshesu da turaransa mai masifar kamshi ya gyara mata gashinta ya dauresa ya goyata ya dauko magugunata suka fito " yayana yaushe zaka dawo Allah idan ka dade kuka zanyi ta fada tana tostsar saman kunnesa " babyna bazan jimaba zan dawo na dubaki da babyna ai nasan bakida lafiya Ashhhh my zumana bari irin wanan tsotsar saki tayi tana dariya" nabari sojana parlon ba kowa dan haka har kan dining ya wuce da ita ya zauner da ita saman kujera agaguce sukayi breakfast ya bata magani tasha taje ta dauko ice cream d'inta da drinks guda yana mata fada ta rage shan drinks haka kukan sangarta ta saka masa ita bata ai tanaso laifin baby sane Dole ya lallabata tana shaya yana shafa cikin yanajin son abin jikinta sosai janyeta yayi jikinsa yaje dakin jawa sugaisa ya iske sai sharara bacci take little Ramlat ma bacci take kusan jawa ya tsaya ya rankwafa yamata kiss asaman lips dinta ya gyara mata kwanciyrata ya lullubeta yaje ya dauki little Ramlat yayi mata kiss ya maidata gadonta ya fito yaja musu kofa Ramlat na zaune yazo ya tasheta tsaye ya rumgumeta yana shafar cikinta " my babyna maza jeki kwanta sai nadawo ganinki murmushi tayi ya jata saida ya kai ta har matatakalar bene " yayana dan Allah zo kaji karasuwa gunta yayi yana murmushi kanta ta kwantar saman Faffadan k'irjinshi tana shakar daddan kamshinsa matseta yayi ya shafa bayanta yamata rada akunne " my zumana kamshin yayanki kikeso ko kai ta daga tana kara shigewa jikinsa " OK kiyi hakuri a'jima zan dawo na ganki ko da 5mnt ne zanyi na koma kinji Mrs Abdallah kai ta daga ta janye jikinta tana man matsa idanu kai ya girgiza, mata murmushi tayi ta daga masa hannu shima ya daga mata yana murmushi ta fara tafiya ya juyo ya fice daga gidan, Ramlat tana hayewa ta shige dakin soja tayi kwanciyata dama bacci fall idanuta bata jimaba tayi bacci kusan awa da rabi tana bacci mai dadi can baccin yayi nisa taji wani azababban ciwon ciki da mara na murdata jitake kamar mafarkine amma kafin wani lokaci sai gata ta tashi zaune tana dafe da cikinta tana ciza baki saboda bakaramun azaba yakemata ba sai zufa ke ketomata har wani jiri take gani da taji azabar tayi yawa ta rarafo bakin gadon ta sabko a duduge tanaji lema na binta kamar fitsari daket ta iya sabkowa ta kwanta tsakiyar dakin tana juyi lemar da taji na zuba yasa ta lakato duk da ba ganin kirki takeba azabar ciwo na cinta ai tana ganin jinene ta rikice ta kwala ihu tana kuka gashi ta kasa tashi marata da cikin abun ba'a cewa komai ga jini nafita sosai rigarta farace Tass amma idan kamata kallo daya daga wajan cinyoyinta sai Ramlat ta baka tausayi saboda tana zubar da jini sosai muryata da bata fita adishe tace" nashiga ukku ni Ramlat yayana kazo gareni kar na mutu ni daya asama Yayana Abdallah kazo gareni ina bukatar temakonka da gagawa ta fada idanuta na lumshe...✍🏻 Rahma ce ummu Faeesah😘 *🤷🏻‍♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀* *💖💖RAMLAT💖💖* *_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏻 Real Ladingo😉 yar mutan Niger🇳🇪 *👏🏻👏🏻👏🏻DON GIRMAN ALLAH KARKUMANTA DA GIRMAN ALKAWARI DA AMANA KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE KUKARANTA KYAUTA RUWAN ALLAH AMMA ARIKE AMANA👏🏻👏🏻👏🏻* *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Book 2* 🅿👉🏻2⃣9⃣&3⃣0⃣ ...ak'asa k'asa take K'iran sunan Allah dishi dishi take gani tana so ta tashi takira Soja A waya amma takasa dan bata ganin sosai "yayana kazo kar na mutu please tun tana iya magana har har ta bar yi idanuta yayi bakikirin bata gani sai Numfashi take fitarwa daket har yakai ya tsaya cak bata motsi, bangaran Abdallah ko suna fita mambila suka tafi aka fito da Garba tanko suka kaishi kotu ka yi shari'a aka yanke masa hukunci dede da abunda ya aikata anxireshi kwata kwata daga aikin soja da daurin shekara biyar gidan yari tare da horo mai tsanani Abdallah yaji dadin hakan saboda yan baya har aka fice da Garba gidan maza yana cin alwashin iri iri akan Soja bayan sunfito shida Sadeeq suka tafi Office Abdallah tare da sojojin dake biye dashi suna bashi kariya da misalin karfe12:43 zaune suke a hadaddan Office d'in soja sai wani sanyi da kamshi kefita me dadi yana zaune saman lumtsumemiyar kujera da take gaban tablé d'in ya na aiki da Laptop sigari ahannusa yana bata hayaki baki da hanci captain ya kalleshi yana murmushi " Captain Abdallah bakada mutumci inaso inga ranar da Abbie zai kamaka kana zugar sigari ko Papi dan naga sunfi yawan saka idanu agidan murmushi yayi ya busa ya feso hayakin baki da hanci " kai kuwa fatanka kenan mugu kawai ai gwara ni ban latsa yar kowa bana shan barasa bana shan kwaya matana biyu nakece raini sun isheni rayuwa kuma matana ba kamar su o o ba yana masa gwalo dariya yayi " haba kaima ai amaryace yar yarinya hararasa yayi " wlh karya kake babbar ma sai yanzu ta shiga 24year karamar ko sa'ar budurwarka Nusaiba ce da ta kika ya fada yana masa gwalo " wlh bakada mutumci ai ni Nusaiba na fah ni na rabu da ita tunda face batasona tunda su biyu zan aura shikenan kowa yabi hanyarsa fitsararace sai rashin kunya da shagwaba niko banasan mace mai shagwaba " captain kaide kayi asara to me za'ayi da macan da babu shagwaba to ai kawar babyna ce kako San halinta wlh kusan halinsu daya ka nace sai yar 27year to Allah ya kaimu musha biki ya bushe da dariya " banason rashin mutumci wlh haka nakesin Aneesata saliha baiwar Allah knocking kofar aka yi Sadeeq ya bada izinin shigowa murdawa akayi aka shigo da sallama cikin sanyin murya ta gaishesu kallon inda takema soja baiba sadeeq ne ya amsa mata dukawa tayi gaban sadeeq tana hawaye da idanu ya tsareta yaga ikon Allah " captain dan Allah katayani rokon Abdallah wlh banida niyar cutar dashi ina sonsa da zuciya daya wata yar na'ura naga Soja ya danna ko 2mnt ba'ayiba wani murdadan Soja ya shigo babu alamun wasa afuskarsa yazo gaban Soja ya Sara masa ransa amutikar bacce ya fara magana " kasan Allah Jamal mutikar kuka sake barin wanan tashigo mun Office ya kada yatsotsin hannusa ya ciza lips d'insa " angama Oga ya komo kanta ya buga mata tsawa" ke tashi mutafi jikinta na rawa ta kalli Sadeeq tana kuka tausayi tabashi yace" lateefa kije insha Allah zan nemeki karki damu kai ta daga sojanan ya tisa keyarta suka fice tsaki yaja ya duba wayarsa idanu yazaro " oh my babyna har karfe daya dede mikewa yayi da sasssarafa dan baisan lokaci yaja hakaba ya kwashi wayoyinsa sadeeq yace" Soja kabani lokaci muyi magana hannu ya daga masa" banida lokaci gun matata zani batada lafiya zanje na dubota na dawo wlh inada aiyuka masu yawa karkamun maganar sakaranan akwai nufinsu akaina " wlh yarinya tana sonka gaba Abdallah kayi jahadima cikin masifa jijiyoyin kansa duk sun Mike yace wlh banason iskanci sadeeq ai kaima namiji kuma kakai Asoka so ka aureta amna ni wlh bata cikin tsarin matan da nakeso kuma idan ba haukaba mata biyu ne dani fah uban me zanyi da wata mace gabanan kuma bana fatan kaddara da zan sake sani wani aure yawu ya zubar Allah zamu samu Matsala idan kasake mi zancan wata mace ma ba wanan balagazarba koma mai kamun kaice ya fara tafiya cikeda, kuzari da jarumta murmushi yayi " Allah huci zuciyarka munanan watarana labari zaisha banban da ra'ayinka saboda bakasan kaddaraka ba kundinka na hannu Allah dan Adam baya yankewa kansa rayuwa da hukunci sai abunda Allah ya yankema bawansa tsaki ya masa " ai saikayi dan Jaraba kawai, dariya yayi ya Mike yabi bayansa suka fito tare ya murzawa kofar Office d'in key suka jera har waje sojan dake tsaye kusan motar ya bude musu suka shiga driver yaja tawagarsu nabiye dasu gidan sadeeq suka biya suka ajesa dan shi yau baya aiki hutu yake tukun suka fice kiranta yayi kusan so biyar bata dagaba " baiwar Allah ko bacci takeyi number habeeb yayi dailing bugo daya ya daga " Allah ya shiryeka yau kawana biyu cur bakira ba ziyara dariya yayi" kasan Allah Soja bakada mutumci jiyama saida nakiraka kaki dagawa kuma bana garine shiyasa amma gobe zan dawo" Allah ya kawoka lafiya suna hira har aka suka Iso gida akofar gida yace driver yayi parking yanzu zai fito ba dadewa zaiyiba parking yayi suka da kansa ya bude ya fito kafin ya Iso get har sun bude masa karamar kofa ya shige gidan sojoji masu tsaron gidan sai gaisheshi suke yana daga musu hannu dan haka kawai yana shigowa yaji gabansa na mugun faduwa da sassarfa ya karasa shigewa ya Isa kofar parlo ya murda yaji abude ya danna kansa parlon da sallama Jawa ta amsa ta taresa murmushi yayi " my jawa ykk kin tashi dariya tayi ta rungumeshi " eh na tashi tun yaushi ya aiki " Alhmdllh ina my Ramlat " gatacan gun Ancim ta goyata wai baby na burgeta murmushi yayi ya janyeta " bari na dubo kanwarki batajin dadi ta fito bayan tafiyata " eh ta fito bata jimaba da komawa tace batajin dadi amma naga tasha magani sai mita take ita cikin wuya yakebata tagaji kallonta yayi " magani kuma bayan Wanda na bata ai Wanda takeshe na rana ya kare sai nasafe sai na dare " nide naga tasha murmushi yayi " natafi na dubata ya kama hanyar bene tabisa da harara tayi murmushi ta zauna tana jiran fitowarsu yana hawa dakinta ya nufa saboda yaga kofarsa arufo mafi akasari idan tana dakinsa bata rufo kofa murda kofar yayi ya shiga parlo batana " my babyna zogani na dawo ya nufi bedroom d'inta ya shiga wayam batana murmushi yayi tana dakina ya fito ya rufo mata kofar ya nufi bangaransa ya murda ya shiga dama yasan bazai sameta parlo ba ya wuce bedroom " matar Soja ganifa nazo amma idan bacci kike na koma ya labe yana fadi yaji shiru shigowa yayi da waka dauke bakinsa, ai abunda ya cikaro da shine a tsakiyar dakin yasa jikinsa daukan kerrrma baki daya yaji kansa na juyawa abinda ya iya fada shine " innalillahi wai'innah ilaihin rajiu'un ya karasa gunta da gudu ya zubo gabanta babu alamar rai jikinta my Ramlat menene haka yaushe zaki huta yaushe zaki zauna lafiya ya fada hawaye na fita idanusa yaga yada jini ya bata mata kayan jikinta gaba daya yama rasa mezaiyi da gagawa ya cire rigara mai jini ya ya hango wace ya ciremata jiya ya dauko ya saka mata ya sumgumeta ya fice da ita Jawa na zaune taganshi hankalinsa atashe mikewa tayi" nashiga ukku my love meya sameta " wlh ban saniba ko maganin da kikace ta shane kuka jawa ta saki " ai dama saida na hanata jiyama da kaji ina mata kuka wlh maganar ce Muke ina lallashinta amma ta kiya dan Allah my love karka gayawa kowa banaso sonanta ya baci a Family dinmu kai ya kada ya fice biyoshi tayi tana kuka " Jawa ki koma har zuwa jimawa zan kiraki ki zo idan bukatar hakan ta tashi komawa tayi parking spèce ya nufa da kanshi ya sata mota ya shiga sunata mishi magana amma babu Wanda ya kalla saboda zuciyarsa amugun bace take hankalinsa a tashe yake mutika da karfi yaja motar ganin yanayi tukin da sojan bude get yasa ya bude cikin sauri ya fice daga gidan motocin biyu da yazo dasu na kofar gida suna jiransa suka bi motar da kallon mamaki masu tsaronsa bayansa sukabi suma da mahaukacin gudu tuki kawai yake amma zuciyasa shikadai yasan yada ya kejinta hannu yasa ya janyota jikinsa ya rungumeta gam idanusa na fitar da kwalla " my baby me kika aikata gareni ya Allah kasa mafarki nakeyi ba gaskiyaba ne dan bansa hukuncin da zan yanke mataba kara matseta yayi jikinsa yana shafa kanta Ramlat ina tsananin sonki da kaunarki amma hakan baya nufin na kasa daukan matakin da kowa bazaiyi tunaninsa ba akan wanana cikin da Allah kade yasan irin son da nakemasa ya fada yana shafa cikinta ya Allah ka dubi Abdallah da idanu Rahma kasa cikina bai fitaba daga jikin abar kaunataba yana ta sambatu har yazo hospital ta wacan kofar ta hospital ya shiga har ciki yayi parking ya kashe motar ya bude ya fito da ita tana rumgume jikinsa har yanzu jini take zubarwa yana shiga aka amshe cikin gagawa spécial room aka kaita Dr Ameera ce take bata temakon gagawa awa guda tayi cur akanta amma bata farfadoba tayi kokarin tsayar da jinin s'aide Dole da gagawa sai an mata Karin jini drip ta d'aura ma Wanda yasha maguguna ta fito tana cike da mamaki tana bude kofar Soja na gurin sai kai komo yakeyi tarata yayi "Dr ya ake cikine " moje zanma bayani yanzu de Abu na farko muna bukatar jini da gagawa kafin drip din jikinta ya kare biyota yayi suka shiga Office ta zauna ta cire gilashin idanuta " Abdallah matarka tana jin jiki dan wlh badan kwanata agaba ba to wanan maganin zai iya halakar da ita saboda yayi karfi dayawa yama aka kabarta tasha bayan kunsa na zubar da cikine wani mugun kallo ya watsa mata ransa abace ai sai ta shiga nutsuwarta " yanzu inaso ki fadamun cikin ya zube ko yananan " agaskiya iya bincikena ciki ya zube babu shi kako ga jini da ta zubar yanzu bukatarmu asamata jini shi zai bada temakon gagawa ta farfado don har yanzu bata farfadoba cikin kidima yace " OK muje ki dauka jinimu iri dayane batayi magana ta Mike suka nufi dakin daukar jini nan da nan aka duka ya jima kwance kafin ya fito cikin sa'a tana zuwa drip saura kadan ya idasa tana tsaye ya kare shigowa Abdallah yayi zauna can nesa da su ta saka mata jini ta fice ta rufo musu kofar kamar jira yake ta fita ya fashe da kuka abinda ko me za'amasa baya yinsa da garaje kuka " yanzu Ramlat abinda zakimun kenan kin kyauta meyasa tun farko kika nuna kina sona dama kinyi hakan dan ki kullamun bakin ciki azuciyata kika zubarmun da ciki kinsa irin son da nakewa cikin jikinki kinsa irin Alherin da nayi akan cikin ki aboyé Ashe duk sona da nake gani a kwayar idanuki na karyane cikin wata irin kururuwa da tsawa yace me!!!!yasa Ramlat.. Me!!!yasa kika yaudareni kika kashemun gudan jinina hannusa ya nausa abango saida hannu ya kawo jini jikinsa na karkarwa ya kasa ko zauwa kusanta kallon daya zaka masa kasan yana cikin baccin rai jijiyoyin kansa sunyi rado rado idanusa sunyi jajur ko ina najikinsa rawa yakeyi jiyake kamar yaje ya shaketa yakeji yau kam Allura Sojoji ta motsa fuskarshi babu rahma ko gudu dolene a wanan lokacin idan Ka kalli soja kallo daya kayi kokarin dauke kanka daga kallonsa yakai awa daya zaune ya kasa tashi mikewa yayi ya shiga toilet yayi Alwalla ya tafi masallaci yana dawowa ya zauna gun da ya tashi babu irin tunanin da bai zomasaba sai yanzu ya kara tabbatarwa da son da jawa take masa na hakikane tunda ta iya jurewa ta haifo masa da gudan jininsa mikewa yayi yana tangadi ya nufi gadon da Ramlat take kwance ya zauna har yanzu bata farfadoba idanu ya tsara mata babu wani dugo da yarage asonta azuciyarsa shine abunda ya damesa yanzu dan yanaso yaji tsanarta aransa yada zaiji dadin hukun tata yamata horo mai tsanani yada ko wata taji zata zubar da ciki hankalunta sai yatashi rankwafawa yayi ya dora kansa ak'irjinta ya tura hannusa cikin gashinta yana shafawa hawaye na zuba idanusa ya fara magana" my Ramlat nagode da butulciki gareni nagode da zubarmun da gudan jinina da kikayi bansan baki kaunataba wlh da dau son da nake miki bazan taba yada namiki cikiba lokacin kafin ki samu ciki Allah kade yasan damuwar da nake ciki burina naga cikina ajikinki Ashe dama can bakiso shiyasa baki taba mun zanceba ina jin yaunin Auntyna bazan iya sakinki ba ga mugun sonki na damuna bazan iya sakinki ba asalima bazan iya fadawa kowaba banaso wasu su zagarmun ke ko kuma atsaneki na tabbatar Auntyna taji wanan mugun abun dakikayi abunda zata miki sai yaba kowa mamaki so bana so zafi ya miki yawa azabar da zan gana miki kade ta isheki wlh sai nasaki kukan da yafi wanda kika sani zan baki mamaki dan in kuntata miki zan auri kawarki Nusaiba duk babu digon sonta araina kai asalima banida burin da yafi na zauna da mace daya araina to Allah bai kaddara ba amma kinsa ni zan kara auran huce haushi duk danasan zansha wuya kafin na samu hadin kanta amma nasan zata soni wanan abun kawai zan miki na huce wlh sai na auri kawarki nasan zaki fi jin tsanar abun fiyeda komai aduniya ki dandana kiji azabar da naji don yanzu sam bazan iya dukanki ko horo na wahalaba Wanan kade ya isa da na bata miki suna a Family gwara hakan janye jikinsa yayi ya koma can nesa da ita ya zauna ko 4mnt baiba ta fara motsa alamar ta farfado da sauri ya Mike ya fice ya kirawo Dr tare suka shigo da sauri ta shiga bata temako numfashinta ya dawo nurmal ta cire mata Karin jinin da ya kare da idanu take bin Dr Ameera da kallo a cikin sanyin murya tace" Dr ina yayana da su yinma " sannu Mrs Abdallah ya karfin jiki gashina bayanki zaune bari naje na kawo maganin da zakisha yanzu Soja dan Allah kayi kokari taci abunci sai tasha magani mikewa yayi yana kallon Dr " muje waje inason magana dake yayi gaba tabi bayansa akofa suka tsaya " abinda nakeso dake wlh karki kuskura koda wasa watarana kice zaki fadawa wani daga cikin Family dinmu laifi de ni tayiwa nikuma na yafe mata dan haka ki tsira da mutumciki da na aikinki dan bazan tana bar in Wanda zai wulakanta mun Ramlat ba ni nasan irin hukuncin da zamata " wlh insha Allah babu Wanda zan fadawa " OK nagode ya koma ciki ya murza kofar key da kallo Ramlat take binsa yada ko kallonta yaki gabanta ya fadi tuna lokacin da take kwance cikin jini cikin sanyin murya tace" yayana bai amsaba ya kalleta fuska a hade ya mata nuni da hannu lafiya " dan Allah yayana zo ka rungumeni sanyi nakeji hararata yayi amma bai cemata komaiba yama kara matsawa daga kusanta ya fito da wayarsa yayi dailing wata number bugo daya aka daga kome ya fada oho baide jimaba ya katse K'iran knocking kofar akayi ya Mike yaje ya bude Dr tace ta shigo da maguguna aleda ta gwargwada masa yada zatasha su harda na Karin jini godiya ya mata ta karawa Ramlat sannu da jiki tambayata yayi za'a sallamesu yau tace A,A sai ta kwana sai anyi mata Karin ruwa yanzuma da ta gama cin abuci tasha magani ya mata magana zata turo asamata ruwa ta fice Ramlat hawaye yacika mata idanu tanaso ta Mike ta zauna jikinta babu kwari " yayana zoka temaka mun na zauna kaji! baiyi magnaba yazo ya dagota ta zauna zai juya ta rike masa hannu ta fashe da kuka don Allah yayana me na maka kasan bana jure rashin maganarka gareni please fadi laifin da nayi maka zama yayi bakin gadon yayi murmushi mai ciwo " Ramlat kenen mekuwa kikayi tunda har bakisan abunda kikayi har kina gadon asibiti ma so babu damuwa ai ranar ramako na tafe lokacin sai ki gane me kikayi OK ya cire hannusa da ta rike Ya taba jikinta yaji babu zafi fuskarsa tam ahad'e yace " kinajin sanyi haryanzu jikinta duk yasaki hankalinta ya tashi bata iya magaba ta daga masa kai jikinsa ya janyota ya rungumeta gam ya janyo hijab d'inta ya rufesu lamo tayi jikinsa tana tura kanta k'irjinsa tana shakar kamshinsa shi kansa yasami nutsuwa da yajita jikinsa yanzu kara matseta yayi yana sabke ajiyar zuciya gam ta rikeshi " yayana idan nayimaka laifi kayafemun dan Allah karka gujeni bana iya jure rashinka ta fashe da kuka " wlh ki hadiya kukanki maza karki cazamun kai dayawa nine ya kamata nayi kuka kuma nayi na barwa Allah komai tunda bakison haihuwa dani bazan kuma miki cikiba ki kwantar da hankalinki kanta duk ya dauré bata gane maganar ba shiyasa ta janyo hannusa daya ta dora cikinta tana shafa " yayana shafa babynka wlh inason haihuwa da kai Allah kadai yasan yada nakeson wanan cikin zaiyi magana aka buga kofa ya janyeta jikinsa ya zaunar da ita yaje ya bude kofra jawa ce dauke da kwanonin abunci yada taga fuskarta yasa tashiga hankalinta ya matsa mata ta shige ya rufo kofar suka kayan ta aje Soja ya sabko little Ramlat daga bayan jawa ya rungumeta tsam ya zuba mata idanu jawa gun Ramlat taje ta zaune tana hawaye " my love sannu ya jiki " da sauki abunci ta zuba mata a plate " gyara na baki " na koshi wani kallo soja ya watsa mata babu shiri ta bude bakinta jawa tana bata tana ci har ta koshi ya nunawa jawa magani ta dauko ya fito dasu daya bayan daya yana bata har tashanye " my love Allah yasa de babu abunda yasami babyna hararata yayi fuska a hade " ban saniba wlh hukuncin da zanyi kema sai ya shafeki meyasa baki fadamun tinjiya " Allah ya baka hakuri ai banzata abin zaikai hakaba amma dan Allah wani hukuncine zai shafeni Ramlat da idanu take binsu dan sam bata gano komaiba banzq tayi dasu ta juya musu baya tayi kwanciyata " kasha' da zan miki kuwa shine karki kuskura kigayawa wani kindai san hali tau haushi ya fara bata da halamu de bazaice Ramlat ta koma gidaba saide da alamu cikin ya zube mikewa tayi " bari nashiga gida " ba inda zaki banason kowa ya sani dan haka ki zauna zanje gida na dawo ke sai ki koma " to sai ka dawo baby ya bata ya ficewasa ya turo Dr ta saka mta drip jawa na zaune da ita idanuta biyu amma ko kallo jawa bata ishetaba tayi ta maganar har tagaji tayi shiru dan Ramlat jitake kamar jawa ta hadata da soja shiyasa takejin haushinta Soja yana fita ya shiga mota yaja yayi gida yana zuwa yayi wanka yayi sallah la'asar dan lokacin da yazo angamata kenan ya cire kakin soja ya saka kaya saka ya shiga gyara dakinsa ya cire zanan gadon ya shmfida wani ya cire carpet din ya sakq wani masha Allah kamar mace saida ya tsaftace ko ina ya kunna turaruka masu kamshi ya Haye saman bed ya fada tunani ransa na masa kona Ramlat taci Amanar taci Amanar kauna Ashe duk karyace sonda take masa ta kasa rike masa gudan jinisa acikinta saboda tana fama da laulayi haushinta yakeji sosai auran Nusaiba shikadai zaisa ya rama abunda tayi masa mikewayayi idanusa jajur ya dauki makullu mota ya fito dakin Ramlat ya shiga ya dauki kaya kala ukku da hijab daya yadaka aleda ya fito kasa ya sabko harabar gidan ya fito yaransa na Mika masa gaisuwa yana daga musu hannu ya bude motar ya shiga ya hana kowa binsa ya shige yaja aka bude masa get ya fice gudu yake sosai kan titi cikin kwarewa yake murza kan motar gidan Sadeeeq ya fara zuwa bai jimaba sosai ya fito yana murmushi ya bude motar ya shige ya bata wuta naga ya nufi babban titin gwarumfa yana gudu sosai saboda bayaso yayi magrib acan awani hadadan madedecin gida mai masifar kyau ya tsaya parking yayi yana tunanin yada zai fara shiga nemanta cikin ikon Allah sai gata ta fito tana waya alamar kwatance ne takewa wani ko wata cikeda mamaki take kallon dirkekiyar motar da take kofar gidansu fitowa yayi fuskarsa dauke da murmushi idanu ta zuba mishi cike da mamaki take kallon Soja yada yayi kyau haibarsa da kwarjinisa sun fito ya hade cikin wata arniyar shadda kalarta ruwan Zuma gashin kansa kwance luf sai sheki yakeyi sajansa ya kawat fuskarsa gunta ya karaso kasa tayi da kanta dan wanan shegen lumsasun idanu nasa mace bata iya jurar kallonsa dan har ga Allah ta Mance waya takeyi da kawarta ta gun aikisu da takewa kwantacan gidansu nutsuwarta ta tataro ta saki murmushi " yayamu barka da zuwa daga ina haka ina kawata dazu ina ta kiranta bata dauka ko tare kuke murmushi yayi " my Nusaiba irin wanan tambayoyi haka wacce zan amsa yada ya kirata sai taji barbakwai ta maimaita sunan aranta " inason magana dake kibani yan mitina " OK yayamu mushiga daga ciki bayanta yabi suka shiga ciki parlon baki ta kaishi ya zauna ta shiga ciki ta kawo masa ruwa da lemo ta aje masa wata kujera daban ta zauna yace ta dawo inda yake bata musaba dan kwarjini yakemata sosai cikin tattausar murya ya fara mata magana ya zano mata abunda ya kawoshi gunta kuma yace bayaso komai yajima kuma karta damu saida ya fara neman sadeeq saurayinta na da kafin yazo gurinta zuface take keto mata ta ko ina jikinta rawa yakeyi tsoro ya kamata sanin wacece Ramlat hada miji da itama bala'i ne bare kawarta tun ta primary har yau basu rabubu saida ta tafi karatu ne suka rabu tana dawowo suka koma kamar da duk wani yawansu tare suke abunsu itace ta kaita dakin mijinta shine mijinta zaizo yace yana sonta dan Allah ta aureshi mikewa tayi tana kuka harda bubbuga kafa " wlh soja nide ba daniba Allah bana sonka bazan aureka ransa ya soso dan yasan duk macan da tace bata sonsa karyane yana ganowa daga kwayar idanuta mikewa yayi yana murmushi ya nufo gunta " karya kike Nusaiba kicede kina tsoran Ramlat kawai ganin yada yake nufota yasa ta zuba da gudu saboda ita masifafiyace bata barin aci zalinta shiyasa ai tun suna yara tasu tazo daya da Ramlat akofar d'aki ta tsaya tana maida numfashi tana murguda masa baki ta hararesa " eh ba'a sonka sai nacuci kaina yo mezanyi dakai Allah kiyaye nayi auran cin Amana mezanyi da mijn mace biyu ina yarinya karama ko ka manta ni sa'ar matarka ce Ramlat ai itama naga kokarinta da tashiga gidan me mace ai abinda ya hadani da captain kenan nufota yayi ya damkota ta murguda baki wlh nide bana Sonka ta zuba da gudun bala'i tana ihu kansa ya dafe " Anya zan iya kuwa dan naga alamar yarinya itama fitina zatayi karfa najawa kaina hawan jini ina zan iya da mata ukku aikuwa idan banyiba to wlh bazan huceba akan bakin cikin da ta kumsamun gwara na auri wacce Takeda kusanci da ita wayarta da ta bari ta dauki ringing ya dauka har Kiran ya katse number ya saka sa yayi Kiran kansa yaga numberta ya aje mata wayarta ya fice babu alamunta awaje murmushi yayi motarsa ya shige ya nufi maitama itako Nusaiba da gudu ta fada parlinsu dan ta tsorata yada soja ya nufota tanajin labarin muguntar da yakeba Ramlat saman cinyar umma ta fada tana zazaro idanu irin na marasa gaskiya " ke kekuma kedawa was kika tabo keda Mubarak ko ba kawarki kika fita ki taroba baki ta turo ta Mike batayi magana, ta shige bedroom, lokacin da ya iso ana Kiran sallah magrib yayi alwalla ya tafi masallaci bai dawo saida akayi isha'i part d'in yinma ya shiga tana parlo da tasbaha ahannuta tana ja zama yayi ya dora kansa akafadarta "yinmata barka da dare kansa ta shafa " Abdallah ya gida ya dota da jiki"da sauki suna gaisheku ina Abbie ko basu isoba daga kadunar " basu zuba tashi kaci abunci kalli yada idanuka suka fada wai mema ya sameka haka ga damuwa karara a idanuka " yinma babu komai amma zuwa gobe zan fadamuki wani Abu dan Allah karku hanani banayin Abu saida dalili dan Allah karki bari Abbie ya hanani " to ikon Allah meye shi abun Allah ya kaimu tashi kaci abunci mikewa yayi yaje ya danci ba lafi yayi mata slm ya tafi part Auntynsa ya nufa itama de ta gane akwai damu atare dashi tayi ta lallabashi yada ya fadawa yinma haka ya gaya mata dan baya iya boye mata komai tun yana yaro tabashi hadinkai tace Allah ya kaimu koma menene zai samu insha Allah daganan ya biya part Dada suma abinda yace musu kenen ita da mai ran karfe yaso ya gayama Dada abinda Ramlat tayi masa dan yasan tana sonta sosai bazata fadawa waniba amma sam ya kasa ya tafiyasa lokacin da yaje Ramlat na zaune jawa ta gama bata abunci taci sosai saboda kirkin yayi dadi sosai da slm ya shigo jawa ta amsa tayi masa sannu ya amsa " my jawa na jima ko murmushi tayi " ba komai " Ramlat ya jikin kallonsa tayi ta sada kanta " da sauki bai sake cewa komaiba ya zauna ya ajiye ledar kayan " tashi mutafi na kaiki gida dare ya fara kije ki kwanta ki huta baby ya amsa yana mata wasa mikewa tayi ta hada kayan tayima Ramlat sai da safe cikin sakin fuska ta amsa tayi mata godiya suka fice mikewa tayi ta sabko daga gadon ta duba ledar da ya ajiya taga kayantane harda su pant sai rigar baccinsa daya Riga doguwa ta dauka tafi toilet saboda sosai taji karfin jikinta sai de jini yana dan fita wanka tayi tsaf ta shirya jikinta ta fito ta sauya zanan gadon itama yanzu ta dau alwashi idan ya dawo banza zatayi dashi dan batada lfy zai wani mata shan kamshi kuma ta tambayi jawa ko cikintane ya zube tace A,A cikinta na nan juyin ma haiface kawai tsaki tayi ta janyo wayarta wada soja ya kawo mata tana dannawa taga Nusaiba tayi takiranta har so biyar " shegiya bazan kirakiba kina garin Abuja sai ki take wata biyu bakizo inda nakeba sai abkin kira ta waya taga K'iran soja har hudu tsaki taja ta aje wayar tayi kwanciyata Soja bai jimaba da ya maida jawa gida ya dawo ya kwasowa Ramlat drinks da kayan ciye ciye lokacin da yazo idanuta biyu amma tayi banza dashi taki juyowa kayansa ya cire yaje yayi wanka yafito da towel dauré ya goge jikinsa yasaka rigar baccinsa ya Haye gadon zatonsa tayi bacci ya janyota jikinsa ya burkito da fuskarta yaga idanuta biyu ido suka hada ta turo baki gaba face ya hade ya hada gira sama da ta kasa yaja tsaki janye idanuta tayi tana turo baki ta kara shiga jikinsa bai kulataba ya kara matseta jikinsa ya rufe idanusa don kansa mugun ciwo ya kema har wani jiri yakeji lamo tayi ajikinsa tanaso tace yamata tausa tana tsoronsa hannusa ta janyo guda tana dannawa jikinta ya gano nufinta yayi banza da ita yana jin gunjinta tanaso ta fara kuka yayi burus da ita daga karshe tayi fushi ta matsa daga kusansa fisgota yayi da karfi ta dawo jikinsa ya rumgumeta tsam tsam ciki masifa yace" karya kike ki bugeni ki hanani kuka maza kwanta jikina bama raba makwanci ko wuya ko dadi saide kiji launin azabata fuska ta kwakwabe ta bude baki zata fasa masa kuka ya buge bakin " wlh karki ma fara shiru hadiya kukanki ko na nuns miki kalata yanzu danne kukan tayi tanajin zafin labbanta da ya buge mata tacika tayi fam ta tura kanta da karfi cikin kirjinsa ta rumgumeshi gam kamar yada ya rungumeta tana sabke ajiyar zuciya da sauri sauri dan ranta ya baci sai cusa kanta kirjinsa takeyi yana jinta yayi banza da ita dan ciwon kansama ya shamishi kai hakade har bacci ya kwashesu suna manne da juna kar biyu na dare ya farka ya janyeta jikinsa ya shiga toilet ya dauro Alwalla yasaka kayansa ya shimfida sallaya ya tayar da sallah ya jima sosai dan bai dainaba saida akayi k'iran sallah ya bari ya shiga kwararo Adu'a Allah ya cire masa damuwar zubewar cikinna indan auransu da Nusaiba akwai alkairi Allah ya tabbatar dan yaji aransa haka kawai yanason auranta baisan daliliba tunda yaje gidansu da yanayin abubuwanta tamkar Ramlat takeyinsu shide yaji ana fada agidansu halaiyar kawar Ramlat komai yazo daya da Ramlat sai jiya ya tabbatar da hakan Adu'a ya sosai ya daga hannuwansa yakai kukansa gun Allah idan da Alkhairi Allah ya kawo komai cikin ruwan sanyi idan babu Allah ya ya ruguza Al'amarin cikin sauki yabar jin son abun aransa ya Mike yayi sallah raka'atanin fajri ya tashi ya tafi masallaci daga waje ya rufota ya tafi a can baya ya tsaya bayaso yan gidansu su ganshi har aka gama kuwa babu Wanda ya ganshi har ya dawo ya bude kofar ya shige ya murza key gadon ya Haye ya janyota jikinsa ya rumgume abarsa ya gyara mata gashinta ya daurémata bai wani jimaba bacci ya daukeshi har yanzu kansa na masa ciwo... ✍🏻 Rahma ce ummu Fareesa😘 ✍🏻✍🏻✍🏻 *🤷🏻‍♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀* *💖💖RAMLAT💖💖* *_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏻 Real Ladingo😉 yar mutan Niger🇳🇪 *👏🏻👏🏻👏🏻DON GIRMAN ALLAH KARKUMANTA DA GIRMAN ALKAWARI DA AMANA KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE KUKARANTA KYAUTA RUWAN ALLAH AMMA ARIKE AMANA👏🏻👏🏻👏🏻* *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Book 2* 🅿👉🏻3⃣1⃣&3⃣2⃣ ...wajan karfe takwas na safe Ramlat ta farka da wata irin yunwa ta kalli soja yana manne da ita bacci yake hankali kwance ta zuba mishi idanu tana kallonsa sonsa na ratsa jinita da tsokarta hannu tasa ta shafi fuskarshi tana shafa sajan,sa ta matso da fuskarta tana sunsuna fuskarshi tana goga karan hancinsu ta Dora bakinta anashi tana tsotsa ahankali ta lumshe idanuta hannuta daya tana shafa sajansa dayan ta tura cikin kwantacciyar sumar kanshi tana shafawa cikin bacci yaji Ana tsotsar bakinsa a hankali ya bude idanusa ya sabkesu kan fuskarta idanuta lumshe sai tsotsarsa take kallonta yake yaga ta dan rame shiru yayi bai hanataba tajima tana shah bakinsa ta tara yawunta ta shanye abinta yaga alamun zata bude idanuta yayi maza ya rufe nasa tamakar yana bacci ta kaleshi taga bai tashiba bakinta ta zare a nashi tace " yayana yunwa nakeji katashi kabani abinci ta fadi tana girgizashi taji shiru jikinta ta janye ya bude idanusa ya Mike zaune fuskarshi babu walwala ya sabko daga gadon baki ta turo ta shagwabe tana kwakwab'e fuska tanaso tayi kuka kwalla sun taru a idanuta tace" my sojana Allah yunwa nakeji fah ta fara kuka juyowa yayi ya kalleta fuskarshi murtike " ke ni sa'ankine to wlh kiyi maza ki hadiye kukanki karki kuskura hawayenki su zubo kasa, ya fada yana hararata da sauri ta hadiye kukan ta goge fuskarta ta shagwabe" to yayana wlh yunwa nakeji " OK zo ki cinyeni to mikewa tayi ta zagayo gunsa ta fada jikinsa ta rungumesa, gam tana ajiyar zuciya tausayi ta bashi ya matseta gam yana shafa bayanta da sauri ya kamo fuskarta, " my bugun zuciyata meyasa kika sakamu adamuwa meyasa kika, ruguzamana farin cikinmu meyasa dan kinsan ina tsananin kaunarki shiyasa kika yaudareni ko ya fada cikeda tsawa ta tsorata sosai ta fashe da kuka, " dan Allah my sojana me nayima, haka wlh bansan abinda nayiba tunjiya kake azabtar dani to kayi hakuri koma, menene ka yafemun bazan sakeba duk da bansan laifina ba "nace kiyimun shiru banason kukan,ki wai bakisan laifinkiba hammm shiru tayi yaja hannuta suka shiga toilet ya tubeta ya fara mata wanka " yayana ka gasamun jikina, ciwo yakemun bai mata maganaba ya gasa mata jikinta sosai ya nadota a towel ya fito tana rungume jikinsa ya zauna ya goge mata jikinta ya janyo ledar ya fito da Riga dogowa baka me shegen kyau yasa mata ya fesheta da turare ya kalleta " me zakici " yayana komai kakawomin zanci baki ya tab'e ya zaunar da ita ya tashi ya shiga toilet yayi wanka ya fito daure da towel ya goge jikinsa ya dauki kayansa ya saka ya fesa turare da idanu take binsa " meye kike kallona ya zauna kusa da ita fuska ta kwakwab'e " dan Allah yayana ka sakarmun fuska ko naji dadi be kalletaba yace anki asakar miki fuskar baki ta turo gaba ledar drinks ya dauko ya fido da daya ya bata Mara's sanyi" sha kadan na tafi na kawo miki abinda zakici amsa tayi ta fara sha ya Mike yaje kofar yana budewa tace" yayana baka jiba yajuyowa yayi " wai Ramlat meye kikabi kika takuramun kai ta langwab'e ta nuna masa cikinta murmushi ya subce mashi bai shiryaba ya girgiza kansa ya fice itama murmushin tayi tana shan drinks dinta tana shafa cikinta " babyna kaga dadynka bansan laifin da nayi masaba yake fushi dani kabashi hakuri ta fada a shagwab'e, Soja na fita gidansu ya shiga direct part d'in yinma ya shiga a saman dining ya iskesu suna suna shirin fara breakfast jikin Abbie yaje ya zauna yayi masa kiss " Abbie nayi kewar kwana biyu ina kwananku da fatan kuna lafiya yinmata me aka kirka da safe dariya sukayi masa Abbie " Abdallah baka girma yinma tace" zoka bubude da kanka ka gani yako Mike ya fara bubudewa kwanonun abuncin yaga farfesun kan rago da waina sai kamshi ke tashi cikin farin ciki yace" iyayena Allah yabarmana ku da kansa ya nufi kitchen tabawa na tsaka da aiki ya gaishe yace ta bashi kwano zai zubi abunci taje ta dauko masa madedeci babba da karama ya amsa yana godiya ya fice yana zuwa ya zuba iya Wanda yasan zasu ci da waina guda biyar yinma tace ya kara wainar yace " ta isa Ramlat ce ta kafa masa rigima tea ya hada a babban cup yinma da kallo suke binsa " wai tea dinma dashi zaka tafi kai ya Sosa " a mota zansha Abbie yace" kibar yaro yasha kayan gidansu murmushi yayi" yauwa Abbie dan gari cikin dan gwandon ya zuba ya dauka ya musu slm yinma tace" ya maganarmu ta jiya da kace sai yau " wlh yinma naji abun ya ficemun arai sallah nayi na gayawa Allah to ya bani zabi naji banason abin sam araina kinga ko da Alkairine da naji son abin kamar yada yadami zuciyata to yau wlh banaso ko zancan "Alhmdllh Abdallah Allah ya karama kusanci da kaunarsa haka akeso daga kaga wani Al'amari na shirin faruwa dakai to kayi gagawar neman zabin Allah idan akwai Alkairi zakaji abin na kara shiga zuciyarka idan babu to zakaji ko zancan bakaso murmushi yayi" Abbie natafi " to ka gaishemun da yarana da uwar gidana dariya yayi ya fice " masha Allah Allah ya kara hada kansu inajin dadin zaman yaran lafiya babu Wanda ya taba jin kansu murmushi yinma tayi " wallahi nima kullum Adu'ar da nakeyi Kenan kuma ya masa ga hassana harda ciki " Allah ya sabketa lafiya hassanata na kwana biyu ban gantaba serving d'insu tayi sunaci suna hira yaransu da Adu'ar Allah ya kara hada kansu yaba mijinsu ikon yin Adalci a tsakaninsu, key yasa ya bude kofar ya shigo ya rufe tana zaune ya karaso " yayana sannu da zuwa kai ya daga mata ya zauna bakin gadon ya fito da kayan ya ai yana budewa da taji kamshi yawunta ya tsinke ba bata lokacin ta sabkoba " wayyo my sojana Allah yasa na haifoma yan tara rana daya irin wanna kayan dadi haka kasa ta zauna dirshin bata jira ya hadaba sai hadiyar yawu take ta saka hannuta ta faraci da idanu yake binta cikeda mamaki yada take ci hannu baka hannu kwarya gashi akasa ta zauna face ya hade " ke tashi daga kasa meye haka fuska ta kwakwabe dan jitake idan ta matsa kamar wani Abu zai sameta " dan Allah yayana kayi hakuri karka hanani ci bansan ya nakejiba taci gaba da ci babu kakautawa shi tsoroma ta bashi idanu ya zuba mata cikeda mamaki dan wainar saura biyu kuma yaga batada alamar rage masa bai gama tunaniba yaga taci ta hudu ya dauke dayar ta fashe masa da kuka " dan Allah yayana bani na karasa wlh ban koshi ba" amshi karki cinyeni baki ta murguda ta warce " ai ni ba mayya bace ba ehe tacinye dayar sai masifa takeyi yace mata mayya tanaci tana kuka ta shiga cin naman tana kuka " kuma Allah sai na gayawa yinmata kacemun wai ni kanwar Rumaisa ce baki ya buge mata " wlh bana son karya yaushe na gaya miki cikin kuka kuma bakinta cike da nama tace" wlh kafada sai na fadamusu ince har dukana kakeyi tunjiya kake dukana kace ni mayyace ka tsaneni kakawoni asibiti ba kowa nawa sai ni daya ta fadi tana kara sautin kukan tana tura naman bakinta kamar ance Dole taci gani yayi duk ta burkice masa lokaci kankane gashi sai ci take tana kuka babu kamar ta dena ci shi tsoroma yake kar tayi amai ya dan saki ransa ya sabko kasa ya zauna ya janayota jikinsa " OK Ashe ba dadi ni kin dokeni kin hanani kuka ko to naji yi shiru Allah ya baki hakuri ke ba mayya bace ya fada yana zungurata a kai shiru tayi ta hadiye naman bakinta ta kwace jikinta ta Mike ta shige toilet tana gunji kuka " Allah yanzu zani gida in fada kabugeni tunji ka yadani hospital na kwana ni daya kuma kacemun mayya takarashe zancan ta na kuka tashige toilet idanu kawai ya zuba mata yanaga ikon Allah har tashige mikewa yayi yaje ya murzawa kofar key ya zare yasaka Aljihun wandonsa ya dauki sauran farfesun da ta rage tacinye wainar duka dariya yayi " Kut wainar biyar sai kace lokacin kinada ciki irin wanan ci haka shine zakimun borin kunya tea din ya dauka ya fara sha har ya fara hucewa haka ya sha fiye da rabi ya aje cup Gilles din ya faracin sauran naman kai duk ta cinye masu dadin ta jagwalgwala yace" kazama ji duk ta dameshi haka yaci iya cinsa ya bari mikewa yayi ya nufi toilet tana wanka dariya ta bashi amma ya basar bakinta ta turo tana hararasa ko kallo bata isheshiba ya karasa yasa hannusa daya saman hancinsa ya toshe 😆 dayan hannu ya amshe sabulin hannuta kuka ta fara " yo meye ajikina na wari ake toshe hanci kuma ai Allah baice wani yaga tsiraicin waniba hakan haramun ne ta fada tana kuka baice mata komaiba ya wanke hannusa da bakinsa ya toshe hancinsa abunda ya Kara tunzurata kenan takara sautin kukan ya bata sabulunta ya ficewarsa wlh sai na hadashi da yinma taci gaba da wankanta yana fitowa frige ya nufa ya bude ya dauko lemo jiya da ya kawo ya zauna yana sha agogon hannusa ya kalla yaga karfe goma ma batayiba azuciyarsa yace" inba fitinaba yanzu namiki wanka kije kina wani baki ya tab'e yaci gaba da shan lemosa sai gata ta fito sai kumbre kumbre takeyi tazo kusansa tasa hannu tajanyo gyalenta ta yafa ta dauki turansa ta fesa ta dauki wayarta ta kama hanya baice mata kalaba taje ta murda taji gam arufe da key tacika tayi fam ta juyo tana kallonsa face ya had'e ya gama gyara sama da ta kasa yanashan lemonsa tana ganin yanayinsa tayi gum da bakinta ta dawo ta zauna nesa dashi ashagwab'e tace " kabani sauran lemo nasha banza yayi da ita " Ya Abdallah dan Allah kabani sauran lemo hannuka wlh raina yanaso tsaki yayi " amshi karki cinyeni yabata ta amshe tanasha tana gunguni knocking kofar akayi yamike ya ciro key aljihunsa ya bude Dr Ameera ce fuska ya saki soja gaisa " Soja da fatan tasha magani kai ya dafe " wlh tun safe takemun fitina murmushi tayi ya matsa tashigo tamata yajiki ta aunata " masha Allah jiki yayi kyau sosai Bata magani bara akawo drip daya asa mata yana gamawa sai gida tambata tayi ko har yanzu tana zubar da jini tace "A,A tunjiya yau baizuba ba tayi mamaki tafiya tayi ta kawo drip asa mata magani ya dauko ya zauna kusanta ya firfito dasu ya dauko robar ruwa ya bata ganin fuskarsa babu alamar wasa yasa ta amsa tashanye wayarsa ya dauko ya kira jawa bugo daya ta daga " my jawana ykk ina babyna ko me tace oho yayi dariya kusansa tamatso ta rungumeshi ta baya ta dora kanta awuyansa tana nishin kuka duk ta ririkemishi wuya ta tura hanuta daya cikin kirjinsa tana shafawa gashin kirjnisa tana murza kan nipple dinsa bakinta kusan kunnasa " Allah yayana tausa nakeso ta fara muryata narawa alamar kuka dan haushin yada yakewa jawa hira takeji banza yayi da ita duk yanajin dadin murzasa da takeyi "haba ni d'in haba uwar gidana OK yanzu ganinan Alhmdllh tana lfy da sauki ko zakizo ne kuka ta saka masa tana ririkeshi " wayyo yayana kamun tausa daga can jawa naji sai tsinemata takeyi " babyna kibarni nayi magana mana " jawa kinajina drip dayane za'a saka mata tana gamawa zamuzo amma yanzu zanzo OK kiss me murmushi yayi bye ya kates K'iran baki ta murguda ta sakeshi tayi kwancinta murmushi yayi ya kara waya akunnesa " na'am amarya Soja kin tashi lafiya jiya da tunaninki na kwana na matsu ayi auramu ai sai gata saman jikinta na karrrma " yayana aure zakayi wacece wanan mai kararan kwana ta karasa maganar tana kuka ta warce wata ta bugata da kasa sai gata ta tarwatse ta makalkaleshi tana dukan kirjinsa da cizo da yagonsa banbareta yayi daga jikinsa yaga yada take hauka sanin batada lfy yabarta bai mata komaiba " ke ni wasane nakeyi ba auran da zanyi kalli kin fasamun waya idan auran zanyi kin isa ki hanani marar kunya mikewa yayi ya daukota babu mamora ajikinta hararata yayi ramawa tayi ta murguda masa baki " wlh duk yar Buro'uban yarinya da taso min mijina Allah sai ta gwamce mutuwa da rayuwa kai ya girgiza yacire layikansa a wayar ya jefa mata wayar saman cinyarta ko kallonta baiba ya fice yabarta akofa suka gamu da Ameera komawa yayi suka shiga tare yana tsaye aka samata zama yayi tana samata ta fice ita daya take masifa wai yanzu hakama da gaske yake auran zaiyi ko ci kanki baiceba tana mita bacci ya dauketa dankwalin kanta yacire mata ya gyara mata kwancinta ya rankwafa ya tsotsi lips d'inta yamata kiss agoshinta " fitinaniya kawai kayan da ya kawo ya tatara ya fice dasu yasa key ya rufeta yacire key dinya yasa aljihu ya fice yana zuwa kwanikan ya aje ya fito ya shige mota yayi gida wayarsa ta dauki ringing yaga sadeeq ne ya daga " captain ykk wlh kaga rigimarma yarinyanan ta fasamun wayar yanzu sai naje gida na fito zan biya nasayi wata Nasaka Layikana kome yace masa oho ya had'e face " OK nagode sai anjima dan rainin hankali ya tsinke kiran ya harba motar kan titi yana driving cikin nutsuwa ta madubi yaga wata mota kamar shi takebi kwana ya karya ya canza hanya yana tuki ahankali aikuwa motar ta karyo kwana murmushi yayi ya shafi gefan fuskarsa ya janyo bindiga inda yake boyewa ya boyota jikinsa ya fara sharara gudu kan titin da ya dauka har ya fara barin gari suna biye dashi saida yabar gari sosai ya rage gudu fuuuu suka wuceshi sai suka rage kudu sukeyi a hankali har yakusa cin musu tsayar da tukin sukayi yana zuwa dede saitunsu suka harbeshi daide saitinsa ya duk'e harsashin ya wuce sai ya fara tuki tamkar sun harbeshi da karfi ya taka burki ya duge kamar sun sameshi gani haka sukayo kansa da gudu dama su ukku ne kuma dayane mai bindiga dama ya shirya ya bude motar daga gefan gudu ahankali ya sulale ya fice suna isowa Allah ya bashi sa'a ya harbi mai bindigar a hannu ihu yasaki ya fadi kasa yana rike da hannu yaransa biyu suka nufo inda soja yake yamusu ta baya kawai ya kwashe dayan da kafa yakai masa wani mahaukacin bugo sai gashi akasa dayan mai sufar karfafa ya tataro iya karfinsa yayo kan Abdallah da gudu " yau karyaka ta kare dan iskan soja kawai saida ya barshi ya shigoshi da gudu ya kauce ya dirka masa kafa akayan aiki kafin ya dawo daide ya nausheshi aruwan ciki da fuska baki da hanci sai jini suke take ya zube agurin babban Ashe ya lallabo ta baya ya saita bindigarsa saide abinda bai saniba Abdallah na lure dashi kafin ya Saki Karin bindigar soja ya harbeshi akafa sai gashi wanwar a kasa zuwa yayi ya dauke bindigar murmushi yayi yana shafa gefan kansa "shego yan iska ujuku ma yaci uwarsa aguna bare ku juyowar da zaiyi dayan yaja kafa ya fara gudu baiyi wata wataba ya harbeshi akafa ta ke ya zube asume daya bayan daya ya sakasu cikin bayan mota kamar dabobi yama motar key yaja ya tafi wani uban gudu yake shararawa saman tati ransa amutikar bace ya lalubo sigari ya kunna yana zugarta baki da hanci hanyar mambila ya dauka Allah ne ya kawoshi lafiya wani mahaukacin honr yake ajer aka bude masa get ya shige nan kusa da get yayi parking suna ganinsa sukayo gunsa dan sonsan idan yayi irin wanan parking akwai bayani bai fitoba yana ciki suka karaso su biyu babban wani murdedene ya duko gaban motar " Oga barka da zuwa kai ya daga ya fito ya bude musu bayan motar suka fito dasu ya rufe " ina so akaisu hospital bayan sun warke abasu launin azaba iri iri duk nasan waye ya turosu mota ya nufa ya shiga ya bata wuta bai tsaya sauraron amsarso ba ya tafiyarsa, zaune take cikin parlonta tana waya taci uwar kwalliya little Ramlat na saman cinyata sai tsotsar yatsa takeyi " wlh Anuty bai saketa hamm Allah ya kyauta duk sonda yakewa cikin ta zubar masa amma ya barta wai harda mun kashedi karna kuskura na fadwa kowa a Family ama kinsa farin cikina daya wlh yanzu baya yinta shegiya mai sufar aljanu ya tsaneta kinga yada jiya yake basar da ita ko abuncima kin bata yayi sai ni na bata yau ko kin zuwa nayi yace suna tafe amma zai zo kafin drip ya kare yayi wanka ya koma ciki ya zube sai muga ta iya shege da shagwaba wai ita me ciki ta bushe da dariya wlh ina cikin farin ciki sam Soja baya ta Ramlat har gwara dazu naji tana zubamasa sangarta wai yamata tausa ko uban me za'a tausa bayan babu cikin shiko harda wani baby barni nayi waya kifaji lalacewa duk da yanzu ya tsaneta amma sai ya lalabata ai kibari kawai wlh sai ta barmun Abdallah in tasan wata ai batasan wataba ko me tace mata oho tayi dariya to shikenam Allah ya kaimu sai anjima ta tsinke kiran ta dauki little Ramlat suka fito parlo ta zauna tana kallon Tv hankalinta kwance da sallama ya shigo parlon ajiye little Ramlat tayi ta Mike da gudu tayi gunsa duk ransa abace ya dan Saki fuska ya ware mata hannu ta fara k'irjinshi ya rungumeta " my love sannu da zuwa ya sahibata da jiki " taji sauki my jawa ykk ya gida " lfy kalau sakinta yayi suka karaso ya dauki little Ramlat yana sunsunata " babyna kinata Kara girma sai tsotsar hannu ko dariya jawa tayi " jeki hadamun ruwan wanka tafiya tayi shiko ya zauna yanawa yarsa wasa yanajin son yarinya sosai azuciyarsa tafito tace ta hada masa ya bata baby ya tashi nufi dakinsa kwantar da little Ramlat tayi taje ta hada masa abin da zaici tana jiransa akalla yakai kusan 40mnt ya fito cikin wani hadadan sweeet baki yayi masifar yin kyau gilashi fari manner idanusa sai kamshi yake zubawa tarasa tayi ta riko hannusa " my love wlh kayi kyau kamar ango murmushi yayi, nagode my jawa hannusa ta rike har dining tana masa ya zauna " jawa banajin yunwa farfesun kan rago naci gidan yinma marerecewa tayi Dole ya dancing kadan suna hira yaga lokaci ya ja ya Mike "to zan koma yanzu nasan drip ya kare murmushi tayi ta matso jikinsa ta rungumeshi bayanta ya shafa " yanzu zamu dawo kinji kai ta daga ya janyeta jikinsa yamata kiss bye hannu ta daga masa tana kallonsa saida ya fice daga parlon " wlh Abdallah kai na jawane sonka ya wuce duk inda zan kwatan tawa mutum shi ta fada tana murmushi ta koma gun little Ramlat ta dauketa ta rungumeta, tana sambatu, Soja yana fita da mota bai zame ko inaba sai hospital dan ya hana kowa yay yayi tsaronsa yace Allah na tare dashi yana parking da Sauri ya bude motar ya fito ya nufi room d'in da Ramlat take yaciro key ya bude a mamakinsa drip ta kare an cire tana zaune tacika tayi fam kusanta ya zauna " wa yacire miki yada taga ya tsare gidane ba wasa yasa tayi magana" to sai na bari na mutu tunda katafi wajan matarka ni nacire da na tashi abacci ni yunwa nakeji bani abunci idanu ya zaro waje amma baiyi maganaba waya yakira bugo biyu aka daga" Dr Sojane zo ki dubata ya katse k'iran bata jimaba tazo ta dudubata "Alhmdllh jiki yayi kyau tarika shan magani kan lokaci Allah ya kawo wani babyna da gagawa hararata Ramlat tayi ta kauda kai murmushi Soja yayi dan ya gano kiran da yawa Dr be ya bata haushi salamarsu tayi Abdallah yayi mata godiya sosai yafito da kudi akalla sunka dubu Ashirin ya bata saboda mutumcinta tayi godiya ta fice mikar da Ramlat yayi ya yafa mata gyale ya dauki maguguna da wayarta ya zuba aljihu ya kama hannuta suka fito damage kofar bata ya aje mota suka nufa sai mita take yabarta tashiga gida yayi banza da ita ya sakata mota ya rufe ya zagaya ya shiga yaja suka tafi kuka ta fara masa bai mata maganaba ya janyota jikinsa ya rungumeta ya tura hannusa cikin rigarta yana lalubarta ya kai hannusa kasan marata yana shafa ransa bakikirin da yatuna babu gudan jininsa acikinta da karfi ya danna mata matara tasaki Kara " wayyo my sojana " imun shiru. cibiyata ya dawo yasa yatsa yana kwankwala Ramin yaji har yanzu awaje yake ya gamgare kirjinta yana murza brest d'inta yana tuki da hannu daya yaji har yanzu kan akwai tsini cau shiru tayi ta narke masa tana lumshe idanuta ahankali yake lailayasu yanajin yanayinsa yana sauyawa hannusa ya zare ya gyara mata kwanciya jikinsa ya maida hankali kan driving yana lumshe idanu wani hadadan gurin sayar da waya naga yayi parking ya janyeta jikinsa ya kalleta " babyna ina zuwa zanje nasayo waya tunda kin fasa wacan dayar kijirani kinji " my sojana zan bika " no zauna ya fito yashiga gun tana binsa da kallo yanda yake tafiya cike da kuzari da jarumta idanuta ta lumshe "Ya Abdallah i love u baijima sosai ba ya fito saida ya shigo motar ta bude idanuta key yawa motar yajata ya harbata kan titi leder ta dauka ta fito da kwalin wayar Samsung Galaxy" wow yayana ni ka sayoma wana hadadiyar wayar mai shegen kyau da tsada murmushi yayi " wai ke ina ruwanki dani ba munyi fadaba nifa baruwana dake dagana har tsawon kwana arba'in jikinsa ta kwanto ta shagwab'e Allah yayana ni inada ruwa dakai haka kawai sai muyi gaba da mijina bansan laifinaba ta fada tana lasar fuskarsa tana shafar sumar kansa mai taushi ta zura harshenta kunnesa tana tsotsa tana shafar k'irjinsa " my babyna kibari mana tuki fa nakeyi za'a iya tsinkayoki fah " Allah in bazan bariba my Heart shiru yamata yaci gaba da driving d'insa baide cemata komaiba har sukazo gida duk ta sakar masa kasala sai lumshe idanusa yakeyi Jawa, tana zaune a parlo suka shigo da sallama yana rikeda hannu Ramlat itako tana rike da kwalin waya bakin ciki ya cikata azuciyarta tace" ya naganta da ledar waya haka ta daure ta taso ta taresu tana murmushi Ramlat kicin kicin tayi da fuska ta shiga jikin Soja yada ko jawa ta iso bazata samu damar rumgumartaba dan haka kawai taji batason tarabeta ko ta rungume Soja" meye haka kisakeni mu karasa parlo mana kukan shagwaba ta saka masa tana bubbuga kafafunta ta Kara rumgumeshi gam jawa cikin sanyi jiki ta karaso gunsu zata dafa Ramlat tayi saurin buge hannuta tana susune kai k'irjin Soja tana turo baki da Sauri jawa ta kalli soja " my love mekayiwa yar uwata har ya shafeni haka bata son ko dafata nayi take bugona ta idasa maganar tana hawaye kai ya girgiza " kinga my jawa kiyi hakuri karkiyi asarar hawayanki please nima hakuri yau nake da ita tin safe ta tashi da fitina babu irin tijara da bata munba yau a hospital kinga harda w... ai Ramlat bata barshi ya idasa fadiba ta makalkaleshi tana kuka " ni wlh bazan yarda ba yo minayi muku zaku tisani gaba kunacin namana agabana jawa tazo iya wuya da dan zafi zafi cikin fada tace" my love kalli fah irin abubuwan da take kuma saika rika kallonta babu matakin da zaka dauka wani mugun kallo ya watsa mata " ban ganeba matakin me zan dauka ko bakiga batada lfy ba kenan baki yadaba da abubuwan da nace tamun ko da Sauri ta canza maganar tana dariya bafa haka nake nufiba ni ai nafika son Ramlat bazanso ka doke taba tayi abunda yafi hakama ka kyaleta bare wanan nufina mu lallasheta murmushi ya janye Ramlat jikinsa ta kamo hannusa" yayana budemun wayata nagani amshe wayar yayi ya fara tafiya tabaya ta ririkeshi wlh sai ka budemun ta fada tana gunjin kuka kansa ya dafe cikin jin haushi ya ciro kwalin wayar daga Leda ya bude kwalin ya ciro wayar ya juyo da ita gabansa ya dungura mata wayar da haushi haushi ya Isa cikin parlon yayi kwance kan kujera Jawa wani jiri jiri take gani yanzu wana wanyar da taba dari da hamsin baya ya sayo mata duk da cikin da ta zubar masa Ramlat ko cike da murna ta iso gun da soja yake kwance batayi wata wataba ta haye jikinsa tayi kwance saman kirjinsa tana danna wayar yana jinta haushine ya hanashi bude idanu yau tin safe tabi ta fitineshi da rigima tamasa laifi amma kuma ta adabeshi da fitina da kukan banza sa'ar sa dayama duk abinda yake cikin wayar da ta fasa to akwai wasu Laptop yana ajiyewa wasu kuwa saide yayi hakuri babu a Laptop d'in ga duk ta tasomasa da shawarta itako baciyuwa zatayiba Jawa ce ta karaso gunsu ta zauna kujera mai kallonsu tanaso tayi murmushi ta kasa cikin sanyin murya tace" my Ramlat Soja ya saya miki phone d'inan mai kyau da uban kudi? gyara kwancinta tayi ajikinsa ta ballawa Jawa harara tana murguda baki "kuji wata tambaya to inada Wanda yafi yayana ne idanusa ya bude ya kalli jawa cikin jin haushi yacewa jawa " ai sai ki yarda tunda kema kin,zama ita ni nayi karya ita tayi gaskiya nacemiki karki kulata rigimace kawai takeji waya tawace shagwab'e Ramlat tayi " wlh Ya Abdallah bataka bace ta fada tana murmushi ta kama hancinsa tana tsotsa tsinketa yayi " wai ke meye haka Saki tayi tana dariya ta shafi fuskarsa " my Heart Sonka, da been Kane haka ta daga masa gira ta sabka daga jikinsa kai ya girgiza ta dauki kwalin wayar da ledar tanufi kitchen ta janye doguwar rigar jikunta tana wata shegiyar tafiya kamar tarwada ko ina motsawa yakeyi ajikinta duk cinyoyinta awaje lumshe idanusa yayi dan bacci yakeji gashi lokacin sallah azuhur ya kusa ga wutar da Ramlat ta kunno masa ta shawa Jawa duk ilahirin jikinta rawa yakeyi hankalinta amutikar tashe yake Dole sai nasake shiri take fada azuciyarta tabita da kallo har ta shige kitchen har ta fito bata dauke idanuta ba da drinks ta fito ahannuta ta tsaya kan Jawa " jawa ina babyna da hannu ta mata nuni dakinta tako nufi dakin sai gata ta fito da little Ramlat da yatsarta abaki tana tsotsa bene ta haye jawa ta bita da harara yada take tafiya cikin isa matasan mazaunata na jijuyawa idan ka ganta tamkar bajiya tayi barin ciki,ba har ta karya kwana jawa na kallonta dan yau tazo mata iya wuya ta kalli Soja idanusa arufe yayi daidaya saman lumtsumemiyar kujera maicin mutum uku alamar bacci yakeji taji itama tanason kwanciya saman k'irjinsa, niko nace jawa kije mana keda mijinki me kike jira tunda yar rigimar ta tafiyarta😂 tashi tayi tadawo gunsa ta zauna ta kwantar da kanta saman kirjinsa yanaji amma bai bude idanusa ba ta danne kukan da yakeson kufce mata tace da Soja " my love to wa...✍🏻 🤔 Rahma ce ummu fareesa😘 ✍🏻✍🏻✍🏻 *🤷🏻‍♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀* *💖💖RAMLAT💖💖* *_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏻 Real Ladingo😉 yar mutan Niger🇳🇪 *👏🏻👏🏻👏🏻DON GIRMAN ALLAH KARKUMANTA DA GIRMAN ALKAWARI DA AMANA KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE KUKARANTA KYAUTA RUWAN ALLAH AMMA ARIKE AMANA👏🏻👏🏻👏🏻* *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Book 2* 🅿👉🏻3⃣3⃣&3⃣4⃣ ..."waye ya bata wayarnan idanu ya bude dan bacci yakeji sosai dagata yayi daga jikinsa " Jawahir banafa son raini nine zan miki karya Ramlat tayi gaskiya to nine nasiya mata wayar kiyi abunda zakiyi ya fada fuskarsa a had'e kukan munafurci ta Saki ta fada jikinsa " don Allah kayi hakuri wlh ina farin cikine el uwata tasamu karuwa bawai ina nufin wani abuba " OK amma ai kinji nafada muki tun agabanta wayatace ita ta fasamun tawa kuma kunsan waya days bazata isheniba yau kawukufitina ce aranta kibarta nima yau bata barniba ya fada yana rungumeta shiru tayi tana ciza baki kiran sallah yaji ya janyeta jikinsa ya Mike ya nufi dakinsa yayi Alwalla ya tafi masallaci mikewa tayi ranta abace tanufi dakinta" wlh Ramlat sai kiyi nadama arayuwarki Ramlat nashiga dakinta ta shimfide little Ramlat saman makeken gadonta tayi zaune ta bude drinks tanasha said a Tasha rabi ta aje tashige bedroom tayi wanka ta dauro Alwalla ta fito daure da towel ta goge jikinta tasaka rigarta ta sallah ta tayar da sallah, jawa tana gama sallah tayi kwanciyarta tana shirya maganar da sukayi da Kausar tana murmushi duk tace tabari abubuwa su lafa gagawa aikin shaidane dariya tayi tana tafa hannuwa ta Mike da sauri sanin kwanata ne taje ta dauko wata Leda ta dauko cup ta fito da wani gari fari da tsanwa tajiga a cup din ta koma tayi kwanciyata tana murmushi yau sai Karika kukan dadin da baka taba yiwa waccan mai idanun China's ta fada tana dariya ta haye gado tayi kwanciyarta Ramlat tana gama sallah tacire rigar ta ciro mini siket tasaka da yar guntuwar Riga ta tifke gashinta ta fesa turaran wajan Soja ta ciro wayar da tasa chaji tunawa tayi wayarta na hannu Soja dariya tayi " Allah yayana bazan baka wayarba saide karik'e iPhone Dina ta haye gado tana danawa ta dauki little Ramlat ta Dora kirjinta tana yimusu pic tana dariya saida ta gaji ta bari boye wayar tayi gudun kar yashigo ya dauke ta rungume baby tana ta shan yatsarta Ramlat bata jimaba bacci ya dauketa little Ramlat bacci tayi bacci Abdallah na dawowa daga masallaci ya shige dakinsa ya murza key dan bacci ya keji sanin layikan da suke cikin wayarsa ba'a yawan kiransa ya aje wayar bai kasheba ya kunna Ac yayi kwanciyasa yana tuna yan isakanan wai shi sukeson kashewa murmushi yayi yana shafa sumar kansa ya gyara kwanciyarsa bai jimaba yayi bacci to haka akayi su dukansu uku kowa na bangaransa yana bacci kuma kamar hadin baki babu Wanda ya farka sai la'asar dama jawa jiya bawani bacci tayiba Sojama hakance Ana kiran sallah Soja ya farka yayi wanka ya tafi masallaci jawama ta tashi tayi sallah ta fito parlo tayi mamakin Ramlat bata fito tsaki taja" duk abun angajema guri yarma baza Barta gun uwartaba kan dining ta nufa tacika cikinta dan bataci komaiba Soja yana shigo baiga kowaba a parlo dakinsa ya koma dan yanaso ya fita shiryawa yayi cikin kananun kaya ya dauki wayarsa ya dauki ta Ramlat yasa aljihu yaje gaban dressing mirror ya gyara taje kwantacciyar sumar kansa ya fesa turare mai sanyin kamshi ya dauki Sim card d'insa ya fito ya murzawa kofar key ya fito parlo jawa na zaune tana kallon Tv ya zauna kusanta " my jawa ykk ina Ramlat " ai bash fitoba har yanzu murmushi yayi ya Mike tsaye " my love ina zuwa haka irin wanan kyau haka " zanje wani gurine bari na dubosu ya kama hanyar bene baki ta tab'e tayi zamata, yana murda kofar itama zata fito sukayi Karo ciki ya maidata ya had'e face ya ciro wayarta ya beka mata " amshi wayarki dauko mun tawa zansa sim card aciki itama fuskarta ta had'e tana tunzuro baki gaba"ni banzan badaba saboda ta burgeni inasonta kaje kayi aiki da tawa ai ba tsada taka tafi tawaba damkota yayi ya amshe little Ramlat ya janyota har bedroom tana ihu ya saketa ya shimfide little Ramlat ya rumgumeta " yi hakuri ki bani badan halinaba kinji babyna anata kirana ba'asamuna ya fada yana rikirkita mata jikinta da wani shegen salo " Allah yayana kome zakamun yau bazan bayar da wayarba kuma zi da wasu wzyoyin agunka kayi aiki dasu mana ta fada tanason ya saketa dan tanajin feeling daurewa tayi ta basar yayi ta mata wayo ta hanashi sakinta yayi " kije ki cinye wayar ya tureta daga jikinsa ya kama hanyar fita ihu ta fasa da karfi tayi luuu zata fadi da gudu ya juyo ya tarota jikinsa " my bugun zuciyata menene kuma ya fada yana rungumeta narke masa tayi tana kukan sangarta "yayana "na'am kanwata menene sannu bakida lfy amma sai fitina kiyi kwanciki bari nakai little Ramlat gun mom dinta ya dauki Ramlat cak ya kwantar da ita saman gado " yayana yunwa nakeji wlh itace tasani hajijiya kaini parlo naci abunci daukarta yayi ya rungumeta kamar baby ya fito da ita ta cusa kanta kirjinsa my sojana kamshinka dadi shiru yamata dan ba hucewa yayiba jawa na zaune tagansu kanta ta kauda man dining ya kaita ya zaunar da ita ya hada mata shimkafa da miyar Jan nama da salak hannu tasa taxi babu kakautawa " baby meye haka wai kici asannu mana kuka ta fara masa "ai dan bakai. bane kakenin yunwar da nakeji Allah da ko magana bazaka iyaba komawa yayi ya dauko little Ramlat yaba jawa ita " jawa baby akwai hakuri batada kuka murmushi yake tayi ta fara shayar da ita ficewarsa yayi daga gidan koda Ramlat ta gama cin abunci Ta dawo parlo har ya tafi bata ko kalli barin jawaba ta canza Tasha ta kamo kamo FA Tv fashion tana kallon sai kyakyatar dariya takeyi " jawa tace my love" me yasa kike son kimun rashin kunya ko kishiga tsakanina da mijina kallonta tayi tana dariya " ikon Allah nikuma haba jawahir matar Abdallah aikuwa gani nayi kece Maison hadani dashi nari gada naganoki tun ranar sunah kawai nabarkine saide kisani wlh yanzu bazan ragamiki ba nayi miki alkawali sai nazabtar dake fiyeda yada kika azabtar dani agunsa ba bugo ba zagi amma zaki gane bakida wayo ta Mike ta shiga kitchen gun su Ancim suna tsaka da kirkin dare " inna sannuku da aiki Ancim yan mata ya garin dariya tayi " anty Ramlat ai ni ba yan mata baceba inada yarona guda fa frige ta nufa ta dauko lemo mai sanyi tanasha suna hira tajima ta fito tasaka su aikin da zasuyima yayanta ta fito ta Haye sama jawa nanan kamar gumki bata jimaba ta fito da sabuwar wayar akunneta tana magana kuma karyafa take soja ya fita dawayar sim din na wajansa ta zauna kusan jawa " Allah nide bazan yadaba haba my sojana kayi hakuri kawai ka kwana gunta ai har na yi sauki zuwa jibi to ya zakayi ka lallaba hakana sai hakuri ta shagwab'e to ni kuka zanyi fah bushewa tayi da dariya my sojana haka wanan wayar Takeda dadin magana kamar mai ita ayya to bari nabarka sai kazo kiss me Ya Abdallah idanu ta lumshe Ashhh wlh ya shigeni kiss din itama yi tayi da karfin gaske tana murmushi bye ta cire wayar daga kunneta ta kalli jawa wacce zuface ke ketomata aranta tace kenan da gaske shine ya sayamata wayar " my jawa kinsan yayana akwai iya love ko shiyasa idanuki ya rufe zaki bata zumunci ko ta fada tana daga mata gira tana murmushi kallu wayar da ya siyamun " ke Ramlat nifa ba tsoronki nakeyiba kikemun iskanci haka " nikuma tsoronkine yasa na da najiki kuna zancena keda kausar na rufa miki asiri ban fadawa kowaba banza sakara kawai idanu jawa ta zaro cikeda borin kunya tace" anyi din banza Ramlat ta mata ta kara wayar akunne "hello yinmata ina yini wlh wata hadadiyar wayace yayana ya siyamin jawa mikewa tayi idanuta fal hawaye tace" wlh kuje Allah sai yasakamun zalumcin da kukemun agidan ban yafeba gwalo Ramlat tayi mata tajuya kuka ya kufcemata tashige dakinta ta rufo dariya Ramlat tayi " wlh sai kinji abinda naji ta Mike da sauran lemonta ta Haye sama tana dariya dakin soja taje ta gyara masa tsaf ta wanke masa kayansa na bacci Tass ta goge ko ina ta jona turaren wuta parlo da bedroom ta rufo kofar ta nufi dakinta ta gyara ko ina Tass tana gamawa ana Kiran sallah magrib tayi wanka tayi sallah bata koda ta gama tana zaune saman dadduma tana katun Qura'ani har akayi isha ta miki tayi tayi Addu'a Allah ya dedeta zamansu da jawahir dan daurewa kawai takeyi dan tasetata mikewa tayi ta cacaba kwalliya tasaka wata Riga pink coulor bakinta iya gwiwa bayanta abude yake gaban rigarma haka kirjinta duk awaje suna tsaye kem ko breziya bata saba haka dede cibinta mana akwai dan yanka ya fito da cibin ta saki gashinta har tsakiyar bayanta ta dauki wayarta ta sabko kasa ba kowa tayi zamanta tana kallo sai ga jawa ta fito ta dauré cikin wando bakin gwiwa da Riga iya cibinta tasaka takalmi mai uban tsini idanu Ramlat ta zaro dan bata taba ganin tayi irin wanan shigarba danne dariyata tayi ta kauda kanta itama bata mata maganaba ta zauna tanajan tsaki dan taji haushin shigar da Ramlat tayi sai ta rena kanta aranta tace" yarinya kamar karuwa tana tsaki kowa na sabgar gabansa sai karfe tara soja ya shigo gidan da sallama ya shigo parlon Ramlat najinsa tayi burus tayi wani shegen zama Wanda hakan yasa anagani komai nata jawa Ta Mike da gudu ta taresa ta rungume murmushi ya rungume yana cikeda mamaki dama tanada wando ikon Allah yace yana danne dariyasa " my love sannu da zuwa " yau my jawa ya gida idanusa suka kai kan Ramlat Wanda numfashinsa ya kusa daukewa janye jawa yayi suka karaso parlon yaga har yanzu taki kallonsa kusanta ya zauna " ke baki iya sannu da zuwaba kallonsa tayi ta fado jikinsa ta shagwab'e " my sojana ban fa gankaba sannu da zuwa wani irin Abu yakeji janye jikinta tayi " yayana dan Allah kasayomun ice cream wlh raina keso sosai mikewa yayi " bana saya kuka tasa ta Mike ta rumgumesa ta baya " Allah sai kasayomun babynka ya keso ai ta fadi tana hargitsamasa lisafi " OK sakarni naje nayi wanka nazo nasiyo miki kice de ke kikeso wani baby kuma sakinsa tayi ya nufi dakinsa itako ta nufi dining ta zauna ta zubi sakwara da tasaka akayiwa Soja ta zuba taci ba kadanba tayi dam jawa tunda ta zauna agurin bata motsaba dama ita rigada taci abuncinta kafin tayi wanka bai jimaba ya fito ya kalli jawa " my jawa natafi nazo kinji murmushi tayi ko nazo nayi rakiya " ahakan zakiyi rakiya je kisa abaya kizo ai Ramlat najin haka ta ce wlh itama sai antafi da ita " to kiyi zamanku ku dika ya ficewarsa kafin jawa tafito koda ta fito wayam bayana " ai yatafi ya zanbarki kufita bandani tamata gwalo batace mata komaiba ta cire abayar ta mayar d'aki ta dawo " ai ni bana fada da mahaukaciya inji jawa zumbur Ramlat ta Mike ranta ya baci mutika jawa nacikin magana taji wani irin mari dama da hagun Ramlat ta sharara mata shi ta damki wuyanta " bari na nunamiki haukana yanzu tunda babu wani sauran mutumci ta ingiza saman kujera ta Haye ruwan cikinta dan ranta ya gama baci idanuta sun rufe sam Ramlat ta tsani kacemata mahukaci jibgar jawa take baki bagani dama da haushinta fal aranta saida taci mata uwa son ranta ta dagta ta zuba mata kunamu biyu arigarta tana hawaye tayi hanyar bene ihu jawa takeyi tazama kamar mahaukaciya daga bangaran su Ancim sukaji ihu sai gasu sun nufo parlon da gudu sukaga fuskar jawa tayi jajir sai kuka takeyi ta tsalle kamata sukayi suna tambayata ko lfy rigata take nunawa suka shiga zazagawa sai ga kunama ai inna talatu da gudu tabar gun dan bata son kunama Ancim ce ta tsaya ta kara zazaga rigar sai ga wata ta fado "gasuna kikira oga ya kasje nide baruwana tayi tafiyarta jikinsa jawa karkarwa yake zufa ta ko ina ta wanke mata fuska tarasa inda zata ranta sai karkarwa takeya Da slm ya shigo parlon yaga jawa ahargitse ya ISO gunta " meye yasameki haka kuka ta fara" dan Allah Soja muje amun Allura kunamace ta cijeni har biyu Ramlat ce ta sakamun idanu ya zaro " ganin kunamun nayawo " me kika mata banceba karki kulata fitinace yau take ji Amma kikaki ji ko to yanaga fuskarki duk tayi jajir ko harda kashi kikatsaya karamar kwanwarki ta baki cikin kuka tace" bata bugeniba gun kare cizon kunama ne dan tanajin kunyar tace dukanta tayi ledar ice cream ya ajiye ya shiga dakin jawa ya dauko mata abaya da hijab yasaka mata ya dauko little Ramlat yana hannuta suka fito daket ke takawa dan cizon ya shigeta sosai jikinta sai karkarwa yakeyi da kansa yana motar suka tafi hospital d'in Ramlat tana hawa sama saida taci kuka taje ta wanko fuskarta tasake kwalliya tana murmushi kamar ba yanzu ta gama kuka " wlh gobe kicemin mahaukaciya ai ko Soja da Rumaisa sun san halina ba'a cemun mahaukaciya akwana lfy bareke fitowa tayi fuskarta wasai taci karo da ledar ice cream tako dauki abunta ta zauna tanasha tana murmushi "nasan an tafi asibita amata Allura bature bayan tasha ta gargajiya saida tasha ice cream roba biyu tayi. nat ta mike ta tafi kitchen ta aje sauran a frige ta fito taci gaba da kallon Tv sai karfe goma sha daya sukazo tana zaune suka shigo kin kallonsu ma tayi har suka karaso parlon suka zauna soja yace" Ramlat meyasa kika sakama el uwaki kunama banason hakafa ni agidana babu rashin zama lfy wlh zan baku mamaki ku dukanku idanu ta zaro ta Mike tsaye ta dora hannuwa akai " yanzu yaya Abdallah saboda Allah ko wanine yacema zan sakawa jawahir kunama ai kayi gardama ta isa gareshi ta zauna cinyarsa ta sakalo hannayenta ta wuyansa suna shakar numfashi juna ta marerece My sojana inafa wasa da abuna sai cewa tayi wai na dora mata tana shawar cizon kunama nace wlh bazan dora mataba tafara kuka so kasan banasan kukanta sai na NASA mata niko dan Allah yayana nida ita waye mai laifi jawa ta kalleta cike da takaici zatayi magana Soja ya daga mata hannu " haba jawa ya zakiyi haka da girmanki to yanzu ai kinji cizon gobe sai kice ta saka miki ya janye Ramlat jikinsa ya Mike Ya yaje kan dining yana ganin cimarsa ce bacin ransa ya nema ya rasa jawa ta taso ta biyoshi tayi serving d'insa " amma jawa naji dadi sosai Ramlat dagacan tace " wlh Nice NASA akayi ma to " wai jawa kai ta daga ta zuzuba masa ta zauna kusansa ya gama aranta tana cewa zan kamane daga kai har ita Hamm parlo suka dawo jawa ta saki ranta duk da tanajin zafin cizon kunamar duk da anyi mata Allura ranta ta saki suna hira Ramlat ta Mike tazo ta rungume jawa " my dear sai dafe dan Allah kiyafemun duk da kekika matsa kina kuka nasami murmushi tayi bakomai ai ke sahibace bakya laifi sakinta Ramlat tayi tana dan banzan murmushi " my Heart saida safe " kinsha magani kuwa " wlh nasha " OK ganina kai ta daga ta wuce ta Haye sama mikewa yayi " yarinya tashi kiyi shirin kwanciya dariya tayi ta mike shikuma ya nufi sama kofar dakinsa ya tura ya shiga kamshin dadi ya bugi hancinsa murmushi yayi" baby Ramlana uwar iya rigima wanka yashiga yayi ya shirya cikin kayan bacci ya fesa turare ya fito ya nufi dakin Ramlat tana hayowa ta murzawa kofar key saboda wani mugun kishi takeji yau sam bataso yazo ya jagulata ya barta yayi ta buga kofar taki budewa tasowa tayi tana kuka tazo bakin kofar cikin kuka tace" please Ya Abdallah kaje kawai basai na budeba wlh idan mun hadu yanzu ayanda nakejin ka araina bazan iya barinka ba ka barni kuma hakan zai kaimu ga hallaka yayana ina sonka da kishinka amma na yau abun yafi karfina katafi kawai dan Allah ta fada tana faduwa bakin kofar dakin kansa ya dafe" my babyna yi hakuri ki bude dan Allah kinji ai bazan barkiba a jikin damuwa duk da ni kin jefani a damuwa bude kiga abun da nakawo miki kinji Mrs Abdallah tashi tayi ta bude kofar ta fada jikinsa tana kuka daukarta yayi suka shiga bedroom ya zauna bakin gado yana rungume da ita " kiyi hakuri jibi muna tare karki bari kishi ya damar mun ke ya tallabo kanta amshi yawu kisha kadan kinji kallinsa tayi cike da tsantsar kaunarsa tana lumshe idanu " zaki sha kadan kai ta daga tana turo masa bakinta kara tallabo kanta yayi to amshi kisha ya had'e bakinsu suna tsotsar juna yana bata wani zazafan kiss 1mnt ya cire bakinsa yana lallabata da maganganu masu dadi har tayi shiru ya kwantar da ita yana dadana mata jikinta yana mata tausa sosai takejin dadin tausar " yayana" na'am baby "jikinna wlh ko ina ciwo yakemun " OK Oya yi barcinki babyna yaci GABA da mata tausa ko 4mnt bata yiba tayi bacci ya lulubeta da blanket ya kashe wutar dakin ya fuce ya rufo mata kofar lokacin da yazo jawa har ta kwanta ranta fari Tas yana shigowa ya kashe wutar dakin ya Haye gadon ya janyota jikinsa " jawa mqi cizon kunama ya fada yana murmushi kuka shagwaba tasamasa da haushinta" to yi shiru bana sake fadaba gobe kice tasamiki kunama ya fada yana lalubarata ya had'e bakinsu kamar mai jira ta amshe suka fara kissing din junasu dama wutar shawarsa arure take babu bata lokaci bayan sunsha love ya saita hanya ya fara kashe arna ya fara aiki baji ba gani jawa tun tanaji taji ya fara sambatu da kuka taji shiru saide yana dan shan yaji yana dan nishi itako dadi ya kaimata tuni ta fara kuka tana sambatu da fada masa maganganu soyayya tana my love ci gaba dadi amsa daya yake bata "to my love yi shiru zakifi jin dadi kinji batayi shirun ba saima kara sautin kukan tayi dan sosai yana kaimata gun da takeso sai sambatu takeyi to Asuba ta gari Ramlat sosai baccinta takeyi ta rungume pillow da soja ya rungumamata, **************************************** *Please agurguje bayan wata daya da sati biyu* bayan wanan lokaci abubuwa dayawa sun faru harda haihuwar matar sulaiman yayan Ramlat da tafiyar da su soja sukayi tin ranar da yafita dakin jawa aka kirasa da Asuba tafiyar gagawa tasamu kuma shine jagaban tafiyar duk baisuba haka ya shirya cikin gagawa yama matansa sallama yaje gidansu agagauce sukayi sallama yau kena tafiyar soja kusan kwana Arba'in da biyu cuf kuma bai wuce so uku yayi waya da matansaba saboda inda suke babu Network Ramlat tayi kuka har tagaji gashi ba lafiyar kirkice da itaba jawa ta damu duk tasan yana haka har fiye da wata biyuma amma taji babu dadi aranta yinma ce da taga ramar Ramlat tayi yawa tazo ta tafi da ita gida tace jawa ta kuka da gidan har kuka abar mata Ramlat zata kulata yinma tace abun zai miki yawa ga renon yarinya ga na Ramlat ga tunanin miji tabari kawai dama abakine take fadi dadi taji sosai da Ramlat tabar gidan sukaci GABA da kulla makircinsu ita da Kausar niko nace ai sai kibari kiga dawowar mijinki lfy tukun ko Safna da Aminu udan kaga yada suke kuka da juna bazaka taba cewa sunyi zaman doya da manjaba a da ba nabeela da shaffah cikinsu ya tsufa koda yaushe ana tsamanin haihuwa maman hajara ma kishiyar mamah itama haihuwa yau ko gobe masha Allah zuria'r bagaiyyah fah babu laifi s'aide muce Allah ya kara hada kawunan Family Abubakar ansanya auransa da nusaibar iyayensu sunce asa kawai tunda shekarunta shahudu Allah ne yabata mijinta dan uwanta ba'asan abinda Allah ya boyeba tsakanisu irin haka idan an hanasu juna ake b'atata dan daga kan safna sunce basa kara bari yarinya ta girma sosai kawai idan tasamu miji indai takai 14year to ayi mata aure, ta karasa karatunta a gidanta, ********* Garin Adamawa yole da misalin karfe daya na rana Motocin sojawa kusan goma kana ganusu kasan daga filin daga suke duba daya duk idanusu sukayi jawur fuskokinsu babu walwala motocin suka shige cikin wata hadadiyar hotal sukayi parking wani murdede katone baki yazo ya budewa Abdallah mota ya fito fuskarsa sam babu walwala amma babu abinda ya canza game da girmansa da kwarjini da haiba saide yayi dan duhu kadan suranma duk suka fito saboda kaf dinsu Abdallah kejan ragamarsu duk da akwai dayawa acikinsu da suka girmeshi shiyasa suke bashi girmanshi na yana gaba dasu yana gaba suna biye dashi har suka shige cikin dama ansan da zuwansu suna shiga daga bakin kofa aka taresu cikin girmamawa mutumi ya gaisheda Abdallah ya bashi makullan dakunan dan shi dayane zai zauna adaki batare da kowaba sauran duk akwai abokin hadinsa key d'insa ya ware d'aki mai numba dari da talatin da uku murmushi yayi ya ciza lips d'insa kadan ya huce mutumin yamasa jagora har kofar dakin ya mbude ya shiga da bismillah wani soja yana biye dashi har ciki ya aje masa yar madedeciyar jaka mai kalar kakin soja ya fice key ya murzawa kofar ya cire kakin soja ya shige bathroom yakai awa daya cur aciki kafin ya fito daure da towel jikinsa ya goge ya bude jakar ya cire 3quoert ya saka da singileti ya fesa turare ya saka jallabiya ya tayar da sallah azuhur yana gamawa ya ciro sigari ya kunna yana bata hayaki saida yasha uku ajere ya kunna Ac ya cire jallabiya ya fada gado dan wani mugun bacci yakeji yana tunanin iyayansa da babynsa ko lafiyarta da jawa da little Ramlat har barawon bacci ya kwasheshi, Misalin karfe tara na dare Zaune yake cikin hadadan parlon hotel din da yake, Laptop gabansa hannusa dauke da sigari yana sha ya dauki wayarsa ta wajan Ramlat yana murmushi K'iran yinma yayi lokaci Sunan parlo zaune Ramlat na kwance jikinta yinma na mata tausa duk ta rame sai uban fari da tayi baiwar Allah waina tayi damane da yinma ta kawota tinda yanzu sosai takecin abunci babu kakautawa wayar yinma ta dau ringing ta beka hannu ta dauko daga gefenta taga suna Abdallah ne cike da farin ciki ta daga ta kara akunne " aslm my son ina kashige haka " yinma wlh inda mukene babu Network kuma wayarma nake kashewa da fatan kowa lfy Alhmdllh kowa lfy ga kanwarka ta kara Ramlat wayar akunne cikin sanyin murya tace" yayana ina yini idanusa ya lumshe ya tura hannusa cikin sumar kansa can k'asa k'asa yace " my babyna my bugun zuciyata my zumatyna ykk najiki sanyi karai ko har yanzu bakyajin dadine " yayana " na'am baby kuka ta saka masa wiwi idanusa ya bude " ya salam babyna please karki dagamun hankali dama rashinki ya dameni please yi hakuri kiyi shiru yinma tana lallashinta ta cire wayar akunneta " to kasamun diyata kuka daga kira " yinma dan Allah ki rarasarmun ita insha Allah gobe muna tafe tayi kwanciyarta ana karma ta koma gida idan nazo zamu tafi tare dariya tayi " to Allah ya kaimu da rai da lafiya yakuma kareka da karewarsa " Ameen yinmata sai anjima ina jawa ko ita daya tazo " eh jawa na gidanta itama Nice na kawota baide ganeba yama yinma slm ya tsinke Kiran yana murmushi jawa ya k'ira bugo biyu ta daga cikin farin ciki " my jawana ykk ya gida " wayyo my love dadi zai kasheni kashigo garine " ban shigoba amma na kusa me kika ajemun " wlh komai ma yanzu yaushe zaka zo " gobe zan shigo insha Allah amma sai zuwa dare " Allah ya kaimu naji dadi my love Ramlat fa batanan " eh nasani yinma ta gayamun baki ta tab'e " ina little Ramlat tayi girma ko " wlh sosaima kuwa Allah ma yasa daga kazo tasami Kane dariya yayi" wow my jawana wlh da naji dadi inason yara sosai amma kinason ciki da baby yar wata uku dariya tayi " inaso Inde kwankane kullum ma kamun ciki dariya yayi yana shafa sumar kansa " OK nagode mtata ina wani aiki zan kiraki idan nasamu lokaci bye slm sukayi ya kashe wayar itako ta saki ihun dadi da murna soja gobe zaizo gari jibi insha Allah zan buga wasan karshe maicike da nasara tunda yace gobe zai shigo cikin dare gobe zan tsara komai karshanta ma sai nayi wani cikin na haihu wanan mairuwan yar tsanar bata yi waniba tunda da farko ma bata samu dawuri ba kuma yazo ya bare cikin farin ciki ta kwanta Bangaran Soja kukan da Ramlat tayi duk ya daga masa hankali ya kasa cigaba da aiki ya kira wayarta tana nade cikin blanket tana sharara bacci yayi ta kiranta wayar a cikin muet take sai haske kawai take bazata jiba ya kira kusan so goma bata dagaba ya kashe yaci GABA da aikinsa sai tsakiyar dare ya kwanta cike da tausayinta dan yasan rashinsane yasata shiga wani yanayi " my bugun zuciyata gobe zan baki kulawa na tarairayeki nabaki so da kauna sosai nasaki farin ciki sosai insha Allah agobe zan sake jefa kwallo araga yana ta tunanita har bacci ya daukeshi Asubah ta gari bari mujira gobe muga kalar wainar da Jawa zata toya... ✍🏻 😂😂😂Aradu comments da sharhi idan basumin ba sai zuwa laraba zakujini insha Allah Rahma ce ummu Fareesa😘 ✍🏻✍🏻✍🏻 *🤷🏻‍♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀* *💖💖RAMLAT💖💖* *_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏻 Real Ladingo😉 yar mutan Niger🇳🇪 *👏🏻👏🏻👏🏻DON GIRMAN ALLAH KARKUMANTA DA GIRMAN ALKAWARI DA AMANA KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE KUKARANTA KYAUTA RUWAN ALLAH AMMA ARIKE AMANA👏🏻👏🏻👏🏻* *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Book 2* 🅿👉🏻3⃣5⃣&3⃣6⃣ .....Washe gari yinma tasa aka krtawo mai kitso da kunshi tace gatana zuwa darana yanzu wasu amare takewa duk da Ramlat bata jin dadi yinma tanaso ta gyarata itako tanacan tana bacci tin da ta fito da sasafe tashe tea ta koma bacci so biyu yinma nazowa tashinta tayi breakfast tace ai baccin bai ishetaba sai misalin karfe goma da rabi ta tashi tayi wanka ta shirya cikin doguwar Riga mara yauni ta raba gashinta gida biyu ta daureshi wayarta ta dauka tana dannawa taga Kiran Soja sama da guda goma shagwab'ewa tayi kamar yana gabanta ta fito parlo dan yunwa takeji bazata iya firaba yinma na zaune ita da mama da Mummy suna hira ta fito jikin yinma ta zauna " yinmata ina kwana rungumeta tayi tana murmushi " lafiya ya jikinki " mummyna ina kwana mamah ina kwana dariya mamah tayi " kintashi lfy ya jiki wanan kishiyar ko miji idan ya fito sai na ramamiki mummy de murmushi tayi " yinma yunwa nakeji mikar da ita tayi " wlh yinma kekike sangartata dayawa " Rahma wanan magana babu ruwanki idan uwa bataji da kukan yartaba da kukan wa zataji ta kama hannu Ramlat suka nufi dining taja mata kujera ta zauna ta zuba mata farfesun kan ragon sai turiri yake kamshi natashi dan yanzu kullum sai an dafa mata idan bataciba har kuka takeyi shiyasa Abbie bata bari ya gabce agidan har yawu take hadiya ko gama zubawa yinma batayiba tasa hannu tafara ci tausayi taba yinma dan haka tayi masifar son farfesun kan rago da cikin Abdallah ci kawai take ko zafin bataji " dotana ki hada da bread tunda ba waina kai ta daga tanaci yinma ta dawo parlo suna hirasu tana cikin ci Soja ya kirata baki ta turo ta dauki wayar tayi picking ta Kara kunnata bakinta cike da nama " hello yayana please kabari na gama inafa cin namane dariya yayi ya gyara kwanciyarsa " oh my baby yau waina nawa kikaci kukan shagwaba ta fara masa " kabarni naci kaji yayana" OK da kin gama ki kirani yanzu zamuyi wani dan meeting anjima zamu taso " toh zan kiraka kiss ya sakar mata ta wayar ya tsinke kiran taci gaba da cin abinta saida tayi Nat ta Mike taje kitchen ta wanko hannuta ta bude frige ta dauki drinks mai sanyi ta dawo parlo saman cinyar mummy ta zauna" mummy tashi muje gidanki dan Allah kiyimun tausa kinji " ke dagani banason shirme Rufaida ta fara ture Ramlat tana kuka yinma ta janyeta " haba dota me zai kaiki inda ake kwabarki kusan yinma ta zauna tanashan lemota " dota ki gyara kanki za'azo amiki kitso yanzu kai ta daga tana shanye lemonta ta Mike su anti Rahma sukama yinma slm kowace tayi bangaranta Ramlat bedroom ta shiga ta gyara gashinta ta fada saman bed tana danna wayarta tana murmushi Bari muleka Adamawa, AUN Hotel Yola bye pass zaune suke harabar hotel din cikin wata kawatartar Rumfa shida wasu sojoji su goma manyan cikinsu Kenan Wanda su kansu Abdallah ne kejan ragamarsu Alamar shawarace mai mahimmaci sokeyi sigari ce a hannusa yana busawa da hannu kawai yake musu bayani wani fari mai sufar karfafa shine mai haddace duk abunda soja ya kwatanta murmushi Soja yayi yana jinjinawa Salman dan akwaishi kwanyar daukan magana da hannu tambayarsa yayi " Salman Kenan ya kama karfe nawa zamu bar nan bayan mufita mun dawo kai ya Sosa yana murmushi " Oga karfe biyu dede zamubar yola sai Abuja idan Allah yayada zuwa karfe hudun Asubah zamu isa gida cikin koshin lafiya tafawa a Abdallah yayi " gud Salman Allah ya karama basira Allah ya maida kowa cikin iyalinsa lafiya sukace Amin sukaci GABA da shawar warin abinda ya tsayar dasu wayarsa ta dauki ringin yana dubawa yaga sunan na yawo saman screen d'in wayar *my bugun* *zuciyata* murmushi yayi yama Salman nuni da hannu ya Mike yanufi dakinsa cikin isa da izza yake takawa sigari ko sai busarta yakeyi baki da hanci bai dagaba saida ya shige ya rufe kofar ya fada saman bed lokacin Kiran ya tsinke murmushi yayi yana kallon pic dinta na saman,screen din wayar kara kira tayi bugo daya ya dauka " my bugun zuciyata ykk shagwab'e tayi " wlh ina nan babu lfy rashinka ya isheni fah my sojana ta karashe maganar da kuka idanusa ya lumshe ya dafe goshinsa oh my god haba my babyn Soja please yi hakuri kibar kukan karki tashi hankalina kiyima mijinki Adu'a Allah ya kawomu lafiya yi shirunki matar yayanta kinji babyna yayi maganar cikin cool voice idanunta ta lumshe ta gyara kwanciyarta can k'asa k'asa da murya yace" my zumatyna kin hakura da kukan ashagwab'e tace" na hakura yayana ka sakarmun kasala ta fada zata sake wani kukan " sorry my sugar din yayanta nima wlh muryaki ta sakarmun kasala amma kiyi hakuri gobe muna tare insha Allah kinji farin cikina cikin sanyin murya tace" naji my sojana Allah ya kawomun kai lafiya " Amin Mrs Abdallah Thanks zamu fita zan kira kinji yarinyar kirki " yayana " na'am kanwar ya akayi " ina sonka dayawa murmushi yayi yana shafa sajan fuskarshi " nima ina sonki my zumana ilove u yamata kiss bye baby" bye my sojana fatan Alkhairi ta tsinke Kiran tayi kwancinta Jawa tunda ta tashi taketa gyaran gida da dakuna miji zaizo cike take da farin ciki sai wanan shabiyu ta kamala takira number mai mata kitso da kunshi tazo ta mata zaune take cikin parlo tana waya sai dariya duk da banajin mai take fada da alamu maganar tayi mata dadi Ancum ta kawo mata little Ramlat tana tsala kuka Kiran ta katse ta amsheta tana murmushi " Ancim yar gidanki yau rigima takeji ko nikuma zamun kunshi da kitso dariya tayi " ai batada rigima kawai yunwa dai takeji rigarta ta janye ta fara shayar da ita masha Allah little Ramlat tayi girma zaka zaci takai 5 mouth tayi bul bul da ita " anty na koma idan ta koshi zanzo na dauketa kafin mai kunshin tazo " OK tafiya tayi jawa ita daya sai murmushi take ranta wasai wayarta ce ta dauki ringing tana dubawa taga sojane da sauri tayi picking ta kara akunneta " hello my love " my jawa kedawa kikewa tin dazu ina takiranki ance kina amsa waya " wlh my love nida momy ne munjima bamu gaisaba su tweens suke ta sakani dariya har kun dawo daga fitar da kace zakuyi " yanzu de zamu fita insha Allah yaufa da wuya mukaraso ko sai zuwa Asubahi " to Allah ya kawoku lafiya mazan famana murmushi yayi " amin ki shafamun kan babyna masha Allah yarinyata tayi girma dariya tayi " to gata ai akusa " OK dauki pic maza turomin nagani har na mom d'inta ma ya fadi yana katse Kiran dariya tayi ta dauki hotona iri iri ta tura masa ta Mike ta shige cikin dakin ta, sai karfe biyu mai kunshi Ramlat tazo anayi tana mita har aka gama aka fara kitso mai fasifar kyau shine suka dade sosai saboda santsin gashin ga uban tsawo daman irin Wanda tace ayi mata ba kananu sosai baneba sai kusan karfe shida suka gama Ramlat tayi masifar yin kyau kitson da kunshin sun fito da asalun kyawunta saide taci wuya sosai ana gamawa ta Mike taje tayi wanka lokacin da ta fito yinma har ta sallami mai kitson ta tafi jikinta ya dauki zazzabi yinma na shirin tashi tayi Alwala ta kwanta jikinta tana nishi rungumeta tayi " sannu dota wlh jikinki zafi rau daga yin ado tashi muje kisha magani mikar da ita tayi suka nufi d'aki ta bata magani tasha " yi Alwalla ki dauré kiyi sallah magrib sai ki kwanta bathroom tashiga ta dauro Alwalla yinma ta kama hannuta suka fito suka zauna parlo tana kwance jikinta tana mata tausa har aka kira sallah magrib ta mikar da ita d'akin yinma suka shiga yinma tayo Alwalla tare sukayi sallah, koda suka gama wayo ta mata suna zaune ta janyota jikinta tana dadana mata kafadunta tace ciwo suke mata saida aka kira isha'i sukayi tare tukun ta janyota suka nufi dining tasata gaba saida taci abinci ta koshi dam tace taje ta kwanta " yinma ni banajin bacci yayana fah yana hanya dariya yinma tayi " wlh bayanzu zaizoba yamiki wayone ko sa shigo Abuja zasu kai Asubah idanu Ramlat tazaro tana kwakwab'e fuska Abbie ne ya shigo parlon da sallma " ah uwa da yarta yanaga ana shirin saka yar kuka " uhumm kaima ka fadi wai Abdallah takejira kafin tayi bacci ta fada tana rungumeta dariya Abbie yayi " Allah kawisu lafiya ai ko sa ISO sai zuwa Asubah mikewa tayi ta koma gun Abbie ta zauna kusansa" Abbie sannu da zuwa " yauwa Ramlatuna ya jiki shiru tayi tana wasa da yatsunta slm Papi taji aikuwa ta ruga da gudu ta makalkaleshi tana dariya " Papina yau fa ban gankaba hannuta ya kamo suka zauna kusan Abbie " to hassana irin wanan ai sai ki karyani dariya Abbie yayi yinma tace " kokarine take batajin dadin jikinta Papi ya gaishe da yinma Abbie tace suje dinnig suci abunci bai musaba suka tafi har yinma Ramlat mikewa tayi ta tafi part d'insu dan zazeabin ya sauka sai ciwon kan shikuma kitsone a parlo ta iske mummy ta zauna kusanta mummy sai kallon yarta take yada tayi rama tasan cikine ke wahalar da ita baki ta turo" mummy kuma sai kiyi ta kallona " na kallekin wayace kizo dariya Ramlat tayi ta kwanto jikinsa mummy Rungume yarta tayi jikinta dan tana bata tausahi " mummy ki dan mun tausa kinji batayi maganaba tarika tausa mata jikinta itako sai lumshe idanu takeyi " dagani karkimun bacci ajiki dariya tayi " idona biyu fah janye Ramlat tayi jikinta ta Mike ta shiga bathroom ta daukowa Ramlat wani Abu aleda tazo ta zauna kusanta " kinga wanan yanzu da kin koma ki kwabe kayan jikinki ki murje ko ina na jikinki har fuskarki kiga yada zaki canza kafin safe wanan ko kishanye hakanan kadan kadan idan kinaso kirika zuba punk aciki ta tsakura tasha taji wani azababban dadi " wai mummy nashanye yanzu mana baki ta buge mata" wai ke meyasa kinfiye shirme dan uwarki idan kika banke wanan abun acikinki mijinki bai isoba gidan ubanwa zamu saki" to yi hakuri murmushi tayi tace " dayan kuwa turarene zaki zubashi ko aruwan wanka yadai ratsa jikinki sun jima sosai tana nuna mata abubuwan da ya dace da Wanda sam bashida fa'idah sai karfe tara ta koma part d'in yinma lokacin Abbie da papi suna part d'in Dada gun mai ran karfe tama yinma slm ta shige daka dan bacci ta keji sosai tana shiga ta tube kayan jikinta tayi murza yada mummy ta sata sai wani uban kamshi takeyi sosai ta murje kanta saida taji ta gaji ta ciro rigar bacci ta zura ta fada gado wayarta ta janyo taga yayanta bai kiraba kiransa tayi gaba daya numbobinsa akashe fuska kwakwab'e idanuta ya ciciko da kwalla " wayyo yayana dan Allah ina kashiga harda kashe waya Allah ya kawoku lfy wayar ta aje gefenta ta kwanta idanuta lumshe tana karanto Adu'ar bacci dan kanta ciwo yake mata sosai bata jimaba bacci ya dauketa Bangaran Jawa ma tasha kitso da kunshi tayi kyau tsaf da ita murna ta hanata kwanci da wuri duk tayi ta Kiran numbobinsa akashe dan ita aganita idan yazo ba alokacin zai dawo da Ramlat ba sai ta warke rass sai kusan karfe shabiyu tukun tayi shirin kwanci da farin ciki ta kwanta Allah Allah take gobe tayi da Asubah ko taga rabin ranta Soja to Asubah tagari Jawahir ***************************************** Karfe hudu da rabi dede na Asubah motocinsu Soja suka diro garin Abuja direct maitama suka nufa gidansu Abdallah suka direshi shida mukarabansa sauran sukaja motoci kowa burinsa yayi sallah kidansa Wanda suke bariki burinsu sugansu sunyi tsinke mambila part dinsa ya nufa yaransama sunufi masaukinsu tunawa yayi key na part d'in yinma kai ya dafe dan bayaso aganshi yanzu da har yayi wanka ya kalli sojan da yake rike da jakarsa " ka aje zan shiga da ita maza je kayi wanka kafin lokacin sallah yana fada mashi ya wuce part yinma get arufo kai ya dafe yaciro wayarsa yakira Ramlat tanata ringing bata dagaba har yagaji da k'ira yinma ya kira lokacin ta tashi dan ita karfe hudu take tashi bugo biyu ta daga " slm Abdullahi barka dazuwa "yauwa yinmata key nakeso nazo kofar get arufe " to bari na daukoma ta Mike tana katse Kiran ta fito dayan parlon ta daukoshi saman dan karamin table ta fito tsakar gida ta bude get yana tsaye bata ganisa sosai " shigo mana " yinma bari naje kar na makara sallah inaso nayi wanka kafin lokaci yayi murmushi tayi ta bashi makullan ya amsa ya yajuya itama ta koma yana zuwa yabude ya dauki jakarsa ya shiga har tsakar gidan tsaf duk duhu ya gane anyi gyara har ya isa kofar parlon ya saka makullan ya bude parlon yashiha da bismillah kamshi ya dako hancinsa murmushi yayi " Allah sarki yinmata kofar ya rufo ya Haye bene nama saida yasaka key ya bude tsaf ko ina agyara kakin soja tacire agagaguce yashiga bathroom yayi wanka ya dauro Alwalla ya fito daure da towel wardrobe yabude dan sauran kayansa ya janyo jallaabiya yasaka ya bude jakarsa ya ciro turare ya fesa ya fice masallaci, a babban get ya hadu da su Papi yayi masa sannu da zuwa suka tafi lokacin Abbie yana masallacin, bayan angama sallah tare suka fito kusan su bakwai yan cikin gidan kowa sai sannu da zuwa yakema Abbie ya rugume " Abbie nayi missing naka sosai munnir tace ja'iri mufa sakin Abbie yayi ya rumgumeshi " ku dikaku nake nufi dariya Papi yayi yasaki munnir ya rungume Papi " Apapimun nayi missing dinku dariya sukayi yasakesa ya koma gun mai ran karfe shima ya rungumesa " dan Jan tsofo buzun bagaiyyah Ashe kananan daguwa Abbie yamasa " Mustapha kabarni da ja'iri sakinsa yayi suka jero har gida kowa ya kama hanyar part dinsa Soja yanaso ya shiga yaga babynsa yana tsoron yinma ta korosa ga baccin da yakeji fal idanusa part d'insa ya wuce ya rufo kofa ya haya sama ya cire jallabiya ya saka rigar bacci yayi kawanciyasa Bai jimaba bacci yayi awon gaba dashi Ramlat lokacin da ta farka har an idar da sallah ta Mike take bathroom ta sallah wanka ta zuba turaren da mummy ta bata wani irin fitunana kamshi takeyi ga jikinta yayi wani irin sheki da santsi ta fitowa ta tsaya gaban mirror ta kalli kanta yada ta zuba masifar kyau da yada take sheki ga kitso da kunshi ya fito da ita kwaskwas murmushi tayi tasaka Riga doguwa da hijab ta tayar da sallah, ko da ta gama tajima zaune ta Adu'a komi takecewa oho saida gari yayi haske ta Mike tana shafa cikinta " babyna yunwa ko fitowa tayi ta nufi kitchen tabawa naciki tana aiki ta shigo" mama ina kwana " lfy lou Ramlatu antashi gafa ruwan zafi can nakai kan dining " to fan soyamun kwai ko uku ma tana tsaye ta soya mata ta mata tana godiya ta fito parlo kan dining ta nufa ta yada tea mai dan banzan kauri ta Cira ledar Breda tanaci tana hadawa da tea saida tacinye kwan duka ta shanye tea dinta ta Mike tana gyatsa tana nufi bedroom dinta toilet ta shiga ta wanko bakinta ta cire doguwar rigar ta dauko karama ta bacci sai ta murje jikinta da mai ta saka rigar ta Haye gado gabanta ya fada da ta tuno da yayanta wayarta ta janye taga yayi ta kiranta da Asuba "wayyo my Heart kana ina ne number sa ta danna tajima tana ringing tana dabda katsewa ya daga " hello my bugun zuciyata " yayana dan Allah kazo gun matarka ina bukatarka fah meyasa kacemun yau zakazo da Asuba gashi har gari ya waye ban gankaba ta fada tana kuka harda shasheka " ya salam baby yi hakuri waye yacemaki banzoba yanzu ki tulawa gado kaya kirufe da blanket kamar kina ciki maza yi dam yada babu Wanda zaiganki ki fitowarki kizo part d'ina mijinki nanan cikin farin ciki bata tsaya komaiba ta dora hijab saman guntuwar rigarta ta kara fesa turare tama manta da yace ta Tula kaya saman gado ta bude kofar dam tana leke babu kowa janyo kofar tayi sadaf sadaf ta keto ta tsakar parlo ta wuce da gudu ta fito harabar gida get ta bude dan Abbie ya rufe daya shigo ficewa tayi duk girman gidan shiru babu kowa ana bacci safe motocin hudu ta gani Wanda Soja ke fita dasu daji murmushi tayi " wlh yayana yazo da gudu ta nufi part din get abude ta danna ciki har yanzu gudun takeyi saida tazo kofar parlo ta tsaya ta murda kofar ta shiga Yayana kana ina dan Allah zoka ga yada kanwarka tayi ramar rashinka tafiya taji bayanta ta juyo ta ganshi hannayensa harde akirjinsa yana murmushi da gudu tanufeshi ya ware mata hannayensa ta fada saman faffadan kirjinsa ta fashe da kuka haba my sojana rashinka ya kusa kasheni kalli yada duk na rame ga babynka nabani wahala juyi ya farayi da ita cikin farin cikin ganinta " oh my god my babyna ba ganiba wallahi naji dadin ganinki please kibari kar nima nayi kuka hijab d'in yacire mata wow my yar babyna kullum yar baby kike zama ya fada yana sunsunata yana bata sumba ta ko ina nerkemasa tayi tana shafar wuyansa tana bashi sumba awuyansa cikin wani dan iskan Salo yake juyi da ita tsakiyar parlon. tako biye masa cikin sigar iya rawarta take sarafashi kamar yada yake sarafata abin sai Wanda yagani k'asa yayi da muryashi yace" my zumatyna kin hadu ta ko ina duk magana da yake cikin kunneta yake mata yanayi yana lasar kunneta yana shafarta jikinta yaji ya kara wani irin taushi ga fitunana kamshi ya dauketa cak ya nufi bakin kofar ya murza key ya rungumeta yanaji wani fitunana kamshi nafita daga jikinta sama ya haura da ita atsakiyar dakin ya direta yamata wata wawar runguma yana juyata yana magana " my zumana wlh kinyi mugun kyau sosai rungumesa tayi gam tana sabke ajiyar zuciya daukarta yayi ya direta saman gado " yayana nayi kewarka sosai wlh hannayanta ya kama yana murzawa " wow kunshi yayi mun kyau sosai ni kikayiwa kai ta daga ya kwantota jikinsa ya shafi kanta " baby kitso yayi kyau gani yayi dukanta ta sauya saide rama amma komai nata ya kara kyau tsaf my sweety heart nayi kewarki sosai " my heart nima wlh rungumeta yayi yana sabke ajiyar zuciya bakinsa ya dora saman wuyanta yana sumbatarta cikin nutsuwa ashahwab'e tace "yayana " na'am my babyn yayanta ya fada yana shafarta cikinta yaga ya bultsu bakamar yada yake shafeba " baby mekikaci da safe akunnesa tayi masa rada muryata can k'asa tace" nasha tea naci kwai murmushi yayi " OK mu kwanta ajima su yinma su tashi nayi musu Salma mutafi gida dan aiki namu sai agida ko mun fara ana bazamu karasaba kwanci yayi ya dorata k'irjinsa tayi daidaya yaja musu blanket " yayana tausamun jikina kanta ya tabllabo suna kallon juna " OK dan bani zumuwa na tsotsa kadan harshenta ta fito dashi caraf ya cafke yana tsotsa kama masa tayi sosai suke tsotsar bakin junansu kana gani kasan sun jima basu haduba bakajin komai sai musayar yawunsu kusan 5 minute ya cire bakinsa anata dan karya kasa control din kansa idanuta alumshe tace" yayana tausa shima ashahwab'e mata yayi yace My Ramlat nima tausa nakeso yau duk kinrikitani jikinki wani irin kamshi yakeyi ga taushi kitashi mutafi gidamun kinji kanwata narke masa tayi bakinta saman wuyansa tana tsotsa sai nishi yakeyi hannusa kasan marata yana murzawa shi mamakin dan tumbin da tayi yakeyi ita bajikiba tayi bare ace kiba tayi saima rama da tayi kara murza dan tudin cikin yayi yasa hannusa dan kwalmin cibinta sai mika takeyi " yayana " my bugun zuciyata ilove you kinji " ilove you more my sojana kamun tausa inajin dadi wayarsace tayi kara kin motsawa yayi saida aka kira sau uku Ramlat ta janye jikinta ta tashi ta sabko daga gadon sai yanzu yaga yar guntuwar rigar dake jikinta sosai cikinta ya bultsu " my babyna masha Allah yanzu kin koyi cin Asubah ko wayar ta daukome ta bashi ta hayo gadon ta kwanta jikinsa ta lumshe idanuta lokacin Kiran ya kara katsewa ya duba yaga jawace murmushi yayi yayi dailing number ta bugo daya ta daga " hello my jawana ya KK wlh na ISO tun Asubah gani da kanwarki batajin dadin jikinta amma anjima zamu Iso gida su yinma nakejira su fito ya fada yana tausawa Ramlat jikinta dagowa tayi tana ririkeshi ta kwakwab'e fuska tana tura kanta kirjinsa matseta yayi yana shafarta ya tallabo kanta da hannusa daya suna kallon juna fuskarta tayi sharkaf da hawaye kara matsuta yayi ya janye wayar daga kunnesa ya kara tallabota ya fito da harshensa yana lashe mata hawayen saida ya tsotsesu tas ya maida wayar kunnesa suna magana shagwabemasa tayi " yayana da hannu yamata haka🤫 baki ta zumburo gaba ya duko da kansa ya kamo lips d'inta ya tsotsa ya saki yatsarsa ta kamo yasa bakinta tana tsotsa duk suna cikin magana da jawane " ok yanzu ina little Ramlat daga can yaji ta fashe da kuka" a dan rikice yace"my jawa menene cizo Ramlat ta gantsara masa ayatsa yadan saka kara kome ta cemasa oho naga yazaro idanu cikin firgici ya janye Ramlat jikinsa ya tsinke wayar " baby tashi mutafi gida baby Ramlat babu lafiya atsorace ta Mike har ta fara kuka kayansa yaska wayoyinsa ya kwashe ya kamo hannu Ramlat suka sabko parlo yasa mata hijabinta " babyna please kiyi hakuri kibar kukan dan Allah kinji hannuta ya kama ya Iso ya bude kofar yana rike da hannuta suka fito hankalinsa atashe ga Ramlat namasa kuka ya fada mata meyasami babynta shiru yayi dan baima tsaya yaji karshen ciwon meke damun yarsaba yada yajiyo kukan yarinya yafi daga masa hankali gajawa ma na kuka kofar get ya rufe suka nufi part d'insu yinma dan bazai iya tafiya batare da ya gaishesuba shi yama Mance satar hanya yasa Ramlat tayi suka danno parlon yinma suna tsaye ita da Abbie neman Ramlat hankalinsu tashe dan duk taje inda take tunanin samunta bata gantaba tagansu rike da hannu juna sun shigo... ✍🏻 Rahma ce ummu fareesa😘 ✍🏻✍🏻✍🏻 *🤷🏻‍♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀* *💖💖RAMLAT💖💖* *_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏻 Real Ladingo😉 yar mutan Niger🇳🇪 *👏🏻👏🏻👏🏻DON GIRMAN ALLAH KARKUMANTA DA GIRMAN ALKAWARI DA AMANA KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE KUKARANTA KYAUTA RUWAN ALLAH AMMA ARIKE AMANA👏🏻👏🏻👏🏻* *Aslm yan group Real Ladingo dan Allah inaso kufitar da wanan pagen ga wasu grp grp saboda idan da mai munafurci ma ta karanta tasan ramin karya korarene wlh duk abunda zakayi idan akwai makirci to fah dolane sai Allah ya tona maka asiri saboda karya fure take bata y'a'ya Allah karabamu da aikin da nasani Ameen shi kade na yarda ayadashi nagode 👏🏻👏🏻👏🏻* *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Book 2* 🅿👉🏻3⃣7⃣&3⃣8⃣ ...Ramlat kif kif take tana cicira kananu idanuta ta takoma bayan Soja ta labe ashagwab'e tace" yayana kacemusu kaina ka kirani na kaima tea kukan borin kunya ta fara tana labe bayan Soja ta rike masa Riga "yayana kafada musu mana baki yinma ta rike tana ga ikon Allah saboda har yanzu hannusu rike da juna k'asa yayi da murya yanda ita daya zataji yace" baby kiyi shiru bari nafada musu sakarmun Riga sakin rigar tayi hannuta yasaki ya matso kusansu yinma " yinma ina kwana da fatan kun tashi cikin koshin lafiya " sannu Abdallah marar kunya shine zaka sidado kazo ka dauke yarinya ba lfy garetaba ka kaita part d'inka dariya Abbie yayi dan yagano Ramlat kunya ce tasa ta boye bayan Abdallah " yinma kuyi hakuri yanzu ne fah ba jimawa nakirata takawomin tea kaina yake ciwo kosha banyiba jawa ta kirani Ramlat karama batada lafiya " ayya meyasameta amma karya kake ba yanzuba Ramlat tabar gidanan "yinma zamu tafi dan hankalina ba akwance yakeba Abbie yace " to yimaza katafi kuzo hospital jeka ka dawo Ramlatuna zauna ya dawo fuska kwakwab'e "Abbie babyna zani nagani " to karkiyi kuka kutafi yinma da idanu take kallonsu bedroom ta nufa cikin gagawa ta canza kaya tasaka doguwar rigar bakace mai ratsin blue ta fesa turare babu abun da ta dauka sai wayarta ta fito tana yafa gyalan rigar tayi masifar kyau rigar irin mai bin jikice kallo daya Soja ya mata yaja tsaki dan su yinma nanan yayi shiru karsuce jarabar sa tayi yawa sallama yawa su yinma da Abbie ya fice Ramlat tazo ta rumgume yinma " yinmata sai nadawo ko " to sai kindawo dota dariya tayi taje gurin Abbie " Abbiena sai nadawo " Allah ya kiyaye Ramlatuna dariya tayi ta fice tana fito taji an fisgota an hadata da bango ihu ta fasa" imun shiru saboda tasabar kin rainani shine zaki fito haka babu hijabi duk dirka dirkan k'artin gidanan su kalleki wallahi ki koma kisako hijab ko rankin yayi mugun baci sai huci yakeyi ya matseta daket take numfashi" yayana yi hakuri dan Allah karka dokeni banida lafiya sakeni naje na dauko hijabi sakinta yayi yanajan tsaki duk ta tsorata da yanayinsa tayi ciki da gudu bata tsaya parlo ba ta nufi bedroom su yinma nabinta da kallo sai gata ta fito da uban hijab ajikinta " yinma sai anjimaku ta fice " kasan Allah Abdallah ne ya korota haka ganin yada duk ta firgice murmushi yayi " susuka sani mutum da matarshi dariya sukayi tana fita bata ganshiba sai cikin mota ta samesa yana bayan mota shigowa tayi driver yaja suka tafi kallonsa tayi ya wani dauke kai yana cin magani kanta ta kwantar akafadarshi " yayana to meye na fushin nafa sako hijab babu Wanda ya kalleni fuskarshi ta kamo ta tsareshi da kwayar idanuta dan Sam bazata yada su shiga gida awanan halinba jawa tayi mata dariya kukan shagwaba ta saka masa ta kifa goshinta saman nashi " yayana rungumeta yayi yana bubbuga bayanta " na'am my babyna yi shiru wlh na hakura bari kukan banaso shikena ya isa shiru tayi ya gyara mata kwanciya jikinsa ya goge mata hawayen fuskarta babyna banason wani yaganemun gonata wlh inada mugun kishi akanki ki kiyaye hannuta ta Dora saman fuskarshi tana shafa sajansa" my sojana kayi hakuri bazan kumaba kayimun murmushi kadan kaji my heart murmushi ya sakar mata ya Kara rungumeta har suka Iso gida driver na parking ya bude da kansa ya fito ya kamo hannu Ramlat sai gaishesa sojojin gidan suke da sauran abokanin tafiyarsa dan tunda sukazo basu haduba sai yanzu da zasu taho salman yakira ya Saki hannu Ramlat " babyna jeki kofar parlo kijirani tafiya tayi shikuma ya tsaya suna magana dashi kafin su tafi gida Ramlat ko tana zuwa kofar parlo ta murda ta shige da sallama hijab d'inta ta cire ta nufo parlo Jawa na zaune da little Ramlat rungume jikinta tana shayar da ita idanu ta zubawa Ramlat yada taga tsantsar kyawun da tayi kunshin ya fito da ita ga kitso fuska ta saki " my love sannu ya jiki " wlh jiki Alhmdllh jinki yanzu akwai wata sauran cuta bayan My Sojana agari wlh tunda ya diro gari na warke dama kasala ke damuna da na samu tausa wlh daram nake kuma jawa bakisan nasan karya kika shiryaba dan ki daga masa hankali ke jarababbiya harda cewa babyna ba lafiya tunaninki yadawo shidaya ko kin manta Nice dashi kya bari jibi tayi idan yaso ku cinye junanku ba🤷🏻‍♀damuwa ta baceba mik'ewa jawa tayi " eh nayi karyar sai me aikuwa gashi na nuna miki karfin ikona yazo bai shiryaba kuma kijira kiga ya shigo nasan fada kawai kikayi wai baruwanki dariya Ramlat tayi " wlh da gaske nake to meye mijinkine fah kuma bananar ba cireta zakiya ba Dole zaki barta so me zai dameni ta fada tana mata gwalo motsin bude kofa Ramlat taji tayi kofar parlon da gudu ta fada kansa " my sojana " na'am babyna narkemasa tayi ajiki " my sojana daukeni dan Allah mukarasa parlo Ashe babymu kukane kawai take shine my dear ta rasa ya zata mata tasaka maka kuka ta wayar kaikuwa ka rikice baka tsayaba kaji abunda zata ceba wlh babymu lafiyarta lau daukarta yayi yana murmushi " gud my sweetie heart dariya tayi ta makaleshi har suka iso parlon ya ajiyeta daket jawa ta hadiye bacin ranta ta kakalo murmushi " my love sannu da zuwa kusanta ya zauna ya amshi little Ramlat " my jawana kin tayarmun da hankali kukan me takeyi har tasaki kuka jikinsa ta kwanto tana shafar fuskarshi " my love wlh nima ban saniba shine hankalina ya tashi fah dariya Ramlat tayi ta zauna kusan Soja " wlh my dear kawai kin rudene dakikaji kukanta ko kallonta tayi ta daga mata gyara banza tayi da ita Ramlat ta duko " yayana bari kaji wani Abu rada tayimasa ya dago ya kalleta ido ta kashe masa ta Mike tana dariya ta amshi little Ramlat " my jawa muntafi sama kiyiwa mijinki barka da zuwa da kyau murmushi tayi " nagode my love tafiyarta tayi tana shilla baby ta Haye sama " my love nayi missing dinka sosai " nima haka my love jawana dariya sukayi atare ya rungumeta yana shafa bayanta " my jawa kinyi kyau fa tsaf dake ya fada ya shafa kitson kanta " nagode my love kwaikwayonta yayi " bari naje nayi wanka nazo nayi breakfast bacci ne a idanuna ya fada yana mik'ewa " my love kafin ka fito na hadama komai " yauwa nagode matar soja dariya sukayi tare ya Haye bene itako ta Mike ta shiga dakinta haushi kamar ya kasheta Ramlat tana hawa d'akin Soja tashiga tayi masa gyaran gagawa ta sauya zanin gado ta kunna Ac ta fesa turaran d'aki kusan kana uku kafin kace me dakin ya gauraye da sanyin Ac had'e da kamshi ta dauki baby ta fito ta rufe mishi kofar tana zuwa natama saida tayi gyara duk kokari take zazzabine jikinta take parlo ta dauko little Ramlat ta shhimfide ta cire kayan jikinta tashiga bathroom tayi wanka ta fito wata yar guntuwar Riga ta saka ko guiwarta bata rufeba ko mai bata shafaba ta dauki little Ramlat ta fito zata sabko shi yana hawa tsaye tayi ya karaso " wow my baby Ramlat janta yayi suka nufi bangaransa yana murda kofar yaji sanyin kamshin dadi murmushi yayi ya amshi little Ramlat suka shiga bedroom ya shimfideta little Ramlat ya dauki Ramlat " yayana " yimun shiru wanka zakimun bathroom ya shiga da ita babyna yaushe kika hadamun ruwan wanka dariya tayi ajeta yayi tacire masa kayan jikinsa ta kalli kirjinsa mai cikeda da yalwar gashi ta shafa ta dora kanta saman kirjinsa" my jinin jikina inason gashin kirjinka " to kiyi ta shafawa har ki gaji sai kimun wankan ko babyna cigaba tayi da shafarsa tana lumshe idanu rigar jikinta ya cire mata shima ya fara murzarta yana lumshe idanu boobs dinta yake murzawa ahankali yanaji wani irin dadi sai nishi yakeyi itama haka sunjima suna shafar sassan jikin junansu kafin ta janye jikinta " yayana yunwa nakeji fah " OK muyi wanka sai muci abunci muzu muyi bacci ko kai ta daga sosai ta wankesa Tass shima yamata ta daura masa towel shiko ya nadota a towel suka fito jikinsa ta goge masa ta bude wardrobe d'insa ta zabo masa singileti da 3quote tasa masa ta fesama turare rigarta ya mayar mata ya fesa mata turare " babyna kinfa had'e sosai murmushi tayi " nagode yayana mutafi yunwa nakeji little Ramlat ya dauka ya kama hannuta suka fito yana rike da hannuta har suka sabko jawa bata parlon kan dining suka nufa tana masa kujera ya zauna yaga jawa ta zuzzuba abinci cikin palet ta rufe budewa Ramlat tayi " wow yayana amma Allah yama jawa Albarka mutuniyarka ce sakwara da miyar kwai da nikakiyar hanta sai zallar tsuka yawunsa har gudawa yakeyi "my angel kirawota tafiya tayi kiranta sai gasu tare ta zauna kusansa Ramlat ta zuba itama ta fara ci sosai taci tanajin jawa na jansa da hira Ramlat basu gabanta burinta taci ta koshi takoci tayi ket abinta taje ta dauko lemo mai sanyi guda ukku Wanda ta fara sha ta rankwafo jikin Soja ta kawntar da kanta kafadarsa tayi k'isa da murya " my Sojana amshi kaji dadi wlh bishi tayi abaki yanasha suna kallon juna cike da zallar kaunar juna saida ya shanye Tass yacire bakinsa murmushi tayi " na karoma " kinfa san ban fiya son zakiba yanzuma dan karkiyi rigima ne janye jikinta tayi tabar musu gurin tayi zamanta a parlo " jawa tana ta Jan hankalinsa da hira ya biye mata sunjima kafin su fito parlo mikewa Ramlat tayi " yayana bacci nakeji OK muje ki kwanta tafiyarta tayi bata tsayaba jawa da kallo takebinta tanajin ina tanada damar kasheta da takasheta saide bazata iya aikata hakanba little Ramlat ya bata " my jawa wlh bacci nakeji bari naje na huta murmushi tayi "afiti lafiya my love rugumeta yayi ya mata kiss " nagode ya saketa d'aki ta nufa shima ya Haye sama bangaran Ramlat ya nufa tana kwace gadon ya hayo ya kwanta " babyna zokiyi bacci kirjin mijinki love sai dare yanzu muyi bacci kinga dukama karfe 11:am ce kirjinsa ya dorata yaja musu tattausan bargo ya rufesu akunneta yamata rada" my zumatyna bakimun magana " yayana " na'am me kikeso " tausa nakeso da bacci " OK Oya hannayensa yasaka duka biyu yana dadana mata jikinta tako narke masa bai wani jimaba bacci ya dauketa murmushi yayi ya matseta gam jikinsa yana sunsunata har bacci ya kwashesa, Jawa kuwa tsabar bakin ciki d'aki ta rufo takasa tsaye ta kasa zaune saboda tsabar tashin hankalin da take ciki daga karshe ta saki kuka mai ciwo tana aibata Ramlat da ta hanata sakewa da mijinta tana tsine mata da cin alwashi iri iri akan Ramlat lokaci kawai take jira saboda gudun zargi tafi awa tana Abu daya suko sunacan manne da juna suna bacci cikin kwanciyar hankali itama kwanciya tayi da ta gaji da haukan da ta tuna lokaci kadan ya rage taci uban Ramlat la'ada waje da irin wanan tunanin maras tushe tayi bacci rai babi dadi Allah kyauta kasa mufi karfin suka tanmu Ameen ***** Basu farkaba sai da ana Kiran sallah Sojane ya farka Ramlat na manne da shi tana baccinta hankali kwance bakinsa ya dora saman nata ya fara tsotsa cikin nutsuwa ya kamo hannuta yana murza cikin tafin hannuta idanu ta bude ahankali taga yana tsotsarta bakinta ta zare tana murza idanu murmushi yayi" my bugun zuciyata tashi ana Kiran sallah gaskiya mun more amma bai isheniba jikinta ta janye ta sabko daga gadon ta bashi hannuta ya kama ya sabko " yayana kayi sauri karka rasa jam'i fah bathroom ya shiga yayi Alwalla ya fito ya fice yabiya dakinsa yasaka jallabiya ya tafi masallaci itama Alwalla ta dauro tasaka doguwar Riga ta tayar da sallah, tana gamawa tacire rigar takoma ta kwanta dan baccin sam bai ishetaba amma yunwa ta hanata kwanci mikewa tayi ta tsaki ta sabko daga gadon takami tasaka ta sauko kasa jawa na zaune tana shahar da little Ramlat bawanda yama kowa magana kan dining taje ta bude kwanonin taga jalof rice ce ta shimkafa taji busasan kifi da nama ta zuba sai hadiyar yawo takeyi ta zuba salak ta zauna ta fara danna tanajin shigowar Soja suna hira da jawa tsaki taja" yayana zo kaci abunci gunta yazo ta zuba masa ya zauna abaki ta rika bashi yaci sosai ta kafa rigima sai ya lashe mata hannuta jikinsa ya kwantota ya kama hannu yana tsotse yatsarta daya bayan daya itako tayi lamo jikinsa murmushi yayi " to na gama ranki shi dade jikinta ta janye ta Mike ta nufi kitchen ta wanko hannuta tazo ta zauna nesa dasu dan batajin tsokana kasalartama ta isheta kwanciyata tayi dan bacci takeji tana jinsu suna hira amma ko ajikinta jawa ko ta zage tana masa zuba " babyna bacci zakiyi kai ta daga tana lumshe idanuta tun tanajin hirasu har bacci ya dauketa jawa ya akai ta dauko masa Laptop ta kawo ya kunna yana wani fan bincike suna hirasu saida akayi Kiran sallah la'asar ya kashe Laptop ya Mike jawama tashi tayi " my love ka tashi sahibata tayi sallah ta fada tana daukan little Ramlat tayi d'kinta gun Ramlat yazo ya sanya tattausan hannayensa ya dauketa cak ya rungume ya nufi sama da ita " baby bude idanuki baki ta turo murmushi yayi saida ya kaita har bedroom d'inta ya ajeta yashiga yayi Alwalla ya fito fuskarta ya shafa ya kamota " baby je kiyi Alwalla maza kiyi sallah har kofar bathroom ya kaita ta shiga ya ficewarsa wanka tayi ta dauro Alwalla ta fito dauré da towel tasa Riga ta tayar da sallah, tana gama bayan tayi Addu'o'inta ta cire rigar ta mayar da rigarta ta dauki wayarta ta sabko parlo tayi zamanta tana kallon Tv sai ga jawa ta fito anci uwar kwalliya ko kallonta Ramlat batayiba taci gaba da kallonta wayarta ce tayi ringing ta kalli screen d'in wayar taga Nusaiba ce murmushi dauke kan fuskarta tayi picking ta kara kunneta" wlh bakida mutumci sai yau kika tuna dani " ke kawata ai tsoro najifa amma yanzu tunda naji yanayinki Alhmdllh to bari de kiji yau Dinan Dr mukhtar yan gidansu sunzo ansanya bikinmu wata biyu kacal kishirya akwai bu'ouba ihu Ramlat tasaki" dan Allah da gaske wlh naji dadi shine kika ki zuwa ganina banida lafiya wlh danku ke walar dani ta fada tana shafa cikinta kallonta jawa tayi cikin ikon Allah tako ga cikin da gaske bai zubeba ita sam sai yanzu ta lura dan tana mamakin yawan rashin lafiyarta dagacan Nusaiba tace "gobe zan shigo karki damu zanba babyna hakuri yabarki ki huta sallama sukayi ta kashe Kiran idanu jawa ta kora mata gaba dayan illahirin Jikinta rawa yakeyi Ramlat ko batasan tanayiba Sojane ya shigo da slm kallonsu yayi yana tafiya yana murmushi ya Haye saman bene mik'ewa jawa tayi ta shige dakinta number kausar takira amma akashe hankalinta atashe gashi da wuya kai tsaye tacewa soja zata gida yanzu ya yada zama tayi taki fitowa tana sake sake aranta Ramlat de kallonta takeyi soja ya iskota kallonsa tayi " my sojana sai ina " zan dan fita har gida zan biya mikewa tayi ta rungumeshi " please ka tafi dani kasayomun ice cream " ki zauna baby zan kawo miki kinji kai ta daga ta janye jikinta bakin kofar parlo ta rakashi ya tafi ta dawo tayi zamanta tana kallo saida akayi Kiran sallah magrib ta Mike har yanzu jawa bata fitoba sama ta Haye tayi sallah koda ta gama bata tashiba karatu Qura'ani tayi har aka kira isha'i ta Mike tayi naman tajima zaune tana Addu'a kafin ta Mike ta cire rigar tashiga bathroom ta sallo wanka da wanan turaran sai uban kamshi takeyi jikinta samtsi da taushi ba'a magana wani dan iskan shiri tayi siket ne dan guntu iyakarsa cinyarta bakine sai tasaka Riga ita kanta iya cibinta ce taci uwar kwalliya kitsonta sai sheki yakeyi haka zalika kunshinta wani takalmi tasaka mai igiyoyine Wanda yayi masifar yimata kyau ta fesa turare ta sabko parlo Gimbiya jawa nanan zaune kallo daya tayima Ramlat ta dauke kai tanajan tsaki tajita sarai ta shareta kusanta ta zauna tana murmushi " jawa bani babyna mugaisa bata jira amsaba ta dauketa dan tasan yanzu Soja na hanya aikuwa bata gama tunaninba ya ya murda kofa ya shigo da slm jawa ta Mike ta tarosa suka karaso Ramlat kawai yakebi da kallo ido ta kashe masa " my Sojana sannu da zuwa " yauwa babyna ya gida ledar ice cream d'in ya bata yaba jawama ya nufi sama budewa tayi ta fara sha tana lakutawa little Ramlat roba daya tasha taci gaba da ma babynta wasa har soja ya fito suka nufi dining kowa yaci son ransa Ramlat na jikin Soja duk ta dagula masa lisafi koda suka dawo parlo bai jimaba yace bacci yakeji Ramlat ta Mike tama jawa slm ta Haye sama don basu guri suyi slm da juna kama jawa yayi suka nufi bedroom d'inta suna shiga ta saka masa kuka saida ya lallabata da kalamai masu dadi ya dan tsotseta kadan yada ya rika gaya mata kalamai sun kwantar mata da hankalin damuwarta akashi dari saba'in sun kau saida yaga ta sami nutsuwa yayi mata slm ya rufe mata kofar ya kashe kayan kallo da da wutar parlon ya Haye sama bangaransa ya shiga yayi wanka yayi shirinsa tsaf cikin wasu hadadun kayan bacci masu sulbin gaske yayi wankan turare ya nufi dakin Ramlat har ta nade cikin blanket baiyi maganaba ya dauketa ya fito da ita d'akinsa ya nufa yana shiga ya murza key shiru tayi masa kamar mai baci bedroom ya shige da ita ya shimfideta saman bed " wayyo my bugun zuciyata yau kinsa zuciyar Sojanki bugawa irin wanan kyau haka baki ta turo murmushi yayi ya kashe wutar d'akin ya Haye gadon k'asa yayi da murya ya kirata " my Ramlat saida. jikinta yayi yamm ta kasa amsawa mirginowa yayi ya rungumeta ya kara kiranta kamkameshi tayi tana sabke ajiyar zuciya kanta ya tallabo yana shafar kitsonta ya lallubo bakinta ya bata wata irin sumba tsakiyar bakinta " wai Yayana ta fada tana kara rungumarsa kara mata irin sumbar yayi ta ukku ya had'e bakinsu yana tsotsa cikin kwarewa hannuta ta tura cikin rigarsa ta shafar gashin kirjinsa tana murza masa kan nippel d'insa suna tsotsar bakin juna numfashi kawai suke fitarwa musar yawu suka fara hannuwansu na murza junasu kusan 40 minute suna shan bakin juna ya cire bakinsa ya maida kan nonota yana tsotsa dayan yana murzawa sosai ta rikece masa da kuka kasa kasa dan tunda take bata taba jin mugun dadin da takeji yau shi kansa ya fara zaucewa ya jima kafin ya gangaro wasu gurare daban daban duk jikinta yasaki saida ta nemo jarumunta ta fara sarafashi sosai ta murjeshi da tsotsarsa ta ko ina sun jiyar da junansu dadi sai zuba sumbatu sukeyi tun kafin aje ga babbar haraka sun dauki lokaci mai tsawo suna Romance d'in junansu saida sukakai kololuwar bukatuwa sanna ya fara karanto Adu'ar saduwa ya seta hanya Tab wlh saida yayi da gaske ya shiga Ramlat wani uban ihu ta kurma dan taji mugun zafi kafafunta ya d'age cikin rawar murya yace" my zumana please kiyi kukan dadi karkiyi na wuya kitemakeni kar hawayen wuya su fito daga idanuki please kinji my kanwata cikin shashekar kuka ta daure tace " my Sojana ba kukan wuya bane nake na dadine kayi kawai banajin zafi cikin farin ciki ya fara sarafata ahankali yake binta ihu kawai yake saki mai sautin gaske dan ya kasa control d'in kansa kuka take mai cike da Jan hankali tana zuba masa sambatu tana tabo bangarorin jikinsa tana shafawa kalamai masu dadi take fada masa tana kamkameshi tana shasheka tana cewa " wayyo yayana dadi nakeji sosai ci gaba tana kara ware masa kafa amma azahirin gaskiya Ramlat sam batajin dadi saima zafi da takeji ga zazzabin da ya zubo mata kawai ta daurene dan ta faranta masa saboda jimawar da yayi batare da maceba kuka yake wiwi yana samata Albarka yana gaya mata maganganu masu masifar tsada itama zagewa tayi ta fada masa shidayane aduniyar dadi cikin kuka yace" my zumata kinajin dadi kamar yada nakejina kamar ina yawo asararin samaniya wayyo my sugar dan Allah gayamun cikin shashekar kuka tace " sosai nakejin dadi fiyema da Wanda kakeji my sweet Sojana cigaba kawai tana kaimun har inda nakeso kaji jarumina sosai yaji dadin yabon himma ya gara yana kashe arna sai sambatu yake tana tayashi kwanciya kala kala tana kuka yana kuka sai yabon junansu suke da irin son da sukeyiwa juna bazasu iya rayuwa babu junaba haka sukayi ta shagalinsu gajiya nayi na fecewata dan da alamu Ramlat sai tayi jinya dan dauriyace take ba lfy bace da ita kuma shima yaji yada jikinta yadauki zafi amma kogin dadin da ya nutsa ya hanashi fahimtar hakan Asubah ta gari, Soja and Ramlat.. ***************************************** *Please bayan kwana ukku* tun ranar da suka kwana Abu daya Ramlat taci wuya dan sam soja bai sarara mata ba wani irin dadi takeyi masa idan yana saduwa da ita haka ta jure tabiya masa bukatarsa ta nuna masa tafishi jin dadin saduwar bayan dauri tayi kawai dan ta faranta masa washe gari ko da zazzabi ta wuni saida ya kaita hospital ana nefa yasan cikinta bai zubeba wai yananan har yayi wata hudu bai saniba saida yaji kunya yayima Allah godiya da bai ma Ramlat hukuncin da zai dawo yana Dana saniba karkaso kaga murna yaji dadin yada bai fadawa kowaba tattali ta shashi komai shi yake mata ko motsi tayi yace sannu babyna kodawasa bai tada mata zancan tasha maganiba haka yayi ta lallabata tausa kuwa badare ba rana amma bai kara kusantataba Dr yace yabata ta huta yako barta ko Romance baya takurata dashi har ta fita kirki ya koma gun jawa itama sun garji junansu babu laifi sun mori juna da misalin karfe shida na yamma Ramlat na zaune a parlo tana kallon Tv taji shawar indomie ta kwalawa Ancim kira taji shiru mikewa tayi ta nufi kitchen ta isko suna cikin aiki suna hira inna talatu na yada abunci " oh ni Ramlat Ancim ina ta kira shiru ba amsa " lah Aunti yi hakuri hira kayan dariya muke banjiba me kikeso " indomie nakeso bari na dafa inna talatu tace" bari adafa miki Ramlatu yarinya kirki dariya tayi " to nagode innata Allah barmu tare " amin inna ta fice ta dawo parlo ta zauna jawa ce ta fito little Ramlat a hannuta ta karaso gun Ramlat ta zauna Ramlat ta dauki little Ramlat ta rungume " babyna kinga dadynki yayi nisa tun safe ya tafi Kaduna har yanzu bai isoba ni gaskiya na damu dariya jawa tayi Ramlat ta kalleta dan kwana biyu da Ramlat batada lfy sun dan shirya sama sama shagwab'ewa Ramlat " to meye na dariya dan nayi missing d'in yayana " to ai Dole inyi dariya saikace idan yazo tare zaku kwana " wlh ke wanan yake gabanki baniba ni akullum naganshi cikin kwanciyar hankali da koshin lfy yafimun komai" to ya isa ni wasa nakemuki banza tayi da ita taci gaba da ma babynta wasa har Ancim ta kawo mata indomie ta jawa taba little Ramlat ta fara cin abinta afakai ce jawa take hararanta Ashe Ramlat na lure da ita murmushi tayi tace" Allah kuwa saide hararar ehe tsaki jawa tayi" wlh kefa my love kin cika neman jaraba to wa ya harareki yanzu banza ta mata aranta tace jaraba akasa taci indomienta tayi Ket ana Kiran sallah magrib aka fara Mik'ewa Ramlat tayi ta amshi little Ramlat ta Haye sama jawa ta Mike ta shige d'aka tasha had'e hadenta tashige bathroom tayi wanka ta dauro Alwalla Soja lokacin da ake Kiran sallah ya shigo gidan ya tsaya magana awayane ana harabar gidan yayi Alwalla ya tafi masallaci Ramlat ma tana zuwa wanka tayi ta dauro Alwalla tayi sallah little Ramlat ta fara kuka tana gamawa ta dauketa tayi shiru tana zaune bata fito tana zizigata tayi bacci lokacin an kira isha ta kwantar da ita tayi sallah ta danyi kwalliya tasaka Riga doguwa mai bin jiki batada hannuwa ta dauki little Ramlat ta sabko kasa a parlo tayi zamanta rungume da ita tasan yanzu jawa ta fito Ashe Soja yana cikin d'kinsa yazo Ramlat sai baza hanci takeyi dan taji kamshin turaresa kofar d'akin ta kalla arufe bazata iya ganewaba sanin ba itace ke dashiba yasa bata tashiba shiko yana ciki wanka yayi saka gajeran wando agadauce dan rabinsa da abinci tun safe shi yanzu coffee ne yake marmari jiyama bai shaba ya dauki wayarsa zai fita aka kirasa ganin Sadeeq ne yasa ya daga ya kara akunne ya koma ya zauna suna magana dede saitin CC TV Camera ya zauna yana kallon Ramlat sai kallon kofar d'akinsa take tana turo baki murmushi yayi sukaci gaba da hira da Sadeeq sun jima sosai kafin suyi slm cigaba yayi da kallonta duk ta damu sai turo baki takeyi ita daya mik'ewa yayi yazo saitin camera yaji yana shawar kallo yaga yada tayi lokacin da bayanan sosai ya maido komai baya tsaki yaja ganin ya wuce daya yanayin gabane yaga jawa ita da kausar zaune cikin d'akinsa kamar ma ranar sunah murmushi ya saka magana yanaji tiryan tiryan abinda take fadawa kausar muguwar tsanar da tawa Ramlat saboda shi zuface ke keto masa ta ko ina dayaji tana cewa sai ta rabashi da Ramlat ko ta wani hali cikin rawar jiki ya Mike yana tunani da karfi yace" Kenan Ramlat wanan abunne taji ranar sunah har zazzabi ya kusa kashemun ita harya fita ya nufa ya bude kofar da karfi ya fito parlo ransa amutikar bace Ramlat tana ganinsa ta Mike ai ganin yanayinsa yasa taja da baya gunta ya nufo " ke zo zan tambayeki wlh idan baki gayamun gaskiya sai nayi mugun saba miki jikinta na rawa tazo gabansa ta tsaya " yayana gani yi hakuri" ranar sunah little Ramlat a dakina me kikaji jawa na fadi akanki kai ta girgiza tsawa ya daka mata ta fashe da kuka " dan Allah yayana kayi hakuri batace mun komaiba " ni sa'an kiné zakimun karya damkota yayi ya nufi dakinsa da ita ya kunna mata komai ta gani little Ramlat ta shimfide ta rungumeshi ta baya tana kuka baice mata komaiba komai ya tuna naga yanata bincike saime jawace a kijin tana dubé dubé ta fito ta nufi dining ta sinto wasu kwayoyin magani ta zuba cikin abunci da ruwan zafin tea ta mayar da magani jikinta tana murmushi tana cewa yau cikin sai ya fita wlh gaba yayi yaga inda sukayi breakfast shida Ramlat da fitarsa da komawa da Ramlat tayi sama gashinan bata sabkoba sai zauwarsa da jawa takece masa ta sabko tasha magani duk babu gurin sai fitowarsa da Ramlat babu rai da inda jawa ta taresa tana gaya masa karya yana fita tahau murna duk ilahirin jikin soja rawa yake idanusa sunyi jawur zuciyasa tayi bakinkirin Ramlat ta sakeshi cikeda tsoron abunda ta gani ita kanta karkarwa take jikinta na tsuma ta fashe da kuka ta dawo gaban soja ta fada saman faffadan k'irjinsa ta rungumeshi gam tana wani irin kuka " wayyo yayana Abdallah bazamu rabuba insha Allah sai na haifoma danka idan narabu dakai wallahi mutuwa zanyi sonka yakai matakin a rasaka rasa rainane kara rungumeshi tayi gam gam tana kuka kamar ranta zai fita janyeta yayi jikinsa yana kallonta hannuta ya kamo ya kaita bakin gado ya zaunar da ita " Ashe ni inacan ina yawon ceton rayukan Al'ummah musulmai da sayar da nawan ran da nemo muku abinda zakuci ko kunsa yada natsallake rijiya da baibai awanan fitar da nayi cikin tsawa yace mata satinku nawa kuna kirana baku samuna cikin rawar murya duk ta tsorata da Soja tace " sati..! Ukku..? " gud amma shine ban saniba Ashe gidana ya kama da wuta yanaci balbal banida lbr saboda tsananin yarda da nayi daku wlh ban tab'a tsayawa na duba CC TV Camerorin gidana ba sanin yan uwane masu hadin kai da kaunar juna Ashe kishi ya wuce tunanin mai tunani gashi saboda sake har za'a mun kisankai agidana amma saboda tsabar munafurci ba'a nunawa agabana yada zan gane wlh dani kuke zancan duk maganar dayake cikin fushi yake maganar idanusa yayi jajur kamar gauta ya nufi kofar fita cikin kuka ta Mike dagudu tana kiransa Yayana Abdallah kafin ta Iso gunsa" tsawa ya daka mata ya bugi bango saida hannu ya gwalje kirjinsa sai sama da kasa yake cikin sauri cike da tsoro ta kamo ta hau gadonsa tayi kwance ta rungume little Ramlat tana kallonsa tana shashekar kuka zabga mata harara yayi" ke wlh Ramlat kiyimun shiru ki hadiye kukanki ki zauna inda na ajeki ina zuwa ban yada ki fitoba ko kofar parlo kijirani wlh idan kika kuskura kika fito Hamm yaciza lips d'insa yana hararata yace ilove you Ramlat ya fada ya fice daga bedroom d'in fuskarsa idan kakallesa akacema ya taba dariya aduniya zakayi musu ya rufo kofar parlo babba ya fito jawa batanan hamdala yayi dama bayaso yan aiki su Gansu ko su jisu ko aga wasan da zai buga yanzu cikin wani irin taku na karfafan maza ya dunfari hanyar inda jawa take saboda yanayin bacin rai har tangadi yakeyi dama ya dan boye damuwar sane saboda yada yaga hankalin Ramlat atashe kar cikinta ya samu matsala d'akin jawa ya banka kofar ya shiga bata parlo ya nufi bedroom d'inta tayi dare dare saman gado tana magana " wlh sai na tarwatsa musu zama natsaneta bana ko son ganinta kuma cikin sai na salwantar dashi ai bata kai karshen maganarba taji wata Irin shaka anma wuyanta cikin wata razanar nan tsawa yace" cikin nawa zaki salwantar mun bayan kinyi kokarin kashemun mata da diyan da suke cikinta Allah baibaki sa'aba shine yanzu kike shirya yada zaki kasheta ita da abun cikinta wlh jawa kinci Amanar yan uwantaka kinci amanar kaunar da take tsakanina dake nasoki tsakanina da Allah nabaki wani matsayi cikin zuciyata mai girman gaske ashe kinacan kina hadamun gobara agida wlh daga kanki nashiga tsoron mace mai shiru shiru ladabinki Ashe na banzane kin bata rawarki da tsalle natsaneki jawa bani bake dama can ba sona ba kike natsani mutum mai fuska biyu baki ta bude zatayi magana wasu mahaukatan tagwayan mari dama da hagun yarika zuba mata bakinta tuni ya fashe jini na fita hardaga hanci ga shakar da ya mata ko numfashin kirki batayi da wata irin murya mai cike da tsantsar bacin rai taji Soja na kalmar da ta firgitata cikinta ya wuntsula kallo daya tamasa Wanda bata fatan koda ta rayu ta sake ganinsa da irin wanna kamanin atake cikinta ya sake murda kawai sai taji zawo da fitsari anan take suna zubowa daga kasanta babu kakautawa... ✍🏻 😭🤲🏻Ya Allah kasa mufi karfin zuciyarmu Allah karabamu da aikin da nasani Allah kasa mufi karfin shedan la'anane Allah kishi masifane idan ka biyema kishi wlh zai kaika ya baroka Allah karabu da zafin kishi Ameen Rahma ce ummu Fareesa😘 ✍🏻✍🏻✍🏻 *🤷🏻‍♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀* *💖💖RAMLAT💖💖* *_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏻 Real Ladingo😉 yar mutan Niger🇳🇪 *👏🏻👏🏻👏🏻DON GIRMAN ALLAH KARKUMANTA DA GIRMAN ALKAWARI DA AMANA KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE KUKARANTA KYAUTA RUWAN ALLAH AMMA ARIKE AMANA👏🏻👏🏻👏🏻* *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Book 2* 🅿👉🏻3⃣9⃣&4⃣0⃣ ...kara matse mata wuya yayi saida idanuta suka furfuto sosai mari ko ba adadi kafin me fuskarta tayi suntum jibgarta yayi ba dawasaba saida yayi mata lilis tsamin da yajiye yasa ya kalli saman gado ya toshe hancinsa da hannu daya ya fisgota kasa da hannu guda ya wurgota kofar bathroom ya hankadata ta bugu da bango goshinta ya fashe tasaki ihu da dashashiyar muryata wata uwar tsawa ya daka mata wace tasa ta ida sakin sauran fitsarinta " dan ubanki ki hadiye kukanki yanzu na kuma canza miki kamani shuri tayi azaba nacinta wlh da wani ya tareni da cewar ke zaki aikata haka sai namasa azabar da sai yayi dama uwarsa bata haifesaba aduniya wlh sai na dandana miki azaba mafi muni kafin kibar gidana, na baki mintina kafin na waiwayeki ki kwashe kayan tsaminki ki wanke tas kafin ni Abdallah na saki jawahir saki daya muguwar mace mai fuska biyu bana fatan Allah ya sake hadamu duk da haka zan jure na azabtar dake kafin kibarmun gidana wlh natsaneki banason ganinki bakin kwana ukku zan azabtar dake kawai dan kar nayi abun da ran Family zai baci uku tana cika ki gagauta barmun gidana muguwa kawai wace batada imani har kika iya kashe rai kina famar raba Sunnar ma'aiki yawo ya zubar ya fice daga dakin duk da tana cikin mawuyacin hali hankalinta yayi kololuwar tashi da taji ya saketa tajide da farko yace Dole zata gidansu amma bata Taba zaton zai iya sakin taba cikin muryata da ta dishe ta ta fara kukan nadama da son zuciyarta ya jawo mata" wayyo na cuci kai wayyo Soja tayaya zan iya rayuwa babu kai dan Allah karufamun asiri narantse da Allah daga yau nacanza halina wlh bazan kumaba wayyo Aunti kausar kin cuceni kin rabani da farin cikina harda zugarki tayi tasiri akaina duk ni na matsa miki tun tana iya maganar har ta kasa tana fitar da numfashi asannu har idanuta ya rufe ruf numfashinta ya dauke ta suma da zawon ajikinta Soja yana fita ya nufi kitchen su Ancim basunan bangaransu ya nufa ya tsaya daga nesa ya kwadawa Ancim kira sai gata da gudu kokarin dedeta nutsuwarsa yayi har k'asa ta duk'a tana gaishesa " Ancim kirawo inna talatu mik'ewa tayi ta tafi sai gasu cikin girmamawa suka gaisa yace" inna inaso kuje gida ku huta kwana ukku zan nemeku insha Allah cikin girmamawa sukayi godiya dan dama sunada biki jibi ku shirya da anyi sallah Asubah zansa driver ya kaiku " mungode yallabai Allah ya k'ara girma " babu komai yace ya ficewarsa ya Haye saman bene dan jiyake yanajin tsami a hancinsa bedroom d'insa ya shiga yayi wanka ya janza kaya 3quoer ya saka da shart fara ya fesa turare ya duba bashida sigari ana tsoki yayi ya dauki wayoyinsa ya sabko kasa a parlo ya zauna jijiyoyin kansa sunyi rado rado ranshi amutikar bace yanaji kamar ya mata saki ukku dan yana tsoron su Abbie ne kawai yabarta adaya duk da yasan bazai maida taba mik'ewa yayi ya nufo bedroom d'insa inda su Ramlat suke dan ya dauki sigari yasha ko yaji dama kofar ya morda yashigo tana kwance Rumgume da little Ramlat idanuta har sun kumbura dan kuka kallo daya yama ya kauda kansa ya had'e face ya duba gun da yake aje sigarin ya dauki abinsa da idanu take binsa taga zai fice bai ko kalletaba cike da tsoro cikin dashashiyar muryata ta kirasa" yayana bacci nakeji na tafi d'akina bai juyoba ya bata amsa" nan makabartace da bazaki kwantaba bai sake maganaba ya ficewarsa harabar gida ya fita kusan wasu flower har kamshi sukeyi yayi zamansa kan wasu kujero farare na roba ya kunna sigarinsa yana zugarta baki da hanci yana feso hayaki yana kallon sojoji masu tsaron gidan suna kaikomo suna hirasu da dariya tsaki yaja" wlh ku tamuku dadima duniyar saida yasha kara kusan gome ajere kafin ya huta wayarsa ta dauki ringing screen d'in wayar ya kalla yayi picking ya kara akunne " hello habeeb ya KK ya shirye shirye wlh tunda na dawone ban zaunaba kasa Sadeeq sai masifa ya kemun" hhhh wlh Soja zanmaka rashin mutumci lokacin kafin nayi lata ka dameni yanzu gashi aure saura kwana biyr amma banga uwar da ka tsinana ba, lips d'insa ya ciza da karfi yana girgiza kafa " haba Habeebullah karmuyi haka dakai kayimun Afuwa wlh a zafi nake wanine ua taboni amma nayi hakuri zan bulo zuwa gobe da yamma insha Allah " OK babu damuwa wlh dama naji muryaka a kaushashe Soja arika hakuri irin aikinku saida hakuri " OK komai hira sukaci gaba dayi sunjima sosai kafin suyi slm agogon hannusa ya duba saida yayi mamakin dare yayi haka karfe11:00pm tsaki yaja ya kara shan kara biyu na sigari ya Mike ya nufi ciki yana shiga ya nufi d'akin jawahir tun kafin ya shiga ya tushe hancinsa ya bude kofar ya shiga yaga tananan inda ya barta amma bata ko motsi ya gane suma tayi frige d'inta ya nufa cikin sa'a ya tara da gora ruwa guda mai masifar sanyi dan akwaita son ruwa mai sanyi budewa ya kwarara mata firgigit ta zabura tana sabke numfashi ta fashe da kuka " imun shiru gum ta yi da bakinta tana rawar sanyi saida ya kwarare mata ruwan baki daya ajikinta tsawa, ya daka mata " tashi maza ki wanke wanan kayan Tas kuma kitashi tun Asubu kece zakiyi komai na gidanan har abunci masu tsaron gida wlh na waiwayeki karfe bakwai baki gama komaiba har shara guga da komai zakici ubanki da rarafe tayi bakin gado harbata yayi da kafa Mike maza haka ta Mike tana tangadi ta cire zanan gadon tashiga bathroom tacire kayan jikinta tana nishi ficewa yayi daga d'akin ya nufi bedroom d'insa ya isko Ramlat rungume da yarta suna bacci saide karkawa sanyi take duk da rabin jikinta arufe bakin gadon ya karaso ya tabaji jikinta zafi gum zazzabi bakinta har karkarwa yakeyi kansa ya dafe " Ya Salam ficewa yayi da sauri ya Haye sama ya dauko magani ya dauko mata rigar bacci ya dawo kitchen ya shiga ya dauko cup ya jika magani a parlo ya aje ya shiga d'akin jawa ko kallon hanyar bathroom baiba bare yaga abunda takeyi ya dauko gadon little Ramlat ya fito gadon ya fara kaiwa ya aje yazo ya dauki maganin ya koma ahankali ya janye little Ramlat ya kaita gadonta ya kwantar itama cikinta da gani tanajin yunwa bathroom yashiga hado ruwa mai zafi a bokiti ya fito towel ya dauka ya aje yaje ya dauko cup ya hauro gadon daukarta yayi ya rungumeta sai nishi take tana rawar sanyi tallabo kanta yayi " my Ramlat bude idanuki kisha magani budewa tayi dan dama baccin sama samane zazzabi ya hanata tsorone take ya mata tsawa shiyasa tayi kamar tana bacci cup d'in ya kafa mata abaki kallonsa tayi face ya had'e da sauri ta fara sha saida ta shanye tas yacire cup d'in daga bakinta ya cire mata kayan jikinta daga ita sai breziya da pant ya barta ya matso kusa da bakin gado ya dauki bokitin ya ajiye bakin gadon ya tsoma towel yana tausa mata ajikinta idanuta ta lumshe tana nishi " Yayana " menene kai ta girgiza tasanya hannuta daya saman fuskarshi tana shafawa " my sojana ina sonka karkayi fushi dani kaji yayana shiru yayi yaci gaba gasa mata jikinta sosai zafin, Ya rage har ta fara zufa maganin na aiki ruwan zafi na aiki da idanu take binsa har ya gama ya matsar da ruwan zafin ya zubawa cikinta idanu yada ya fito tamkar yayi wata shida sai yau da batada kaya yaga girman cikin sosai jikinta hannuwansa duka biyu ya dora saman cikin yana shafawa yanajin son abin cikin fiye da komai kallonsa de takeyi ya jima yana shafar cikin kafi ya janye hannusa ya janyeta jikinsa ya Mike ya sabko daga gadon kayanta da yakawo ya saka mata ya dauki turaransa ya fesa mata ya kwantar da ita ya lulubeta " yayana mukwana lafiya ta fada tana shashekar kuka dan zatonta gun jawa zai kwana kallonta yayi " Ramlat kiyimun shiru ko nabaki rabonki nace dake wani gu zan kwana ne kikemun kuka shiru tayi tana goge jawayenta tana sabke ajiyar zuciya ta lumshe idanuta ficewa yayi daga d'akin yaje ya hadowa little Ramlat madarata da ake bata Wanda yarinya bata fiya shaba saboda jawa nada ruwan nono sosai wuyar parlo ya kashe da Tv yana shigowa ya murza key akofar parlo ya shigo bedroom dauko baby yayi tana baccinta dan yasa koda zuwa jimawane zata tashi saboda yunwa ahankali yake raudata aikuwa ta bude idanu tana kallonsa yatsarta ta saka baki tana tsotsa murmushi yayi ya cire ya tsar aikuwa ta fashe da kuka biberon d'in ya dauka ya kafa mata abaki tako amsa tana tsotsa Ramlat tashi tayi zaune ta matso jikin soja ta kwantar da kanta saman kafadarshi tana kallonsu " Yayana ka kaita tasha nono mana " naki bana kaita shiru tayi tana turo baki ta koma ta kwanta dan taga yau asama yake sosai saida tashe takoshi dam sai gyatsa take jijigata ya fara ya dorata kafadarsa yana shafa kanta bata jimaba bacci ya dauketa tashi yayi ya kwantar da ita saman gadonta ya rufeta ya dauko bokitin da towel yashiga bathroom ya watso ruwa ya fito dauré da towel jikinsa na digar ruwa ya goge ya bude wardrobe ya ciro rigar bacci ya saka ya fesa turare yaje yayima little Ramlat Addu'a ya shafeta ya hayo gadon ya kashe wutar d'akin ya kwanta ya janyota jikinsa ya rungumeta gam yana karanto Adu'ar bacci kara shigewa jikinsa tayi ashagwab'e tace " Yayana amma yau ai ba kwana na bane kodan banida lfy " my Ramlat kiyimun shiru Oya bacci dare yayi sosai shiru tayi ta tura kanta k'irjinshi" to kayimun tausa kadan please yayana hannusa ya dora saman cikinta yana shafawa yana dan dadana mata jikinta, suna rungume da juna har sukayi bacci Soja sam zuciyarsa bata masa dadi haka dai bacci ya daukeshi, *** Jawa ko ahaka cikin mawuyacin hali ta wanke zanan gado da kayan jikinta ta Gaza jikinta da ruwan zafi sosai dan bakaramin jiki takejiba sanin idan batayiba batasan launin azabar da zai mataba shiyasa ta dauré tayi wanki ta gyara dakin tas tasaka turere ta sake shimfida zanan gado tana kuka dan sosai takejin ciwon sakin da soja yama fiye da azabar da ya gana mata ga mugun sonsa na ratsa jini da tsokarta gashi ya hanata yarta nonota sun hau nishi take na azabar da takeji ta dauré ta nemo magani tasha nan kasa ta kwanta saman carpet ta rufa tana Allah wadarai da zuciya irin tata tagashi takaita ta barota ita baga mijiba ita baga diyaba ita baga yar uwataba gashi yace itace zata rika kirki har tsawon kwana ukku da duk wani Abu dayashi aikin gida itace ga tsoron idan kwana ukkun yacika batasan irin tonan asirin da zai kaita Family yayi mata gashi ya saketa batasan hukuncin da momy zata ya kemataba dan tanajin kunyar abunda ta aikata kuka take sosai ahaka barawon bacci ya dauketa Asuba tagari ************** da Asubah bayan Soja ya fito daga masallaci yasa driver ya tafi yakai su inna talatu wudil yabadu dubu ashirin yace surabawa yan uwa sukayi ta godiya suka tafi yana shigo ya nufi d'akin Jawa da niyar cin ubanta ya iske ta gyara ko ina tsaf sai kamshi yake har tayi sallah ga daddumar ko dauke batayi amma bata d'akin fitowa yayi yana ciza lips d'insa jin motsi a kitchen yasan itace sama ya hau ya daukowa Ramlat kaya kanana gida biyu da duk abunda zata nema ya sabko bedroom d'insa ya shige Ramlat ta gama sallah tana zaune har yanzu bata tashiba sunkuyowa yayi ya dauketa cak ya zaunar da ita bakin gado ya cire mata doguwar rigar ya shige bathroom da ita yayi mata wanka ya nadota a towel ya fito bakin gado ya zaune ya goge mata jikinta ya saka mata yar guntuwar rigar iya guiwarta me shegen kyau ya dauré mata kitsonta yayi mata kiss tsakiyar kanta kallonsa tayi " my sojana ina kwana kai ya daga mata shagwab'ewa tayi " yayana kabani yawu kadan nasha please banza ya mata kuka ta saka mata " dallah malama kiyimun shiru nace karkishane shiru tayi ta kamo fuskarshi ta tallabo kansa ta had'e bakinsu tana tsotsr lips d'insa ahankali tana shafa sumar kansa mai taushi tana kallon kwayar idanusa shima ita yake kallo amma fuskarsa ahad'e harshensa ta kamo tana jujuyawa cikin wani irin Salo ta fara tsotsa tana janyo miyau d'insa tana hadiyewa idanusa ya lumshe ya kara tallabo kamta da kyau ya fara bata kissing d'in da takusa zaucewa dan jin sumbar takeyi har tsakiyar kanta ta kara makaleshi sosai miyau dinta ya fara janyowa ya hadiyewa sosai sukejin dadin abin sun jima sosai suna tsotsar bakinsu abun kamar wasa ya zarce sun shiga shafar juna da da tabo gurare daban daban Ramlat tsotsar da yakewa nonuwanta ne ya kara ruru mata wutar shawarta shikuma yanda take murza masa kan nippel d'insa duk sun susuta juna sai nishi sukeyi basusan lokacin da suka cicire kayan jikinsuba daket Soja ya samu nutsuwar karanto Adu'a ya shigeta ita abin yazame mata jiki kai tsaye bata hucewa sai ya dan danna amma duk da haka yau ita kanta Ramlat tanajin dadi sosai duk kwana wanan nawa basuyiba tun shigarsa taji wani mayan dadi har tsakiyar kanta tun kafin ya fara kuka tuni Ramlat ta fara " wayyo Ya Abdallah wlh inajin dadi sosai dan Allah nayi da kyau Ashhhh ta kamkameshi tana ihu " my zumana kici GABA da kukan inason nasaki kukan dadi arayuwa ya fada yana ihu wayyo My sugar kedin kyautace daga, Allah kullum dadinki na dabanne ya fadi yana ihun kuka yana samata Albarka anrasa, mai lallashi wani kowa sambatunsa yakeyi suna koke kokensu sosai aikinsa yake babu kakau tawa ya manta Dr yace ya sararamata kamar sati daya kuma karya rika nuna mata karfi saboda cikinta bai fiya son sex ba amma ina Soja ya manta kashe arnasa yake suna kuke kukensu da fadawa juna kalamai masu mutikar tsada yama manta bacin ran da yake ciki Jawa ta gama kirka komai cikin dauriya ta fito daga kitchen tana gyaran parlo taji abin da yakusa kasheta duk ihun da Soja da Ramlat sukeyi tanaji saboda kusan dakin sojane take gyarawa kuka soke sosai suna sambatu da hira mai ba duk Wanda ya shirara tsoro dan kamomine masu mutikar tsada da bakowace mace take samuba, sai yabo mugun dadinta yake yana kuka itama kukan take tana yakaramata bata gaji da dadinsaba yana bata amsar dama yanzu baeai iya dagataba yanzunema ya fara aiki yana talbaryata kanwata muji dadinmu ko tana bashi amsa jirine ya dauki jawa ta fadi ta fashe da kuka mai ciwo taji ta tsani duniya da abinda ke cikinta komai baya bata shawa "wlh da badan sanin makobataba agun Allah yau da bana kwana aduniya mikewa tayi saboda abun karuwa yake faram faram takejinsu mikewa tayi tana tangadi ta karasa aikinta ta jera komai saman dinning ta fitar da na masu tsaron gida tayi komai cikin dakiya tayi Alkawali kafin kwana ukkun da ya diba mata zatayi jure duk wuyar da zai mata zata dauré taci jarabawarta ko da karshan rayuwartane don yau takarajin mungun son Soja fiye da kullum haka ta ida komai cikin tsari ta koma d'akinta ta fadi kasa tana kuka canko basu bar junaba sai kusan karfe tara saida suka gamsar da juna dari bisa dari ya dauketa sukayo wanka ya shiryata tsaf yana samata Albarka zazzabi ko yace gani gareki tuni jikinta ya dauki zafi sai karkarwa take hankalin Soja ya tashi sosai rungumeta yayi gam yana shafa bayanta " my babyna nine ko kai ta girgi " ba komai yayana zanji sauki tashi yayi ya goyata ya kalli inda little Ramlat take kwance har yanzu bata tashiba tun Asubah da ta tashi ya cika mata cikinta yamata wanka takoma bacci murmushi ya fice yana goye da Ramlat kan dining ya nufa ya sabkota ya zauna ya dorata cinyarsa ya rungumeta yana duba abun da bai masaba yamata tijara yaga komai tsaf tea mai kauri ya hada ya ya tallabo Ramlat yana bata abaki " my zumatyna Faure kishanye sai na baki magani kinji yarinyar kirki hannuta ta dora saman Nashi tanashan tea d'in har ta shanye " yayana farfesun kan rago nakeso ta fadi tana hawaye kara matseta yayi " OK to dan ci soyayen dankali da kwai kadan kisha magani bari naje gidan yinma na kawo miki abaki yake bata tanaci har taci me dan yawa ya dauketa ya mayar da ita daki ya zaunar da ita bakin gado ya fice magani ya dauko yazo ya bata tasha ya rungumeta yana mata tausa yana mata hira cikin kunneta kome yakece mata oho sai murmushi takeyi ta rungumeshi gam kafin 30mnt zaezabin ya sauka bacci ya dauketa yana rungume da ita jikinsa murmushi yayi yana shafa fuskarta kwantar da ita yayi saman gado yazo ya dauki little Ramlat ya zauna yana kallonta cike da son yarsa tashinta yayi dan soyake ya fita fitowa yayi da ita akafadarsa ya nufi d'akin jawa ya banko kofar ya shiga gun kayan baby ya nufa akwatin duka ya dauka tan tsakiyar d'akin akwance gudun kar ya ganta da kayan da bai daceba yasa yaki kallonta yade ga duhun mutum kwance yasan baccin gajiyane take duk abubuwan da yasan za'a nema na little Ramlat ya dauka ya zuba cikin akwanti ya fitowarsa itama saida ya cika mata cikinta dam yasake mata wanka yasaka mata Riga da sikrt ya taje mata gashinta tsaf ya daureshi da ribbons dan yarinya tanada gashi ba laifi zama yayi yana mata wasa sai dariya takeyi ta tura yatsarta baki tana tsotsa gaban Ramlat ya kaita ya kwantar sai harba kafa take tana shan yatsarta murmushi ya canza kaya agagauce kakin soja yasaka Wanda yayi mutikar kyau ya gama shirinsa tsaf ya kwashe wayoyinsa ya kunnasu ya dauki ta Ramlat ya aje mata kusanta saboda kira ya duko yamata kiss saman lips d'inta yama little Ramlat agoshi ya yafice kofar ya murzawa key daga waje ya zare key ya tafi dashi jawa bata tashiba sai kusan shadaya jikinta na mata ciwo ta Mike tayi wanka daket ta canza kaya hawaye sai kwaranya yake daga fuskarta parlo ta fito ta hada tea tasha ta koma d'aki kewar yarta ta isheta nonota duk sun kumbura zama tayi tana kuka tana kara nadama mara anfani tana dama amaida hannu agogo baya da tagyra abinda ta bata babu abinda yake daga mata hankali irin yada taga tsantsar tsanarta a idanu soja itako jitake sonsa kamar zai kasheta tuno abin da taji dazu yasa ta fashe da kuka tana da tasani marar anfani Soja suna fita daga gidansa maitama suka nufa suna zuwa yace suyi parking a kofar get yanzu zai fito part d'in yinma ya shiga da slm ya shigo parlon yinma na zaune tana waya ya karaso ya zauna kusanta ya kwantar da kansa cinyarta har ta gama wayar kanshi ta shafa" Yinma ina kwana " Abdallah ya gida ina dota da jiki baiwar Allah" Alhmdllh yinma " masha Allah ina Ramlat karama da mamarta " duk suna lfy yinma Ramlat ce ta kafa rigima farfesu takeso na kai muko babu sai an sayo ya kare " ayya wlh muma ya kare jiya Abbie ya idasa cinyesa amma nasan yau za'a kawo " to yanzu de ta hakura tana bacci na fito amma zan sayo yau mikewa yayi yaje kan dining yayi breakfast d'inda hankali kwance " Abdallah yau ana ake marmarin yin breakfast fuska ya yamitsa " eh yinma dukowa yayi yamata kiss a goshi ni na tafi amma zan biya gun su Abbie mu gaisa " to mazan fama Allah ya kareka da karewarsa ya tsareka da shairin maikiya duk mai nemanka da shairi aniyarsa ta bisa murmushi yayi" Ameen yinmata uwa ta gari ya fice part d'in antynsa ya shiga tana zaune aparlo ya shigo " Abdallah kaine sannu zama yayi ya daukan Rufaida saboda yarinya sun tsantsar kama dashi kuka ta fara yayi dariya Auntyna kinga karamar mata taki miji " ai bazata yadaba yarinyar tafiye kiyuwa Da Ramlat ma haka suke fama gaisheta yayi cikin girmamawa suka taba hira tayi masa nasiyya ya rika hakuri da yaran " ni na kwana biyu banga affan ba ita nusaiba inacin karo da ita gidan yinma" yana school duk likacin da zakazo itako ai dama sai tayi ra'ayi take lekomu murmushi yayi ya Mike yamata sallama ya fice part d'in Dada ya shiga sai ita daya kan cinyarta ya fada yana " washhhh " kai kato dagani karkayima mai ran karfe asara dariya yayi ya dagata ya gaisheta" ina matanka da sukayimin kwacan miji dariya yayi " suna lfy dada akwai farfesun naman kai "akwai ga sauran na mairan karfe can cikin farin ciki yake ya dauko " nako gode natafi " to ka gaishesu baiwar Allah shalelena ciki na wahalar da ita sosai ficewa yana zuwa waje ya shige mota suka tafi yace su koma gida zai bada sako suna zuwa ya murda kofar ya shiga parlon da sallama d'akinsa ya nufa ya ciro key ya bude tana sharara barci little Ramlat tagaji da wasa tayi bacci ajiye kwano hannusa ya yafita bai jima na ya dawo drinks ne gida biyu ya bude frige ya aje mata da madara little Ramlat da sauran duk abun da yasan zasu nema ya kawo ya aje ya je bakin gadon ya zauna ya taba jikin Ramlat babu zafi rankwafowa yayi ya dan rungumeta yana mata kiss awuyanta zuwa kirjinta yana sunsuna amma ina bacci take sosai bata sanba yanayi murmushi yayai ya zura hannusa cikin rigarta yana shafa cikinta sai yaji cikin da dan gumi ya dawo kirjinta ya yana murzawa ahankali yana lailaya kan nonota yaga ta fara mutsi hannusa ya zare yana murmushi ya ya gyara mata kwanciyata ya Mike tsaye gudun Ac ya rage ya feshe d'akin da turaren d'aki ya fice daga ciki ya murzawa kofar key jawa ya ga ta fito zata nufi kitchen jikinta narawa ta duka tana gaishesh nufota yayi ai tanaganin yanayinsa ta Mike da gudu tayi d'akinta ta murza key tana kuka dan jin sonsa take kamar yau bazata kwana aduniyaba tsoki " karamar yar iska da kintsaya kinga amsar gaisuwa wlh gobe bazaki kuma marmarin gaidaniba tsoki yaja ya fice tanajin tashin mitocinsu ta Mike ta bude ta fito tana hawaye taje ta dauke kayanda Ramlat tayi breakfast ta wanke da da na masu tsaron gida Wanda ake ajewa ta kofar baya ta kitchen tana gamawa ta dora kirkin ranar Ramlat sai kusan karfe daya da rabi ta tashi dan ta jigata hannu Soja ba kadanba dauriya kawai tayi wanka tayi ta duro Alwalla tayi sallah Azuhur tan gamwa ta Mike ta nufi kofa ta bude amma gam arufe ta dawo ta zauna ta dauki little Ramlat ta rungume gam tana hawaye " haba Jawahir ya zaki hargitsa mana rayuwa gashi anrabaki da yarki ni yanzu abinda ya dameni bansan ina kikeba wayarta ta dauka tashiga neman number jawa abin mamaki babu numbobin kowa wayarta sai numbobin Soja kade duka ya shafe number kowa awayarta fashewa tayi da kuka yanzu Ya Abdallah meye haka nayi ina ka kai jawa me kakeyi mata da har gogemun number kowa awayata ai kuskurene tarigada tayi kanta ta cuta baniba duk da naji ciwon abinda tayimun amma wlh baso ka cutar da ita yanzu ya zanyi nasamu number mummy ita kade zata dakatar da kai dan banaso a fallasata cikin Family wlh nasan Azabarka yanzu duk inda jawahir take tayi nadama da abunda ta aikata mikewa tayi ta kwantar da little Ramlat dan yunwa takeji kwano da ta tsinkayone ta dauko taga abinda takesone zama kasa dirshan tayi taci tayi dam ta bude frige ta dauko drinks tasha sosai tashiga bathroom ta wanke hannuta ta isko wayarta na ringing taga Sojane ta daga " dan Allah yayana kazo yanzu " ke naki bana zauwa duk abinda kikeso akwai kukan sangarta tasaka masa " bazan baki hakuriba dan nasan ba hawaye ya jikinki da kuma babyna da little Ramlat " duk gamu bamuda lfy please kazo little Ramlat nason ganin mom d'inta " wai ina wasa dakene wlh zanyi mugun bata miki rai yada baki zato bari ganin ina lallabaki wlh inada haushinki zamu gamune kinci abinda na kawo miki " ni banciba " OK maza kici idan na dawo baki ciba Hmmm kin sani maza bani kiss kiss ta sakar masa ta wayar shima ya sakar mata " bye " bye yayana murmushi yayi ya tsinke Kiran kwanciya tayi saman gadon tana tunani duniya jawa tana gama kirki ta fitar da na masu tsaron gida ta aje inda ake ajiyewa kofar baya ta jera na yan gidan dining ta gyara kitchen ta dauré ta tura abuncin hakana saboda ciwon da cikinta yakemata ta koma d'akinta ta murza key *** haka suka wuni tunkur Ramlat da baby adaki arufe sa'arta daya yarinya bata kuka daga ta bata abuncinta shikena Soja wuni yayi yana kiransu dan yaji lfy su bai dawo gidaba sai karfe tara na dare Ramlat na zaune ta tisa little Ramlat gaba itako bata jima dayin bacciba tacika tayi fam taji ana bude kofa da Sallama ya shigo ta amsa ciki ciki kayansa ya cire ya d'aura towel ya shiga bathroom yayi wanka ya fito ya goge jikinsa ya shafa mai ya saka kayan bacci riga da wando masu samtsi yazo gaban Ramlat ya tsaya yana zuba kamshi " yan mata babu gaisuba fuska ta kwakwab'e zatayi kuka ya had'e face hadiye kukan tayi daukarta yayi ya goyata ya fito da ita kan dining ya nufa ya ajiyeta k'asa ya zauna ya janyota jikinsa ya rungumeta ya bude kwanonin abuncin yaga masoyiyar sace baki ya tab'e ya zuba malmala uku ya bude miyar yaga jar miyace ta kaji zuba musu yayi yana tab'e abaki itama ta gyara zamanta tana bashi abaki saida suka koshi dam sukaje kitchen suka wanko hannusu a parlo suka zauna Ramlat tanaso ta tambeyesa babu fuska Dole ta hakura yana aikinsa a laptop itako tana kusansa azaune saida dare yayi sosai sukaje suka kwanta rungume da juna yana mata tausa har tayi bacci amma saida ya bata magani jikinta ya fara daukan zafi sosai yana lallabata ne har. tayi bacci Adu'a yayi musu bai jimaba bacci ya daukeshi Jawa yanda taga rana haka taga dare son Soja na azalzalar zuciyarta tunda ta ganshi da rana har yanzu gizo yakemata sai taga kamar rungmartace zaiyi ta gudu gani tayi kukan bazai fidataba ta Mike ta dauro Alwalla ta fara sallah tana nema gafara ubangiji tana rokon Allah yasa Abdallah ya huce ya maidata d'akinta dan tanajin bazata iya rayuwa babu shiba haka ta kwana sallah da tuba gun Allah da Alkawalin bazata sake aikata makamancin hakaba arayuwarta har batasan lokacin da bacci ya sacetaba Allah karabamu da aikin da nasani Ameen ya Allah ************************************** Bayan kwana ukku zuwa wanan lokacin wlh nima na tausayama jawahir saboda tayi nadama sosai Soja ya azabatar da ita ba kadanba wahalar aikin gida ta isheta komai itace keyinsa har wanki tarame tayi duhu fuskarta duk tayi balshan kashin da tasha gun soja yanzu masifar tsoronsa take bata yada ko wasa su hadu tun ranar da ta gaisheshi ya biyota ita bama wanan ganinsa na kara mata sonshi ko jin muryasa shiyasa take boye kanta dashi taceko wuya ko zata kasheta bazata bargidanba sai idan shine ya mayar da ita gidansu nonota har sun sace daga kumburin da sukayi kullum sai tayi kukan rashin yarta gashi yanzu sam basu zama a parlo ko motsin Ramlat bata kuma jiba tun ranar da taji suna saduwa to har yau bata kuma jin motsinsuba mikewa tayi kamar an mintsineta, tana tangadi ta nufi inda ta ajiye komeye oho bangaran Ramlat tayi kuka har ta gaji amma Soja bai sauraretaba yace wlh idan ta sake masa zance jawa sai ya bata mata rai Dole tayi shiru kullum sai ya rufesu idan zai tafi aiki yace bakin kwana uukune shikenan little Ramlat bata kuka sam indai ta kushi mulmul da ita babu ta inda ta rame Ramlat ta hakuri ta zubawa sarautar Allah idanu dan takanta take zazzabi ya tisata gaba amma Soja na kokarinsa tunda ya gane batason yawan kusanta tun Wanda sukayi da safe bai sakeba saide suyi romance da yagane yawan tausa na rage mata zafin zazzabi to baya gajiya da mata yau tin sassafe jawa ta gama komai ta koma d'aki dan bataso ta kara jiyosu tunani tashiga yi yau zatabar gidan Soja kuka takeyi wiwi tana kara nadama karfe tara na safe Soja ya gama shirinsa na fita bakin gadon yazo yasa hannu ya dago Ramlat ya dauketa cak" babyna natafi sai na dawo da rana narke masa tayi ajiki " my heart " na'am ya akayi kiss ta masa ta shagwab'e " my Hear ka kaimu gida mu yini please ta fada tana hawaye rungumeta yayi " OK bari kuka kinji my zumatyna dama ba lafiya ce dakeba shirya mutafi na ajeki amma wlh idan kika kuskura kikace wani Abu kafin ni nace zaki sani dan muna tafe da yamma kinji " my Abdallah,na wlh bazan fadaba kaji bakinta ya kame ya tsotsi kadan ya saki ya daga mata gyara, " yayana sabkeni na shirya kuma ai kayana na sama ajeya yayi yaje ya dauko mata kayan tasaka less baki zalla sai duwatsu jajaye, Riga, da,siket ne yayi mata, kyau sosai fuskarta ya gyara mata tsaf yasaka mata hijab ta dauki little Ramlat da take famar shan yatsarta " oh babyna yayana mu tafi fitowa sukayi ya rufo kofar suna dab da isuwa kofar sukaji ana knocking suna isa Abdallah ya saka key ya bude ihu Ramlat tayi "wayyo dadi kashe mummy dama gunki zani da da sauri Abdallah ya fisgota bayan kofar ya matseta bango yana hararata " wlh zanyi mugun sab'a miki ki fa fita daga sabgata kuma nama fasa kaiki gidan tunda gulmace zata kaiki ya kara matseta yana hararata Ashe mummy ta gansu yi tayi kamar batasan suna gunba tashigo parlon kai tsaye gun kujerun parlon ta nufa shiko ya matse Ramlat a bango yana ruwan masifa itako ta zuba masa idanu ta dora hannuta daya kan fuskarsa ta rike little Ramlat da hannu daya tinda ya matseta gam bayada za'ayi little Ramlat ta kufce itako little Ramlat dariya take yatsarta daya abaki shafa fuskarshi Ramlat take tana Sosa masa sajansa ta tsareshi da idanunta dan kyau taga yamata sosai dayake masifar ko ya manta Auntynsa ce tazo oho murmushi take masa tana shafar fuskarsa, tana dan Sosama sa sajansa mummy zama tayi ta kira jawa a wata bugo daya ta daga " jawahir fito yanzu ina parlo cikin rawar murya tace " mummy... ✍🏻 yau idan kunka wasu gurare da gyara nayi bata Afuwa wlh nagaji bana iya tsayawa gyaraba Rahma ce ummu Fareesa😘 ✍🏻✍🏻✍🏻 *🤷🏻‍♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀* *💖💖RAMLAT💖💖* *_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏻 Real Ladingo😉 yar mutan Niger🇳🇪 *👏🏻👏🏻👏🏻DON GIRMAN ALLAH KARKUMANTA DA GIRMAN ALKAWARI DA AMANA KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE KUKARANTA KYAUTA RUWAN ALLAH AMMA ARIKE AMANA👏🏻👏🏻👏🏻* *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Book 2* 🅿👉🏻4⃣1⃣&4⃣2⃣ ..."mummy wallahi ina jin tsoransa kar ya dakeni " ai bai isaba ina nan ya tabaki ki fito ina jiranki ta tsinke Kiran Ramlat murmushi kawai takewa Abdallah bakinta ta dora saman kunnesa " my Heart mummy na fah nan ka wani matseni kana famar fada bansan laifinaba kalli yarmu ma dariya takema kanta ya tallabo ya korema ta idanusa ya buge mata baki k'asa yayi da murya " wlh idan mukaje kika kuskura kika saka baki a maganarmu sai na sab'a miki ba ruwanki cikin maganata " my sojana ina sonka sosai wlh kiss ta sakar masa saman lips d'insa ta kashe masa ido daya hararata yayi Jawa ce ta fito daga cikin d'akinta abin tausayi juyowar da take ta hangosu yada Soja ya matse Ramlat abango dagani soyayya sokeyi da sauri ta kauda kanta ta nufi gun mummy ta zauna " mummy ina kwana kallonta mummy tana amsawa wlh bari zaizo ya sameni me kika masa haka da zafi harda balshan bugo afuska kanta ta sada kasa tana hawaye suko suna tsaye har yanzu Ramlat tace"yayana kamatseni dayawa akwai mummy fah agidan ko ka mantane sakinta yayi yana harararta " wlh My bugun zuciyata zan kamaki Bade kin fiye shiga sabgar da ba takiba gwalo ta masa ya nufota ta nufi parlo da gudu tana ihu dan zatonta ya biyo ta sai kiran mummy takeyi kusan mummy ta zauna tana maida numfashi tana dariya " ke nifa bana son rashin hankali baki ta turo tana gyara zaman little Ramlat ajikinta " mummy yayana ne fah ya biyoni isowa yayi parlon ya zauna " Auntyna ina kwana hararasa tayi " da ban kwanaba ka ganni wlh Abdallah banason zalumci me jawahir tamaka harda duka haka kalli yanda ta rame tayi duhu ko kallon inda jawahir take baiba ya dan Sosa kansa " mummy ai komai ya wuce nifa nama saketa kuma yau agidansu zata kwana wlh na tsani mutum mai fuska biyu sam bazan iya zama da itaba ayanzu bai kalli inda takeba yace " wlh kinyi asara kuma kinji kunya uwar yarinyar da kika tsana fiye da komai kikaso kasheta ita da dan cikinta shine saboda tsabar son kai da rashin ta idanu kika kirata tayi bikon ki misssst wlh kinyi asara " Abdallah Nice fa nake magana akan me zaka saketa to wlh tun kafin Abbie ya samu labari ka mayar da ita d'akinta kuma akan me zaka kwace mata yarta karama ka hana tasha nono jawa tashi maza je ki wanko nonoka da ruwan dumi kizo ki shayar da yarki " haba mummy dan Allah tabarmun yata banaso akoya mata mugun Abu kuka jawahir ta fashe dashi ta matsu gaban Ramlat ta rike kafarta " dan Allah Ramlat ki yafemun wlh na tuba na koma ga Allah bazan sake yankorin cutar da koda sauroba bare mutum kiyafeni shairrin shaidanne hawaye shafe shafe kan fuskar Ramlat tace" babu komai na yafemiki dama ban rikeki araina ba saide fa kuma babu yarda tsakanina dake har abdan kowa zaiyi zabgar gabansa ni bana iya kinki saboda ke jinina ce bamuda maraba Allah yana gani har yau babu dugon sonki da yaragu azuciyata saide kimar kice babu a idanuna " ke dan uwarki imun shiru kin kama zuba kar tayi kimar ah idanuki wlh zanci mutumciki " Aunty wanan maganar fah gaskiya bugun zuciyata ta fada da kallo mummy tabisu dashi dan taga yau sam basuda kunya gaban Soja jawa ta matsa kafin tayi magana ya harbata da kafa saida ta kwanta " dan ubanki meye hadina dake mikewa mummy tayi ta dagata "je ki wanko mama kizo ki bata Allah soja yanzu zan kira Abbie na fada masa irin Zalumcin da kamata inaso idan na isa da kai amatsayina na wace tunda kataso babu wani Abu da kata kinmun idan na nema to haka nakeso kamun Alfarama ka maidata d'akinta don Allah badan nima ka dubi girman zumunci da girman Aunty maimunatu macace mai karamci kuma nasan tabbas idan yarta ta kuma gida a halin da take ciki ayanzu wlh duk yanda yarta takai da laifi bazata taba jin dadin abunda kayima yartaba dan haka kayi hakuri ka maidata " mummy dan bakisan girman laifintaba " eh banason sani ka rufa mata asiri yada Allah ya rufamaka wlh tayi nadama kamaidata tun kowa baijiba karka yayata ta ransa yayi masifar baci amma ya danne dan Allah ya gani baya son ko zancan bare ya maidata " mummy wlh ko zan maidata ba yanzuba sai ta gane bata da wayo saboda gaba rufin asirin da kikace nayi mata taci albarka cinki taje ita da Allah " naji Soja amma kayimun Alkawalin zaka maidata nan kusa kuma kadaina azabtar da ita " naji Aunty zan maidata " Allah yama Albarka kekuma banaso kice wai batada kima ko wani makamanci abubuwa kawai kiyi hakuri komai ya wuce tsakanin harshe da hakurima sab'awa akeyi " mummy ai kawai na fadane ina son yar uwata naji dadi da baka fallasata ba ga dangi "baby yimun shiru wayace ban fadaba wlh na fadawa yinma da dada sakin ne kawai ban fadaba amma wlh duk abun da tayi na fada musu tun shekaran jiya mummy kanta ta dafe" amma wlh baka kyautaba dede lokacin fitowarta taji hankalinta bakaramin tashi yayiba dan tasan dada ba sauki akan Ramlat isowa tayi guiwarta sanyi karai ta zauna Ramlat ta bata little Ramlat ta fara shayar da ita baiwar Allah da karfi take tsotsar nonon dagani tayi kewarsa sosai fada mummy tayi musu baki daya tajama Abdallah kunne kan yayai gagawar mayar da ita ya amsa da to ta mik'e tayi musu sallama jawa sai godiya takewa mummy tsaki Soja yaja suka Mike shida Ramlat suka rakota har harabar gida gun direba na jiranta ta shiga suka tafi Ramlat ta kalli soja ta shahwab'e " yayana yanzu shikenan bazanje gidaba to ka kaini gidan Shaffah daga nan na wuce gidan Nabeela ta fadi tana ruko hannusa " ke sakeni babu Inda zan kaiki keda bakida lafiya kukan sangarta ta fara ta ririkeshi bangaran sojoji masu tsaron gidan ya kalla karaf suka hada idanu da wani matashin sabon soja Wanda tunda suka fito daga tafiya yace ya tsaya ya yaba da hankalinsa hararasa yayi kansa ya dauke tsoki yaja" baby kalli fah ana kallonmu ki sakeni mana mushiga ciki kara makaleshi tayi " wlh ni sai ka fita dani kwana nawa ina kulle adaki daukarta yayi ya rungume kamar baby ya nufi hanyar parlo da ita " my Ramlat inafa tausayin ki ne shiyasa nake raga miki muje nasaki bacci yanzu kafin na tafi wlh bazan barki ki fitaba kiyi kwanciyaki ki huta kofar ya tura ya shiga parlon jawa na zaune tana shayar da little Ramlat taga sun shigo nan kan kujera ya ya kwantar da ita shima ya kwanta sun matse guri gida sosai suna manne da juna" yayana " na'am my zumatyna yi shirunki gani kusanki bari nasaki baccin love yanzu ya fada yana lashe mata hawayen fuskarta ya dora hannusa saman kirjinta yana shafawa dan bani miyau nasha kinji matar Abdallah harshenta ta fito dashi yako kame caraf yana tsotsa yana murza nashanunta cikin nutsuwa suke kissing d'in juna sosai ya rikirkitata da salon wasansa jikinta duk yayi sanyi tafara lumshewa yawun da ya juye mata ta hadiye ta zare bakinta anashi tana hammar bacci ta kara shiga jikinsa tana gantsarewa yada yake murza mata kirjinta " my Sojana bakinsa yakai kunneta " na'am my kanwata menene ko kinaso ayi mai gaba dayane ya fada yana tura harshensa cikin kunneta yana tsotsa muryata na rawa tace " yayana bacci nakeji bakinsa ya zare akunneta ya maida saman wuyanta yana lasa" ik bari yanzu zakiyi bacci mai dadi idanu ta lumshe tana sabke ajiyar zuciya ta ririkeshi gam ta tura hannu cikin rigarsa tana shafar gashin kirjinsa kara rikirkitata yayi da dan iskan salonsa cikin 5mnt tayi bacci tana rike dashi gam murmushi yayi ya dago kansa dan ya tashi zaune karaf suka hada idanu da jawa na kallonsa hawaye sharaf saman fuskarta janye Ramlat yayi daga jikinsa ya mike ransa amutikar bace ya nufota " dan ubanki me kike kallo kiyi kukan jinima ba na ruwaba wlh na sake ganinki a parlo sai kinyi Nadamar zuwanki duniya cikin rawar jiki ta Mike kafin ya Iso gareta Allah ya gyara saura kadan little Ramlat ta fado hakan da ya lurane ya rage sauri dan karta ilata masa y'a da gudu ta fada d'akinta ta banko kofar ta murza key juyowa yayi fuskarsa tam" uwar yan jaraba ko uban me take kallo nida matata zaki gane bakida wayo munafukar mace mai fuska biyu ya zauna saman kujera da Ramlat take kanta ya dora saman cinyarsa yana shafa kitson kanta ya tura hannusa cikin rigarta yana shafar kasan marata da dan tudun cikinta ya sunkuyo ya janye rigarta ya fito da harshensa yana lasar cibinta da ya bultso waje yana shafar cikin Allah ya jara beshi da son cikin itako baccinta take hankali kwance " babyna kiyi kwanciyaki a parlo ki more kiss ya mata a kumatunta ya janye kanta ya gyara mata kwanciyarta ya Mike ya fice daga parlon Jawa tana shiga d'aki ta kwantar da baby tayi zaune darshin tana kuka cikin nadamar abinda ta aikata gashi yau agabanta Soja yake murzar Ramlat abinda da ko da wasa baya mata hakan " lalle na bata rawata da tsalle gashi yanzu bansa aya nakeba ko ya maidani ko bai maidaniba Allah natuba gareka Allah ka kawomun dauki son Abdallah ajinina yake Allah ka janyomin hankalin Abdallah gareni Allah ka huci zuciyarsa da gagawa kar sonsa ya kasheni wlh jinake kamar zan mutu Soja ka dawo gareni wlh zaka sameni mai nutsuwa da ladabi da biyayya zamu zauna lafiya kalau da Ramlat wlh ina sonta son zuciyane ya kaini ga aikata haka takai karshan maganar tana kuka wiwi Astagfirullah ya Allah Allah ka dubeni ni jawa ina mai nadama Allah kasa idan da mai irin halina ta dena ta kama mijinta da kishiyarta da zuciya daya gashi bansan makomataba mik'ewa tayi tashiga bathroom Soja yana fita ya kira direban gida yace maza yaje ya dauko su Ancim shikuma ya shiga mota direbansa yaja suka dauki hanyar maitama suna zuwa part d'in yinma yashiga bata parlo zama yayi yana duba hadadan tsadadan agogon hannusa karfe goma " yinmata kizo ga danki yazo da sallama tashigo parlon " ah mazan fama yaushe kashigo kusansa ta zauna kansa ya kwantar acinyarta " yinmata ina kwana ashema bakina " ina nan cikin asibiti tin safe Nabeela ce ta haihu ta sami danta namiji " wow masha Allah kice kusan tare ita da yar uwarta shaffah " wai tsaya ka ko gayama su Ramlat shaffah ta haihu jiya kuma na fadama fa kansa ya soso " Allah yinma yarinyar batada lafiya bata iya yawo arana dukansa tayi " kaci gidanku Abdallah dagani to dariya yayi " yinma kiyi hakuri insha Allah zan kaita yau da dare " ka kaita ko ka kaisu face ya had'e " haba yinma haka fa Aunty tinda safe taje " nayi hakuri naka na kane amma Jawahir tayi wayon banza ban taba tunanin zata cutarmun da dotana ba amma ba komai ka sasuta mata nagodewa Allah da baka saketaba saide ka jamata tsana gun dada nade roketa karta fallasata naka nakane murmushi yayi yana shafa sumar kansa ya mike " yinma ai wlh shiyasa nakeson dadata batason mugun mutum mai fuska biyu sam " nide Nice mahaifiyarka na rokeka kayi hakuri kabarta da kunyarta taci darajar yarta da mahaifiyarta mace mai karamci da son yan uwa " yinma natafi gun Dada mugaisa " tana hospital kaje kaga diyarka suna d'aki mai lamba 15 sunkuyowa yayima yinma kiss " mamana na tafi kimun Addu'a dariya tayi ta zungureshi akai " ai kullum cikin maka Adu'a nake Abdallah Allah ya tsaremun kai ya rabaka da shairrin masu shairri ya rabaka da mahassada yabaka rinjaye kan makiyanka insha Allahu kullum kaina agabansu " wayyo ni d'an gatan yinmata Ameen natafi " to ka kawo mun yata gobe namata tausa murmushi yayi ya fice daga parlon direct cikin hospital ya nufa d'akin da yinma ta fada masa ya tsaya kofar ya bubbuga bai jimaba aka bude Aunty zuwaira ce " mamana ina kwana murmushi tayi ta matsa masa ya shigo kusan dada ya zauna " Soja kaine Nabeela ya kalla wace take ta famar bacci " dadata ina kwana yaron ta bashi ya tofa masa Addu'a ya bata ku gaisheta idan ta tashi ya Mike Dada tace" kai Abdaullahi muje kofar zamuyi magana zuwaira taba yaron ya fito yana biye da ita " Dada ya akayi ya fada yana murmushi fuska ta yamutsa tana taunar goro tace" k'aniyarka akayi ina uwar gidanka mai fuska biyu muguwar mace wlh idan maimunatu taji wanan lbr uwarta zataci dariya yayi" tana gaisheki tace nayi miki kiss ukku" Abdallah wlh idan kukamun iya sehge sai na fallasa komai " Hamm ai kiyi hakuri kawai abarta da kunyarta ai namata horo dariya tayi " ka gaishemun Ramlat baiwar Allah ya jikinta " da sauki ni natafi "Allah ya kaika lafiya ya tsare yace "Ameen ya tafiyasa itako ta koma ciki Safna ce da Aminu suka daga part d'insu fito zasu shiga cikin hospital ta kalli Aminu " my honey mushiga gida nabar Ni'imatu gun mamah murmushi yayi ya rike hannuta suka shiga akofar parlo sukayi kicibus da mamah da kawu munnir sun riko hajara na nakuda zasu shiga hospital hanya suka basu suka fice Safna tace" my honey kaga fah masha Allah gidan namu sai haihuwa akeyi murmushi yayi " saura ke insha Allah dariya sukayi sukabi bayansu a harabar gida sukayi kicibis dasu Naseer da sulaiman da matansu kowace na goye da danta Naseer yana murmushi yace" ah malam Aminu zakin love dake Naseer Allah yayishi da tsokana dariya sulaiman yayi " Aminu na Safna iyayan kauna dariya duka sukayi dan yanzu Aminu yagane tsokanarsa suke ya daina fushi safna ta gaishe da su Naseer Khairat tace" hospital zaku shiga nuratu tace" aikuwa de kinsani can zasu tare suka jero gwanin shawa su da mazajansu har cikin hosfital to hajara Allah ya sabkeki lafiya Soja yana fita direct mambila suka nufa bai jimaba acan ya tafi Office 'dinsa da yake villa domun gabtar da wasu abubuwa masu mahimmaci' Ramlat bata tashiba sai karfe sha biyu Karan wayarta ne ya tasheta daket ta bude idanu ta dauki wayar tayi picking ta kara kunne "hello yayana " my bugun zuciyar Abdallah ykk y babyna da fatan babu jarababban zazzabin da ya damarmun matata ko shagwab'ewa tayi " to yayana ba kaibane kamun wayo kasani bacci mai tsayi sai kayi ta bani zazafan love kana sakani bacci murmushi yayi ya gyara kwanciyarsa saman kujera da ke Office d'insa yana lumshe idanusa hannusa ya tura cikin sumar kansa yana shafawa " my Sojana sai kamun shiru kuma Allah zanyi kuka fah ta fada ashagwab'e k'asa yayi da murya cikin cool voice "oh my babyna ai wlh kin rikitani irin wanan magana cikin sigar janyemun numfashi duk kinsa tsikar jikina na tashi Ashhh my Zumana bani kiss mai dan zafi dariya tayi " Allah yayana ka iya wayo please ka dan dawo gida mana " kin bani kayan dadi " A,A bazan bayarba yayana ai kasan bana maka rowa ko " nagode yar Aljanna yanzu de kina lafiya ko " Alhmdllh " babyna bye sai na kiraki anjima ina su Ancinm sun miki kirki mai dadi " wlh yayana ban saniba gasu can inajin motsinsu " OK sai nadawo bye ya tsinke kiran saboda kiran da ake masa mik'ewa Ramlat tayi ta nufi kitchen suna ta aikin su " Ancim kwana nawa bama haduwa ko ki nemeni ko innata talatu har ke ina sama banida lfy " Ayya sannu wlh ai bama gidan munje gida dazu oga ya tura aka kawomu fah idanu Ramlat ta zaro " ayya na manta fa sannuku ya yan gida " wlh suna lfy duk suna gaishku " muna Amsawa frige ta nufa taciro drink mai sanyi ta dawo parlo ta zauna tanasha tana tunanin to waye take musu kirki harda na kartin sojoji kafada ta makale ta shanye drink d'inta ta Mike ta haye sama saboda duk kasala ta sabko mata alamun zazzabi zai sabko mata bedroom dinta ta bude ta shiga komai tsaf kamar tana nan sai yar kura kadan ta gyara ko ina agagauce tashiga ta wanke bathroom dinta tsaf ta sauya zanan gado ta kunna turaren wuta tayi wanka tasaka riga da wando iya guiwa rigar ta matseta sai cikin ya fito kadan kiran sallah taji anayi ta dauro Alwalla tazo tasaka doguwar riga tayi sallah tana gamawa tacire rigar ta sabko kasa saboda tanajin yunwa kan dining taje tacika cikimta dam ta dawo parlo ta zauna tana kallon Tv tashar arewa 24 ansa wani film d'in hausa kurman Allo sosai hankalinta yana gurin kallon jawa ce ta fito ko kallon gunta Ramlat bata yiba sallama tama Ramlat ta amsa batare da ta kalleta ba " My love ga yarki amsarta tayi taje kan dining tazubo abunci ta koma d'aki Ramlat ko na rungume da babynta tana mata wasa tana dariya takira Ancim suna kallo da hirasu cikin annushuwa, ****** Soja bai dawo gida ba sai karfe Tara na dare lokacin Ramlat ta gaji da masa rigima ta waya tana zaune a parlo ya shigo da sallama ta amsa ta kauda kai murmushi yayi baice mata komaiba ya sumgumeta ya nufi bedroom d'insa da ita" ni my sojana ajeni tin safe kafita sai yanzu ko atsakiyar d'akin ya ajeta " Oya cire mun kaya muje kiyimun wanka tana turo baki ta cire masa kakin sojan ta kama hannusa suka shiga bathroom ta had a ruwa masu gumi tamasa wanka tas ta daura masa towel suka fito ita ta shiryashi tsaf kayak bacci yace tasaka masa " my Ramlat kinsan haihuwa har ukku da nabeela da shaffah da mama hajara ihu tayi ta rungumeshi " yayana gobe zamu tafi ko " zan kaiki amma bazaki jimaba kuka tafara masa " OK zaki jima muje kibani abunci fitowa sukayi kan dining suka nufa ta zuba masa tuwon shinkafa da danyar miyar kub'ewa da da busashen kifi ta zauna acinyarsa da kanta ta rika bashi abaki har ya koshin dan yanason tuwan shinkafa sosai shima saida ya matsa mata ta Kara ci duk da ta koshi suna gamawa suka je suka wanko hannusu suka dawo parlo bajimawa yace bacci yakeji goyata yayi soka shiga daga cikin tubeta yayi yasa mata rigar bacci " my sojana no sama nakeso na kwana fah " no muyi kwanciyarmu gobe sai mukoma can ko kai ta daga kwantar da ita yayi yashiga bathroom bai jimaba ya fito ya hauro gadon ya kashe wutar d'akin " babyna " yayana " na'am taho gani ya janyota jikinsa ya rungumeta yana lalubarta " yayana dan Allah kamaida jawa d'akinta wlh tabani tausayi tayi nadama tsakaninta da Allah please kaji my Abdallah,na janyeta yayi daga jikinsa ya matsa gefe yanajan tsaki matsowa tayi ta rungumeshi tana shafar kirjinsa tureta yayi ya Daka mata tsawa kuka ta saka masa ta fada jikinsa ta rungumeshi " wlh ni dai bazan iya bacci baka rungumeniba wayyo My sojana karkayi fushi da babynka imun tausa kaji ta fada tana sheshekar kuka Kara shigar da ita yayi jikinsa yayi k'asa da murya " OK yi shiru na hakuri babyna bari kukan ya fada yana tausa mata jikinta da murzata ta ko ina sai nishi takeyi " yayana " babyna me kike so " Ya Abdallah yawu zaka bani nasha kaji ta fada tana lasar wuyansa kanta ya tallabo ya had'e bakinsu suna tsotsar junansu da shafa juna har magana tayi nisa akaje fagen haraka yau banajin tsegumi guduwa nayi tinda na farajin sambatun Soja Asubah ta gari, Jawa tana rungume da yarta har bacci ya dauketa tana kuka dan ma yau ta danji dama da tasami little Ramlat damuwar ta dan ragu sai son soja da yake azalzalar zuciyarta to jawa Allah ya huci zuciyar soja ya maidoki d'akinki Asubah ta gari, ***************************************** *Please Agurguje bayan wata biyu* Zuwa wanan lokacin wlh dole jawa zata baka tausayi ta rame tayi baki ga son soja na azabatar da zuciyarta bata da tunani sai Na Soja sonshi yamata mugun kamu fiye da baya yanzune ta tabbatar da karamin so takema Soja ba gashi har yau maganar fatar baki bata hadasu ko kallonta bayayi itako idan ta ganshi ya had'e cikin kakin sojoji zai fita yayi wani mugun kyau yana lallaba Ramlat da salonsa ko kunyarta basuji sai taji wani irin sonsa kamar zai kasheta saide ta kauda kanta tana hawaye amma duk wani nauyi yana sabke mata banda kusantarta tunda yajima da maidata darajar masu daraja taci amma yanzu digon sonta babu aransa dan haryau ya tuno abin da yaji tana fada da bakinta da wanda ya gani jiyake kamar yamata saki ukku kowa ya huta itakuwa tayi alkawali saide afitar da gawarta saide kuwa idan shine ya fitar da ita gashi kullum yanzu batada lafiya dauriya kawai takeyi zazzabi amai ciwon kai ya tisata gaba saida Ramlat ta lurane ta fadawa Soja lokacin bayanan yayi tafiya yasa aka kaita hospital aka mata magani amma har yau bata fada masa matsalarba saboda tsoronsa bata iya kiransa awaya amma duk da haka taji dadi Ramlat har yanzu jikinta yau da dadi gobe babu haka take daurewa tana biyawa Soja bukatarsa cikinta yayi wani irin girma sosai na ban mamaki kace yau zata haihuwa itako cikin watansa 8 sosai take samun kulawa gun soja yanaji da ita yana riritata tana zuba shagwabarta sona nunawa junansu so kamar zasuci junansu tayi ta masa kuka sai ya maido Jawa tun yana mata masifa har yagaji ya amince saboda yada yaga ba lfy bace da ita bayason yawan kukanta dole ya nuna ya maida jawa d'akinta batare da ta saniba dama yajima da maidata amma baitaba shigaba d'akinta ba sam bata ransa yanaso yaga irin nadamarta ne ya fara bata hakkin auranta ranar bakinta bedroom dinsa yake shigewa ya kwanta dan Sam Allah yana gani yanzu baya ko kaunar ganinta taci darajar mummy da Ramlat da kuma yinma idan ya tuna tayi masa kashedin kar ya saketa su shaffah da Nabeela sun zubar da ruwa sun koma gidajansu d'an Nabeela sunansa Nuradeeni yar gidan shaffah sunata heebatullahi masha Allah yaransu kyawawa Wanda iyayansu sun nuna bajinta ranar sunah ba karya Ramlat an cashe duk ba lafiya hajara itama babu laifi ta haifi d'anta namiji yaci sunah mai ran karfe wato usman yaron yana shan gata gunsu Abbie da Papi mamah ta rike kishiyata tsakani da Allah suna zamansu lfy Safna zamansu gwani shawa da Aminu yarinyasu kyakyawa suna bata kulawa sosai shi aminu ya matsu safna tayi wani cikin tace ba yanzuba, saida sukayi fada harda fushi😆 da misalin karfe biyar na yamma Ramlat tana zaune a parlo da katoton cikinta ta baje tanacin indomie tana kallon Tv masha Allah babu laifi tayi jiki kadan cikin idan ka gansa sai kace yau zata haihu sosai yayi girma saida ta cinye tas ta aje plate d'intana Kiran Ancim" Ancim dan Allah kiyi sauri kizo da gudu ta fito " Aunty gani " dan kawomun lemo na kora komawa tayi ta dauko mata " yauwa agaisheki Ancim Nice zan aurar dake agidanan dariya tayi ta koma kitchen lemo ta takesha hankali kwance dan cikinta sai motsi yakeyi murmushi tayi tana shafa cikin da taji ana knocking baki ta zumburo " wlh nide bazan tashi ba Ancim zo kiyi temako fitowa tayi " gani Aunty " je kiga waye kofar taje ta bude gaishesa tayi cikin girmamawa ya amsa ta koma ciki da sauri da sallama ya shigo parlon " wayyo yayana sannuka karfa ka iso tsaya na karaso dan Allah mikewa tayi daket ta nufi gunsa ya ware mata hannuwansa ta fada kirjinsa ya rungumeta yana juyi da ita " my bugun zuciyata wlh kinyi nauyi sosai Allah ya sabke mun ke lfy " Ameen yayana daukarni daukarta yayi suka karaso saman kujera ya zauna yana rungume da ita a jikinsa yana shafa katoton cikinta yaji yana motsi " da kyau babyna cigaba da motsi kafafunta yake tausa mata duk sun kumbura Kara rungumesa tayi tana tsotsar hancinsa tana shafa sumar kansa " my sweet heart bakijin ciwon komai jikinki bakinta ta zare daga hancinsa ta turo baki tana shafa fuskarshi " my sojana dan Allah kaini gida na kwan biyu banje ba fah kwaikwayon maganar ta yayi yana Jan karan hancinta " OK zan kaiki bari ayi sallah magrib rungumeshi nayi ina dariya " nagode Sojana kayimun tausa kalli yanda na kumbura fah " shiru babyna gashi ina miki tausa sannu kanwata Allah sabke mun ke lfy wlh cikin ki yayi girma kwarai "Amin yaya Abdallah na fada ina dariya " my zumana yau kuwa zaki iya dani ido daya na kashe masa " kaje gun jawahir wlh na bar mata har na haihu baki ya buge mun yana hararata kifa kaina nayi kirjinsa " wlh sai nafadawa yinma ka dokeni na fada ina tsotsar wuyansa idanusa ya lumshe yana shafar gashin kaina " my babyna tashi muje na rage zafi face d'inmu na had'e ina lasar idanusa Kara mukaji kofar d'akin jawa atare muka dago muka kalli gurin jawa ce ta fito aduduge tana dafe ciki Ramlat ta tashi daga jikin Soja cikin sauri Soja yace " ke kibi asannu garin aikin banza karki jiyata kanki ina ke ina zabura haka ban kulashi ba nayi gun jawa " jawahir lafiyarki kuwa na karaso na kamata "wayyo Allah my love kutemaka mun cikina yake ciwo tin safe d'a zuma dauriya ce na fito makayi hira ta fada idanuta na lumshe rungumeta Ramlat tayi " sannu bari yanzu kuje asibiti " my love nagode ta fada numfashinta na neman daukewa Lema taji ta shafo da Sauri ta kalli hannuta taga jini " wayyo Allah Ramlat ta fada tana kuka ita bata lura da jawahir ta suma sakinta tayi ta nufo gun Soja taga wayam dakinsa ta nufa yana tsaye ya fara cire kaya ta fada jikinsa tana kuka arikice ya rungumoni" babyna uban me ta miki kuma har aje samun ke haihuwa lokaci baiba me ya kaiki gunta ya fada yana shafa bayana kara rungomesa nayi nace" yayana bata mun komaiba batada lfy ne muje kakaita asibiti wlh batada lfy sosai jini ma take zubarwa kadan kadan " jini kuma janyosa nayi muka fito gun jawahir wace ta suma dan azabar ciwon ciki dukowa yayi ya kare mata kallo tsaf yayi mamaki to jinin me take zubarwa " je kirawo Ancim ta rike little Ramlat dan bazan bar kiba kema ba lafiya bace dake da dan saurina na nufi ban garansu Ancim tare mukazo Abdallah yace ta dauko baby ta kulata har sudawo d'akinsa Ramlat ta nufa tasako hijab ta fito lokacin Abdallah har ya dauko kaya ya canzawa jawahir Sunkuyawa yayi ya cuccibeta ya rungumota suka fito " kinga babyna kibi asannu kina wani rawar jiki har kije ki fadi asannu na rika tafiya dan karya mun masifa har na iskosu ya shimfide jawa bayan mota shima yana bayan tana shiga driver yaja suka tafi " babyna zo kiji dumun mijinki ya janyoni jikinsa ya rungume kuka na fara saboda jawahir tabani tausayi na kirasa " yayana face ya had'e " kinsan Allah Ramlat zan bata miki rai to cikina kikeso na mayar da ita ba gamu a hanyar hospital ba shiru nayi na tsayar da kukan nayi lamo jikinsa ina jinsa ya fara masifa ban sake motsiba har yayi shiru yana min tausa mai dadi har bacci ya fara fosgata naji tsayuwar motar mu ta iso hospital... ✍🏻 Rahma ce ummu Fareesa😘 ✍🏻✍🏻✍🏻 *🤷🏻‍♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀* *💖💖RAMLAT💖💖* *_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏻 Real Ladingo😉 yar mutan Niger🇳🇪 *👏🏻👏🏻👏🏻DON GIRMAN ALLAH KARKUMANTA DA GIRMAN ALKAWARI DA AMANA KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE KUKARANTA KYAUTA RUWAN ALLAH AMMA ARIKE AMANA👏🏻👏🏻👏🏻* *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Book 2* 🅿👉🏻4⃣3⃣&4⃣4⃣ ...driver na parking ya shafi fuskar Ramlat my babyna tashi mun zo jikinta ta janye ta bude motar ta fito fitowa yayi ya cicccibi jawahir sukayi cikin hospital suna shiga aka taresu da gadon marasa lfy ya kwantar da ita akayi emergency aduba meke damunta din bata ko motsi jini na fita kadan kadan kuka Ramlat ta fara Runguleta yayi " babyna yi shiru please kema ai ba lfy bace dake insha Allah zatayi sauki hannuta ya kama suka zauna ya rungumeta jikinsa yana lallashinta shiru tayi tayi lamo jikinsa ta kamo yatsar hannusa yasa abakinta tana tsotsa dan ya lura idan tana damu tanason tsotsar yatsarsa " my sweety ana kallonmu fah shiru tayi masa tana tsotsar abinta kansa ya girgiza yana bubbuga bayanta kusan awa biyu suna zaune sai sallah magrib kade da suka tashi sukayi wata Dr ta fito ita da wata nurse Soja baima santaba bakuwace janye Ramlat yayi " baby tsaya muji lafiyar ta ya Mike Dr ta Iso gunsu " yallabai matarka ce Jawahir nurse d'in da suke tare tace " Dr matansane ai asibitin suce " ayya sorry ban saniba ea ya jikinta to bismillah mushiga daga ciki an bata kula ta musamman Ramlat ya kamo suka biyo Dr Asiya har Office suka zauna ta kalli Ramlat "sannu y kokari Allah raba lfy Ashe kune masu asibitin ni bakuwace shiyasa ban saniba " babu komai ya jikinta " to agaskiya matarka tana bukatar kulawa damuwa tayi mata yawa wlh gashi tanason wani Abu nayi kokarin kallashinta ta fadama dan wlh zuciyarta ta fara kumbura yanzu haka jinita ya hau sanadiyar haka cikin dake jikinta har tsawon wata ukku ya zube idanu ya zaro ya Mike tsaye jikinsa na rawa " Dr cikina ajikinta ya zube " kwarai kuwa ya zube zaman yayi dabas ya dafe kansa " Dr iya binciken ki meye tasha wanda ya zubarmun da cikina " wallahi batasha komaiba tsananin damuwace da zullumin da take ciki ga yawan faduwar gaba da takeyi yanzu de ku lallabata kuji damuwarta wlh itama ta farfadowa abinda ta fara tambaya Kenan Allah cikinta yana lfy danace ya zube wlh taci kuka sosai tace natason cikin Sosai hakuri zakuyi Allah ya kawo mai an fani rubuce rubuce tayi ta bashi gashi ku amso magunguna yanzu namata allurai Nasaka. mata drip ta samu bacci ta kalli Ramlat "anyi miki awon karshe kuwa dan nasan kina dab da haihuwa " amun yau kusan sati daya sunce sati hudu yayi saura murmushi Dr tayi "Anya kuwa zakiyi sati biyu gabanan mik'ewa Abdallah yayi ya tashi Ramlat " Dr muje ki kaimu gun jawar tashi tayi suka fito tare yana rike da hannuta room d'in da aka kwantar jawa suka shiga tana bacci da drip dauré jikinta bakin gadon ya zauna ya zaunar da Ramlat kusansa hannu jawa ta kamo tana hawaye " jawahir sannu baiwar Allah wlh naji ciwon zubewar cikinki Allah ya baki mai zama fita Dr tayi ta rufo musu kofar " baby yi shiru mana nine ya kamata nayi kuka don naji son cikin sosai wlh naji zafin fitar cikin ina mugun son yara dayawa amma meyasa tasan tana dauke da cikina taki fadamun jikinsa Ramlat ta shige ta shagwab'e " to yayana ba kaibane baka sakar mata fuska tanajin tsoro " OK naji amma ai duk da haka sai ta fadamun nasan inada wani Karin dan da zaizo duniya bayan naki tashi muje ki gaida yinma ki kwanta ki huta zan dawo na kuka da ita har ta farka kamata yayi suka tashi ya rike hannuta suka fito yana kofar ya rufe yana rike da hannuta suka fito harabar asibitin Suka dauki hanyar gida ta baya yabi da ita " yayana wlh nagaji goyani " My Ramlat goyo kuma ta ina zaki goyu ya fada yana murmushi kukan sangarta saka masa tana ririkeshi " Allah tunda kayimun dariya sai ka daukeni rikeshi gama tayi tana kuka wiwi tamkar ya duketa " oh my god my zumatyna din Allah kiyi hakuri saman hanya fah Muke kalli an fara kallonmu yi hakuri baby mukarasa ciki a kafarmu zan goyaki anjima yi shiru bari kukan kar yinma tace wani Abu na miki daket ya samu tayi shiru ya banbareta jikinsa ya kamo hannuta suka karasa shiga gidan part d'in Dada suka shiga cikin parlo suka shigo Dada na zaune tana lazimi da carbi a hannuta tana ja kusanta ya zaunar da Ramlat shima ya zauna " to kukuma daga ina kana yawo da ita katon ciki haka masha Allah sai ta haihu a hanya ko murmushi " wlh hospital mukazo shine na kawota ku gaisa jikin Dada ta dawo ta shagwab'e " to meye kamar kinyi kukama " Dada dukana yayi yanzu kuma yaki goyani " wlh baki rabo da shirme ta yaya zai goyaki ahaka to ko babu cikima ta yaya zai goyaki me likita ya cemuku " Dada jawace muka kawo fah wlh cikina wata ukku ya Zube Allah abun ya dameni sosai " Subahanallahi garin yaya Allah yasa ba maganin ta shaba " ah ah Allah ne ya kawo inni likita da maganine ai da daga nan asibiti munyi hannu Riga bazata shaba ta gane kuranta duk da bana shedarta dan har yanzu wlh tsoronta nakeji ana zaunane kawai baki Dada ta tab'e " Allah ya bata lfy anjima nazo na dubata " baby ki zauna anjima sai ki tafi gun yinma ko " Allah my sojana tare zamu yanzu Dadata ina mai ran karfe " yana masallaci ki zauna yazo sai ki tafi mikewa Abdallah yayi " baby ki dan zauna kinji baki ta turo gaba gira ya daga mata ya fice Dada tace " wlh kun fiye rashin kunya kanta ta kwantar kafadar dada " yo Dadata muna son juna sosai wlh zungurata tayi akai " nagani tunda kin amshemun shi dariya tayi " saura mai ran karfe ma, Soja yana fita yashiga part d'in yinma tana zaune a parlo itama lazimi takeyi kusanta ya zauna " yinmata wlh kinyi rashin jika guda fah yanzu kansa ta shafa " Allahu Akbar waye ya rasu " jawace cikinta ya zube yanzu har tsawon wata ukku idanu ta zaro " ya ilahi me tasha Allah yasa ba magani tashaba kafada ya kada" likita tace batasha komaiba " to Allah ya bata lfy bari ajima zan lekota mikewa yayi ya nufi dining ya dauki plate mai dan girma ya zuba shinkafa da miyar danyan kifa da taji kayan lambu sai kamshi ke tashi ya rufe gefe shima ya zuba yaci yayi dam ya dauki robar ruwa ya kafa bakinsa saida yasha rabi ya cire ya tashi ya dauki plate d'in ya ya nufi gun frige ya dauki robar ruwa guda da lemo guda ya karaso gun yinma " yinma ni na koma na duba jikinta zan dawo Ramlat na gidan Dada " to zan shigo anjima ficewa yayi ya nufi cikin hospital ta cikin kofar had'e da gidansu ya shiga room d'in ya shiga tana kwance har yanzu bacci takeyi plate d'in abuncin ya aje da ruwan ya ISO bakin gadon ya kare mata kallo toilet ya shiga yayo Alwalla ya shimfida dadduma ya tayar da sallah isha'i ko da gama ya jima yana Adu'a motsinta yaji tana tari muk'ewa yayi ya nufo gunta zama yayi bakin gadon fuskarsa tam ahad'e ya tashe zaune ya rabata jikinsa gora ruwan ya bude ya kafa mata abaki tanasha saida ta dansha sosai ya cire mata " sannu da kisan kan da kikayi Ashe magani kikasha kika zubarmun da cikina ko ya fada a tsawace kuka ta saki ta rungumesa tanajin wani irin sanyi aranta yaushe rabon tasami kamshin jikinsa " Naratsema da girman Allah bansha komaiba ni inason cikin fiye da tunaninka don Allah Yayamu kayafeni bazan sake kuskuran da nayi abayaba dama dan ya gwadatane yasan likitar bae'zata boye masaba da wani Abu tasha " OK naji meyasa kika ki gayamun kinada ciki kuma likita tace kinada famuwa zuciyarki ta fara samun matsala meye kikeso haka gayamun idan baifi karfinaba zan miki albarkacin kina yar uwata da darajar yar da take tsakanimu duk da ba haka tasoba taji daga bakinsa ba amma taji sanyi yaushe rabon da tasami magana dashi haka cikin lafazi mai dadi kuma tasan duk bakin halinta ne yaja mata " OK dagani tunfa bakida abun cewa kara rungumesa tayi tana ajiyar zuciya " nayi hakuri zan fada wallahi sonkane ya adabi zuciyata bana iya ko barcin kirki ta fadi tana kuka baki ya tab'e ya rungumeta yana bubbuga bayanta " hmmm so so manya naji to yi shiru kinar damun zuciyarki ki aje hankalinki saide fah yanzu ban miki alkawalin so ba saide bansan me GABA zata haifarba tunda kin roshe gininki na baya so ban san irin Wanda zakiyi gababa ina mai tayaki juyayin rasa gudun jininmu da mukayi kinci darajarshi insha Allah zanyi kokarin kuma dake ya fada ya janyeta jikinsa wani irin dadi ua baiba yeta plate ya dauko ya bata " maza kici abinci bari naje na kawo miki magunguna kibi asannu kar drip d'in ta tabu" to zan kula nagode Allah ya kara hucemun da zuciyarka hararata yayi ya dauke kai ya fice spoon d'in ta dauka ta faraci sosai saboda farin cikin da take ciki wani irin dadi takeji tana kara godema Allah da dada neman gafarasa taci abunci sosai saida tani tayi dam dan rabonta da taci abunci haka tun kafin asirinta ya tonu tana gamawa suka shigo shida Dr da sallama cikin sa'a drip ta kara Kenan ta cire mata " sannu jawahir kibar saka damuwa azuciyarki saboda zuciyarki na daba da bugawa wlh nayima mamakin yada kila warware yanzu bakamar zauwar kiba amma zaki kwana sai munga yada bugun zuciyarki ya dedeta tukun zuwa safe sai nabaki salam kanta ta sada tayi shiru Abdallah yaba Dr magani ta nuna masa yada zatasha tayi musu slm ta fice bakin gadon ya zauna ya ballo magungunan ya bata tasha " tashi kije kiyi wanka " yayamu kamani jikinsa babu kwari baiyi maganaba ya kamata ta sabko ya rike hannuta suka shiga cikin toilet ya hada mata ruwan gumi sosai ya cire mata kayan jikinta ya nasata cikin ruwan zafin " ki dan jima aciki saboda kinsan de abun da kikayi Dole sai kina shiga ruwan zafi kai ta daga ficewa yayi ya rufo mata kofar ya tafi gida ya dauko mata kaya irin Wanda Ramlat take bari a parlo ya samu su yinma da Ramlat suna hira Abbie na musu dariya kusan Ramlat ya zauna " lah bari in tashi wlh na manta mikewa yinma tayi " Ramlat shiga ki dauko irin kayan da kile bari jawa zatasa mikewa tayi taje ta dauko doguwar Riga da mayafi ta bashi lokacin yinma ta tafi yana rungume jikin Abbie tayi musu dariya " Abbie yayana wai kamar yaro karami " hassanata yarone mana dariya tayi tana zama amsa yayi ya saki Abbie ya tashi " Abdallah ka gaishe mun jawahir bari na kira papi mu leka murmushi yayi ya wuce lokacin da yaje yinma bata neman room d'in bata samuba Ashe D'adama ta jima tana dubawa iskosu yayi yana musu dariya kuma fa akusan kofar suke tsaya kofar ya murda " ai sai ku shigo biyosa sukayi har lokacin bata fitoba zama sukayi bakin gado ya nufi toilet d'in tana goge jikinta ya shigo ya bata kayan " kiyi maza ki fito ana jiranki ya fice da saurinta ta shirya ta yafa gyalen ta kwashe kayan da ta fitar ta fito ganin su yinma tayi zaune ta karaso ta zauna tana gaishesu cikin sakin fuska suka amsa mata Dada tace" sannu ya jiki kanta akasa tace da sauki yinma tace" Allah kara sauki yabaki masu anfani Soja yace " yinma na tafi na dauko little Ramlat tunda Dr tace sai gobe za'a sallamemu " to je ka dawo amma kabarmun dotana tare zamu kwana kansa ya Sosa" to na tafi wucewa yayi Dada kallon jawahir kawai take niko nace oh su dada an iya kwarmato😂 Soja yana fita suka hadu da su Abbie zasu shigo dadi yaji sosai ya tsaya ya gaishe da Papi ya wuce ciki a parlon ya isko Ramlat tana kallo " baby zo kiji mikewa tayi daket ta nufi gunsa ya ware mata hannayansa ta shige jikinsa ya rungumeta yana shafa bayanta " Mrs Abdallah na tafi na kawo little Ramlat Dr tace sai gobe zata sallamemu yinma tace nabarki ki kwana da ita zata miki tausa kinji shiru tayi ta lumshe idanuta sai ga hawaye shar shar yana sabka saman kirjin soja dago da fuskarta yayi " Ya Salma my zumatyn Abdallah meye na kukan to muje nacewa dada ta kwana da jawa sau mutafi gida amma Dole gobe zakiyi hakuri naje wajanta kinji shashekar kuka ta fara tana ririkeshi "yayana " na'am kanwata kiyi shiru kinji kai ta daga hawayen fuskarta ya goge mata ya janyo hannuta suka zauna saman kujera ya dorata saman cinyaryasa yana shafa tulelen cikinta bakinsa ya kai akunne yana mata rada " my Ramlat kinci abunci kai ta daga tana kallonsa shima ita yake kallo " ilove you babyna cikin sanyin murya tace " ilove you too my heart " muje ki kwanta ko sai yinma tazo kai ta daga kanta ya tallabo ya kamo bakinta yana tsotsar lips d'inta janye bakinta tayi " yayana kaje ka dauko min babyna dare fa ya fara yau banajin ciwon jiki sosai murmushi yayi yana manmatsa mata jikinta ya mikar da ita " to muje kirakani gun mota sai ki motsa jiki ko kai ta daga ya kamo hannuta suka fito har harabar gida suka tafi yana rike da hannuta har gun motarsa " yayana saida safe ta fada tana murmushi ganin murmushinta yasa ya ji dadi batada damu juyawa tayi ta koma gida ya shiga mota driver yaja suka tafi part d'insu ta nufa parlo babu kowa sai Affan yana kallon Tv" Affan ina mummy " tana hospital zama tayi suna kallo tare " wai Aggan kana kuwa maida hankali kana karatu kamar Nusaiba " Aunty inayi wlh " OK yayi kyau suna zaune sai karfe goma su mummy suka dawo har ta fara gyangyadi mummy tace" tashi kije ki kwanta yinma tazo " papina sannu " yauwa Ramlatuna Allah ua sabkeki lafiya mikewa tayi tanajin kunya " mummy na tafi hannuta mummy ta kama suka fito saida ta kawota har get d'in su yinma ta koma itako ta shiga suna zaune a parlo ta shigo" dota da yanzu zani kawoki mikewa tayi muje mu kwanta Abbie murmushi yayi" hassana uwar yan rigima Allah ya sabkeki lafiya yinma tace " Ameen ta kam hannuta suka shiga bedroom d'in yinma bathroom tashiga tayi wanka ta maida rigar jikinta tunda batada nauyi dama hijabine kato ta hau gado ta kwanta kusan yinma suna hirasu har bacci ya dauketa saida baccinta yayi nisa Sosai yinma ta sidade ta tafi gun Abbie amma bata wuce awani biyu ba ta dawo ta rungume Ramlat har bacci ya dauketa bangaran Soja tunda ya dawo kowa ya kama gabansa ya bata yarta ta shayar da ita yaje yayi wanka yayi shirin kwanciya yaba jawa magani tasha ya taba jikinta babu wani zafi " bakijin ciwon komai ko " eh banaji " gud sai ki kawanta gadon da yake kusa da na jawa ya nufa ya kara gudun Ac ya kwanta itako suna kwance ita da little Ramlat sai kallonsa take batasan yana Lure da itaba " malama lfy kika tsareni da idanu ko so kike nazo na rungumeki idanuta ta janye daga kallonsa tanaji dama tace masa eh yazo ya rungumeta idanuta ta lumshe ta rungume yarta ranta fari kal har tayi bacci ya dauketa Wanda sama da wata biyu batayi irinsaba baki ya tab'e ya lumshe idanusa yana tunanin Ramlat ko tayi bacci bayaso ya kirata tayi masa rigima baya kusanta bare ya lallasheta yanajin wayarsa daya na kara yaki bude idanusa ma bare yasan ko waye dan ya tabbata ba Ramlat bace yana tunani ahaka har bacci ya daukesa ************ Washe gari bayan Soja ya dawo daga masallaci ya tashi jawa ko tana iya yin sallah tace A,A kawai jini jikinta taje tayi wanka ta canza kayan da Soja ya kawo mata daga gida ta shirya kanta ta koma ta kwanta tana shayar da baby Soja yana kwance yana kallonsu har barawon bacci ya kwashesa itama baccin tayi Ramlat tunda tayi sallah Asubah take ta tunanin Soja tana lumshe idanuta har bacci ya dauketa, karfe takwas nasafe Soja ya farka yayi wanka ya shirya cikin wani danyan boyal bleu ya kalki bangaran jawa tana bacci hankali kwance kusanta ya matso ya gyarama little Ramlat kwancita itama jawar ya gyata mata kanta ya bude kofar ya nufi cikin gida parlon shiru bakowa bedroom d'in shaffah ya nufa ba kowa murmushi yayi ya tuna ita da yinma suka kwana kan dining ya nufa anjera komai cup mai girma ya dauka ya hada tea ya zubi soyayen dankalin turawa da kwai sai farfesun kayan ciki ya zubi komai yasa cikin dan kwando ya fice har ya dawo jawa bata farkaba aje kwandon ya zauna bakin gadon pillow da take sama ya dan bubbuga " jawahir tashi idanu ta bude bata yada ta kallesaba ta Mike kamata yayi ta sabko toilet ta shiga ta wanko bakinta da fuskarta ta fito ta zauna ta gaisheshi ba yabo ba fallasa ya amasa " maza kiyi breakfast kayan ta janyo da dan sauri taci dan karyaga laifinta tana gamawa yabata magani tasha tana gamawa likita ta buga musu kofa tashi yayi yaje ya bude ta shigo suka gaisa ta dubata tayi mamakin yada bugun zuciyarta ya dawo normal suka shiga wani dan daki ta duba babu wani sauran jinin d'a da yarage acikinta saboda Alluran da tayi mata jiya sosai likitar taji dadin ganin ta warke ras sai dan jini dayake zuba tace zai tsaya insha Allah amma tace sallama sai yamma zasu saka mata Karin ruwa yanzu da kuma yamma idan ya gama zata sallamesu tayi mata kashedin tarika shan magani akan lokaci kuma ta rage cin Abu mai maiko dan harda fara masassarata ta dan motsa dalilin cikin godiya Soja yayi mata ta tafi kayan da yakawo ya kwashe ya fice ya nufi gida yana zuwa ya iske su Ramlat saman dining kusan Abbie ya zauna ya gaishesu " ya me jiki " Abbie tayi sauki amma sai yamma za'a sakemu " Yayana ina kwana ya mai jiki " Alhmdllh tea ya hada mai kauri yasha yinma tace" to ai sai ka kaimata Karin kumallo " ai nazo na kaimata lokacin baku fitoba yana gama shan tea ya kalli Ramlat " tashi kije gun jawa ni aiki zan tafi zan dawo da marece yinma tace " tashi kuje anjima ganinan mik'ewa tayi dama da hijab ajikinta tayima su sallama suka fito sai cika take tana batsewa " babyna kina fushi dani " ni ai banceba ko murmushi yayi ya kama hannuta suka shiga hospital jawa na kwance dan maganin jiri kesata kusanta Ramlat ta zauna ta gaisheta da jiki Soja yayi musu sallama rungume Ramlat yayi ya shafi katon cikinta " sai nadawo " Allah bada sa'a ya kalli jawa " Allah kara Afuwa sai nadawo " Allah ya taimaka tafiya yayi gida ya shirya suna zaune Ramlat ta tashi ta koma gadon daya ytayi kwanciyarta suna dan taba hira har dr tazo tasama jawa drip Ramlat ta dauko baby ta rike, ta *** tunda soja ya tafi bai dawoba s'aide yayi ta kiransu awaya tare da su yinma suka yini yan gidan kowa bata shigowa d'adama ana tayi yini Aunty maimuna tazo ta dubata ta koma karfe shida aka gama samata drip Dr ta basu sallama suka shiga gida part d'in yinma babu laifi sosai jawa ta wartsake batajin komai yanzu ajikinta tanashan magani akan kari ana Kiran sallah magrib yazo gida Alwalla yayi ya tafi masallaci bai dawoba saida akayi sallah isha, a kan dining ya samesu suna dinner kusan yinma ya zauna Ramlat duk tayi sanyi karai da ita abuncin ma ba wani ci takeba sai jujuya spoon takeyi Soja tunda yazo ita yake kallo shima sama sama yaci abuncin duk tabashi tausayi yasani sarai rashinsa ne tun safe yinma tace " dota kici mana " yinma banajin yunwa na danci kadan mikewa yayi " yinma zamu tafi gida Abbie bai shihoba " bai zoba jawa ku tashi ku tafi gida kanta kasa ta amsa kama Ramlat tayi ta Mike " dota kutafi gida kuje ki kwanta ki huta kinji kai ta daga "to yinma little Ramlat ya dauka datake zaune saman kujera tana tsotsar yatsa ya kama hannu Ramlat suka fito kofa batace dashi komaiba Jawa na biye dasu rigarsa Ramlat ta rike " ikon Allah babyna saikace makauniya " to ai ni haka nakeso tafiyar murmushi jawa tayi haka suka zo har gun mota ya bude Ramlat baya ta shiga " my love dan Allah ki koma gaba zan zauna abaya " banaso kiyi zamanki babu koma dole ta shiga gaban. Soja yayi kicin kicin da fuska tana Lure amma babu yada ta iya dama gudun hakan yasa taso ta zauna baya yana rungume da little Ramlat yake drinvig ta madubi suka hada idanu da Ramlat ya zabga mata harara kai ya kauda bata sake kallonsa ba har suka Iso honr yayi mai gadi ua bude kofar get ya danno hancin motar gidan parking' spece ya shiga da motar yayi parking ya bude ya fice yana rungume da little Ramlat ransa duk abace yake jawa ta bude ta fito Ramlat ta fito tana biye dasu a parlo suka iskoshi a zaune ko kallonsa Ramlat batayi ba ta nufi hanyar bene " Ramlat zonan kin zuwa tayi ta karya kwana ta Haye warta jawa ma dakinta ta nufa dan yanzu tana mugun jin tsoransa mikewa yayi yana Rungume da little Ramlat ya Haye saman bene bangaran Ramlat ya nufa tun daga kofar bedroom yake jiyo kukanta da sauri ya karaso cikin dakin ya tardo ta durkushe tana risgar kuka " Ya Salam my babyna da sauri ya karasa ya aje little Ramlat saman gado ya nufi gunta...✍🏻 Rahma ce ummu Fareesa😘 ✍🏻✍🏻✍🏻 *🤷🏻‍♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀* *💖💖RAMLAT💖💖* *_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏻 Real Ladingo😉 yar mutan Niger🇳🇪 *👏🏻👏🏻👏🏻DON GIRMAN ALLAH KARKUMANTA DA GIRMAN ALKAWARI DA AMANA KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE KUKARANTA KYAUTA RUWAN ALLAH AMMA ARIKE AMANA👏🏻👏🏻👏🏻* *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Book 2* 🅿👉🏻4⃣5⃣&4⃣6⃣ ...batayi magana amma ta rage kukan" My Sweet heart kishine ke damunki saboda kina son mijinki shima yana sonki please kiyi hakuri my babyna kaface kika takura to kuma gashi kishi ya damarmun ke ya fada yana bubbuga bayanta bakinsa yakai saitin kunneta "My Heart beat ajiyar zuciya ta sabke ta Kara shiga jikinsa "Na'am yayana " yi hakuri bari kukan tashi muje nayi miki wanka mik'ewa yayi ya dagota ya cire mata hijab ya cire mata kayanta ya dauketa camak ya shiga bathroom da ita shower ya kunna sama sama yayi mata wanka sai sabke ajiyar zuciya takeyi ya daura mata towel ya daukota suka fito ya goge mata jikinta ya shafa mata mai ya bude wardrobe d'inta ya ciro mata rigar bacci yar karama mai dan fadi ya saka mata da idanu take binsa murmushi ya sakar maya ya jata gaban mirror ya rungumeta suna kallon juna " my angel kinyi kyau murmushi tayi ta shafi fuskarshi tana Sosa masa gashin sajansan fuskarsa" nagode my sojana daukarta yayi ya kwantar saman bed d'inta ya zauna yana tausa mata kafarta idanuta ta lumshe dan bacci takeji " my sojana bacci " my bugun zuciyata Oya yi baccinki Soja nakine har abadan Yajima yana mata tausa yaji tana fitar da numfashi daki daki cikin nutsuwa" my Ramlat shiru tayi bacci matsowa yayi yana shafa katoton cikin ya sunkuya yayi mata kiss a cikinta ya kamo bakinta Yajima yana sha kafin ya cire bakinsa ya lulubeta da blanket ya Mike ya sabko ya dauki little Ramlat ya fita ya rufo mata kofar ya sabko bedroom d'in jawahir ya shiga har tayi wanka ta kwanta dan har azuciyarta batasa ran dawowar Sojaba dan tasan ba karamin aikin sa bane yaki kawo little Ramlat gadonta ya kwantar da ita tako tsala kuka tashi jawa tayi ta amsheta ta zauna bakin gado tana shayar da ita shiko ya fice ya nufi bangaransa yayi wanka ya shirya cikin kayan bacci ya fito yana baza kamshi azaune ya tardo jawahir little Ramlat taki bacci sai rarafe take tsakar d'akin tana wasanta jawa namata dariya daukarta Abdallah yayi " baby wasa kike acikin dare fuskarshi ta kama tana dariya zama yayi bakin gadon yana mata wasa tana kyakyatar dariya har tagaji ta fara hamma yaba jawa ita tasa mata nono tana fara sha tayi bacci taje ta shimfideta ta. haye gadon ta kwanta kusanta taji Soja ya kwanta saida ta lumshe idanuta dan dadi jitake kamar ta juya ta rungumeshi ta daure tayi magana" yayamu please ka koma ka kula da my love cikinta yayi girma wlh tsoro nakeji Ana barinta ita daya ka koma wlh na hafe muku har Allah ya sabki yar uwata lafiya shiru yayi mata duk da yaji dadi kasa hakuri tayi ta juyo suna fuskantar juna ta matsa ta shiga jikinsa sosai ta tura kanta kirjinsa zuciyarta na wani irin bugawa ita ta rasa wani irin so take ma Soja ayanzu yada yaji zuciyarta na bugawa ne yasa ya dagota" jawahir kina lfy kuwa naji zuciyarki na bugawa da Sauri da sauri " wlh babu komai yayamu " OK ki dawo nutsuwarki ke cefa kikace na tafi ko na rokeki ne harda zaki wani daga hankali" wlh ba hakaba ne kayi hakuri yanzu idan kana kusana haka nakeji kanta ya shafa yana babbuga bayanta" OK ki nutsu ba ganiba Ni ba meye na daga hankalin,ki kina sona dayawa me? kai ta daga tana Kara rungumeshi ajiyar zuciya ya sabke "ok amma kinji ance ki rage damuwa zuciyarki ta samu Matsala sosai ko kai ta daga to dan haka ki cire damuwa aranki tunda gani kin sameni ba shikenaba ya fada yana shafa bayanta yana dan rikirkita mata lisafi duk ta susuce ta sakar masa jiki yana rikitata da salonsa duk da bai wani hada ko baki da itaba kawai wata shegiyar shaface yake mata yada zai kwantar mata da hankali ta samu nutsuwa tako samu sai ajiyar zuciya take sabkewa rada ya rika mata akunneta komai yake cemata oho sai wata irin mik'a take tana magana can k'asan makoshi " Soja ina Sonka wlh jinake kamar Sonka zai kasheni ta fada tana kuka Mara sauti tanason hada bakinso yana lura tin d'azu abinda take so kenan tallabota yayi ya had'e bakinsu yana bata zazzafan kiss Wanda yakusa zautar da ita sai hawaye ke kwararowa daga idanuta bakinsa ya zare ya matsata ya rungumeta da kyau yana shafar ta Kafin wani lokaci tayi bacci cikin jin dadi da annashuwa janyeta yayi daga jikinsa ya gyara mata kwanciya ya rufeta ya sabko daga gadon yaje yama little Ramlat Adu'a ya fice daga d'akin ya rufo musu kofar ya haye saman bene ya iskota sai sharara bacci take cikin nutsuwa ta rungume matashi gadon ya hayo ya beka hannu ya kashe wutar d'akin ya janye pillow da ta rungume ya janyota jikinsa cikin sai zungurasa yakeyi " babyna sannu baiwar Allah na hadaki da nauyi ko Allah yasa ki haihomun yan biyu kanta ya Dora saman kirjinsa yana shafa gashinta hannusa daya saman cikinta a haka har bacci ya daukesa suna rungume da juna hannusa saman cikinta *************************************** washe gari bayan sunyi sallah Asuba suka koma bacci sai karfe 9:00am suka tashi Ramlat ta fara tashi yunwa ta tasheta ta kalli Soja da yake baccinsa hankali kwance hannusa saman cikinta murmushi tayi tana shafa fuskarsa takai bakinta kunnesa" my Sojana tashi kamin wanka yunwa nakeji kaji ta fada tana tura hannuta cikin rigarsa tana shafa gashin kirjinshi tana murza kan nippel d'insa idanu ya bude " my zumatyna kibar takaloni fah tunda ba iya zakiyi ba murmushi tayi ta shagwab'e " my sojana muje kamun wanka kaji kwaikwayon maganarta yayi ya janyeta ya sabka daga saman gadon baby amma yau zamu danyi ko baki ta turo dariya yayi " wlh wasa nake miki nida ke kuma sai kin sabke ranar akwai shagali mukwana muyini muna Abu daya ko babyna dariya tana jafa masa pillow " Allah yaya Abdallah saida naji kunya fah ta fada tana rufe fusksrta murmushi yayi ya dauke cak suka shige bathroom sukayi wanka tare ya nadota a towel suka fito ya shiryata tsaf cikin duguwar Riga yar kanti Maras yauni bata da hannu saide zata walala ita da cikinta ya kama hannuta suka fito d'akinsa ya shiga ta shirya shi tsaf cikin kakin soja ta fesa masa turarensa mai shegen dadi" yayana kayi kyau " nagode matar yayanta Allah ya sabke mun ke lafiya rungumeshi tayi " Amin yayana zanyi missing d'inka fuskarta ya kama ya zuba mata mayatattun idanusa yana murmushi " wayace miki zan jima banzo naganki ba babyna kasa zamu koma sai kin haihu zamu dawo sama kinji my habibtyna " to yayana naji kissing dinta ya fara saida yayi tsawon minti biyar yana tsotsar bakinta ya cire yana murmushi" babyn Abdallah komai naki dadi ko kanta ta boye akirjinshi " yayana kaima haka " OK muje na ciyar dake na tafi aiki hannuta ya kama tana rike da hularsa suka fito a parlo suka iske jawahir little Ramlat na tsakiyar parlon sai wasanta takeyi tana ganin Ramlat ta rarafo ta nufo gunta hannu soja ta Saki ta nufi gunta ta dauketa tana mata kiss " oh babyna kullum Kara wayo da girma kikeyi jawa ta gaishe da Soja ya masa yana tambayarta ya jikinta tace da sauki mik'ewa tayi " muje kuyi breakfast ta nufi kan dining yabi bayanta tea ta hada musu mai kauri cup biyu ta aje gabansa tana kiran Ramlat ta iso ta zauna tana gaishe da jawa" sai yanzu zaki gaisheni " haba jawahir babyna fah Mike wasa da ita dariya tayi" to kawota kiyi breakfast amsarta tayi ta kalli Soja da yake shan tea hankalinsa kwance " yayana kallonta yayi " ya me zan samu,ne babyna baki ta turo murmushi yayi ya janyo plate mai soyayen dankalin turawa da kwai yanaci " babyna kisha mana kafada ta makale jawa tayi dariya " yayanmu so fa take kabata da kanka ko my love kai ta daga tana kallon jawa murmushi yayi ya dauki cup din tea din ya matso kusanta ya rabata jikinsa ya kafa mata cup d'in abaki ta kurba " Allah yayana zafi " to kince sai na baki bari na busa miki zugashi ya sakeyi har ya dan huce ya bata saida ta shanye tas tace ita bataci dankali ba indomie da kwai take so jawa tasa Ancim ta dafo mata ta kawo saida ya bata taci ta koshi dam ya Mike ya tasheta suka dawo parlo ya zaunar da ita yayi mata kiss acikinta " babyna sai nadawo tayi narai narai da idanu " my sojana Allah ya dawo dakai Lafiya " wlh idan kikayi kuka bazan zoba ya kalli jawa " jawahir idan tayi kuka kikirani ki fadamun bazan zoba murmushi tayi " to zan fadama " yayana yi hakuri Allah ba zanyi ba kaji " OK naji sai nadawo jawa zonan ya nufi d'akinta ta bishi yana zaune a parlo ta zauna nesa dashi kallonta yayi "yanzu bakijin ciwon komai " eh banaji " gud Allah ya Kara lafiya ni zan tafi sai nadawo ya Mike " Allah ya dawo da kai lafiya ta fada tana kallonsa murmushin gefen baki yayi " zonan jawa mikewa tayi jiki ba kwari tazo gabansa ta zaya janyota yayi ya rungumeta ajere ajere take sabke ajiyar zuciya ta Kara rungumeshi " yayamu dan Allah ka yafemun duk abun da nayi maku kaji " kiyimun shiru shaki kamshin mijinki na tafi kibar damun zuciyarki kirika kiyaye dokokin likita kinji kai ta daga ta tura kanta kirjinsa tana shakar kamshi Yajima rungume da ita ya janyeta jikinsa " kinsha magani ko kai ta daga" nasha " OK na tafi ya fice ta biyoshi ya kalli Ramlat tana waya sai dariya takeyi kai ya girgiza ya ficewarsa jawa ta zauna kusanta " to gatama ta fito ta begawa jawa waya " hello shaffah ya kk ina diyarmu OK sai kunzo kice munada baki har ku ukku Nabeela ke Safna duk dubiya nagode Allah ya kawoku lafiya ya taba Ramlat wayar " hello wlh shaffah kibari kawai babynku yana takurani OK sai kun karaso bye ta tsinke kiran tana murmushi jawa ta kalli Ramlat ta rike hannayenta " my love ina Kara neman Afuwarki duk nasan yanzu banida wata kima da daraja a idanunku kefa Soja wlh nagane kuskurena "wlh babu komai nayafe miki ai ba yauba abar maganar tashinta bayada wani anfani Allah ya bamu zaman lafiya " Amin nagode Ramlat wlh samun irinki cikin mace dubu sai an tona ina.alfahari dake amatsayinki na yar uwata ta jini rungumeta Ramlat tayi " kibar kukan komai ya huce sonki ajinina yake kamar yada son Ya Abdallah yake jinina karma ki Kara tada maganar nan please kinji " naji insha Allahu little Ramlat ce ta rarafo tazo tana Jan rigar Ramlat sakin jawa tayi ta dauketa " oh baby kinga k'ananki ya hanani kula dake dariya jawa tayi " aikuwa kwa karata uwa da yarta hira sukaci gaba dayi Ramlat ta kira Ancim tace akara abunci anasu ba na sojoji ba ayi kirki mai dadi sunada baki jawa tace bari taje ta kama musu,aiki ta Mike ta tafi kitchen Ramlat tana zaune suna kallo ita da baby, Soja suna fita gidansu yace a kaishi suna isa ya shiga part d'in yinma tana zaune a parlo ya shigo ya gaisheta " Abdallah ya masu jiki kusanta ya zauna " yinma da sauki ina kwana " lfy kalau ya dotana " tana lfy sai rigima " ai Dole baiwar Allah wayarsa ce ta dauki rururi ya ya cirota yana duba yaga habeeb ne yayi picking ya Kara kunnesa " hello habeeb ykk " Alhmdllh yanzu Soja rashin mutumcinka ya kai nayi rasjin lafiya ba ko dubiya " Ya Salaam kayi hakuri wlh kaina achaje yake sai hakuri yanzu kana ina "ban saniba d'an rainin hankali " please Abokina fadaman yanzu zan fits gun aiki zan biya " OK ina gida " ok ganinan ya kashe kiran ya kalli yinma " Yinma zan wuce kiss ya mata agoshi ya Mike " kai dawa kuke waya " yinma habeeb ne abokina bayada lfy " ayya Allah ya nashi lfy ai muma baka kyauta manaba akayi auransa ko ka gaiyacemu dariya Soja yayi " yinma ayi hakuri wlh rashin wadataccen zama agarine yake hanani sakewa da kowa yinmata natafi " Allah ya kiyayeka da kiyayewasa Abdullahi " Ameen uwata ya fada yana ficewa daga parlon yana fita kai tsaye gidan habeeb ya nufa suna zuwa yakirasa yana kofar. gida ya giyo yamasa iso har cikin parlonsa da sallama ya shigo Jiddah ta amsa zaman sukayi suka gaisa " Amarya ayimun afuwa wlh banida isashan lokaci murmushi tayi " wlh babu komai Allah ya taimaka ina su Ramlat " suna lfy to kai kace bakada lfy kasa na biyo amma na ganga ras murmushi yayi " Abdallah ceton rai zakayi wlh yarinya ta kamu da ciwon sonka dayawa kusan so ukku Ana kwantar da ita asibiti kasan fah kawar jiddah ce wlh tun da safe tazo ta tisamu gaba tana kuka wlh idan ka ganta sai ka tausaya mata kallonsa Abdallah yake cike da rashin fahimta " wai habeeb wa kake magana ban fahimcekaba dallah malam kayimun magana yada zan gane mana murmushi yayi " lateefa bismillah kallon habeeb yayi dan shi baisan wata lateefa ba da sallama tashigo kallo daya yamata ya ganota mik'ewa yayi ransa a mutikar b'ace ya nufi hanyar fita ta fashe da kuka ta rike masa kafa harbata yayi ya fice habeeb na masa magana bai saurare saba ya fito ya shiga mota driver yaja sukabar gurin ciki ya koma " kinsan Allah lateefa kiwa kanki fada ki dauki hakuri koda baduyi haka da ma haifinkiba ba lallai bane ya kulaki mata biyu gareshi dama nayi hakane dan ki tabatar ko muma kin barmu musarara mikewa tayi tana kuka ta fice daga parlon jiddah tace" kaima sai kayi biko dan nasan fushi zaimaka mikewa yayi" ni nafita rakoshi tayi *********** Karfe daya su shafa suka zo gidan soja akofa soja gamu yazo ganin Ramlat zai koma suka gaishesa ya amsa ya shiga mota ya koma gun aiki da sallama suka shigo parlon Ramlat ta miki daket ta tarbosu sai dariya suke mata tacika tayi fam yar gidan shaffah ta amsa jawa ta amsha yar gida Safna Nabeela tace" au kuna nufin no d'ana bashida uwa kenan jawa tace" aje hankalinki ni'imatu mai wayoce ta ajeta tana rarafenta ko ina ta amshi Nuradeeni suka zazauna jawa ta kira Ancim ta kawo masu ruwa da lemo da kayan motsa baki Nabeela tace"aunty Ramlat ya karfin jiki tab Allah yasa kafin mutafi ki haihu " Ameen amma da saura zanci sati biyu fah shaffah tace" Allah ba ruwansa da fadar Dr fada sace gaskiya Safna tace" nima fah haka sukace amma nacinye lokacin harda Kari wani kuma kiga baikai wa adinba Nabeela tace" Shaffah kin mata akace tsakanina dake sati uku amma ina ruwan Allah sai gashi kwana daya tsakani ai cikin budurwa haihuwar farko bata cikin wata Tara wlh Aunty Ramlat kin kusa haihuwa baki ciki sati biyu duk komai na Allah ne jikinta yayi sanyi binsu takeyi da idanu tausayi duk tabasu dan sunsa akwai yaki gabanta kam cikin sanyin murya tace" kusha ruwa mana jawa ta zuba masu kamar daga sama sai ga Nusaiba ihu Ramlat tayi da Sauri Nusaiba ta karaso ta rungume Ramlat " wlh kullum kina raina hidimar bikina ce ta badani sanin bakida lfy shiyasa ban takuraba yanzuma cewa nayi bari nazo na dubaki kar aje kin haihu" banason iskanci ya zan haihu bakida labari biki yau sauran kwana sha biyar fah " ai nagani gashi duk kin sauya dariya tayi ta gaishe da su jawa dariya sukayi suka amsa jawa tace" aikuwa lokacin kawarki ta haihu tana jego " wlh bari kedai idan na tuna har kuka nakeyi ni nakawota d'akinta gashi ni bata kainiba Allah ya sabkeki lafiya wlh ko washe garin aurena sunanki ya kama Allah sai na fito lemo Ramlat ta tsiyaya mata ta bata ta amsa tana sha " my nusaiba karkiyi haka kiyi hakuri kuci amarcinki suna cikin hirasu wasa da dariya sukaji sallama dagowar da jawa zatayi taga anty kausar wani uban zagi ta lailayo ta kurma mata ta wawuri plate ta nufi gunta cikin zafin nama nusaiba ta riketa " haba jawa lfy wanan ba antynki bace wada naga ranar sunan little Ramlat duk inda kikayi tana biye dake " eh nice wlh yanzuma neman gafara nazo naga sakaiya ido da ido mik'ewa Ramlat tayi tazo gun kausar ta kama hannuta " please karki fadi komai jeki kawai banaso ki falasata cikin jama'a kije idan taje gidan momy sai kuyafi juna kowa yaji abinda ya faru da dan uwansa har kofar parlo Ramlat ta fitar da ita ta dawo ta zauna nusaiba ta Saki jawa ta zauna ranta duk babu dadi su shaffah watsar abun sukayi suci gaba da hirasu da su nusaiba tunda bzsu san kan digin zancenba suna hirasu ta mata duk kan haihuwa amma bawace ta yada tasako uwar wuyar da Tasha saboda kar Ramlat ta safe dayawa tako ji dadin yada sukace baby wata wahala shaffah dan ta Kara kwantar mata da hankali tace " nifa ina bacci ma saida naji yar ta fito da Sauri jawahir da safna suka kalleta tayi musu nuni da Ramlat shiru sukayi dariya Ramlat tayi " my sister shafffah kice nima una sharara bacci sai naji My Sojana na dadabani my Ramlat tashi ga danki ko yarki bushewa sukayi da dariya jawahir tace " aikuwa de hmmm Nusaiba ma dariya tayi fan ta gano Ramlat kawai suka kwantarwa hankali suna ta hira har akayi kiran sallah suka Mike gaba daya suka je suka sallah banda jawa har yanzu akwai jini jikinta ita ta rike yaran baki daya har suka gama sallah Ramlat ta kirawo Ancim ta dauki yaran daya bayan da tace sai sun gama cin abunci suka nufi kan dining abunci mai rai da lafiya jawa da su Ancim suka kirka jawa tayi sarving din kowa shnkafa ce fara da doya it am a fara sai jar miya da taji kaji manya Mayan da kwai aciki ga hadin salak da kwai sai danmbun nama da fruit yaji kankara kwasar kirki kawai suke ba magana nusaiba ma loda tayi son ranta Ramlat saida taji cikinta kamar zai fashe ta bari ta tsiyayi fruit Tasha ta Mike tana nishi sai dariya suke mata tana jinsu bayan sun gama suka dawo akaci gaba da hira ta can uwantaka da shawara da zata karasu Ana suka yini tunkur sai kusan magrib suka tafi gida cike da kewar juna Ramlat harda kwalla tasan sa jima kafin su sake irin wanan haduwar saida jawa tayi ta lalabata badu dede da zamaba akayi kiran sallah magrib bedroom d'in Abdallah Ramlat ta shiga tayi wanka ta dauro Alwalla ta fito wardrobe d'insa ta bude ta ciro jallabiyarsa tasaka ta yafa mayafi tayi sallah azaune tayi ko da ta idar bata tashiba saida tayi sallah isha, tayi Addu'a Allah ya sabketa lafiya ta Mike haka ta fito dan ita haushin kwalliya takeji parlo tayi zamanta tana kallon Tv har jawa ta fito suna hira da sallama ya shigo parlon suka amsa dariyasa ya danne ya ware mata hannu tazo " Allah yayana kafata ta rike murmushi jawa tayi " bari na kamaki kije tashinta tayi ta nufi gunsa dariya yayi cikin siyasa yada bata masa kukaba rungumesa tayi " my sojana sannu kaga nasaka kayanka ko " my habibtyna kayana nakine kinyi kyaufa murmushi tayi hannuta ya kama suka isa kan kujera " zaunar da ita yayi jawa tayi masa sannu" yauwa ya jiki " Alhmdllh " gud Allah Kara lafiya bedroom d'insa ya shiga Ta kalli jawa " d'an kamani na tashi please murmushi tayi ta kamata ta tashi jawa na gintse dariyata dan rigar tayi mata yawa sosai hanyar d'akin Soja tabi lokacin da tashiga yana wanka ta zauna bakin gado ta dauki wayarsa dayake tasan security d'in ta cire tana game har ya fito yana give jikinsa da towel karami " my habibtyna idan budurwata takirafa baki ta fara tayi jifa da wayar saman bed ta sabko ta nufesa jikinsa ta fada ta fashe da kuka tana dukan kirjinsa " Allah my Sojana da gaske kakeyi kanada budurwa awaje kamota yayi suka zauna bakin gado ya rungumeta yana shafa gashinta " my zumatyna please bari kuka matata wlh wasa nakeyi miki banida kowa kinji kai ta daga " Ya Abdallah karka sake min irin wanan wasan ni banaso fah murmushi yayi yana shafa cikinta " to Allah ya baki hakuri bana karawa kinji kai ta daga sakinta yayi ya tashi ya saka singilet da wando iya guiwa ya fesa turare ya kama hannuta suka fito parlo jawa ta shirya abunci duk ta zuba man dining suka tafi yaja mata kujera ya zaunar da ita da kanta taci shima yanaci suna hira sama sama da jawa yana tambata little Ramlat tace yay da wuri tayi bacci suna gamawa suka dawo saman kujeru sukayi zamansu laptop ya kunna yana aiki jawa suna hira sama sama da Ramlat dan tace bacci takeji ta jingina jikin Soja yana aikinsa sai karfe goma jawa ta Mike dan bacci takeji tayi musu sallama ta shiga d'akinta bai gamaba sai karfe shadaya ya kashe laptop ya matsar da karamin tebirin ya ciccibi Ramlat ya nufi bedroom d'insa dan yace bazai Kara barinta ta hau bene ba sai ta haihu yana shiga ya dorata gado yana kiciniyar cire mata jallabiya ta bude idanu " yayana Allah haka zan kwana " baby bari na cire miki kisha iska ko " no nakuya banaso Dole ya barta ya shiga bathroom ya fito yasaka kayan bacci ya gyara mata kwanciya ya fita d'akun jawa yaje tana kwance har bacci ya fara fizgarta taji bude kofarsa sallama yayi mata ya leka little Ramlat tana ta baccinta hannuta abaki cire hannu yayi yazo bakin gadon ya taba jikinta " ai baki jin ciwo ko ina ko bakinta na rawa tace " eh my love banaji kallo daya ya mata ya kauda kai " jawa ki rage damuwa kinji " to insha Allah " gud sai da safe "Allah ya kaimu lfy ya fita ta koma ta kwanta tana murmushi dan bata tana zaton samun hakanma taji dadi tana tunani har bacci ya dauketa yana zuwa ya kashe wautar d'akin ya haye gadon yayi kwance ya janyota jikinsa yana matsa mata hannuta da cinyoyinta sai nishi takeyi alamar akwai gajiya atare da ita " babyna saboda rigima bazaki bari acire jallabiya ba Addu'ar bacci ya karanta ya shafa musu ya rungumeta ya lalubi bakinta yana tsotsa ahaka har bacci ya saceshi Asubah ta gari ***************************************** *Bayan kwana biyar* kullum Ramlat da Soja tare suke kwana amma baya mata komai jawa ta Kara nutsuwa sosai tana girmama Ramlat tamkar itace gabanta tawarke rasa jinin ya tsaya har ta fara sallah ita da soja ba laifi suna hira amma har yau baiyi romance d'intaba yana de bata kulawa tunda tariga tace tabawa Ramlat shi har ta haihu so bawani kebewa sokeba gashi baya samun zama sosai Abu daya ayanzu yake damun jawahir son Abdallah yayi mata yawa tarasa ya zatayi kuma shima ya lura da hakan yada idan tana kusansa zuciyarta ke yawan bugawa shiyasa yake kwantar da murya yace ta aje hankalinta sai ta amsa da to *** Misalin karfe 9:00am ya gama shirinsa cikin kakin Soja sai zuba kamshi yana daura agogo mai masifar kyau da tsada kallonta yayi babyna ya na ganki wata irin mikewa tayi tazo ta rungumeshi " my sojana " ma'am farin cikina bakijin dadi ko kai ta daga " amma ba sosai ba please my sojana ka kaini gida gun yinmata kaji my heart rungumeta yayi " OK zan kaiki ko na fasa zuwa kadunar ne " katafi ai ba haihuwa baceba ta fadi tana dariyar karfin hali ganin tana dariya yaji sanyi aransa kaya ya canza mata Riga da Zane na shadda ya saka mata rigar babban dinkine ya fesheta da turare ya kaita gaban mirror ya taje mata gashinta ya daureshi da ribbons ya juyota suna fuskantar juna ya rike kafadunta tayi murmushi shima murmushi yayi " matata kinyi kyau sosai dan bani kiss ya duko da fuskarshi ta tallbo kansa ta had'e bakinsu tana kissing d'insa cikin dauriya dan Sam batajin dadi sakinsa tayi tana maida numfashi " my Sojana mutafi hannuta ya kamo suka fito jawa na zaune ta gaishesa " jawa je ki shirya mutafi gida murmushi tayi ta bashi little Ramlat ta tafi ta shirya " baby bari na hado miki tea " no my Sojana bari idan munje zansha acan zuwa yayi ya hada tea yasha ya hado mata itama dake ya rungumeta ya bata abaki Tasha kadan dan wani idan ya tsinketa sai taji kamar tayi ihu amma ta dake jawa tana fitowa sukama su Ancim slm suka tafi yana rike da hannu Ramlat har mota dukansu suna baya direba yaja suka tafi kwanci tayi jikn soja ta boye kanta a kirjinsa tanajin wata irin azaba Bayanta yiyi wani irin amsawa da karfi ta ririke Soja Kara rungumeta yayi " baby yade kasa magana tayi ya dago kanta yaga tana wata irin zufa na keto mata amma dan dauri tace" yayana babu komaifa " no kanwata wlh bakida lfy kalli zufar da kikefa murmushi tayi ta shafi fuskarsa abun ya tsnketa kanta ta kifa kirjin soja ta rungumeshi gam cikin daga murya yacewa direba yayi gudu matarsa babu lafiya jawama yanda taga Ramlat tasan nakudace " yayamu wlh haihuwace nakudace hankalin soja ya Kara tashi ya rungumeta gam " my Ramlana tunjiya naga kina cije cije kinki fadamun gaskiya idanusa sun Kada sunyi jajur ririkeshi tayi gam shima riketa yayi gam yana shafa bayanta jikinsa har rawa yakeyi " yayana karka tada hankalinka kaji zaiyi magana yaji tana kilkila amai Kara rungumeta yayi har ta gama ya dagota yana goge mata fuskarta " sannu my bugun zuciyata duk ni naja miki kai ta girgiza ta rungumeshi gam tana ciza bakinta sai sannu yake mata yana shafa duk jikinta jawa sai hawaye take tana mata sannu hannuta Ramlat ta rike " jawa karku damu Allah na tare dani kunji wani aman ta fara ya Kara rungumeta tanayi akirjinsa hankalinsa yayi kololuwar tashi dede lokacin direba ya shigo da motar asibiti motar na tsayawa ko parking direba bai gamaba Soja ya bude motar ya janyeta " jawa rikemun ita riketa tayi ya fita ya sunkuya ya ciccibeta yayi cikin da ita da gagawa aka amsheta dan ta gala baita sai amai take labour room aka nufa da ita Soja ya bisu aka hanshi shiga Dr Ameera tace" don Allah kayi hakuri Soja saboda idan tana ganinka bazatayi kokariba gashi haihuwar akusa take bata jira amsarsaba ta rufo kofar duk ilahirin jikinsa rawa yakeyi sai kaikomo yakeyi zufa na keto masa jawa tana fita daga mota tayi cikin gida part d'in yinma ta shiga ta fada mata arikice yinma ta dauki hijab ta fice gidan mamah ta shiga suka fito tare suka tafi cikin hospital jawa part Dada ta shiga suna zaune da mai ran karfe da Nusaiba dayake yau weekend ce ba school Dada tace" manyan mata daga ina gaishesu tayi mai ran karfe yace" jawahir daga ina ja'ira wlh da naji shegantakar da kikayi tun farko nine zansa Abdullahi yayi miki hukunci mai tsauri kin kusa bata zumuncin Allah " tsoho ayi hakuri yanzu muka kawo Ramlat tana cikin hospital mikewa Dada tayi " haihuwa " eh haihuwa ai Dada bata tsaba dama. Da hijabi ajikinta ta fice " jeki bita daga baya zan hadu dake badan na hana Dada ba wlh da kashinki da ya bushe gun Maimunatu godiya tayi masa ta fice tana mai kara nadama Part din mummy ta nufa a parlo ta sameta ta gaya mata murmushi tayi " Allah ya sabketa lafiya kije ganinan kibar kuka jawa,Allah zai sabki el uwaki lfy kinji kai ta daga ta fice Alwalla mummy ta daro ta zauna da carbi a hannuta canko hospital Soja kamar zai zauce saida yinma tayi masa, Jan idanu yaje part d'insa ya sake kaya, kananu ya, sake yazo da dadduma ya shimfida ya tada, sallah akalla yayi kusan awa biyu yana sallah hadi da Addu'a amma har yanzu babu wani labari wasa wasa har akayi azuhur shiru Ramlat bata haihuba akayi la'asar nanne fa hankalin Family bagaiyya ya tashi kowa sai Adu'a yake ma Ramlat Soja kallo daya zaka masa bama zaka yada kace zakayi masa, magana ga yinma ta hanashi shiga ciki shine Karin haushin NASA Ramlat kallo daya zaka mata tabaka mugun tausayi tajeme ta fita haiyacinta amma tayi dauri mutika amaine ya adabeta amma norse suna kuka da ita tayi mita a kirawo mata yayanta amma sunki sai Kiran sunansa takeyi yaya Abdallahna sai karfe biyar dede haihuwa tazo gadan gadan Dr Ameera da kanta take tsaye akanta sosai Ramlat takejin wuya " Mrs Abdallah dauré kinga kai ya bado fah kiyi nishi dauré idanuta ta rufe tayi nishi sai ga zanka deden yaro jajir ya fado ba wata wata ya tsala kuka " Alhmdllh amma sai taga Ramlat na cige baki alamar azaba ta dubata " kai wlh ga wani kan dannan dauré kiyi nishi cikin gala baita tayi nishi sai ga kan wani yaron ya danno tana kara nishi ya fito Dr murmushi kawai takeyi na farin ciki shima ihun ya tsala bata gama tantan cewaba Ramlat taci GABA da nishi tana cije bakinta idanu dr ta zoro" Allah mai iko temaka mata tashiga iya dan Ramlat ta gala baita ko motsin kirki yanzu batayi da temakon Dr Ramlat ta kara yinkurawa sai ga yarinya zanka dediya mai kama da yan uwanta sak babu banbanci tamkar soja yayi kakinsa ya aje itama tsala kukan tayi tana kokarin saka yatsarta baki Dr wata yar na'ura ta danna sai ga nurse biyu suka kwashe yaran suka tafi gyarasu ta dawo ta shiga gyara Ramlat dan ta galabaita sosai Dole su gyarata su saka mata drip da kanta ta gyara Ramlat wace tsabar wahalar da taci ko ganin kirki batayi saida tayi mata dinki iya azaba Ramlat tasha saboda taji zafin dinki da aka mata dan takaru yaran ne manya tana gamawa ta gyara tsaf tasa aka kawo mata tea mai kauri tabata tasha barci kawai ta keji ta kalli Dr " dan Allah kirawomun yayana kafin nayi barci inason ganinsa tausayi ta bata drip ta hada dayaji magani ta saka mata ta fito tana bude kofar sukiyi mata caa abin har mamaki ya bata Soja kallonta kawai yake ya kasa, magana yinma tace " baiwar Allah kin fito fuska dauke da murmushi kimana bayani " to Alhmdllh Allah ya sabketa lafiya amma yanzu bazaku gantaba sai ta huta ta kalli Soja tace kazo tana son ganinka kafin tayi bacci baijira ta karasa yabi ta gefenta ya shige tana kwance da gudunsa ya karaso gunta ya fada samanta ya rungumeta idanusa fall hawaye rungumesa tayi gam ta fashe da kuka tana shafarsa" yayana kabar hawaye gani ina lafiya ni banga abunda na haifaba nafi bukatar ganinka kara rungumeta yayi gam yana sabke ajiyar zuciya yana shafarta " My bugun Zuciyata wallahi nashiga damuwar da ban taba shigaba yau ya rungumeta gam sai zubar da hawaye yake saboda tausayinta yada tayi wata irin rama daga safe zuwa yamma bakinsa yakai kunneta " my Ramlana ilove you wallahi kece Rayuwata sabkar numfashi yaji saman wuyansa ya dagowa yaga tana bacci sai ajiyar zuciya take sabkewa, sannu matata kinsha wuya harda drip suka samiki azo akawomun d'Ana na gani yanzu hankalina ya kwanata motsi yabi ya juyo yaga nurse da yara ukku an shiryasu cikin kayan sanyi masu masifar kyau yaran masha Allah sunada girma yabisu da kallo Dr Ameera na murmushi ta janyi gadon jarirai suka jera yara ukku yace " to ina namu aciki " ai dika ita ta haifa kwantar da Ramlat yayi ya gyara mata kwaciyata ya sakar mata kiss saman lips d'inta ya had'e fuska yayi kicin kicin " Dr ina wasa dakene ki bani d'an da aka haifamun "Soja nayi hakuri wallaji itace ta haifa maka su kaje ka duba fuskasu shine zai baka tabbacin hakan gadon yaran ya nufa ya sunkuya gabansu yaga maza biyu mace daya shima abinda zaisa ka gane kalar adon kayanta ne na mata kamarsu daya dashi babu banbanci yar macan ma abinda zaka gane kayanta na mata shine zai banbanta su da yan uwanta yatsarta abaki tana tsotsa wani irin ruwan hawaye ya rika fitowa daga idanusa " my Ramlat meye zan miki Aduniya sinki karshene bare nace zan kara sonki My kanwata Ramlat irin wannan kokari haka yara ukku lokaci daya my Ramlana yau ina zan saki don dadi jikinsa na rawa ya dauki mace da namiji ya fito waje da gudu yana kwarara ihuuuun dadi..✍🏻 🤦🏻‍♀🤦🏻‍♀🤦🏻‍♀Aradu Alkawari da ciwo nasha wuya yau Rahma ce ummu Fareesa ✍🏻✍🏻✍🏻 *🤷🏻‍♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀* *💖💖RAMLAT💖💖* *_🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION_*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation Story & Written by ✍🏻 Real Ladingo😉 yar mutan Niger🇳🇪 *👏🏻👏🏻👏🏻DON GIRMAN ALLAH KARKUMANTA DA GIRMAN ALKAWARI DA AMANA KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE KUKARANTA KYAUTA RUWAN ALLAH AMMA ARIKE AMANA👏🏻👏🏻👏🏻* *INAMA DAUKACIN MUSULUMAN DUNIYA BARKA DA SALLAH KUMA DAN ALLAH INA NEMA GAFARA DUK WACCE NA BATAWA RAI INA SANE KO AKASIN HAKAN DON GIRMAN ALLAH TA YAFENI NIMA KUMA NAYAFEMA KOWA DA KOWA ALLAH YA BAMU ALKHAIRIN DA YAKE CIKIN WANAN RANAR TA JUMMA'AH AMEEN DAGA MAI KAUNAR DUK MAI KAUNARTA RAHMA MMN FAREESA🤝🏻🤝🏻🤝🏻* *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Book 2* 🅿👉🏻4⃣7⃣&4⃣8⃣ ...cikin farin ciki mara mustuwa Abdallah ya ya fito da yaran biyu ahannusa yana fito ya zauna dirshin akasa nesa dasu sai hawaye ke zuba daga idanusa gaba daya kansa sukayo Abbie yace" Abdullahi yaran kane har biyu yinma ta duka gabansa taga tsabar kamar da yaran suke da Abdallah da Ramlat " Abbie wallahi yan biyu ne ai gaba daya suka kewayeshi Sama da mutum ashirin sai hamdalah sukeyi Dada ta dauki namijin har yanzu Soja hawaye yakeyi yakali Jameela " ke shiga akwai sauran daya ki dauko ai Rigai rigai ita da hadeeza da jawahir amma Dr ta hannasu shiga tace mejego ta jigata bacci take ba'a son hayaniya da kanta taje ta dauko baby boy ta basu aifa murna ta Kara Papi ya amsheshi yana jin wani irin Dada Marar musaltuwa gaba dayan yan uwa an hallara abun ba acewa komai asibitin nat take kowa yana yaba yaran kyawawa dasu makwabta na kusa duk sun sami labari sai shigowa suke Ana yaba yaran gasu manya sai cewa suke Ramlat tayi kokari agaskiya ko soyake yaganta an hana Dr tace suyi hakuri sai ta tashi ayi kokari akawo mata abunci mai rai da lafiya kafin ta tashi mummy tana cikin far in cikin Mara musatuwa abin ba acewa komai Soja ganin Ana ta jagula masa yara yasa yayima Dr magana Dr Ameera ta amshe yaran tace zasu sushayar dasu gun uwarsu aka kaisu aka kwanta Dada baki yaki rufuwa sai taunar goro takeyi yinma bujatarta kawai taga Ramlat tausayin ta fal zuciyarta gida ta tafi ta hada mata abunci mai rai da lafiya kiran sallah magrib da akayi yasa kowa yanemi gun sallah Abdallah ya tafi cikin gida part d'insa ya shiga yayi wanka ya canza kaya ya tafi masallaci su jawahir acikin hospital sukayi sallah har yanzu ba'a barsu ganin Ramlat ba su Anty maimuna da saudat da zuwaira sunce sai sunga yaransu zasu gida Dadama Ana tayi sallah Ana sallah isha yinma ta kawo kirkin da tayima Ramlat Dr Ameera ce ta fito ta kira Soja yinma ta bashi Abuncin ya shiga dashi suna shiga yaga Ramlat ta farka " Soja kayi kokari taci ta koshi ta shayar da yaran sai ka budewa yan uwa kofa su shigo dan naga sun matsu murmushi yayi " Nagode Dr Ameera kijirayi tukuicinki na daban ne " babu komai nagode Soja ta fice ta rufo kofar bakin gadon ya zauna yana kallonta " my Ramlana sannu wallahi bakina bazai iya mika godiyaba bari nayi shiru yanzu na kula dake daukarta yayi cak ya kaita toilet ya wanke mata fuskarta da bakinta da nonota hannuta ya janyo suka fito daket take takawa saboda dinkin " waishhh yayana " Sorry my babyna wlh kinyi kokari sosai bakin gado ya zaunar da ita kulur ya bude farfesun hantane da koda sai shinkafa fara hade da dankalin turawa ya zuba cikin plate ya janyota jikinsa " yayana idanuka sunyi ja " kanwata yanzu kici abunci ki shayarmun da yarana magana nidake sai hankali ya kwanta ki daure kici dayawa kinji matata " to mijina zanci hannusa yasa ya debo abuncin yana bata abaki tanaci yana rungume da ita sosai taci dayawa hantar yabata sosai taci ya janyeta jikinsa yaje toilet ya wanke hannusa ya bata ruwa mai gumi Wanda yinma ta bashi Tasha sosai ya janyo gadon yaran gabanta yana murmushi ya zauna macan ya fara daukowa tako tsala kuka janyo Ramlat yayi jikinsa ya janye rigarta sai yaga nonuwanta sun Kara girma car atsaye tamkar ma ba'a taba matsasuba ya dedeta babyn ya saka mata nono abaki ta wawura tana tsotsa Ramlat rike Soja tayi tasaki ihu " wlh yayana zafi ta fada tana kuka Kara rungumota yayi " yi hakuri my baby love keda kikayi babban yaki bakiyi kukaba sai shayarwa bari nayi miki yada bazakiji zafiba ya duko yasa dayan bakinsa yana lasa ahankali yana shafawa wata irin tsotsa ya rika mata tamkar mai Sosa mata " yayana babu zafi yanzu kin Saki yayi saida ya tabbatar yarinya ta koshi dan yaji tana cewa " Sojana baby ta Saki nono tana gyatsa ya Saki yana murmushi kallonsa tayi ya daga mata gira ya janyeta jikinsa yaje ya wanko bakinsa dan ya tsotso ruwa ya dawo ya dauko babyn ya kwantar ya dauko namiji ya bashi sosai yake tsotsa ya rumgometa yana mata rada akunne kalamai masu tsada yana shafa nono daya shiru tayi ta narke jikin Sojanta tana murmushi dan maganar na mata dadi sosai shima saida ya koshi ya daukeshi ya dauko gudan ya bashi yana sha shikuma yana Rungume da ita yana watsa mata kissing akunneta zuwa wuyanta yana shafa tattausan gashinta " my bugun zuciyar yayanta wlh kimun yada nakeso ilove u my Ramlana ya fada yana watsa mata kiss karkashin wuyanta har yaransa sukasha nono sukayi dam bata sake jin zafiba saboda yada Soja ke sarafata cikin sigar dubara da wayo da nuna mata tsantsar kaunarta gareshi" Yayana k'asa yayi Da murya" na'am matar yayanta mamar yan ukku me kike so shagwab'ewa tayi " Yayana amma bani zan rika shayar da yara uku ba ko sanin halinta idan ta ga fuskarsa ba karamin aikinta bane tace bazata shayarba ba ya Kara matse ya kamo fuskarta yayi kicin kicin da fuska " OK idan bakeba ce to wai zai shayar dasu ko sunada wata uwane fadamun inji ganin yada ya sauya idanuta ta lumshe ta kifa kanta kirjinsa " yayana kayi hakuri ni bance ba fah karkayi fushi zan shayar dasu kaji " naji baby love dina saida yaron ya koshi dam ya daukeshi ya kwantar duka bacci sukeyi ya dawo ya rungumeta " my bugun zuciyata kedin ta dabance awajena bansan me zanceba yara ukku rana daya agaskiya akwai shagali babba ko kai ta daga harshensa ya fito ya beka mata " yayana ni banason yanzu kaje ka kirawo min yan gida nagani " wlh sai kin tsotsa idan ba hakaba Sam bazan kirawo ba ai yanzu zamu bude wani sabon Babin love my heartbeat kowane bugun zuciyata wlh da sonki da kaunarki yake harbawa amshi yawu kisha kinji my baby love uwar y'a'yana dole ta kama tana tsotsa suna kallon kwayar idanu juna sosai suke shan miyau d'in bakinsu suna musayarsa sun kore juna da idanunsu wani irin son junansu na ratsa zuciyuyinsu sun dan jima sosai ta cire bakinta anasa tana maida numfashi sakinta yayi yana murmushi ya gyara mata gashinta da rigarta ya mata kiss agoshi " I love you my angel ya kikaji test din yawun yau idanu ta lumshi " naji zaki sosai wlh duk ina cikin ciwon haihuwa dariya yayi " no babyna ai idan muna tare wlh mutikar zan tabaki duk ciwon dake damunki zakiji sassauci saboda ni dake soyayyarmu daga Rabbi izati ne shagwabewa tayi " yayana " na'am my zumatyna bari na kira wosu " yayana dan Allah karka Dena sona kaji kaga yanzu na tsufa yara ukku idanu ya zaro " my sweetheart kece zan Dena so wlh son mu ajinimu yake Tab Allah ina sonki Linkin balinkin Wanda kikemin my heart bari zamuyi magana murmushi tayi tana binsa da kallo har ya fice yana fitowa suka nufoshi murmushi yayi ya kama hannu Dada " duk kuzo muje biyosa sukayi Suna shiga Dada taje ta rungumeta " sannu Ramlatuna wai yarinya kinyi yaki jawa taje ta dauko yar macan tana murmushi kamar little Ramlat sak yinma ta zauna kusan Ramlat ta rungumeta "dotana sannu Allah yayi miki Albarka mummy kallonsu take ranta fari kal Anty maimuna itama rungume Ramlat tayi tana mata sannu su Abbie suka shigo suna gaisheta papi bakinsa awashe dadi kawai yakeji jikoki ukku rana daya jawa tace" anty hadeeza wlh yarinyar yatsa take tsotsa Dada ta kalli jawahir ta tab'e baki " Allah mai iko idan fah Allah yace kai to fa kaine jawahir muga mai kamar Ramlat karama tana dariya ta kaimata ta bata mamah tace" masha Allah agaida diyata kinyi kokari sosai Ramlat kallonsu kawai take kanta akasa dan yau haka kawai takejin kunyar kowa wai itace da yara ukku haihuwa daya Soja fitowa waje yayi saboda d'akin ya cika da yan uwa da abokan arziki kira ya rikayi yana fada jama'a na nesa da nakusa ana tayasa murna bakin soja awashe yaki rufowa yau duk yaran gidansu da basu ganin fuskarshi to fa ya arahace ana shiga ana fita sai karfe goma shadaya na dare kafa ta dauke mamah safna tace itace zatayi zaman jego yinma tace saide mutum biyu yara ukku Dada tace itace ta biyun diyanta sun hana zuwairat tace da ita Dada tace ta kiya ita da mamah zasuyi Dole fah aka barsu sai sha biyu Soja suka tafi gida da jawahir suna zuwa wanka yayi ya shirya cikin kayan bacci har ya kwanta ya tashi ya tafi d'akin jawahir idanuta biyu tana kwance hawaye na kwaranya daga idanunta bakin gadon ya karaso ya Haye gadon " jawahir me yasameki kike kuka zo fadamun damuwarki jikinsa ya janyota meya sameki fashewa tayi da kuka ta rungumeshi " my love ka temakeni kabani kulawa wlh ina bukatar kulawarka sosai tun bayan faruwar wanan abun Allah ya jarabeni da masifar sonka da kaunarka fiye da baya jinake kamar na hadiyeka dan so zuciyarta ta fara bugawa da sauri sauri ta fara tari ba kakautawa " Ya Salam jawa ki ajiye hankalinki dan Allah kibar damuwa zan baki kulawa sosai please karki bari wani abu ya sameki kinji fa ance kibar damun zuciyarki da tunani bayanta ya rika bubbugawa amma tarin bai tsayaba tashi yayi da ita ajikinsa ya sabko daga kan gadon ya nufi karamin frige na parlonta ya bude ya dauko robar ruwa mai sanyi ya dawo tana rungume jikinsa ya zauna bakin gado ya bude ya kafa mata robar ruwan abakinta tana sha kusan rabi ta shanye ya cire mata ya ajiye ruwan yana bubbuga bayanta tarin ya tsaya sai numfashi take maidawa " sannu jawa kai ta daga kanta ya tallabo ya kora mata idanusa masu mutikar haske lumshe idanunta tayi tausayi ta bashi saboda yaga zallar kaunarsa cikin idanunta kwantar da ita yayi shima ya kwanta ya jata jikinsa aransa yace yazama Dole na bata kulawa kartaje ta kashe kanta abanza Allah yana gani babu ita yanzu sam araina amma ba mamaki nan gab dan son da namata abaya saboda kyawun halinta yasake dawowa amma ayanzu banajin sonta ko digo daya acikin zuciyata sai na yan uwantaka Dole zanyi adalci da ceton rai koba komai jinina ce kuma uwar yata bazan iya batawa yinma da, Auntyna raiba ga Abbie Allah kabani hakurin zama da ita da nuns mata kulawa kar ta hallaka kanta abanaza kara rungumota yayi yana mata rada akunneta " my love ki ajiye hankalinki Soja nakine ina sonki kinji cikin farin ciki ta kara shiga jikinsa tana sabke ajiyar zuciya" ilove u my heartbeat wlh ina sonka jinake kamar sonka zai kasheni " ilove u too my love jawana karki Kara cewa sona zai kasheki ki ajiye hankalinki zan baki so da kauna my jawana kinji sai gata tana dariya shima dariya yayi ya kara rungume ya tallabo kanta ya had'e bakinsu yana bata wani irin zazafan kissing mai rikita kwanya sosai takejin dadin kissing d'in sosai Soja ya zage yana romance d'in jawa tasakar masa jiki sosai take basa hadinkai har suka fada duniyar ma'aurata Wanda jawa takusa sume masa, don dadi kuka take masa, wiwi saboda Soja ya zage yana jiyar da ita wani irin dadi yayi ta lallabata tayi shiru suji dadi ta kasa yin shiru Dole ya gama bakinsu yaci GABA da kwasar gara dan sosai yaji tama armashi shiyasa yakasa barinta dan yajima bai kwanta da Ramlat ba saboda girman cikinta jawa ko tunda ya maidata bai kusanceta ba sai yau Asubah ta gari ************************************** washe gari da safe sosai Soja ya rika bata kulawa kuma ya lura hakan ba karamin dadi ya mata tun karfe tara suka gama shirin zuwa hospital gun Ramlat yau kana kallon jawahir kasan tana cikin farin ciki mara mustuwa dakansa ya tuka mota suka tafi lokacin da suka isa har anyima Ramlat wanka ita da yaranta anshiryasu cikin kayan sanyi farare tas itama ta shirya cikin doguwar rigar atamfa ja ce mai ratsin baki ta dauré gashin tsaf idan ka kalle bazaka tab'a cewa itace mai jego ba yinma ta tisata GABA tayi breakfast farfesun kaji tayi mata kunun hatsi mai rai da lafiya yaji madara da cuku saboda ruwan nono tasha magani yinma ta sata gaba ta shayar da yaran kunya ta hanata babu yada batayi ba taki Dada harda fada tayi mata amma takiya mamah tayi dariya dan tagano kunyar yinma Ramlat takeji amma jiya da ke suna ta shayar dash har yau da Asubah mamah ta bude baki zatayi magana su Soja suka shigo da sallama shida Jawa Suka amsa Soja gun baby's ya nufa fuskarshi dauke da fara'a ya dauki biyu " yarana kyawawa daku Allah ina sonku sosai kamar na hadiyeku biyu ya dauka mace da namiji kaima yi hakuri d'ana zan dawo kanka kusan yinma yaje ya zauna baki yinma ta kama ta kasa magana jawahir ta gaishesu suka amsa Dada sai dariya take a Abdallah taje gun Ramlat ta zauna " my love ina kwana ya jiki " Alhmdllh bani babyna na gani jawa ta kwanto little Ramlat taba ta itako ta ta tashi taje gadon baby's ta dauki Wanda Soja ya bari Soja yana rungume da yaran ya kalli yinma " yinmata ina kwana zungurashi tayi akai" kaci gidanku banaso saida ka gama rashin kunyar tana dariya su mamah suka " yinma yi hakuri kalli baby sai sham hannu take ansami little Ramlat ta biyu ya fada yanama yaran wasa " Ramlat Soja kawai take kallo jawa na mata hira amma hankalinta kan Soja ta cika tayi fam yinma tace "yauwa Abdallah kaga dotana bata shayar da yaranan ba Hamdala yayi ya kalli Ramlat wacce itama shi take kallo suna hada idanu ta kauda kanta murmushi yayi, yasan dan bai mata magana bane take fushi yace" babyna ina kwana kin tashi lafiya ya karfin jikinki baki ta turo dariya jawa tayi " my love kiyi masa magana mana " banayi d'in Soja yace" yinma wlh kunyar kuce ta hana aba yarana abunci zungureshi tayi akai ta Mike " to bari naje gida na dawo mamah ta bita suka fita Dada tace"marasa kunya ina nan ba inda zani Soja ya Mike yana murmushi " ai dama bance kowa ya fitaba tunda yinma ta fita mutum kome ya gani shi yajama kansa kusan Ramlat ya zauna suna gugar juna jawa ta Mike tana dariya dan Sam bataso taga abunda zai tab'a zuciyarta ta bawa Dada yaron hannuta ta amshi little Ramlat ta kalli Soja fauskarta dauke da murmushi tace" my heartbeat zan shiga na gaishe da mai ran karfe " OK sai kin fito kice ina gaishesa ganinan zuwa " OK zai ji my love sai na fito ko kai Ramlat ta daga mata ta tafi Soja ya mayar da yaron saman gadonsa ya zauna ya janyo Ramlat jikinsa " babyna aba yara abuncinsu ko kuka ta saka masa " to ni Soja aiki ya sameni yarinya ya shimfide kusansa ya rungume Ramlat yana mata rada akunne idanu Dada ta zaro " kai wlh Abdallah anti Maras kunyar yaro uwar me kake gaya mata bands jaraba yarinya haihuwar jiya kake runguma mik'ewa tayi tashi ka fita zansa ta bash nono dukansa Dada ta fara ga Ramlat ta rikice masa da kuka " Dada dan Allah had an niba kije kofa ki tsaya zan lallashi matata wlh baby abinda zan mata " kayi Alkawali " eh nayi ai dama ba abunda zan mata yaron hannuta ta aje " ina nan kofa azaune " to na gode Kakarmu tafiya tayi tana mita tashi yayi ya rufo kofar ya haye gadon my bugun zuciyaya zo bari kukan haba abar kaunata jikinsa ya shigar da ita yana shafar bayanta ta tsagaita da kukan " yayana " na'am rabin Raina yi hakuri nine na tabaki ko babyna kai ta daga tana shashekar kuka " ya salam please yi hakuri kinji fuskarta ya kamo yana lashe hawayen ya gangara bakinta ya tsotsa ya Saki yana mata rada akunneta " my heartbeat ina sonki babu adadi wlh da tunaninki na kwana kefa kin tunani ya fada yana lasar kunneta Kara rungumarsa tayi cike da shagwaba tace" My sojana "na'am baby love menene shiru tayi ta tura kanta kirjinshi tana sabke ajiyar zuciya rada ya shiga mata akunne yana shafarta yana riritata cikin salon da Dole zata sakbo tabar fushi dan ya gama gano kishine ke damunta shiko bayason damuwarta sai de yana jin dadin kishinsa da take bai sha wuyaba wajan sabko da ita sai gata tana dariya ta na makale jikinsa " baby love zaki shayar mun da yarana ko " sosai ma my Heart ta fada tana kallonsa kiss ya sakar mata awuyanta ya dauko yarinyar zip d'in rigarta ya zuge ya ciro mamar " wow baby love bari na dan shafa abuna ahankali yake shafasu yana lumshe idanu " my Sojana kabari ruwa zai fito fah idanusa ya bude yana murmushi ya saita baby ya saka mata abaki tako fara tsotsa " baby love babu zafi ko " yayana kana kusana ina zansani tana jikinsa yana shafa gashinta da yasha gyara yana mata maganganu masu dadi har yarinya Tasha ta koshi ya dauketa ya kaita gadonsu ya dauko daya shida kansa ya sa masa abaki yana tsotsa yaci gaba da lallabata dukansu yaran saida suka koshi dam ya mayar dash gadonsa ya matso da gadon kusansa ya rungume Ramlat yana kallon yaran yana murmushi itako sai sangarta take zubama Soja yana lallabata Dada gajiya tayi da zama bataga Soja ya fitowaba ta Mike tana fada tazo bakin kofar tana bugawa "baby love kinji Dada ko kai ta daga dan bacci ya fara fuzgarta ajikin soja" yayana bacci nakeji " yauwa matar yayanta maza yi kwanciyarki ki huta nasan zuwa jimawa za'a sallamemu kwantar da ita yayi ya duka yayi kissing d'inta idanuta lumshe ya tashi yaje ya bude kofar lokacin jawa ma tazo suka shigo Dada na masa masifa jawa sai dariya take murmushi yayi ya ficewarsa yana gyara rigarsa "ke wlh hassana ki kiyayi kanki kin wani biye masa yaune ya rufo kofar nan bacci ya fisgeta amma tajinsu sama sama tayi burus dasu Dada na sababi su Naseer suka shigo da sulaiman da Aminu, Naseer yace" Dada kedawa " babu ruwanku kuyi abinda ya kawoku dariya sukayi sulaiman yace " bacci mata take yaran suka dauka sukayi musu Addu'a sun jima suna hirasu da jawahir sai dariya take dan taga yau Dada babu sauki cikin lamarinta su Naseer suka yima jawa sallama suka tafi Soja yana fita cikin gida ya shiga part d'in yinma tana zaune parlo ya zauna kusanta " baka tafi aiki ba" yanzu zan tafi nasan sai zuwa anjima za'a sallamesu" ai doctor tace sai yamma " Allah kaimu " amin Abdallah wani sunaye zaku saka kansa ya Sosa " ni sunan macan nace asa Jawaheera mazan kuwa ta zaba tace Abbie da papi take so " wai wai masha Allah gaskiya ka kyauta da kayi haka sunan jawa da kasaka Allah yayima Albarka "Amin yinma ni natafi wlh yau tin asuba ake ta kirana ana tayani murna wayoyin har kashesu nayi wlh kinaji mambila har tato suka hada na murna dariya yinma tayi" lallai za'ayi shagali kansa ya shafa yana murmushi " ni natafi ya fice yana jin wani irin dadi Mara misaltuwa can hospital Ramlat baccinta take hankali kwance d'akin cike da yan uwa da abokan arziki Ana zaune ana shan hira harda su hadeeza da jameela Shaffah Naberla zakiyyah su safara'u khairat nuratu da manya da yara d'akin dam yake aciki Ana tsara yanda za'ayi biki da anko mummy da kallo take binsu saide tayi murmushi ranta fari kal saide abunda basu saniba tuni soja ya bada odar anko har kala uku batare da kowa ya saniba material da atamfa da less shida sadeeq sukayi shawara da habeeb Aneesa ce matar sadeeq ta zabo musu kalolin ankon yace soyake sai ankawo kowa ya sani saide kowa yaga Ana bashi babu sisinka Sannu da kokari Soja Sai da yamma aka Saki su Ramlat Soja yayi ta kiranta wayar akashe saida ta jawa suka rika hira Ana basu sallama yazo da kansa suka tafi gida da Dada da kuma mamah lokacin da suka iso ko ina tsaf tsaf a gyare Soja yace dama a gyara d'akin kusa da nashi akasa zata zauna ayi sunah nan suka shiga ko ina sai kamshi yake tashi gadajan yara guda ukku masu masifar kyau da tsada aka shimfide ko wani yaro Ramlat sai mamki take ko yau Soja ya sayo gadajan nan Soja yana kawosu Ramlat ya fice makota sai shigowa sukeyi ganin baby's su Ancim baki yaki rufowa har bayan magrib gidansu Ramlat mutane suna ta zuwa ganin yara kowa yabasu yakeyi saboda kyawunsu da girmansu Dada tace abar fito dasu dan dama Soja yayi mata kashedi kar arika fito masa da yaransa har aje a man zuwa barka aci Karo da maiyya dariya tayi tayi *** Abdallah bai samu damar dawowaba sai karfe goma na dare yasan zuwa yanzu kafa ta dauke bedroom d'insa ya shiga yayi wanka ya shirya cikin kayan bacci ya nufo d'akin da Ramlat take da sallama ya shigo Dada da mamah suna daga kwance suna hira jawa sai dariya take,musu Ramlat ko tana cikin blanket lullube hankalinsa agunta ama ba dama dan yana kunyar mamah jawa tayi masa sannu da zuwa ya amasa kusan Dada ya zauna " Dadata bakiyi bacci ba " wlh gidan bai jima da mutane suka watseba ya gajiyar aiki " Alhmdllh Ramlat tayi bacci ne " tayi bacci kam tace kanta yake ciwo Tasha magani " Allah sarki baiwar Allah ya fada ransa duk babu dadi yasan bawani ciwonka rashin mijinta ne dukansa Dada tayi " sai ka tashi mu bacci zamuyi dauki matarka ku huce mamah sai dariya take gurin yaran yaje ya daukesu daya bayan daya ya tofesu da Adu'a ya kwantar dasu " Dada don Allah akula dasu da kyau kar abiyata atsareta ta shayar dasu da kyau hararasa Dada tayi batace komaiba taja bakinta tayi gum dariya yayi ya fice daga d'akin Jawa ta Mike " Dada Allah ya bamu alheri " Ameen mamah tace" Allah ya tashemu lafiya tana murmushi ta fice daga d'akin sumu sukayi kwance Dada na kusa da yaran duk Wanda ya motsa zataji dan batada nauyin bacci Ramlat ko baccinta take batasan wainar da ake toyawaba, jawa tana fitowa ta isko Soja a parlo zaune yana shan coffee sannu ta masa bata tsayaba ta shige d'akinta wanka tayi ta shirya cikin kayan bacci little Ramlat ta motsa ta fara kuka ta dauketa ta zauna bakin gado tana shayar da ita haka Soja ya samesu ya zauna kusan jawa yanama little Ramlat wasa sai bangala dariya takeyi jawa tace" my heartbeat kabari Tasha sonake ta koma bacci wlh vaccine fal idanuna " OK na bari kwanciyasa yayi taci gaba da shayar da little Ramlat har tayi bacci taje ta kwantar da ita ta kashe wutar d'akin ta haye saman gadon tayi kwancinta shiru taji baiyi magana ba amma idanusa biyu ajiyar zuciya ta sabke ta matsa jikinsa " my love bakince bacci kikejiba murmushi tayi " eh bacci nakeji Kara shigar da ita jikinsa yayi " OK muyi bacci Nima shi nakeji shiru tayi ta rungumeshi ahaka har sukayi bacci suna rungume da juna Asubahi tagari *************************************** *bayan kwana biyar* zuwa wannan lokacin Ramlat da yaranta sun warware masha Allah ta warke har dinkin jikinta ya warke ras ancire mata zare kullum gidansu cikin yake da yan uwa da abokan arziki abun baki bai iya fadarsa agaskiya yaran Ramlat Allah ya zuba musu farin jini gun babba da yaro Abbie da papi da sukaji sunansu za'asaka bakaramim dadi sukajiba jawahir da taji sunanta aka sakama yarinyar har kuka tayi na farin cikin tare da nadamar abinda tayi abaya yanzu ta yarda Soja nasonta da kaunarta shiyasa ta ajiye hankalinta tabar yawan damuwar da take ciki an rabama yan uwa da abokan Arziki anko ukku ukku sai abun ba'a cewa komai harda kudin dinki duk Soja ya raba yabawa Dr farida kautar mota Jeep fara kal sabuwa da kudi har one million har kuka tayi dan dadin an gama shirya komai na biki gobene idan Allah ya kaimu da rai da lafiya Soja da Ramlat basu samun kebewa da juna kullum gidan cike yake da dangi duk tabi ta damu idan ya kirata awaya tayi ta masa kuka sai ya lallabata dan shima ya damu saide yanajin dadin rashin yawan kebewa da basayi dan zafi take kunna masa saboda shawarta ta musammace idan de ba ita ta kashe masa itaba bata mutuwa yada yakeso abokan akinsa gari gari kullum cikin kiransa suke Ana masa barka yanzu haka yau baki gareshi sama da mutum goma Ramlat Tasha kitso da kunshi tayi masifar yin kyau tayi haske sosai idan kaganta tsaf haka jawa duk sunyi kyawu masha Allah Soja har fadawa yayi saboda zirga niya baya zama shida su Naseer da sadeeq da habeeb da su sulaiman dinkin shada sukayi kala biyu biyu mai masifar tsada kallo daya Zakama shaddar kasan kudi yayi kuka yo yan ukku ai ba wasa bane Da yamma su Ramlat suna zaune d'akin cike yake da mutane jawa taci uwar kwalliya sai sheki take ta matso jikin Ramlat " my love kinaji dinkin material dinmu telan yace sai zuwa gobe da safe muyi hakuri da biyun da muka samu " wayyo jawa niko inason sakashi fah da safe dariya su jameela suka baki ta turo gaba jawa ta rungumeta " my love ki rabo dasu zanyi kokari kafin karfe goma na safe na matsa sai an kawo mana karkiyi fushi murmushi tayi " to shikenan bazanyi ba tayi ma su jameela gwalo safana tace" wlh ko kunsamu biyu ma ni da nasamu daya fa dariya Ramlat harda rake ciki " yauwa ai gwara haka tayi gwalo da har kike mun dariya shaffah da nabeela sukace" wlh muko tin safe aka kawo mana namu shaffah tace " nifa abokin Ahmed ne kunga bamuda matsala wajan dinki safna tace" ai ke zan rika bawa dinkina Nusaiba ta kwantar da kanta kafadar Ramlat " wlh bakusan kayan baking cikiba ni ko daya ban samuba hidima tayi yawa Ramlat gintse dariyarta tayi ta rungume Nusaiba " dan Allah my Nusyna gobe karki fito sunah Sam hakan bai daceba ki tuna gobene kamun ki fa shiru tayi ta lumshe idanuta batayi magana ba kowa tausayi ta bashi Ramlat tayi ta lallabata har ta nutsu sukaci gaba da hirasu na dariya sai bayan magrib kowa ya kama gabansa duk suka tafi gida jansu, bayan sallah isha Jawa na zaune tana shayar da little Ramlat acikin d'akinta tayi nisa cikin tunani bata San lokacin da Soja ya shigoba sai ji tayi an rungumeta kamshin sa masifar dadi yana ratsata idanu ta lumshe ta Kara rungumeshi ta fashe da kuka ita kanta batasan daliliba little Ramlat ya dauke ya kwantar da ita " ya salam my love me aka miki kike kuka yi shiru gayamun wa ya tab'a mun my jawana daukarta yayi kamar yar baby ya rungume yana bubbuga bayanta bakinsa ya Dora saman kunneta " my love gayaman wa ya tabaki na Rama miki shiru tayi tabar kukan tana sabke ajiyar zuciya ta nutsa kanta cikin kirjinsa tanaji wani sanyi na ratsa zuciyarta " my love bazaki fadamun ba " my heartbeat babu komai wlh haka kwai naji kukan ya zomun da na ganka murmushi yayi yana shashafata da rikikita mata lisafa yana gaya mata maganganu zafafa masu mutikar tsada sai da yaga ta fara sakin layi ya barta yana mata chakulkulo sai gata tana kwasar dariya" dan Allah my heartbeat kabari cikina ya kulle sakinta yayi ya Mike yana murmushi ta tsareshi da idanu "my one wlh kayi kyau sosai amma ba fitaba zakayi ko " yarinya fita zanyi kuwa yanzu tashi tayi ta fada kirjinsa ta rungumeshi kallonta yayi " au kar na fita my love " eh dan Allah karka fita my heartbeat " yi hakuri kinfa San inada baki Dole suna bukatata bazan dadeba kinji kai ta daga tana hawaye " wlh idan baki bar kukaba to ko nazo bazan dawo wajanki ba zan tsaya d'akina awanan daran wacce macace ta mutumci da har zata ganni ta soni ni na kune kuka dai bari damun kanki" to yi hakuri na daina kiss ya mata " bye sai na dawo ya fice bathroom ta shiga Yana fita bangaran Ramlat ya nufa su Dada duk suna zaune tsaki yayi aransa yace ba'abar mutum yaga abar ksunar saba gaishesu yayi suka amsa Dada nayi masa tsiya Ramlat ya kalla itama kallonsa take yayi mata nuni da tazo d'akinsa kafada ta makale tana turo baki murmushi yayi yana shafa sumar kansa lips d'insa ya motsa yace mata I love u ta gane sarai ficewa yayi ta dauki waya ta Kara akunne" hallo momy jawar na bangaranta wlh bansan ya akayi ta rufe wayaba bari na kaimata ta Mike ta fice Dada ta bita da kallo dan ker take kallonsu wufa ta shiga bedroom d'in Soja " yayana rungumeta taji anyi ta baya atare suka sabke ajiyar zuciya wuyanta yake shinshinawa yana lasa " my heartbeat my baby love I miss u daukarta yayi suka zauna bakin gado narke masa tayi " my heart " na'am baby lovelyna ykk wlh sonki na rikirkitani dayawa " yayana Nima sonka ya hanani sukuni gashi bana samun ganinka kullum kitosn kanta ya shafa ya kamo hannayeta" wow my heartbeat wanan irin kyau haka kunshinki yayi kyau da fatan kin bata kudi dayawa ashagwab'e tace" my Sojana na bata fah " gud mamar ukku yatsotsin hannuta yasa abakinsa yana tsotsa idanu ta lumshe ta rungumeshi sosai ta turan kanta cikin kirjinsa " my Sojana yatsar ya ciro daga bakinsa " na'am bugun zuciyana me kike so zaki bani sweet lips d'inki nasha kadan babyna kai ta daga " OK bani kinji baby love kansa ta tallabo ta zura masa harshata cikin bakinsa yako cafke yana tsotsa cikin nutsuwa yake sarafa harshenta sun jima susai suna musayar yawu sai numfashi suke fitarwa anutse ko me ta tuna da Sauri ta zare bakinta ta sabka daga jikinsa " my Sojana muyi hakuri badan bana soba wlh Dada ta fiye sa idanu na koma gun yarana wlh nide ba ruwana ta fada ashgwab'e tashi yayi ya nufota da gudu ta nufi kofa tana dariya " yayana I love u good night kayi mafarkina Nima zanyi naka kaji dadyn yan ukku my sojana bye ta bude kofar da gudu ta fice dariya ta bashi sosai akofa ta hadu da jawa har Karo sukeyi ta rike jawa tana maida numfashi " my love kedawa kike gudu kamar ba mai jegoba kin manta kinada dinki " jawa muje cikin kawai kinsan ai kowaye zai sani gudu shiru da bakinki Dada ko ta tambayeki gun ki naje kice eh kinji matar yayana please ta rumgume jawa " OK my love yanzu na fahimceki gun yayamu kikaje ko " eh shi yakirani fah zan amshi sako dariya jawa tayi ta Kara rungume Ramlat tana bubbuga bayanta " OK muje cikin sakinta Ramlat tayi" zo mushiga dariya jawa tayi ta kama Ramlat suka shiga ciki ganusu tare da Dada tayi yasa hankalinta ya kwanta Soja saida ya gama dariyarsa dan yana kallonsu ta cc tv camera ita da jawa yanda take cicira idanu tanaso su shiga ciki sai kace Wanda zai mata fade duk abun da suke fadi yaji sosai suka burgeshi ransa fari kal wayarta ya dauka da ta bari yasaka aljihusa ya fice ya tafi hotel d'in da bakinsa suke domin suyi hira su Ramlat ma hira Su suke tanama jawa mitar dinkinsu ta lallabata har tabar zancan Soja bai dawo gidaba sai karfe kusan shabiyu na dare lokacin Ramlat tuni tayi bacci har su Dada jawama ta koma sashanta tayi wanna tayi shirin bacci ta kwanta amma bacci bai dauke taba saida yayi wanka yayi shirin kwanci ya nufi d'akin jawa tana kwance idanuta arufe zatonsa bacci takeyi gun little Ramlat yaje ya tofeta da Adu'a ya kashe wutar. d'akin ya hau gadon ya janyota jikinsa " my love tashi na dawo yanayin bugun zuciyarta yasa ya gane idanuta biyu " my heartbeat sannu da zuwa " yauwa ykk shiru tayi wasanin ya fara mata cikin lokaci qanqane ya dimautata sai sambatu takeyi tana fada masa zafafan kalamai sai dashi zata iya rayuwa ba Wanda zai iya gamsar da ita sai shi lale shidin namiji dayane tamkar da dubu zantutuka tayi tayi Wanda ya yada da hakan tana mugu mugun sonsa ya lura bata kula ta musumma shine zai tsamota daga gararin da take neman jefa zuciyarta saboda tsantsar kaunarsa da takeyi cikin farin ciki ya fara kashe arna bayan yayi Adu'ar saduwa yau kam shagalinsu suke sosai yake cacakarta tana bashi hadin kai yada ya dace tanaji babu ta biyunta aduniyar dace da mijin jarumi zakin love kamar Sojanta nikam nace Asubah ta gari...✍🏻 Rahma ce ummu Fareesa😘 ✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻 *بسم الله الرحمن الرحيم* ___________________________________ *🤷🏻‍♀HATSABIBIYA*🤷🏻‍♀ *💖💖RAMLAT💖💖* *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation __________________________________ Story & Written by ✍🏻 Real Ladingo😉 yar mutan Niger🇳🇪 *Bismillahir Rahamanir Raheem* *Book 2* 🅿👉🏻4⃣9⃣&5⃣0⃣ ...to fah yau ake gobe sai labari Kwance suke manna da juna misalin karfe hudu na Asubah Abdallah ya bude idannusa Jawahir na manne dashi Addu'a dauke bakinsa zufa na keto masa saboda mugun mafarkin da yayi akan jawa gabansa sai faduwa yake duk da yana Addu'a idanu ya zuba mata ya Kara rungumeta jikinsa yana tofa mata Addu'a yana shafa kanta itako baccinta take duk da itama cikin mafarkin da yayi take janyeta yayi jakinsa sai sharara bacci take sabkowa yayi daga saman gadon ya shiga bathroom agagauce yayi wanka ya fito ya ya goge jikinsa ya shirya cikin wata arniyar shadda ganila blue colour wacce kudinta zaikai dubu tamanin har dinki takalmi na zallar fata ya saka mai masifar kyau da tsadar gaske agogon hannuta kadai abun kalloce kyawun da Soja yayi da narkekiyar ganilar da yasaka wlh bata lokacine fadarsu komai cikin sanyi yakeyinsa saboda mafarkin ya tsaya masa arai har yanzu Addu'a yake cikin ransa kamshin turarasan ya farkar da Jawahir ta bude idanuta Adu'a dauke a bakinta jikinta sai kerrrma yakeyi ta tsare Soja da idanu yana tsaye gaban dressing mirror yana gyaran fuska sabkowar da tayi daga saman gadon motsintane da yaji ya juyo ya kalleta haka kwai gabansa ke faduwa gunta ya nufa ya kamota ya rungumeta " my love kin tashi naga akwai sauran lokaci shiyasa ban tasheki ba kina lafiya ko my jawana Kara shiga jikinsa tayi ta cusa kanta kirjinshi zuciyarta na wani irin bugawa fasehwa tayi da kuka " wayyo my heartbeat " Ya Salam my love menene please yi hakuri bari kuka me ya sameki my love daukarta yayi ya zauna bakin gado ya rungumeta "yi shiru gayamun matsalarki kinutsu kinji yada zuciyarki take bugawa kuwa " my heartbeat wani mafarki nayi wai ina.... kanta ya tallabo da Sauri ya had'e bakinsu yana bata sumba dan ya fahimci irin mafarkinsa tayi hankalinsa Sam ba akwance yake ba saida ya sama mata nutsuwa ya cire bakinsa anata ya janyeta jikinsa " my love zantafi guri karya kure tashi maza kiyi wanka kiyi shirin sallah idan kin gama kiyi Addu'a sosai babu komai kuma ki kwanta ki huta kinji kai ta daga " my heartbeat adawo lafiya ina sonka jinake kamar nashiga aljihun rigarka mutafi murmushi yayi ya fice daga d'akin itako ta shiga bathroom jikinta yayi mugun sanyi gabanta ya tsananta faduwa duk da tana Adu'a Soja na fita suka shiga mota sai maitama lokacin sallah ya kusa saida direba yayi hudu sosai, acan masallacin gidansu bayan anyi sallahr Asubah za'a radawa yara sunah su Ramlat ma Ana bacci ya tafiyasa tare da sojijin gidansa yasha mamaki yada yan barikinsu suka zo fatihar sunah yaji dadi sosai farin cikinsa ya kasa buyowa kusan tare suka iso dasu habeeb sadeeq tare yazo da sojoji saboda jiya can ya kwana Abdallah yaji dadi sosai ana idar da Sallah Asubah akayi fatihar sunah mace taci sunah jawahir maza kuwa mustapha da hamza Ana gamawa akayi Rabon halewa da gora ga masu ci da kudi sai Albarka akesawa Abdallah saida yan barikinsu kaf suka tafi da habeeb ya nufi part d'insa ransa fari kal suna Naseera gidajansu suka shige Soja na zuwa part d'insa wasu kaya ya dauka ya fito ya shiga part d'insu yinma babu kowa murmushi bai zauna ba ya fito dan yabar iyayensu maza a masallaci suna gaisawa da jama'ar da suka gaitayato can gun mota ya nyfa suna ganinsa suka bude masa yashiga suka kama hanyar gida lokaci da suka isa gari yayi warai so yake yaga Ramlat bai san ya zai yiba dan su anty maimunatu har sun Iso gidan ga wayar Ramlat ahannusa bedroom d'insa ya nufa ya kwanta ransa sam babu dadi gabansa sai faduwa yakeyi duk da yana Addu'a yanacewa koma menene Ubangiji yasa Alkhairi ya biyu baya zuciyarsa sam babu nutsuwa mik'ewa yayi ya nufi d'akin jawahir tana kwance sai sharara bacci takeyi fuskarta tayi haske dayawa tayi wani irin kyau da bai Santa dashiba zama yayi bakin gadon ya shafi fuskarta tausayinta fall zuciyarsa " please my love Inde nini wlh ina sonki kuma ina baki kulawa ki aje hankalin dan Allah kibar damun kanki wlh inajin tsoron rashin kiyaye dokokin Dr da bakyayi hannusa ya dora saman kirjinta yaji yada zuciyarta ke bugawa kwanciyarta ya gyara mata ya rufeta ya Mike yaso ya tasheta amma sai yaga gwara ta huta little Ramlat ya leka sai baccinta takeyi ficewa yayi ya rufo masu kofa ya nufi d'akinsa yarasa dalilin sanyin da jikinsa yayi gashi yana son, yaga Ramlat yana shiga Ya zauna bakin gado wayarsa ta dauki ringing gabansa na faduwa dan yau jiyake ko da awayane sai yaki labarin da bazai masa, dadiba picking yayi dayane daga cikin bakinsa sun jima suna hira yace anjima zaizo ya daukosu yana gamawa ya Mike ya kunna tv CC TV camera sai me Ramlat taci uban kwalliya ita da yaranta ansaka musu kaya iri daya masu masifar kyau da tsada little jawahir ahannu mamah sai tsotsar yatsa takeyi kaya wlh idan ba kama Ramlat farin saniba tufa ba lallai bane ka gane tayi wani azababban kyau wani uban less tasa bakine dukansa sai farin duwatsu da wasu flower kananu jajaye da aka saka masa dinki Riga da siket dede jikinta yayi mata masifar kyau kunshinta ya fito dar dar ta kashe uban dauri ta Saki jelar kitson fuskarta wasai little jawahir ce ta fara kuka mamah ta bata ita ta shayar da ita ta turo baki " Allah yaran sun fiye fitina duk abin atsotseni idanu ya zaro kansa ya dafe " wlh babyna kin tafi da imanina kin hadu ba karya yazanyi naji gumin bugun zuciyata ajikina ko nasami nutsuwa zama yaga ta gyara tana shayar da baby kallonta kawai yakeyi sai yaji damurwa da yarasa ta mecece ta fara raguwa yarinya tajima tanashan nono ta cireta yaga Dada ta amsheta mamah ta dauko mai sunan Abbie ta bata ta fara shayar dashi yajima ta cireshi ta fara shayar da mai sunan papi shima saida ya koshi little jawahir ta tsala kuka da yatsarta abaki " agaskiya Auntyna kinfiye tsotsa ta fada tana turo baki Dada ta zunguri Ramlat " wlh hassana ki kiyayeni ko yanzu na nemo Wanan maras kunyar mijin naki gani yayi ta Mike tsaye Dada na mata masifa sai taba yarinya nono taki sai tayi kwalliyarta atsotseta fitowa kofa tayi tana jijiga yarinyar murmushi yayi ya tashi ya bude kofar yana Adu'ar kar wani ya gansa ya leko cikin sa'a tana jijiga yarinyar fuskarta na kallon gabas saida yasake waiwayawa ba Wanda ya lura sumgumarta yayi wuf ya shige d'akinsa ta ware baki sai kwarara ihu takeyi ko kofar bai rufoba dan yasan ba Wanda zaiyi tunanin tazo gunsa daide lokacin da suka shige jawhir ta fito cikin kwalliya tayi masifar yin kyau dan yau wani irin fari tayi da kyau na musamman saide jikinta asake yake tayi sa yi tarasa meke damunta yanzuma daurewa tayi ta shirya da umma Saudat suka hadu ta amshi little ramlat tazo wucewa taga kofar Soja abude tayi murmushi ta sanyo kanta tiris ta tsaya ganin abinda suke da Ramlat tana kallonsu gabanta na bugawa da karfi dan Allah yana gani tarasa yazata cire azababban kishin da yake damunta kwananan tsaresu tayi da da idanu" ke imun shiru gum tayi da bakinta " to Yayana ka saukeni nayi shiru ta fada ashagwab'e Sabketa yayi ya amshe diyarsa ya matse Ramlat a bango ya hade face" yarinya na kamaki diyar tawace bazaki shayar ba saboda tsabar kin rainani ko ya kara matseta yayi idanu ta fara cicirawa daket take numfashi rungumesa tayi " Yayana bance ba fah amma ya zaka daukoni idan Ana nema fah ka sakeni sai na bata tasha kaji " yanzu ni dake wa ya rike wani sakinsa tayi ya matsa "barima na bata ta ka gani na tafi ko ta nufi saman gado ta zauna ya kawo mata babyn tana kiciniyar janye zip d'in rigarta jikinsa ya janyota ya zuge mata zip d'in Rigar ya ciro da mamar ya sawa yarinyar baki ta fara tsotsa shikuma ya rungume Ramlat yana sunsunata yana shafarta da lasarta duk ya susuce " my bugun zuciyata wallahi ina masifar sonki yau duk kin canza sosai idanuta ta lumshe saboda yada yake sarafata a shagwab'e tace " Ya Abdallah ka bari mana kanta ya tallabo " babyna bude idanuki ki kalleni kinji my zumatyna idanuwanta ta bude ta kallesa sonsa na ragargaza mata zuciya bakinta ya cafke yana bata zazafan kiss suna kallon juna da idanusu suna tsotsar bakin juna kusan 5 minute ta cire bakinta anashi ta janye idanuta daga kallonsa cikin sanyin murya tace" yayana kayi kyau sosai irin wannan daukan wanka haka murmushi yayi " ai ban kaikiba ko baby love murmushi tayi ta janya daga jikinsa " my Sojana zan koma yanzu Dada zata shiga cigiya " babyna bazaki bani ko da tea na shaba? shagwabewa tayi ta shimfide diyar ta zauna sama cinyarsa ta rike kafadunsa " my Sojana wlh har na tausayama ta fada tana kwantar da kanta saman kafadarsa ta fara hawaye " no babyna to meye na kuka wlh banida lokacin zamane kuma wlh my jawana tana kula dani sosai yi shiru bari kuka ko kinaso nima nayi.? kai ta girgiza fuskarta ya kamo ya shanye hawayen yayi mata rada akunne ta fara dariya tana dukansa akirjinsa"Ya Abdallah,na wlh ina tsananin kaunarka " Nima haka bakigaba sai yanzu da na ganki naji sanyi a raina Oya je kikawoma mijinki tea ya kurba bakinta ta Dora saman hancinsa tana tsotsa tana shafar wuyansa magana yayi a k'asan makoshi " Ashhhh my heartbeat kibarni haka kina kunna min zafi makalkaleshi tayi tana tsotsar hancinsa son ranta shiru yayi mata ya zuba mata idanu cike da tsantsar kaunarta jiyake sonta kamar zai kasheshi saida ta gaji dan kanta ta sakeshi tana dariya " My Yayana wlh Sonka nake sosai murmushi yayi " baby love je kikawomin tea " to kadan goyani don Allah my Sojana kajiko ta fada tana kwanciya gadon bayansa mik'ewa yayi da ita yana zagaya d'aki tana dariya " yauwa dokin malam yi gudu mana sabkota yayi " ninema dokin to na fasa kukan sangarta ta saka masa ta rungumeshi " Allah My Sojana sai ka goyani bayanka dadi wlh ta fada tana makalkaleshi dariya yayi ya dauketa cak daide nan jawahir ta dafe bango ta fice daga d'akin Wanda su basu san da tazoba ma daket ta nufi d'akinta ko gani batayi da kyau tana shiga ta fashe da kuka " wayyo Allah na na shiga ukku ni jawahir Allah kaciremun kishin Ramlat araina wlh inason el.uwata amma son ya Abdallah ayanzu yafi karfin zuciyata bansan ya zanyiba ya Allah ka amshi raina na huta da nakuma abun da Abdallah zai tsaneni tari ta fara ta rike sharan da zuciyarta take tana tari tun karfi daket ta Mike ta shiga bathroom dan tasan baza'a rasa jiniba tana zuwa kuwa jini hanci da baki fanfo ta kunna tasha ruwan toilet tarin ya lafa ta wanke furkarta ta fito ta kwanta tana maida numfashi kusan 15 minute tayi akwance tana karanto Addu'a sosai taji nutsuwa ta Mike ta fito ta ko kofar d'akin bata kallaba ta wuce har lokacin tanajin dariyar Ramlat " gaskiya my heartbeat kin fiya wayo nagaji dayawa jeki kawomun tea d'in mana tafiya zanyi muzo da baqina " yi hakuri Sojana kaji bari naje na hadimaka da gudu tayi isa bakin kofar ta leka ahankali karaf suka hada idanu da Dada yara ahannuta suna tsala kuka me Soja zaiyi idan ba dariyaba dan yana kallonsu ta cc tv camera isuwa gunta tayi tana masifa " wlh Ramlatu kibi asannu wlh dolema yau Ana gama suna zamubar gidanan idan ba jarababa yaune kika fito gida tun ba kowa har ya far cika da mutane " to wai me nayi bashida lafiya tea zan dauko masa yaran ta amasa tana jijigawa janta tayi " wlh bazaki kaimasaba jarababbu wuce muje idan yar ta matsa masa da kuka zai kawota Dole ta hakura suka shige ciki jawahir na zaune taci uban kwalliya ta sai less dinsu na anko Dada tace" ke jawa tashi maza ki kaiwa mijinki tea Ramlat ta kalla ta ajiye yaran tazo ta rungume jawahir " wow my Auntyna kinyi kyau mutika wlh murmushi tayi ta kara rungume Ramlat" nagode my love amma ban kaikiba tashi kinko ganki " my Aunty'na Ya Abdallah nason tea Dada ta hanani na kai masa murmushi tayi" ayya to bari na kai masa ta Mike little Ramlat ta ajiye wacce itama tayi mata kwalliya less din irin na jikin jawa ne Ramlat ta kalli jawa atsorace saboda jinin da yake fitowa daga hancinta arikice ta rungume jawa tana goge mata " my dear hab'o kikeyi baki saniba ta fada idanuta na kawo kwalla jawa ta goge mata fuskarta " haba my love hab'o kawai kikewa kuka kibari dan Allah jawa ta fadi itama tana fashewa da kuka ta rungume Ramlat suna kuka wiwi Wallahi idan ka kallesu zayi tunanin iyayan sune suka mutu alokacin su Aunty maimuna salalami suke dan sunga abun iskancine kawai dan tana hab'o shine zasu tusa mutane gaba suna kuka Dada dariya tamusu " kuko Allah ya shiryeku to ku zauna idan kin gama kukan hab'on sai taje taba mijinku abinda zaici sakin juna sukayi kowa na gogewa dan uwansa hawaye Ramlat tace da jawa" matar yayamun jeki da babyna yayana yaga shirinta dariya sukayi atare daukarta tayi suka fito duk abun da suke yana ganinsu abun ya bashi mamaki saboda hab'o suke kuka haka amma dada ta bashi haushi da takewa matansa dariya zuwa tayi ta hado masa tea mai kauri Wanda yaji kanafari acikin cup gilles ta zuba ta nufi d'akin da slm ta shigo yana amsa waya ta aje little Ramlat ta janyo dan karamin tebir ta dora rarafo little Ramlat tayi ta kama, kafar soja tayi tsaye jawa, kusansa ta, zauna har ya gama waya ya dauki little Ramlat yana mata wasa tana dariya " my love yau sangarta ku keda Ramlat ta motsa inafa ganinku duk abunda kukeyi ya fara yana janyota jikinsa murmushi tayi " kawai fa dan taga ina hab'o nefa fuskarta ya kamo yana leka hancinta " to ai Nima ban taba ganin kinyiba zancan ta basar ta dauko tea tana bashi abaki yana sha little Ramlat ta sabka daga jikinsa tana wasanta ya rungume jawa tana bashi tea dan yaga kamar tanada damuwa har ya shanye tea d'in lalubarta ya fara yana Mata rada akunne tana murmushi ta rungumeshi gam tana sabke numfashi Wanda yanyinsa ya fara canzawa sosai yake rikirkitata da kalamai masu zafi har tasaki ranta tana dariya kafin ya saketa " gaskiya my love kinyi kyau sosai fah murmushi tayi " nagode my heartbeat " jawa zan tafi nazo da baki kinsan fah har.da taro suka hadamun tamjar aure amma nace musu ayi acikin gida girman gidanan ya isa maza da mata kowa ya walala dariya tayi " wlh ya isa zamuyi kokarin karama duk Wanda zai zo gun bikinmu na sunah dariya yayi " thanks my love zan tafi sai nazo " Allah ya tsaremana kai "Ameen kiss ya mata ya dauki gilashinsa ya manna a idanusa jawa jitake kamar ta hanashi fita saboda tsananin sonsa da kishinsa daurewa tayi bata nuna masaba little Ramlat ya dauka yayi mata kiss " my love na tafi babyna sai mundawo dariya tayi " to sai kun dawo ta dauki little jawahir tare suka fito ya murzawa kofarsa key ta koma d'akin Ramlat shikuma ya fice da little Ramlat lokacin da jawahir taje d'akin Ramlat dinkinsu na material ya iso Safara'u ce ta zo dashi taji dadi sosai Ramlat har ta saka nata Suna Nabeela ma duk shine ajikinsu har su hadeeza kanne soja jawa tabisu da kallo " Tab ai kuwa baza'ayi ba Niba bari naje nasaka dada cewa akayi saida yamma shaffah tace " min canza shawara jeki kisa dariya tayi tana kallon Ramlat " my love Aradu kin hade dan Allah karki cire sai yayamu ya gani " to je ki saka mugani wlh namatsu kisa kizo muyi hotuna dariya tayi ta fice taje ta shirya tsaf yayi mata masifar kyau ita da kanta ta sani pic ta dauka ta turawa Soja lokacin na tare da bakinsa bai samu damar dubawaba tayi ta jira shiru ta tashi ta fito ta nufi d'akin Ramlat zuciyarta baby dadi ihu suka rinkayi saboda tayi kyau sosai ba karya Ramlat ta rungumeta sai pic suke iri iri d'aki yacika da jama'a yan uwansu da kawayan su jameela da su Nabeela su shaffah kai abun ba acewa komai. haka bangaran manya ma duk sunsha anko less suka saka gidan yacika dam dan ko makwabta ba'a barsu a bayaba tunda soja ya fita tare yake da bakinsa sai darana suka zo gidansa Wanda yake cike da Al'ummah musulumi wajan gida da bai cike yake da Sojoji an bazasu ta ko ina saboda tsaro ****** Misalin karfe biyu na rana fadin cikar taron sunan yan ukku bata lokaci ragona da shanu de ba wani Abuba an yankasu launikan abunci iri iri aka sarafa an kawata runfuna da kujero far are masu masifar kyau cikin harabar gidan gashi daman gidan ko ina Flowers ne gwanin kyau Soja na tare da bakinsa cikin wata wata tapkekiyar rumfarsu ta shan iska ankawata gurin da kwalliya nan aka kawo musu abunvinsu da kayan mutsa baki da nasha duk inda ka gilma jama'ace kashi kashi ke kwasar gara ta abunci su Naseer ma bangaransu daban can cikima mata an baje Ana lodi jaws de shiru da ita haka ta daure ta Saki niki taci abunci cikin yan uwanta sai shewa akeyi Ana dariya Ramlat sosai ta sake Ana wasa da dariya duk tanajin faduwar gaba batasan daliliba sai Addu'a takeyi bayan sallahr la'asar filin gida yayi makil da jama'a maza da mata yanzu atamfa ce suka saka har Ramlat har jawa dukansu sunyi urban kyau na ban mamaki Soja idan kaga yada ya dauki wanka yanzu kananu kaya yasa ka Sojoji yau fah babu sauki sai harba bundiga suke sama irin de idan suna Sabga zaune suke jawahir na mita su tashi mana lokaci yayi kar Soja yabiyo sau tunda ya turo kira tun dazo bata Rufe bakiba sai gashi ya shigo aikuwa kowa ya Mike ya kama gabansa ya kalli Ramlat " baby love rainanine kikayi ko " Allah ya baka hakuri muje dariya jawa tayi Ramlat ta dauki baby girl Soja ya dauki mazan ya kalli jawa " my love ina little Ramlat " wlh tun fah d'azu Nusaiba ta fita da ita ko suna can waje " OK tashi mu tafi dariya tayi " kuje ganinan ficewa yayi Ramlat tace" ki tashi mana wai Aunty jawa meye ke damunki yau " kije karkuma yayi miki fada mana mik'ewa tayi suka fito tare ta nufi d'akinta ta dauko gif d'in da zataba Ramlat da 'ya'yanta Ramlat ko ta fita waje ta nufi gun Soja kusansa ta zauna yaran suna hannun Habeeb da Sadeeq ya amshi little jawahir ya kalleta dab da juna suke sunajin numfashin junansu"my bugun zuciyata wlh inajin zafin fitowarki haka duk da kinsa babban mayafi bakiga jawa tasa hijab kalar kayanba baki ta zumburo ta tsareshi da idanu k'asa yayi da murya " baby love nine da fushi ba keba zan danne zuciyatane dan kina uwar biki amma raina bayaso hannsyensa ta kamo duka biyu sunan kallon juna ko sun mance jama'ace sama da mutum dari ke kewaye dasu oho" Ya Abdallah bari naje nasaka hijabin to karkayi fushi kaji ta fada tana murza hannusa tayi narai narai da idanu " OK karkiyi kuka na hakura ai ba'a ganin jikinki sakarmun hannu Ana kallonmu da Sauri ta Saki tana mai jin kunya dan har ga Allah ta manta ihu sukaji Ana musu na tafawa RAF RAF RAF kanta ta sada " baby love kina kunya kanta ta daga OK zo kiji wani Abu matsawa tayi daga kusansa tafe take da manyan kwalaye biyu da ledoji biyu idanuta na lumshewa bata ko ganin kirki har ta karaso gunsu Soja ya kalli jawa yace"my love meye wanan ina wai kika tafi dukawa tayi ta ajiye kwalayan gaban Ramlat ta Mike tsaye kawai sai ji kake dimm ta yanke jiki ta fadi K'asa asume jini na fita ta hancinta da bakinta wani irin uban ihu Ramlat ta kurma tayi kanta tana jijigata arikice Abdallah ya Mike da baby ahannusa yaba na kusansa da baisan kowayeba yayi kan jawa yana fadin " innalillahi wa'inna ilaihinr raji'un ya matsar da Ramlat wacce take kuka kamar ranta zai fita gaba daya jama'a sun kewayesu kowa hankalinsa atashe ciccibar jawahir yayi Ramlat na biye dasu kowa hankalinsa atashe Duk sun bi bayansu kafin ya isa gun motama an bude masa ya shimfide abaya ya shiga Ramlat ta fado motar kamar anjehota bai hana ta bin suba saboda bayada nutsuwa kafin sauran su iso tuni direba yaja mota sai wata suka shiga hankalinsu tashe tun ba maimunatu ba sosai direba yake gudu yana rungume da Ramlat sharnsa daya sharan daya na rungume da jawa wacce babu alamar rai"kiyi shiru kibar kukan Allah zai bata lafiya batayi shiruba ta rage kukan de har suka iso hospital mota na tsayawa ya bude kofa ya fitar da Ramlat ya fito ya ciccibi Jawa sukayi ciki da ita inda aka tareshi da gadon marasa lafiya aka kwantar da ita aka nufi emergency da ita don har yanzu jinin fita yake Soja sai kai kome yakeyi yana Ad'ur Allah yasa ba zuciyarta bace keda Matsala Ramlat na biye da Soja hankalinta amugun tashe Dole ya janyota jikinsa ya rungume ya kasa magana bayanta kawai yake bubbugawa har yan gidansu suka iso kusan mutum ashirin suka tsaitsaya suna jimami sai ga yinma ma hankalinta atashe take tambayasu meye ya sami jawahir Soja shi bema San me zaiceba abun yayi masa yawa ga Ramlat ta adabeshi da kuka tanacewa Soja yayi wani Abu kar wani Abu ya sami el uwarta bayanta kawai yake bubbugawa kowa tausayi suka bashi dan kallo daya zaka musu kasan hankalinsu atashe yake little Ramlat ce ta fara kuka wiwi tana bayan Nusaiba kanwar Ramlat Soja yace" Nusaiba kawota Nan yunwa takeji suntota tayi ya amsheta Ramlat ta amsheta " bari na bata nono Tasha hannuta Soja ya kama suka zauna ta janye rigarta tana shayar da little Ramlat sosai takesha dan tun da rana rabonta da nono gaba daya jama'ar gurin cike suke da tausayin su Soja idanu ya zuba musu yana tuna mafarkin da yayi hankalinsa ya tashi yace" Ya Allah ka dubemu kai kake da damar komai alokacin da kaso ubangiji ka dubemu kowa kallonsa ya keyi Ramlat ta fashe da kuka ta fada jikinsa gabanta nabugawa da karfi sai da su yinma suka lallabasu suyi hakuri zata warke tace ina aka bari jarirai sai lokacin ma suka tuna bayan lokaci mai tsawo Dr Fahad ya fito hankalinsa atashe sai zufa yake sharewa saman goshinta gaba ki dayansu suka nufi gunsa Soja yace" Dr ta farka kansa akasa yace " kuma saboda Allah tun da safe kunga tana aman jini baki da hanci meye ya hana ku kawota hospital tun lokacin zuciyarta bata idasa bugawaba wlh munyi munyi Amma ina tun kafin ma ku kawotama lokacinta ya rigada yayi sai de nace muku Ubangiji ya bamun hakuri. Allah ya amsheta ta amsa kiran mahaliccinta wani gigitaccen ihu Ramlat ta kawarara tayi luuuuu daga ita har babyn da take shayarwa Soja ya tarota ta zube jikinsa asume yinma ta amshi little Ramlat gabaki dayansu kalmar shahada sukeyi masu kuka nayi wani irin uban kukane ya kufcema Soja tin karfisa ya Saki kuka ya rungume Ramlat gam jikinsa nurse buyi Dr ya kirawo sukazo su amshi Ramlat aje abata temakon gagawa wata irin Tsawa Soja ya buga masu wacce takusa sasu sakin fitsari Kara Rungumeta yayi gam yana kuka mai cin rai jikinsa ko ina kerrrma yake yi...✍🏻 *😭😭😭 wlh Nima hawayene nakeyi duk Wanda na bata masa rai awanan pege don Allah yayi hakuri nagaji da cicire labarin ne Dole zan karasashi yanda na tsarashi Allah ya jikanki da rahama jawahir* Rahma ce ummu Fareesa😘 *بسم الله الرحمن الرحيم* ___________________________________ *🤷🏻‍♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀* *💖💖RAMLAT💖💖* *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ___________________________________ Story & Written by ✍🏻 Real Ladingo😉 Yar mutan Niger🇳🇪 *Bismillahir* *Rahamanir* *Raheem* *Book 2* 🅿👉🏻5⃣1⃣&5⃣2⃣ Yinma ce ta nufo gunsa dan tasan ayanzu fada bazai masaba Dole lallashine kamashi tayi muryata na rawa " Abdullahi yi hakuri adubata karta shiga wani hali kayi hakuri magana tama nurse su kazo daket yinma ta banbare Ramlat jikin Soja aka shiga da ita ciki ta rungumeshi ita kanta kuka ta keyi shi yana kuka ita nayi jama'ar gurin nayi anty maimunatu k'asa ta zauna dirshin bakinta dauke da Addu'a jikinta na rawa shaffah na tsaye sai gani sukayi ta yanke jiki ta fadi asume safna faduwa tayi asume dan abun ya tabasu sosai yanzu awa daya da ta wuce suna cikin wasa da dariya ace ta mutu gaba daya hankalin mutane ya Kara tashi Anty Rahma ce suka shigo da su Papi da Abbie duba jikin jawahir labari ya riskesu tana aman jini yada sukaga mutane da irin kukan da yinma suke da Abdallah ga safna da shaffa an kwashesu anyi ciki dasu jikin Anty Rahma ya bata babu lafiya zamewa kasa tayi dirshan tana binsu da idanu Soja yama yinma magana cikin kuka " yinmata ku kaini gun jawa inason ganinta "Abdallah kayi hakuri " nide kukaini gun gawarta please Abbie ya karaso gunsu " Abdallah ta Allah ce ta tabbata ko kai yinma ta daga masa tayi magana aka kirawo Dr yana zuwa tace " Dr yanaso akaishi gun matarsa ta janyeshi jikinta Dr fahada ya kama hannusa suka shiga su Abbie da papi na biye dasu suna shiga Soja ya tsirawa gawar jawa idanu an rufeta da farin kyalle ya isa bakin gadon ya janye kyallen jikinta ya fada yana kuka ya rungumeta gam" haba jawahir ya zakimun haka saboda Allah daran jiya ya mukayi dake munce muna tare har karshan rayuwarmu munyi alkawari dake amma kika sab'a wlh ina sonki kuma jiya kincemun kin yada da son da nakeyi miki dari bisa dari da yada na sarafaki da irin yada namiki kuka keda kanki kika bani hakuri nayi shiru kikace Alhmdllh yau kin tabatar da ina kaunarki zamu rayu inuwa daya har karshan rayuwarmu to my jawana meye ya bugarmun da zuciyarki Wacce irin damuwace kika kasa fadama yayanki mijinki yanzu kinmun adalci kenan my love little Ramlat dani kin maidamu marayu kullum sai na fadamiki ki ajiye hankalinki wlh ina sonki dan Allah jawahir matata ki tashi bari nayi kissing dinki irin na jiya da muka kwana munayi please ki daure ki motsa wlh ina bukatarki kinji my love tun dazu little Ramlat ma kuka takeyi fuskarshi ya Dora saman tata ya Dora bakinsa anata yana tsotsa yana shafar kanta ko jinin da yake saman bakinta bai damuba Dole yinma ta janyeshi dan d'akin ya cika dam har mahaifin jawahir ya karaso Kuka ya fashe dashi " yinma dan Allah kar ayi saurin binneta zata farko bata mutuba wlh nabata ajiyata acikinta naji hakan ajikina suna raye karku binnemu matata da abinda yake cikinta don Allah Abbie ya rungumeshi yana lallashinsa ya janyeshi suka fita, Ramlat ko Dr Fahad yana csn yana bata temakon gagawa domin ta farfado fiye da awa daya amma shiru bata farko ba dan tayi doguwar suma sai ahankali Dole suka fito aka jona mata na'urori da duk abinda ya kamata yana fitowa su yinma suka tareshi Soja idanu kawai ya zuba musu yanaji duk abinda Dr yake fadi jikinsa rawa kawai yakeyi wannan Family yau suna cikin tashin hankali su shaffah sun farfado itada safna mai ran karfe yace a basu gawar jawahir akaita gidanta ayi mata wanka a sallah ceta Soja baya magana da idanu kawai yake binsu Addu'a kawai yake jikinsa na kerrrma jameela ce da hadeeza suka Iso da yaran Ramlat sai kuka suke Yinma tace shaffah da Nabeela su shayar dasu haka ko akayi suka shayar dasu Soja ya kalli little Ramlat ahannu yinma sai wasanta take tana tsotsar yatsarta kawai sai ya fashe da kaku ya Mike ya nufi gun yinma ya amsheta ya rungumeta sai lokacin Aunty maimunatu ta fashe da kuka tin karfinta Anty Rahma ma kuka takeyi ta rungume maimunatu duka asibitin hargitsewa tayi da koke koke saida su Abbie suka tsawatar musu gaba daya suka tisasu gaba sukabar asibitin Naseer da Sulaiman kansu kuka suke wiwi ga Ramlat ance tayi doguwar suma wallahi yau idan kaga wannan Family duk Rashin imaninka sai kayi musu kuka Dada bata iya cewa uhumm bare uhumm uhumm Addu'a kawai take da godiyar Allah dan shine yaso ganinsu awanan hali haka su Abbie suka tusasu amotoci aka nufi gidan Soja wanda jama'ar duk ta watse sai abinda ba'a rasaba Wanda labari yazo musu sai rizgar kuka akeyi su Abbie na kawosu suka koma daukar gawa Habeeb da Sadeeq yinma tayi kira dan har yanzu suna nan su suka kama Soja dan tasan zaifi sauki Saki akan yan uwansa yana rike da yarsa ai sojoji naji abinda ya faru matar Oga ta rash suka shiga kwashe kayan da aka jera da Wanda za'ayi rabo akasa sallami sauran jama'a can cikima Ana ta gyaran ko ina su Ancim sai kuka sukeyi kamar ransu zai fita su Abbie suna komawa Dr yace suyi hakuri ko basuji sallah magrib akeyiba Dole gawa sai gobe da safe wlh sai lokacin suka tuna dan su kansu arudu suke suna danne tasu damuwarne dan su taushi iyalinsu Dole suka bari sai da safe sukaje suka yi sallah suka koma gidan soja wanda abun ba'acewa komai sai godiyar Allah yanzu duk Sun nutsu bayan sunyi sallah kowa Addu'a yakeyi Soja tinda yayi sallah yake tama jawahir Addu'a da Ramlat Allah ya tasheta inko itama babu ita to Allah ya jikinta ya fashe da kuka gabaki dayan jama'ar masallacin kansa sukayo suna bashi hakuri dan sunada labarin komai Naseer ya rungumeshi yana bashi bakin da jadadda mashi yayi tawakali da Allah yayi ta maimaita Addu'a ahakade har akayi sallah isha suka dawo ciki parlon dam da mutane yan gidansu jikin yinma yaje ya kwanta saman cinyarta Kanshi ta shafa muryasa na rawa yace" yinma ki rungumeni ki lallasheni banida kowa yanzu matana biyu yau Allah yayi hukuncinsa akansu yinmata ki rarasheni duk kuka suka fara yan parlon cikeda tausayinsa idan ka kalli Abdallah bazaka tab'a shine jajirtaccen Soja nanen mai jarumta kan aikiba Wanda bayada kasawa da gajiya idan ya fita fagen dagaba ko idan ya kamo mutum yana masa azaba bazaka tab'a cewa akwai abinda zai sakayi zama haka ba mutuwa ai daban take yau yazama abin tausayi daurewa yinma tayi ta kwantar da little Ramlat ta rungumeshi tana bubbuga bayansa" Abdallah kayi hakuri Addu'arka jawahir take so ba kuka ba Ramlat zata farka da yarda Allah shiru yayi yinma nayi masa nasiyya mai ratsa jiki Akan duk abinda ya samu bawa yayi tawakali da Allah kuma Allah da ya amsheta yafishi sonta Addu'a yayi ta maimaitawa Abakinsa tofah yau gidan Soja cike yake da yan uwa kowa yaki tafiya amma yinma ta kora su jameela da su shaffah da nabeela tace kawai su tafi abinda ya faru ya Rigada ya faru su dawo da safe kawai Dole suka tafi suna kuka amma manyan sunan yaran Ramlat an rabasu ah Ukku safna daya shaffah daya Nabeena daya ance duk sutafi da su har aga abinda Allah yayi safna ita ba anemi Aminu ba saboda na gidane amma su shaffah saida aka nemi izinin mazajansu har dare ya tsala babu Wanda yakai Ko da ruwa bakinsa Soja har yanzu na gurinsu yinma sai daket ta lallabashi ta kaishi har d'aki tasa yayi wanka ya dauro Alwalla ya fara Jero salloli to gidan haka ya kwana babu Wanda ya rumtsa Addu'a aka kwana anayi har Asubah Soja masallaci ya tafi ko bayan sallah bai dawoba saida gari yayi haskae lokacin gidansa yacika makil da Al'ummah yan uwa da abokan Arziki sojoji kuwa mota kusan biyar saida Soja yayi mamaki dan bai fadawa, kowaba haka suka taresa suna masa, gaisuwa yana amsawa rumfunan jiya na sunah sune yau na zaman makoki oh duniya ba gidaba zama yayi cikin jama'a masu jiran gawa wlh Duk Wanda ya kalli Soja sai yanashi tausayi su Abbie suka amsu gawa dan Dada tace akawota ayi mata komai agidanta hakako akayi da suka kawo ana aka gyarata su mummy sukayi mata wanka suka suturtata aka gyarata Aka fito da ita makara a parlo yinma tace akirawo mijinta yayi mata Addu'a Anty maimunatu tace!" wlh tunda Nike dake jawahir baki taba batamunba kuma ko kin batamun na yafe miki ta fashe Da kuka jaleel ma kan gawar ya duqa yana kuka yana Addu'a sai ga Soja ya shigo ya zube ganba gawar bisa gwiwarsa, ya kwantar da kansa saman gawar yana Addu'a yana kuka yajima sosai ya dago " jawahir Ashe haka zakimun Allah sarki meyasa kika kasa, cikamun Alkawalin da mukayi jiya dake jawahir da gaske mutuwa kikayi shikenan kinbarni nida Ramlat babba da Ramlat karama kuma kinsan munada bulatarki wlh jawahir ina masifar sonki ta yaya kika gujemu nida yarki mai bukatarki ayanzu ya fada saman gawar yana wani irin kuka ya rungumeta gama parlon ya rikice da kuka sai Abbie yazo ya banbareshi daga jikin gawar daket su Naseer suka rikeshi sauran jama'a suka yimata Adu'a aka fita domin yimata sallah yinma tace " Naseer jashi maza yaje ya sallahci gawar matarshi baiwar Allah Allah yasa halinki nagari ya biki duk mun yafe miki duniya da lahira mummy kam ita abubuwanne sunyi mata yawa sai gani sukayi ta zube asume akayi kanta Dada tace" Allah muna Mika godiyarmu kan irin wanan jaraba da, kabamu Allah kabamu ikon cinyewa Jawa yarinya mai hakuri da kirki da kawaici baki dayan Zuriarmu mun yafe miki duniya da lahira insha Allahu zaki sami Rahma gun ubangijinki barema mijikinki yace akwai cikinsa ajikinki Ruwa aka zubawa mummy ta maido numfashi Dada ta rungumeta tana yimata nasiyya dan tasan harda damuwar yarta tun jiya itama tana tsakanin rayuwa da, mutuwa acan harabar gida an sallahci gawar jawahir an tafi kaita gidan gaskiya Wanda fadin Al'ummar da jawahir ta samu bata lokacine saide muce Allah yasa, Aljannace makoma haka aka kai jawahir gidanta na, gaskiya, anbarota daga ita sai halinta Allah yasa, mucika da imani agaskiya jawahir tasamu Yabo sosai kallo daya zakama soja wlh sai ya baka tausayi kai duk yan gidansuma manyan suna daurewane kawai har yamma soja yakici yaki sha sai wanan dare da mutane suka rage yinma tasa aka kirawoshi da kanta ta hada masa tea mai kaurin gaske dan tasan ba abunci zai ciba ita tayi ta bashi abaki har ya shanye ya kalleta" yinma ina mareniyar Allah " Abdallah kayi hakuri tana cikin koshi lafiya tayi bacci zan kula da ita Allah ya temakemu bata kuka hawayen fuskarshi ya share " to marayun jaririn fah " Soja bansanka da sarauba ka kasance mai tawakali ka jure suna lafiya kannuka ke shayar dasu shiru yayi baisake maganaba Ramlat ko har yanzu bata farkoba ta kwana ta wuni amma tana samun kulawa sosai hankalin yan gidansu atashe yake amma da Dr yayi masu bayanin komai sun gamsu zata iya farkawa akoda yaushe sun dan ji dama Addu'a suka kama suna mai godiyar Allah akan jarabawar da ya dora musu soja ya mikawa Allah lamarinsa yinma na kula dashi sosai tare da, kara tunatar dashi babu fah mai fushi da hukuncin Allah don duk abinda yayi to fah yana da dalili idan ko bawa bai amshi kaddara ba to zai karomaka jarabawar da tafi ta farkon yaga yada zakayi haka de take sakasa GABA da nasiyya yanajin dadin kasan cewa da yinma uwa ta gari haka akaci GABA da amsar gaisuwa kullum gidan cike yake da Al'ummah daban daban rundunar sojoji ba'a magana da manyansu da yaransu **************************************** *Bayan kwana hudu* Jiya akayi sadakar uku Wanda tunda akayi mutuwar Family d'insu agidan suke sai jiyane Abbie ya matsa duk suka koma gida da kwana amma yinma da mamah da mummy da Dada sunan yaran Ramlat suna cikin koshin lafiya little Ramlat ma tana lfy Soja ya Mika lamuransa ga Allah duk ya zama shiru dashi kullum cikin yima jawa Adu'a yakeyi ya dauki nasiyya da yinma tayi masa yana Adu'a Allah ya tashi Ramlat kullum su habeeb da Sadeeq na tare dashi suna kwantar masa da hankali yanzu tashin hankalinsu dayane Ramlat dan gani sukeyi kamar itama mutuwa tayi kawai sunki fitowa ne su fadi musu shiyasa Abubakar mutuwar jawa ta girgizashi sosai yana Lagos Abbie ya kirasa ya fada masa ya biyu jirgi yazo wlh yayi kuka sosai tinba yada yaji Ramlat tayi doguwar suka yara ukku jarirai abin tausayi babu uwarsu ga little Ramlat ga Soja duk ya Saki kamar ba soja mai kuzari ba da kazar kazar Yau da misalin karfe takwas na dare Abbie ya hada sauran yan uwa harda Soja da Abubakar dan yace bazai komaba sai yaga yayansa Soja ya sami nutsuwa suka tafi hospital cikin sa'a Dr Fahad ya fito daga room da Ramlat take kwance ya gansu cike da mamaki yake kallonsu dan tunda ta kwanta basu zuwa suna gurin zaman makoki ya kallesu " Daddy sannuku ya hakuri Alhmdllh dama Kiran Soja zanyi yanzu Abbie yace" Dr mu ba yara bane kuma ba jahilaiba bane munada tauhidi dan haka mun amshi kaddara don Allah yarinyar nan idan tabi el uwata ta bamu gawarta ka hana kowa yaganta tunda ta suma yau kwana hudu wlh mun Amshi kaddara kabamu gawarta kawai kwalla fall idanu papi yake kallon Dr baide yi magana ba Dr yace" Daddy kiyi hakuri wlh da ranta bata mutuba yanzu haka daga d'akin da take na fito Alhmdllh. ta farka bayan sallah isha mukaji na'urorin jikinta sun dauki ruri naje na duba numfashinta ya dawo daide ta farka tana Kiran jawahir da yayanta muka saka mata driv da maguguna don ta samu nutsuwa yanzu bacci ta keyi kuzo muje ku ganta ya nuna Abdallah kai zaka iya tsayawa ta farka domin ka lallasheta tunda Wanda ya mutu de baya dawowa hawayen fuskarshi ya share suka dunguma ciki tana kwance fuskarta ta fada "Masha Allah Alhmdllh ala kulli halin Hassana Allah ya kara lafiya papima dadi yasa yaje ya rungumeta yana godiyar Allah dan har ga Allah ya zata Ramlat ta mutu boye musune akeyi mansoor ma Adu'a suka mata da kawu munnir su Ibrahim da jafar kowa damuwarsu ta rasu mai ran karfema zuwa yayi ya rungumeta yana hamdalah don zatonsu itama ta rasune Soja yana gefe atsaye har suka gama Abbie yace da Soja" Abdallah ka tsaya ku kwana tare ka lallabata karka nuna mata kaima kana cikin matsala domin samun lafiyarta su naseer da Abubakar zasuci gaba da amsar gaisuwa har zuwa goben sallameku daurewa yayi ya furtama Abbie " to Abbie insha Allah na Mika lamurana ga Allah " yauwa mazan fama Allah yayi maka Albarka "Ameen sallama suka mashi suka tafi domin fadawa matan gida Ramlat ta farka sai fatan samun lafiya bakin gadon yazo ya zauna ya zuba mata idanu kansa ya kwantar saman kirjinta yana hawaye" Ramlat Allah ya bamu hakuri kinji wlh nafiki damuwa da rashinta murika yimata Adu'a kema na tsorata da lamarinki wlh nazata kin bi el uwaki ne rungumeta yayi gam ya rufe idanusa yana sabke ajiyar zuciya cikin ikon Allah bai jimaba bacci ya daukeshi yana rungume da Ramlat yana ta sabke ajiyar zuciya itako baccinta takeyi tana fitar da numfashi da sauri sauri can wajan karfe goma shadaya Dr ya dawo domin dubata yaga Soja yana manne da ita yana bacci tausayi ya bashi dan yarame sosai drip din ya cire mata ya kare ya kuma saka wani yasata lokacin karewasa ya fice *** har yanzu Soja bai mutsaba dan rabo da yayi baccin awa biyu tun kafin jawahir ta mutu sai yau haka itama bata motsaba sha biyu da rabi na dare Dr ya dawo ya cire mata drip ya tashi Soja idanusa ya bude ya kalli Dr murmushi Dr yama Soja ya had'e face dan yanzu baima san ya akeyin. Murmushi ba " sorry Soja tashi ka rufo kofar dare yayi sosai mik'ewa yayi yabi Dr shi ya fice shikuma ya rufo kofar ya dawo ya hau gadon ya kwata ya rungumeta gam ya tusa kansa k'irjinta idanusa arufe numfashi yake fitarwa, da sauri sauri motsi ta fara saboda ya matseta gam ya sassauta rikon da yayi mata amma ya kasa komawa bacci har karfe biyu na dare janyeta yayi daga jikinsa ya sabko ya shiga toilet ya sakarma kansa shower yajima sosai sai sabke ajiyar zuciya yake Alwalla ya dauro ya goge jikinsa a toilet din yasa jallabiyasa ya fito ya shimfida dadduma ya tayar da sallah raka'a hudu yayi ya fara kwararo Addu'a idanusa yana fitar da hawaye yana nema ma jawahir rahamar ubangijinta yana yawanta kukansa saboda yasan jawahir ta mutu da tsanini Sonsa azuciyarta bai tashi ba saida aka kira sallah anjima can ya Mike yayi Raka'atanin fajri nan ma yajima yana Adu'a kafin ya Mike ya tafi masallaci yin sallah *** Tare da yan gidansu suka fito daga masallaci yabi Abbie part d'insu zai daukowa Ramlat kawa Abbie na Kara masa nasiyya yayi tawakali jawahir ta mutu har abdan bazata dawoba yayi kokari yarike mata yarta Amana yabata tarbiyya mai kyau amsawa yayi yana godiya suka shiga har cikin parlo ya wuce d'akin shaffah yasan baza arasa kayaba wardrobe ya bude ya samu kaya kuwa dayawa ya dauki abaya da mayafi da Riga da zani na atamfa da hijab daya ya fito ya ajiye kayan aparlo yaje ya dauki key din part dinsa yaje ya sauya Jallabiya chocolate colour da rawani shima chocolate dine ko kallon turare baiba ya nade fuskarsa ya fito ya rufe part din ya koma kitchen ya shiga tabawa nan tana girkin breakfast baiyi magana ba dan yanzu bayason yinta Sam gaishesa tayi ya amsa yace" tea nakeso mai yawa da kauri dan Allah kiyi qoqari ki dafamun kayan cikin rago idan da akwai " akwai aishe aka data za'akai can gidan naku tun " OK zubamun parlo ya dawo ya zauna yayi tagumi har ta gama hada masa komai da komai tasaka cikin dan kwando ta kawo masa, ya amsa yayi godiya ya fice Abbie na kallonsa tausayin dan NASA yakeyi damuwa tamasa yawa baisan ya zaimasa ba yana fita ya shiga hospital din ya bude kofar yashiga har yanzu bacci takeyi kayan ya ajiye ya shiga toilet ya hada ruwan gumi ya fito kanya ya jire mata kaf Ciccibarta yayi ya shiga toilet ya sakata cikin ruwan zafi idanu ta bude ta sabke su fuskar Abdallah bata ganin sa sosai ya nadeta da rawani yau yafito buzun sa na asali gaba da bayansa kuka ta fara " Ya Abdallah da gaske jawana ta mutu ko mafarki ne hawayen idanusa ya maida ya rufe mata baki yana kallonta da idanu yana nuni tayi shiru ba'a magana a toilet kukanta take tun karfi jikinta ya gasa mata sosai da ruwa masu zafi tukun yayi mata wanna tana kuka ya nadota a towel ya fito sautin kukan ta Kara cikin sanyi murya yace " please baby kiyi hakuri zan fada miki gaskiya bayan kinyi breakfast kinji jikinta ya goge mata ya saka mata Riga da zani ya d'aure mata kitsonta ya shiryata tsaf ya zauna ya janyo kayan ya dau tea ya janyota jikinsa tana hawaye da idanu ta ke binsa da kallon cup din ya kafa mata abaki ta girgiza kai shima kan ya girgiza Dole ta rike hannusa tanasha sosai Tasha ta janye cup din daga hannusa itama ta bashi bai musaba ya amsa yanasha saida ya shanye ta janye cup din daga bakinsa ya dauko kwano farfesun hanjin yana bata abaki kawai tana amsane saboda yanayin da ta ganshi aciki har taci sosai bashi tayi yaki amsa ta fashe da kuka " Yayana kayi hakuri kaci kaji Dole ya amsa yanaci badan yana soba sai dan ya kwantar mata da hankali saida taga yaci sosai ta janye jikinta ta sabko taje ta wanko hannuta ta dawo ta fada jikinsa rungumeta yayi gam yana sabke ajiyar zuciya cikin kuka tace" Yayana da gaske el uwata ta mutu cikin dakiya ya shiga mata bayanin komai harda kwanakin da jawa tayi a k'asa wani irin kukane Ramlat takeyi Wanda numfashinta yakusa daukeya ya matseta gam shima kukan yakeyi babu maiba wani hakuri acikinsu Soja yace" My Ramlat dan Allah ki rarasheni kibani kulawa kekadai kika ragemun ki lallabani ina bukatar kulawa karkiyi nisa dani kinji Kara rungumeshi tayi gam tana kuka tana shafa bayansa tana tausayin kansu dan tasan jawa jigon rayuwarsu gashi ta barsu lokacin da basu tab'a tunanin rabuwaba sun rungume juna gam sai kuka sukeyi kofar aka tura aka shigo su yinma ne da harda su Abbie yinma tayi dikira ta salamce" saboda Abdallah yaushe kazama Mara's tawakali haka yarinyar da ta farko jiya abun ka daure ka bata kulawa da lallashi kuma sai kugamu ku lalace da kuka shiru sukayi suna manne da juna babu Wanda ya dago saima Kara rungume juna da sukayi ya hade face dinsu yana goga tsinin hancinsa Anata shi yana bubbuga bayanta itama tana bubbuga bayansa suna kukansu k'asa k'asa Soja yayi k'asa da muryasa tana rawa yacema Ramlat" babyna me suke muce musu ko basuga lallashin juna mukeba ne " yayana barsu dan basu bane akawa mutuwar shiyasa sautin kukan suka dan Kara suna Kara rungume juna Abbie da Papi sun basu mugun tausayi mummy kuka ya kufce mata itama Aunty maimunatu fashewa tayi da kuka Dada tace" innahlillahi wa'inna ilaihin rajiun don girman Allah kubar baiwar Allah nan tayi kwanciyarta cikin salama akabarinta Abubakar yana mamakin Soja sosai Akan wannan Al'amarin dan yasan yayana mai juriyane amma Sam ya kasa jurewa gun su Soja Dada ta nufa ita da mai ran karfe Abubakar ma binsu yayi yana goge kwallar idanunsa Abbie gunsu ya Iso dan yaga abun nasu sai da lallashi yayi gyaran murya zaiyi magana Dada ta dakatar dashi tayi magana cikin nutsuwa tace Abdalllah...✍🏻 Rahma ce ummu Fareesa😘 ✍🏻✍🏻✍🏻 *بسم الله الرحمن الرحيم* ___________________________________ *🤷🏻‍♀HATSABIBIYA🤷🏻‍♀* *💖💖RAMLAT💖💖* *🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻 ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation ___________________________________ Story & Written by ✍🏻 Real Ladingo😉 Yar mutan Niger🇳🇪 🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚 *ALHAMDULILLAHI* *ALHAMDULILLAHI*🙏🏻 *Laifin dadi karewa komai yayi farko to yanada karshe😢😢😢* *Bismillahir Rahmanir* *Raheem* *END* *Book 2* 🅿👉🏻5⃣3⃣&5⃣4⃣ ...."haba Soja kuyi hakuri kai kana kuka ya za'ayi kanwarka ta samu nutsuwa tunda kaine mai lallashinta to kaima kuka kakeyi zama tayi ta janyo Ramlat jikinta ta rungumeta mai ran karfe ya zauna ya rungume Soja suna lallashinsu da kalamai masu dadi da ratsa zuciya da jadadda musu ba'a fushi fah da ikon Allah sun jima sunayi musu nasiyya har sukayi shiru suna samun nutsuwa Dr ne ya shigo da sallama yana gaishesu Dada ta janye Ramlat daga jikinta Dr ya dubata" Alhmdllh bata da wata Matsala yanzu amma tabar yawan damuwa dan jiya jininta ya hau amma yanzu da dan dama godiya su Abbie sukayi masa ya basu sallama Soja ya Saki mai ran karfe ya shiga toilet ya wanko fuskarshi ya fito Ramlat taje ta wanke fuskarta tazo Dada tace" to sai mutafi gida ko hijab Soja ya ba Ramlat ta saka tana kallonsa kai ya girgiza mata gun yinma ta tafi ta rungumeta " dotana sannu kinji Allah ya bamu hakuri mu duka kai ta daga ta Saki yinma ta rungume Maimuna muryata na rawa tace" momyna Allah ya bamu hakuri " Ameen dota hakuri yazama Dole Abbie yace" sai su tafi Soja ya matso kusan yinma little Ramlat ta sunto abayanta tabashi dan ta gane nufinsa ya amsheta ya rungumeta Abubakar ya matso kusansa ya rike hannusa daya " my brother ayi ta hakuri kansa ya daga Ramlat taje ta rike hannu mummy suka fito gaba dayansu suka dunguma harabar hospital Din motoci biyune suka shiga sai gidan Suka tafi jama'a ba laifi rumfonan harabar gidan duk da yan zama tunda ba'ayi sadakar sati ba sojojinsu duk suna zaune ya nufi gunsu ya dan Saki fuska suka gagaisa su Abbie zama sukayi Su yinma suka shige ciki parlon cike yake da jama'a anata musu sannu da zuwa yinma ta kama hannu Ramlat ta zaunar da ita itama ta zauna ta jinginata jikinta tana shaffah kanta tana mata kwantar mata da hankali su jameela ne dasu shaffah kusan su biyar suka dawo kusan Ramlat suka zauna suna mata gaisu ta amsa tana jikin yinma kwance yinma ta kalli Shaffah " kawo jawahir abata nono tashi tayi ta daukota takawota Yinma ta amsheta" dota tashi ki shayar da yaranki kinji tashi zaune tayi" yinma kawo babyna na fara shayar da ita" dota ya zaki iya shayar da rai hudu kiyi hakuri yau kwana hudu har ta manta nono tanacin abunci tanashan madara bata rigima maimunatu zata amsheta da zaran tayi dan wayo yaranki sun warware suna tafiya za'a dawo miki da ita kinji kuka ta fara " wlh yinma baza'a rabani da yata ba nono bai ishetaba zan shayar dasu dukansu " to yi shiru little Ramlat ta bata ta amsheta ta rungumeta ta sakata hijabi tana shayar da ita baiwar Allah sosai takeshan nono saida ta koshi tana cizonta ta cireta tana gefenta ta mashi jawahir tana shayar da ita Ramlat ko wasanta takeyi saida mutane dayawa ta sasu kuka Ramlat daurewa kawai takeyi har tagama shayar da yaranta dukan su ta rungume gam little Ramlat ce gaba har tayi bacci Ramlat ta kalli hadeeza " Anty rikemun su mushiga cikin biyu ta dauka Nabeela ta dauki daya Ramlat na rungume da little Ramlat suka shiga cikin d'aki saman gado suka shimfidesu ta kwantar da little Ramlat ta haye gadon ta rungume yaran tana kuka sunyi ta bata hakuri takiyin shiru Nabeela ta kirawo mummy tazo itama ta sigar lallashi tabi da ita har zuciyarta tayi sanyi kanta cinyar mummy har tayi bacci mummy ta janyeta cike da tausayin ace yarinya kamar Ramlat zata shayar da yara hudu gyara mata kwanciyar tayi ta dauki jawahir dan bata bacci sai tsotsar yatsa parlo ta fito ta zauna sukaci gaba da jimami Ana hira sama sama, to haka de aka wuni har dare Soja ya dan sake cikin jama'a saboda baqin da yake samu Dole tasa yake cin abunci cikin yan uwansa Da dare kowa ya nemun ma,kwancinsa Soja shida Abubakar suka kwanta dan ya debe masa kewa su mummy sun tafi gida amma yinma tananan gin Ramlat da sauran jama'a yaran mata kuwa kowa ya tafi gidansa yinma na tare da Ramlat da Dada saboda kama mata yaran yinma kuwa dan ta kwantar mata da hankali sun samu taci abunci kafin su kwanta Soja yana cikin tunanin duniya Ashe ba matabbata baceba har bacci ya kwashesa Abubakar shi dama yajima da bacci **************************************** *bayan sadakar bakwai* Zuwa yanzu jama'a sun tsagaita tun jiya da akayi sadakar bakwai saboda yawan nasiyya da, kulawa da su Ramlat da Soja suke samu sun rage damuwa sun danyi hira da mutane misalin karfe 8:00pm na dare angama shirya kayan su Ramlat tafiya gida Soja ya cema yinma shima gida zai koma ta hana tana kwantar masa da hankali Ramlat tana kuka suka tafi dan tana tausayin Soja batason barinsa, Dole ce tasa, Rayuwa Kenan haka suka tafi yinma tace Abubakar ya zauna dashi kafin yabar gari, part dinsu yinma ta kaita dan tasan Dole mahaifiyarta na bukatarta harda Ancim akazo, washe gari tun Asubah mummy ta hadawa Ramlat ruwan wanka taje ta tado da kanta tayi mata dan tasan kwananan yarta bata samun wankan ruwan zafi sosai ta wanketa da gasta sosai aikuwa tana kwanci sai bacci mai dadi duk ciwon jikin da takeji babu sosai take bacci har mummy tayiwa yaran wanka daya bayan daya ta shiryasu ta kawosu ta kwantar gaban Ramlat ta fice girkin breakfast sai kusan tara mummy ta shigo d'akin" ke Ramlat tashi tana bubbuga cinyarta idanu ta bude da Addu'a dauke bakinta ta kalli mummy " mummy ina kwana " lfy kalau ya karfin jiki.?" Alhmdllh" tashi maza kafin yaran su motsa kiyi breakfast mik'ewa tayi ta sabko ta shiga bathroom ta wanko bakinta da fuskarta ta fito ta kalli yaran suka bacci sukeyi parlo ta fito papi na zaune ya gama breakfast " papi ina kwana " hassana ya jiki? " Alhmdllh papi" to maza aje ayi breakfast kan dining ta nufa ta zauna bata wani ci abun kirkiba Ashe mummy na Lura da ita tazo ta tisata gaba saida ta cika cikinta ta barta parlo ta dawo ta zauna papi na kara mata nasiyya da Abbie da yinma suka shigo da sallama Ramlat ta Mike, Ta rungume yinma tana gaisheta" dotana ya karfin jikinki? " Alhmdllh hannuta taja suka zauna" Abbie ina kwana? " sai yanzu banyan kin gama gaisawa da mamarki shiru tayi kanta ak'asa " to ya jiki? Alhmdllh nasiyya sukayi ta mata mai ratsa zuciya suna lallashinta har tasaki jikinta suna hira saida sukaji kukan little Ramlat ta farka mik'ewa tayi da gudu tashiga d'akin" babyna kin tashi daukarta tayi ta zauna bakin gado ta janye rigarta tana shayar da ita tana hawaye harda shashekar kuka har ta koshi wayarta ta dauka ta kira Soja tanata ringing ba'a dagaba tana dabda tsinkewa aka daga sallama yayi mata" yayana ina kwana? "Baby kin tashi lfy ya jikinki.? "Alhmdllh yayana kaci abunci kuwa " eh naci baby ina yarana? " duk suna lfy bacci sukeyi sai babyna kade " ki gaisheta anjima zan shigo zuwa dare saboda ana zuwar mini gaisuwa kinji kici abunci " to naji bey" bey zan kiraki kinji baby" naji yayana na tsinke Kiran ina hawaye fuskata na goge na fito parlo kena yaran suka farka Ancim ta jidosu daya bayan daya na shayar dasu babyna na wasanta *** Haka muka yini rai babu dadi danma mummy na qoqrinta har na saki jikina dadare bayan sallah isha Soja sukazo shi da Abubakar sun jima part din yinma suna tayi masa nasiyya yajita susa ya dan saki ransa tareda Abubakar din suka zo part d'inmu muna parlo suka shigo da sallama mummy ta amsa cikin sakin fuska suka gaishe" Abdallah ayi ta hakuri " babu komai Aunty babu maija da ikon Allah kallona kawai nakeyi cike da tausayinsa " Ya Abdallah ina yini " sannu ya karfin jikinki? " Alhmdllh " au ni bazaki gaisheni ba " yi hakuri brother ykk ina Lagos " Alhmdllh yaran ta kawo masa daya bayan daya ya musu Addu'a sun jima susai sukayi musu sallama mummy tace" tashiman ki rakasu Ramlat ta miki da hijab dama ajikinta ta biyosu Abubakar yayi gaba da gudu ta iso ta fada kirjin Soja ta saki kuka rungumeta yayi yana sabke ajiyar zuciya yana buga bayanta k'asa yayi da murya" my angel please kiyi hakuri kinji bari kukan muyi tayi mata Addu'a kinji baby kai ta daga ya kamo fuskarta ya goge mata hawayen ya lallasheta hannuta ya kamo ya maidota har kofar parlo " Yayana kaima karkayi kuka kaji murmushi ya k'akalo " baby bazanyi ba kinji kai ta daga kiss ya sakar mata agoshi ta shige cikin parlon ya juya ya tafiyasa tana shiga parlo ta iske jawa na kuka ta zauna ta shayar da ita suna hira da mummy har papi yazo sukaci GABA duk dan susata nishadi sai wucin shadayan dare sukayi slm kowa ya nemi gun kwanciya Ramlat ta gama shirin kwanciya ta rungume yaranta hudu little Ramlat ce agabanta ta tofesu da Addu'a bata jimaba barci yayi awon GABA da ita Ancim nada ga k'asa saman katifarta akwance itama sai baccin suke shararawa **************************************** *Agurguje bayan wata biyu* har wannan lokacin Ramlat da Soja jawa na ransu sai de sun hakura da kuka sun fawalawa Allah komai Ramlat ta zubar da wanka yaranta sun warware sosai idan ka Gansu zaka zaci sunkai wata hudu da haihuwa sun samu kulawar mummy Ramlat ta murmure tayi jiki kadan fatarta na sheki saboda gyaran da mummy takeyi mata little Ramlat na samun kulawar Ramlat fiye da tunani me tunani yarinyar tayi mul mul da ita tana tafiarta ko ina tunda dama kafin mutuwar jawahir tana tsayuwa idan ta rike Abu Soja yanzu ya dan sake ya koma bakin aikinsa yanzu haka baya gari yau satinsa ukku Kenan yinma ta karo yan aiki biyu daya su gamu da Ancim surika ma Ramlat Reno daya ta hadu da inna talatu surika aiki tare yau ne Ramlat zata koma gidanta yinma akwatina ukku tasa aka hado mata Ramlat da yaranta sunsha kaya kam gun yin kitso da kunshi harda su kuka tace bataso sam yanzu wlh duniya bata burgeta saida yinma da Dada suka matsa mata Dole kafin ayi mata fadin kyawun da tayi bata lokacine kanta ya matse har ciwon kai tayi mummy ta bata magani tasha yaran suna gun Ancim da harirah itako na bacci, da misalin karfe takwas na dare Ramlat an gama shiryata da yaranta tsaf ankai kayansu mota tana kuka wiwi iyayanta sunyi mata fada da nasiya Sosai haka Dada da yinma ma duk suna hawaye aka rabu yinma ce ta kaita har gidanta Wanda yasha gyara tsaf ko ina gwanin shawa murja da inna talatu sun gyarashi tsaf har sama ta kaita nan ma sun gyarashi tsaf d'akinta sai baza kamshi yakeyi" dota dan Allah ki ajiye hankalinki banda koke koke el uwaki Addu'a take bukata mijinki na nan tafe zuwa gobe kinji? " to yinma naji "yauwa Allah yayi miki Albarka " Ameen yinma " to zan koma tashi tayi Ramlat zata rakata ta hanata dole ta zauna itako ta tafiyata kayan jikinta ta cire ko wanka bata sakeba ta saka rigar bacci tayi kwanciyata tana rungume da yaranta dan baccine fal idanuta bata jimaba ko tayi bacci sai can dare jawa ta fara kuka ta farka tana shayar da ita ta janyo little Ramlat ta rungume ta koma bacci asubah ta gari *** washe gari tunda nayi sallah Asubah na koma bacci sai karfe 10:am na motsa idanu na zaro ganin babu yaro ko daya kuma inajin kamshin turaren yayanna na tashi na shiga bathroom nayi wanka na kintsa agurguje nasa duguwar Riga ta shadda pink colour mai masifar kyau saide ya matseni dinkin ya fitar da surata sosai dama bashida hannu karamin hannune ko dankwali ban dauraba na fesa turare na sabko kasa dan nasan Ancim da Harirah suka jide yaran amma sai me ina sabkowa naga my Sojana zaune dagashi sai 3quarter da Riga mai karamin hannu gashinsa sai walkiya yake fuskarsa fayau da ita yayi masifar kyau yana rungume da little Ramlat da little jawa yan mazan na kwance yana shafarsu da hannu daya dayan yana waya cikin nutsuwa idanu na zuba masa inajin wani irin farin ciki wanda najima ban jiba yaushe rabonna da yayana idanuna sun ciko da kwalla na Iso gabansa na zube saman gwiwata na dora kaina saman guiwarsa kallona yayi "masha Allah yace azuciyarsa ya shafi kitson kaina dagowa nayi na kureshi da idanu murmushi ya sakarmun yana cigaba da amsa wayar dan naji abinda ya shafi aikinsane kuma da duk alama da babbansa yake wayar mik'ewa nayi na dauki little Ramlat na nufi bangaransu Ancim na kaita na dawo na dauki jawa na kai Ancim tace" Aunty nazo na tayaki da sauri nace" A,A dan sam yau ina bakin cikin ko wace irin mace ta kallemun my Sojana dukansu na jide na kaisu gun su Ancim na dawo har yanzu waya yake ta kalmina na cire na Haye samansa na rungumeshi na tura kaina kirjinshi na fara kuka mara sauti kara matseni yayi jikinsa sosai ya dora bakinsa akunne na " my sweet baby yi hakuri na gama waya da ogana kinji kai na daga masa yaci GABA da wayar ina kara narke masa sai sunsunasa nakeyi inajin sonsa da kaunarsa na kara tsumani dagowa nayi na zuba masa idanu na kwakwab'e fuska ina shafa sajan fuskarsa mai tsari na dora bakina saman hancinsa ina tsotsa kitsona yake shafawa daket yasamu ya gama wayar duk ta kwance masa nutsuwarsa yana gama ya daukeni cak sai saman dining yana rungume dani ya hadamun abinda zanci kuka na saka masa zama yayi ya rungumeni " baby love yi hakuri amshi yi breakf muje na lallasheki kinji yar kirki kai na daga ya shiga bani tea abaki har na shanye ya bani soyayan dankali da kwai da soyayan naman kaza sosai ya ciyar dani ina rungume jikinsa saida na koshi dam ya barni na shagwabe" my Sojana sai kai murmushi yayi" baby love na koshi tun da sasafe naci rigima na kafa masa saida ya kara Ya goyani abayansa mukayi saman bene bedroom dinsa muka shiga ya murza key saman gado ya zaunar dani ya shiga toilet ya fito daga nesa ya tsaya ya ware mun hannuwansa " Oya my heartbeat Oyoyo yaya Abdallah sabkowa nayi da sassarfa na nufi gunsa na rungumesa ina kukan dadi" Oyoyo Yayana Abdallah nayi farin cikin dawowarka lafiya nayi missing dinka sosai ilove you my Sojana kara shigar dani yayi jikinsa" my heartbeat yi shirunki ba ganiba nazo ba cikin koshin lafiya wlh nayi kewarki damuwa tamun yawa baby kara matseta yayi yana sabke ajiyar zuciya yana shafa bayanta" yayana muyi hakuri kaji nasan har yanzu damuwar yar uwata bata barka ba kamar yada bata barniba ta fada tana kuka. " baby mubar mata kuka Addu'a zamunyi kinji kai na daga daukana yayi ya dorani saman gado shima ya hau " babyna zo mu gaisa bazan iya jure dareba kusan wata ukku kunya naji na rufe fuskata jikinsa ya janyoni ya cire mun rigata daga ni sai pant da bireziya yaja mumu blanket ya dorani kirjinsa " My Sojana"na'am my babyna wlh kinyi kyau sosai kamar bakece kika haifarmun yara ukku ba rana daya shiru nayi ina jin yada yakemun tafiyar tsotsa jikina sai lumshewa nakeyi inajin wani irin feeling magana ya shiga mun cikin kunnena yana murza boobs Dina da suke tsaye cur tamkar ba yara ukku ba nake shayarwa ga kiss da yake mun cikin kunne duk na rasa nutsuwata dan inajin dadin murza da yake yimun. kaina ya tallabo ya had'e bakinmu munayiwa juna wani irin kissing tamkar zamu cinye bakin juna sosai Mike tsotsar juna da murza juna hawaye ya wanke mana fuskokinmu sai musayar yawu mukeyi duk abunda muke hannusa saman boobs dinn yana murzasu munjima sosai muna shan miyau din juna kafin mukoma bangarori da dama dan yau soja ya rikice wani irin romance yake nunamun wanda na kasa daurewa na sanya masa kuka ganin ya cire wandonsa yana Addu'ar saduwa da iyali yasa na barsu dan yau camamar Aradu tafi duk wacce sukayi abaya idan nace nafadetato fa zan zagu dan haka asha budiri lafiya *** Ban tashi komawaba sai bayan sallahr Azuhur nasan de duk jarabarsu yanzu anbar juna aikuwa Soja nagani rungume da Ramlat yana lallabata dagani ma sallah ta gama "my zumatyna tashi muje kici abunci tunda ya rana sun gama tsotseki yanzu muryasa naji ta dan dishashe alamar acin kuka da ihu shagwab'ewa tayi " My heart ai kai ma ka tsotseni fah jikina duk ciwo yake goyani" sorry my kayan dadin Yayanta dole zakiyi ciwon jiki my sweet babyna sannu kinji matar Abdallah kinyi qoqari na barji bashin watanni zo na goyaki my zumata daukarta yayi ya goyata ta saka masa kuka Ashhh my Sojana ta fada tana kukan sangarta itama muryata ta dishashe" wayyo my zumana Sorry na manta nine ko nayi laifi har yanzu zafin kikeji duk ruwan zafin da na saki kai ta daga tana shashekar kuka dariyasa ya gintse dan yasan harda sangarta " ayya yi hakuri duk wannan kukan sai kace ranar danayi surfe da tabarya kara sautin kukan tayi tana dukan kirjinsa "Allah Ya Abdallah bazan yadaba sabketa yayi yana murmushi " yi hakuri muje kici abunci my zumana ya rungumeta kamar yar baby yana lallabata ya fito" Yayana? " na'am bugun zuciyata hannayanta ta sakalo wuyansa ta dora bakinta saman wuyansa tana lasa tana shafar fuskarshi" my zumana kibarni mu sabka anutse kuka ta saka masa" OK yi hakuri yi yanda kikeso cigaba tayi da tsotsar wuyansa tana shafa fuskarsa har suka sabko parlo sororo ya tsaya rungume da Ramlat yana kara rungumeta ya had'e face dukansu gintse dariyarsu sukayi suka sada kansu itako Ramlat da batasan dawan garinba sai tsotsarsa take don zatonta ya barine ta ida rigimarta ya sabketa cikin girmamawa suka hada bakin " yayamun ina yini barka da dawowa da fatan anzo lafiya face ya kara, had'ewa " ku uban me kukenema gidan mutane da rana tsaka kuka baro mazajanku dama dama ke Ahmed ya kirani yace zakizo shine dan tsigididi kika biya kika kwasusu kuka biyo uwar rana kukazo gidan mutane shegu masu gulma tsuru tsuru Shaffah da Nabeela da Safna sukayi sai lokacin Ramlat ta gane dalilin tsayuwarsa bai sauketaba ashagwab'e tace" Yayana sabkeni mana hararata yayi" ai tun dazu baki ce na saukekiba sai da kika gama tsotseni dariya tayi tamasa kiss " yi hakuri sabketa yayi ya nufu kan dining ta ISO gunsu" ah yaran mata Yayanku kuka zoma sannu da zuwa dariyasu suka danne suka hada, baki da " eh sannu ya yara? " wlh suna gun yan Renonsu banjima da basu nonoba ku taso muje muci abunci Safna tace" ki je de kici mu mun koshi dariya tayi ta nufi gun Soja suka bushe da dariya k'asa k'asa yanda Soja bazai jiba lokacin da taje yana cin abuncinsa ta fara rigima da kukan sangarta ta Haye cinyarsa rungumeta yayi "y hakuri Autar mata bari na baki kiss ya sakar mata ya shiga ciyar da ita itama tana ciyar dashi ko digon miya ta tab'ashi sai ta lashe masa bakinsa ta tsotsa akeci GABA da cin abuncin murmushi kawai yake dan yasan sangarta takeji yau haka ya lallabata har suka ciyar Da junansu" my zumana zan tafi gida sai dare zan dawo kin samu yan hira Rungumesa tayi" yayana goyani ka tafi dani kaji matseta yayi ya dora bakinsa a kunneta ya tura hannusa cikin rigarta yana murza kirjinta yana mata rada akunneta kalamai masu dadi yake mata yana murzata tayi lamo idanuta lumshe tana sabke ajiya zuciya murya na rawa tace" Yayana ilove you kiji My Sojana cigaba yayi da rikirkitata yana mata kalamai masu masifar tsada saida ya mantar da ita zai fita ya janyeta jikinsa lokacin har bacci ya fara daukrta murmushi yayi " my bugun zuciyata ki wartsake kinada baqi fah murmushi tayi" My Sojana Allah ya kaika lafiya ya dawo min da kai lafiya" Ameen my kanwata kiss ya mata agoshi ya fice dan yaga kuka take son masa parlon ta dawo suna gani Soja ya Haye bene suka bushe da dariya banza ta musu ta nufi kitchen ta dauko musu lemo da ruwa da dambun nama ta aje musu saman table ta kirawo Ancim tazo"Ancim kawomin yarana nakuma shayar dasu " to Aunty ita da harirah suka kawosu little Ramlat ta fara shayarwa saida ta koshi ta shayar da yaran Soja ya fito cikin shiri sai zuba kamshi yakeyi da waya akunnesa yana magana ta kallesa" Yayana dan Allah ka kula da kyau banda kallon ban zayan yan mata da suka cika gari basuda aiki sai kallon mazan mutane ganin tana shirin tashi ta biyoshi murmushi yayi ya girgiza kai ya ficewarsa da sauri ya rufo kofar dan yaga ba kunyar yaran takeba Shaffah tace" Su Ramlat manya" kwarai kuwa yarinya fadi da ihu ku wayasan wainar da kuke toyawa da, mazajanku dariya sukayi suka tafa sukaci GABA da hirasu ana suka yini sai dab da magrib suka tafi tana musu godiya, bayan sallah isha Ramlat taci uwar kwaliya ta kece raini mini siket ta saka fari da Riga yar ficiciya iya cibinta ta hadu iya haduwa ta shafa turarukan da mummy ta bata ta sabko k'asa ta zauna parlo ta kira Ancim da harirah suka kawo mata yaranta ko wannan cikin dan gadonsa little Ramlat ko sai yawonta takeyi Ramlat na murmushi don tanajin dadin yada yarinyar take kara warwarewa tace karshan wata zata yayeta har karfe takwas Soja bai zoba Ramlat ta fara damu yaranta ta shayar har sukayi bacci da kanta ta kaisu sama daya bayan daya ta kwantar da ko wanne a gadonsa ta dawo parlo ita da little Ramlat tana kallon Tv ya shigo da sallama da gudu ta tare ta fada jikinsa daukarta yayi yana juyi da ita" my Sojana i miss u " my bugun zuciyata wlh nayi missing dinki sosai rankwafo yayi baby bani kiss bakinsu ta had'e tana tsotsa, sun jima kafin ya ISO da ita parlo yana rungume da ita ya zauna Ramlat ta zame jikinta little Ramlat ya dauka ya rungumeta " babyna ykk dariya little Ramlat take tana tab'a fuskarsa idanusa ya fara tara kwalla ita Ramlat haka jikinsa ta fada ya rungumesu tare yana hawaye Ramlat ko kuka takeyi nutsuwa yasama zuciyarsa ya lallashi Ramlat suka nufi kan dining ransu duk babu dadi sukaci abuncin Dole Soja ya dauki jarumta ya saki ransa yana lallashin Ramlat har ta saki ranta little Ramlat tayi bacci yana rungume da ita Ramlat ta kawo masa laptop ya hadasu ya rungume yana aiki Ramlat na gyangyadi har bacci ya dauketa kwancinta ya gyara mata ajikinsa har yagama abunda yakeyi ya kashe Laptop ya kwantar da babbar yakai karamar ya shimfideta agadonta ya dawo ya dauki Ramlat ya rungume abarsa ya nufi gun TV ya kashe da wutocin parlon ya Haye sama bedroom din Ramlat ya shiga ya kwantar da ita dan yaga wannan guntayen kayan da tasa ba sai ya saka mata kayan bacci ba bathroom ya shiga yayi wanka ya fito ya shirya cikin kayan bacci ya fesa torare yaje yayi yaransa Addu'a ya Haye gadon ya kashe wutar d'akin ya janyo Ramlat ya rungumeta yana shafarta kara shiga jikinsa tayi" My Sojana" my zumuwata yi baccinki babu abinda zan miki sai gobe kafin lokacin gurin ya warke cigaba yayi da murzata yana rikirkita mata lisafi Dole ta wartsake suka fara ruda juna har suka kasa, hakura naga za'a fara babbar haraka Asuba ta gari Ashana masoya bey ********* *Bayan shakaru Shida* Alhamdulillahi zuwa wannan shekaru rayuwa tayi masu Soja da Ramlat dadi suna zaune cikin So da kaunar juna tamkar zasuci juna anyi bikin Abubakar da Nusaiba wacce Takeda yara biyu mace da namiji Shaffah yaranta ukku maza biyu mace daya safna ma ukku Naberla hudu Naseer yaransa hudu mace daya maza ukku Sulaiman yaransa ukku maza biyu mace daya kai wannan Family cike yake da zuri'a masha Allahu kuma kansu ahade suna zumunci mairan karfe kwana biyu jiki yaki dadi saide muce Allah ya bashi lafiya Ameen Dada ko har yanzu da kwarinta Ramlat 'ya'yanta bakwai cuf cuf bayan yan uku ta kara haihuwar maza suma tuwis Hassan da husaini ana ce musu Ammar da Ameer sai mace mai sunan yinma Naja'atu suna kiranta da Hanee sai yarinyata wacce take goyo Amatullahi tana kiranta da Nadin yar shekara daya amma idan kaganta zakazaci tayi shekara biyu tana gudunta ko ina yarinyar kamarta daya da jawahir tamkar an tsaga kara shiyasa Ramlat takeji da ita Soja kansa yarinyar tafi shiga ransa Soja Allah ya jarabeshi da son yara kamar me idan yana gida tarasu yake su takwas sukewayeshi yana musu hira suna dariya Ramlat ko tacika tayi fam wai yafi son yaran akanta ta tisasu GABA tana masa kukan shagwaba Dole zai jata su shiga ciki ya bata kulawa ta musamman Tunda jawahir ta mutu duk shekara shida Kenan duk shekara sai suntafi Makkah sunyima jawahir Addu'a har yau basu gajiya ba don son kasa mantawa da ita yanzu haka gobe suke dagawa kasa mai tsarki yau azumi saura kwana ukku amma wannan karon ajirgin yawo zasu tafi ba na hajji ba ko umarah nayawo ne zasubi jirgin dubai zasu bi sun gama shirya komai gobe suke tafiya tin safe Abdallah yakebin kanta sutafi gida akai Nadin dan ta sake kafin gobe tunda yaran dukansu suna gida gun yinma tun jiya saboda anyi hutun makaranta ta kafa masa kuka sai lallashi yakeyi har ta sabko ta yarda su tafi Da misalin karfe takwas na dare Soja zaune yake cikin parlo Wanda aka canza masa tsari da fasali da kaya dukiya tayi kuka cikin parlon nan yana kallon Tv tashar sunnah tv Nadin na rungume jikinsa yana amsa waya yana shan coffee ta fito cikin shiri tana saye da rantsantsan less fari mai adon Flower pink tsarki ya tabbata ga ubangijin wannan halitta Ramlat ta zama babbar mace matashi mai ji da kanta ta hadu ta ko ina tayi yar kibarta kadan kansa ta fado rungumeta yayi ya tsinke wayar" my bugun zuciyata har yanzu fushine yi hakuri ai ba jimawa zamuyiba daga azumi ya raraka zamu dawo kasarmu bayan sallah kuma sai mudunguma Niger kamar yanda muka saba da Family kinga su Naseer gobe suke tafiya tare dasu kawu hamusu wa inda sukazo ganin usman mai ran karfe lamo tayi jikinsa Nadin hannu ta daga mata tana dariya janye jikinta ta dauketa ta fara shayar da ita Soja ya rungumesu yana lallashin Ramlat har tasaki ranta tana shayar da Nadin nono har ta koshi ashagwab'e tace" My sojana mutafi kar dare yayi kwaikwayonta Yayi yana mata cakulkulo ta saki dariya bata shiryaba " yarinya yau babu barci gashi mu biyu rak babu yarana akusa, baki ta zumburi gaba ta kwakwab'e fuska" sorry yar Autar mata mik'ewa yayi ya amshi Nadin ya bata hannusa ta kama suka fito harabar gida ai saida miyau bakina ya qame saboda yanda naga gidan yazama saboda tsaruwarsa ga sojoji ko ina azube kafin su karaso har an bude musu wata jibgegiyar mota baka suka shiga baya wani murdadan Sojane ya shiga ya tashi motar naga wasu motoci gida uku nabiye dasu sai lokacin na lura Motocin duk an zuba suna génnral Abdallah Mustapha buzun Bagaiyya nace masha Allah yaushe ya sami Karin girma haka koda suka fito nan kofarma akwai yan tsaro motar ta harba kan titi sai maitama Ramlat na kwance jikinsa yana shafa kanta har suka ISO direba na parkin wani murdeden soja yazo ya bude masa kofar ya fito suna Sara masa hannu ya daga musu ya kama hannu Ramlat suka shige part din yinma da sallama suka shigo parlon aikuwa yaran da gudu suka nufesu soja yana Dariya sai Da ya daukesu daya bayan daya yayi musu kiss little Ramlat ta Rungume Ramlat hannuta ta kamo suka zauna sai lokacin suka lura parlon harda su papi da mummy gaishesu Soja yayi cikin kunya dariya Abbie yayi " Abdallah mai 'ya'ya sannu Ramlat tace" Abbie ai ni ba ruwana ko murmushi yayi " ai ba ruwanki yaran kewa Abdallah sukayi little Ramlat ce kadai ta rungume Ramlat tana mata kiss " momy nayi missing dinki itama kiss ta mata " ilove u babyna wlh nayi missing dinki nima shima Soja famar da yake Kenan iyayansu dariya kawai sukeyi Ramlat ta tashi ta kaiwa mummy Nadin tana boye kwallarta ta amsheta yarinyar sai dariya takeyi dama tun jiya ankawo kayanta hata abuncin da za'a rika bata kafin ta fara cin mai gishiri sun jima suna hira kafin sumusu sallama da neman gafara juna da kuka Ramlat ta rabu da yaranta da su yinma dan Allah yana gani son yaran takeyi kullum idan zasu tafi hakane part din Dada sukaje sukayi musu sallama Dadama kuka tayi suna Rungume da juna saida Soja ya banbareta ya dauketa cak har gun mota aka bude masa ya shigar da ita shima ya shiga direba yaja suka tafi yana rungume da ita sai famar lallashi yakeyi har yasamu tayi shiru tana zuba masa shagwaba Dole ya biye mata har suka ISO gida lokacin shabiyun dare wanka sukayi suka kwanta yana rikirkitata don yasan yau tunani yarta Nadin takeyi" my Sojana Nadin dina baiwar Allah ta fadi tana fashe masa da kuka k'asa yayi da murya " my bugun zuciyata kiyi hakuri kinsan mummy zata kular muki da yarki wlh nima nadamu da rashin yaramun dukansu bawai ita dayaba yi shiru bari kuka Autar mata bani yawu nasha kinji habibtyna bakin ta tura masa murmushi yayi ya cafke yana tsotsa harshensa ta kamo tana tsotsa cikin salonsa da yake dimautata ya fara rikitata da zafafan wasanni sai gata ta sakar masa jiki suna morewa tun kan aje babban fage sun fice haiyacinsu sun fara koke koke Asubah ta gari ****** karfe goma shadaya na rana suna airport yan gidansu kusan mutum gomane sukazo rakiya tun kafin afara sanarwa Soja ya sallamesu dan yasan kuka zata kafa masa, amma kin tafiya sukayi saida suka ga tashin jirginsu suka juya jirginsu yana tashin Soja na Rungume da Ramlat yana aikin lallashi" Yayana Nadin na " yi hakuri babyna tana lfy kinji Autar mata daket ya samu tayi shiru tana kwance kirjinsa yana mata rada mai dadi akunne sai gata ta sake tana dariya tana dukan kirjinsa " wayyo My jinin jikina kabari cikina karya k'ulle ta gago dagowar da zatayi taga wata matashiyar budurwa ta tsare Soja da idanu wani uban zagi ta kurma tana kare fuskar Soja saida Soja ya rufe mata baki ta fara masa fitina iri iri ya matseta jikinsa yanaso ya mantar da ita cikin mintina biyu yarinyar ta fara ihu bata gani sai kuka takeyi na kusanta sun fara tambayarta meya faru Soja ya kalli Ramlat cikin sigar lallashi ya tallabo kanta suna kallon juna ya tura hannusa cikin rigarta ya shafarta ahankali yake yana shafar boobs d'inta da ya dan kumbura saboda yayen da tayi jiya ashagwab'e tace" Ashhh My Sojana inajin zafi cikin sigar lallaba yace" sorry My bugun zuciyata bari na shafa a hankali yanzu kiyi hakuri ki sakar mata idanunta kar ma'aikatan jirgi su zo suna bincike itama wlh nasan arashin sanine ta kalle miki mijinki batasan Ba'a kallonaba yo nikuwa ko mata son kare aduniya mezanyi da waccen tsamurmura yarinyar ni da nakeda sarauniyar mata kuma Autar mata irinki kanwata my Zumatyn Sojanta yi hakuri kinji duk jikinta ya saki da yada yake maga da murzar da yakeyi mata cikin shagwaba tace " to ba ita bace ta kallemun mijina gintse dariyasa yayi ya yamitsa fuska " nifa my babyna idan kina maganar tashin zuciya nake sai inji zanyi amai dariya tayi tana makalkaleshi "Allah yayana" Allah babyna sakar mata idanunta taji da muninta ma mik'ewa tayi daga jikinsa ta matsa kusan yarinya ta dafe hannu kujera da yarinyar take ta dan shafi fuskara shiru ta fasa ihun ta kalleta fuskarta ahad'e " ki kiyaye yarinya My Sojana ba sa'anki bane da fatan kin gane da harshen turanci tayi mata magana kai yarinyar ta daga Ramlat tace " gud kin fanshi kanki ta koma ta zauna Soja ya rungumeta yarinyar juyar da kanta tayi dan idan ta kalli Soja wani irin yanayi take shiga ga faduwar GABA ga wani mayan feeling da takeji zufa sai keto mata takeyi Ramlat kara shiga jikin Soja tayi ta kareshi yada yarinyar bazata gansaba ya gane dan shi ko kallon yarinyarma baiba saboda gudun fitinar Ramlat" Ya Abdallah face d'insu ya had'e " Na'am babyn Abdallah me kikeso? hannuta ta tura cikin sumar kansa tana shafawa"Ya Abdallah bacci na keji kara shigar da ita jikinsa yayi yaciro mayafin da ake rufa na cikin jirgi ya rufe su dashi " Oya babyna yi baccinki ni kuma nasha miyau dinki na more"harshanta ta fito dashi ya Cafke yana tsotsa cikin nutsuwa tun tana tayashi har bacci ya dauketa saida ya gaji dan kansa ya sakar mata baki ya rungumeta gam yana shafa kanta yanajin mugu mugun sonta na ratsa jininsa da tsokarsa masu rabon abunci sukazo kansu suka tambayeshi wani kalla za'a basu da harshan turanci " yace basajin yunwa suda abunci sai sun sauka dubai sukayi GABA shiko ya kara rungumeta gam yatsarshi ta kamo ta saka bakinta cikin bacci tana tsotsa suna manne da juna shima bacci ya daukeshi jirginsu ya keta hazo yana sharara gudu, *Tam-tam Alhamdulillahi nan na kawo karshen labarin hatsabibiya Ramlat abun da nayi daide Allah kabani lada Wanda nayi kuskure Astagafirullah Allah ka gafar tamun dan Adam tara yake bai cika gomaba ya Allah kasa adauki darusan da suke ciki azubar da na banza Ameen ya Allah sai mun game a matar gwamna labari mai kayatarwa da nishadantarwa da kuma fadakarwa Nice dai taku Real Ladingo yar mutan niger Rahma ummu Fareesa🤸🏻‍♀🤸🏻‍♀🤸🏻‍♀*