Compiled By Umar Dalha Funtua. 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻‍♀ *Writing By* *Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰 *Daga Marubuciyar* 📝 *Siyasa ko soyayya* *Alhini* *Gidan Asali* *Halin Girma* *Autar Hajiya* *Zanen Zuciya* *Yarinyar Baba* *Auren tagwaye* *Wata Uwar mijin* *Ke Duniya* And now 👇🏻 *ALMAJIRIN GIDANA* 🏠 .page 1 Da sunan Allah Mai rahama Mai Jin 'kai. Dan saurayine Wanda ashekaru bazai gazama Sha takwas zuwa Sha tara ba, zaune yake kan kujera 'yar tsugonno a wani madai-daicin tsakar gida gabansa Kuma 'yan kwarorin kwanonin wanke-wanke ne Wanda basu wuce kwara 7 ba, sai 'yan cokulla Wanda suma ba yawane dasuba, Hannunsa cikin robar ruwan dayazubama clean Yana wankewa sannan ya dauraye cikin wani ruwan daban kafin yakife cikin kwandon da aka tanada dan kife kwanonin. Sallamar Mai gidan tasashi juyowa daga aikin dayake tare da amsa sallamar, fauziyya dake daki tafito cikin farin ciki Jin dawowar mijin nata, sanye take cikin Riga da siket na atamfa Wanda kalar atamfar da dinkin ba karamin fiddo da kyawunta sukayiba, cikin murna da farinciki ta rungume Salim "sannu da zuwa hubby," tafada cikin nushadi yakara rungumeta tare da kissing kumatunta, yace "Nagode My wife" Jikkar hannunsa ta karba sannan takama hannunsa suka nufi d'aki. Sani Dake zaune Yana kallonsu duk abunda sukeyi kan idonshi, wani kululun bakinciki yazo yatokaremashi wuya, Sauri yayi yanufi kofar fita daga gidan, zauren gidan yayi zaman dirshan yakalli kudu maso arewa yafara rizgar kuka kamar Wanda aka aikoma da sakon mutuwar uwarshi da ubanshi da duka danginshi lokaci daya. Shikau abunda Salim da fauziyya keyi Yana bala'in batamashi rai, Yana masifar kishin fauziyya har cikin ranshi, baya kaunar yaga salim yayimata koda wani kallo Wanda yadanganci soyayya barantana Kuma akai ga yataba jikinta jiyake kamar ya had'iyi Zuciya yamutu, Dafe kanshi yayi da hannu biyu dayakejin Yana barazanar tarwatsewa gida biyu saboda azabar ciwon dayake mashi, Dagewa yayi iya karfinsa yabuga kanshi ga bango, Dan jiyakema kamar ba cikin hayyacinsa yakeba. "Sani... Sani... Kusan sau ukku fauziyya tana kwalamashi Kira Amma bai amsaba, hanyar zauren tanufo tana Kara kwalamashi kira, sai lokacin yajiyota da sauri yanufi cikin gidan Yana goge hawayen dake kan fuskarsa, "gani aunty" yafada tare da saddar dakanshi kasa Dan bayaso su had'a ido da ita. Kallonshi fauziyya tayi sannan tace "sani Wai meke damunka, kuka kayine?" Saurin 'kakaro murmurshi yayi Wanda Bai Kai cikina yace 'yace "a'a aunty Ruwan clean ne danake wanke-wanke- ya fallasamin a Ido shine nadan fita kofar gida ko yadan saki" Tunda yafara magana fauziyya ke kallonshi tace "dama aikenka zanyi can shagon ka amsoma hubby lemu" Wani kududun bakin ciki yaji yazo yamakalemashi a makoshi Dan jin fauziyya takira Salim da sunanda yatasana a rayuwarshi wato *Hubby* wlh dayanada Hali daya hanata fad'ar wannan sunan. 'karbar kudin lemun yayi Yana niyyar fita, fauziyya ta kira sunanshi "sani" Juyowa yayi yakuramata mayun idanunshi masu kama dana mujiya. "Meya sameka agoshi Naga ya kumbura" tajeho mashi tambayar idanunta akanshi. "Uhe eh uhum dama lokacin da ruwan kumfa clean yashigarmin a ido Ina niyyar fita shine na buge da bango" "To Allah ya sauwa'ke sani karika kula Dan Allah idan kana aiki, kullum Kai idan zakayi wanke-wanke sai ruwan clean yashigarma a ido kamar wani 'karamin yaro, kayi sauri Dan Allah kakawomin lemun hubby zaici abinci Yana bukatar lemu a kusa" "To" yafad'a tare da ficewa daga gidan zuciyarshi na tafarfasa jiyake kamar yaje yarufe Salim da duka Dan duk fadi'n Duniya ba Wanda yatsana kamar Salim. Bayan mintina dabasu wuce glbakwaiba sani yadawo da Leda d'auke da lemun Coca-Cola, sallama yaketa kwadawa Amma shiru ba amsa haka yasa yanufi dakin Kai tsaye ya yaye labulen, fauziyya ce zaune tad'an kwanto jikin Salim tanata zubamashi shagwaba, shikuma Yana aikin rarrashi kamar wata yarinyar goye, Karar fad'uwar ledar lemunda sani yasawo yadawo dasu cikin hayyacinsu, saurin rabata da jikishi Salim yayi tareda bin sani da kallo Wanda shima su yake kallo zuciyarsa na tafarfasa, sunkai tsawon minti 2 haka kafin sani yasaki kabulen dakin da karfi yayi baya, yanufi wurin wanke-wankensa hawayenda ke makale a idonshi suka cigaba da zubowa, ahaka ya karasa wanke-wanken ranar ko abinci bai tsaya karba ba yabar gidan. *Tofah Reader's Ina fatan kungane waye sani Kuma waye Salim, Kuma wane matsayi fauziyya take wurin Salim, kubiyoni Dan Jin yanda labarin zai kasance, idan Naga yasamu karbuwa gareku zancigaba idan Kuma Naga akasin haka zakuji shiru kawai* Wannan somun tabine daga cikin labarin *ALMAJIRIN GIDANA* 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻‍♀ *Writing By* *Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰 *Daga Marubuciyar* 📝 *Siyasa ko soyayya* *Alhini* *Gidan Asali* *Halin Girma* *Autar Hajiya* *Zanen Zuciya* *Yarinyar Baba* *Auren tagwaye* *Wata Uwar mijin* *Ke Duniya* And now 👇🏻 *ALMAJIRIN GIDANA* 🏠 Page 2 Fauziyya da kanta tazo ta d'auki lemun da sani yasaki a kasa ta kalli Salim tace "hubby narasa mai ke damun sani, ace kusan tsawon wata biyu Yana aiki a gidannan amma kullum sai ruwan omon wanke-wanke yashigar masa a Ido, yaufa baka ganiba wlh yanda idanunsa sukayi ja, Kuma yaje fita ya buge da bango, bakaga yanda goshinsa ya kumbura ba" Tunda fauziyya tafara magana salim ke kallonta saida takai Aya sannan yace "ba dole ruwan omo yashigar masa idoba, aikine yakeyi Wanda bana jinsinshiba, kyau ace namiji kamar sani Yana kasuwa Yana neman na kanshi baya Zauna agida yanayima mata bautaba" "Haba hubby yanzu idan sani yabar gidannan yazanyi da aikace-aikacen dayake tayani, Kuma idan ba saniba banida d'an aike kariga kasani, ni wlh baniso kana maganar barin sani a gidannan" Murmushi Salim yayi tare da shafa gefen fuskarta yace "to ai shikenan amaryata Kuma Uwar gidana, yanda kekeso haka za'ayi" "Nagode hubby, bari nahad'ama ruwan wanka tunda kagama cin abincin". Daukar kular abincin tayi da plate din takai kitchen, robar abincin sani tagani ajiye yanda tazubashi ba'a taba ba, cike da mamaki tace "sani baici abincinba, ko lafiya oho, hmm nasan zai dawo" Inda ruwan gidan yake tanufa tacika bucket takai kewaye, sannan takoma d'aki tace "Hubby ga ruwan wankan can nahad'ama" "To my wife sai muje ki tayani wanakan dan kinsan yau na matukar kwaso gajiya" Murmushi tayi tace "to muje Mana, ai sainayima wankanma duka Dan banason abunda zai wahalarmin da Hubby na" Da sallama Sani yashigo gidan saboda wata mashahuriyar yunwa data addabeshi, da dai baiyi niyyar Kara dawowa gidanba a yau saboda bayason ganin bakinciki, saikuma yaga yunwa na niyyar illatashi, Kuma yasan yanzu Salim yabar gidan saboda haka yadawo gidan cike da farinciki Dan yasan zasusha fira shida fauziyya saboda idan Salim bayanan shine abokin firarta, Kuma idan suna fira jiyake kamar ansakashi aljanna saboda tsananin farinciki har mantawa yake da duk wani bakin cikin rayuwa. Ganin yayi sallama kusan sau 2 ba'a amsamashiba, sai karar ruwa yakeji a toilet ya tabbatarma kanshi da wanka takeyi, saboda haka ya nufi kitchen ya dauko robar abincinsa yafito da niyyar zuwa inda yasaba zama a gidan, dai-dai lokacin Kuma Salim yafito daga toilet shida fauziyya suduka d'aure da towel jikinsu da lema Alamar wanka sukayi, juyowa sani yayi Aiko idonshi ya sauka kan fauziyya dake Daure da 'karamin towel Wanda baigama rufe cinyoyintaba, a matukar firgice Sani kebinsu da kallo da mayun idanunshi, Nan take zuciyarshi tarinka harbawa da sauri da sauri, wani abu mai Kama da madaci yataso yazo ya tokaremashi makoshi, miyan bakinshi gabaki daya yakafe, kanshi yarinka juyamashi duk illahirin jikinshi kyarma yake, hakan yayi sannadiyyar fad'uwar robar abincin dake hannunshi wacce Nan take ta tarwatse abincin Kuma ya zube a kasa. Salim na ganin haka yakama Hannun fauziyya, baizame ko'ina ba sai kurya ya zunar da ita gefen gado, sannan yasako jallabiya yadawo tsakar gidan da niyyar yayima sani wulakanci dan baiji dadin yanda ya riskesuba, Amma Yana fitowa sai ya iske Sanin baya tsakar gidan, har kofar gida ya leka Amma baiga komai Kama dashiba [8/4, 7:30 AM] Zee Elkasim: Dawowa Salim yayi ranshi a matukar bace ya iske Fauziyya zaune inda ya zaunar da ita ta buga uban tagumi, kallonta yayi yace "Fauziyya korar sani zanyi daga gidannan". Arazane ta juyo ta kalleshi "hubby, saboda me? Me yayimaka? Haba hubby gaskiya baikamata ka koreshiba Babu laifin zaune babu na tsaye" "Dole yabar gidannan tunda ba gidan ubanshi bane" "Haba Salim akanme zaka daga akan sai sani yabar gidannan Alhalin bayimaka wani laifiba" tafad'a a hasale, "Ni gaskiya hubby bazan yarda ka koreshiba, idan Kuma yazama dole saika koreshi to kagayamin laifin dayayima" Banza Salim yayi da ita yacigaba da shirinsa, kananun Kaya yasanya wandon jeans sai shirt polo milk colour, kafarsa sanye da bakaken takalmi ba karamin kyau yayiba, makullin mashin dinsa roba-roba ya dauka, yafita yabar gidan batareda yakara Yima Fauziyya wata maganaba. Jiki a sanyaye Fauziyya ta d'auko wani sassayan lotion akan mirror tashafama jikinta, sannan tashafa farar fowder da man lebe, wasu riga da siket ta sanya na English wears marassa nauyi ajikinta da ana zafi dukda marece yayi, Ba karamin kyau Fauziyya tayiba, dukda kasancewarta gwana a fagen makeup Amma yau batayiba, hakama kayan data sanya ba karamar muhimmiyar rawa suka takaba wurin fitoda illahirin surar jikinta, tabarma ta dauko da pillow ta shimfida tsakar gidan cikin inuwa ta kishingida duk jikinta a sanyaye. Sani kuwa tun lokacin dayabar gidan da gudun tsiya yakoma gidansu, inda suke kwana shida 'yan'uwanshi Almajirai, kan sosashiyar katifarshi ya kwanta ya kalli rufin dakin idanunshi na zubar da zafafan hawaye, ya Lula cikin kololuwar tunani, ba abunda ke addabar zuciyarshi sai tsantsar So da 'Kaunar Fauziyya, sannan uwa uba Zazzafan kishinta dayake, baya 'kaunar yaganta tareda Salim, bayaso yaga Salim yakai hannunshi a jikin Fauziyya jiyake kamar yasa takobi mai kaifin bala'i ya yanke hannunshi, saigashi yau yayi mugun gani Wai Fauziyya ce take wanka tare da Salim a toilet daya da soso daya da sabulu daya dakuma bikiti daya. _Zee Elkaseem (Mmn khady) ce_ 🥰 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻‍♀ *Writing By* *Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰 *Daga Marubuciyar* 📝 *Siyasa ko soyayya* *Alhini* *Gidan Asali* *Halin Girma* *Autar Hajiya* *Zanen Zuciya* *Yarinyar Baba* *Auren tagwaye* *Wata Uwar mijin* *Ke Duniya* And now 👇🏻 *ALMAJIRIN GIDANA* 🏠 *Duk wacce tasan tana karanta wannan novel d'in tayi joining a wannan group din, Dan girman Allah idan ba karantawa kikeba Kuma baki comment kada kishiga Dan kokin shiga zan fiddaki, Kuma bamu bukatar kome sai Wanda yashafi book din idan Kuma bashi zai kawokiba plz kada kishiga* https://chat.whatsapp.com/BbHG7kh5gZGDPuqodYetSO Page 3 Hawaye yacigaba da zarya kan fusakarshi wani na bin wani, tashi yayi zaune daga kwancen dayake yace "Fauziyya Ina sonki Ina kaunarki Kuma kota wane hali sai kinzama mallakina" "Sani... Sani... Sani Wai mike damunka? Tun d'azu nake Nan inatama magana Amma kaki kulani sai wasu surutai kakeyi Wanda ni banganeba.... Firgigi sani yadawo daga dogon tunanin dayake dakuma surutan dayaketa zubawa mararsa kan gado, Kallon Basiru yayi sannan ya goge hawayen dake kan fusakarshi yace "uhum ba kome Basiru" Dafa kafadarshi Basiru yayi yace "tayaya zan yarda da ba abunda ke damunka bayan ga damuwa Nan 'karara tare dakai, waini sani yaushe kafara boyemin abubuwan dasuka shafeka, nalura dakai tun ranar da kafara aiki gidan Fauziyya duk gaba daya kabi ka canja, narasa gane kanka" Murmushi Sani yayi Wanda bai Kai cikiba, sannan yatashi ya dauki buta yazaga kewaye yafito yayi Alwala yayi sallar la'asar, Wata tsohuwar jaka gana yajawo yafara fiddo kayan sakawarshi a ciki, wani wandon jeans ya jawo da wata Riga mai kalar wandon ya kallesu kamar Yana nazarin wani abu a jikin kayan minti 2 kafin yayi wani irin wurgi da kayan zuciyarshi na tafarfasa Natsaneka Salim natsaneka bana sonka natsani duk wani abu daya fito daga hannunka" Wasu riga da wando na yadi ya sanya kalar ruwan hoda, dukda kayan sunji jiki duk sun kod'e Amma wanke suke fess, dan ba laifi sani Yanada tsafta bama zaka kalleshi kakirashi almajiri ba. Basiru ne yasake zuwa inda yake yace "Ina zuwa Kuma mutumina?" Kallonshi sani yayi yace inafa zanje inda yawuce gidan Fauziyya, kasan duk garinnan banida inda yawuce nan" Murmushi Basiru yayi yace "adaibi sannu da shigema gidan mutane kada asamu matsala, danni wlh bama zan iya aiki gidajeba na kwammace naje kasuwa nayi dako na samu na kashewa" Rab'awa sani yayi ta gefenshi ya wuce, batare daya cemashi kome ba, shima Basiru bayanshi yabi domin tafiya sabgar gabanshi, idonshine ya sauka kan kayanda Sani ya jefar, kwalama Sanin Kira yayi Wanda harya Kai bakin kofa ya juyo, Basiru yace "wannan ba kayanka bane anan?" "Nawane banaso ka d'auka idan kanaso" baijira abunda Basiru zaiceba yafice daga gidan. Kai tsaye gidan Fauziyya yanufa da sallama yashiga gidan, Fauziyya dake kwance a inuwa ta amsa sallamar tare da tashi zaune "a'a sani Kaine?" "Nine aunty fauzy, sannu da hutawa" "yauwa sani, Amma sani Wai yau mike damunkane d'azu kawanibi ka firgice?" "Bakome aunty ni kaina d'azu narasa miye matslata, Amma yanzu Kinga lafiya Lau nakejina, ga wani farinciki da annashuwa danakeji yanda kikasan anyi mani bushara da gidan Aljannah" "Kai sani baka gajiya, waini sani Ina abokinka?" "Wane kike nufi Basiru ko Tukur,? Dariya Fausiyya tayi sosai Dan tunowa datayi da drama da akasha tsakanin sani da tukur din Wanda ada shine almajirinta, kafin sanin. "Aunty Fausiyya ai bakisan wani abuba, Tukur fa yanzu yazama abunda yazama dan naji labarin Wai kwaya yake siyarwa" "Kai Dan Allah" Fauziyya tafad'a tare da dafe kirjinta Alamar maganar ta razanata. "Wlh kuwa aunty, Dan kafinma yatafi wlh sata yafarayi, tunda yayo sata shagon wani mutum aka kamashi akayimashi mugun duka yakara gaba, sai kwanaki nakejin labarin Yana siyo kwaya Yana siyarwa" "Oh kace Allah ya tarfama garina nono daya rabani dashi" "Kedai Bari aunty Fausiyya.. Sallamar Sadiya kawar Fauziyya ce ta yankemasu firar dasukeyi, da murna Fauziyya ta tarbeta tanayimata oyoyo. Kallon ta Sadiya tayi sannan ta kalli sani dake zaune kallo daya zakayimashi kasan Yana cikin annashuwa da farinciki. "Shigo 'kawata" tafad'a tana nufar d'aki, Sadiya tabita tana waiwaye tana Kara kallon Sani, Zama tayi kan kujera Fauziyya takwomata ruwa Mai sanyi daga cikin karamin fridge dinda ke dakin. Kallon Fauziyya Sadiya tayi tace "kawata wanene wancan?" Kallonta Fauziyya tayi tace *ALMAJIRIN GIDANA NE* dafe kirji Sadiya tayi tace "wancen katon shine Almajirinki Fauziyya, ko tsoro bakiji" "Tsoron me zanji, iyakarsa shara da wanke-wanke sai aike idan yakama" "Amma nikam gani nake kamar akwai ganganci d'aukar wannan katon amatsayin Almajiri, yo Fauziyya duka dame Kika girmeshi, Ni wlh danashigo zauren gidan naji firarku wlh nad'aukama Salim dinne, ke fauza ko rantsuwa nayi banzanyi kaffaraba nasan baki girmi wancan yaronba" "Hmm ke nidai banison inskanci, wani Zaki dauka Salim ne, a'a kin manta, yanzu dai ya school?" "Lpy lao wlh, nasameku lpy?" "Lpy lao" haka sukacigaba da firar yaushe gamo, sani Kuma ganin Fauziyya tayi bakuwa maimakon yatafi Amma saiya gyara zama Yana jiran tafiyarta sudasa firarsu, Dan ko Yana barin gidan sai Salim yadawo Shima badan ranshi yasoba. *Mmn khady ce* 🥰 [9/25, 4:31 PM] Mariya Umar Kn: 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻‍♀ *Writing By* *Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰 *Daga Marubuciyar* 📝 *Siyasa ko soyayya* *Alhini* *Gidan Asali* *Halin Girma* *Autar Hajiya* *Zanen Zuciya* *Yarinyar Baba* *Auren tagwaye* *Wata Uwar mijin* *Ke Duniya* And now 👇🏻 *ALMAJIRIN GIDANA* 🏠 Page 4. No editing 🤪 *Ina mi'ka sa'kon gaisuwata ga masoya Allah bar 'kauna, inajin dadin yanda kuke nuna tsantsar kauna ga littafin, gaisuwata gareku 'yan group d'in ALMAJIRIN GIDANA Fans group, iya wuya ana tare* 😘😘😘 Akwana atashi, hausawa sukace asarar mai rai, yau kimanin shekara guda kenan Sani Yana aiki gidan Fauziyya. Ba'kin kishin da sani keyi akan Fauziyya kuwa sai abunda yayi gaba, soyayyarta ta 'kara girma acikin zuciyarshi, Amma yanzu yafara iya takunsa, Dan Yana kauda Ido akanta duk lokacinda Salim yake gida, wani lokacima baya zama gidan saiya tabbatar Salim din bayanan. Yauma kamar kullum, da sallama Sani yashigo gidan Fauziyya ta amsamashi, wuri yasamu ya zauna itma Fauziyya tabarma ta shimfida nan tsakar gidan suka shiga firar Duniya, Hannu sani yasaka cikin Aljihu ya fiddo waya kirar Vivo Yar makimanciya yace "Aunty Fauziyya kitayani murna nayi waya" Dariya Fausiyya tayi har dimple d'inta ya bayyana, Wanda ba abunda ke Kara burge sani kamar dariyarta, kuramata Ido yayi Yana kissima abubuwa dayawa azuciyarshi dangane da tsantsar kyau da Allah yayima Fauziyya. "Kai-kai-kai..... Ah Sani congrats Ashe dai kaji shawarar dana baka" tafad'a tana karbar wayar daga hannunshi, "Kai ammafa wayar yayi kyau, nawa kenan kasiya?" "Wlh dubu hudu nasiyeta Aunty tayi tsada ko," 'Dan Hararshi tayi tare da tamke fuska tace "kaifa Sani dadina dakai son banzar bala'i, ai danma tana vivo Amma yaushe zaka samu waya mai kyan wannan a dubu hudu, kaga yanzu nahuta tunda kayi waya idan Ina nemanka basaina tura an nemomin kaiba, Kuma Koda na aikeke kasuwa saboda mantuwa ko tambaya ga waya, Bari na d'auko wayata Nima saika sakamin no dinka" Tunda tafara magani sani Bai d'auke idanunshi akantaba, harta tashi tanufi d'aki nanma bayanta yabi da kallo, hips d'inta na d'aya daga cikin abunda ke 'kara d'aukarmashi hankali, ga Kuma uwa uba yanda idan tana tafiya mazunanta ke juyawa, sanifa yashiga wani yanayi. Dawowa tayi hannunta d'auke da wayarta Samsung Galaxy S7, tace amshe sakamin number dinka Nima Bari insama tawa sai kayi serving, anan sukayi musayar number, Sani yace yauwa aunty Bari ind'anyi turi, Dan tun jiya nasayi memori 8 GB, Dariya Fausiyya tayi tace "Sanifa anzama babban yaro, ga waya anyi gashi cikin kwanakinnan naga sai wani d'aukar wanka kakeyi Wai miye sirrin? Kodai kafara zuwa zance ne banida labari" "Ai Nan wurinki nake zuwa zancen Fauziyya ke nakeso, ke nake 'kauna, sha'awarki kullum da ita nake kwana da ita nake tashi" yafad'a a zuciyarshi, amma a zahiri murmushi kawai yayi tare da Sosa kwantacciyar sumarshi ta fulanin Asali. Fina finai, da wa'koki video da audio sani yashiga turawa daga wayar Fauziyya zuwa wayarshi, maimakin yatsaya anan, sai yashiga tura picture din Fauziyya batare data saniba. Da sallama matashiyar matar tashigo gidan, cikin farinciki Fauziyya ta amsa tare da girmamawa tamike tana fad'in "Mama sannu da zuwa" Wani irin kallo shekeke matar tabita dashi batare data amsa sannu da zuwar datakemata ba, Sani dake zaune kallon matar yayi shima yace "Ina wuni" shima wani matsiyacin kallo ta watsamashi tace "kaikuma waye, daga Ina haka zakazo gidan mutane ka zuna" Fauziyya tabata amsa "Mama *ALMAJIRIN GIDANA ne*" "Ke Fauziyya kigayamin gaskiya idan kinfara tara maza agidan d'ana, wannan gardin zakicemani Almajirinkine, Shi Salim din Yana Ina aka kawo wannan 'katon amatsayin Almajiri" Sani dai sadda Kai yayi 'kasa Dan bayada bakin magana, Matar tacigaba da masifa, "kekuma Fauziyya dama wurinki nazo, "kinbi kin mallakemin d'a kinhanashi sa'kat kin hanashi sukuni, gaki kekuma tunda ya aureki yau kimanin shekara 2 kenan Amma ko batan wata baki tabayiba, to wlh da sakal, danni ba abunda nafiso irin Inga jikikina, Salim Shi d'aya na Haifa amma Ina fatan yazama natara gari guda asanadiyyarshi, saboda haka idan kinsan baki Haihuwa, Kara ki Kama gabanki dan baki daya daga cikin jerin mata hud'u danake fata Salim ya aura" Jin mamar Salim ta ambaci mata hud'u yasa Fauziyya saurin dagowa arazane ta kalleta, idanunta sharkaf da hawaye. Sani kuwa jiyake kamar yakama mamar Salim yayita duka dan tabatama Fauziyya rai, ba abunda yatsana arayuwa irin yaga bacin ranta. Juyawa mama tayi danufi barin gidan, harta Kai bakin 'kofa tajuyo tace "idan Salim din yadawo kice inason ganinshi" batajira amsa daga Fauziyya ba tafice daga gidan afusace. "Dan Allah aunty Fauzy kiyi hakuri ki daina kuka, Haihuwa ai Allah ke badawa ga Wanda yaso, Kuma shike hanama bawansa badan baya sonshiba, kiyi hakuri ki daina kuka".. Cikin muryar kuka Fauziyya tace "Sani Kaine kasan wannan, Amma dayawa mutane jahilci na rufe masu ido suna mantadawa da cewa komefa nufin Allah ne" "Shikenan aunty fauza kada kisama kanki damuwa akan wannan abun daya faru inshaAllah kome zai wuce" 'karar mashin d'in Salim suakaji a zuare, yasa sani yace "aunty ni zan wuce sai Allah ya kaimu" dan lokacin anata kiraye-kirayen magrib. "To sani gobe kazo da wuri dan Allah kayi aikinka da wuri dan Inaso infita unguwa" "To" kawai yace yasa Kai yafita dan bayaso Salim yashigo yanacikin gidan saboda kada yaga kayan takaici, A zaure suka had'e da Salim, sani yayimashi sannu da zuwa sannan yawuce, shikuma Salim yashigo gidan. . sallama Salim din yayi tare da shigowa gidan, Fauziyya a inda take zaune ko motsawa batayiba ta amsa sallamar ciki-ciki, Mamakine yakama Salim ganin yau Fauziyya batayimashi irin tarbar data Saba yimashiba, da sauri yanufi inda take ya ajiye jikkar hannunsa ya tallafota yahad'ata da jikinshi, haba my wife yau laifin menayi aka kasa tarbata kamar yanda aka Saba" kuka Fauziyya tafashe dashi ta kwace jikinta daga rungumar da Salim yayimata tashige d'aki. Sani dake la6e a zaure Yana lekensu wani irin farincikine ya cika zuciyarshi ganin Fauziyya tayi fushi sa Salim. Rarrashinta Salim yashigayi dukda baisan laifin dayayimataba, Bata kulashiba sai kuka datakeyi, da kyar yasamu ta tsaigaita kukan sannan tacemashi "Mama tazo d'azu Kuma tace tananemanka" Ajiyar Zuciya Salim yayi, yanzu yagano inda matsalar take, wato duk yanda yake tausasa mama yana mata nasiha ashe batajiba saida tazo tagayama Fauziyya ba dad'i, dafe kanshi yayi yace "oh my God, Fauziyya kiyi hakuri nasan mamace ta batamaki Rai Dan Allah kiyi hakuri kada kisa damuwa aranki, zanje Kiran datakemin inshaAllah Kuma zannunamata rashin dacewar abunda tayimaki. Haka Salim yacigaba da rarrashinta har aka Kira sallar isha'i tare sukafita suka d'auro Al'wala, Salim ma agida yayi sallar, ranar haka suka kwana sukuku, Dan duk yanda Salim yaso yaja Fauziyya da magana amma taki sakin jikinta dashi, dan bakaramin batamata rai mamar Salim tayimataba, kanta taji Yana saramata, tashi tayi ta dauko paracetamol ta balli guda 2 tawatsa baki tabi da ruwa, sannan tanufi wadrope ta d'auko kayan bacci wata rigace maisharara marar nauyi da siririn hannu ta sanya, sannan tahaye gado jikinta duk yamata nauyi. [9/25, 4:31 PM] Mariya Umar Kn: 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻‍♀ *Writing By* *Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰 *Daga Marubuciyar* 📝 *Siyasa ko soyayya* *Alhini* *Gidan Asali* *Halin Girma* *Autar Hajiya* *Zanen Zuciya* *Yarinyar Baba* *Auren tagwaye* *Wata Uwar mijin* *Ke Duniya* And now 👇🏻 *ALMAJIRIN GIDANA* 🏠 Page 5 *Gareki SAMIRA YUSUF wannan shafin nakine, naji dadi sosai akan yanda Kika fahimce yanda labarina yake dakuma sakon danakeson isarwa garemu mata, Kai harma da mazajenmu, Ina fata wannan labari nawa yazama IZNAH agaremu baki daya* Washe gari Misalin karfe 9 na safiya Salim yayi sallama gidan mamarshi, bayan sun gaisa yasamu wuri ya zauna cikin d'aya daga cikin kujerun dake dakin, Bayan sun gaisa Salim yace "Mama jiya Dana dawo gida Fauziyya tace kina nemana," D'aure fuska tayi kamar bata taba dariyaba, tace "eh nemanka nakeyi dan in gayamaka kasan yanda zakayi da wannan juyar matar taka wacce bata Haihuwa, nifa jikoki nakeso ingani dagwai-dagwai bi da bi amma har yanzu shiru, ba wani labari, to wlh bazan lamuntaba dole kasan nayi" "Haba mama, dan Allah kidaina irin wannan maganar, baikamata ace kina irin wannan tunanin ba, duka shekararmu nawa da aure ne, da har za'afara Kiran Fauziyya juya, duka-duka shekara biyu ne, wasufa har shekara goma sukeyi basu Haihuba, Kuma bayan tsawon wannan shekarun idan sunada rabo saikiga sun haihu.... "Dakata Salim" tafad'a cikin d'aga murya da 6acin rai "Nizaka gayama duka shekararku biyu da aure, to a wannan shekaru biyun idanda ba juya bace da yanzu tayi haramar aje yaro na biyu, amma idayake juya ce Bata Haihuwa har yanzu shiru kakeji, duk tabi ta kanainayeka ta mallakeka sai abunda tace kakeyi, bakason laifinta ko kad'an, shiyasa wlh tunda kazomin da maganar aurenta raina baisoba, dan dai idan Allah ya kaddara ba yanda mutum zaiyi" "Nagodema Allah Hajiya dakikasan Aurena da Fauziyya Allah ne ya kaddara, to hakama Haihuwa tsakanina da ita idan Allah ya kaddara zamuyi kome dad'ewa.... "Kai dakata, banison zancen banza zancen wofi, tashi kabani wuri shashasha Wanda baisan inda aka dosaba, to kasani nabaku wata ukku muddin banji wani bayaniba 'karshen zamanka yazo da Fauziyya, dan wlh saika saketa, ehe" Tana gama fadin haka tashige bedroom tabarshi zaune, yama rasa miye zeyi, Haka yatashi jiki duk ba kwari yabar gidan. Koda yaje wurin aiki kasa aiwatar da kome yayi, duk abun duniya yabi ya hademashi, ga Fauziyya taki sakin jikinta dashi tunda Mama tazo gidan, gashi Kuma mama tazomashi dawata irin magana marar makama, "wohoho" yafad'a tare da dafe kanshi. Bangaren Fauziyya kuwa tunda tatashi takejin jikinta ba dadi, bakinta yayimata d'aci, ga tashin Zuciya dake addabarta, Sani Kuma tunda yazo yafara wanke-wanke har yakusa gamawa Amma Fauziyya bata leko tsakar gidanba, Ba karamar damuwa yashigaba, Dan rashin ganin Fauziyya ba 'karamin tashin hankali bane taredashi, Tunani yacigaba dayi "ko lafiya, kokuwa dai tun abunda mamar Salim tayimata jiyane har yanzu bata huceba,, wata zuciyar tace "kashiga dakin kadubata Mana, wani bangaren Kuma na zuciyarshi yace "a'a kada kayi haka tunda dai matar nan har yanzu bata baka fuskar shigarmata dakiba. Yana cikin wannan tunanin yaga Fauziyya tafito daga d'akinta da sauri, bakin maguji kusada inda Sani ke wanke-wanke ta durkusa tafara kwaraya amai, "subhanallah" sani yafada "Aunty dama bakida lafiya ne? Kasa ko d'aga Ido tayi ta kalli sanin kakarin amai kawai takeyi, tun tana amayo abunda taci harya kasance bakome cikinta dukta amayar amma dukda haka kakarin amai kawai takeyi, cikin 'kan'kanin lokaci dukta galabaita, Sani Kuma rasa yanda zeyi da'ita yayi, shiba abun yatabataba, gashi Kuma tayi kwance wurin datayi aman, da alama batada 'karfin dazata tashi tabar gun. Hankalin sani inyayi dubu yatashi, jiyake dayanada hali daya cirema Fauziyya ciwon dake damunta, Can murya 'kasa-'kasa Fauziyya tace "sani kaduba falo kan kujera wayata nanan ka d'aukomin" Da sauri Sani yanufi d'akin Fauziyya, bakin kofa yacire takalminshi sannan yashiga d'akin tsayawa yayi yana 'karema d'akin kallo dan duk yanda yake da gidan zai iya k'irga shigarshi dakin Fauziyya, hannu yasa ya d'auki wayar harzai fita ya kaimata wayar, kamar Wanda yayi mantuwar wani muhimmin abu saiya koma d'akin, bedroom yanufa Kai tsaye, yafara bin ko'ina na d'akin da kallo, idanunshi suka sauka kan rigar baccin Fauziyya dake yashe kan gado, data cire dasafe saboda rashin karfin jiki yasa Bata d'aukeba, hannu yasa ya d'auko rigar ya d'orata akan fuskarshi Yana sha'kar 'kamshin turarenta, yakai kimanin minti 2 ahaka kafin ya sauketa zuwa kirjinshi ya rungumeta Yana fad'in "Ina sonki Fauziyya Ina 'kaunarki, Ina fatan kasancewa dake har 'karshen rayuwata, Fauziyya nayimaki Al'kawarin sai kinzama mallakina kome wuya kome tsanani, ko ana ha maza ha mata saina mallakeka, haka yari'ka surutai kamar wani zautacce maganar Salim ce tadawo dashi hayyacinshi, zaro Ido yayi cikin tsanain tashin hankali ya juyo. 😅 *Tofah reader's Anya sani Bai d'ebo da zafiba kuwa* *Hmm muje dai zuwa ai Hausawa sunce, KOWA YA DEBO DA ZAFI BAKINSA* 🤔 [9/25, 4:32 PM] Mariya Umar Kn: 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻‍♀ *Writing By* *Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰 *Daga Marubuciyar* 📝 *Siyasa ko soyayya* *Alhini* *Gidan Asali* *Halin Girma* *Autar Hajiya* *Zanen Zuciya* *Yarinyar Baba* *Auren tagwaye* *Wata Uwar mijin* *Ke Duniya* And now 👇🏻 *ALMAJIRIN GIDANA* 🏠 Page 6 *JINJINA GAREKU YAN GROUP DIN ALMAJIRIN GIDANA NOVEL INA YINKU IRIN SOSAI DINNAN, IYA WUYA ANA TARE* Saurin fitowa yayi daga d'aki Yana fad'in "Aunty ga wayar" juyowa Salim yayi ya kalleshi a kidemi Dan hankalinshi yagama tashi da ganin yanda ya iske Fauziyyar, karbar wayar yayi daga Hannunshi yace "Sani yi sauri kashiga gidan sister Firdausi ka gayamata Fauziyya batada lpy tazo Dan Allah ta dubata" Da gudu sani yabar gidan zuwa gidan Firdausin, wata nurse ce makociyar Fauziyya duka gida ukku ne tsakaninsu. Salim kuwa sani natafiya yataimakama Fauziyya ta wanke jikinta sannan yakaikta d'aki yadawo ya wanke inda tayi amai, Mintuna dabasu wuce bakwaiba Firdausi tashigo gidan itada Sani, Kai tsaye d'akin Fauziyya tanufa kwance ta isketa tana numfashi sama sama ga wani 'katon bargo data rufa dashi, dan wani masifaffen sanyi takeji sakamakon Zazzafan zazzabin daya saukomata. Dubata fidausi tayi tare dayimata wasu tambayoyi, fitsari tasa Fauziyyar tayi tayimata PT sanan tadawo d'akin fuskarta d'auke da murmushi, ta dauko biro da wani takarda tafara rubutu, bayan ta kammala tajuyo ta kalli Salim tace "congratulations Salim, kakusa zama Daddy, Dan Fauziyya tana d'auke da ciki" Zaman dauri sani yayi a inda yake, sakamakon abunda kunnuwansa suka jiyomashi, Dan tunda fiddusi tashigo yake sauraren abunda ke wakana dangane da rashin lafiyar Fauziyya, inda akayi rashin sa'a yafad'a kan wata roba wacce Nan take ta tarwatse, daga d'aki faiddusi taleko ta window Jin karar abu na fashewa, gagnin sani tayi zaune duk ya had'a gumi Kuma yakasa tashi daga kan robar daya fadamawa dukda kwalleliyar ranar dake wurin, saboda tsananin firgicin dayake ciki. Salim kuwa cike da farinciki yad'aga hannu sama Yana godema Allah, koba kome Allah yakawomashi 'karshen rigimar mamarshi, yauga Fauziyya d'auke da cikinshi. Takarda fiddausi tami'kamashi tace "ayi hanzari asawo wannan magungunan tafara sha inshaAllah zata samu sauki" Karbar takardar yayi yafito tsakar gidan da niyyar yaba sani yaje chemist yasiyo maganin danshi bayaso yayi nesa da Fauziyya saboda yanda dukta galabaita. Inda sani yafad'i har yanzu Nan yake baitashiba, kallonshi Salim yayi yace "Kai sani, wai kai wane irin sakarai ne?" Tashi yayi da kyar yace "wlh fad'uwarce najita shiyasa nakasa tashi, ya jikin auntyn? Yatambaya Yana gyara tsayuwarshi, "Da sauki" Salim yafad'a, sannan yace "anshi wannan kaje chemist kasiyo wannan magungunan" yafada Yana mikamashi takarda da kudi, Amsa sani yayi yafita daga gidan Yana layi kamar wani mashayi, haka yafara tafiya Yana tangadi kamar Wanda yasha yabugu, duk tsabar damuwace, Shi yanzu takaicinshi dayane ba biyuba, yanda zaiyi yaraba Fauziyya da cikin jikinta. Gindin wata bushiya ya zauna Yana tunanin yanzu miye abunyi, "dole insan yanda zanyi da cikinnan yazama dole yazube, taya zanyi in zubar mata dashi?" Tamabayar dayayima kanshi kenan wacce yakasa bama kanshi amsarta. Yakai kimanin mituna goma awurin kafin dubara tafad'o mashi, da sauri yatashi fuskarshi d'auke da murmurshi Dan tunowa dayayi da chemist din kolo, wani chemist ne na wani Christan Mai suna kolo, Wanda Almajirai masu shaye-shaye ke siyen kayan maye wurinsa, can yanufa Yana zuwa yayi sa'a bakowa a chemist din sai kolo Shi d'aya, bayan sun gaisa yace kolo dama wannan magungunan zaka bani yafad'a tare da mi'kamshi takardar, amsa yayi sannan yafara d'auko maganin, saida yagama hadawa yamikamashi yace "kud'inka 450" Sani yace "inada bukatar maganin zubar da ciki, Mai 'karfi nakeso Sha yanzu magani yanzu, dariya kolo yayi yace "abokina ya akayi kabari haka yafaru, akwai Allura Wanda akeyi idan kana tare da girl bazata samu cikiba zaku iyayin shekara ukku babu wata matsala" Dariya sani yayi yace "afara bani na zubarwa zanzo na karbi Allurar idan angama wannan" Daukomashi kwayar maganin yayi kwara 2 cikin takarda yace "kaga wannan tanasha aikin gama yagama" Dariya sani yayi sannan yabashi kud'i ya karb'i maganin yawuce. Da sallama yashiga gidan, Kai tsaye d'akin Fauziyya yanufa daga bakin 'kofa yatsaya yace ga maganin" Salim yace shigo mana" daga labulen d'akin yayi yashiga, Fauziyyar na kwance tadora kanta kan cinyar sani, duk tabi tawani shagwabe. Kallonta sani yayi cike da takaici jiyake kamar ya d'auke Fauziyya daga jikin Salim, azuciyarshi yace "Dani kk dace Fauziyya" Sallamar maman Salim tasa yayi saurin fitowa daga d'akin, cikin zumud'i da fara'a da farinciki take magana, "Kai naji dadin wannan Albishir naji dad'i sosai Nima zansamu jika, sannu kinji sannu Allah raba lpy" tafad'a tana kallon Fauziyya wacce lokaci d'aya dukta kod'e ta kara fari. *WAYE SANI* Sani mutumin wani 'kauyene can kusada 'kasar Niger, irin Wanda basu Niger Basu Nageria, amma a ka'ida kauyensu Yana cikin yankin Nigeria, sani bafulatanine gaba da baya, farine Amma ba fayauba irin fari mai duhu-duhu, Yanada dogon hanci irinna fulani, bakinshi madai-daici sai manya idanunshi, sumar kanshi kwance take luf kamar ta yayan turawa, yataso cikin so da kulawar iyayenshi kasancewarshi shi dayane namiji a gidansu sauran 'yan'uwanshi duk matane, yayi makarantar primary Kuma yafara sencondary yana aji biyu ne suka billo dawata d'abi'a shida wani abokinshi dan 'kauyensu, ta tare yara a hanya suna tabamasu nono, kullum sai akai kararsu wurin iayayensu yafi a k'irga, ganin haka yasa iayeyen nasu suka yanke shawarar kaisu Almajiranci Kuma gari daban daban. Yayinda akayo garin Katsina da sani, shikuma abokinshi mu'azu aka kaishi Kano, Tun saukar sani a makarantarsu yahad'u da tukur Wanda suka kulla abota, Amma sai abotar tasu bata d'oreba kasancewar tukur Yana shaye-shaye, Kuma shine yakema Fauziyya aiki, suna zuwa gidan tare da sani lokaci zuwa lokaci, daga karshe tukur yafara sarin kayan maye Yana siyarwa ganin Yana Kama kud'i yasa yari'ka Sha ruwan tsuntsaye a gidan Fauziyya yau idan yaje gobe baya zuwa, Wanda Fauziyya da kanta tagaji da hakan tanemi da sani yacigaba dayimata aiki shikuma tukur takoreshi, sanadin haka tahada fada tsakanin Sani da tukur Wanda saida aka Kai ruwa rana kafin tukur yahakura yabar Sani yacigaba dayima Fauziyya aiki, shima saida malaminsu yasa baki, *wannan kenan* *WACECE FAUZIYYA* Fauziyya shehu shine asalin saunanta, mahifinta Alhj shehu Yanada rufin asiri Dan baya cikin jerin talakawa sannan Kuma baza'a kirashi hamshakin mai kudiba, Yanada mata daya Hajiya A'isha, yayansu biyar mata ukku maza 2, Fauziyya itace auta shiyasa duka gidan aka dauki son Duniya aka doramata yayunta duka hudun sunyi aure, Allah ya azurta Yan gidansu da wani irin kyau mai d'aukar hankali, Wanda yayyenta mata duka suke auren hamshakan masu kud'i ammafa dukansu sunada kishiyoyi saboda duk Wanda suka aura sunada mata. Lokakacinda Fauziyya tataso cikin tsanain farinjini, masu kudine keta kawomata hari, yayinda Salim Shi kadaine saurayi cikin manemanta Kuma shine talaka yasa taji ba Wanda ya kwantamata saishi, ba yanda iyayenta basuyiba akan tarabu dashi ta auri wani Alhaji amma takiya, haka suka hakura suka amince mata saboda sunason duk abunda takeso. Shikuwa Salim lokacinda yatunkari mahaifiyarshi da maganar auren Fauziyya kin amincewa tayi Dan tana ganin kamar yadebota da zafi duba da mutanen unguwar keyi Yan gidansu Fauziyya Basu aure sai masu kud'i, da kyar da sud'in goshi mahaifiyar Salim ta amince da aurenshi da Fauziyya shima saida kanin babanshi yasanya baki, kasancewar baban Salim yarasu tun salim Yana J's 2, Mahaifiyarshice tacigaba da d'awainiya dashi da hidimar karatunshi haryayi degree inda yasamu aikin koyarwa a makarntar secondary ta maza anan cikin garin Katsina. *Andawo labari NEXT PAGE* 🤪 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻‍♀ *Writing By* *Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰 *Daga Marubuciyar* 📝 *Siyasa ko soyayya* *Alhini* *Gidan Asali* *Halin Girma* *Autar Hajiya* *Zanen Zuciya* *Yarinyar Baba* *Auren tagwaye* *Wata Uwar mijin* *Ke Duniya* And now 👇🏻 *ALMAJIRIN GIDANA* 🏠 Page 7 Mamar Salim tunda tazo taketa Nan nan da Fauziyya ko kuda bataso yatabata, sai jeramata sannu takeyi, "oh Allah mai iko yau nice zanga jikana a duniya" "inshaAllah Mama ai dama haka Al'amarin ubangiji yake, mahakurci mawadaci, duk Wanda yayi hakuri tokuwa zaiga ribar hakuri" Salim yafad'a Yana kallon Mama. Kirarye-kirayen sallar azahar yasa Salim d'auko maganin yace "Fauziyya yakamata kisha maganinnan" kad'a Kai Fauziyya tayi kamar mai shirin kuka Dan tatsani magani a rayuwarta, Koda tana gida sunsan halinta idan ita dakanta zata dauki magani tasha to kuwa sai dai ciwon ya kasheta. Rarrashinta Salim yafarayi akan tasha maganin soyake yafita masallaci kada lokacin sallah ya wuce, juya Kai tafarayi Alamar bataso. Duk abunnan mama na kallonsu tasowa tayi tazauna kusada Fauziyya tadafa kafad'arta "haba kekuwa ki daure Kisha maganin mana ko bakiso kiji 'karfin jikinki? Kallon Salim tayi tace "taci abincine?" Girgiza Kai Salim yayi yace "a'a tun dai Karin safe Kuma tayi amai" "yauga sakarci, ashe dama ahaka kake kokarin duramata magani batare dataci komeba, bakasan hakan matsala bane, dakanta tashiga kitchen tadafa ruwan zafi Wanda yaji kayan kamshi citta da karamfani, sannan tahadamata tea kakkaura, dakanta takawomata tarinka rarrashinta hartasha tea din sannan ta d'aukomata magungunan tarika ballowa tana bata, Fauziyya dole tasa take 'karbar maganin tanasha Dan bazata iya musu da mamar Salim dinba, maganin sani ta d'auko kwara 2 cikin ledarsa tace "shikuma wannan kwara 2 ne duka Zaki shanyeshi" fiddoshi tayi tamikamata shima karba Fauziyya tayi ta shanye, sannan takoma ta kwanta dukda yanzu tanajin 'karfi-karfi ajikinta tunda tasha tea d'in, dama hada yunwa ke Kara galaibatar da ita. Zama mamar Salim tayi tana kallon Fauziyya tana tausayamata ganin yanda ta canja lokaci guda tayi fari fat, gawata Uwar rama datayi, dama abu gamai d'an jiki. Dawowar Salim daga masallaci yasa mama tayi haramar tafiya gida, "Salim nizan wuce Allah sauwake sainasake zagayowa kuma" "To mama mungode" tare suka fita zuren gidan yarakota, juyowa tayi ta kalleshi tace "Salim karika kula da yarinyarnan sosai, kaga yanzu tana bukatar kulawa, Kuma.... Wata irin 'kara Fauziyya tayi sakamakon wani balai'in ciwo dataji mararta nayi, "Innalillahiwa'inna'ilaihirraji'un, take mai-maitawa da karfi, hakan yasa Salim saurin shigowa gidan Mama ma biyo bayanshi tayi tana fad'in "lafiya miye ke faruwa" durkushe suka iske Fauziyya tsakiyar d'akin tanata murkususu bakinta kuwa sai maimaita salati takeyi, gawani uban gumi data had'a, Akidime suka nufi wurinta har rige rigen kamata sukeyi suna tambayarta "miye ke damunki?" Cikinta tanunamasu tana magana da kyar "cikina zanmutu Salim, wayyo mutuwa zanyi" Kamata Salim yayi yace "yi ha'kuri Fauziyya bari nakira Ahmad yazo da mota muje asibiti, wayarshi ya fiddo yakira abokinshi Ahmad yagayamashi halinda ake ciki, kafin yakatse Kiran yaji mama tabuga wani uban salati, dago idonshi yayi dan ganin meke faruwa, jini ne kebin 'kafar Fauziyya kamar me, "Innalillahiwa'inna'ilaihirraji'un" yafad'a. Cikin tsananin kidemewa Mama tace "kayi sauri kakira Ahmad din ya taho da sauri muje asibiti banaso murasa wannan cikin" Karar mota sukaji a 'kofar gidan tareda horn, kodajin haka suka gane Ahmad ne ya iso, Kama Fauziyya sukayi akasata a mota sai asibiti. Binciken farko da'akayima Fauziyya aka tabbatarmasu da lalacewar cikin jikinta na kimanin wata biyu da sati d'aya. Saboda haka wankin ciki akayimata aka Ida cire cikin, tareda rubutamata magunguna, aranar aka sallameta suka koma gida cike da bakinciki da takaicin rasa cikin. Salim har saida ya matse Yan kwallah batareda Kowa yasaniba, dan ganin yanda tunda aka tabbatarmasu da zubewar cikin Hajiya tashiga damuwa, yanzu Kuma baisan kowace irin matsalace zata sake kunno kaiba, "Allah gamu gareka" yafad'a a bayyane. Bayan tafiyar mamar Salim, kuka Fauziyya tafashe dashi tare da fad'awa jikin Salim tace "Hubby yanzu shikenan munrasa wannan Babyn, Ni kaina a yanzu inason Haihuwa, kaduba kaga cikine kawai akace inadashi amma tarai-raya ba wacce mama bata nunaminba, yanzu gashi yazube..... Kara fashewa tayi da kuka. Har cikin ranshi yakejin kukanta, rarrashinta yakeyi shima kamar yatayata kukan yakeji, amma hakan baidace dashiba amatsayinshi na namiji "kiyi hakuri inshaAllah Allah dayabamu wannan shine zaikuma bamu wani, Kuma wannan d'in ba alkahiri bane agaremu shiyasa Allah yazubardashi, dan duk lokacinda zanyi addu'a nakan roki Allah idan zai azurtamu da haihuwa yabamu d'a ko d'iya wacce zata zama Alkhairi arayuwarmu" Shiru sukayi suduka bakajin komai sai ajiyar zuciyarda Fauziyya keyi. Bangaren sani kuwa duk abunda ke faruwa yasani, yatausayama Fauziyya matuka ganin yanda ta galabaita Dan kan idonshi akafito da ita zuwa asibiti, Yana labe Yana kallonsu. Yanzuma zaune yake nesa kad'an da gidan, Salim yagani yafito daga gidan yanufi hanyar masallaci kasancewar anata kirarye-kirayen sallar isha'i, Tagabanshi Salim yabi yawuce kasancewar duhun dake akwai unguwar yasa Salim baiga Saninba. Saboda haka Yana ganin wucewar Salim yayi saurin shiga gidan sallama yayi kusan sau ukku amma shiru ba'a amsaba, d'akin yanufa Kai tsaye kwance ya tarar da Fauziyya kan kujera 3seater tana bacci. Kallonta yayi zuciyarshi cike da tausayinta ganin yanda ta canja lokaci guda, tarame gawani irin haske data Kara, "kiyi hakuri Fauziyya bada son Raina na aikatamaki hakaba, zuciyata bazata iya jurar ganinki da cikin wani namijiba, cikina yakamata ki dauka ki haifamin baby ba wani ba, Ina jiranki Fauziyya zakizo gareni" Cikin bacci Fauziyya kejin maganganun sani kamar tana mafarki, Motsawa tayi, da sauri Sani yafita daga d'akin, takalminshi ya dauka a hannu yayi saurin fita daga gidan, Yana fita Salim na dawowa. Zaune Fauziyya tatashi tana nazarin abunda taji, anya ba aljanu ke garetaba Wanda suka zubarmata da ciki, Dan itadai taji kamar ana fad'in *dani kad'ai yadace ki haihu bada waniba* "Kai wannan shirmen mafarkine, Allah tsaremu da sharrin shaid'an" tafad'a sannan tayi addu'oi tashafe jikinta. *Mmn khady ce* 👌🏻 [9/25, 4:31 PM] Mariya Umar Kn: 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻‍♀ *Writing By* *Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰 *Daga Marubuciyar* 📝 *Siyasa ko soyayya* *Alhini* *Gidan Asali* *Halin Girma* *Autar Hajiya* *Zanen Zuciya* *Yarinyar Baba* *Auren tagwaye* *Wata Uwar mijin* *Ke Duniya* And now 👇🏻 *ALMAJIRIN GIDANA* 🏠 Page 8 Ba karamin bakinciki da takaici Salim da Fauziyya sukayiba dangane da zubewar cikin, amma yazasuyi dole suka hakura suka fauwalama Allah kome, dama shine yabasu Kuma shine zai sake basu wani. Sai dai wata matsalar tunda Fauziyya tayi barin take fama da wani irin ciwon mara Wanda tarasa gane kanshi, amma bata taba fadama kowaba, ko Salim bata gayamawaba, WATA SABUWA INJI YAN CACA, Fauziyya ce zaune tsakar gida itada Salim, sanye take cikin wasu Riga da wando na Pakistan Wanda sukayi matukar karbar jikinta, kamar wata India, Salim Kuma sanye da wando three-quarter da riga body hug, kayan sun karbi jikinsa sunyimashi kyau sosai, Salim kyakkyawa ne ajin farko, dogo ne, idanunsa makimanta, bakinsa dai-dai nashi, ga saje dayabi fuskarsa yayi kwance luf, ba baki bane sannan Kuma bazaka kirashi fariba, tsaka tsakiya yake, Kwance yake yadora kanshi kan cinyar Fauziyya, hannuwanshi kan fuskarta Yana wasa da dogon gashinta wanda yakasance kwance bisa kafadunta, murmurshi suke sakarma junansu lokaci zuwa lokaci, da alama yanayin yayimasu dadi, Gangarowa Salim yayi da hannunshi kan cikin Fauziyya yadafa cikin yace "Wai yaushe Zaki sake samun wani baby ne, yaufa shekara daya kenan da zubewar wancan cikin Amma har yanzu shiru, murmushi Fauziyya tayi tace "Hubby, miye kakeci nabaka nazuba, ai idan natashi yan biyu, zan haifama masu Kama dakai" "A'a ninafiso ki haifamin masu Kama dake, dan yakansance ko ina na juya a gidannan inrika kallon kyawawan fuskoki, data matata data 'ya'yana" "Hubby ai kafini kyau nesa bakusaba" "Inji waye yafad'amaki, to bari kiji in fasalatamaki yanda kyawunki yake, Na farko Fauziyya ke farace, kinsan mutane nacewa (Kowa yayi fari yagama kyau), na biyu keba gajera bace, Kuma baza'a saki layin dogayeba, dai-dai dai-dai yanda nakeso haka kike, sannan kinada manyan idanuwa masu d'aukar hankali, da dogon hanci, sannan kinada karamin baki, da tattausan labba, hakoranki farare tas ajere ga siriryar wushirya data Kara kawatasu, kinsan abunda kekaramaki kyau kuwa?" Girgiza Kai Fauziyya tayi tana murmushi, "idan kikayi dariya dimple dinki ya bayyana bakaramin kyau yake karamakiba, ga diri jiki Allah ya horemaki, Fauziyya kinada manyan breast" hannu tasa tarufe fuskarta dan maganar tabata kunya, "sannan kinada hips mai d'aukar hankali, Kai Fauziyya kin had'u kinada kyau matu'ka, inafata ko alahira Allah yabarminke amatsayin mata agareni Fauziyya...... Mama sukagani tsaye akansu, kamar an jehota tashigo gidan bako sallama tanata cika tana batsewa, batako damu da yanayin data iskesuba "to shanyayye Wanda mace tagama dashi, yanzu Kai Salim ka rainani bakajin maganata, ban Isa inbaka umarni kabiba, naje gidansu Rabi'atu ance bakajeba, tokasani ko kaje kaganta ku dai-daita kanku ko kada kaje Babu fashi aurenka da ita, dole kakara aure Salim, wacce zata haihu nakeso ka auro ba wacce bata haihuwaba" Hawaye yagama wanke fuskar Fauziyya, wasu nabin wasu, tashi tayi tashige d'aki tana cigaba da kuka, "Ina Zaki munafuka, wato kinshige d'aki kinbar karya tayi haushinta ita d'aya" Dawowa Fauziyya tayi ta durkusa gaban Mama inda shima Salim yake durkushe gabanta tanata zazzaga ruwan bala'i. Bud'e jikka mama tayi taciro biro da takarda ta watsama Salim a fuska, "amshi maza maza karubuta takardar saki kaba wannan yarinyar takoma gidan ubanta, dan nakula itace kehanaka bin umarnina" Sai yanzu Salim ya iya bud'e baki yayi magana "a'a mama wlh baruwan Fauziyya da maganar damukayi dake, asalima ita batasan da maganar ba, Dan Allah Mama kiyi hakuri kada kirabani da matata wlh Ina sonta bazan iya rayuwa batare da it.... Tassss kakeji mama ta d'auke Salim da mari, arazane Fauziyya tadago ta kalli mama zuciyarta na Kuna, "ni kakegayama kanason wannan kodaddiyar yarinyar, Salim yaushe tamaidaka marar kunya, to wlh kayi gaggawar sakinta tun muna shaida juna nidakai" "Mama kisani saki ba'ayinshi batareda wani kwakkwaran daliliba,Kuma.... "Kwakkwaran dalili gashi a bayyane bata Haihuwa, akwai wani dalili Wanda yafi wannan" mamar tatari numfashinsa tafad'a. "To kiyi hakuri mama bazan iya sakin Fauziyya ba, danba laifin datayimani, kuma saki abune wanda Allah ya halatta amma bayasonshi, kinga bai kamata mama da girmanki da iliminki kisani in aikata abunda Allah bayaso ba, sannan Kuma mama malam Mai ahlari yace Babu bi ga abunn halitta wurin sabama umarnin ubangiji, Kinga yanzu idan nabi umarninki na saki Fauziyya nasabama mahaliccina, hakan Kuma ba dai-dai bane" Bala'i mama tacigaba dayi tana fad'in Salim Ni zakayima wa'azi, nicefa na haifeka amma kanemi kagayamin Allah da annabi, lallai nayarda Salim nangaba kila ko wurina bazata barka karika zuwaba, to kasani kwana biyu nabaka kada ka kuskura indawo in iske Fauziyya agidannan, idan Kuma ba hakaba rayuka zasu baci" tana gama fadi tafice daga gidan kamar zata tashi sama. Kusan Karo tayi da Sani Wanda yadade a zaure Yana jiyo badakalar da akeyi acikin gidan, har azuciyarshi yakejin farin ciki, yana cewa "yauwa mama kisa Salim yasaki Fauziyya in aureta dan dani tadace badashiba" Durkusawa sani yayi har kasa yagaida mamar Salim, ko kallonshi batayiba barantana ta amsa gaisuwarshi tawuce fuuuu, bin bayanta yayi da kallo yace "masifaffiya jarababba" shima baya yayi batareda yashiga gidanba, amma zuciyarshi cike da farinciki. Tunda Mama tafita Salim yaketa faman rarrashin Fauziyya, "kiyi hakuri Fauziyya , Ina tare dake komi wuya kome tsanani, bazan rabu dakeba, Ina sonki, rungumeta yayi ajikinshi yakai bakinshi saitin kunnenta Yana radamata wasu kalamai Wanda nikaina bansan kome yake fadaba, kunsan tsakanin mata da miji sai Allah Nan Naga Fauziyya na dariya harda kyakyatawa, dama abunda Salim kenema kenan, daukarta yayi yanufi bedroom da ita, kan gado yayimasu masauki nanfa sukacigaba da farantama junansu rai har suka samu ladar aure. Yau sati biyu kenan mamar Salim bata Kara zuwa gidanba, Fauziyya da Salim Kuma sun manta da Al'amarinta, Salim kuwa tsawon wannan lokacin baije gidan mamaba, dan gani yake zuwanshi dai-dai yake da tunoma mama abunda takeso ya aikata na rabuwa da Fauziyya. DARE MAHUTAR BAWA Kwance suke kan gado Salim yabi ya kan'kame Fauziyya a 'kirjinsa kamar Wanda akace za'a kwacemashi ita. Can cikin bacci Fauziyya takejin ciwon ciki, ahankali tabud'e idonta ta saukesu kan agogon bangon d'akin 'karfe 12 da rabi na dare, batayi niyyar tada Salim ba Amma sai taji ciwon sai Kara gaba yakeyi har abun nanema ya girmi tunaninta. Taba Salim tayi tace "hubby, hubby cikina" saurin bude Ido Salim yayi yace meyasameki, "cikina ke ciwo tafad'a tana ciccije baki saboda tsananin azabar ciwon dake addabarta. "Subhanallah, yafad'a yatashi yacanja Kaya itama ya taimakamata ta canja yace Zaki iya hawa mashin muje asibiti?" d'agamashi kai tayi Alamar e, Haka suka fito unguwar tsit bakowa, Salim yatada mashin Fauziyya tahau suka d'au hanyar zuwa asibiti Fauziyya na kwance bayan Salim, idan cikin ya murdamata saita kan'kameshi har suka iso wani asibitin kudi dake nan kusada unguwarsu, Sunyi rashin sa'a babu likita sai wasu nurse suka karbeta sukayimata allurar rage radadin ciwon tareda sanyamata 'karin ruwa, cikin ikon Allah kuwa saitaji sauki, Nan suka tabbatar ma Salim Akan dasafe likita zaidubata yaga miye matsalar. Nurse dinne suka umarci Salim daya koma gida dasafe yadawo, sune zasu rika kula da Fauziyyar. Washe gari 'karfe bakwai asibitin tayima Salim, dakinda Fauziyya take yanufa Kai tsaye, bacci ya iske tanayi, yayi kusan minti goma dashiga kafin tafarka bakinta d'auke da salati, taimakamata yayi tashiga toilet tayo Alwala tazo tayi sallah, sannan yatambayeta karfin jikinta "da sauki sosai tabashi amsa" wayarta yamik'amata "ga wayarki natahomaki da ita Koda Zaki nemi wani kokuma anemeki" "Nagode hubby" tafad'a tareda karbar wayar. *Dan Allah kurika ahkuri da duk yanda kuka samu wlh abubuwa sunayimin yawa ga hidimar gida, gana yara, Amma duk sanda nake free ai sau 2 nakemaku post ko* *Mmn khady ce* 🥰 [9/25, 4:32 PM] Mariya Umar Kn: 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻‍♀ *Writing By* *Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰 *Daga Marubuciyar* 📝 *Siyasa ko soyayya* *Alhini* *Gidan Asali* *Halin Girma* *Autar Hajiya* *Zanen Zuciya* *Yarinyar Baba* *Auren tagwaye* *Wata Uwar mijin* *Ke Duniya* And now 👇🏻 *ALMAJIRIN GIDANA* 🏠 Page 9 *Alhmdlh mundawo hutun sallah, my fans Happy Eid Elkabir, Ina mi'ka sa'kon barka da sallah ga 'yan'uwana da Kuma masoyana da kannena, Ina godiya ga irin soda 'kauna dakuke nunamin Nagode* *Gaisuwa gareku kannena na kaina* *Halimatu Elkasim* *Hauwa'u Elkasim* *Nasibat Elkasim* & *Amratu friend din Hauwa'u inayinki 100% Allah yabar zumunci* Da misalin karfe takwas na safe likita yazo d'akinda aka kwantar da Fauziyya, da sallama yashigo tare da wasu nurses su biyu wadanda suka karbi Fauziyyar a jiya, already dama sunyimashi bayanin matsalarta tunda yashigo asibitin, umarni yabada da ayima Fauziyya awon jini Dana fitsari sannan yaturasu d'akin scanning Dan Kara duba lafiyarta. Bayani yayima Salim yace "zamuyi wannan gwaje-gwaje dakuma hoton cikin nata inshaAllah zamu gano kowace irin matsalace ke damunta". "To Doctor nagode" Salim yafad'a, Nan aka dibi jinin Fauziyya, dakuma fitsari sannan sukaje akayimata scanning, Dawowa sukayi d'akin suka zauna suna jiran sakamako. Bangaren sani Kuma, kamar yanda yasaba karfe takwas yake zuwa aikinsa gidan Fauziyya, sai dai yau Yana zuwa ya tararda 'kofar gidan gar'kame, tsayawa yayi Yana mamakin Ina Fauziyya tatafi, haka tunda safe, iya saninshi da tsawon zaman dayayi agidan Fauziyya bata tafiya unguwa bata gayamashiba Dan karyazo ya tarda batanan, "to ikon Allah" yafad'a afili, sannan yasamu wuri ya zauna kusada gidan zuciyarshi cike da tunani barkatai. Wayarshi ya fiddo yafara shafawa, hotunan Fauziyya yake kallo daya bayan daya, kan wani hoto yazo Wanda Fauziyya tayi da mini skirt da wata Yar yaloluwar riga wacce ko hannuwan kirki batadu, ga wuyan rigar Mai fadine, shara-shara rigar take, hatta kalar bireziyar datasaka ana gani, Wanda Salim ne yayimata hoton da kanshi lokacinda tayi kwalliyar yake yaba kyanta, tanayimashi musu shine yace Bari yayimata hoto taga irin kyawun datayi shinefa akayi hoton, tagani Kuma saita barshi awarta har Sani yasamu damar turashi awayarta, Kuma duk cikin hotunanta yafison wannan, idan Yana kallonshi har wani nishadi yakeyi. Zooming din hoton yarikayi Yana karema ko'ina najikinta kallo, Yana fad'in "Fauziyya Ina sonki Ina kaunarki, inason kasancewa da wannan kyakkyawar fuskar taki, da dirarriyar surar jikinki wacce bakowace mace Allah yayima irintaba, Fauziyya inaso inji fatar jikina ta hadu da lallausar fatar jikinki, Fauziyya kisoni Mana, kisoni yanda nake sonki.... Saurin fita yayi daga folder picture din Fauziyya, dan folder guda yayima hotunanta a wayarshi Wanda idan yashiga su kadai zaita gani. Contact yashiga, sunan Fauziyya ya lalubo sannan ya danna Kira, riggin 2 Fauziyya tad'aga "Hello sani" "Hellow Aunty gani nazo gidanki na iske akulle lafiya kuwa?" "Ba lafiya sani, Ina asibiti" "Asibiti Kuma aunty,miya faru, waye bashida lafiya?" "Wlh sani nice banida lpy asibiti muka kwana, tun jiya 'karfe 12 nadare mukataho" "innalillahiwa'inna'ilaihirraji'un, Aunty bakida lpy ashe, Kuna wane asibitin?" Nan Fauziyya tagayamashi asibitin dasuke, cikin zakuwa sani yace "ganinan zuwa aunty zanzo indubaki, wlh duk hankalina yatashi, bazansamu nutsuwaba sainaga yanayin jikin naki" Murmushi Fauziyya tayi tace "kada kadamu sani nasamu sauki inasaranma asallameni anjima inshaAllah, yanzuma muna jiran results ne nawasu gwaje-gwaje da akayimin" "To Aunty Allah baki lpy" "ameen" Fauziyya tace sannan takashe wayar, dukda talura da irin kallonda Salim kemata tunda tafara waya da sanin, hakan baisa ta daina wayarba saida suka gama, Salim kuwa duk yabi yahada girar sama data kasa, wani mugun takaici yakeji dangane da wayar da Fauziyya tayi da Sani, kawai kyaleta yayi Dan yasan yanzu yanamata magana zata 6ata rai, shikuma ba abunda yatsana irin fushinta, Kuma gashi batada lpy. Sani kuwa suna gama waya da Fauziyya ya tsaida mashin yafadamashi asibitin dazai kaishi, cikin mintuna goma ya isa asibitin, batare da Bata lokaciba yagano d'akinda Fauziyya take dayake tagayamashi number d'akin, Dai-dai Yana zuwa likita nashiga d'akin, lokacin Kuma maman Salim ta iso asibitin Dan itama waya Salim yayimata yagayamata rashin lafiyar Fauziyya, Kuma ya gayamata anasaran cikine gareta dukda basu tabbatarba, Amma sunanan suna jiran sakamkon gwajin da'akayi. Da sallama mama tashiga, mamar Fauziyya ce ta amsa sallamar, wacce itama bata Dade dazuwa ba, waya sukayi da Fauziyyar tagayamata tana asibiti shine tazo, gaisawa sukayi itada mamar Salim ba yabo ba fallasa, sannan likitan ya gaishesu, ya kalli Salim yace "ga sakamakon gwaje-gwajen da'akayi Nan duka, yami'kama Salim yace kabiyoni office, sai nayima bayani ko" mamar Salim ce tayi karaf tace a'a likita kafad'a anan ai Babu bare anan cikinmu, nice mahaifiyarshi, wannan Kuma mahaifiyartace, tafad'a tana nuna maman Fauziyya. Duk abunnan sani Yana bakin window d'akin Yana jiyo duk abunda ke faruwa, dan tunda yazo yaga mamar Salim da mamar Fauziyya, ga Kuma Salim adakin yasa baishigaba, dukda yasan bayada matsala dakowa acikinsu sai mamar Salim din. Murmushi likita yayi yace, "amma kunsan wani abun Yana bukatar sirri" murmushi maman Fauziyya tayi tace "kada kadamu Doctor kafad'a kawai ai duk dayane" Murmushi Salim yayi yace "fada kawai doctor Nan ai duk iyayenmu ne" "Ok" doctor din yafad'a, sannan yafiddo wani farin siririn glass yasakama idonshi yace "sakamakon gwaje-gwajen damukayi mungano Fauziyya tasamu matsala amahifarta sakamakon amafani datayi da maganin zubar daciki ba bisa ka'ida ba Wanda hakanne ke haifarmata da ciwon mara lokaci zuwa lokaci....." wani mahaukacin fad'uwar gaba Fauziyya tayi tare da mi'kewa tsaye tadafe 'kirjinta Wanda zuciyrta ke barazanar fashewa saboda tsabar firgici, bangaren Salim ma hakane, kallon-kallo sukashigayi shida Fauziyya batareda kowannensu yayi maganaba, mamar Salim da mamar Fauziyya ma mi'kewa sukayi tsaye cike da mamakin abunda doctor din yafad'a, sani kuwa dayake la6e bayan window, gumine yagama jikeshi kamar Wanda aka shekama ruwa, Shiru d'akin yayi bakajin 'karar kome saina fankar dake juyawa wacce duk tsananin juyawarta Bai hana Fauziyya hada zufa ba. doctor ne yakatsemasu shirun dasukayi yace "Amma kada kudamu Naga kamar Kun daga hankalinku sosai matsalar ba Babba bace, ga magungunan Nan sai asiya indai takikaye tanasha kan ka'ida kome zai Koma normal inshaAllah Kuma inasaran tana gama shansu zata Kuma samun wani cikin da yardar Allah. Wani irin kuka Mai 'karfine ya kwacema Fauziyya tace "karya kake Doctor, wlh 'karya kakeyi nibansha maganin zubar dacikiba akanme zansha maganin zubarda ciki, bayan abunda muka Dade muna nema kenan.... Nashiga ukku dama akwai likitoci masu jama mutum sharri, tokasani Allah bazai barkaba, inshaAllah sai kaga sakayya tun anan Duniya na wannan mummunan 'kazafin dakayim...." "Dakata Fauziyya" Salim yafad'a cikin d'aga murya "Bakida wani sauran borin kunyar dazakiyimin, Ashe dama kece musabbabin zubewar farincikina, Kika zubarmin da gudan jinina, Fauziyya baki kyautaminba" ya karasa maganar murya 'kasa-'kasa hawaye nabin kumatunsa, Maman Fauziyya tace "kada muyi saurin yarda da maganar da likitannan yafad'a...." "Ke dakata malama Babu wata magana dazaki fad'a, ai tunda likita yace maganin zubar da ciki tasha, to wlh tasha, dan wlh kozaku hadiye kur'ani keda d'iyarki kice batasha maganin zubarda cikiba bazan taba yardaba, Allah yatona asirinku, dama ansaba zubarwa tun agida shine ananma za'ayi, idan banda dabbanci, waye kezubarda cikin Sunnah, ai idan kikaga anzubarda ciki tona rariya ne. Juyawa tayi kan Salim "to kaikuma shanyayye, ga abunda nake gayamaka nan, nagayama wannan yarinyar Bata nemanka da Alkhairi, Dan duk Wanda bayason ganin kwanka duniya ai bamai kaunarka bane, saboda haka Ina umartarka daka rubuta takardar saki yanzu kabaiwa Fauziyya..." Saurin dago Kai Salim yayi ya kalli mama, yace "haba mama plz, kibari abi kome ahankali mana" Likita dai tunda suka Fara hayaniya yabar d'akin Dan Yanada aikin yi. Sani Kuma Yana Nan dai inda yake yanaji Kuma Yana ganin duk takaddamar dake faruwa, "Salim kasaketa nace, wane ahankali? Bawani ahanakli kasaketa kawai" Tashi yayi yafita daga d'akin, sani naganin haka yaruga dagudu ya boye bayan wasu flowers, Salim kuwa mashin dinsa yahau yabar asibitin Ranshi amatukar bace. Mamar Salim kuwa, kallon mamar Fauziyya tayi tace "Bari kiji ingayamaki, daga Nan kiwuce da d'iyarki gidanki za'a aikomata da takardarta" "Haba mamar Salim, idan Rai yabaci ai hankali baya gushewa, baikamata ace kinzama almakashin datse igiyar aure ba, Allah bayason haka, kibari abi kome a sannu har asamu a warware matsalar" mamar Fauziyya tafad'a asanyaye. "Bawani ahanakli daza'abi, kitafi da mayaudariyar diyarki can ku karata". Tana gama fad'in haka itama tafita daga d'akin fuuuuu tanata bambamin fada. Duk sani yaga fitowarsu jiki asanyaye yabar asibitin, duk yarasa abunda kemashi dadi, wani kunci da takaici suka ziyarci zuciyarshi Wanda shi kanshi baisan dalilin hakaba, farinciki yakamata yayi awannan lokacin ganin igiyar auren Fauziyya tana lilo, Amma Kuma saiya tsinci kanshi a Sabanin haka *to miye dalili,?* *washh gajiyar sallah Bata sakeniba wlh, Ina typing Ina Gyan-gyadi* . *Mmn khady ce* 🤪 [9/25, 4:32 PM] Mariya Umar Kn: 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻‍♀ *Writing By* *Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰 *Daga Marubuciyar* 📝 *Siyasa ko soyayya* *Alhini* *Gidan Asali* *Halin Girma* *Autar Hajiya* *Zanen Zuciya* *Yarinyar Baba* *Auren tagwaye* *Wata Uwar mijin* *Ke Duniya* And now 👇🏻 *ALMAJIRIN GIDANA* 🏠 Page 10 *JINJINA GAREKU YAN GROUP DIN ALMAJIRIN GIDANA NOVEL INA YINKU IRIN SOSAI DINNAN IYA WUYA ANA TARE, INA MATUKAR JIN DADIN YANDA KUKE COMMENT KUMA KUKE BANI KWARIN GWIWA AKAN WANNAN LITTAFIN NAWA* *Dukda wasu shaid'an da hassada kan rufe ganinsu su gaza gane wannan k'yautatawar taki, hakan kan faru akan surukai, dangin miji, makwafta, ke harma daga cikin danginki, wani komi zaki masa bazai fasa aibantakiba, amma wlhy watan watarana koda bayan babukene saiya ambaceki koya tunaki cikin mutane Na kwarai, shiyyasa akace muguji ranar yabo.* Tafiya sani yake Yana rangaji, duk abubuwa sun jagule mashi, wani bangaren na zuciyarshi Yana cikin farinciki saboda Yana ganin kome yazo cikin sauki, dan yasan yanzu lokacin rabuwar Salim da Fauziyya yayi, Abu dayane ke batamashi rai yakesashi takaici shine yanda Fauziyya tashiga cikin matsanancin tashin hankali, bayason ganin bacin ranta Koda dai-dai da second dayane. Ahaka ya isa gidan kwanansu na Almajirai, gogaggiyar katifarka ya haye ya kwanta rigingine ya kurama rufin dakin ido, tunani barkatai acikin kwalwarshi. Bangaren Fauziyya Kuma kuka takeyi sosai kamar ranta zai fita, tashin hankali tashi marar misaltuwa, wanda tunda take arayuwa ta Bata taba tunanin zata shiga irinsaba, kallin mamanta tayi da runannun idanuwata Wanda suka kumbura saboda tsabar kuka tace "nashiga ukku Mama, wlhy tallahi narantse harda Allah bansha maganin zubarda cikiba, kawai wannan likitan dai Yanada wata manufa tayimin wannan kazafin". Hararta mamar tayi fuskarta a d'aure ba Alamar wasa, tace "wace manufa gareshi dazai kagamaki sharri, mutumin dabai sankiba bai taba ganinkiba miye ribarsa idan yajamaki sharri, Fauziyya inaso kigayamin gaskiya tsakaninki da Allah miye yafaru akan zubewar cikinnan naki?" "Ki yarda dani mama, wlh bansan komeba akai, Allah shine shaidata" tafad'a tana Kara goge hawayen daketa zarya kan kumatunta. "Fauziyya banason muyita jayayya dake, kigayamin gaskiya Dan insan yanda za'a shawo kan abun tun kafin yayi nisa" "Mama kema kin yarda kenan, kin yarda da 'kazafin da'akayimin, shikenan mama, nasan duk yanda zanyi ba Wanda zai yarda dani tunda kema gashi kinki yarda dani, Allah kadaine shedata shine Kuma zai war-ware wannan matsalar" Kallonta mama tayi, "Hmm Fauziyya kituna nice mahaifiyarki, bakida tamkarni duk fadi'n Duniya, idan bakigayaminba waye Zaki gayamawa, Amma tunda kinki gayamin gaskiya bari in kyaleki, saiki tashi mutafi gida ko, ai kinsan dai bazaki koma gidankiba kina ganin wannan Uwar mijin taki yanda take cika tana batsewa itada d'an nata, na tabbatar idan kikakoma gidan Salim kome na iya faruwa, Kara mutafi gida idan zuciyarshi tayi sanyi dakanshi zai nemeki" "A'a mama kada muyi haka, idan Natafi gida kamar Karin wani laifine akan wannan da ake zargina akai, Kara inkoma gidan, zanyima Salim bayani Kuma nasan zai fahimceni" "To naji, Amma yazakiyi da mahaifiyarshi?" "Mama wannan ba matsala bace, indai Salim ya yarda ya amince ban aikata laifinda ake zarginaba wlh duk na mahaifiyarshi Mai saukine" "To shikenan Allah rufa asiri" mama tafad'a duk itama tayi sukuku jitake kamar itama tafashe dakuka ganin yanda diyarta tashiga matsanancin tashin hankali "Ameen" Fauziyya tafad'a. Tattara kaynsu sukayi suka fito harabar asibitin, saida suka Fara zuwa pharmacy suka siyo magungunan da aka rubutama Fauziyyar sannan suka tari adai-daita, har kofar gidan Fauziyya ya saukesu, saida mama tashigar da ita har gidan tayimata nasiha tare da kara bata hakuri akan duk abunda Salim din zaiyimata, Dan yanzu Yana cikin matsanancin bacin Rai zai iyayin kome, haka tatafi gidanta tabar Fauziyya cikin tsananin fargabar yanda zasu kwashe itada Salim. Maman Fauziyya tana zuwa gida ta iske maigidan, sannu da dawowa yayimata sannan yatambayeta jikin Fauziyyar, Nan takwashe duk matsalar dake faruwa tagayamashi, Yashiga cikin damuwa sosai dajin abunda yafaru, yace "wannan Al'amari akwai rud'ani aciki" "Wlh kuwa, itadai tayi rantsuwa ta mai-maita akan batasha maganin zubarda cikiba" "To Allah bayyana gaskiya" "ameen" mamar Fauziyya tafad'a. Tun bayan tafiyar mama Fauziyya tarasa inda zata sanya kanta, tsananin fargaba da fad'uwar gaba. Tun bayan azahar takesa ran shigowar Salim amma baidawoba, har la'asar shiru, ga wata irin yunwa dake addabarta, tashi tayi tanufi kitchen jikinta duk ba kwari, tattasai ta jajjaga tadora tukunya, indomie jallouf tadafa, da kwai mintuna Sha biyar tagama ta sauke, kula ta d'auko tana Shirin juyewa aciki tajiyo sallamar Sani, ansawa tayi tare dafitowa daga kitchen. Murmushi ta kakaro Wanda Bai kai cikiba tace "a'a sani Kaine" "Eh nine aunty, Ina wuni" "Lpy lao" "Yanzu daga asibiti nake akace an sallameku" "Eh wlh tun wurin azahar muka dawo" "Allah sarki, Aunty ya jikin" "Da sauki sani" "Allah karo sauki, Kinga kuwa yanda Kika rame aunty Kika Kara fari, gsky kinsha ciwo, waima miye ke damunki?" "Wlh kuwa sani, zazzabi ne da Dan ciwon Kai, Amma yanzu na warke, bari inzubama indomie ce nadafa" "Kai aunty daga dawowarki keda bakida lpy har Kika samu damar dafa wani abu" "Dole indafa sani Dan nasan duk inda Salim yake idan yadawo zai nemi abinci, kasan baisaba cin abinci awajeba" d'aure fuska Sani yayi dan Fauziyya ta ambaci sunan Salim, cikin zuciyarshi yace "akwai sauran aiki agabana dole nasaka tsanar Salim azuciyarki Fauziyya, dan Salim yanzu banida matsala dashi tunda ya yarda da kece Kika zubar masa da ciki nasan dole son dayakemaki yaragu da kaso sittin bisa dari...... "Sani... Wai tunanin me kakeyi haka... Firgici ya kalleta hannunta d'auke da plate din indomie, yace "wlh aunty rashin lafiyar kice ke damuna shiyasa duk nashiga wani hali, Allah dai yakaramaki lpy aunty" "Ameen" tace ta ajiyeminshi plate din gabanshi Wanda bayada niyyar amsa tawuce d'aki. Haka sani yafaracin indomie, Yana yaba iya girki irinna Fauziyya, Wanda komiye tadafa sai yayi dadi idan kanaci kamar kunneka zai tsinke. Daga Nan inda yake yaketa faman zubama Fauziyya surutu amma yau bai samu yanda yakesoba Dan bata biyemashi kome yace batabashi wata cikakkiyar amsa daga eh sai a'a sune kawai abunda take iya fad'a. Duk yanda sani yaso suyi fira da Fauziyya yau dai bai samuba, dan ita hankalinta nakan Salim Wanda tunda tadawo bai dawo gidanba gashi har andade dagama sallar isha'i. Mi'kewa sani yayi yace aunty Bari inwuce saida safe, Allah sauwake "ameen" ta amsa daga cikin d'aki. Sallama Salim yayi yashigo gidan, gaisheshi sani yayi sannan yayimashi sannu dazuwa, ba Wanda Salim din ya amsa sai wani mugun kallon tsana dayabi sanin dashi kafin yawuce d'akin. Tabe baki Sani yayi yace "Nina kashe zomon Kuma nine zan ratayeshi, babu yanda zakayi dani Salim, danni yanzu jina nake dai-dai dakai indai akan Fauziyya ne, da kamar ya labe yanda yasaba sai yaga koya labe bayada amafani dan bazai iya jiyo komeba tunda suna d'aki. Dole yabar gidan zuciyarshi cike da farinciki da Kuma haushin Salim, da tsantsar kaunar Fauziyya. *(Oh ni yasu, sani a daiji tsoron Allah)* ~kira garemu mata masu d'aukar 'katon Almajiri dasunan aiki wlh kalubale agaremu, Dan kwana ukku danaje gida, wani kanina yake bani labarin Almajirin gidan wata mata Wanda yayimasu asiri, saboda abun duniya, saboda haka wlh mata da maza magidanta kusan irin almajiran dazaku rika dauka sanamaku aiki agida, idanma yazama dole adauki alamajirin kenan, Amma idan sonsamune wlh sister kidaure kiyi aikinki da kanki zaifimaki kwanciyar hankali~ *Mmn khady ce* 🥰 [9/25, 4:32 PM] Mariya Umar Kn: 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻‍♀ *Writing By* *Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰 *Daga Marubuciyar* 📝 *Siyasa ko soyayya* *Alhini* *Gidan Asali* *Halin Girma* *Autar Hajiya* *Zanen Zuciya* *Yarinyar Baba* *Auren tagwaye* *Wata Uwar mijin* *Ke Duniya* And now 👇🏻 *ALMAJIRIN GIDANA* 🏠 Page 11 Sannu da zuwa Fauziyya tayima sani, kauda Kai yayi gefe kamar bai gantaba fuskarshi amurtuke, wuri yasamu ya zauna kan daya daga cikin kujerun d'akin, hular kanshi yacire ya ajiye gefe, tasowa Fauziyya tayi tasa hannu zata d'auke hular da niyyar takaimashi inda take ajimashi amma saiya rike hular tare dayimata wani mugun kallon kada kishiga gonata, D'auke hannunta tayi takoma ta zauna, kusan mintuna Sha biyar suna zaune Babu Wanda yacema wani kala, Fauziyya ce tagaji da shirun tace bari nakawoma abinci, kitchen tashiga duk jikinta asanyaye ta zubamashi indomie a plate sannan tanufo d'akin zuciyarta cike da fargaba. Durkusawa tayi ta ajiye gabanshi tace "nasan kanajin yunwa ga abinci nadafama" A wulakance ya kalleta yace "yaushe nagayamaki inajin yunwa, ki kwashe kayan tsiyarki mayaudariya" Wani irin kukane ya kwacema Fauziyya, tace "wlh tallahi Hubby ban aikata abunda wannan likitan yafadaba, wlh karya yakemin, kazafi kawai yakeso yayimin" "Fauziyya miye hadinki dashi dahar zaiyimaki kazafi, kinsanshi dama, ko kintaba ganinshi?" Girgiza Kai tayi, yace "to idan kau hakane miye ribarshi nayimaki karya, Fauziyya kinbani mamaki, wlh ko amafarki bantaba tunanin Zaki aikata wannan mummunan abunba" "Ka yarda dani Hubby wlhy...... "Ke dakata dallah banison zancen banza zancen wofi, kinbi kindameni kincikamin kunnuwa, haba dan Allah kibarni da bakincikin dakika cusamin azuciyata" yafad'a cikin d'aga murya, tare damikewa yashige bedroom yabarta Nan falo tanata sheshshekar kuka. Takai tsawon awa biyu tana zaune afalo, tarasa inda zata saka kanta, tunda sukayi aure da Salim kusan kimanin shekaru ukku kenan basu taba samun sabaniba, sai yanzu wani munafikin likita Wanda bata taba ganinsaba sai ranar yana neman yatarwatsa masu jindadin rayuwa. Gajiya tayi dazama, tashi tayi itama tanufi bedroom din, wurin wadrop dinta tanufa tabud'e tadauko wata rigar bacci marar nauyi pink colour mai siririn hannu, tasanya sannan taje gaban mirror tabi duk illahirin jikinta tashafe da kalaluwan humra masu 'kamshin gaske, dan tasan Salim abocin San kamshine, bakamar humra dinta duk randa yaji kamshinta ajinkinta saiya yaba. Duk abunda takeyi kan idon Salim dan ba bacci yakeba, yadai kwantane kamar Yana bacci azahiri, amma abad'ini bakinciki da takaicine suka taru suka cushe mashi Zuciya, Wanda sanadin haka yanemi baccin yarasa. Jiki asanyaye Fauziyya tahawo kan gadon, bayan salim ta kwanta tareda mika hannuwanta duka biyun ta rungumeshi ta baya, idanunta nacigaba da zubarda hawaye. Salim har cikin ranshi yakejin kukanta, bayason bacin ranta, yanayimata sonda baya tunanin zai iyayima wata mace aduniya, amma hakan bazai hana yanunamata kuskurentaba akan mummunan abunda ta aikata, dole ya hukuntata dai-dai da laifindata aikata. Saukar hawayenta yaji dai-dai saitin kafadarsa inda tadora kanta, wani irin tausayinta yadira azuciyarshi, juyowa yayi ya rungumeta tsam ajinkinsa, matseta yayi sosai, yakuramata idanu kusan minti biyar yana kallon fuskarta, wacce tayi ja saboda tsabar kukan datasha, ga idanunta sunyi suntum, tureta yayi da 'karfi daga jikinshi, yasauka daga kan gadon yakoma falo kan three seater ya kwanta Yana takaicin yau zai raba wurin kwana da Fauziyya badan ranshi yasoba sai dan yanunamata kuskurenta. Tashi tayi zaune tsakiyar gadon tanacigaba da kuka, jitake inama ace mafarkine wannan ba gaskiyaba, wai yau ace itace Salim ke kauracemawa, "Innalillahiwa'inna'ilaihirraji'un" tafad'a tareda goge wasu sabbin hawayen dasuka Kara gangarowa akan kumatunta, saukowa tayi daga kan gadon tanufi hanyar falo, kwance ta hangoshi kan kujera, ahankali take takawa har zuwa gaban kujerar dayake kwance, durkusa tayi tana sheshshekar kuka tace "Hubby dan Allah ka yafemin kada ka hukuntani hukunci mai tsanani akan laifinda ban aikataba, wlhy Hubby ban aikata abunda likitannan yafad'aba, wlh 'kazaf....... "Ke dakata dallah, kin Isheni da banzan surutunki kin hanani bacci, kitashi kibani wuri kokuma wlh yanzu nalahira yafiki Jin dad'i" "Dan Allah kayi hakuri mijina, wlh ban aikataba, Dora hannuwata tayi kan nashi tarike gam, fizge hannunshi yayi tareda tureta tafadi zaune, yace "kitashi kibani wuri kada insabamaki, nabaro maki bedroom din saboda banison ganinki kusadani, kinbiyoni nanma kihanani bacci, to wlhy zanbarmiki gidan idan baki shafamin lpy ba" Da sauri Fauziyya tatashi jiki a sanyaye tanufi bedroom, gadonta tahaye ta kwanta tacigaba da share hawaye tana sheshshekar kuka, Wai yau itace Salim ke fad'in zaibar gidan yakwana waje saboda ita, wannan wace irin masiface, batayi gigin sama ranta tunanin zatayi bacciba dan tasan abunda bazata samubane, haka shima Salim din yanadai kwance amma Koda wasa baisama ranshi zaiyi bacciba, haka yayita juyi dan ko kad'an bayajin dadin kwanciyar, tunda sukayi aure da Fauziyya baitaba kwana batare da'itaba sai yau, yau dinma yayi hakane dan yanunamata kuskurenta badan ranshi yasoba. Kiraye-kirayen sallah asubah yajiyo, tashi yayi yanufi toilet yasheka wanka, sannan yafito yashirya cikin wata shadda ash colour tare da sanya hula kalar shaddar, cikin takalminsa ya dauko wasu bakaken masu kyau yasanya, gaban mirror yaje yafeshe jikinsa da turarensa mai shegen kamshi, jikkarsa tazuwa aiki yadauka yafidda mashin dinsa yabar gidan. Masallaci yanufa kai tsaye, yayi sallah cikin jam'i bayan angama sallar Nan yazauna cikin masallacin har gari yawaye sannan yawuce wurin aikinsa. Fauziyya kuwa tanaji Kuma tana kallonsa duk abunda Salim din yakeyi harya bar gidan sannan tatashi jikinta a sanyaye ga kanta dayake wani masifar ciwo, tashiga toilet tayo Alwala tazo tayi sallah, bayan tagama tadade zaune tana Kai kukanta wurin mai duka, akan ya gaggauta yayemata wannan matsalar data tasota gaba, Allah yasa Salim yagane batada hannu acikin wannan aikin da'ake zarginta akai. Bayan ta kammala addu'a nanta kwanta kan dardumar, aiko bacci barawo yayi awon gaba da ita, danshi ba'acin bashinsa, idanko mutum ya kuskura yaci dole yabiya koyanaso kobayaso. Bacci sosai Fauziyya keyi har kusan 'karfe tara, sallamar da sani keta faman kwadawa a tsakar gidance ta tasheta daga nannauyan baccin datakeyi. Amsa sallamar tayi sannan tafito waje taga yanda Rana ta haska, batayi mamakiba, gaisheta Sani yayi ta amsa sannan yayimata yajiki, "da sauki" tabashi amsa atakaice sannan tashige kitchen, Ruwan zafi tadora, saida yatafasa sannan tacika wani karamin samis tajuye sauran a bocket ta sirka yanda jikinta zai iya dauka takai toilet, komawa tayi d'aki tafito daga ita sai daurin kirji tawuce sani tashige toilet yanata satar kallonta. Tunda tashigo toilet sani ke sauraren Karan ruwan wankan datakeyi Yana ayyana abubuwa dadama acikin zuciyarshi, Yananan harta gama wankan tafito, nanma wani Mayen kallo yabita dashi ta kasan Ido Wanda idan zata kalleshi tayi kad'an tace ita yake kallo, harta wuce ta gefenshi tanufi d'aki, nanma bayanta yabi da kallo yanda gashin kanta ya kwanta bisa gadon bayanta, abun sha'awa, kugunta yafidda shape dukda zanine ta daura Amma ya manne ajikinta saboda lemar dake jikinta, yanda take tafiya nazaunanta na juyawa shine yayi masifar dagama sani hankali, tana gab dashiga d'akin taji sani ya fasa wata irin Kara. Da sauri Fauziyya tadawo tana tambayarshi "lafiya miyafaru" hannunshi tagani yarike inda jini keta zuba daga babbar Yar yatsarshi wacce ya yarbe da wuka garin kallon Fauziyya, "subhallah garinya haka yafaru" Sani baiyi maganaba saima yakara zubamata mayun idanunshi, komawa tayi da sauri d'aki saigata tafito da wani guntun kyallen yadi maid'an tsayi tace amshi ka d'aure saboda jinin yadaina zuba. Kallonta yayi yanda take magana da alamar tausayinshi a fuskarta hakan bakaramin dad'i yayimashiba, ya wani shagwabe fuska yace "aunty bana iya daurewa yanamin zafi sosai kozaki taimakamin" cike da tausayi Fauziyya tayimashi nuni daya mi'ko Hannun ta d'aure mashi. Shiko dama abunda yake jira kenan, saurin mi'kamata hannun yayi Yana wani lumshe manyan idanunshi itakuma tasa guntun yadin tana nad'e yatsar daya yanke din. Juyowa Fauziyya tayi danjin 'kamshin turaren Salim datayi wanda batsan lokacinda yashigoba, Ido hudu sukayi dashi, shima Sani juyowa yayi danyaga miye Fauziyya ke kallo, Salim yagani tsaye wani mummunan fad'uwar gaba yayi Wanda kad'an yahana fitsari ya kubcemashi........ _Tofah reader's ana wata gawata, hmm Fauziyya kibi asannufa gsky Salim Yanada hakuri matu'ka kada kikaishi bango_ *Mmn khady ce* 😎 [9/25, 4:32 PM] Mariya Umar Kn: 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻‍♀ *Writing By* *Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰 *Daga Marubuciyar* 📝 *Siyasa ko soyayya* *Alhini* *Gidan Asali* *Halin Girma* *Autar Hajiya* *Zanen Zuciya* *Yarinyar Baba* *Auren tagwaye* *Wata Uwar mijin* *Ke Duniya* And now 👇🏻 *ALMAJIRIN GIDANA* 🏠 Page 12 *Ansamu typing error a page 11, inda narubuta sannu da zuwa Fauziyya tayima Sani, No basani nake nufiba Salim zan rubuta a gafarceni, Ina fatan kungane* Wani matsiyacin kallo Salim yabisu dashi Wanda yasa Hantar cikin Fauziyya kadawa, da sauri tasaki hannun sani tayi d'aki gabanta na dukan tara-tara, dan tasan ba abunda zai hana Salim yau yacimata mutunci tunda dama da haushinta yakwana Kuma gashi takarama kanta laifi. Shigowa d'akin Salim yayi, Wanda yasa Fauziyya makurewa kuryar gado tana jiran abunda zai biyo baya, Ga mamakinta saitaga Salim baishigo bedroom dinba iyakarsa falo, taga yajuya yabar gidan. Wata irin ajiyar Zuciya ta sauke, da sauri tatashi tanufi gaban mirror tashafa Mai tayi simple make-up, doguwar riga tasaka ta wata jar atamfa, tayi matukar yimata kyau dukda bawani kwalliya tayiba, danma kallo daya zakayimata kasan bata cikin kwanciyar hankali dukda kikarin datake na kada afahimci haka din. Falo tadawo ta zauna, takarda ta hango ajiye kan kujera da kud'i naira dari 500, zuwa tayi ta d'auka takardar tabud'e taga anrubuta *ga kudin cefane Nan kidafa abinci iya cikinki danni bazan dawoba sai lokacin baccina yayi*. Wasu siraran hawayene suka gangaro kan fuskarta, Wai yaushe Salim zai fuskanceta, yaushe Salim zaigane kazafi akayimata akan abunda akace ta aikata, yakamata ace Koda da gaske ta aikata salim yayafemata, barantana abune Wanda batajiba bata ganiba aka lakabamata sharri. Sani Kuma ahaka yakarasa wanke-wanke yanufi d'akin Fauziyya yatsaya daga bakin kofa, itakuma lokacin tana bedroom tana gyara, yace "Aunty nagama abada kudin cefane, Daga kuryar ta amsamashi "yauwa sani naira 500 nanan kan kujera ka dauka saikayomin cefane da nama yau Miya zanyi, "to Aunty" yafad'a tareda shigowa d'akin hango kudin yayi kan kujera tareda takardar da Salim ya rubuta, maimakin ya d'auki kud'in kad'ai saiya had'a da takardar duka ya d'uka. Yana fita daga gidan yabude takardar ya karanta, dan sani ya iya rubutun Hausa Kuma ya iya karantawa, saidai idan yayi rubutu bazai karantuba haka zaiyishi a gwamitse kamar kadangare yasha giya. Bayan yagama karanta takardar wata shu'umar dariya yayi yace "anzo wajen, wlh anzo inda nakeso azo, yanzu kome zai iya faruwa" Linke takardar yayi yasaka Aljihu, haka ya isa kasuwa yayo cefane cikin farinciki da annashuwa. Bayan yadawo daga cefanen, Fauziyya tahadamashi tea da biredi Dan itama shine tasha, zama yayi yasha sannan yadauko pure water yasha yayi wata mahaukaciyar gyatsa, wani dogon tsaki Fauziyya tayi dan tajiyo karar gyatsar tashi dukda tana d'aki shikuma Yana waje, tace "Wai kai sani wane irin abune wannan, nagayama banison wannan abun dakakeyi wlh mugun batamin rai kakeyi" Dariya Sani yayi "afwan, agarfaceni bazan kumaba daga yau tunda bakiso" "da dai yafi" Fauziyya tafad'a daga cikin d'aki. "Kinsan wani abu Aunty" sani yafad'a Yana Kara gyara zama. "Saika fad'a" Fauziyya tabashi amsa ataikace, "Sonike inje kauye cikin 'yan'kwanakinnan, kinsan inada kiwo inada tumaki da awaki sonike inje in siyardasu inzo nan infara sana'a, dan abokanina yanzu babu wanda yake zaune hakanan" Fauziyya daga cikin d'aki tace "da dai yafiyema" Haka sani yacigaba da zuba kamar kanyar daba dadi, duk yanda yaso Fauziyya tabiyemashi ayi surutu abun yaci tura Dan yanzu batada nutsuwar dazatayi wani dogon surutu. Sani dai dayaga yau baisamu Fauziyya ba yanda yakeso, wayarshi yafiddo yafara Game, yayi yagaji yatashi ya kakkabe rigarshi yacema Fauziyya zaitafi, tace "to sai anjima. Yana fita daga gidan wurin kolo yanufa, dan tun lokacinda yasayi maganin zubarda ciki wurinshi suka kulle, yanzu sani bayada wurin zuwa sai wurinshi, nan yake zama da Yan shaye-shaye yayita kallon yanda sukesha suna buguwa, amma Koda wasa shi baitaba kwatanta Shan wani abun maye ba, Kuma ko kad'an baya burgeshi. ***. ***. ***. Wasa-wasa yau kimanin sati biyu kenan babu jituwa tsakanin Salim da Fauziyya, bayacin abincinta baya kwana tare da ita, kullum idan yafita dasuba baya dawowa sai dare, kudin cefanema sai dai ya ajiyemata kamar yanda yasaba, ba irin ban hakurin da Fauziyya batayima Salim ba amma ya kekashe kasa yaki saurarenta, Sani kuwa yadad'e da fahimtar irin zamanda Fauziyya takeyi da Salim, Kuma yananan Yana gyara makamansa Dan hakarsa takusa cimma ruwa. Yauma kamar kullum karfe Sha daya darabi na dare Salim yadawo gidan lokacin har Fauziyya tafara bacci, shigowa yayi bedroom din ko kallon inda take baeyiba, ya canja kayan jikinshi zuwa kayan bacci yakoma falo ya kwanta kan carpet. Da asubah yatashi yayi alwala yanufi masallaci, itama tashi tayi tayo Alwala tazo tayi sallah, tana zaune kan abun sallah tana addu'oi taji dawowar Salim din, tayi mamakin dawowarshi dan hartafara sabawa da yanayin zaman nasu dukda ba dad'i yakemataba, Jikka trolley taga ya d'auko yaje gaban wadrope yafara dibar kayanshi Yana zubawa, saida yagama shirinsa tsaf yasaka duk wani abu dayasan zai bukata sannan yashiga toilet yasheka wanka yafito yashirya cikin kananan Kaya, yadawo falo ya zauna kamar Mai jiran wani. Fauziyya kuwa tunda yafara Shirin takebinsa da kallo, batadai tankaba amma tunani barkatai azuciryata, "inakuma Salim zaya haka?" Tayima kanta wannan tambayar wacce batada mai bata amsarta. Misalin karfe takwas dayan mintoci sani yashigo gidan da sallama, da sauri Salim yafita kamar dama zuwan sanin yake jira, gaidashi Sani yayi Salim baiko saurareshiba saima wata uwar tsawa daya dakamashi, "Kai Sani kake Kowa, dama zuwanka nake jira daga yau sai yau kada inkara ganinka gidannan nakoreka tunda ba gidan ubanka bane, idankuma ka kuskura ka Kara zuwa saina karyama kafafuwa, kato dakai kazauna cikin mata saboda mutuwar Zuciya" Fauziyya tana tsaye bakin kofar d'aki tana kallon yanda Salim kema sani korar kare, duk sai tausayinshi yakamata, da dane bazata taba bari Salim yakori Saniba amma yanzuma ba hakura tayiba idan suka shirya da Salim din zata rarrasheshi yabari sani yadawo tunda bawani laifi yayimashi ba. A matukar zuciye sani yabar gidan, Yana fita yace "Salim zakasan kayi da d'a bashegeba, sainasaka kuka da idanunka, wlh saikayi nadamar rayuwarka sai kayi danasanin sanina arayuwarka" Salim Yana ganin fitar Sani daga gidan juyowa yayi zaishiga d'akin dagudu Fauziyya tashige kurya tana zubarda hawaye, tasan Salim yayi hakane danya bakanta mata rai. Kud'i masu yawa ya ajiyema Fauziyya kan kujera tareda takarda, sannan yaja trolley dinsa yabar gidan. *Tofah reader's, Ina Salim yatafi, shin Fauziyya zata hakura da korar da Salim yayima sani, wane mataki Sani zai dauka akan Salim, kudai kubiyoni ZANAB ElKASIM YAR MUTANEN KATSINAWA domin jin yanda labarin zai kare.* ~kuyi hakuri Reader's inajin korafe korafenku akan kunaso akaramaku tsayin typing, inaso inbaku hakuri kuyi hkr da duk yanda kuka samu, duk randa naji Ina free inshaAllah zanrikmaku 2 page, idankuma bansamuba kuyi hakuri da yanda yasamu, Nagode da nunamin 'kauna Ina Ina sonku iya wuya~ Mmn khady ce 🤪 [9/25, 4:32 PM] Mariya Umar Kn: 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻‍♀ *Writing By* *Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰 *Daga Marubuciyar* 📝 *Siyasa ko soyayya* *Alhini* *Gidan Asali* *Halin Girma* *Autar Hajiya* *Zanen Zuciya* *Yarinyar Baba* *Auren tagwaye* *Wata Uwar mijin* *Ke Duniya* And now 👇🏻 *ALMAJIRIN GIDANA* 🏠 Page 13 Kuka Fauziyya tafashe dashi, kafin tatashi tafito falo, ido biyu tayi da kud'i dakuma takardar da Salim ya ajiye kan kujera, ahankali ta Isa wurin tasa hannu ta d'auki takardar, budewa tayi tafara karantawa. *Anyimani transfer wurin aiki anmaidani wani kauye, saboda haka natafi ga kudi nan nasan sun isheki har lokacinda zandawo, dan bazan rika dawowaba sai weekend* tana gama karanta takardar wasu sabbin hawaye suka ganagaro bisa kumatunta, cikin matsanancin bakin ciki tace "Haba Hubby ya isa haka, hukuncin ya isa, Koda dagaske na aikata wannan laifin ai hukuncin dakayimin ya hukuntani, yakamata kahakura mucigaba da rayuwarmu yanda muke ada. Daukar kudin tayi ta had'a da takardar ta rike tacigaba da kuka, jitake kamar tahada kudin da takardar ta 'kone, sai-dai hakan ba dacewa bane. Wayartace tayi Kara alamar shigowar Kira, amma ko kallon inda wayar take batayiba barantana ta dauka, harta tsinke aka Kara Kira nanma batada niyyar dagawa, saida aka Kuma Kira karo na ukku sannan tasa hannu ta dauka, sunan sani tagani akan wayar, saida tagoge hawayen idanunta ta dai-daita nutsuwarta sannan ta danna Alamar Kore tare da karawa a kunne, sani yace "Hello aunty ya kike" "Lpy lao sani, ya safiyar" "Safiya ba dad'i Aunty, kina ganin yanda oga Salim yayimin cin mutunci ya koreni batareda nayimashi wani laifiba" "Kayi hakuri Sani, dama kobaka kiraba inada niyyar inkiraka, ingayama kadawo dan Allah kacigaba da aikinka kayi hakuri da abunda Hubby yayima" Wani balai'itaccen kishine yatasoma sani jin fauziyya takira Salim da Hubby, jiyake kamar ya aza hannu bisa Kai yace wayyo, amma saiya daure yace "amma kina ganin hakan ba matsala, idan yaganni Kuma fa?" "Kada kadamu baya garin, an canjamashi wurin aiki yanzu idan yatafi baya dawowa sai 'karshen mako" Wani irin farincikine ya ziyarci zuciyar sani, dan yanzu yakeda damar tarewa gidan Fauziyya yaci karenshi ba babbaka. Ko mintuna goma ba'a karaba dagama wayarsu saigashi yazo gidan, cikin farinciki yashiga kitchen ya tattaro kayan wanke-wanke cikin yan mintoci ya wankesu tass, dayake dama bawani yawane dasuba. Yana gamawa Fauziyya tabashi kudin cefane yafita zuwa kasuwa, yana fita fauziyya tace "da Salim daya Kori sani nice zanrika fita inyo cefanen, Hmm ai maganar korar sanima daga nan gidanma bata tasoba". Ruwan wanka tahada tashiga toilet tasheka wanka, tafito tashafa mai batawaniyi kwalliyaba dan rabonta da kwalliya tun kafin Salim yajuyamata baya, wasu riga da zani na atamfa ta sanya, tayi mamakin yanda tasanya rigar cikin sauki Kuma batareda tazage zif ba, rigarda ta masifar matsarta Amma yanzu jinta take wata sakwa-sakwa ajikinta, me hakan ke nufi ta tambayi kanta, Wanda bata bukatar abata amsa dan tasan amsar. Kitchen tashiga ta silala indomie, tazuba nata a plate, sanan tajuyema sani nashi, tashige d'aki tana faraci sani yadawo, ajiye cefanen yayi kitchen sannan yashigo d'akin yami'kamata canjin, 'karba tayi sannan tace ya d'auki abincinsa nanan kitchen din. "To" Sani yace, tareda sha'kar 'kamshin turarenta ya sauke wata ajiyar Zuciya, sannan yafita d'akin, abincin nashi yadauka sannan ya zauna yafaraci Yana zubama Fauziyya shegen surutun daya Saba, yauma dai bata biyemashiba dan batada kwanciyar hankalin zama tayi surutu dashi. Haka Fauziyya ta zauna jugum cikin d'aki, shikuma Sani Yana tsakar gida, duk iya kokarinsa na ganin yaja Fauziyya da surutu abun yaci tura, haka yahakura yaja bakinshi yayi shiru, wayarshi ya fiddo yafara buga Game. Sallamar Sadiya tasa yad'ago kanshi tareda amsamata sallamar, wani mugun kallo sady ta watsamashi dan taganeshi shine *ALMAJIRIN GIDAN* Fauzy, kenan har yanzu bata rabu dashiba dukda girman daya karayi, gaskiya Fauziyya tanada matsala. Gaisheta Sani yayi, ko amsa gaisuwarshi batayiba tace "Fauziyya naciki?" "Tananan" yabata amsa ataikace. Sallama tayi tareda daga labulen d'akin, zaune ta hango Fauziyya tsakiyar carpet ta buga uban tagumi da hannu biyu, kallo d'aya sady tayimata tagane tana cikin matsananciyar damuwa, ga wata irin rama datayi, duk tabi ta kod'e takara fari idanunta sunfad'a, Juyowa Fauziyya tayi dan ganin waye tsaye bakin kofar, ido hud'u sukayi da sady tayi saurin tasowa tafad'a jikinta tasaki wani marayan kuka, "Innalillahiwa'inna'ilaihirraji'un, Fauziyya lafiya miye ke damunki, shiru Fauziyya tayi tacigaba da kuka, tambayar duniya sady tayimata amma taki bata amsa sai kuka dayaci 'karfinta, tun Sadiya na rarrashinta harta Fara bata haushi tace "wannan kuka Fauziyya bana lafiya bane, ko Salim ne yamutu? Girgiza mata Kai Sadiya tayi, to ko Mama da baba aka aikomaki basuda lpy? Nanma girgiza Kai Fauziyya tayi, "towai miye dan Allah, haba Fauziyya kefa ba karamar yarinya bace dazanta fama akanki, kigayamin abunda ke damunki idan inada maganin abun zanyimaki, idan Wanda zanbaki shawarane inbaki, idan Kuma yafi 'karfina intayaki da addu'a" goge hawayen fuskarta tafarayi Wanda basuda niyyar tsayawa, sannan ta zauna kan kujera sady ma zama tayi kusa da ita tace Ina jinki 'kawata gayamin damuwarki. Goge hawaye Fauziyya tayi tafara gayama Sadiya duk abunda ke faruwa tsakaninta da mamar Salim dakuma cikin datasamu da yanda yazube, da rashin lafiyar datayi likita ya tabbatarmasu musabbabin rashin lafiyar Wai akan tasha maganin zubarda cikine Wanda ita batasan da wannan zancenba, dakuma yanda Salim yajuyamata baya, ko magana bata had'asu yanzu sai dai yarubutamata ya ajiye, Goge hawaye Fauziyya tayi tace "yanzuma maganar damuke yau yayi tafiya wani kauye, Wanda akayimashi transfer daga wurin aikinshi, amma banci arzikin dazai gayaminba sai dai yarubutamin ya ajiye, Kuma bazai dawoba sai weekend, Kinga takardar daya rubuta" Amsar takardar sady tayi ta karanta, wata irin ajiyar Zuciya ta sauke sannan tamaida dubanta ga Fauziyya tace "kawata ki gayamin tsakaninki da Allah kece Kika zubar masa da ciki" "Haba sady kinsanni kinsan halina, kinsan abunda zan iya aikatawa da Wanda bazan iya aikatawaba, tun muna yara muke tare ba abunda ke rabamu nidake sai bacci, yakamata ace Koda wani kikaji yafad'i wannan maganar kizama mai bada kyakkyawar sheda akaina" Dafa kafadarta Sadiya tayi tace "na yarda dake kawata dari bisa dari, amma wannan al'amarin akwai rikitarwa acikinsa" Shuru sukayi suduka, kowace da abunda take ayyanawa aranta. Wani munafikin murmushi Sani yayi, dan yaji duk abubuwan da Sadiya da Fauziyya suka tattauna dukda yasan abubuwa da dama afirar tasu, Amma yasamu Karin haske sosai, Kuma yanzu burinshi yakusa cika Yana gab da mallakar Fauziyya. Sadiya ce takatse shirun tace "Fauziyya inaga yakamata su mama Susan da wannan maganar, sai asamu iyayenshi Salim din ayi magana inaga haka kad'ai shine solution, kawai ki shirya kije gida ki gayamasu" "Kina ganin hakan ba matsala" "Babu wata matsala inshaAllah" "To nagode 'kawata, amma zanbari saiya dawo sai inje yanda za'ayi maganar yana gari" "eh haka yakamata, Ni bari inwuce dama hanyace tabiyo dani wlh da kamar kada inshigo, saikuma naji kamar ana ingizoni ashe rabon inzo inji abu marar dadi" "Hmm kedai Bari kawata wlh ina cikin matsananciyar damuwa" "Aiba saikin fadaba Fauziyya, dan duk wanda yasanki ada yaganki yanzu yasan akwai matsala, kinga yanda kikayi wata muguwar rama" "Koni nasan narame wlh" "To Allah ya kyauta" Sadiya tafad'a tare da fitowa daga d'akin tasanya takalminta, idanunta kan Sani wata irin muguwar tsana takemashi Wanda ita kanta idan za'a tsareta tafad'i dalili batadashi. Rakota Fauziyya tayi har zaure, kallonta sady tayi tace "Fauziyya dama har yanzu akwai *ALMAJIRI GIDANKI*? murmushi Fauziyya tayi tace "Wai Sani, dama sani ai yananan, yaufa Salim saboda ya kuntatamin har korarshi yayi" Sadiya tace "shine Kuma yadawo saboda tsabar rashin Zuciya" Fauziyya tace "nice nace yadawo saboda idan yatafi waye zaiyimani aikin dayakemin, maganar yo cefane, ko nice zanrika fita dakaina Ina siyowa" "Hmm kawata kidaiyi tunani mai kyau, wlh zama da Almajiri ba karamin hadari bane Koda kuwa yarone, barantana Kuma wannan kasurgumin 'katon, yazo yayimaka zaune cikin gida, wlh akwai matsala" "Bawata matsala kawata, sani bayada matsala ko kad'an" Fauziyya tafad'a tana murmushi. _niko nace sani kau shikeda manyan matsaloli, bama matsala dayaba_ 😡 Da haka sukayi sallama Sadiya tatafi, Fauziyya takoma ciki, Tunda tagayama Sadiya matsalarta yau saitaji kamar an saukemata wasu manyan Kaya data dade tana dakonsu akanta, saitaji duk wani 'kunci da damuwa dake cikin zuciyarta yaragu da kaso sittin bisa dari. Mmn khady ce 👌🏻 [9/25, 4:32 PM] Mariya Umar Kn: 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻‍♀ *Writing By* *Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰 *Daga Marubuciyar* 📝 *Siyasa ko soyayya* *Alhini* *Gidan Asali* *Halin Girma* *Autar Hajiya* *Zanen Zuciya* *Yarinyar Baba* *Auren tagwaye* *Wata Uwar mijin* *Ke Duniya* And now 👇🏻 *ALMAJIRIN GIDANA* 🏠 page 14 Bayan kwana biyu, Fauziyya tasamu saukin damuwar data sanya aranta, tunda sady tabata shwara, dan harta dan fara murmujewa, bakaramin jin dadin haka Sani yayi ba, dan ko kad'an bayaso abinda zai taba ran Fauziyya. Yauma kamar kullum Sani ne zaune kan kujera wacce ake Kira tayani gulma, Fauziyya na nesa dashi suna fuskantar juna, fira sukeyi cikin jin dadi, Babu abunda yadamesu, kwata-kwata Fauziyya tamanta da zancen Salim yakori sani daga gidan itace ta maidoshi, ko d'ar bataji a zuciyarta dangane da abunda tayi. Ada Sanin shima yanadan jin tsoro, Amma yanzu ya sake baya tunanin kome, aishi bayada matsala tunda matar gidance tanemi yadawo bashine yamaido kanshiba. Fad'owa tayi tsakar gidan bako sallama kamar wadda aka jeho, zumbur Fauziyya da sani suka mi'ke tsaye afirgice kamar wadanda aka Kama suna aikata wani mummunan laifi. Jiki na bari Fauziyya tadurkusa gabanta "Sannu da zuwa mama, Ina wuni.... "Daban wuniba kinganni, nace daban wuniba kin ganni, sakarai shashasha, wacce batasan annabi ya faku ba, zuwa nayi inji yaya, kinsake samun wani cikin kokouwa har yanzu babu wani labari" Shiru Fauziyya tayi kanta sadde, hawaye na diga daga idanunta, Sani Kuma dake tsaye gefe guda kurama Fauziyya Ido yayi Yana jiran amsar dazata bada dan shima Yana matukar bukatar jin amsar dazata bada. Girgiza Kai tayi tace "kiyi hakuri Mama, komi lokacine, idan Allah yakawo lokacin sai kome yazama tarihi.... "Tariho, nace tariho, ni zaki gayama lokaci, ai lokacin yadad'e dayi, tun yaushema ya wuce, kinriga kinyi watsi da damarki, kinsamu ciki, kinje kinsa likita ya markadeshi yabi rariya, yaushe Kuma zakisa ran samun wani, Allah aiba abokin wasankibane dazaya baki kyautarda bamai iya bada irinta saishi Kuma kisa kafa ki Shure." Wani irin kallo sani yayima Mama, jiyake kamar yarufeta da bugu, a rayuwarshi daka batama Fauziyya rai 'kara kakamashi kayimashi mahaukacin bugu. Cigaba da ruwan bala'i mama tayi, "to zuwa nayi in gayamaki d'ana yasamu cigaba, Kuma yakara samun budi wlh dole ki sakarmashi mara yayi fitsari, Yana dawowa zai sallameki kisan inda dare yayimaki, sabon aure zai sake budurwa zai aura danya sharaf, wacce tasan arziki Yar gidan mutunci ba irinkiba mai yima arziki kulli" Kuka Fauziyya keyi tana ba mamar Salim hakuri, Hannu tasa ta hankadeta tafad'i zaune tace "tafi can sha_sha_sha Munafika kawai..... Haba Babaa, idan anayin Abu ari'ka Sara ana dubar bakin gatari, iya biyayya Aunty nayimaki, amma baki gani, bakyau cin mutunci..... "Kai dakata, kai-kuma uban waye Kai, miye matsayinka a gidannan Wanda yawuce *ALMAJIRIN GIDAN* to katsaya iya matsayinka idan Kuma kanemi ka wuce wlh zakaci kwal ubanka, shege mai idanu kamar na mujiya" tana gama cin uban sani tafita daga gidan tana gyara zaman mayafinta Wanda yake sauka saboda tsabar bala'i. Daga Nan gidan aminiyarta tawuce, Hajiya Habi, da sallama tashiga gidan, Hajiya Habi ta amsa, "a'ah kaji manyan mata, daga Ina Kuma haka?" Murmushi maman Salim tayi tace daga gidan Salim nake, naje wurin wacce marar mutuncin matar, maiyima arziki kulli" D'aure fuska Hajiya Habi tayi, tace "kada ki Kuma yimin maganar Nan, tun yaushe nakemaki tayin diyata khairat akan ahad'a aurensu da Salim Amma kika watsamin kasa a ido" "bahaka bane, Hajiya wlh yaran yanzune ka haifesu baka haife halinsuba, kafin khairat saida nanemama Salim auren wata yarinya Nan kusadamu amma yaki ko saurarena barantana yajema yaga yarinyar, Amma yanzu nayimaki Al'kawarin koyanaso kobayaso saiya auri khairat indai nice na haifeshi. *(Tofah reader's ana wata gawata)* A 6angaren Salim Kuma tunda yatafi wurin aikinsa, hankalinshi bai kwantaba da halinda yabar Fauziyya, kullum daya kwanta da dare ba abunda yake sai tunaninta, anya yayimata adalci kuwa, gaskiya Bai kyautamataba, kowane irin laifi tayimashi yakamata ya hakura yabarta haka, ai tagane kuskurenta Kuma yasan bazata Kara gigin aikata laifi makamincin irin Wanda ta aikataba, da wannan tunanin ya yanke shawarar zaikoma gida yaga ya Fauziyyar take, Dan bazai iya hakurin zuwa wani weekend ba. Washe gari tunda safe Salim yadauko hanya, dan yamatsu yaga halinda Fauziyya take ciki, haka kawai yakejin rashin kyautawarshi akan abunda yayimata. Kamar yanda Sani yasaba yauma yayi wanke, wankensa yagama zuwa yayi bakin 'kofar d'akin Fauziyya yace "nagama abada kud'in cefanen" "Shigo ka karba mana" ba musu Sani yacire takalminshi yashiga d'akin, dama abunda yake nema, barantana yasamu, mi'kamashi kudin tayi tana lissafamashi abubuwan dazai siyomata, bazato ba tsammani sai ganin Salim sukayi a gabansu, bakaramin razana sukayiba suduka, Salim kuwa wata irin Zuciya ta kuloshi wani mahaukacin Mari ya d'auke sani dashi, sannan yakaimashi naushi a hanci, Nan take hancinsa yafara zubarda jini, jikinsa har tsuma yake saboda tsabar bala'i cikin d'aga murya yace "ubanwa yamaidoka gidannan bayan nakoreka" cin kwalarshi Salim yayi yace yau sainasan kowaye abanka a 'kasar nan dahar zanyima iyaka da gidana saboda ka rainani kakiji, to idan kakiji ai bakaki ganiba" hannu yasa cikin Aljihu ya fiddo wayarshi yanacewa "Dan ubanka yau hukumace kawai zata rabani dakai" Ai sani najin anyi maganar "yan'sanda Hantar cikinsa takad'a kad'an yahana yasaki fitsari a wando, hakuri yafara baiwa Salim Yana kuka, "Dan Allah kayi hakuri, karufamin asiri wlh bazankara zuwaba, dan Allah kada kahadani da police wlh banida Kowa a garinnan saiku, Koda wani nayima laifi ya kulleni ku kadai nakesaran zaku tsayamin, Dan Allah ka taimakmin kada kahadani da hukuma" Sanyi jikin Salim yayi yasaki sani, ya zauna kan kujera yahada hannuwanshi duka biyu ya rike kanshi. Fauziyya Kuma kuka take, tarasa me zatayi, itakau yau tabani, yazatayi da rayuwarta. Abubuwa duk sunbi sun rincabemata daga wannan sai wannan, Tasowa tayi tazo gaban Salim ta durkusa "Hubby Dan Allah kayi hakuri kada kahada sani da hukuma, nayima Alkawari tunda bakason aikinsa agidannan nahakura, zan sanya asamomin wani Almajirin, amma dan Allah ka kyaleshi yatafi, dukan dakayimashima kadai ya isa. Shiru Salim yayi baitankaba, kusan mintuna goma sannan ya kalli sani cikin tsawa yace "ficemin daga gida" da sauri Sani yatashi ya dauki takalminshi a hannu yafita daga gidan, ga gaban rigarshi duk ya baci da jini. *Hhhh su sani antabo ran maza yabaci* 🤣🤣🤣 Kai tsaye sansaninsu na Almajirai ya nufa, Yana zuwa yanufi dakinsu, yakoyi sa'a bakowa duk suntafi karatu Wanda shi yama manta rabon dayaje. Ruwa yazuba abuta ya wanke jikinshi, acire rigarshi wacce tabaci da jini ya wanke, sannan yayi wanka yadanji karfin jikinshi, dawowa yayi kan gurzajjiyar katifarshi ya kwanta, ya kalli sama, Azuciyarshi yace lallai Salim kadebo ruwan dafa kanka, wlh Kowa yaci tuwo dani Miya yasha, wlh tallahi sainasaka kuka da idanunka, sainasaka zubarda hawayenka, tashi yayi zaune yasa hannunshi yadafe kanshi daketa faman yimashi ciwo. Fauziyya Kuma saida, iyaye suka shiga cikin maganar sannan kome ya dai-daita Kuma Salim dakanshi yaje wata makarntar yasamoma Fauziyya wani Almajirin yarone Dan shekara Sha biyu. *Wannan kenan* Mmn khady ce 😘 [9/25, 4:32 PM] Mariya Umar Kn: 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻‍♀ *Writing By* *Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰 *Daga Marubuciyar* 📝 *Siyasa ko soyayya* *Alhini* *Gidan Asali* *Halin Girma* *Autar Hajiya* *Zanen Zuciya* *Yarinyar Baba* *Auren tagwaye* *Wata Uwar mijin* *Ke Duniya* And now 👇🏻 *ALMAJIRIN GIDANA* 🏠 Page 15 Shehu shine almajirin da Fauziyya ta canja, tun karfe bakwai na safe yazo gidan ko bud'e gida basuyiba yahau bugun 'kofa, cikin bacci Fauziyya tajiyo bugun 'kofa kamar za'a balla kyauren. Sallim ta kalla Wanda ke bacci cikin kwanciyar hankali, tabashi tayi tace "Hubby naji kamar ana bugun kofa" Saurarawa yayi yace "bari nafita nagani waye haka da wannan safiyar" Fauziyya tace "Allah sa dai lafiya" Salim yace "Ameen" jallabiya yasanya sannan yanufi zaure yabude, shehu yagani tsaye rike da robarshi irinta almajirai, ga wasu dangalalllun Kaya dayasa, sunyi muguwar dauda har wani maiko suke, gashi duk sun gama yayyagewa. Kallonshi Salim yayi a kyamace yace "lpy kake bugamana gida da wannan farar safiyar" majinar data leko daga hancin shehu ya janye sannan yace "aiki nazoyi" "what" Salim yafad'a da karfi har saida shehu ya razana, yace "kaine dama *ALMAJIRIN GIDANA*" daga Kai shehu yayi tareda sa bayan hannunshi ya goge sauran majinar dake hancinsa" A matukar kyamace Salim yace "kaje kaji munsamu wani Almajirin, dama namu yaje ganin gidane tokuma jiya da yamma yadawo" "to" shehu yafad'a Yana kokarin barin 'kofar gidan, kauda Kai Salim yayi Dan wani mugun zaurin fitsari daya ziyarci hancinsa. "Dan dakata Ina zuwa" Salim yafad'a tareda komawa cikin gida, d'aki yanufa ya tarar da Fauziyya harta dawo falo, tarbar Salim din tayi tace "Hubby lafiya, waye Kuma haka tunda safe?' "Ina zuwa Salim yace, wucewa yayi bedroom ya d'auko dari biyu sannan yanufi kitchen ya dauko wani sauran bread yafita, inda yabar shehu Nan yatarar dashi mi'kamashi bread din yayi yace "amshi wannan" jiki na kyarma shehu ya amsa, sannan Salim yamikamashi dari biyu yace "wannan kasiyi omo da sabulu kari'ka yin wanka da wanki" godiya shehu yayi yatafi Yana waiwayen gidan, Yana takaici dabaiyyi aiki cikinsaba, dan da alama za'a samu abun arziki a gidan. Komawa Salim yayi duk a kyamace, zuciyarshi sai tashi take, dan Salim mutum ne Mai tsananin kyankwami, inda yabar Fauziyya Nan yatarar da ita zama yayi kusada ita, tareda jawota jikinshi ya rungumeta. Shagwabewa Fauziyya takarayi jikin Salim tace "Hubby Wai waye dan Allah" Hannunshi yakai kanta Yana shafa lallausar gashin kanta yace "Almajirinkine" dago Kai tayi ta kalleshi tace "Yana ina?" Salim yace "Nakoreshi" zumbur Fauziyya tayi tazauna tace "kakoreshifa kace, habba Hubby to waye zairika yimani wanke-wanke da shara, gakuma yo cefane kasuwa, haba Hubby dan Allah ka tausayamin, so kake aiki yakasheni" Kallonta Salim yayi Yana jin matu'kar kaunarta a zuciyarshi, gsky Yana matukar 'kaunar Fauziyya, bayason abunda zai taba zuciyarta, mace ce managarciya, Mai hakuri, sannan uwa uba tana bashi hakkinsa na aure yanda yakamata, ga tsantsar juriya da...... 'kara jawota yayi jikinshi yace "look my wife, kada kisa damuwa aranki zanje da kaina nasake duba wani Almajirin, Amma wannan 'kazantarshi tayi yawa, na tabbatar Koda kece Kika ganshi wlh bazakiso yayimaki aikiba, dan Koda yayi hankalinki bazai kwantaba, ke kibarma batun wannan, Bari ingayamaki gaskiya muddin wannan Almajirin zaiyi aiki gidannan nagama cin abincin gidan" Zaro Ido Fauziyya tayi, arazane tace "Amma Hubby Mai zai hana uhm....umm "Fad'a mana my wife minene kiketa wani in-ina" "Kamin Al'kawarin idan nafad'a bazakace a'a ba" "Namiki Al'kawarin matata, farincikinki shine farincikina, kome kikeso inaso Wanda bakiso Kuma kome sonda nakemashi zan iya hakura dashi" Cikin fargaba da inda-inda Fauziyya tace "Hubby mai zai hana mu maido sani tunda kagashi da hankalinsa, Kuma Yanada tsafta, Kuma kaga munsaba dashi shekara nawa muna tar......... "Ke......dakata, yafad'a a tswace yace Fauziyya Ina gargadinki da... Wata irin Zuciya ta 'kuloshi yatashi fuuuu yashige bedroom, zama Fauziyya tayi falo tarasa miyema zatayi tashawo kan Salim. ***. ***. *** Zaune yake kan d'aya daga kujerun d'akin yayi shiru Yana sauraren sababinda mama kemashi. "Salim ka saurareni, wannan umarni nake baka ba shawara ba, kaje gidan Hajiya Habi, ku gaisa da khairat" arazane Salim ya dago ya kalli mama, Dan yasan khairat kamar yunwar cikinsa batada kamun Kai, tasha kawo tallar kanta gareshi rashin samun fuska yasa tashafamashi lafiya, watako yanzu tanan ta bullo, "aiko zanyi maganinta" yafad'a aranshi. Cigaba tayi da magana, "inaso ku dai-daita kanku sonike ayi auren Nanda wata daya" Wata irin fad'uwar gaba Salim yayi, yace "Amma mama... "Dakata banison wani dogon bayani, amma me? nagayama umarni nakebaka Kuma dole kabi, Kuma wlh idan kaje naji labarin kayimata wani mugun kallo ko kagayamata wata magana marar dadi wlh Allah ya'isa tsakanina dakai" dafe Kai Salim yayi da hannu biyu yace "innalillahiwa'inna'ilaihirraji'un, mama.... ***. ***. *** . Hajiya Habi gogaggiyar Yar duniyace, tayi zaman saudiyya (kano to jidda) daga can ta haifi khairat, ubanta balarabe ne Yana can 'kasar saudiyya, rabuwar wulakanci sukayi da Hajiya Habi, saboda yakamata da maigadin gidanshi sunacin amanarshi. Dukda haka yaso tabarmashi khairat amma takiya, haka yabari tataho da ita badan ranshi yasoba, Yana masifar son khairat saboda ita kadaice diya mace cikin yayanshi. Tunda Hajiya Habi tadawo Nigeria tasayi gida tana zaman kanta, gidanta babu control banza da wofi dashara da bola Kowa shiga yake gidanta, khairat Kuma haka tataso ba tarbiyya, sai yawon gidan party, da bin maza, dan farkon wandayafara lalatamata rayuwa shine Alhji shitu bazawarin Hajiya Habi ne wand suke sheke ayarsu shine Kuma ya lallaba ta bayan kasa ya yaudari khairat din, dayimata ruwan kudi. *Reader's kuyi hakuri wlh banida lafiya ina fama da masassara da ciwon Kai Dan Allah kusanyani addu'a Idan naji sauki zakujini idan Kuma akasin haka to sai dai yanda yakama.* Mmn khady ce 🙏🏻 [9/25, 4:32 PM] Mariya Umar Kn: 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻‍♀ *Writing By* *Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰 *Daga Marubuciyar* 📝 *Siyasa ko soyayya* *Alhini* *Gidan Asali* *Halin Girma* *Autar Hajiya* *Zanen Zuciya* *Yarinyar Baba* *Auren tagwaye* *Wata Uwar mijin* *Ke Duniya* And now 👇🏻 *ALMAJIRIN GIDANA* 🏠 Page 16 "Hubby kada kasama ranka tunanin wani abu, wlh sani bayada matsala, kaga gashi da tsafta da sanin yakamata, babu wani abun 'ki tattare dashi, wlh duk wani Almajiri dazamuyi bazayakai Sani ba" Shiru Salim yayi na tsawon wani lokaci, sannan yace shikenan yadawo d'in, Amma da sharadin Koda wasa kada inga kafarshi cikin dakinki, ya tsaya iyakar aikinsa" "Kada kadamu Hubby, indai wannan ne inshaAllah zan kiyaye" "to shikenan, akiyaye" 6angaren sani Kuma tunda Salim ya koreshi daga gidanshi yarasa mikemashi dad'i, abubuwa duk sunbi sun jagulemashi, ga missing din Fauziyya da yayi, idanuwanshi na mararin ganinta, kunnuwanshi na tsananin son jin zazzakar sautin muryarta. "Yanzu yazanyi" yafad'a Yana share hawayen dasuka gangaro kan fuskarshi, "yazanyi da rashinki Fauziyya, kitaimakeni nashiga wani hali sakamakon yin nesa dake" wayarshi ya fiddo, hotunanta yafara kallo d'aya bayan d'aya, baya gajiya da kallon hotunan kullum sabbi suke koma mashi idan yana kallonsu. Yakai kimanin awa daya darabi yana kallon hotunan, saida wayarshi tabuga low battery sannan yamaidata aljihu. Tashi yayi jiki a sanyaye yafito wurin abokaninsa Almajirai daketa hidimar gabansu a harabar gidan nasu. Basiru ya hango can zaune bisa wani dutsi Yana wanki, karasowa yayi wurinsa ya zauna gefensa. kallonshi Basiru yayi yace "abokina narasa mike damunka nayi juyin duniyarnan kaki gayamin damuwarka Kuma naga kwana biyu bakaje gidan Fauziyya ba ko lafiya?" "Lafiya kau" sani yafad'a dan bayaso Kowa yasan maganar korar da Salim yayimashi, shiyasa ko maganar bayaso. "Ba dai lafiya ba abokina, dan nasan lafiya-lafiya hakanan bazakabar aiki gidan Fauziyya ba, kadai gayamin gaskiya" Basar da zancen Sani yayi yace "nifa ba wannan maganarce takawoniba, dama wata shawara nazo muyi nidakai muduka nasan zata amafanemu" "Ina jinka" Basiru yafad'a tareda maida hankalinshi kan sanin Dan sauraran abunda zaifada. Kaga jiya naduba kudina Wanda nake tarawa, yanzu sunkai kimanin naira dubu ishirin da shidda, shine nace mai zai hana muhada nidakai musamu wani karamin shago mufara siyarda kayan kwalliya, idan Allah yasanya Mana Albarka saikaga muna samun wani abu. Shiru Basiru yayi na wasu mintittika sannan yadafa kafad'ar Sani yayi dariya yace "abokina kace kadawo daga rakiyar shiririta, kagane gaskiya kenan, shikenan ba matsala kasan dama akwai wani d'an karamin shago dana kama dubu bakawaine kud'in dana biya na haya, shikenan saimuyi amfani dashi, yanzu kabada dubu ishirin da biyar Nima inbada ishirin da biyar, saimu Fara mugani" "To shikenan Allah yashigemana gaba" "Ameen" Wayar Sani ce tafara tsuwwa da sauri yafiddo daga Aljihu yaduba, sunan Fauziyya yagani, wani mummunan fad'uwar gaba yaji, dai baisan dalilin dayasa takirashiba. saurin tashi yayi daga wurin yakoma gefe nesa kad'an da inda Basiru yake sannan yad'aga wayar yakara a kunne, shiru yayi Yana jiran abunda zata fada. "Hellow sani, ya kake ya kwana biyu" shiru sani yayi yakasa magana, "Hello.....hello....... Sani kanajina kuwa?" Inajinki aunty "Ina wuni" "lpy lao" "Dama Kira nayi ingayama, Salim yace inbaka hakuri akan abunda yafaru Kuma yace kadawo kacigaba dayimani aiki" Wayyo Allah dad'i, saboda murna Sani rasa inda zaisa kanshi yayi, koba komai zaicigaba da kallon kyakkyawar fuskar Fauziyya yanajin dad'i. ***. ***. *** Kallon khairat Hajiya Habi tayi tace "Kai amma kinyi kyau wannan kwalliya haka, Ni nasan dole Salim ya amince da soyayyarki a wannan karon, Kinga kuwa yanda kikayi kyau kamar wata India" Wani kallo khairat tawatsama Hajiya Habi tace "kinmanta Hajiya aini nafi India, kohar kinmanta waye babana" "Ban mantaba khairat, watarana ai zankaiki saudia kigano babanki da 'yan'uwanki" Wayar khairat dake ajiye kan mirror kirar camon 11, ce tayi ringing, da sauri ta dauka ta kalli Hajiya Habi tace "Salim ne" dagawa tayi takara a kunnenta tace "eh kashigo kawai Jiki a sanyaye Salim yashiga gidan, gawani mugun bacin rai dake addabarshi, Hajiya Habi da kanta ta tarbeshi tayimashi iso awani madai-daicin d'aki Wanda yasha kujeru masu kyau da carpet tsakiyar d'akin sai karamin center table na glass, zama yayi sannan suka gaisa da Hajiya Habi din, Nan take tambayarshi mamarshi yace tana lfy. Komawa Hajiya Habi tayi wurin khairat tace kiyi sauri kije kina batamashi lokaci, ni bari infita Nan gidan Hajiya Asabe muje wurin maganar kayan damukayi da ita" "to saikin dawo" Feshi jikinta tayi da kalaluwan turare, sannan tanufi fridge ta dauko ruwan roba da lemu tadora kan tire da cup din glass tanufi d'akin da Salim din yake. Ajiye tire din tayi kan table dinda ke gaban Salim din sanan tamatso kan kujerar dayake zaune two seater zata zauna gaf dashi idan kaganima saikace kan cinyarshi tayi niyyar zama. Mi'kewa Salim yayi da sauri yace "ke miye haka, bakida hankaline" Cikin nuna rashin jin haushin abinda Salim din yayimata tayi murmushi tace "nice ko keda hankali, ai natabbata da banida hankali bazaka amince da aurenaba" "Wayagayamki amincewa nayi da aurenki, kawai zan aurekine dan bin umarnin mahaifiyata Amma banisonki, ko kad'an bani kaunar mace marar kamun Kai, khairat bakida tarbiyya ko kad'an babu namijin dazaiso ki kasance uwar yayanshi" Tunda yafara magana khairat ke kallonshi tana wani lumshe Ido yanda kasan Yana zubamata wasu kalaman soyayya, ko kad'an bai bata haushiba, saima burgeta dayakeyi, tadade tana son Salim, amma ya'ki saurarenta, yanzu Kuma tunda tasamu wannan damar bazatayi wasa da itaba, Koda Salim duk zuwa zai kamata yayimata duka bazata nuna taji haushiba barantana har yakawo rugujewar maganar auren nasu. Wani matsiyacin kallo Salim ya watsamata ganin yanda taketa wannan karairaya a gabanshi kamar macijiya, kasancewarta batada jiki ko kad'an kamar tsinke haka take Babu wata kwana single tatafi sai dai akwai tsananin kyawun fuska Mai d'aukar hankali, ga gashin kanta na asalin larabawa. Wani dogon tsaki Salim yaja, sannan yafice daga gidan, ko sallama basuyiba. Kai tsaye masallaci Salim yanufa yagabatarda sallar isha'i sannan yawuce gida, ranshi amatu'kar bace, Wai ace mama da kanta takeso tahad'shi aure da khairat kawai saboda tsanar dayayima Fauziyya, Tunda yashigo Fauziyya takula da halinda yake ciki, haka tafara kokarin kwantarmashi da hankali dukda batasan miye musabbabin bacin ran nashiba, Shiru Salim din yayimata, hakan ba karamin dagamata hankali yayiba, kuka tafashe dashi tace "shikenan Hubby nasan banida matsayinda zanbaka hakuri akan bacin ranka ka hakura, kanuna damuwarka ba dakuwata bace, nagode Hubby" mi'kewa tayi tana goge hawayen idonta, Wani irin tausayi tabashi, jawota yayi tafad'a jikinshi ya rungumeta tsam ajikinshi, tunaninshi daya shine yanda zai tunkareta da maganar aurenshi, gaskiya mama batayimashi adalciba. *Alhmdlh naji sauki, nagode da adu'oinku gareni, Naga dumbun masoya masu kirana a waya damasu yimin text massage damasu mun magana a chat duka Ina godiya, sai dai har yanzu jikina ba karfi,* Mmn khady ce 🤩 [9/25, 4:32 PM] Mariya Umar Kn: 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻‍♀ *Writing By* *Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰 *Daga Marubuciyar* 📝 *Siyasa ko soyayya* *Alhini* *Gidan Asali* *Halin Girma* *Autar Hajiya* *Zanen Zuciya* *Yarinyar Baba* *Auren tagwaye* *Wata Uwar mijin* *Ke Duniya* And now 👇🏻 *ALMAJIRIN GIDANA* 🏠 17 Dare mahutar bawa inji Hausawa, kowace rai tanason hutu, Amma lokacin wasu ke cikin kunci da tashin hankali, kamar yanda Fauziyya ta kasance a wannan daren, misalin karfe 1:37am Fauziyya kwance gefen gado, ajiyar Zuciya kawai taketa saukewa saboda kukan datasha tun lokacinda Salim yagayamata maganar 'karin auren dazaiyi. Cikin bacci Salim yake jiyo sheshshekar kukanta, ahankali yabude idonshi ya saukesu kan Fauziyyar wacce takoma can karshe gado nesa dashi, tashi yayi zaune, jiki a sanyaye ya iso inda take yadafata, "kiyi hakuri Fauziyya, nagayamaki wannan auren wallahi bada son Raina zanyishiba, mamace ta tilastamin, Kuma wlh yarinyar nan banisonta ko kad'an, nifa duk wata mace indai bake bace wlh daya take da namiji a wurina, Dan Allah ki kwantar da hankalinki, ni Ina tare dake kome wuya kome tsanani" Bayan hannu Fauziyya tasa ta goge hawayen dake bin kumatunta tace "Salim ba wannan bane damuwata, bansan yanda zamana zai kasance a gidannan ba idan ka Kara aure, nasan watarana mama saita watsamin kayana waje takoreni..... Hannu yasa yarufemata baki "dan Allah kada kisa wannan tunanin aranki, Fauziyya Ina sonki bazan iya rabuwa dakeba, babu kuma Wanda ya isa yarabani dake, mutuwace kawai zata rabamu" Ahakadai Salim yasamu yashawo kan Fauziyya, rungumeta tsam yayi ajikinshi suka kwanta, kowane zuciyarshi cike da tunani barkatai. Bangaren sani kuma sun bud'e shago shida Basiru, anzuba Kaya, Kuma alhmdlh suna samun ciniki sosai, bakaramin dad'i sani yajiba Dan Yana ganin tanan zaitara kudinda zaisamu ya auri Fauziyya, tunda amatsayin zawara zai aureta bawai wani makudan kud'i ake kashewaba, dan koda yaushe jikinshi na gayamashi Fauziyya saitazama mallakishi komin daren dadewa. Bangaren khairat da Hajiya Habi shirye-shiryen biki sukeyi sosai, dan anriga an sanya rana yau saura sati biyu bikin. Salim Kuma tun zuwan dayayi wurin khairat bai'kara zuwaba, Amma wannan bai dametaba itada Hajiya Habi sudai burinsu ayi auren Koda bayaso daga baya sun San yanda zasu bulloma al'amarin. Ko kad'an Salim Bai d'auki hidima yadorama kanshiba, bama zaka ganshi kace Yanada wata hidima gabanshiba, kullum dai Yana kan hanyar zuwa wurin aikinsa Yana fafutukar yanda za'a Kuma maidoshi wurin aikinsa, dan ko kad'an bayajin dadin kauyen dasuka maidashi. Sati daya yanata shige da fice, cikin ikon Allah yau dai yasamu abuda yake nema an maidoshi garinshi. Hakan bakaramin dad'i yayimashiba, Dan zai kasance da Fauziyyar shi Koda yaushe, zai Rika rarrashinta Yana kwantarmata da hankali Dan har yanzu tana cikin damuwa sosai. Maman Salim dakanta ta tsare Salim ta amshi kud'i masu yawa taje kasuwa tahado kayan lefe set din akwati, tacika kowane da Kaya bayabo ba fallasa, kayan sunyi bakin gwargwado. Salim Kuma dakanshi yashiga kasuwa yasiyoma Fauziyya tsaddaun Kaya less guda ukku, sai shadda guda biyu, sai atamafa kala biyar, sai dogayen riguna Dubai, suma kala hud'u, jikka da takalimi set hud'u, sai sauran tarkacen kayan make'up da turarruka, da sauran abubuwan dayakamata irinsu sarka passion da Yan hannu da sauransu. Hidima dai yinta akeyi ba Kama Hannun yaro, Maman Salim itace ke karbar kudi wurin Salim ko ransa besoba tayima khairat duk abunda akeyi, dan yauma khairat din tazo amsar kudin dinkunan data Kai Wanda zatasanya wurin bikin, dubu goma mamar Salim tabata ta amsa a wulakance Dan khairat ta bala'in raina mamar Salim. Salim kuma hidimar Shi kan Fauziyya yakeyinta dan itace damuwarshi, bayaso taga rashin adalcinsa. Fauziyya Kuma kallo d'aya zakayimata kasan tana cikin damuwa, amma haka take daurewa dan tana samun tsananin kulawa wurin Salim, shiyasa batason nuna damuwarta afili. Yau tun 'karfe bakwai Salim yabar gida saboda neman da akemasu wurin aikinsu sakamakon wani aiki da za'a turasu awata jiha, Wanda federal government ke neman hazikan malamai, na makarantun secondary shine makarantarsu tabada Salim saboda kwazonshi da Kuma jajircewa a wurin aiki, baya fashi saida wani kwakkwaran dalili, kuma Yana koyawa yanda za'a Gane sosai dalibai kejin dadinsa. tunda yafita Fauziyya tatashi tashiga kitchen ta fiddo duk kayan wanke-wanke, tashare kitchen din, sannan tafera doya tasa atukunya tadora a wuta, sannan takoma d'aki tagyara ko'ina tsaf tashare ta goge, tafesa freshner, tsakar gida tafito ta dauki tsintsiya tafara sharewa, Lokacin Sani yashigo da sallama, amsa sallamar tayi batare data dagoba, kallonta sani yayi ya hadiye wani miyau, kamar wani tsohon maye yace Dan wani mugun kyau yaga takara kwana biyun dayayi Bai gantaba, takara fari sai dai Kuma tarame "aunty Ina kwana" "lpy lao" ta amsa batareda tadago ta kalleshiba. Matsowa yayi kusa da ita yaduka yasa hannu yari'ke tsintsiyar har Yana had'awa da hannunta, yace "haba aunty saboda me zaki wahalar da kanki bazaki Bari inzo in shareba" Kallonshi Fauziyya tayi, sannan ta sakarmashi tsintsiyar batareda tayi maganaba, aranta Kuma tana yabonshi saboda sani akwai kirki da sanin yakamata. Cigaba sani yayi da sharar itakuma takoma kitchen Dan hada abun Kari, Yana gamawa yahau wanke-wanke shima ba Bata lokaci yagama saboda bawasu kwanuka bane masu yawa. Toilet Fauziyya tashiga tashe'ko wanka tafito, yauma kamar kullum wani shu'umin kallo sani yarikayimata wanda batasan yanayiba. D'aki tawuce tashafa mai da kwalli sannan tasaka wata doguwar riga marar nauyi, tafito tanufi kitchen, tea tahada 2cups taba sani daya ta d'auki daya, tazumabashi doya data soya da kwai tabashi sannan tadauki nata tawuce d'aki. Kallonta sani yayi azuciyarshi yace " waini Kam miye ke damun aunty, tunda nadawo gidannan nalura Bata cikin nutsuwa, ga wata irin rama datayi, to kodai tasake samun wani cikinne. Kai beyiyuwa, aiko indai tunanina yazama gaskiya dole nasake d'aukar mataki, muddin Ina numfashi Fauziyya bazata haihu a gidannan ba, Kuma idan na tabbatar da cikine da ita saina zubardashi Koda yakai wata tara. Wannan mugun tunanin da Sani keyi yasa yaji tea din da doyar duka sunfice aranshi, tashi yayi rai abace yabar gidan batareda sanin Fauziyya ba. Saida Fauziyya tagama tafito taga sani bayanan, ga Kuma tea da doya yabari, dauka tayi cikeda mamaki takai kitchen tace ko lafiya Sani yabar tea dinanan, Almajiri taji yayi bara takirashi ta juyemashi, yayi godiya yafita Yana murna. Sani Kuma gindin wata bishiya ya zauna yanata tunani aranshi, tun yanayi azuciyarshi haryafito fili "Fauziyya yazakiyimin haka, yaushe Zaki yarda ki Kuma samun wani cikin tareda Salim, haba Fauziyya, miyasa kikemin haka, nine yakamata ace kinsake d'aukar cikina bana Salim ba" Wani shu'umin murmushi yayi yace Fauziyya kin tafka babban kuskure, amma zakiji ajikinki, dan wlh wannan karonma sainayi sanadiyyar zubewar wannan tsinannen cikin naki. Kamar Wanda aka tsikara yatashi, komawa yayi gidan Fauziyya. *"Kuyi manage da wannan kunsan jikin nawa sai a slow"* *Mmn khady ce* [9/25, 4:32 PM] Mariya Umar Kn: 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻‍♀ *Writing By* *Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰 *Daga Marubuciyar* 📝 *Siyasa ko soyayya* *Alhini* *Gidan Asali* *Halin Girma* *Autar Hajiya* *Zanen Zuciya* *Yarinyar Baba* *Auren tagwaye* *Wata Uwar mijin* *Ke Duniya* And now 👇🏻 *ALMAJIRIN GIDANA* 🏠 Page 18 Kamar Wanda aka tsikara yatashizumbur. Hanyar gidan Fauziyya yanufa yanata surutai kamar wani mahaukaci sabon kamu, "to wlh bazan taba yarda haka ta kasanceba, ciki....ciki Fauziyya nizakiyima haka, wlh kind'ebo ruwan dafa kanki dan wlh bazanbarki ki haife abinda ke cikinkiba, dole inyo waje dashi tunkafin lokaci yakuremin"...... Haka yayita surutai Yana tafiya baisan inda yake jefa k'afarshiba, bayama kallon gabanshi harya iso gidan. Saida yazo zaure Yana gaf dashiga gidan yatsaya Yana tunani, "idan nashiga gidan haka tabbass dole Fauziyya ta fahimci Ina cikin wani hali,.... Dafe 'kirjinsa yayi na wasu Yan mintittika, sannan ya dai-daita nutsuwarshi, da sallama yashiga gidan, lokacin Fauziyya na zaune kan kujera tana wanke inners dinta Dana Salim, amsa sallamar tayi tareda juyowa ta kalli sani tayi guntun murmushi tace "Mal Sani kud'ifa sun zaunama da alama" Shima murmushin yayi yace saboda me kikace haka aunty ?" "Naga yau bakasha tea ba dasafe, saida nafito naganshi najuyema wani Almajiri" "Eh wlh aunty banajin yunwane shiyasa" "Ainasani angayamin anganka teburin Mai shayi anyima hadin kakkaura, da bread da wainar kwai...... Dariya sani yayi sosai, itama Fauziyyar dariyar take, yace "Kai aunty waya gayamaki Ni gaskiya kowaye 'karya yakemin, yoni aunty Fauzy inadake ainafi 'karfin zaman teburin Mai shayi" "Hmm" Fauziyya tayi murmushinta Wanda yake Kara bayyana kyawunta, Wanda yakara Jan hankalin Sani gareta, jiyake kamar yaje ya rungumeta saboda wani sabon shauk'in soyayyarta daya dira a zuciyarshi. Shiru yaratsa na kimanin minti biyar, sannan sani yakatsemasu shirun "nikam aunty intamabyeki Mana" "Ina jinka sani Allah yasa nasani, tafad'a tanacigaba da wankinta batareda ta kalleshiba" Shiru sani yayi Dan yarasa ta inama zaifara... Jin yayi shiru yasa Fauziyya juyowa tazubamashi kyawawan idanunta, taga ya Lula wata duniyar yayi nisa cikin tunani, Ruwan kumfan datake wanki tad'an d'ebo a hannu ta watsamashi afuska, wata razana Sani yayi Wanda yaba Fauziyya dariya, Dariya take sosai, sani Kuma kallo kawai yabita dashi cikin ranshi tana matukar burgeshi. "Wai Sani lafiya kuwa Naga kayi nisa cikin tunani kodai kasamu wacce takama zuciyarka ne? "Sosaima Aunty, wlh wata kyakkyawar yarinyace tatafi da duka imanina, narasa tayanda zan fuskanceta da maganar soyayya..... "Hhhhhh, wayyo cikina Fauziyya tafad'a tana dafe cikinta "ohni su sani amfada tarkon Love, wannan wace wayrinyace haka, wacce tayima zuciyarka kamun kazar kuku" "Bakisaniba aunty nadad'e Ina dakon soyayyarta, kusan shekara biyu da wasu wattanni kenan, amma narasa taya zan tunkareta na yad'amata manufata, amma dukda Ina sonta batasan inayiba, hakan bai hanani bibiyar al'amurrantaba, dan duk wani taku nata insane dashi, yanzuma abunda yasa kikaga nafad'a tunani haka wanine yakeson yimin shigar sauri, to narasa ta inda zan bulloma al'amarin, aunty Fauzy kibani shawara mana........ Tunda yafara magana fauziyya ke kallonshi cikeda mamaki, Dan ita wlh cikin wasa tayima Sani wannan maganar Amma taga shi dagaske yake koramata bayani. Ajiyar Zuciya tayi tace "abunda kawai nakega zaifi shine kadake amatsayinka na namiji ka fidda tsoro ka tunkareta kagayamata sirrin zuciyarka, inaji ajikina zata aminta dakai. "Ammafa aunty kinsanfa matsayina, niba Kowa bane sai *Almajiri* kinaga zansamu soyayyarta ayanda nake" "inshaAllah zakasamu zantayaka addu'a" "to shikenan nagode aunty, Amma aunty nikam sainaga kinrame wlh kodai bakida lafiyane?" "Eh banajin dadi" tabashi amsa atakaice Dan surutunshi yafara isarta sakamakon ciwon mara datafaraji sama-sama. Kallon Sani tayi tace sani kanada labarin "Salim zaikara aure kuwa?" zaro Ido sani yayi tareda dafe 'kirji Alamar razana yace "Aure Kuma aunty" "Hmm" kawai tafad'a tad'auki buta tashige toilet Dan ciwon marar yanadan karuwa, tana shiga abunda take zato kuwa shine tagani bakon watanta ne yazo, D'aki takoma taduba pad batada saura Ashe, rubutawa tayi atakarda sannan tafito taba sani, "Dan Allah sani kaje chemist yanzu kasiyomin wannan" "To" kawai sani yafad'a yakarba yatafi. Kai tsaye sani shagon kolo yanufa, yabashi takardar yace "bani wannan maganin" duba takardar kolo yayi yadauko pad din yasaka aleda yamik'ama sani yace kud'in 350 ne, juya ledar sani yashigayi, Dan yaga abun him cikin Leda kamar wani bread, kallon kolo yayi yace wannan Kuma namiye?" Dariya kolo yayi yace "babyn Bata gayamaba tana period ne, wannan ai audigane na mata" sani bin kolo yayi da kallo danshi yakara tunzurashi a duhu, "miye Kuma period? Sani ya tambaya Kuma miye audigar mata? Dariya kolo yayi yace "abokina duk yanda kake harka da mata amma bakasan wannan ba" danshi kolo atunaninsa sani wata mace ya ajiye suke sheke ayarsu, saboda haka zama yayi yayima sani bayani dalla-dallah harya gane kome. Cikeda farin ciki sani yanufi gidan Fauziyya yakaimata part din Dan kolo ya gayamashi idan mace tayi period to batada ciki, idan Kuma wata yazo batayiba to tanada ciki kenan. Godiya yayima Allah dayasa Fauziyya batada ciki. ***. ***. *** Bangaren khairat Kuma duk wani shirye-shiryen dazasuyi sundade dagamawa ranar aure kawai suke jira tazo, khairat tadage Shan kayan mata rarumo wannan yayo wancan, duk inda taji wani maganin mata da'akace Yana maida mace kamar budurwa saita siyeshi komin tsadarshi, itadai burinta idan tashiga gidan tazama itace Yar gaban goshin Salim yazama sai abunda tace za'ayi. Dan tanajin labarin yanda Salim d'in ke mutuwar son Fauziyya itakuma haka yasa talashi takobin shiga tafita, Koda ta kissa da kisisina har saitaga ta maida Fauziyyar Yar bayan goshin Salim ('keya). Ana saura kwana goma bikin masu aiki sukazo cikin sati daya an canja samfarin gidan, Dan wani karamin gidane Salim yasiya kusadashi yahade danashi kowace akayimata falo da 2 bedroom kowane da toilet aciki, da kitchen, Amma tsakar gidan dayane, sai d'akin Salim din Wanda yakasnnce Yana kallon d'akunan nasu, daga can gefe Kuma kewayen tsakar gidane. Gidafa yafito Shar gwanin sha'awa, Fauziyya daga gidansu aka kawomata sabbin set din kujeru Dana gado, saboda haka tsohon gadonta saitasashi bedroom dinta gudan, Guda Kuma tasanya sabon, sai falonta tajera sabbin kujerun kome nata gwanin kyau kamar itace amaryar, tsoffin kujerunta Kuma d'akin salin tajerasu, shima yayi gado medium mai kyau d'akin nashi yatsaru dukda falan dayane, sai toilet dake ciki. Khairat anyi kamu, Babu ango Dan dama tasan Salim bazaitaba zuwaba, daga ita sai abokanta da alhazanta Wanda suke sheke ayarsune sukayimata Kara sukazo, amma ta kudire aranta ran dinner kobayaso sai yaje, dan tanaso friend dinta suga handsome d'inta, dan susan itamafa babbar yarinyace, dan bakowace mace zata iya samun kalar Salim ba sai mai sa'a. *Washe gari* ana gobe d'aurin aure akazo akayi jeren khairat, itama Alhmdlh an tsara sashenta kome yaji, bedroom dinta duka ansa gado, falontama yasha royal chairs, abun dai Shar kitchen dinta babuce kawai ba'a sakaba Dan saida ta wanki kud'ad'e wurin alhazanta sosai tayima kanta hidima. *My Fan's Happy juma'at* *Mmn khady ce* 👎🏻 [9/25, 4:32 PM] Mariya Umar Kn: 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻‍♀ *Writing By* *Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰 *Daga Marubuciyar* 📝 *Siyasa ko soyayya* *Alhini* *Gidan Asali* *Halin Girma* *Autar Hajiya* *Zanen Zuciya* *Yarinyar Baba* *Auren tagwaye* *Wata Uwar mijin* *Ke Duniya* And now 👇🏻 *ALMAJIRIN GIDANA* 🏠 Page 19 *Plz reader's inaso kurika nutsuwa Kuna fahimtar yanda labari yake tafiya, Naga jiya danayi post sai cewa kukeyi dan Allah kada sani yakumayin nasarar zubarma da Fauziyya ciki, to idan Kun fahimci page din bafa ciki nace tanadashiba, shifa sani zargi yake tanada cikin Kuma a karshe ta aikeshi siyen part tana period daganan ya tabbatar da batada ciki sai hankalinshi ya kwanta, Ina fatan kungane* Su khairat yau ake dinner, sai shirye-shirye aketayi itada kawayenta Kowa kagani cikin nishadi da farinciki Amma Banda amarya dan tarasa wace dabara zatayi wacce Salim zai halarci wannan dinner d'in, shiru tayi na tsawon wani lokaci kafin ta kalli 'kawayenta dake zazzaune zagaye da ita anata hada-hada, tace "Ina zuwa baby's" tafad'a tana barin d'akin. Wani 'karamin d'aki tashige Wanda ke can gefe guda ba mutane sosai kusadashi, tana shiga ta turo kyauren d'akin, zama tayi kan buhunnan shinkafa dake ajiye cikin d'akin da alama store ne, wayarta ta fiddo number maman Salim takira, ringing biyu ta d'aga takara a kunne tana fadada fara'arta "a'a amarya kinsha 'kamshi ya hidima?" Ko amsa maganar da mama tayimata khairat batayiba, barantana Kuma tasamu arzikin gaisuwa a wurinta, sai kawai tafashe da kukan 'karya. A kidime Mama ke tamabayarta "lafiya khairat mike faruwa, ya ana hidima Kowa cikin farinciki ke kina kuka, gayamin wani abu akayimakine, haba 'yata" Gwalo khairat tayima wayar sannan tacigaba da rera kukan 'karyarta harda sheshsheka, Hanakalin Mama fa idan yayi dubu yatashi tafara rarrashinta "haba kekuwa 'yata kigayamin Mike damunki, ko Salim dinne yayimaki wani abu, kigayamin wlh yanzu inkirashi incimashi mutunci shida baisan arzikiba ana nunamashi hanya Yana kaucewa, yafiso yabiyema wannan 'kodaddiyar matar tashi juya wacce Bata Haihuwa" Wani tsalle khairat ta daka dan murna yanda Mama bazata iya ganewaba, a zuciyarta tace anzo wurin. Sai-saita nutsuwarta tayi sannan tafara magana cikin muryar kuka "mama Salim bayasona inaga kawai 'kara afasa wannan auren.... Wata irin razana Mama tayi tare dafe kirji tace "haba khairat dan Allah kidaina fad'in wannan maganar, meyayi zafi haka Shiba wutaba idanma wani abu Salim d'in yayimaki kigayamin nizanyi maganin abun amma kada inkarajin kinyi maganar fasa aure kinji yata" ta'karashe maganar cikin sigar rarrashi. "Mama kiduba kiga yau kwana biyar ana program ba Wanda Salim yaje, anyi *Arebian night,* anyi *water melon party* da *'kauyawa* sannan anyi *kwallo*, jiya anyi *kamu* wai dan yau nace yazo wurin dinner shine yayitamin fad'a Wai bazaizoba Kuma idan nasake nakuma kiranshi ko awayane saiya sa'bamin...... Ta 'karashe maganar cikin sheshshekar kuka. "Yanzu Salim dinne yayi maki haka kibarni dashi, wlh zaya sani, idanma wannan munafukar matar tashice ke hanashi zuwa duka zanje inci mutuncinsu dagashi har ita, Kuma kicigaba da shirinki dinner kamar yajene yagama" godiya khairat tayima mama tareda tsinke wayar tana tsananin farinciki dan tasan tunda tasanya mama cikin wannan maganar dole yau Salim ya halarci dinner din. Mama tana gama waya da khairat takira wayar Salim ranta amatu'kar bace, ringing daya yad'aga tun kafin yayi magana mama tarufeshi da fad'a ta inda take shiga batanan take fitaba. "Ka saurareni dakyau Salim wlh kafita a idona inrufe, Nizaka rainama wayo, to kasani dole yau ka halarci dinner d'in, idanba hakaba saina sabama, haka kawai kasa yarinyar mutane cikin damuwa ana tsaka da farinciki, kakirata ka zazzageta Wai bazaka dinner ba, to wlh idan bakajeba Allah ya isa tsakanina dakai" Tana kaiwa nan ta tsinke Kiran batareda Salim din yayi maganaba, Dafe kanshi yayi Wanda yafara juyawa saboda maganar da mama tafad'a cikeda mamaki yake nazarin maganganun da mamar tafad'a cikin fad'an nata, kenan khairat tafad'amata 'karya kenan. Lallai zanyi maganin wannan 'yar iskar yarinyar, badai tadage saitasani abunda banyi niyyaba, hmm zamu had'une wlh saita kwashe kashinta a hannu. Cikeda bacin rai Salim yadawo gida, tarbarshi Fauziyya tayi cikin fara'a wacce batakai cikiba, dan dauriya kawai takeyi bataso tanunama Salim halinda take ciki, 'kasan zuciyarta kuwa wani mugun kishine ke addabarta. "A'a'a yanaga kamar ranka abace ango guda, cikin farinciki yakamata aganka haba angon khairat baikamata ace naganka hakaba, gobefa kamar yanzu .... Wata uwar harara Salim ya watsamata wacce tasa taja bakinta tayi gum. Wucewa yayi d'akin Fauziyya kaitsaye bedroom yanufa yacire kayanshi dagashi sai boxer yafad'a toilet yasheka wanka, yafito ya zauna bakin gado Yana shafa mai, lokacin Fauziyya tashigo jikinta a sanyaye kamar kazar da kwai yafashemawa aciki, kallonta Salim yayi yace ki shirya anjima zamuje dinner. Sani Yanada labarin dinner d'in, shima Yana so yaje danya kashe kwarkwatar Ido, sai dai baisan inda akeyiba, saboda haka ya yanke shawarar Kiran Fauziyya ya tambayeta. Wayarshi ya d'auko daga aljihu number Fauziyya yakira tambayeta inda ake dinner d'in, gayamashi tayi,Yacemata zaije inshaAllah, Nan itama take gayamashi ai zataje. Fauziyya zataje dinner d'in, Aiko naji dad'i Sani yafad'a Yana murmushi kamar ance zaihadu da uwarshi ta 'kauye, kodayake Koda ita zaihad'u baya wannan murnar dan da alama yamanta da ita. *liyafa hotel* nanne wurinda aka shirya yin dinner d'in wurin yatsaru matuka decration d'in yayi matu'kar k'ayatuwa, kome na wurin blue ne da golden, mutane ancika ma'kil amarya tadad'e dazuwa zaune take kan kujerar da aka tanada domin itada angonta, sanye take cikin wata arniyar doguwar riga fitted, tayi matukar fitoda surar jikinta, rigar blue ce wacce Tasha ado da fararen flowers, sai faraen takalmi a kafarta masu mugun tsini, hannunta rikeda purse Fara wacce tasha adon duwatsu blue, wayyo yaka hango khairat amaryar salim, kanta kuwa farin head ne, zare namujiya take tana duban ta inda Salim din zai bullo, wasu hawayene suka Fara cikamata idanu, watako Salim bazaizoba shiyasa ya'ki yarda sutaho tare, itadai ya watsama 'kasa a Ido, hmm zanshiga gidan naka salim sainayi maganinka Salim saika kwashi kashinka a hannu (Tofah khairat keda Salim waye zai Kashi kashinsa a hannu, shiyace ke kekuma kince shi) wlh saina gyarama zama duk wukakancin dakamin saina rama. Lokacin Sani yashigo hall d'in yasha wata munafukar shadda, tad'au guga kalar ruwan 'kasa hakama takalminsa, hularshima tayi kala da shaddar, sai 'kamshin turarensa ke tashi, wow Sanifa anfaso gari shimafa yazama mutum... Kujerar gaba yasamu ta gab da amarya ya zauna, khairat yazubama mayun idanunshi "gaskiya kyakkyawa ce, miyasa Salim Koda yaushe yake zabo kyawawa, wannan karonma yazabo wata Mai zafi, Kai kema inayinkifa Mai kyau, inayinki sosai, ammafa ba Sonki nakeba, Ni duk soyayyata nabarma aunty Fauzy. Kallon khairat yake bayako 'kiftawa, hawaye yaga nabin kumatunta, "to itakuma wannan miye yasakata kuka? Yayima kanshi tambayar dabashida amsarta. Duka kallon mutanen hall din Yakoma kan wasu taurari guda biyu kokuma ince wata da Zahra, Wanda haskensu ya disashe hasken fitulun dake haske a hall d'in, Salim sanye da shadda maroon colour wacce Tasha aiki da bakin zare, sai bakar hular daya d'ora akanshi, takalmin kafarshima bakine, Fauziyya Kuma Marron d'in less tasanya Mai zanen flowers golden, d'inkin Riga da siket Wanda yayi masifar yimata kyau, kafarta sanye da takalmi golden, head din kantama Golden ne. Khairat dake zaune hawaye yagama wankmata fuska hangosu tayi suna taku cikin kasaita, hannwansu ma'kale dana juna sunata sakarma junansu wani tsadadden murmushi mi'kewa tayi tsaye tana binsu da kallo zuciyrta na 'kuna Sani ma mi'kewa yayi yazubama Salim da Fauziyya mayun idanunshi, wani irin kishine ya turni'ke zuciyar sani ganin yanda Salim kewani rungumeta jikinshi, itakuma ganin yanda idon mutane yadawo kansu duk saita daburce santsin tiles ya d'ebeta tatafi luuuu zata fad'i da sauri Salim ya tarbota tafad'a jikinshi, riketa yayi bayada niyyar sakinta fuskarshi na kallon tata Yana sakarmata wani irin tsadadden murmushi, cikin kunar Rai sani yafigi wata kwalbar lemu dake kan teburin gabanshi yanufi inda Salim yake, dagudu itakuma khairat tanufi inda duka switch da wearing din hall d'in yake ta fizge wayoyin wani irin shock da tartsatsin wuta suka tashi, hall d'in yayi tsit Kowa ya du'ke lokacin Kuma akaji 'karar fashewar kwalba tareda fasa wani irin ihu....... *Mmn khady ce* 💃🏻 [9/25, 4:32 PM] Mariya Umar Kn: 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻‍♀ *Writing By* *Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰 *Daga Marubuciyar* 📝 *Siyasa ko soyayya* *Alhini* *Gidan Asali* *Halin Girma* *Autar Hajiya* *Zanen Zuciya* *Yarinyar Baba* *Auren tagwaye* *Wata Uwar mijin* *Ke Duniya* And now 👇🏻 *ALMAJIRIN GIDANA* 🏠 Page 20 .....cikin 'kunar Rai sani yafigi wata kwalbar lemu dake kan teburin gabanshi yanufi inda Salim yake dagudu itakuma khairat tanufi inda switch da wearing din hall d'in yake ta fizge wayoyin wani irin shock da tartsatsin wuta suka tashi hall d'in yayi tsit Kowa ya du'ke lokacin Kuma akaji'karar fashewar kwalba tareda fasa wani irin ihu...... Hasken wutar ne yadawo sakamakon ma'aikatan wurin dasuka kawo taimakon gaggawa suka gyara, sani Kuma kwance yake kasa ri'ke da goshinshi daya fashe jini nata zuba gefenshi Kuma ga fasashshiyar kwalba, abunda yafaru shine lokacinda sani ya d'auki kwalbar yanufi wurinsu Salim bama Wanda yalura daya d'auka, itakuma khairat tsananin kishin ganin Salim da Fauziyya dakuma yanda duk illahirin kallon mutanen hall din Yakoma kansu yasa tafizge hasken wurin Wanda sai akwaishi za'a gansu, sakamakon hasken day yanke yasa sani yin karo dawani abu acikin duhu ya buge goshi, yafad'i kwalbar hannunshi tafashe saboda masifar zafi daya ziyarci wurinda yabuge yasashi fasa ihu... Da sauri mutanen wurin sukayo kanshi suka kamashi, Fauziyya hankalinta bakaramin tashi yayiba ganin yanda jini ke ambaliya daga goshin sani zuwa jikinshi, Salim ma hankalinshi yatashi da sauri yanufi inda Sani yake yakamashi Yana tambayarshi "lafiya garinyaya haka yafaru", sani kasa magana yayi shidai yanda kanshi ke radadi da zugi duk ya isheshi. Cikin tsananin rud'ewa Salim yakama sani yace mutafi akaika asibiti, cikin mutanen dasuka halarci dinner din wani yadaukesu amotarsa, Fauziyya Kuma sai sannu takema sani, amma ba bakin amsawa ciwon dake kanshi ya isheshi, wani k'aramin asibiti sukaje Wanda ke kusa da wurin. Dressing akayimashi, sannan akasa bandage da plaster aka rufe wurin, daga Nan gida suka wuce suka sauke sani, sannan suma suka wuce nasu gidan, dan tun faruwar wannan al'amarin Kowa yakama gabanshi yabar hall d'in, dinner dinda ba'ayiba kenan, khairat kuwa ranar tasha kuka kamar zata si'ke wata irin muguwar tsanar Fauziyya ta d'arsu azuciyarta Kuma daga ranar talashi takobin saita raba Fauziyya da Salim Kota halin yaya. (Tofah Fauziyya abunfa yazamemaki biyu, ga Sani ga khairat) Hajiya Habi taji labarin abunda yafaru wurin dinner d'in Koda khairat tadawo tana kuka tana gayamata abunda Salim yayi, masifa tadinga surfawa "wannan d'an iskan yaron nema yake ya raina mutane, dan ubanshi Shi waye dazayacimaki mutunci cikin bainar jama'a to wlh Bari inkira uwarshi inji dalilin dayasa ya wulakantaki cikin d'umbum mutane" wayarta taciro tafara dannawa, da sauri khairat tarike hannunta "a'a mama kada ki kirata dan wlh naga ranshi amatu'kar bace yake, idan Kika kirata nasan zata kirashi Kuma zata karamashi zafi akan Wanda ke kanshi, plz mama kada wannan yayi sanadiyyar fasa aurena.... Tafad'a tana share hawayen idanunta, itadai Allah ya jarabceta da masifar son Salim Koda wasa bataso wannan damar tawuceta, Kara kawai tayi hakuri duka gobe kamar yanzu tana gidanshi, wani guntun murmushi tayi, dan ko tunanin Salim tayi saita murmusa wani kalar so takemashi Wanda ita kanta batasan kalarsaba. Tsanar da Salim yayima khairat yau taninku azuciyarshi, khairat batada tarbiya, bayan rashin tarbiyama ashe harda rashin hankali tahad'a, dan abunda tayi yau babu mai hankalin dazai aikatashi, amma zan gyaramata zama, ranar haka Salim yakwana yanata tunani kala-kala Bangaren Fauziyya ma tunanine cunkushe azuciryata, abinda khairat tayi yau yadasamata tsoronta acikin ranta, zaman kishi da irinsu khairat sai masifaffe sabanin ita wacce batason tashin hankali ko kad'an, "ya Allah kakawomin d'auki" tafad'a tana share hawayen dasuka gangaro kan kumatunta. Rana Bata 'karya sai dai Uwar d'iya taji kunya, yau an d'aura auren *Salim da khairat* Alhmdlh d'aurin auren ya halarci mutane da dama Kama daga abokan Salim yan'uwa da abokan aikinsa, dukda bawata gayya yayiba Amma yayi mamakin yanda akayi duk sukazo, (Niko nace wannan aikin Mama ne) Yau khairat kamar tazuba ruwa 'kasa tasha saboda tsabar farinciki, jitake abun kamar amafarki Wai yau itace tazama matar Salim dinda tadade tana dakon soyayyarshi Yana hankadeta. Fauziyya tashiga matsanancin tashin hankali, kallo d'aya zakayimata kagane tana cikin damuwa, Amma tana 'ko'karin dannewa dan bataso mutane su fahimci haka, saukintama 'yan gidansu sunzo hakan yaragemata damuwa sosai, Misalin karfe biyar na yamma motocin kawo amarya suka dira a 'kofar gidan Salim, Wanda kuginsu yasakama Fauziyya wani mummunan fad'uwar gaba, saida tayi 'kokari ta tattaro nutsuwarta tareda karanto addu'oi daga bakinta. Haka 'kawayen Hajiya Habi suka lullubo khairat suka shigo da ita sunata rangada guda, har d'akinta suka kaita. Hakadai akayita Yan hadada, irin wacce aka Saba a al'adance akagama bayan sallar magrib duk mutane sun watse kowace tatafi gidanta gida yarage daga khairat sai Fauziyya. Fauziyya batajira shigowar Salim ba tagyara sashenta tsaf tagyara ko'ina tafeshe da air freshener ta kullo d'akinta tahaye gado ta karanto aduu'oin kwanciya bacci tashafe jikinta ta kwanta, sai dai bacci ya gagari idanunta sai juyi takeyi. Tanajin shigowar Salim, wani irin kishine yatasomata wani kududun Abu yazo ya tokaremata Zuciya, kasa koda kwakkwaran motsi tayi a inda take kwance, sashenta yanufo yataba 'kofar Amma saiyajita arufe, kiranta yafarayi tanaji amma tayi banza dashi dan yau wani mugun haushinsa takeji, khairat Kuma tana d'akinta tana kallon duk abunda ke faruwa dan tun shigowar Salim take tsaye jikin window tana le'kensa, ganin yanufi d'akin Fauziyya yasa ranta mugun baci, amma ba yanda zatayi dole tayi hakuri tasan dai dole yau tareda ita zai kwana. Salim kuwa ganin yadad'e Yana Kiran sunan Fauziyya bata amsaba yasa yayi amfani da makullin hannunshi ya bud'e d'akin yashiga har d'akin datake kwance, yadad'e tsaye akanta tanaji amma tayi kamar bacci takeyi batasan da shigowarshiba. yasan ba bacci takeba tayi hakane saboda wani dalili, wani guntun murmushi yayi ya ajiyemata ledar dayashigo da ita yafita daga d'akin yarufemata kofar kamar yanda tarufe... Tanajin lokacinda yashiga d'akin khairat, wani irin kuka Fauziyya tafashe dashi tatashi zaune tabuga uban tagumi, shikenan nashiga ukku, yau Salim bataredani zai kwanaba, yau Salim zaikwana dawata mace baniba, zai mallkama wata mace duk illahirin jikinshi kamar yanda yake mallakamani, wani sabon kuka tasake fashewa dashi, hawaye kuwa wasu nabin wasu. Khairat kuwa tanajin Salim yanufo d'akinta tayi sauri takoma bedroom tahaye gado tasa mayafi tarufe fuskarta. Da sallama yashigo d'akin amsawa tayi tahaka yagane d'akinda take Nan yanufa ya ajiyemata ledar dayashigo da ita, sannan yashiga toilet dinta yayi wanka yafito yaje d'akinshi yasanyo kayan bacci yadawo, kitchen yanufa ya d'auko plate da wu'ka poke, da cups. Ledar kazar dayashigo da'ita ya d'auko ya debi nashi a plate sannan yazuba lemunshi a cup ya mi'kamata sauran, gefe yakoma yaci yakoshi yakora da lemu, itama khairat fidda kunya tayi ta Zankari kazarta takora da lemu tabi da ruwa, sannan tatashi tacire kayan jikinta ta d'aura wani karamin towel tashiga wanka, tana fitowa taje gaban mirror tafeshe jikinta da kalaluwan turare taredayima jikinta barin humra sannan ta d'auki wata Yar kwalba taboye a hannu tashiga toilet tayo matsi dashi tafito tasanya wasu matsiyatan kayan bacci Wanda dasu da babusu duk dayasuke dan babu abunda baya bayyane ajikinta, duk abunda take Salim na zaune Yana kallonta ko kad'an bata burgeshi. Zuwatayi kusadashi ta zauna tawani dora hannunta kan cinyarshi, ganin bai kulataba yasa tafara shafa jikinshi tana wani kwantowa jikinshi, tana shagwaba, tureta yayi yace "dallah malama kibarni inhuta nagaji.." Yana fad'in haka yatashi yakoma gudan d'akin ya maida kofa yarufe yahaye gado yayi kwanciyar shi, nanfa missing d'in Fauziyya ya addabeshi yafara juyi bacci ya gagari idanunshi. Khairat biyoshi tayi tana Kiran sunanshi Amma kafin tazo harya rufe d'akin, kwankwasawa tarikayi ahankali tana Kiran sunanshi Amma yayimata banza, komawa tayi d'akinta tana fad'in "nashiga ukku, gashi nayi amfani da wannan maganin yazanyi gashi ance idan akayi amfani dashi dole sai anyi idan ba'ayiba akwai matsala, hankalinta bai tashiba saida tafarajin wata muguwar sha'awa na bijiromata, wayyo nashiga ukku tafad'a da sauri tanufi toilet tasa ruwa tafara wankewa Amma abanza dan tsarkin datake kamar tana karama kanta sha'awane, fitowa tayi ta zauna bakin gado tana mammatse kafa itakau yau tabani ga bacci ya gagari idonta, ahaka har aka fara kiraye-kirayen sallar asuba sannan wani mahaukacin bacci yayi awon gaba da ita. Kiran sallar farko kan kunnen Fauziyya akayishi dan batawaniyi baccin kirkiba, tashi tayi tanufi toilet, lokacinda Salim yatashi yanufi d'akinta dan yatasheta tayi sallah sai yajiyo karar ruwa toilet dinta hakan ya tabbatarmashi data tashi, saboda haka wucewa yayi masallaci, Koda aka gama sallah zama yayi masallacin saida gari ya ida wayewa tas sannan yadawo gida. *Reader's yanzufa labarin yafara ku kasance da sani da Fauziyya da khairat, domin zaben waye tauraronku aciki* 🤣🤣🤣🤣 *Mmn khady ce* 🙈 [9/25, 4:32 PM] Mariya Umar Kn: 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻‍♀ *Writing By* *Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰 *Daga Marubuciyar* 📝 *Siyasa ko soyayya* *Alhini* *Gidan Asali* *Halin Girma* *Autar Hajiya* *Zanen Zuciya* *Yarinyar Baba* *Auren tagwaye* *Wata Uwar mijin* *Ke Duniya* And now 👇🏻 *ALMAJIRIN GIDANA* 🏠 Page 22 *Plz Dan Allah dan girman Allah masu bina prvt suna cewa inturamasu ALMAJIRIN GIDANA daga farko kuyi hakuri kunema a group group wlh zaku samu, nikam abubuwa sunyimin yawa wlh wani lokacima har rasa yanda zanyi nakeyi da sa'konnin mutane, Dan Allah kurika yimana uziri, idan mutum baiyi refly ba ace yayi wulakanci, ya kukeso inyi dame zanji da dumbum sa'konku masoya Koda typing, dan Allah kurika yimana uziri, kukuma masoyana idan har Kuna Sona har azuciyarku kamar yanda Sani yakeson Fauziyya to duk Wanda yanemi book d'ina indai kunadashi ku daure kuturamshi Koda ta prvt ne* 😀 Suna gama breakfast Fauziyya tatashi ta tattare kayan takai wurin wanke-wanke daga nan tawuce d'akinta dan talura dawani kallon raini da khairat kemata, itakuma ko kad'an batayi niyyar yin fad'a ko zaman jahilci da khairat ba, inshaAllah zatayi iya 'ko'karinta na ganin batayi fad'a da itaba. Kud'i ta d'auko taba sani kud'in kayanda zai siyomata kasuwa, karban kud'in sani yayi harya kusa fita daga gidan yadawo, har Fauziyya takusa shiga d'aki yakira sunanta tatsaya tana sauraren mezaya fad'a "aunty cewa nayi ko amarya tanada sako a kasuwa kada intafi Kuma saina dawo inkoma" Sai lokacin Fauziyya taga dacewar hakan, koba kome yakamata ta tambayi khairat din, amma sai batayi wannan tunaninba saida Sani yatuna mata, shiyasa koda yaushe takejin dad'in zama da Sani a matsayin *Almajirinta* dan Yanada tunani sosai, ga sanin yakamata. (Niko nace Hmm, inji mai ciwon ha'kori) Cewa tayi "hakane Sani Bari inje in tambayeta ko tanada bukatar wani abun" d'akin khairat tashiga da sallama kwance khairat din take kan kujera three seater tana daddana waya da alama chat takeyi sai murmushi take akai-akai da alama chat din yanamata dad'i, juyowa tayi ta kalli Fauziyya, wani dogon tsaki taja tagyara kwanciyarta tacigaba da chat dinta, Fauziyya taji haushin abunda khairat d'in tayimata Amma saita danne zuciyarta dan ita burinta suyi zaman lpy itada khairat, koba kome ba abunda yakai zaman lpy dad'i a rayuwa, "dama Sani ne zaitafi kasuwa shine nace bari na tambayeki ko kinada sa'ko dan kada yayi tafiya biyu" tunda Fauziyya tafara magana khairat bata kalleta saima cigaba datayi da chat d'inta tana dariya, saida Fauziyya takai aya sannan khairat ta tashi zaune ta ajiye wayar gefenta, ta kalli Fauziyya daga sama har 'kasa, tawani yatsine fuska kamar taga abun 'kyama sannan taja wani dogon tsaki tace "ko inada sa'ko kezaniba, ai saiki turomin Sanin ingayamashi dakaina kokuwa banida sirri kome nawa a barbad'e wurin kishiya" Wani guntun" Murmushi Fauziyya tayi mai ciwo tace "bari inturomaki Sanin" tafad'a tana nufar 'kofar d'akin. Dariya khairat tayi mai sauti tace "nifa arayuwata ba abunda natsana irin shishshigi da shegen sa ido, idan mutum naso mu dai-daita ba ruwanshi da shiga harkata" Juyowa Fauziyya tayi ta kalli khairat wacce kecigaba da danne-dannenta a waya yanda kasan ba itabace tayi maganar, Girgiza Kai Fauziyya tayi tafice daga d'akin, Dan saita biyemata sannan za'ayi da ita, kare dai baya haushi shi kadai saiya samu abokinyi, inshaAllah yanda tayima Salim Al'kawarin zaman lpy badai yaji tabiye anyi tashin hankali da itaba. Sani Yana tsaye bakin 'kofar d'akin khairat yanajin duk abunda kefaruwa, haushin khairat ne yadira azuciyarshi jiyake dayanada hali daya rufeta da duka, dan aduniya ba abunda yatsana irin bacin ran Fauziyya. Kallonshi Fauziyya tayi tace "kashiga ka amshi sakon" kallo yabi Fauziyya dashi wacce tana gama gayamashi sakon khairat tabar wurin, saida tashige d'akinta sannan yanufi dakin khairat d'in daga bakin 'kofa yatsaya yace "abada sa'kon" kallonshi khairat tayi ta sakarmashi wani irin murmushi irin nasu na yan duniya, d'aure fuska Sani yayi bai maida mata martaniba kamar yanda take tsammani, danshi yanzu haushinta yakeji tunda tabatama Fauziyyarshi rai, 'kara fad'ad'a murmushinta tayi tace "shigo daga ciki mana katsaya daga bakin 'kofa kamar wani ba'ko" Jiki a sanyaye Sani yashiga d'akin ya tsaya nesa da ita alamun dai yanajiran sa'kon dazata bada, "haba Sani ya kake wani abu kamar ba'ko kawani tsaya sai wani d'ari-d'ari kake ka zauna mana ga kujera nan inshiga in d'aukoma sa'kon" tafad'a cikin wata irin kasalalliyar murya tana nunamashi d'aya daga cikin kujerun d'akin. Sani dai jiki ba lakka sukuku kamar kazar da kwai yafashemawa aciki yanufi kujerar data nunamashi ya zauna, ajiye wayar dake hannunta tayi sannan tatashi tanufi bedroom dinta tana tafiya tana juya mazaunai, Sani Kuma yazubamata manyan idanunshi kamar dai yanda takeso, dama tayine danya kalla Kuma ya kalla, juyowa tayi dantaga yanayin dayake ciki, kamashi tayi Yana kallonta bako 'kiftawa, wani murmushin gefen baki tayi sannan tashige bedroom d'in. Koda tashiga zama tayi bakin gado tana sa'kawa da warwarewa, takai kimanin minti goma sannan tafito lokacin Sani yamaida hankalinshi kan kallon wani Indian film da khairat din ta kunna yanata faman tafiya bama kallo takeba dan hankalinta Yana kan chat, Gaba d'aya hankalin Sani yagama karkata kan indian film d'in dan wata zazzafar wa'kace akeyi, macen tasaka wani d'an wando Wanda bayada maraba da pant sai riga wacce Kai tsaye zaka iya kiranta brezia, shikuma namijin yasa dogon Wanda da Riga mai maballi Wanda ba'a balleba baki d'aya 'kirjinsa a waje yake, yarinyar tahaye kanshi Yana wani shafa jikinta yana shin-shinarta ta ko'ina. Da alama wannan wa'kar tagama tafiya da imanin Sani dan har khairat tazo inda yake baisaniba, saida yaji hannunta kan nashi hannun, juyowa yayi a firgice ya khalli khairat sannan ya kalli hannunta dake ajiye kan hannunshi wanda batada niyyar d'aukewa, 'kara maida dubanshi gareta yayi, murmushi tasakarmashi kamar yanda tasaba, wani yarrrr yaji wani abu ya tsirgamshi tundaga kanshi har zuwa babbar yatsar k'afarshi. D'auke hannunta tayi daga kan Hannun Sani takoma kan kujerar dake fuskantarshi tace "kayi hakuri Sani ashema banida wani sa'ko kayi hakuri na tsaidaka" Ko magana sani baiyiba yatashi yanufi hanyar fita daga d'akin, harya Kai bakin 'kofa khairat tace "ji mana" juyowa sani yayi murmushi tayimashi tareda kashe Ido ta d'ago yatsunta guda biyu, shima yatsu biyu ya d'agomata Amma baiyi murmushiba, dan yau duk iskancin Sani yau yaga wadda ta dakeshi ta markad'e ta tace ta shanye ruwan. *Kuyi manage da wannan, da yau bazanyi typing ba, hakanan dai bad'an daure nace Bari Sani da khairat su mi'ko gausuwa* 🤪🤪🤪 Mmn khady ce 😃 [9/25, 4:32 PM] Mariya Umar Kn: 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻‍♀ *Writing By* *Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰 *Daga Marubuciyar* 📝 *Siyasa ko soyayya* *Alhini* *Gidan Asali* *Halin Girma* *Autar Hajiya* *Zanen Zuciya* *Yarinyar Baba* *Auren tagwaye* *Wata Uwar mijin* *Ke Duniya* And now 👇🏻 *ALMAJIRIN GIDANA* 🏠 Page 21 Fauziyya tunda tagama sallar da asuba batakoma bacci ba, kitchen tashiga ruwan zafi tad'ora tasaka Lipton da kayan kamshi bayan yatafasa ta tace tazuba a samis, sannan ta d'ebo dankali yanda zai ishesu harda Amarya ta fere ta fasa kwai shima yanda zai Isa, bayan tagama soya dankalin tasoya wainar Kwan, sannan tajuye kome cikin kyawawan mazubi, sannan tazubama sani nashi ta ajiye gefe. Saida tagyara kitchen din tashare tagoge ko'ina tsaf, ta fiddo kwanukan wanke-wanke sannan tashiga toilet tashe'ka wanka tafito tashafa mai, tayi simple make up, wata doguwar rigar atamfa tasaka ja Mai manyan flowers baki, bakaramin kyau kayan yayimata ba. Salim kuwa tunda yadawo masallaci yashiga d'akinsa yad'an koma bacci na 30minute yayi yatashi yashiga toilet yayi wanka ya shirya cikin milk din shadda, yayi matukar yin kyau, sai kamshin daddan turarensa ketashi ajikinsa. Sallama Fauziyya tayi tashiga d'akin, amsa sallamar Salim yayi, cikin nutsuwa Fauziyya ta tako tana Shirin zama kusadashi yayi saurin rungumeta ya zaunar da'ita kan cinyarshi, k'amshin turarenta ya ziyarci hancinsa, d'ora kanshi yayi saman kirjinta yayi lamo kamar yaronda yasha kuka aka rarrashesa yayi shiru ya lafe jikin uwarsa. Itama Fauziyya'kamshin turarensa take sha'ka, cikedajin dad'i wani irin farincikine cikeda zuciyarta, ganin yanda Salim din yanuna yayi missing dinta tsakanin daren jiya zuwa yanzu dasafe, Magana tafara cikin wata irin sassanyar murya "Hubby katashi lpy?" "Lpy lao my wife" Yafad'a Yana Kara jawota jikinshi Yana shafata cikin salon soyayyarshi, "Uhum Hubby dama zuwa nayi Inga idan kunshirya kaida amarya ga breakfast can nahad'amana" hancinsa yakai saitin wuyanta yakara sha'kar 'kamshin turarenta, ya sauke wata ajiyar Zuciya yace "Nashirya my soul, a Ina zamuyi break d'in muje d'akinki ko?" "A'a Hubby, kada muyi rashin adalci mana, kariga kasan daga jiya har zuwa kwana shidda masu zuwa nan gaba duka ranar khairat ne, sai dai muje d'akinta, kokuma muzo nan d'akinka muduka" "Ok to kikawo mana anan inaga zaifi" "To" kawai tafad'a tamike daga kan cinyarshi tanufi kofa, hartakusa fita daga d'akin yari'ko hannunta, juwowa tayi ta kalleshi tasakarmashi wani k'ayataccen murmushi, shima murmushi yayimata can 'kasan ma'koshi yace "I miss you" "miss you too" tafad'a sannan tazare hannunta daga nashi tafita daga d'akin. Dai dai lokacin Sani yashigo gidan da sallama, amsa sallamar Fauziyya tayi "ah Sani Kaine, Ashe zakazo ai nad'aukama bazakazoba dan naga bakada lpy, ya jikin naka?" "Da sauki Aunty, ai bawani ciwo bane dayawa kinsan kai da jini koyaya aka tabashi" Yana maganar Yana satar kallonta dan yau wani fitinannen kyau tayimashi, kullum kyawunta Kara fitowa yakeyi, kullum ganinta yake wata sabuwa awurinshi" Allah sarki Fauziyya batasan tunanin da Sani keyiba akanta, ta gabanshi tawuce, nanma binta yayi da kallo azuciyarshi yace "wow tahad'u.... Tahad'u, gaskiya Ina sonki Fauziyya Kuma inaga lokaci yayi dazan mallakeki, hakurinafa ya'kare," Yana cikin wannan tunanin Fauziyya tazo tawuce tagabanshi d'auke da tiren data jeromasu kayan breakfast akai, taku take cikin nutsuwa sautin takalminta Yana bada kwas...kwas kan tiles d'in tsakar gidan, binta da kallon sani yakarayi, wani abu yaji Yana tsirgamsahi tundaga kanshi har zuwa babbar d'an yatsar kafarshali, tabbass yasan yanayima Fauziyya sonda babu wani mahalukin dakemata kalarshi duk duniya. Juwowa Fauziyya tayi ta kalli Sani, wani mummunan fad'uwar gaba taji dan kamashi datayi Yana kallonta, kallonma irinna maza mayun mata, wani irin fad'uwar gaba taji dan kad'an yahana tasaki tire din kayan dake hannunta. Dakewa tayi tace "lafiya dai Sani, wannan wane irin kallone kakemin haka kamar yau kafara ganina" kame kame yafarayi dan yashagala da kallonta baisan tazo kusadashiba hartakamashi Yana kallonta, dan ya iya takunshi duk tsawon shekarun dasuka d'auka tare bata taba kamashi da laifi kodayaba cikin tarin laufuffukan dayake aikatawa sai yau. Sosa 'keya yafarayi kamar tsohon munafiki, "a'a aunty bafa ke nake kalloba, wlh Ina wani tunanin ne daban, banma San kinzo nanba" "ok to ga kayan wanke-wanke can nafiddo saikaje kafarayi ko" tana fad'in haka tayi gaba tabarshi nan tsaye yabi bayanta da kallo Yana lashe busashshen lebensa kamar wani tsohon maye. Tagama jera kome na breakfast din a d'akin Salim kan carpet din tsakiyar d'akin, saukowa Salim yayi daga kan kujera ya zauna kan carpet din yace "Had'amin nawa sauri nake zanfita wurin aiki Kinga nakusa makara" yafad'a Yana kallon kyakkyawar agogon dake d'aure a hannunshi. Murmushi Fauziyya tayi tace amma kasan banice keda hakkin hadamaba, koka manta bani d'aya bace agidan yanzu, yakamata kaje kayima khairat din magana tazo muyi breakfast din, saita hadama tunda yanzu duk cikin aikintane" Da kamar Salim din yaki zuwa Kiran khairat din, Amma saiya tashi kawai yanufi dakin khairat din dan bayaso Fauziyyar ta daukeshi marar adalci,.. Sani Kuma tun shigar Fauziyya d'akin Salim wani munafikin kishi ke d'awainiya dashi, jiyake dayanada hali daya fiddota daga d'akin Salim din, amma hakan bazai yiyuba, cigaba yayi da wanke-wankesa zuciyarshi na Kuna. Da sallama Salim yashiga d'akin khairat, shiru yaji Bata amsaba, Kai tsaye d'akin dayasan nan takwana yanufa, tura kyauren d'akin yayi yashiga, kwance ya isketa kan gado ta baje tayi dai-dai sai bacci take, duk illahirin surar jikinta bayyane take Dan kayan baccin dake jikinta dasu da babu duk d'aya suke. Tsayawa yayi bakin 'kofa Yana kallonta, zuciyarshi na rayamata abubuwa daban-daban, wani irin mugun haushin khairat ya dira azuciyarshi, dan daganin yanda khairat ke bacci yasan ko sallar asuba batayiba gashi yanzu har karfe tara saura batada niyyar tashi, wata irin Zuciya takuleshi a harzuke ya isa inda take kwance ya dai-daici cinyarta wacce take yashe yad'aga hannu iya 'karfinshi ya d'ad'a mata wani mugun bugu. A firgice tatshi zaune kan gadon tafasa Kara tana Kiran "Wayyo Allah Hajiya... ganin Salim gabanta fuska ba annuri yasa tayi saurinsa hannunta tadafe bakinta batareda da karasa abunda zata fadaba, zare idanu tafarayi kamar wacce tayima sarki 'karya. A kufule Salim yace, nanba gidanku bane dazakiyi yanda kikaga dama, da alama ko sallar asuba bakiyiba kin kwanta kina baccin asara, idan Kinga dama kitashi idan kingama abunda kike Ina jiranki dakina, Kuma banison Bata lokaci minti shabiyar nabaki" yanagama fada yafita yabar d'akin. Tana ganin yafita tatashi tana Sosa inda ya d'ada' mata bugu a cinya tace "mugu kawai, Kuma wlh saina gyarama zama a gidannan, nan gaba ko cewa akayi kayimin kallon banza bazaka iyaba barantana ka iya daga shegen hannunka kace zaka bugeni. Toilet tashiga tashe'ko wanka tafito tashafa mai, sannan tazauna gaban mirror tayi wani mahaukacin makeup, wadrope tanufa tadauko wasu matsiyatan Kaya English wears riga da siket, rigar karamace da kyar ta rufe cibiya Hannun rigar net ne, Wanda saika duba sosai zaka gane akwai Hannun Dan sajewa yayi da jikinta, ga wani katon wuya da rigar takedashi Wanda Rabin Brest dinta a waje yake, siket dinma ya matseta sosai, Kuma bai kai har kasaba, amma ya wuce gwiwa. Yani yalolon mayafi ne tadaura akanta, turarurrukanta masu masifar 'kamshi tafesama jikinta sannan tafito daga d'akin tanufi d'akin Salim din, maganar sallah Kuma Babu ita sai dai Atari ta azahar Kuma. Sani dake duke Yana share tsakar gidan 'kamshin turaren khairat ya dakarmashi hanci, mi'kewa yayi tsaye yayi yasaki baki da hanci Yana kallonta, ganin yanda Sani ke kallonta yasa takara canja tafiya hartazo tagabanshi tawuce tana juya baya yaga yanda take juya mazaunai Wanda ba wani na kirki kegaretaba amma da tsiya takoyi yanda zasu rika juyawa idan tana tafiya. "Wowww" sani yafad'a dan khairat tagama tafiya da imaninsa, Shikanshi sani baisan maganar dayayi tafito filiba, itako khairat tanajin abinda yafad'a saita juyo ta kalleshi, Yana kokarin kauda kanshi dan kada taga Yana kallonta kawai sai gani yayi tasakarmashi wani shu'umin murmushi tareda kashemashi Ido. Shima wani mayaudarin murmushi ya sakarmata sannan yad'aga yatsunshi biyu, tareda kashemata Ido, itama yatsunta biyu tadago, sannan tawuce tabarshi nan tsaye yana binta da kallo, azuciyarshi yace dagani wannan 'yar hannu ce. Cigaba yayi da shara saida yagama, yazauna Yana jiran Fauziyya tazo tabashi breakfast. Shiga d'akin Salim din khairat tayi bako sallama, kamshin turarenta duk ya gauraye d'akin, kallon ikon Allah Fauziyya take, wannan wace irin shigace haka khairat tayi kamar ba d'iyar masu kallon gabas suna sallah ba, Salim kau kallo daya yayimata ya kauda Kai tareda Jan wani dogon tsaki. Cikin yanga da iya taku khairat ta Isa kusada Salim din ta zauna, sai wannan karai-raiya take da kwanare. shiko Kara Jin haushinta yake jiyake kamar yarufeta da duka, baijira sun hadamashi break fast dinba a gaggauce yahada nashi yagama yabar gidan, dan idan yazauana yanacigaba da kallon khairat ba abunda zai hana yaci ubanta. *Fans kufadamin waye tauraronku?* *Fauziyya, Sani kokuwa khairat* *AKAFTA* 😎 Mmn khady ce 🤒 [9/25, 4:32 PM] Mariya Umar Kn: 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻‍♀ *Writing By* *Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰 *Daga Marubuciyar* 📝 *Siyasa ko soyayya* *Alhini* *Gidan Asali* *Halin Girma* *Autar Hajiya* *Zanen Zuciya* *Yarinyar Baba* *Auren tagwaye* *Wata Uwar mijin* *Ke Duniya* And now 👇🏻 *ALMAJIRIN GIDANA* 🏠 Page 23 Haka rayuwa tacigaba da kasancewa tsakanin Salim da uwargid Fauziyya da Sani dakuma Amarya khairat. Yau kimanin watan khairat d'aya a gidan Salim amma babu wani abu dayataba shiga tsakaninsu na auratayya, hankalin khairat yagama tashi, dan tun lokacinda tafara harka da maza bata tabayin sati d'ayaba bataji namiji ba, amma saigata yau har wata d'aya batareda ta kasance da wani namiji ba, tabb. Sha'kuwa mai tsanani tashiga tsakanin khairat da Sani, dan yanzu sani Yana iya shiga d'akin khairat Kai tsaye, akoda yaushe, Kuma kowane lokaci Koda kuwa Salim Yana gidan, baya d'aga Ido ya kalleshi barantana ya hanashi, bayajin haushi ko kad'an idan sani yashiga d'akin khairat, dama ance abunda kakeso shi kake kishi, to Salim bayason khairat shiyasa ko kad'an baitabajin kishintaba a zuciyarshi, sa6anin Fauziyya wacce abu kad'an zaiga tayi gaban Sani kokuma yaji tana magana dashi idan ranshi yayi dubu saiya 6aci, kawai Yana hakuri ne Yana dannewa saboda bayason 6acin ranta tunda yaga jininsu yazo d'aya da sanin. Yauma kamar kullum bayan Salim yayi sallar isha'i a masallaci, yadad'e zaune Yana tunanin komawa gida, Amma ba yanda zaiyi dole yatafi, haka yanufi gidan ranshi duk a6ace saboda yau ranar girkin khairat ne, ko kad'an bayason zuwan ranar girkinta saboda matsamashi take, kullum saitayimashi tallar kanta shikuma yana basarwa danko kad'an bayajin sha'awarta dukda fitsararriyar shigar datakeyi wacce kowane namiji ya kalleta indai lafiyayyane dole yaji yana sha'awa amma shi baitabajin kome dangane da itaba. Da sallama yashigo gidan, Fauziyya ce ta amsamashi tare dayimashi sannu dazuwa dan lokacin dayashigo tafito tsakar gida tana kwashe kayan wanke-wanke da Sani yagamayi d'azu. Khairat tana daga d'aki tajiwo maganar Salim, tashi tayi da saurinta tafito "sannu dazuwa" tafad'a cikin wata irin kasalalliyar murya, tana wani yau'ki, ciki-ciki ya amsamata da "yauwa" hannu tasa ta 'karbi ledar dayashigo da ita tawuce d'akinshi shikuma yabita daga baya, Fauziyya kallo tabisu dashi, 'kasan zuciyarta Kuma wani irin mugun kishi ke nukurkusarta, juyawa tayi dagudu tashige d'aki bedroom tawuce Kai tsaye tafad'a kan gado tafashe da kuka, haka tayi kuka hartagaji babu mai rarrashinta, dan kanta ta rarrashi kanta. Bayan khairat da Salim sunshiga d'aki, Salim rage kayan jikinshi yayi ya zauna dagashi sai singlet da boxer, Kitchen khairat tanufa ta dauko kular abinci tareda d'auko plate da spoon ta ajiye kan d'an karamin teburin dake d'akin zubamashi tayi a plate jallouf rice tadafa Wanda yaji nama da kayan lambu, spoon d'in Salim yad'auka yafara cin abincin dan yakwaso yunwa, Kuma ba laifi khairat ta iya girki, sosai yaci abincin, khairat kuwa dad'i har cikin ranta ganin yanda Salim yasaki jiki yaci girkinta abinda baitabayiba tunda tazo gidan sai yau, duk ran girkinta bayacin abincin gidan, idankuma anci sa'a yaci to bazai wuce yayi spoon ukku ko hud'u ba. Cikeda zumud'i khairat tanufi fridge ta d'aukomashi lemu had'e da cup, gabanshi tazo ta zubamashi lemu ta mi'kamashi, karba yayi ya shanye sanyin lemun Yana ratsa ko'ina na jikinshi. Bayan Salim d'in yagama cin abincin Toilet yashiga yasheka ruwa sannan yafito ya zauna gefen gado yama rasa miye zeyi. zama sukayi jugum-jugum Babu Wanda kema wani magana, wani mugun haushin Salim yadira zuciyar khairat dan idan ranar girkin Fauziyya ne tanajiyo magan-ganunsu daga d'akinta 'kasa-'kasa Kuma saitaji suna kyak-kyala dariya, amma ita ran girkinta sai yayi gum da bakinshi kamar kurma. Kusan awa biyu suna haka, kallon Salim khairat tayi taga har bacci ya kwasheshi, tashi tayi tanufi d'akinta, bedroom tanufa tafad'a toilet tashe'ka wanka tafito tayi 6arin humra a jikinta sannan tasanyo wata matsiyaciyar rigar bacci kusan za'a iya kiranta net, dan gaba d'aya jikinta a bayyane yake, wig cap tasanya a kanta milk colour kalar rigar jikinta. Bedsite dinta tabud'e ta d'auko wata 'yar karamar kwalba ta lakuto wani abu aciki tayi matsi, sannan takara lakutowa ta shafe 'kan Brest dinta dashi, jiya 'kawarta zuby takawomatashi Kuma ta tabbatar mata muddin tayi amfani da wannan maganin inhar Salim ya kusanceta tofa bazai karajin dad'in wata maceba bayan ita, ammafa Yana matu'kar tayarda sha'awa dan idan tayi amfanidashi sau d'aya zai iya Kai sati d'aya ko kwana goma tanajin feeling, shiyasama ba'a baiwa masu kishiya, khairat batayi tunanin komeba tayi amfani da maganin dan yau taci alwashin kota halin 'ka'ka sai Salim ya kusanceta. Jawo d'akinta tayi tanufi d'akin Salim daga ita sai rigar baccinta, tana shiga inda tabar Salim nanta tarar dashi gefen gadonshi Yana bacci. Hawa tayi kan gadon ta kwanta gefenshi hannunta takai kan abinshi tafara shafawa, tana Kara matsowa jikinshi, cikin bacci Salim yaji anamashi abu. Fauziyya yakawo aranshi dan yama manta da yau ranar girkin khairat ne, saboda haka batareda yabud'e idoba yajuwo yasakata a 'kirjinsa Yana sha'kar 'kamshin turarenta, wasanni yafarayimata itama tana maidamashi martani cikin salo da kwarewa, khairat ansamu abunda ake nema dama andad'e ba'a had'uba, cikin 'kan'kanin lokaci tacire 'yar rigar dake jikinta tafara 'ko'karin cirema Salim sauran gajeren wandon dake jikinsa, dakanshi ya 'karasa cirewa, zaro Ido tayi lokacinda tayi arba da abin Salim d'in, kamawa tayi tana 'ko'karin shigar da ita ajikinta da kanta,. Mamakine ya Kama Salim, Wai yaushe Fauziyya tazama haka, tunda ya aureta bata taba nunamashi zalama irin hakaba, bud'e idonshi yayi, dayake d'akinda duhu baiga face d'intaba, itakuma sai 'ko'kari take taji ya gama aiki, tureta yayi ya mi'ke yanufi switch din d'akin ya kunna light, gaba d'aya d'akin ya gauraye da haske khairat Salim yagani tayi d'ai-d'ai kan gado sai wani lankwashe-ankwashe takeyi tana mammatse kafa, dan takai 'kololuwa wurin bu'kata. Cikeda takaici Salim ya d'auki rigarshi dayacire kan kujera yasaka, yanabin khairat da kallon tsana, azuciyarshi yace wannan wace irin jarababbiyar yarinyace, du'kowa yayi kan gadon zai d'auki wandonshi ri'kemashi hannu khairat tayi murya 'kasa-kasa tace "plz Salim, plz dan Allah kataimakeni mutuwa zanyi, tafad'a idonta nazubarda hawaye, fizge hannunshi yayi yadauki wandonshi yasaka yakoma kan kujera ya zauna, ya dukadda kanshi Yana takaicin yanda yabiyema khairat haryakusa aikata abunda beyi niyyar aikatawa da'itaba, godiya yayima Allah dayasa bai aikataba. Saukowa khairat tayi daga kan gadon tazo ta d'ur'kusa gaban Salim ta ri'ke kafafuwanshi tanamashi magiya idanunta na zubarda hawaye, "plz help me, help meee, Salim idan bakaiyimaniba zan iya shiga kowane hali" Wani tausayintane ya dira a zuciyarshi, amma bazai iya kusantartaba, dan yariga yayima kanshi Al'kawarin bazaitaba kusantartaba idanba wata 'kaddara ta gifta ba, wacce baya fatan hakan. Duk abunnan da ake khairat ba Kaya kod'aya jikinta, Kuma batayi 'ko'karin sanyawaba, itadai burinta Salim yabiyamata bukatarta, d'ago jajayen idanunshi Salim yayi ya kalleta yayi saurin kauda kanshi dan ganinta ahaka Yana sakashi shiga wani yanayi. Mi'kewa yayi yafita daga d'akin, da sauri khairat ta d'auko rigarta tazura tabishi, d'akinta yanufa Yana zuwa yashige bedroom yasaka key yafad'a kan gado. Khairat tana zuwa tatura d'akin tajishi rufe, bubbugawa tafarayi tana Kiran sunan Salim d'in Yana jinta yayimata banza. Sulalewa tayi Nan bakin 'kofar d'akin tana kuka kamar zata cire ranta. Salim Kuma wata irin sha'awace ke addabarshi dan khairat tariga tagama birkitamashi lissafi, juyi yaketayi kan gadon, sai gab da asuba bacci barawo yayi awon gaba dashi. Itama khairat dake zaune bakin 'kofar d'akin kusan lokaci d'aya sukayi baccin Dan itama bacci ya kwasheta batasan lokacinda ta kwanta nan inda takeba. Kiraye-kirayen sallar asuba yatada Salim, toilet yafad'a yayi wanka sannan yafito, bud'e d'akin yayi yafito falo dan zuwa masallaci, tuntube yayi da khairat dake kwance bakin 'kofa, wani mugun halbi yayimata Wanda yasa tatashi firgigit, wani kallon tsana yayimata yace "idan Kinga dama kitashi kiyi sallah, yanagama fad'i yafice yabarta tana binshi da kallo. Tashi tayi da kyar tanufi toilet tayi wanka, tayo Alwala tayi sallah komawa tayi kan gadonta ta kwanta, wani sabon bacci yayi awon gaba da ita. *(Dan Allah khairat bata Baku tausayi ba)* 😭 *Mmn khady ce* 👎🏻 [9/25, 4:32 PM] Mariya Umar Kn: 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻‍♀ *Writing By* *Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰 *Daga Marubuciyar* 📝 *Siyasa ko soyayya* *Alhini* *Gidan Asali* *Halin Girma* *Autar Hajiya* *Zanen Zuciya* *Yarinyar Baba* *Auren tagwaye* *Wata Uwar mijin* *Ke Duniya* And now 👇🏻 *ALMAJIRIN GIDANA* 🏠 Page 24 Har misalin karfe tara khairat bata tashi daga baccinda takeba, Salim kuwa dama Bai tsaya jirantaba dan dama yaune Fauziyya ke kar6ar girki kuma itace zatayi girkin rana, Fitowa yayi cikin Shirin fita aiki, d'akin Fauziyya yashiga da sallama, zaune ya isketa tsakiyar carpet dindake shinfed'e a tsakiyar falon tana break fast, kunun gyad'a takesha Wanda yaji madara, suger Kuma bata zubashi dayawaba, shiyasa kunun yayi dad'i sosai, Ajiye cup d'intayi gabanta, tareda amsa sallamar, zama Salim yayi kan kujerar dake fuskantarta, idanunshi suka sauka kan cup d'in ganin kunun gyad'a ne cikin cup d'in ranshi yabiya dan yakware dashan kunun gyad'a, had'iye yawu yayi ya kalli Fauziyya yace "kintashi lpy" "lpy lao" ta amsa sannan tasake gaidashi ya amsa cikin fara'a da sakin fuska. "Am akwai sauran kunun ki zubamin, yunwa nakeji" yafad'a Yana shafa cikinsa, kallo Fauziyya tabishi dashi dan tasan ba'itabace mai hakkin ciyardashi da safe, lokacin khairat ne, ko lafiya Kuma yake neman abinda zaici a wurinta, kodai khairat din batabashiba, saurin kauda wannan tunanin tayi daga zuciyarta, kila dai kawai burgeshi kunun gyadar yayi shiyasa yakeso, tashi tayi tanufi kitchen tazubomashi cikeda cup, sannan tazubomash sauran dankali (erish) dinda tasoya a wani d'an 'karamin vowel takawomatashi, amsa yayi yafara Shan kunun gyadar dad'inshi na ziyartar kunnuwanshi, saida yashanye tass ya ajiye cup din yatashi yace zantafi wurin aiki, ga kud'in cefane, yami'kamata tareda du'kowa ya sumbaci goshinta yace "Nagode my wife Allah yayimaki Albarka yasakamiki da gidan Aljannah" sosai Fauziyya taji dad'in addu'ar da Salim d'in yayimata tace "Ameen Hubby, adawo lafiya Allah kikaye hanya yakuma bada sa'a" rungumeta yayi jikinshi tareda 'kara sumbatarta sannan yafice daga gidan. Salim na fita Sani Yana zuwa, da sallama yashigo gidan, Fauziyya ta amsa ya gaisheta ta amsamashi, sannan tashiga kitchen tafara tattaro duk wani abu dake bukatar wanki, sani Kuma duk inda tayi sai binta yake da kallo, a zuciyarshi Yana fad'in Wai yaushe zan mallakeki Fauziyya, lokacifa yana k'urewa yakamata in motsa, Kara ayi mai yiyuwa awuce wurin. Yana wannan tunanin Fauziyya tagama tattaro kayan wanke-wanke yafara wankewa itakuma takoma d'aki, dan yanzu tarage zama suyi wani labari da Sani, yanzu idan kaji ana fira tsakanin Sani da khairat saika d'auka itace tadad'e taredashi ba Fauziyya ba, idan labari yayi dad'i har duka irinna wasa zakaga khairat tana kaima sani tana fad'in Kai Sani bakada dama, tun sanin na damuwa Yana ganin abun wani banbarakwai (Namiji da suna Hajara) har yakaiga yasaba bayajin kome, Fauziyya Kuma tana ganin ikon Allah. Har misalin karfe goma da Yan mintoci khairat bata tashiba, Sani Kuma sai dubawa yake yaga ta ina zata bullo, dan yaufa bayajin dad'in aikin babu abokiyar fira, ahaka harya gama wanke wanken yanasa ran ganin fitowarta amma bai ganiba, kud'in cefane, Fauziyya tabashi ta lissafamashi duk abunda take bu'kata, kallonta Sani yayi Yana murmushi Yana Sosa Kai, Koda Fauziyya taga haka tasan kwanan zance, dariya tayi tace "hala yauma yunwar kakeji" "hmm Aunty ai 'kara infara sama cikina wani abu kafin inshiga kasuwarnan, kinsanfa ci nagaba da kome" "to sarkin ci, Ina zuwa" Fauziyya tafad'a tana nufar kitchen, kunun gyad'a tazubashi tahad'o mashi dawani sauran bread dan dankalin (erish) data ajiyemashi shine tabama Salim. Gefe guda yakoma ya zauna yafara d'a'amin yanayi Yana kallon d'akin khairat lokaci zuwa lokaci ko zaiga fitowarta. Sallama yaji anyi amsawa yayi tareda kallon wurinda yaji sallamar, wata budurwace daganinta kaga gogaggiyar Yar duniya, dan kallo d'aya zakayimata kasan farinta na siye ne a kanta dan 6au tayi, har wani yellow yellow takeyi ga wani uban attached daya zubo kan gadon bayanta, taci kwalliya cikin wani matsiyacin had'adden less, dinkin Riga da siket sai wani d'an 'karamin mayafi mai Kama dana yara data yafa, takalminta masu mugun tsini kasancewarta gajera sai suka karamata tsayi, tunda tashigo take kallon Sani, shima kallonta yakeyi sunkai minti hud'u ahaka sannan tace "dan Allah Khairat fa" "Tana ciki Sani yafad'a" tareda nuna d'akin khairat d'in. Nufar d'akin zuby tayi tana wai-wayen Sani harta shige, sallama tafara kwadawa taji shiru, batareda wani tunaniba tanufi bedroom tabud'e bakowa aciki, jawo kyauren tayi tanufi gudan bedroom d'in tana tura kyauren ta hango khairat kwance kan gado tayi d'ai-d'aya daga ita sai rigar baccinta wacce tasa jiya, dukta yakice illahirin cinyoyinta a waje suke, gashin kanta Kuma dukya baje kan gadon, magana zuby take amma khairat ko motsawa batayiba baranta zuby tasa ran zata tashi, hawa tayi kan gadon ta d'aga hannu ta d'ad'ama khairat duka a cinya. A firgice tatshi zaune tana kallon Wanda yayimata dukan, Salim takawoma ranta dan tasan shine kemata wannan kalar tadin, amma Kuma saitaga sabanin haka domin zuby tagani tana binta da kallo, itama zubamata nata idanun tayi cikeda mamaki, zama zuby tayi gefen gadon tana murmushi tace "oh ke khairat badai kina nufin har yanzu baki tashiba, eh lallai alamu sun nuna jiya kwana kukayi Kuna midi'ddikar juna keda Salim, watako gajiyarce har yanzu bata sakekiba, to dama zuwa nayi kibani kud'in mutane in kaimasu da alama magani yayi kwalliya tabiya kud'in sabulu, aidama Laure agyara mata tagayamin 'karfin maganin" Ganin Zuby sai zuba take ba kwama ba fullstop ne ya'kara 'kular da khairat batasan lokacinda tafashe da kukaba tafad'a jikin Zuby tana cigaba da kukan. Cikeda mamaki zuby ke kallon khairat "ke lafiyarki kuwa, nida nazo inji good result kawai saiki fashemin da kuka nikam banison haka wlh, ko bai biya kud'in bane" dan lokacinda zuby takawomata maganin ta tabbatar mata indai tayi amfanidashi Kuma Salim ya kusanceta to shine zaibiya kud'in da hannunshi. Girgiza Kai khairat tayi tace "koya biya kobai biyaba Ni kud'i ba matsalata bane, kinsan inada kud'i, Amma ina cikin matsalarda da alama kud'ina bazasuyimin maganintaba" "Wace matsalace haka 'kawata"? Zuby tafad'a tana dafa kafad'ar khairat. Batare da wani tunaniba khairat takwashe duk abunda kefaruwa tsakinta da Salim tun farkon zuwanta gidan har abunda yafaru jiya tsakaninsu, gashi ahalin yanzuma matse take batasan yanda zatayiba... Shiru Zuby tayi nad'an wani tsawon lokaci sannan tace "Amma wallahi khairat mijinnan naki mugune, in banda mugunta yaushe zaka ajiye mace agida tsawon wata d'aya baka kusancetaba kamar ka ajiye icce" Shiru sukayi na wani mintittika sannan Zuby tagyara zama tamatso kusada khairat tace "kawata waye wancan nagani a gidannan,?" "Wah" khairat tafad'a tana kallon zuby. "Wani kyakkyawan saurayi wani d'an fari mai idanuwa, yanzu dana shigo naganshi zaune shinema na tambaya ko kinanan yacemin eh" "Oh wai Sani kike nufi, ai *ALMAJIRIN GIDANA* ne" "What..... Almajiri fa kikace, wannan saurayinne Almajiri, gaskiya ban yardaba dan ko kad'an beyi Kama da Almajirai ba, gashi kyakkyawa gashi tsaf-tsaf nifa tunda naganshi....... "Dakata malama" khairat tafad'a cikin d'aga murya, sannan Kuma tayi 'kasa da muryarta tacigaba da magana "yaya ga matsalar dake gabana zaki Isheni da wani zancen banza, kamata yayi kibani shawara bawai kirik'a nemama kanki abunda kikesoba" Murmushi zuby tayi tareda dafa 'kirjin khairat tace Allah huci zuciyarki, aike kinada kayan biyan bu'kata a gida kece kawai bakisoba" "Bangane me kike nufiba" abunda nike nufi shine" bakinta takai saitin kunnen khairat tagayamata wata magan, dariya naga khairat tayi tace "Nagode 'kawata naji dad'in zuwanki Kuma zanyi amfani da shawarar dakika bani wlh ko yanzu matse nike, nema kawai nake kota halin 'ka'ka insamu biyan bu'kata" Dariya Zuby tayi tace "yanzu dai inji dumus dan sauri nake zan wuce" tafad'a tana mi'kama khairat hannu, dallah kada kidamu indai kud'ine zanmiki transfer ta Bank dinki" "Wane irin kada indamu kinsan halin Laure agyara batada mutunci indai dangane da kud'ine" tafad'a tana mi'kewa nizan wuce sainaji alert, Kuma sauran bayani sai munyi waya. Rakiya khairat tayoma zuby tsakar gida suka iske Fauziyyar da Sani Wanda yadawo daga kasuwa da kedoji yanamata bayanin kayanda yasiyo, wani mugun kallo suka watsama Fauziyyar khairat harda Jan guntun tsaki sannan suka wuce, Kallo tabisu dashi ta girgiza Kai a zuciyarta tace "idanna raina kasuwa ko sabtu cikinta bana badawa" Ran sani yabaci sosai akan abunda khairat tayima Fauziyya, amma zeyimata magana indai tanaso su dai-daita dole ta bar yima Fauziyya Koda kallon banza barantana Kuma wata magana marar dad'i. Har 'kofar gida khairat taraka zuby saida taga tafiyarta sannan tadawo gida. D'aki tawuce tana tunanin yanda zatayi tayima Sani tayin kanta, wata dabarace tafad'o mata. Dagewa tayi iya 'karfinta tafasa 'kara, tana fad'in "wayyo Allah nashiga ukku ataimakeni.... Dagudu Fauziyya da Sani suka nufi d'akin tsaye suka iske khairat tsakiyar d'akin tana maida numfashi, tambayarta Sani yayi "lafiya Mike faruwa?" "Kadangare ne... Tafad'a tana dudduba jikinta, "Yana Ina"? Fauziyya tafad'a tana kallon d'akin. "Ina ruwanki da inda yake zakizo ki ishi mutane da shegen surutu, kamar idan angayamata inda yake wata tsiya zaki iya tsinanawa, dallah malama ficemin daga d'aki tun kafin inmaki rashin mutunci" "Sani Yana can d'akin yashige" tafad'a tana nunama sani bedroom, Fauziyya fita tayi daga d'akin jikinta a sanyaye, yakamata ace zuwa yanzu tafita harkar khairat Koda kuwa gani tayi tanaci da wuta kada tazubamata ruwa danta lura haka khairat d'in ke bu'katar zaman nasu ya kasance, amma zuciyar musulunci Bata barinta tayi haka, zatacigaba da ha'kuri da halin khairat d'in watarana sai labari kome yayi farko Yanada 'karshe. Sani Yana shiga bedroom yafara kalle-kalle Yana neman ta inda zai hango 'kadangaren sai jiyayi an rungumeshi tabaya, khairat ce takai hannunta kan abunshi tafara murzawa tana wani maida numfashi, Hankalin Sani idan yayi dubu yau yatashi dan wani ba'kon abu yaji Wanda tunda uwardata haifeshi baitabajin irinsaba. *Reader's inatajin 'korafinku akan kunaso a'kara yawan typing, inaga hakan bazai samuba kudaiyi hakuri da wannan Dan ahalinda muke yanzu tunda nafara typing wannan littafin bamuda NEPA transformer d'inmu yasamu matsala kullum saina Kai charge nabiya kud'i sannan nakemaku typing, wasuma har shawara sukabani akan in maidashi na kud'i Amma inkara tsayin typing nace a'a subari dai acigaba dayi haka d'in, idan Kuma kunaso amaida nakudi sai amaida ari'ka read more takwas* 🤣 Mmn khady ce 👎🏻 [9/25, 4:32 PM] Mariya Umar Kn: 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻‍♀ *Writing By* *Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰 *Daga Marubuciyar* 📝 *Siyasa ko soyayya* *Alhini* *Gidan Asali* *Halin Girma* *Autar Hajiya* *Zanen Zuciya* *Yarinyar Baba* *Auren tagwaye* *Wata Uwar mijin* *Ke Duniya* And now 👇🏻 *ALMAJIRIN GIDANA* 🏠 Page 25 Hankalin Sani idan yayi dubu yau yatashi, Dan wani ba'kon abu yaji Wanda tunda uwardata haifeshi baitabajin irinsaba. Ture khairat yafarayi yanamata wani mugun kallo, yace "ke lafiyarki kuwa, miye haka" "Banida lafiya Sani, kataimaka kabani magani" Tureta yayi daga jikinshi yace "ni banida maganin dazanbaki kije asibiti adubaki" Can murya 'kasa-'kasa tace "Sani ka fahimceni mana, ciwona bana asibiti bane, Kuma kanada maganinsa Sani inaso kabiyamin bukatata konawa kakeso nama Al'kawarin zanbaka, kome kakeso zanyi, plz help meee..... "Dakata khairat, nagama fahimtar duk abunda kike bu'kata agareni, Kuma batun yauba nake lura da take-takenki a kaina cikin gidannan, bazaki ta6a samun biyan bu'kata daga gareniba khairat, mi kike tunanin zaifaru idan Salim yakamani inacimasa Amana" "Bazai ta6a kamakaba, Sani kayarda dani Dan Allah Koda sau d'ayane kayimin, wlh Ina cikin matsanancin Hali nakai 'kololuwa wurin sha'awa, Salim ya'ki ya kawarmin da ita" "Ke dakata khairat" Sani yafad'a cikin d'aga murya. "Bazaki taba samun abunda kike nema agareni ba, ashe dama 'karya kikeyi babu wani 'kadangaren dayashigo d'aki wata manufar tasa kikayi ihun 'kadangaren" Yana gama fad'in haka yanufi 'kofa Yana Shirin fita, Saurin Shan gabanshi khairat tayi a kidemi idanunta sun canja launi tsabar jaraba, tace "zakayimin ta arziki kokuwa bazakayiba?" "Bazanyiba, Kuma bakida yanda zakiyi dani" "Niko keda yanda zanyi dakai Sani, ka tabbatar idan bakiyiminba yau saika bar gidannan, dan bazaiyiyuba amatsayinka na *AL'AMARIN GIDANNAN* har innemi wani abu daga gareka ka hanani" Gaban Sani yafad'i jin khairat tace zaibar gidan, amma saiya dake yayita maza yace "Nifa bari ingayamaki abunda baki saniba khairat, tunda kikazo gidannan nakejin haushinki natsaneki, da inada hali wlh sai kinbar gidannan" "Haushina Kuma sani, meyayi zafi haka kakejin haushina?" "Saboda abunda kikema Fauziyya, tunda Nike a duniya banta6a jin son wata maceba sai Fauziyya, Kuma bantaba sha'awar wata maceba bayanta, kaina nayimata tanadi, saboda haka Nina Fauziyya ne, Kuma inanan Ina jiran ranarda Salim zai sakarmin ita in Aura, Kekuma nafarajin tsanarkine daga ranarda Kika Fara batama Fauziyya rai, banison bacin ranta, duk kuwa Wanda yasakata bacin rai bani tare dashi" Yana gama fad'in haka yazagayeta yafice daga d'akin yabarta tsaye sokoko kamar wata sakarai, magan-ganunshi sunamata yawo akai, Son Fauziyya yakeyi, tabb babbar magana, tunda Uwar data haifeni bantabajin labari makamancin wannan ba, *Almajiri da son Matar gida* to kodai itama suna aikata wani abu ta bayan fage bansaniba. Zama tayi bakin gado ta tallafe fuskarta da hannu biyu, "lallai Fauziyya kinshiga gabana dayawa, kinhanani Salim sannan Kuma kin hanani Sani, to wlh bazan barkiba saina d'auki mummunan mataki akanki, kaikuma Sani nayi Al'kawarin saina sameka Kota halin 'ka'ka, ni khairat zaku nunama duniyanci daga Kai har Fauziyyar sai nayi maganinku" Bedroom tashiga ta d'auko wayarta number zuby ta lalubo ta danna mata Kira, ringing d'aya zuby tad'aga takara a kunne "Hello 'kawata inji good News" "Yanzu dai bazakiji good news ba sai dai kiji bad news" khairat tabata amsa, Nan takwashe duk yanda sukayi da Sani tagayama zuby, dariya zuby tayi irin tasu tayan duniya tace Amma khairat kinabani mamaki, Wai yaushe kika canja ne daga khairat d'inda nasani, kecefa ke Jan maza a'kasa, Amma yanzu mazane ke janki a 'kasa, kinkasa Jan ra'ayin Salim, shima Almajirin naki ya gagareiki why" "Amma kada kidamu kinsan abunda za'ayi?" "Sai kinfada" Cigaba da magana zuby tayi khairat tana saurarenta tana murmushi da alama maganar tayimata dad'i. "To shikenan haka za'ayi, sai munzo d'in" khairat tafad'a taredayin sallama da zuby sannan ta tsinke Kiran ta ajiye wayar. Har yanzu magan-ganun Sani kemata yawo a kwakwalwa, Wai son Fauziyya yake, "hahahaha khairat tayi dariya dan abun yamata Suger, Kuma itama zatayi amfani da damarta ta dama. Fauziyya tunda takoma d'aki Bata fitoba sai yanzu dataji sallamar mamar Salim, khairat ma sallamar mamar ce tafiddota sai wani ciccin magani take, Sannu dazuwa Fauziyya tayima Mama ta amsamata a wulakance, Khairat Kuma gyara d'aurin d'ankwalinta tayi taturoshi gaban goshi, ta d'auko kujera ta ajiye tsakar gidan tace mama Bismillah zauna mana. Kallo mama tabita dashi "mushiga daga ciki mana khairat, magana zamuyi baniso asakamana Ido kina ganin wannan Mai idanun kamar na mujiya ta tsaya ta zuba kunnuwa tana jiran taji mezan fad'a" Dariya khairat tayi tace "kada kidamu mama, nida ita ai duk d'aya muke a gurinki, inace muduka matan d'ankine" "Wasu matan ai suna suka tara, me akeyi da macenda batasan arziki ba, tunda ai rashin sanin arzikine Allah ya azurtaka da ciki ka zubar" "Bangane mi kike fad'aba Mama" khairat tayi maganar tanason Jin 'karin bayani. Dama abunda Mama ke nema, ta gyara zama ta kwashe labarin Fauziyya duka tagayama khairat, sannan tadad'a da cewa Kinga gayanan yanzu ana neman haihuwar ruwa jallo anrasa, ai Allah ba abokin wasan mutum bane dazai baka kayi watsidashi Kuma daga baya kadawo kace kanaso" Dariya khairat tayi, tadafa kafad'ar Mama tace kada kidamu Mama ni zan haifamaki jikoki ko guda nawa kikeso a gidannan" tafad'a tana kallon khairat tana wata shu'umar dariya. Shigewa d'aki khairat tayi dagudu, tafad'a kan kujera idanunta na zubarda hawaye, d'aga hannu tayi sama tace "ya Allah ka azurtani da Haihuwa kodan inhuta da ba'kin cikin mamar Salim, Allah ka tausayamin ka fiddani halinda nake ciki" Tana daga d'aki amma tana jiyo duk hirar Mama da khairat tun sunayin na hankali har abun yazama kamar wasu tababbu, dan dariya suketa 6abbakawa, har kashewa suke, dan khairat batawani ganin girman mama, ta gama raimata wayo. Saida sukayi Mai isarsu sannan Mama tami'ke sukayi sallama khairat tace "agaida gida mama" "to gida zaiji" tafad'a tana fita daga gidan. Khairat Kuma d'aki tawuce zuciyarta cike da farinciki Dan yau ranar sa'a ce a rayuwarta Dan tasamu lmpomation sosai akan Fauziyya, daga wurin sani dakuma mamar Salim, zatayi amfani da wannan damar tabiya duka bu'katunta, ciki Kuma harda mallakar Sani da Salim, dan tayi Alwashin suduka sai sunzama abun biyan bu'katarta. "Wayyo Allah nashiga ukku..... Tafad'a tana matse 'kafa, dan har yanzu maganin Laure agyara yanata aikinshi, idan abun ya motsa sai dai tayita mutsirniya tana mid'iddika kan gado ita kadai, yanzuma hankalinta yayi 'kololuwa wurin tashi, wata irin matsananciyar sha'awa ta bijiromata. Saida tagama juyi kan gado idanunta sunyi ja tsabar jarabar dake addabarta, sannan tatashi tashiga toilet tashe'ka wanka, tana fitowa gaban mirror tatsaya ta ca6a kwalliya, wadrope tanufa tadauko wasu kaya atamfa d'inki doguwar riga pieces tasanya sannan takashe d'aurin d'ankwali ture kaga tsiya, amabaliyar turare tayi a jikinta mayafi ta d'auko tayafa sannan ta d'auko wasu plate shoes ta zura kafafunta, sai poss dinta data rike a hannu, d'ayan Hannun Kuma wayartace, Wayar ta daddana ta lalubo number Salim tadokamashi Kira tanata ringing harta tsinke bai d'agaba, sake kiratayi nanma Bai d'agaba, saida tayimashi Kira hud'u no answer, text ta turamashi _Slm nakira waya baka d'agaba dama zan tambayeka zanje gida in gaida mama dan nayi missing dinta two days_ "Ok" shine abunda Salim ya maidomata reply, "Dan rainin hankali ashe yana ganin kirana ya'ki dagawa, damuwarkace wannan danni tawa matsalar takusa zuwa 'karshe. Fitowa tayi tajawo d'akinta tasa key tarufe tasaka key din jaka tafice daga gidan batareda tayima Fauziyya sallamaba... Tana fita bakin titi tatsaya tafiddo wayarta tana Shirin Kiran number Sani, saita hangoshi Yana tahowa dan lokacin zuwanshi yayi dama bayan azahar yake zuwa cin abincin rana, sauke ajiyar Zuciya tayi ta maida wayarta jikka, murmushi tarikayima Sani harya karaso inda take, Yana Shirin wucewa tace "jimana" juyowa Sani yayi, tace "idan bazaka damuba kazo karakani unguwa mana" "Gaskiya bazan samu zuwaba dan yunwa nakeji" "Kada kadamu akwai abunci acan sai Wanda kakeso zakaci, sannan akwai magana mai muhimmaci danakeso muyi dakai" "Badai wannan maganar bace dan idan itace bazan taba amincewa dakeba, karama kawai kibarni kiyi tafiyarki dan bazaki samu biyan bu'kata ta wajena ba" "Ba wannan bane kaidai zo muje zakasamu Alkhairi" Napep ta tsaida, tacema sani "bissmillah shiga" tafad'a tana nunamashi 'kofar napep din, bamusu yashige, itama shigewa tayi, dai-dai lokacin Salim yazo kan mashin Kuma kamar yaga shigar wani a napep din kafin khairat d'in, Jan napep din akayi akatafi, shima Salim Jan mashin dinsa yayi yabi bayansu..... *'ka'ka 'Kara 'ka'ka, ga Akuya ga kura* 😳 Mmn khady ce 🏃🏻‍♀ [9/25, 4:32 PM] Mariya Umar Kn: 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻‍♀ *Writing By* *Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰 *Daga Marubuciyar* 📝 *Siyasa ko soyayya* *Alhini* *Gidan Asali* *Halin Girma* *Autar Hajiya* *Zanen Zuciya* *Yarinyar Baba* *Auren tagwaye* *Wata Uwar mijin* *Ke Duniya* And now 👇🏻 *ALMAJIRIN GIDANA* 🏠 Page 26 Suna a napep suna tafiya, Salim Kuma Yana binsu a machine dinsa, kusan minti goma suna tafiya, rage gudu Salim yayi, zuwa can Kuma saiya juya kan mashin d'in yakama hanyar zuwa gida, a zuciyarshi yace "banga amfanin inkama binsuba, duk inda zataje tatafi ba damuwata bace, wancan Kuma danaga yashiga maybe wani passenger ne aka Fara d'auka, Kai koma dai miye can ita tasani...... Juya akalar mashin dinsa yayi zuwa hanyar gida, sannan Kuma ya fidda duk wani tunani daga ranshi, dan baiga abunda zaisakashi tunanin abunda bayaso ba, Kuma bayason kasancewa dashiba. Khairat da Sani Kuma tafiyar kusan minti ishirin da biyar yakaisu inda zasu, unguwar irin G R A dan tsit take babu yawan mutane, 'kofar wani had'adden gida suka sauka, pentin gidan dark pink daga waje, sai shuke-shuken flower's dasuka 'kara 'kawata gaban gidan, gaskiya gidan ya had'u ba 'karya, daga wajema kenan inaga anshiga ciki Kuma. Kud'i khairat ta fiddo ta sallami mai napep, sannan tanufi gate d'in gidan Sani na biye da ita, Tura get d'in tayi tashiga, shima Sani shiga yayi amma duk a tsorace yake, sai yanzu yake tambayar kanshi wai miyasama yabiyo khairat wannan gidan bayan yasan kudirinta akanshi, jiyayi kamar yayi baya dagudu amma saiya daure yacigaba da binta, fad'uwar gaba asarar namiji. Sallama khairat tayi batajira an amsaba takutsa Kai cikin falon, kamar yanda tayi haka shima Sani yayi, zuby ce zaune kan d'aya daga kujerun falon taci wani uban kwalliya kamar mai Shirin zuwa gidan biki, takashe d'aurin d'ankwali ture kaga tsiya, gabanta tukunyar shisha ce tarike tiyo d'in tana zu'ka tana feso hayakin tabaki cikin kwarewa, da tsabar duniyanci. Cikin fara'a zuby takemasu sannu da zuwa, Khairat zama tayi kusada zuby ta karbi tiyo d'in shisha tacigaba da zu'ka. Zuby ta kalli Sani Wanda yake tsaye har yanzu Yana karema ko'ina na falon kallo, bakin iya had'uwa falon ya had'u, Dan kome na falon pink and black ne, tundaga kujeru har zuwa labule, sai wata makekiyar plasma dake manne jikin bango, yayinda pantin d'akin ya kasance pink and milk colour, sai dogayen spekars (Home thearters) Wanda suka Kara 'kawata d'akin, daga gefe Kuma cikin kusurwa show glass ne d'auke da kayan humra kala-kala. "Zauna mana Sani, kayi tsaye kamar wani ba'ko, kasaki jikinka Nan gidan 'kawata ne zuby nasan kasanta, bakada wata matsala" khairat tafad'a tana nunamashi kujera, Ba musu Sani ya zauna kan kujera batareda yace uffan ba, dan yau Sani ba baki, sai kallo, cigaba yayi da kallon khairat da zuby yanda suketa Zu'kar hayakin shisha duk sun turni'ke d'akin. Kusan minti goma d'akin shiru Babu Wanda yayi magana, sai Khairat daketa aikin Shan shisha, saida tagaji dan kanta sannan tami'kama Zuby tiyo d'in tataso cikin wata irin tafiyar d'aukar hankali, inda Sani yake zaune tatsaya gabanshi, du'kowa tayi dai-dai saitin fuskarshi har numfashinsu na gauraya dana juna tace "Sani ka yarda dani kayimin duk abunda nakeso nikuma nayima Alkawari zan taimakeka akan abunda kakeso, nasan dai duk duniya bakada buri Wanda yawuce ka mallaki Fauziyya amatsayin matarka, to inada hanyoyi barkatai Wanda zanbi, Salim zai saki Fauziyya cikin 'kan'kanin lokaci kaikuma ka aureta" Kallo Sani yabi khairat dashi, tabbas duk duniya bayada buri Wanda yawuce ya mallaki Fauziyya amatsayin matar aurenshi, amma gaskiya yanaji a ranshi bazai iya biyema khairat ba yayi abunda take bu'kata, danshi ya zuwa yanzu Al'marin khairat yafara bashi tsoro. "Kayi shiru Sani tunanin me kakeyi?" "Gaskiya inason Fauziyya, Kuma Inaso tazama mallakina, Amma kiyi hakuri bazan iya yimaki abunda kikeso ba" Zama khairat tayi kan Hannun kujerar da sanin yake taziro hannunta tabayanshi ta dafashi hannunta kan kafadarshi, tace "Sani kasani inada Impomation akanka Wanda zanyi amafani dashi wurin jamaka mugun sharri wurin Salim, zan iya gayama Salim kanason matarshi, koka manta da bakinka ka gayamin, muddin kanason rufin asiri to kawai mu jone nidakai kagayamin duk sirrinka nama Al'kawarin zanbaka duk abunda kakeso, indai kud'ine ko abun kud'i banida matsalarsu" "Gaskiya bazan iyaba Ni kingama tafiyata" yafad'a Yana mi'kewa tsaye "Haba haba Sani inakuma zakaje, me yayi zafi haka, naji nahakura tunda bakaso Amma plz ka zauna mana kaci abinci dan nasan kanajin yunwa" Komawa yayi ya zauna, dankuwa batayi 'karyaba yunwa yakeji sosai. Tashi zuby tayi tashiga kitchen tazubomashi abinci takawomashi, "Bissmillah" tafad'a tanamashi kallon 'kasan Ido dan harga Allah itama sha'awar Sani take, amma zata ha'kura ta dannema zuciyarta saboda kada khairat tagane tadaina samun kud'inda takesamu ta wurinta, Dan zuby shegen wayo ne da ita, ga shegen son abun duniya, yayinda itakuma khairat abunta bai rufemata idoba. Zama sukayi suna fira jefi-jefi Sani yanacin abinci, saida ya kammala khairat tace "Zuby baki kawoma Sani lemu ba" "Au sorry inazuwa, zuby tafad'a tareda nufar kitchen, d'auko lemun 5alive tayi tareda glass cup tazo gaban Sani ta tsiyaya a cup d'in tami'kamashi, karba yayi ya kafa cup d'in abaki ya shanye bairage ko kad'anba, Kara zubamashi zuby tayi yasha Rabin cup ya ajiye. Wata irin kasala yaji tarufeshi, kanshi yafaraji Yana jujjuyawa, wani irin bacci mai nauyi yayi awon gaba dashi. Dariya khairat tayi ta kalli Zuby tace aikinki na kyau 'kawata, kin had'amashi da magani mai saka sha'awa?" "Eh ai duka na had'amashi, Kuma Kinga yasha yanzu aiki yarage naki" Fita tayi tabarmasu d'akin, khairat Kuma Kama Sani tayi takaishi bedroom, kan gado ta kwantar dashi, sannan tacire baki d'ayan kayan jikinta, shima cirmashi nashi kayan tayi sannan tahau kanshi tafara aiki, Shiko Sani bai iya tsinana wani abu sakamakon maganin bacci baigama sakinshiba, amma Kuma yanajin dad'in abunda khairat d'in kemashi saboda maganin tayarda sha'awa dake aiki akanshi, yanaji Yana gani khairat take sarrafashi yanda takeso, saida tabiyama kanta bu'kata, "wow" khairat tafad'a tana Kara shigewa jikin Sani, dan duk yawon bin mazanta datakeyi bata tabajin dad'in harka da namijiba kamar yanda taji yau, saida tayi yi ukku sannan ta sarara, Sani Kuma bakin iya gajiya ya gaji, amma bashida yanda zaiyi dan maganin dasukabashi, da khairat tabijiromashi da bukatarta sai shima yaji nashi sha'awar yakuma motsawa. Kwance suke suduka kan gado sun 'kan'kame juna sunata maida numfashi, yau dai khairat tasamu abunda takeso. Sani Kuma tunanine barkatai azuciryarshi, "Ashe dama haka wannan harkar takeda dad'i, tab gaskiya yau yakwashi ganima, amma kuma yaci kwakwa Hannun khairat dan mugun ci tayimashi, tun tanayi yanajin dad'i har yagaji yayi li'kis. Kallonshi khairat tayi tace "Nagde Sani kagama biyamin bu'kata, nayima Alkawari zanyima duk abunda kakeso, sannan Kuma daga yau kafara shirye-shiryen auren Fauziyya dan daga yau igiyar aurenta tafara lilo, Dariya Sani yayi ya Kara rungume khairat yace Nagode khairat, idan kikayimin haka kingama Mani kome, dan wlh babu irin 'ko'karin dabanyiba akan inraba Fauziyya da Salim amma kullum babu nasara" "Wane irin 'ko'kari kayi" Nan Sani ya kwashe labarin zamanshi da Fauziyya tundaga farkon zuwanshi gidanta har zuwa zubarmata da ciki dayayi, har kawo yanzu" Dariya khairat tayi tace "Amma kaima Sani shu'umi ne, gaskiya kayi namijin 'ko'kari, amma zand'ora daga inda katsaya. Duba wayarta khairat tayi taga har 'karfe biyar da minti ashirin da bakwai, "Kai Sani yamma yayi sosai yakamata mubar gidannan hakanan, tashi sukayi suduka ba Kaya jikinsu suka sauko daga kan gadon suka fad'a toilet sukayi wanka, sun dad'e a toilet d'in dan nanma saida suka 'karayi, Nan Kuma sani yanunama khairat jarumtarshi, Kuma taji dad'in haka sosai. Suna fitowa suka sanya kayansu, bud'e jikka khairat tayi ta d'ebo kud'i yan dubu-dubu sabbi fill, ta 'kirgo guda goma tami'kama Sani "amshi nan" bin kud'in Sani yayi da kallo kafin yasa hannu ya karba. Lokacin da suka fito zuby suka iske zaune kan kujera itada wani 'katon mutum bakikkirin dashi ga uban tumbi daya ajiye kamar mai juna biyu, itakuma tadan kwanto da kanta bisa kafad'arshi sai zubamashi shagwaba takeyi. Kallon mutumin khairat tayi sannan ta kalli yanda zuby tawani shige jikinsa, 'yar ficika kenan, gata gajera marar jiki shikuma gashi wani shirgege, dariya taso kwacemata Amma saita danne. Zuby tace "har kunfito 'kawata" "Eh zamu wuce" "Ok, Ina zuwa" tafad'a tana kallon mutumin, tabi su khairat dan tayimasu rakiya. Dai-dai bakin get tarakosu tace "to 'kawata sai gani nagaba Kuma" Dariya khairat tayi tace "inakuma Kika samo wannan 'katon mutumin mai Kama da giwa" kedai wallahi kincika kwashe-kwashe, wannan 'katon mutum haka ai saiya kasheka" Dariya Zuby tayi sosai tace "Kai khairat bakida dama, kinriga kinsan ni harkata indai zansmu kud'i to koma waye zan iya bashi ya hau" "Hmm Allah to ya kyauta" khairat tafad'a "mu munwuce sai munyi waya" "Ok ku gaida gida 'kawata, Sani sai anjima" "To sai anjima" Sanin yabata amsa. Tafiya sukayi tun anan suka samu napep, khairat tahau nata zuwa gidanta, shima Sani daban yahau nashi zuwa inda zashi. Zuby Kuma takoma cikin gida, tana shiga wannan mutumin yace "wacece Kuma wannan cikar?" "Matar aurece Kuma bata harka da manya tafison yara dan kada kayi tunanin zaka sameta, ita tafison 'yan samari majiya 'karfi. Mmn khady ce 🙆🏻🏃🏻‍♀🏃🏻‍♀🏃🏻‍♀🏃🏻‍♀🏃🏻‍♀ [9/25, 4:32 PM] Mariya Umar Kn: 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻‍♀ *Writing By* *Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰 *Daga Marubuciyar* 📝 *Siyasa ko soyayya* *Alhini* *Gidan Asali* *Halin Girma* *Autar Hajiya* *Zanen Zuciya* *Yarinyar Baba* *Auren tagwaye* *Wata Uwar mijin* *Ke Duniya* And now 👇🏻 *ALMAJIRIN GIDANA* 🏠 Page 27 *WANNAN SHAFIN GABAKI D'AYANSA NAKINE MAMAN TWOWINS KIYI YANDA KIKESO DASHI, INAGODIYA DA ADDU'ARKI GARENI, ALLAH RAYAMANA TWOWINS, INA YINKI OVER* Tafiya tayi tafiya khairat da Sani sun k'ulle Kuma suna gudanar da ahubuwansu cikin iya taku, da kwarewar bariki yanda babu wanda zai fahimci akwai wani boyayyen abu a tsakaninsu. Kud'i sosai khairat take sakarma Sani, hakan yasa cikin wata d'aya dasukayi suna tarayya Sani ya goge har wani fari ya'kara fatarshi tayi fresh, Kaya Kuma sai yasaka wannan yau gobe ya cire wannan, takalmi designer's yake sakawa, atakaice dai Sani yazama *BABBAN YARO* dan bazakayimashi kallo d'ayaba ka kirashi al'majiri, sai dai ka kirashi handsome guy, Dan khairat tashiga rayuwarshi ta gyarashi, Khairat Kuma kwata-kwata yanzu ta daina kula Salim, sunadai zaman lfy idan tayi girki yanaci kome yanayimata amatsayinta na matarshi, Amma har yanzu baitaba had'a shimfida da itaba. Fauziyya Kuma yanzu tasamu sassauci kan abunda khairat kemata dan yanzu wani irin shiri sukeyi, idan kaga khairat d'akin Fauziyya suna fira bazaka taba cewa kishiyarta bace, danma har yanzu ita Fauziyyar bata gama sakin jiki da khairat d'inba. Hakan ba karamin dad'i yayima Sani ba, dan bayaso yaga Fauziyya cikin bacin rai dan har yanzu sonta da 'kaunarta sunanan a zuciyarshi ba abunda ya canja. Yauma kamar yanda aka saba, ranar girkin Fauziyya ne tunda tatashi da asuba bata koma bacci ba saida tahad'a break fast, sannan tagyara kitchen din tsaf ta goge ko'ina ta fiddo duka kwanonin dake bu'katar wanki ta ajiye wurinda aka tanada Dan wanke-wanke, wurin 'karfe takwas da rabi suka kammala break fast, Salim yafito cikin Shirin fita aiki, bayan yayima Fauziyya sallama d'akin khairat yashiga da sallama, amsa sallamar khairat tayi sannan ta gaidashi cikin girmamawa. Amsa gaisuwarta yayi fuskarshi bayabo ba fallasa, dan yanzu yarage d'auremata fuska tunda tadaina nuna maitarta akanshi. "Ni zantafi wurin aiki, ga kudin cefane" yami'kamata 2k haka yake ba duk wacce keda girki, koma miye zata dafa, yaune khairat din ke amsar girkin dan kwana biyun Fauziyya yau yakare, Bata wani farinciki da zagayowar ranar girkinta tunda bawani amfanin da ranakun kemata, dan tana gudun kada Fauziyya ta fahimci halinda take ciki itada Salim da tuni tabar amsar girkin tabarma Fauziyyar tunda itake amfana da mijin. Karba tayi tace "me za'a dafa da ranar?" shiru yad'anyi na tsawon wasu 'yan da'ki'ku sannan yace "kidafa duk abunda kikagayadace, saina dawo. Yana gama fad'in haka yasakai yafita. Harara khairat tabi bayanshi da ita, sannan taja dogon tsaki tace "Baka sanniba Salim, labarina kakeji wlh nakusa inyi maganinka, kaida munafukar matarka, badai ka'ki kulaniba kaki bani ha'k'kina a matsayina na matarka ta sunnah, hmm idan kasan wata bakasan wataba, idan nakori matar taka, yayinda sha'awarka taciyoka bakada inda zaka sauke nauyi kaga dole kanemeni, nikuma lokacin zan gasama aya a hannu dan bazanbaka ta saukiba, dole duk lokacinda kakeda bukatata kabiyani kud'ad'e masu tsoka, dan nima nasan abunda nake, d'age nake kallonka Salim. Tashi tayi tagyara d'akinta tsaf, tashiga kitchen nanma ta gyara ta fiddo kayan wanke-wanke, sannan tafad'a toilet tayi wanka tafito ta shirya cikin riga da siket na wani had'adden boyel maroon colour, yamasifar yimata kyau, abunka da farar fata sai haskenta yakara fitowa kyawunta ya bayyana. Kitchen tashiga ruwan tea kawai tahad'a tazuba madara mai d'an yawa da Milo, shi kad'ai tasha bata wani had'a da bread ba. Da sallama Sani yashigo gidan, da khairat yafarayin tozali, tana ajiye cup dinda tagama Shan tea wurin wanke-wanke, Yana kallonta yaji wani abu yarrrr ya tsirgamshi take yaji wata irin sha'awarta ta kamashi, cikin 'kan'kanin lokaci idanunsa suka canja launi zuwa ja tsabar jaraba dake cinsa. Khairat na kallonshi tagane halinda yake ciki, basarwa tayi tacigaba da Yan hidindimunta, shima Sani ba yanda ya iya, dole haka ya daure yayi wanke-wanke a daddafe yagama, d'akin khairat yashiga karbar kudin cefane, yana shiga ya isketa kwance kan kujera three seater idanunta lumshe da alama tayi nisa cikin tunani, dan batasanma yashigoba. Du'kowa yayi dai-dai saitin fuskarta ya sumbaci kumatunta Wanda yasa tabud'e idonta ta saukesu kan Sani tareda sakarmashi murmushi, shima murmushi yayimata yace "Alkhairi na ya akayine miye yasaki tunani" "Miye zai Sani tunani nikam yanzu bayan inada gwarzon namiji kamarka a hannu" tafad'a tana mashi wani irin kallo Wanda sukad'ai sukasan abunda yake nufi. "Hakane khairat bakida damuwa, tunda kinriga kinasamun abunda kike bu'kata kodayaushe Kuma ko dawane lokaci kikaga dama, tabbas bakida damuwa tunda Ina biyamaki bu'karki amma ni kingagara biyamin tawa bu'katar...... "Haba Sani duk 'ko'karin danake akanka baka gani, kaduba kaga jiya dubu nawa nakashe wurin Laure agayara nasiya mana sinadarai duk dan muji dad'i" "Indai wannane khairat Ni kinsan nawa nake kashewa wurin gyaramaki kaina" Sani tunda sauka Fara harka da khairat yazama gwani wurin Shan maganin maza, yanzu babu kalar Wanda baisaniba. "Wannan ya nunamin kin manta da Al'kawarin da kikayimin, jin dad'in duniya ya sha'amtar dake, kinriga kinsan babu wacce nakeso duk duniya sama da Fauziyya, kinyimani Al'kawarin fiddata daga gidannan nikuma in aureta amma har yanzu shiru babu wani labari, haba khairat ya kikeso inyi da soyayyar Fauziyya acikin zuciyata. "Dakata Sani, yazaka tasani gaba kari'ka gayamin soyayyar Fauziyya azuciyarka, kasan Nima ina sonka Kuma Ina kishinka, baniso ko kad'an wata mace tarabeka, sonike kazama nawa ni kad'ai" "Abunda bazai taba yiyuwaba ne wannan"....... Sani yafad'a cikin d'aga murya Da sauri khairat tami'ke tsaye cikin tsananin razana da firgici tasa hannu tarufemashi baki. Sannan tayi kasa da murya tace "Haba Sani kayi ahankali mana kasanfa gidannan bani kad'ai bace idan Fauziyya tajiyomu me kake tananin zai faru. "Naji Kuma nayima Al'kawarin daga yau zanfara gudanar da aikin" Murmushi Sani yayi yace "hakan shine zainunamin kinaso tarayyarmu tad'ore nidake har abada, dan auren Fauziyya bashi yake nufin rabuwata dakeba, nidake ai mutu karabane takalmin zaka" Dariya khairat tayi taji dad'in maganar Sani sosai, dan ita dama fargabarta idan Sani ya auri Fauziyya ya manta da ita. Kud'in cefane tabashi ta lissafamashi abubuwan dazai sawo, Yana fitowa yaga Fauziyya zaune taskar gidan kan kujera tazubashi kyawawan idanunta, wani irin shock yayi, da kyar ya tattaro nutsuwarshi ya saita kanshi, kunsan marar gaskiya akace ko cikin ruwa ji6i yake, wani fuskewa yayi yanufi hanyar 'kofar dazata fiddaka daga gidan, "Sani"..... Fauziyya takira sunanshi, afirgice ya juyo, tasowa tayi tazo inda yake tami'kamashi kud'i "dan Allah gashi katahomin da klin daga nan" "To" kawai yace ya amsa yafice daga gidan, zuciyarshi na bugun tara-tara dan gani yake kamar Fauziyya tasan abunda suke aikatawa shida khairat dakuma Wanda suke Shirin aikatawa nan gaba. Komawa d'aki Fauziyya tayi, falo ta zauna, ta d'auko littafin hisnil Muslim tana dubawa. Khairat tashigo d'akin da sallama, amsawa Fauziyya tayi, Zama khairat tayi kan d'aya daga cikin kujerun d'akin, tacema Fauziyya "antashi lpy"? "Lpy lao" Fauziyya tafad'a tana cigaba da duba littafin hisnil Muslim dinta. Ta6e baki khairat tayi a zuciyarta tace "daga yau kingama zaman lafiya a gidannan, ganin nad'agamaki 'kafa shine har wani d'ad'd'agamin Kai kikeye, bakisan tuggunaba, amma gaf kike dakifara gani" Marairace fuska khairat tayi murya 'kasa-kasa tace "Dan Allah Fauziyya idan kinyi ajiyar paracetamol kibani mana, tun jiya da dare kaina kemin ciwo, Kinga Ina zicci-ziccin inba Sani yasiyomin harya tafi na manta banbashiba, Kuma nakira wayarshi akashe" "Eyyah sannu" Fauziyya tafad'a cikin tausayawa tace "Bari nadubamaki bani rasawa" mi'kewa tayi tashiga bedroom inda take ajiye maganinta tashi khairat tayi da sauri ta fiddo wani package din magani ta ajiye gefen tv stand din Fauziyya, sannan tadawo ta zauna kamar bata aikata wani abu ba. Fitowa Fauziyya tayi hannunta d'auke da maganin tam'ikama khairat, amsa tayi tace "nagode" Fauziyya tace "bakome Allah sauwa'ke" "Ameen" khairat tace sannan tabar d'akin zuciyarta cikeda farinciki. *Mmn khady ce* 🙆🏻 [9/25, 4:32 PM] Mariya Umar Kn: 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻‍♀ *Writing By* *Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰 *Daga Marubuciyar* 📝 *Siyasa ko soyayya* *Alhini* *Gidan Asali* *Halin Girma* *Autar Hajiya* *Zanen Zuciya* *Yarinyar Baba* *Auren tagwaye* *Wata Uwar mijin* *Ke Duniya* And now 👇🏻 *ALMAJIRIN GIDANA* 🏠 Page 28 *Kuyi hakuri Fan's kunji shiru jiya, nashiga busy ne, nagode da yanda kuka nuna kulawarku gareni kwana dayane tak bakujiniba amma kun nuna damuwarku akaina, tundaga Wanda suka kirani akan suji lafiyata basu 'kirguwa, da Wanda sukayimani text massage dakuma masumin magana prvt chat, dakuma masu cigiyata a group duka nagode Allah saka da Alkhairi* Komawa khairat tayi d'akinta tacigaba da hidimominta, tagama girkinta tsaf, tashe'ka wanka tasha ado tana jiran zuwan angonta Salim. Misalin karfe biyu dai-dai Salim yayi sallama gidan, Kai tsaye d'akin khairat yanufa tunda girkintane. Tarbarshi tayi cikin tsabar duniyanci taredayimashi sannu da zuwa ta amshi jakar Hannunshi ta ajiye, toilet taje tahad'a mashi ruwan wanka yayi ya canja Kaya zuwa masu sauki sannan yadawo falo yafara d'ibar girki. Sallamar Sani ta fiddo khairat daga d'akin kanta ko d'ankwali babu hannunta d'auke da plate Wanda ta shakemashi shi da abinci, Dan Sani cin bala'e gareshi kamar jaki. Tana mi'mashi plate d'in tayi kasa da murya yanda babu Wanda zaijiyota tace "kada kayi nisa yanzu aikina zaifara dan inaso kagani da idonka" Tabe baki Sani yayi yace "to mugani a'kasa dai ba cika bakinba" "Zakaji Kuma zaka gani bani minti goma kacal" Komawa tayi d'aki ta iske Salim harya gama cin abincin ya kishingid'a kan kujera, Zama tayi saitin 'kafarshi tafara wasa da 'kafarshi, zuwa can kamar wacce aka tsikara tatashi ta kunna switch din tv tareda d'auko remote control, dannawa tafarayi tana 'ko'karin canja tasha amma remote din ya'kiya, bubbugashi tafarayi tana fad'in "ko lafiya remote dinnan ya'kiya", kallonta Salim yayi yace "maybe batira sun mutu" "Jiyafa nasaka sabhin batir, dama remote dinnan yanabani matsala, Bari inje in aro na Fauziyya nagwada ko zaiyi" Batajira me zaifadaba tafita daga d'akin, bataje d'akin Fauziyyar ba tad'an gewaya baya tayi jim tadawo tacema Salim "ashema batada lpy Fauziyyar" "Batada lpy Kuma"? "Eh tace kanta Yana ciwo" "Subhanallah Bari inje ingani Salim yafad'a Yana nufar d'akin Fauziyyar" Binshi khairat tayi daga baya tana tsallen murna dan tariga tasan bom d'inda ta d'ana lokacin tashinsa yayi. Sani Yana zaune yaga wucewar Salim, khairat na biyedashi, nuni tayimashi da hannu akan yale'ko ta window yayi kallo. Salim nashiga d'akin baiga Fauziyya ba Yana Shirin shiga bedroom khairat tace "nace Dan Allah idan ba damuwa kadubamin remote d'in tacemin Yana kan TV stand naduba banganiba" Juyowa Salim yayi cikeda haushin khairat d'in, in banda tsabar iskanci matarshi batada lpy itakuma tana maganar abata remote, da kamar yacimata mutunci saikuma yaga rashin dacewar hakan, 'kara kawai yabata taje can tayi kallonta shikuma yaji matsalar Fauziyya dakuma abunda ke damunta. Kan TV stand din yafara dubawa, karon farko idanunshi suka sauka kan maganin Hana d'aukar ciki ( combination 3 fills) d'auka yayi yafara dubawa take kanshi yafara juyawa tabbas wannan maganin planning ne, kuma gashi cikin na wata d'aya ansha kusan rabi. Shiru yayi da maganin ga hannu, khairat yitayi kamar bataga wane hali Salim d'in yake cikiba saita juya kan kujerar dake bayanshi taduk'a ta ajiye wani magnin kan kujerar sannan tace "lah kaga ashema ga remote din nan" juyowa Salim yayi ya kalleta lokacin harta d'auki remote din tabar d'akin. Hango wani maganin kan kujera yasa Salim yanufi kan kujerar yad'auka "Innalillahiwa'inna'ilaihirraji'un" yacigaba da mai-maitawa ganin maganin zubarda ciki, yanzu dama abunda Fauziyya kemani kenan ashe niketa haukana Fauziyya batasona tunda batason tahad'a zuri'a dani, tabbass abunda likitannan yafad'a gaskiya ne. Khairat Kuma dawowa tayi ta window kusada Sani sunajiran abunda zaibiyo baya. Fauziyya baiwar Allah tana d'aki tunda tagama cin abincin rana tayi sallar azahar wani irin bacci yari'ka fizgarta Nan kan abun sallar ta kwanta bacci yayi awon gaba da ita. Wata irin muguwar Zuciya ta turnike Salim, wani tu'ki'kin ba'kinciki yakeji acikin zuciyarshi, yama rasa ta inda zai bulloma al'amarin kwalama Fauziyya Kira yafarayi da iya karfinsa "Fauziyya....... Fauziyya....... Fauziyya........ Cikin bacci Fauziyya tajiyo yanda Salim ke faman kwalla mata Kira afirgice tatashi tafito dan dajin Kiran bana lafiya bane, dan ita batamasan dawowar Salim dinba gidan. Tana fitowa tazo gabanshi tace "lafiya Hubby mike faruwa naji kana faman kirana haka" "Lpy ce takawo haka, miye wannan? Iye tambayarki nakeyi maganin miye?" "Bansan kona miyeba, taya zaka tambayeni akan abunda bansaniba" Fauuu......saukar Mari taji a kumatunta, kallon Salim tayi cikeda mamaki dafe da kumatunta tana Shirin yin magana yakara saukemata yatsunshi biyar akan kumatunta, Wanda har saida tafad'i 'kasa tafashe da wani irin kuka mai ban tausayi. Sani daga bayan window dafe kumatunshi yayi yayi zaman dirshan a wurin dan marinda Salim yayima Fauziyya jiyake kamar shine akayimawa, har cikin ranshi yakejin ciwon abun. Saurin kamashi khairat tayi ta fiddashi daga gidan ganin Yana neman tonamata asiri, tace "haba Sani miye haka zaka wani fad'i zaune kamar mai Shirin hawa bori, ko Kaine aka mara, iya abunda zakayi kenan, idan kuma haukanka yasa aka ganmu fa"? "Ba wanda zai ganmu, Kinsan ba abunda natsana arayuwata irin Inga abunda zai taba lafiyar Fauziyya, gaskiya ki canja wani abun banda abunda zaisa adinga dukanta, Kinga wannan kyakkyawar fuskar tata banison abunda zai tabata wlh bakijiba marinnan har cikin raina" "Naji jeka da Allah, tafad'a tana anguzaahi waje, kada kasa asamu matsala zamuyi waya anjima" Fita Sani yayi ranshi abace, khairat Kuma da sauri takoma cikin gidan tanajiyo yanda Salim keta zubama Fauziyya ruwan bala'i. Shiga d'akin khairat tayi tace "lpy dai nakejiyo hayaniya? "Lpy lao Salim yafad'a yasa Kai yafice daga d'akin zuwa d'akinshi,dan ko kad'an bayaso khairat tasan abunda ke faruwa tsakaninshi da Fauziyyar, Amma hakan bazai hanashi hukuntataba, hukunci Kuma mai tsanani, saita gane kuskurenta. Kallon Fauziyya khairat tayi tace "lafiya yanaga kina kuka wani aka aikomaki ya mutu?" Banza Fauziyya tayi da ita tatashi ta d'auke maganin da Salim ya watsamata tashige bedroom tabarta nan. Tabe baki khairat tayi tace "hmm kyaji dashi banza, nariga nasan kome, dakifad'a da karki fad'a duk d'ayane awurina Kuma zancigaba da bibiyarki har saina cimma burina. *Kuyi hakuri da duk yanda kuka samu munafama da matsalar NEPA* Mmn khady ce 💃🏻 [9/25, 4:32 PM] Mariya Umar Kn: 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻‍♀ *Writing By* *Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰 *Daga Marubuciyar* 📝 *Siyasa ko soyayya* *Alhini* *Gidan Asali* *Halin Girma* *Autar Hajiya* *Zanen Zuciya* *Yarinyar Baba* *Auren tagwaye* *Wata Uwar mijin* *Ke Duniya* And now 👇🏻 *ALMAJIRIN GIDANA* 🏠 Page 29 Koda Salim yakoma d'akinsa zuciyarsa tacigaba da tafar-fasa, "Wai miye ke damun Fauziyya data zabi Shan maganin Hana d'aukar ciki, bayan tasan rashin haihuwarta babbar matsalace tsakaninsu, tana ganifa yanda Mama ta tsaneta saboda rashin Haihuwa" Zama yayi gefen gadonshi ya dafe kanshi da hannu biyu "hmmm lallai biri yayi Kama da mutum, shiyasa har yanzu Fauziyya bata Kuma samun wani cikinba, bayan maganinda likita yabada yace indai tasha zata iya samun ciki kodawane lokaci" mi'kewa yayi tsaye yayi taku daya biyu zuwa ukku, "Wama yasani ko batasha maganin da likitan yabada ba tunda ba son haihuwar takeyiba. Bai ankaraba sai Jin hawaye yayi yanabin kumatunshi, Fauziyya mesa kikamin haka, miyasa Kika zabi Zama cikin 'kunci da tsangwamar mahaifiyata ta sanadiyyar hana kanki Haihuwa da kikayi" Komawa yayi kan kujera ya zauna yahade hannayensa duka biyu ya matse, jikinshi har karkarwa yake tsananin 6acin rai. "Yazama dole in d'auki mataki akanki" Tashi yayi rai 6ace yashiga toilet yashekama jikinshi ruwa ya d'auro Al'walar la'asar sannan yafito ya canja Kaya yafita zuwa masallaci. Khairat daga d'akinta tana ganin fitar Salim daga gidan tawani daka tsalle tafara rawa tana kwaso shoki, tayi tayi takumayin shaku shaku, sannan takoma zanku, saida tayi rawa tagaji sannan tanufi bedroom tanata faman Nishi kamar wacce tayi tseren gudu. Zama tayi gefen gado ta d'auko wayarta number Sani ta lalubo ta dannamashi Kira. Ringing d'aya ya d'aga dama jiran kiranta yakeyi Dan tunda yabaro gidan hankalinsa bai kwantaba ganin yanda Salim yad'auki zafi akan Fauziyya. "Hello" khairat tafad'a cikeda zumud'i. "Ina jinki" Sani yafad'a. "Kai mutumina bom d'inda na d'ana yariga yagama tarwatsewa" "Hmm khairat nidai gaskiya banji dad'in abunda yafaruba" "Kamar ya bakaji dad'iba" "Nifa banison 6acin ran Fauziyya ko kad'an"...... "Kai dallah dakatamani" tafad'a cikin fad'a _in banda iskanci yaushe anayima bakin 'ko'kari kana wani bakason haka, wlh idan ka 6atamin rai zanbaryin kome in kyaleka kaje can kamutu da son Fauziyyar Kuma kasan bazaka ta6a samuntaba........ "Ke dallah dakata, 'karamar Yar bariki, nikike gayama wannan maganar, to wlh ki kiyayeni dan koni Ina tsoron abunda ke kaina, zanshukamaki mugun rashin mutunci, haka mukayi dake cewa nayi kisa wannan kidahumin mijin naki ya d'auki wannan 'kazamin Hannun nashi yad'ora kan fuskar Fauziyya Kuma har mari biyu saboda kidahumanci, to kasani idan Kika kuskura yakara bugunta kome zai iya faruwa" Tunda Sani yafara bala'e jikin khairat ke kyarma wani irin mugun tsoron Sani ya d'arsu azuciyarta. "Haba my Sani miye abun d'aga murya Kuma, tafad'a cikin kaskantar da Kai, "kasanfa nidakai Amana ne, baikamata ace kana d'agamin muryaba, shikenan yanzu dai nayima Alkawari Salim bazai Kara Kai Hannunshi ya d'aki Fauziyya ba" "Dadai yafi" "Hmmmm" khairat tafad'a "Hmm, Kuma kifadamin idan akwai magana" "Babu magana" "To shikenan tawan dan Allah kiri'ka kiyaye abunda zai sani 6acin rai, yanzu mi kekeyi?" "Bakome" "Muhad'u gidan Zuby mana" "To shikenan muhad'u can d'in barina fito" tsinke Kiran tayi sannan tafad'a toilet tashe'ka wanka a gurguje tayi simple make up tashirya cikin wasu Riga da wando na Pakistan army green ta yafa mayafin kayan wayarta ta d'auka takira number Salim tanata ringing bai d'agaba harta tsinke, kusan sau ukku tana Kira amma no answer, massage taturamashi _Nakira wayarka baka d'aukaba dama zanje wurin kitso ne_ turamashi tayi saida ta tabbatar da massage din yashiga sannan tasaka wayar cikin porse dinta tasa Kai tabar gidan. Sanye yake cikin shirt dark blue Mai ratsin fari sai wando jeans hannunshi d'aure da fashion watch Fara 'kar, d'ayan hannun Kuma sanye da irin sarkar da maza 'yan gayu ke sanyawa a hannu, Kusan minti goma Sha biyar da zuwan Shi 'kofar gidan Zuby Yana jiran khairat Amma batazoba, ranshi yayi matukar 6aci dan amatse yake gashi itakuma tana neman ta 6atamashi lokaci, wayarshi ya fiddo daga aljihun wandonshi Yana Shirin Kiranta yaga napep ta tsaya khairat tafito kud'i tafiddo ta sallami Mai napep d'in sannan tadoshi inda sanin yake, suna had'a Ido gabanta yayi wani mummunan fad'uwa ganin yanda idanunshi suka kad'a sukayi ja saboda tsabar jarabar dake cinsa. Saurin shigewa tayi gidan yarufamata baya, tana shiga gidan ta iske zuby falo ko gaisawa basuyiba ta wuce bedroom Sani yabita. Ta6e baki Zuby tayi a ranta tace "baccin ina samun kud'i wurin khairat da mi zai hana inyimata kwacen wannan guy d'in amma, duk da haka ba hakura nayiba, saina d'ana nima. (Kuji zuby Wai itama saita d'ana kamar wata mota 🤣) Khairat tana shiga d'akin ko gama cire Kaya batayiba Sani ya afkamata kamar dabba, haka yayita mid'iddikarta bai sauraramataba saida yabiya bu'katar shi. Yana gamawa yashiga toilet yasheka wanka yafito yasaka kayanshi, har lokacin khairat na kwance kan gado tana tunani "Wai yau mike damun Sani haka, gashidai yanda ya afkamata ba shiri Kuma bata gama biyan bukatartaba yabarta, gashi Kuma duk yahad'e girar sama data 'kasa, ita tsoron yimashi magana ma takeyi. Du'kowa yayi saitin fuskarta yace "nizan wuce" "To" kawai ta iya bashi amsa tajuyamashi baya. Murmushin mugunta Sani yayi Dan yasan abunda ya aikata yace "to kawai zakice bazaki bani wani abu ba"? "Bazan badaba dallah ka kyaleni, mtsww taja dogon tsaki ta gyara kwanciyarta, dariya yayi yace "ok bye" yafice daga d'akin. Harabar gidan ya iske zuby zaune kan kujera tana waya, ganin fitowar Sani yasa ta tsinke wayar ta kalleshi tace "harka fito?" "Eh" Yacemata kawai yasa Kai yafice. Murmushi tayi tace "zan kamaka a hannu, zanyima 6arin kud'i fiye da yanda khairat keyima, saina mallakeka, kamar yanda khairat ta mallakeka. 6angaren Salim Kuma tunda aka idar da sallar la'asar yakasa fita daga masallacin tunani kala-kala cunkushe a kwalwarshi. Yanzu wane mataki yakamata in d'auka akan Fauziyya, kodai inje Ingama Mama? "Kai a'a gayama mama tamkar 'kara rura wata wutar ne a gidana. "To kodai gidansu zanje inkai 'kararta?" "Bazanyi hakaba, idan nakai 'kararta bansan wane mataki zasu d'aukaba" Kawai bari inbarshi tsakanina da ita zanyi solving din kome batareda Kowa yasaniba. Wayarshi datayi ringing har sau ukku Bai d'agaba, sannan yaji shigowar massage yad'auka yaduba, ganin sakon khairat ne, Yana gama karantawa yamaida wayar Aljihu yanufi hanyar gidan dan yanasao yayi magana da Fauziyya yanzune zasuyita tunda khairat batanan. Mmn khady ce 🙏🏻 [9/25, 4:32 PM] Mariya Umar Kn: 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻‍♀ *Writing By* *Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰 *Daga Marubuciyar* 📝 *Siyasa ko soyayya* *Alhini* *Gidan Asali* *Halin Girma* *Autar Hajiya* *Zanen Zuciya* *Yarinyar Baba* *Auren tagwaye* *Wata Uwar mijin* *Ke Duniya* And now 👇🏻 *ALMAJIRIN GIDANA* 🏠 Page 30 Fauziyya kau tunda Salim yafita daga d'akinta take kuka, tunani yayimata yawa a kwalwarta, "Ina Salim yasamo wannan maganin, itadai tasan batada ala'ka da wannan maganin Amma sai gashi yana tambayarta akanshi, miye Kuma hakan ke nufi?" Tashi tayi tafara safa da marwa acikin d'akin tanaso ta tuna ala'karta da wannan magani, amma iya tunaninta da dogon nazarinta har yanzu bata iya tuna komiba. "Innalillahiwa'inna'ilaihirraji'un, Allah kafitar dani daga cikin wannan masifar dake nemen afkamin" Sallamar Salim tajiyo, da sauri takoma gefen gado ta zauna hankalinta tashe, wani irin tsoron salim yakamata, dan d'azun yabata tsoro sosai, tunda take dashi bata taba ganin mugun 6acin ranshiba irinna wannan lokacin. Shigowa yayi d'akin ya zauna kusa da ita sannan yakira sunanta, amsawa tayi kanta sadde tana kallon 'kasa hawaye na d'iga daga idonta. "Inaso kigayamin gaskiya, banaso ki boyemin kome kigayamin tsakaninki da Allah mi kika Sani dangane da wannan magungunan?" Cigaba da kuka Fauziyya tayi tama kasa magana. "Fauziyya tambayarki nake ba kuka nace kiyiminba, kigayamin" D'ago runannun idanunta tayi Wanda suka canja launi zuwa ja saboda tsabar kuka tace "ka yarda dani Hubby wlhy bansan kome akan wannan maganin ba" tafad'a tana Karo goge hawayen dake zarya kan kumatunta. Shiru Salim yayi na tsawon minti biyu, sannan yami'ke tsaye yafara Kai komo cikin d'akin Yama rasa ta inda zai bulloma al'amarin. Gaban Fauziyya ya tsaya idanunshi sun kad'a sunyi jajir saboda tsabar 6acin ran dayake ciki, hannuwanta yakama duka biyu yami'kar da ita tsaye ya zubamata idanunshi masu firgitarwa yace "kigayamin gaskiya Fauziyya, yaushe kika canja, kin canaja hali Fauziyya kinzama ma'karyaciya macuciya, maci amana, kin cuceni kin ha'inceni ashe dama..... Yarfar da hannuwanta yayi dayake ri'ke dasu cikin 6acin rai, yakoma ya zauna bakin gado yadafe kanshi da hannu biyu, wani bala'in ciwo yakeji kan nayimashi. Zuwa Fauziyya tayi ta durkusa gabanshi ta d'ora hannunwanta kan cinyoyinsa, lumshe idanunsa Salim yayi hawayensa na d'iga kan hannunta, bin Hannun nata tayi da kallo tanajin ciwon zubar hawayen mijinta. "Kayafemin hubby wallahi bansan komeba, tsawon shekara nawa muna tare dakai bantaba yimaka 'karyaba, baka taba samuna da wani mummunan Hali........ "Dakata Fauziyya, yafad'a cikin d'aga murya, banison Jin kome daga gareki, kije kiyi duk abunda kikaga dama Allah bazai barkiba" Ture hannunta yayi daga jikinshi yafita daga d'akin a fusace. Lokacin khairat tashigo gidan da sallama, ganin Salim datayi yasa duk ta daburce gani take kamar zaigane inda taje. Ganin ko kallonta beyiba yashige d'akinsa, yasa itama tayi saurin wucewa nata d'akin tashige bedroom ta canja Kaya dan najikinta duk sunyi squizing, Sani yagama tumurmushesu. Fitowa tayi falo ta d'auko remote dinda ta d'auko d'akin Fauziyya, tanufi d'akinta zata maidamata, sallama tayi, daga bedroom Fauziyya ta amsa mata, khairat daga falo tatsaya tace "dama remote ne dana ara d'azu shine na maidomaki" "To ajiyeminshi Nan ko kan kujera" "To" khairat tafad'a tareda ajiye remote din sannan tabar d'akin, tana kallon kofar bedroom dinda Fauziyya ke ciki. *Bayan kwana biyu* Salim fushi sosai yakeyi da Fauziyya dan ko magana bata had'asu yanzu ko gaisuwarta baya amsawa Kuma yaraba shimfida da ita, kud'in cefane ma idan zaibata sai dai ya ajiyemata, idan Kuma yanaso yayimata wata maganar sai dai yarubuta a takarda ya ajiye. Duk wannan abun dake faruwa ba wanda khairat bata saniba, dan tana biye da duk wani motsin Fauziyya da Salim, Kuma lokacin data d'ibarmasu yakusa cika. Yau khairat tashi tayi da wani irin ciwon Kai, ahaka ta d'aure tayi wanka tashiga kitchen tarasa miyema zataci, ga yunwa tanaji amma bata sha'awar cin abinci. Indomie tafara tunanin dafawa saboda itace mai saukin sarrafawa. Haka Kuma akayi indomie d'in tadafa, da kwai, tana gamawa jikinta har kyarma yake saboda yunwa ta juye a plate ko kitchen d'in bata bariba nan ta zauna tafaraci, taci kusan rabi taji zuciyarta na tashi, wani irin amai yazomata dagudu tanufi toilet tafara sheka amai ba 'ka'k'kautawa, saida ta amayar da duk abunda taci aranar, sannan ta wanke bakinta takoma bedroom ta kwanta kan gado taja bargo ta kudundune saboda wani fitinannen sanyi takeji sakamakon zazzabin daya rufeta. Wayarta taji tana ringing, Amma takasa d'auka harta tsinke aka kuma Kira nanma ta tsinke, kusan Kira biyar amma takasa d'agawa. Kira aka kumayi karar wayarma bayamata dad'i shiyasa ta lallaba ta d'auko takoma cikin bargon tana duba missed call din, duka Kiran Sani ne. Tana Shirin kiranshine wani Kiran yasake shigowa, d'agawa tayi takara a kunne murya na rawa can 'kasa-'kasa tace "Hello Sani ya akayi"? "Kina Ina haka inata faman kiranki baki d'agaba halan baccinne naki dakika Saba" "A'a wlhy Sani ganinan kwance banida lafiya" "Miye ke damunki?" "Wlh zazzabi ne da ciwon Kai" "Eyyah sorry khairina, Amma ai Zaki iya daurewa muhad'u ko, yauba gidan Zuby zamuba kawai muje hotel" "Bana iyawa Sani, ban iya zuwa ko Ina wlh banida lpy sosai" "Ok to Allah sauwake" Sani yafad'a yakashe wayar. Ranar haka khairat takwana da rashin lafiya ba Wanda yasani, dan Salim itama yadaina kulata sosai tunda suka samu sa6ani da Fauziyya. Saida gari ya waye Yana Shirin fita daga gidan yashiga d'akin khairat din zaibata kudin cefane dan yau zata 'karbi girki, isketa yayi kudundune cikin bargo, "Kekuma lpy kike kwance"? Nan take sanardashi batada lafiya tun jiya. Sannu yayimata sannan yabata kud'i yace taje asibiti. A daddafe tashirya taje asibiti gwajin farko da akayimata likita ya tabbatarmata da tana d'auke da ciki na kimanin wata d'aya da sati biyu. "Innalillahiwa'inna'ilaihirraji'un, khairat tafad'a jikinta na rawa tafito daga office din doctor din da takardar gwajin a hannunta, wuri tasamu ta zauna gidin wata bishiya inda babu yawan jama'a wayarta ta fiddo takira number Sani" Ringing d'aya yad'aga cikin rud'ewa tace Sani kazo asibitin Amafin clinic inanan dan Allah kazo yanzu akwai matsala. Kafin yayi wata magana ta katse Kiran, idan hankalin khairat yayi dubu yatashi dan tunda take harka da maza bata taba ko batan wataba, barantana Kuma ayi maganar ciki, lallai yau akwai babbar matsala kenan. Minti ishirin yakawo Sani asibitin, khairat yakira tagayamashi inda take, Yana isowa tatashi a firgice tana fad'in "Nashiga ukku, yanzu yazanyi da wannan cikin?" Murmushi Sani yayi yace "bangane mi kike nufiba" Takardar hannunta tami'kamashi kagani Sani wannan sakamakon gwajin da akayimani ne Ina d'auke da ciki na wata d'aya da sati biyu" "To saime, dan kinada ciki shine zakibi kiwani d'aga hankalinki, kamar dai bakida miji" "Ko inada miji nasan ba cikinsa bane, Kuma shima yasan ba nashi bane tunda baitaba kusantataba" Shiru sani yayi nawasu mintuna sannan yace "inaga kawai muje azubardashi" A razane ta kalli Sani, "zubarwa fa kace.... "Eh inaga haka shine solution" "Gsky Sani banshirya mutuwa yanzuba, kobansan azabar da akesha wurin zubarda cikiba, dukda bansaniba inajin labari, Kuma wasu har rasa rayuwarsu sukeyi, gaskiya ni bazan iyaba... "Ke kika Sani cikin ai jikinki yake bajikinaba,... Kada kadamu Sani kabar kome a hannuna nasan yanda zan bulloma Al'amarin" "Ai dama kome a hannunki yake, yafad'a Yana wani kannemata Ido "Toya? zamu d'an shakata ne" Haba Sani ina cikin wannan masifar kake fad'in wani shakatawa kabari inyi solving wannan matsalar data dosomu" ta doso mu kodai ta dosoki yafad'a a zuciyarshi. Wucewa Sani yayi hidimar gabanshi hankalinshi kwance. Khairat Kuma daga asibitin tarasa inda zata nufa, dubara ce tafad'o mata, Mai napep ta tsaida tashiga. *Reader's dole muyi rawa mukwaso shoki, khairat ankusa zama mama, Sani Kuma za'a Zama baban baby* 🤪🤪🤪 *Bari muga yazasuyi da wannan ciki* 🤔🤔🤔 Mmn khady ce 👎🏻 [9/25, 4:32 PM] Mariya Umar Kn: 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻‍♀ *Writing By* *Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰 *Daga Marubuciyar* 📝 *Siyasa ko soyayya* *Alhini* *Gidan Asali* *Halin Girma* *Autar Hajiya* *Zanen Zuciya* *Yarinyar Baba* *Auren tagwaye* *Wata Uwar mijin* *Ke Duniya* And now 👇🏻 *ALMAJIRIN GIDANA* 🏠 Page 31 *Game Started* ⚽ 'kofar gidansu Salim napep ya ajiye khairat, sallamarshi tayi sannan tanufi gidan, ko sallama Babu tashiga gidan, tun kafin takarasa ciki tafashe da kuka, da sauri Maman Salim tafito daga d'aki Jin kukan khairat d'in, "Subhanallah lafiya khairat miye ke faruwa, daga Ina kike haka?" Kuka khairat tacigaba dayi baji ba gani, mamar Salim Kuma sai rarrashinta takeyi tana tambayarta abunda yafaru amma taki kulata sai kuka kawai take kamar wacce aka aikoma da sa'kon mutuwar uwarta da ubanta lokaci guda. Rungumeta Mama tayi ajikinta tace "yau ni Naga ikon Allah, yanzu khairat idan kinsan bazaki gayamin abunda ke damunkiba miye amfanin zuwanki wurina, kodai baki d'aukeni amatsayin uwa ba" Jin wannan maganar ta mama yasa khairat tad'an tsagaita da kukan datake, tana share hawayenta da gefen mayafinta. "Muje daga ciki" maman Salim tafad'a, kama Hannun khairat din tayi zuwa d'aki. Zaunar da ita tayi kan kujera, sannan taje pridge ta d'aukomata ruwa Mai sanyi tasha, kafin itama tasamu wuri ta zauna tana fuskantar khairat d'in. "Inajinki d'iyata kigayamin abunda yasameki haka, ko wannan juyar matar ce tayimaki wani abu yanzu inje incimata mutunci" Girgiza Kai khairat tayi tace "a'a Mama ni Fauziyya Bata tsaremin kome ba" "To Salim ne, mi yayimaki" Wani sabon kuka khairat ta dasa, hadda sheshsheka. "Ki gayamin miye yayimaki Wanda yayi zafi haka kike wannan uban kukan, ko sakinki yayi"? Cikin kuka khairat tafara magana "Mama abunda Salim yayimani 'karama ace sakina yayi nasan inada 'yanci, zan iya zuwa in auri wani, amma wannan auren na Salim shine ake Kira *AUREN JEKA NAYIKA* kawai dai munyi aurene amma wata mu'amula ta aure bata ta6a shiga tsakanina da Salim ba" sake fashewa tayi da wani sabon kuka, sannan tacigaba da magana "mama kiduba kigani yau wata biyu da 'yan kwanaki da aurenmu, kamar ya ajiye icce, nimafa mutumce ba gunki ba, sai kullum Yana wurin wannan matar gashi itada yakebi d'in abanza tunda gashinan bata ko batan wata, nidai kawai Mama kisa yasakeni inje insamu Wanda yakesona in Aura, nagaji da wannan wula'kancin" Tunda khairat tafara korama mama bayani zuciyarta ke tafar-fasa take cika tana batsewa, "Yanzu kina nufin ba abunda yata6a shiga tsakaninki dashi?" D'aga Kai khairat tayi. "watako abunda Salim yayimani kenan, niya maida abokiyar wasanshi, hmm zanyi maganinshi yanzu" Wayarta ta d'auko ta lalubo number Salim ta dannamashi kira, ringing d'aya ya d'aga, kafin yayi magana tafara ruwan Bala'i "Salim nizakacima mutunci a garinnan, nizaka maida mutunniyar banza to wlh baka isaba, kayi maza duk abunda kakeyi kazo gida yanzu Ina nemanka" kafin yayi magana ta tsinke kiran tareda ajiye wayar tanacigaba da sababi "shashasha Wanda baisan inda duniya tadosaba, ana gwadamaka hanya kana kaucewa. Minti goma Sha ukku yakawo Salim gidan, da sallama yashigo ba Wanda ya amsamashi, Kai tsaye d'akin Mama yanufa Yana d'aga labulen yaga khairat saida gabanshi yafad'i, ahaka ya karasa shiga d'akin yasamu wuri ya zauna ya gaisheda Mama cikin girmamawa. Kasa amsa gaisuwarshi tayi saima rufeshi datayi da fad'a. "watako Salim ka gama rainani, ka maidni abokiyar wasanka, yanzu saboda Allah ace ka auri yarinyar mutane ka ajiyeta kamar ka ajiye itace, yau kimanin wata biyu da 'yan kwanaki amma babu wani abu daya ta6a shiga tsakaninka da itaba amatsayinta na matarka, sai dai kullum kana jikin wannan kod'addiyar juyar wannan matar taka wacce ba abunda aurenta ya tsinanamaka tunda gashinan har yanzu takasa ajiyema d'a a gidan. to wlh yau-yau basai gobeba Inaso inji labari ya canja idankuma ba hakaba Allah ya isa tsakanina dakai" Jin mama tana jan Allah ya isa yasa Salim saurin d'agowa ya kalli mama, Yana Shirin yin magana ta kwatsamashi tsawa "banison Jin kome daga gareka maza ka d'auki matarka kuwuce" Kallon khairat tayi tace tashi kutafi kinji 'yar Albarka Allah yayimaki Albarka, ai kinyi ha'kuri wlh, idan bakeba wacece zata iya zama da namiji baya kulata har wata biyu, nagode kinji zanzo gidan inji" "To mama" khairat tafad'a zuciyarta cikeda farinciki. Suna fita waje Salim yatada mashin d'insa tsuntsun soyayya. khairat tahau yaja mashin d'in afusace, dan ranshi yagama baci akan wannan fad'an da mama tayimashi. Cikin minti goma suka Isa gida, a 'kofar gida ya sauke khairat tashiga gidan shikuma yakoma harkokinsa dukda ranshi ajagule yake. Misalin karfe Sha d'aya na dare Salim yadawo gidan abunda baitayiba, dan duk inda yake karfe takwas yadawo gida, Amma yau saboda abunda khairat tayimashi yasa yaji bayason dawowa gidan, dama ga zafin Fauziyya akanshi sai abun yataru ya had'emashi. Duk sunyi bacci lokacin, rufe gidan yayi sannan yanufi d'akinshi yayi wanka ya canja Kaya zuwa na bacci, sannan yafito yanufi dakin khairat, zuciyarshi na tafarfasa, waishi wannan yarinyar zata Kai 'kara aiko yau zatasan takai 'kararsa, zaiyimata abunda takeso amma ba yanda takesoba. Bud'e bedroom d'in yayi ya hangota kwance kan gado tayi d'ai-d'aya tanata sharar bacci hankalinta kwance "hmm *zakisan koni waye*" Shiga yayi d'akin ya cire kayanshi gaba d'aya sannan ya afkamata, wulakance yafara murzartar ba sassauci, cikin bacci khairat taji abunda Salim din kemata hankali tashe ta bud'e Ido ta sauke kan Salim d'in, Fara tureshi tayi Amma ko motsawa bayayi saima cigaba dayake da murzarta duk abunda yayimata mai-makon taji dad'i sai wani irin zafi dan bayayimata kome da sauki, ahaka dai har Mai afkuwa ta afku. Sauka Salim yayi daga kan gadon zuciyarshi cikeda takaici da ba'kincikin yanda yasamu khairat d'in tariga tagama zubarda mutuncinta a waje. Tunda yasauka kanta take zaune bakin gado tana kuka, juyowa Salim yayi ya kalleta kukanta wani mugun haushi yakebashi, shine yakamata yayi kuka ba itaba, Kallonta yayi yace dallah malama kiyima mutane shiru, kukan ubanme kikiye abunda kike nemane Kuma kinsamu saikuma me?" "Amma wannan abun dakayimin wlh hard mugunta" fusata yayi yace "ke nikemaki mgunta, d'auketa yayi da lafiyayyan Mari, bazato ba tsammani ta dafe kuncinta kafin ta farga ya 'kara zubamata wani marin, saida yayimata Mari biyar lafiyayye, cikin muguwar Zuciya yace "kukan bura'uban me kikeyi, bayan kinriga kingama watsewa a titi, munafukar banza, wlh saikinyi nadamar kasancewa matata" 'mikewa khairat tayi azuciye tace Nika mara, to wlh baka mari banzaba dan wlh saina rama mugu azzalumi macuci, Allah ya isa..... .......ke nikeke zagi" "An zageka mugu" Sha'kota Salim yayi yafara kwallo da ita, Yana dukanta tundaga bedroom har falo, halbi Kam khairat tashashi dan Salim haukacemata yayi, Mai ha'kuri fa bai iya fushiba. Can cikin bacci Fauziyya tajiyo ihun khairat, da kamar kada tafito saikuma taga rashin dacewar hakan. Fitowa tayi tanufi d'akin khairat, ganin yanda Salim yadage yanata jibagarta yasa Fauziyya saurin Isa wurin tanabashi hakuri, dakyar tasamu yarabu da khairat, ta fiddashi daga d'akin yakoma d'akinshi yanata huci. Kallonta Fauziyya tayi tace "kekuwa miya had'aku haka har kikajama kanki wannan duka" Harararta khairat tayi tace "Ina ruwanki" taja dogon tsaki "mtswww munafincin banza kawai" Tashi tayi da kyar tanufi bedroom jikinta ko'ina ciwo. Murmushi Fauziyya tayi tace "bani nakashe zomonba rataya akabani, badan niba da bansan irin dukan dazakishaba, Allah dai wadaran mutumin dabaisan arzikiba" Komawa Fauziyya tayi d'akinta, a zuciyarta tana tunanin meye khairat tayima Salim har yakemata wannan mugun dukan. Khairat kuma kasa bacci tayi saboda yanda jikinta ke ciwo, Allah ya isa kawai takejama Salim. Wani 6angare na zuciyarta Kuma cike da farinciki tunda bu'katarta tabiya Salim ya kusanceta, dama burinta kenan. daga yauma bazai Kara samuntaba, zatacigaba da harkarta da Sani dan tamafi Jin dad'inshi. *Muje zuwa Reader's yanzu aka Fara wasan* 🤸🏻‍♀ Mmn khady ce 👎🏻 [9/25, 4:32 PM] Mariya Umar Kn: 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻‍♀ *Writing By* *Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰 *Daga Marubuciyar* 📝 *Siyasa ko soyayya* *Alhini* *Gidan Asali* *Halin Girma* *Autar Hajiya* *Zanen Zuciya* *Yarinyar Baba* *Auren tagwaye* *Wata Uwar mijin* *Ke Duniya* And now 👇🏻 *ALMAJIRIN GIDANA* 🏠 Page 32 Washe gari khairat da ciwon jiki tatashi, saida tahad'a ruwan dumi ta gasa jikin nata sosai, tanayi tanayima Salim Allah ya isa, waraka tasamu tashafe ko'ina na jikinta sannan taji sauki-sauki. Fauziyya kuwa tunda takwaci khairat hannun Salim taga irin mugun dukan dayayimata hankalinta yatashi, koda takoma d'aki bacci gagarar idonta yayi, haka tayita juyi Zuciyarta tunani barkatai "Wai miye ke damun Salim duk yabi ya canja yazama wani birkitacce, ita yajuyamata baya Yana fushi da ita, itakuma khairat yayimata mugun duka, wani irin tsorone yakamata kada itama watarana yakamata da dukan, dukda batasan laifinda khairat din tayimashiba harya daketa. Ranar haka suka tashi gidan sukuku, kowa da 'kunci da takaici a zuciyarshi, khairat Kuma wani sashen na zuciyarta cikeda farinciki Dan tasamu inda zata ma'kala cikin dake jikinta batareda wata gardamaba dole a karba, dan nanda 8month ta haihu aiba Wanda ya isa yace d'a bana Salim bane. Misalin karfe takwas Salim yafito daga d'akinshi cikin Shirin zuwa wurin aiki, baishiga d'akin khairat ba, saboda mugun haushinta yakeji, d'akin Fauziyya yanufa itama dan zaibata kud'in cefane da bazai shigaba. Bakin 'kofar yatsaya yafiddo biro da farar takarda yayi d'an shot note yahad'ata da kudin yashiga d'akin. Duk abunnan dayake khairat tana labe jikin window tana kallonshi, takasa fitowane Dan gani take kamar Yana ganinta zai Kuma rufeta da duka. Karar ruwa yajiyo daga toilet hakan ya tabbatar mashi da Fauziyya wanka takeyi, ajiye takardar yayi gefen gado tareda kud'in yafito daga d'akin. Har yanzu khairat na jikin window tana kallo harya fito yabar gidan. Sauri tayi tanufi bedroom d'inta tabud'e wata loka ta d'auko wata farar takarda tanufi d'akin Fauziyya, har lokacin Fauziyya na wanka, tura kyauren bedroom d'in tayi ahankali yanda baza'ajiba tashiga, Dube-dube tafarayi har idanunta suka sauka kan kud'i dakuma takardar da Salim ya ajiyema Fauziyya gefen gado, hannu tasa ta kwashe takardar da kudin sannan ta ajiye takardar hannunta tayi saurin fita daga d'akin. Komawa tayi d'akinta, bedroom tawuce da gudu-gudu kan gado ta zauna tana maida numfashi kusan minti biyar sannan tabud'e takardar. _"fatan kintashi lafiya, ga kudin cefane nan kiyimin tuwon shinkafa miyar d'anyar kubewa_ Dariya khairat tayi tace "tuwon shinkafa miyar kubewa, hhhhhh sai dai kaci na gidan uwarka Salim amma bana Fauziyya ba" Sallamar Sani khairat tajiyo, amsawa tayi tareda fitowa daga d'akin. Gaisheta Sani yayi cikin girmamawa ta amsa, already dama kayan wanke-wanke killace suke farawa kawai zaiyi. Matsowa khairat tayi tad'an du'ko saitin kunnen Sani tace "akwai labari, sannan Kuma inamaka congrats dan yau Fauziyya zatabar gidannan" Zare Ido sani yayi cikeda mamaki yace "haba dan Allah" "Wlh kuwa Kai dai kazuba Ido kaga ikon Allah"...... Jin 'karar tafiya yasa khairat saurin matsawa daga inda Sani yake tana cewa "gaskiya Sani yanzu kadaina wanke kwanoni su fita, Ni narasa miye ke damunka, kusan kullum yanzu idan kayi wanke-wanke idan zanyi amfani da kwano saina Kuma wankewa" Murmushi Sani yayi ya kalli Fauziyya dake tahowa wurinshi hannuwanta d'auke da wasu plate, yace "aunty Fauzy ai kece shedar yanda nake wanke-wanke na, yoni idan nayi wanke wanke har she'ki zakiga kwanuka nayi saboda tsabar fita dasukayi" Guntun murmushi Fauziyya tayi batareda tace komiba ta ajiye plates d'in hannunta tabar wurin, dan tasan yanzu tana iya yin magana khairat tagayamata marar dad'i, shiyasa koda yaushe take ri'ke girmanta dan batason raini. Nan khairat ta zauna tana taya Sani fira harya gama wanke-wanke, kitchen tashiga tahad'a mashi breakfast tea da bread, Zama yayi yagama sha ya wanke cup din ya ajiye. Bakin 'kofar d'akin Fauziyya ya tsaya yad'an d'aga murya yanda zata jiyoshi yace "Aunty abada kud'in cefane" Tunda aka kawo khairat gidan Sani baitaba shiga d'akin Fauziyya ba, iyakarshi ya tsaya bakin 'kofa idanma zai 'karbi kud'in cefane kenan, idan Kuma ba wurinta zai karba ba ko kofar d'akin baya zuwa. Dubawa Fauziyya tafarayi dan tasan Salim ya ajiyemata kamar yanda yasaba, hango takarda tayi kan gado sai dai ba kud'in, d'aukar takardar tayi azuciyarta tace "yaukuma ba kud'in, bari induba Inga miye ya rubuta" Bud'e takardar tayi tafara karantawa tun kafin ta'karasa karantawa jikinta yafara kyarma tana gamawa tafashe da kuka tana mai-maita kalmar "innalillahiwa'inna'ilaihirraji'un" Tashi tayi jikinta na kyarma, kanta yad'au zafi, zuciyarta tana bugawa da sauri da sauri, hawaye nacigaba da ambaliya a fuskarta, Yanzu Ashe dama Salim zai iya d'aukar wannan mummunan matakin akaina, akan laifinda banjiba banganiba, yanzu dama ashe zanga ba'kar rana mai d'auke da mummunan tarihi a rayuwata "Allahuma ajirni fi masibati wa khalibli khairan minha" nayi tawakkali gareka Allah nasan kowane mutum Yanada irin tashi 'kaddarar na yarda ni wannan itace tawa, Allah kabani ikon cinye wannan jarabawa dakayimin, Allah sa hakan yazama Alkhairi arayuwata" Daya daga cikin trolley dinta ta d'auko tafara had'a kayanta da duk abunda tasan zata bu'kata, irin 'kananun kayan bu'kata tazuba cikin hand bag d'inta ta rataya sannan ta d'auko hijab d'inta tasaka tajawo trolley d'inta tafito tasa key tarufe d'akin tana share hawaye tasaka key d'in a bag d'inta. Sani da khairat dake tsaye Sani Yana jiran abashi kud'in cefane, khairat Kuma tana jiran ganin abunda zaifaru sai ganin Fauziyya sukayi Jaye da trolley tabi hanyar barin gidan. Saurin Shan gabanta sukayi har suna had'a baki "lafiya Fauziyya meya faru" Shiru Fauziyya tayimasu da kamar kada tafad'a saikuma taga idanma bata fad'aba dole su sani domin Hausawa nacewa idan andafa boye ba'aci boye. Handbag d'inta tabud'e ta fiddo takarda tami'kama khairat, amsa tayi tana tambayar "na miye wannan"? Goge hawaye Fauziyya tayi tace "kiduba mana Zaki gani" Bud'e takardar khairat tayi tana gama karantawa taja wani dogon salati, "shiko Salim meya kaishi yanke wannan mummunan hukunci" amsar takardar Sani yayi yaduba "ya subhanallah" yafad'a tareda dafe kanshi da hannu biyu "Amma Ina hankalin oga Salim yatafi haka, me yayi zafi Shiba wutaba" Dafa kafadar Fauziyya khairat tayi tace "yanzu Ina zakije" "Ina zanje Wanda yawuce gidan iyayena ai banida inda yafi can" "Hakane bakida inda yafi gidan iyayenki, amma dazakibi shawarata kije gidansu Salim kigayama Mama, maybe tasa yajanye wannan matakin daya d'auka" Kallo Fauziyya tabita dashi batare datace komiba, amsar takardar tayi daga Hannun khairat ta linke ta maida jikka taja trolley dinta tabar gidan. Tana fita cikin sa'a tasamu napep tasauke wata mata Nan kusa dasu tashige tagayamashi inda zai kaita, mintuna ishirin da wani abu sun kaita gidansu, bayan ta sallami mai napep tashiga gidan, ko sallama batayiba tana shiga ta saki trolley din tsakar gida ta dur'kusa anan tafashe da wani irin kuka mai ban tausayi. Da sauri mamarta ta fito daga d'akin jin kukanta tsakar gida dan bataji lokacinda tashigo gidanba. "Ke Fauziyya lafiya meya faru" kasa magana tayi sai kuka kawai takeyi kamar zata si'ke. "Innalillahiwa'inna'ilaihirraji'un" mama tafad'a "yau Naga ikon Allah tashi mushiga ciki" kamata tayi suka shiga ciki sannan tadawo ta d'auki trolley d'in. "Fauziyya kigayamin abunda ke damunki, kintsaya kinata kuka wannan kukan bayada amfani agareki" Takarda tami'kamata tanacigaba da share hawaye. Amsar takardar Mama tayi ajikinta na kyarma takaranta, tana gamawa ta rafka dogon salati, "garin ya haka yafaru nashiga ukku" Tashi tayi ta d'auko wayarta number baban Fauziyya takira bugu d'aya yad'aga "sallama tayimashi Yana amsawa tace "Alhaji kazo gida yanzu ba lafiya. Babn Fauziyya Wanda ko minti goma baiyi da barin gidanba, yadawo hankali tashe. Khairat da Sani kuwa Fauziyya nabarin gidan suka fashe da dariya suka tafa, Sani yace "gaskiya khairat ke shu'uma ce ko alahira wutarki dabance" Hararshi khairat tayi tace "idan 6era nada sata daddawa ma da wari, kin wutar Kai kana 'kasana" "Mubar wannan maganar dai yanzu nidake duk biyan bukatarmuce, Wai ya abun yafaru" Saitin kunnenshi khairat takai bakinta ta rad'amashi, dariya sukayi suduka. Sani yace "amma baki tunanin za'a iya agane ba rubutun Salim bane" "Bani wannan tunanin haka, dan wanda yayi rubutun ya kware a wannan harkar, dan wlh ko sign d'in mutum yakalla yayi irinsa anyi kad'an ace ba maishi yayishiba" *To waini miye khairat tarubuta jikin wannan takardar, kudai kubiyoni dan jin yanda zan war-ware maku zare da abawa* *Kuyi manage da wannan, maybe gobe bazakujiniba saboda inada wata 'yar hidima, amma idan Naga da Hali zanyimaku koyaya yasamu* Mmn khady ce 😩 [9/25, 4:32 PM] Mariya Umar Kn: 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻‍♀ *Writing By* *Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰 *Daga Marubuciyar* 📝 *Siyasa ko soyayya* *Alhini* *Gidan Asali* *Halin Girma* *Autar Hajiya* *Zanen Zuciya* *Yarinyar Baba* *Auren tagwaye* *Wata Uwar mijin* *Ke Duniya* And now 👇🏻 *ALMAJIRIN GIDANA* 🏠 Page 33 Baban Fauziyya hankali tashe yashigo gidan, dan dagajin kiran da akayimashi yasan bana lafiya bane. Ganin Fauziyya dayayi ga idanunta sun kumbura sunyi suntum, bayan canja launi dasukayi zuwa ja, gabanshi yafad'i yasan ba lafiya. Karasowa yayi inda suke yace "lpy mike faruwa haka?" "Inafa Lpy Alhj, kaduba kaga yaronnan saida yasaki Fauziyya baccin duk irin zaman hakurin datake a gidanshi" tafad'a tana mi'kmashi takardar, karba yayi yaduba "gurgiza Kai yayi Zuciyarshi cike da takaici yace "Allah sa haka shine yafi zama Alkhairi" dukda hakan baimashi dad'iba ko kad'an. "Ameen" maman Fauziyya ta amsa sannan tace "Amma Alhj inada wata shawara, tunda dai haka yariga ya kasance Kuma kaga duk halinda yarinyar nan take a gidanta Babu Wanda bamu saniba, tundaga tsangwamar da mahaifiyar yaronnan kemata har zuwa 'karin auren dayayi, mai zai hana tad'anyi nesa da garinnan Kota samu tahuta. Shiru baban Fauziyya yayi sannan yace "Ina kike ganin zata tafi?" Mai zai hana tatafi Abuja gidan 'yar'uwarta kafin muga abunda hali zaiyi" "To shikenan saiku kirata kuyimata bayani kafin tatafi ko" Bayan fitar baban Fauziyya, mama takira Aunty safiya yayar Fauziyya wacce ke aure Abuja tagayamata abunda ke faruwa da 'yar'uwarta a gurguje tace yanzu zata taho nan, idan tazo zakiji sauran bayani daga wurinta. "To saitazo, da haka sukayi sallama, kallonta mama tayi tace maza tashi kid'au hanya baniso ki Kara awa daya a cikin garinnan. Tashi Fauziyya tayi jiki a sanyaye ko kad'an bataso tayi nesa da Salim, Amma bazata iya tsallake maganar iyayentaba, Kuma tunda shi Salim din bai San darajartaba har ya iya rabuwa da ita dole itama zata daure tarabu dashi komin irin tsananin sonda takemashi. Tana kuka tafita gidan, napep ta tsaida yakaita tasha, cikin sa'a kuwa ta tarar saura mutum d'aya golf din tacika, tana shiga suka d'au hanya sai birnin tarayya (Abuja). Bangaren Salim kuwa tunda yaje wurin aiki haka kawai Yana zaune sai yaji gabanshi na fad'uwa. Salati kawai yakeyi duk lokacinda yaji faduwar gaban, ranar haka ya wuni sukuku baiyi wani aikiba har lokacin tashi yayi, haka ya tattara iyayen takardun dake gabanshi yabar office d'in. Tafiya yake kan mashin dinsa, tunda yadoso gidan yakejin fad'uwar gabanshi na tsananta yarasa dalilin. Ahaka ya isa gidan da sallama yashiga, khairat na zaune kan kujera ta ca6a wata irin kwalliya kamar mai Shirin zuwa biki, tasaka wata matsiyaciyar doguwar riga ta wani tsadadden less takashe d'aurin d'ankwali kamar mai Shirin zuwa gasar zaben sarauniyar kyau hankalinta kwance Tanajin sallamar Salim ko kallon inda yake batayiba barantana ta amsa sallamar, saima cigaba datayi da taunar cingum dinta tana wani 'kas 'kas dashi abaki. Wani mugun kallo Salim ya watsamata sannan yawuce d'akinshi, baima lura da d'akin Fauziyya dake rufeba. Saida yasheka wanka ya canja kaya, kusan minti goma Yana jiran shigowar Fauziyya yaji shiru. Wayarshi ya d'auko yaruba Text massage yaturama, shiru kusan minti ishirin da tura massage din amma baiga tazoba. Tunani yafara a zuciyarshi kodai Fauziyya tagaji da yanda yake shareta itama tayi wuri ta ajiyeshi, idanko hakane baiji dad'iba dole yau su sasanta kansu ya nunamata kome yawuce Amma yajamata kunne akan kada takuma yarda ta aikata makamacin laifinda ta aikata. Kara d'auko wayarshi yayi yaduba massage din yaga tabbass yashiga amma ya'akayi bata amsa kiranshiba. Dialing d'in number ta yayi, tadad'e shiru kafin agayamashi inda take ba service, Kara Kira yayi hakan dai suka 'kara mai-maita mashi, kusan sau hud'u Yana Kira amma duk amsar d'ayace cewa inda take ba service. Tashi yayi yanufi d'akinta, turus yaja yatsaya ganin d'akin rufe, daurewa yayi ya ida isa yakama handle d'in 'kofar ya murd'a nan ya tabbatar da da key aka rufe 'kofar. Juyowa yayi ya kalli khairat wacce har yanzu tananan zaune inda take tunda yashigo tanata taunar cingum dinta kamar wata tsohuwar karuwa yace "ke Ina Fauziyya tatafi"? Wani irin kallon ukku saura khairat tayimashi tajuya tacigaba da cin cingum dinta 'kas 'kas 'karas. Wata irin Zuciya ta 'kuleshi yace "ke ba tambayarki nikeba"? Cikin d'aga murya yake mata maganar kamar zai rufeta da duka. Juyowa tayi ta kalleshi she'ke'ke tace "kada ka tambayi kaza Hanyar rafi ka tambayi agwagwa kasha labari" A kufule Salim yanufi inda take da niyyar cin ubanta, dagudu taranta ana kare tashige d'aki tarufe, tana maida numfashi tale'ko ta window taga yanda Salim yake cika Yana batsewa idanunshi sun canja launi zuwa ja, ranshi amatu'kar bace. Ta tsorata da ganinshi haka, azuciyarta tace mugu ainagama Zama ka dokeni, kamar kasamu jakka. Daga cikin d'aki tad'aga murya yanda zai jiyota tace "bani nakashe zomon ba rataya aka bani, Kuma dazaka tambayeni Fauziyya ajiyarta kabani dahar kake Shirin buguna, kaje can kanemi matarka" Cikin 6acin rai yakoma d'akinshi ya zauna yadafe kanshi da hannu biyu yafara tunanin Ina Fauziyya tatafi batareda izininshiba, abunda bata tabayiba iya tsawon zaman dasukayi da ita, gashi yakira number ta anacewa inda take ba service. Wayar ya d'auko yasake Kira, yanzu Kuma switch off akacemashi. "Oh my God" yafad'a tareda dafe kanshi, Ina tashiga haka? Wata zuciyar tace "akan me zandamu dan banga Fauziyya ba, ai ita ba 'karamar yarinya bace, duk inda taje zatadawo ta iskeni. Fita yayi yahau mashin dinsa yabar gidan. Yana fita Sani yashigo yanata kwad'a sallama, bud'e d'aki khairat tayi tafito tana 'yan waige-waige. Kallonta sani yayi cikin mamaki yace "yanaga kinata waige-waige kamar wata marar gaskiya" Kai dole inyi waige-waige Dan yau kad'an yarage inkumashan duka wurin Salim danyazo yatarar matarshi batanan kamar nice na koreta, yatambayeni nace ajiyarta yabani" "Yo waye yakoreta idanba keba" dariya tayi tace "au ashefa hakane kaga nifa harna manta" "Dole kike mantawa tunda kingama da wannan babin, Kinga yanzu hankalinmu kwance ciki yazama na Salim Fauziyya Kuma tazama ta Sani" dariya sukayi suduka sannan yace "kawomin abinci yunwa nakeji" "To acici" tafad'a tana nufar kitchen, fitowa tayi da plate sha'ke da abinci sai ruwa pure water mai sanyi guda biyu kan plate ta ajiye gabanshi. Haka yafara kwasar girki suna fira hankalulinsu kwance dan yanzu basuda sauran matsala. *Birnin tarayya (Abuja)* Misalin karfe hud'u da minti hamsin da shidda motar su Fauziyya tasauka garin Abuja, tun amota kanta ke masifar ciwo ga wani irin tashin Zuciya datakeji, tana sauka daga mota takira Aunty safiya tagayamata motarsu ta sauka, cewa tayi tajira ga driver Nan zaizo ya d'aukota. Minti Sha biyar tana jira kafin driver d'in yazo, wata had'addiyar mota 'kirar 4matic black colour tayi parking gabanta, driver yabud'e yafito yanamata sannu dazuwa, amsawa tayi duk ta makure jikinta cikin hijab sakamakon wani mugun sanyi datakeji. Daukar trolley d'in yayi yasaka a but sannan yabudemata bayan motar tashiga yamaida yarufe, sannan shima yashiga mazaunin driver suka d'au hanya. Suna Isa gidan yaran aunty Safiya su ukku Ahmed da Walid sai karamar su walida, suka fito da gudu suna "oyoyo ga aunty Fauziyya" da kyar ta 'ka'karo murmushi tayimasu tana rungumesu jikinta d'aya bayan d'aya. Walida uwar surutu da shegen wayo tace "Aunty jikinki da zafi bakida lafiya ne?" "Shuru Fauziyya tayimata suka nufi 'kofar dazata sadaka da cikin falon. Lokacin har maigadin yashigar mata da trolley dinta. Tana shiga Aunty safiya tarugo tanamata oyoyo, Nan suka rungume juna d'an'uwa yaga d'an'uwa, jin jikinta da zafi rau yasa Aunty Safiya saurin rabata da jikinta tace "dama bakida lafiya Kika taho" Girgiza Kai Fauziyya tayi tace "lpy lao nataho ahanya zazzabi yarufeni, inaga harda gajiyar zaman mota" "Eyyah sannu muje ciki kihuta kafin baban Walid yadawo sai mukaiki hospital zuwa dare" Kama hannunta tayi takaita d'akinda akayimata masauki, d'akine had'adde babu abunda Babu cikinsa na more rayuwa, sai sanyin AC daya gauraye d'akin da 'kamshin feshner. Kashemata Ac din Aunty safiya tayi dan taga tanata rawar d'ari. Kitchen tanufa tahad'a mata ruwan tea da milk da Milo takawomata, dakyar tasha rabin cup sannan Tasha paracetamol takwanta kan gado taja bargo. Fidda su walida tayi dasuketa wasa suna hayaniyar muranar ganin Fauziyya tace "muje aba Aunty wuri tahuta kunga batada lpy" Fita sukayi sukajamata d'akin, bacci ya kwasheta itace bata farkaba sai bayan magrib, jikinta zufa sharkaf Alamar saukar zazzabin, toilet tashiga tawatsa ruwa ta d'auro Alwala tazo ta kabbara sallolinda suka risketa kan hanya, sannan tayi ta magrib, tananan zaune kan prayer mat har akayi sallar isha'i tayi sannan tafita falo. Zazzaune ta iske kan dining suna dinner, kujera taja ta zauna dan dama yunwa takeji, amma sai dai takasa cin abincin sosai, Aunty Safiya tana kula da duk yanda take tana tausayamata tasan zafin rabuwa da masoyi, gaskiya Salim bai kyautama autarsuba tunda yasakata wannan halin. Kallonta tayi tace "zamuje asibitin ko?" "A'a aunty naji sauki sosai inaga basai munjeba, dama harda gajiyar mota Kinga yanzu dana huta ya sauka" "To Allah sauwake" "Ameen" Fauziyya tafad'a. Mmn khady ce 🙏🏻 [9/25, 4:32 PM] Mariya Umar Kn: 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻‍♀ *Writing By* *Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰 *Daga Marubuciyar* 📝 *Siyasa ko soyayya* *Alhini* *Gidan Asali* *Halin Girma* *Autar Hajiya* *Zanen Zuciya* *Yarinyar Baba* *Auren tagwaye* *Wata Uwar mijin* *Ke Duniya* And now 👇🏻 *ALMAJIRIN GIDANA* 🏠 Page 35 *Cigiya Cigiya Cigiya, Jama'a ina cigiyar Maman twowins kwana biyu banji comment d'inkiba, Allah sa dai lafiya kike, nayi missing d'inki irin sosai d'innan, khairat da Sani ma sunce in gayamaki sunyi miss dinki*.. *Gaisuwa gareku naji dad'i dakuka kasance cikin tarin masoyana* Mmn Abdul Ashfaty Ummu Aimana Mmn Mash'hud Dakuma *Asiya (Muneefa)* inayinki sosai da sosai. Suna dawowa gida Aunty Safiya takira Mama a waya ta sanar da ita Fauziyya nada ciki, hamdala Mama tayima Allah tace "yau Allah yakawo 'karshen Zarginda Salim da mahaifiyarshi sukema Fauziyya, ashe dama da cikin akayi sakin, Allah kenan maiyin yanda yaso, a duk lokacinda yaso" Baban Fauziyya ma da'aka sanar dashi yayi matukar farinciki, koba kome yasan sanadiyyar cikinda Fauziyya ke d'auke dashi zata koma gidan mijinta. Fauziyya kuwa tanajin sanda Aunty Safiya takira Mama tagayamata wani irin farincikine ke Kara lulle6eta, wai yau itace d'auke da cikin Salim, Shafa cikinta tayi Wanda bazaka ganshi kace akwai ciki na wata hud'u ba, tace Allah nagodema koba kome nasan Salim zai Gane banida masaniya akan abunda yake tunanin na aikata. Tunanin yanda zatayi ta 'karbi wayarta daga Hannun Aunty Safiya take tagayama Salim kyakkyawan Albishir amma tanajin nauyin tambayar ta wayar. *Bayan sati biyu* Aunty Safiya zaune falo tana yankema walida farce, Fauziyya tashigo da sallama, sanye take cikin wata ba'kar doguwar Riga, irin na larabawan Dubai, tayi rolling da mayafin rigar, tayi matukar yin kyau, ga wani irin haske mai sheki da fatar jikinta keyi, tayi luf da ita kamar balarabiyar. Amsa sallamar Aunty Safiya tayi, wuri Fauziyya tasamu ta zauna kan daya daga jerin 'kawatattun kujerun dake d'akin tace "washhh Allah Aunty nagaji sosai, ni wlh jinake kamar na daina zuwa awo d'innan, wlh duk ranar danaje da ciwon kai nake dawowa" Harararta Aunty Safiya tayi tace "ki daina zuwa awo saboda kina raguwa ko, ke kullum Kara ragwanci kikeyi kamar kanki farau ciki, to wlh idan Zaki saki jiki kidage kisaki, idan Kika koma gidanki yazakiyi da aikin gida, kohaka Zaki ri'ka langabewa, bakisan anaso mace mai ciki tari'ka motsa jikiba, (exercise) hakan ba 'karamin amfani gareshiba, ko Haihuwa kikazo zakiga kin haihu cikin sauki da yardar Allah" Yanzu kitashi kije ki watsa ruwa zakiji gajiyar taragu, kizo kici abinci wayarki nanan nasakamaki charge saiki d'auko" "To aunty" Fauziyya tafad'a tanufi d'akinta cikin zumud'i da farinciki, aranta tanacewa Salim shine mutum na farko dazata Fara Kira, yau zataji muryar Hubby d'inta masoyinta, iya tsawon lokacin data d'auka bata tare dashi bakuma tajin muryarsa Koda a waya, ba 'karamar azabtar da zuciyarta hakan yayiba, Dan dai ba yanda zatayi dole ta daure tabi nagaba da itane, ammafa ta azabtu iya azabtuwa. A bangaren khairat yau tatashi da wani irin zazzabi da ciwon kai, ga wani irin kasala dake addabarta, tun tana daurewa har dai taji bata iyawa duk da tasan dalilin rashin lafiyar nata, Rasa inda zata sanya kanta tayi gashi Salim tunda Fauziyya tabar gidan baya kulata, sunan dai suna gida d'aya Kuma tana matarshi amma babu wani abu dazaka gani tsakaninsu Wanda zai nunama itada Salim mata da miji ne. Daurewa tayi ta lallaba tanufi d'akin Salim dukda jiri dake d'ibarta, da sallama tashiga d'akin, amsa sallamar yayi batareda ya kalli inda takeba. Zama tayi gefen gadonshi cikin murya 'kasa-'kasa irinta marar lafiya jikinta na kyarma tace "Dan Allah Salim ka taimaka ka kaini asibiti wlh tunjiya banyi bacciba Ina fama da matsanancin ciwon Kai" 'dagowa Salim yayi ya kalleta, yaga yanda tarame sai wani uban fari data 'kara, idanunta duk sun fad'a, kana ganinta zaka tabbatar da tsananin azabar ciwon dake addabarta. Take yaji wani irin tausayinta yadira azuciyarshi, yace "kije ki shirya inkaiki asibiti" "To" kawai tace tanufi d'akinta, jim kad'an saigata tafito sanye da wani makimancin hijab, kallo Salim yabita dashi dan tunda yake da khairat yasanta baitaba ganinta da hijab ba, tun kafin tayi aure har yanzuma datayi auren batasa hijab, shi baimayi tsammanin za'a samu hijab cikin kayantaba. Kan mashin d'insa ya d'auketa suka nufi asibitin. Suna Isa suka yanki Kati sannan sukaje office din likita. 'yan' tambayoyi yayima khairat tana bashi amsa, inda Kuma taga akwai 'karin bayani tayimashi, siring yasa ya zu'ki jininta yakira wata narse yaturata Lab ayi gwaji, bayan minti ashirin tadawo d'auke da takardar sakamako. Marar gaskiya ance ko cikin ruwa ji6i yake, hakane kuwa ya kasnace da khairat, dankuwa tunda narse d'in tashigo da takardar sakamakon gwajin jikinta ke kyarma, Amma tana 'ko'karin dakewa dan gudun kada Salim ya fuskanci halinda take ciki. Amsar takardar likita yayi yasaka farin glass d'inshi yagama dubawa sannan yad'ago ya kalli Salim fusakarshi d'auke da murmushi yami'kama Salim hannu sukayi musabuha, yace "Congratulations, Ina tayaka murna matarka na d'auke da ciki.... Wani muguwar fad'uwar gaba khairat taji, had'eda firgita. Cigaba da magana likitan yayi, "ciki na tsawon wata hud..... Kafin likitan ya'karasa fad'in abunda zaifad'a khairat tafasa wata uwar 'kara tareda durkushe inda take tana dafe cikinta, tana fad'in wayyo cikina....zanmutu.. wayyo Salim zanmutu. "Innalillahiwa'inna'ilaihirraji'un, Salim yafad'a doctor dan Allah taimaka mana, yafad'a Yana ri'ke khairat wacce keta faman magowa tana ri'ke cikinta... (Oh ni su khairat an iya pretending)🤔 Da sauri likita yakira wannan narse d'in aka Kama khairat aka d'orata kan wani gado dake cikin office d'in, wata Allura likita yayimata kafin ad'auramata drip, bacci kuwa yayi awon gaba da ita. Ganin tayi bacci yasa Salim fita daga office d'in ya fiddo wayarshi cikeda farinciki yakira number Mama yasanar da ita halinda khairat take ciki, zokaga murna wurin Mama, hada taka rawa, suna gama waya tahau Shirin zuwa asibitin. Salim fa bakinshi yaki rufuwa saboda farinciki, dan shima yanaso yaga kwanshi a duniya, amma yaso ace wannan cikin tareda Fauziyya ne. Amma ko khairat d'inma yayi farinciki Ashe dama rabone yasa haka yafaru tsakaninsu sau d'aya tak har ansamu rabo, Allah kenan. Aifa Kuma sai tunanin Fauziyya yadawomashi sabo fill, dukda dama kullum da tunaninta yake kwana dashi yake tashi. *Kuyi manage da wannan muhad'u gobe inshaAllah dan jin Yaya zata Kaya tsakanin Mamar Salim da khairat, akwaifa bada'kala* Mmn khady ce 🤦🏻‍♀ [9/25, 4:32 PM] Mariya Umar Kn: 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻‍♀ *Writing By* *Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰 *Daga Marubuciyar* 📝 *Siyasa ko soyayya* *Alhini* *Gidan Asali* *Halin Girma* *Autar Hajiya* *Zanen Zuciya* *Yarinyar Baba* *Auren tagwaye* *Wata Uwar mijin* *Ke Duniya* And now 👇🏻 *ALMAJIRIN GIDANA* 🏠 Page 34 *Kunata cigiyata inaji abaya nagayamaku munada matsalar NEPA saina Kai charge nabiya kudi kafin inyi typing, to jiya mai charge din nawa bayanan shiyasa kuka jini shiru, nagode da yanda kuka damu da rashin jina dakukayi masoyana, kunata jajena musamman Yan group Dina ZEE MMN KHADY FAN'S nagode Allah bar zumunci* Bangaren Salim tunda yafita daga gidan bai 'kara waiwayarsaba saida dare, abunda yabashi mamaki shine har yanzu Fauziyya Bata dawoba, hankalinshi ne yatashi sosai. 'dakinshi yawuce ya zauna Yana tunani kala-kala, "Ina Fauziyya tatafine haka, agogon wayarshi yaduba 'karfe tara da minti talatin da takwas, gabanshine yafad'i, ranshi yafara bashi duk inda Fauziyya take babu lafiya. To yanzu waye zai tunkara yace Yana nemanta, ga kuma wata irin fitinanniyar yunwa dayakeji rabonshi da abinci tun na safe, gashi bayaso ya tunkari khairat tunda yaga take-takenta na rashin kunya, da rashin tarbiyya. Mukullan d'akin Fauziyya yad'auko yanufi d'akin yabud'e kitchen yashiga yahad'a ruwan zafi yasha tea dan shikad'aine abunda zai iya had'awa Wanda zeyi saurin korar yunwar dake addabarsa. Saida yagama yafito zaibar d'akin saikuma yaji Yana mararin Zama cikin d'akin, 'kakmshin dake tashi cikin d'akin yayimashi matukar dad'i. Zuciyarshi tabashi shawarar kawai yajira anan yaga lokacinda Fauziyya zata shigo, Kuma yau saita gayamashi inda tafita takai wannan daren batareda saninshiba. Kishingid'awa yayi kan kujera 3 seater ya fiddo wayarshi yakira number Fauziyya Amma switch off, cike da takaici ya jefar da wayar kan kujera, tsakanin lokacinda yadawo gida darana yatarar da Fauziyya batanan zuwa yanzu yakirata yakai sau talatin Amma duk amsa d'aya akebashi shine wayarta akashe yake. Yana nan har 'karfe Sha d'aya da minti 40 yafara gyan-gyadi bacci na neman kwashe shi, tashi yayi yabud'e bedroom dinta yashiga, gabanshi ne yafad'i ganin d'akin hargitse ga Babu trolley guda cikin jerin akwatunan Fauziyyar, sannan ga Kaya duk an fiddo daga wadrope da alama an d'ebi wasu kaya, hankalinshi ne yatashi yashiga tunani kala-kala, zuciyarshi kawai tabashi yaje gidansu Fauziyya yaga ko tana can. "Ba shakka tana can, may be, gajiya tayi da abunda nakemata tayi tafiyarta, aiko yazama wajibi agareni inje in rarrashi matata tadawo mu manta da duk wani sabani damuka samu mu zauna mucigaba da baiwa junanmu kulawa. Tashi yayi yakoma d'akinshi yacanja Kaya, sannan yafito yahau mashin d'inshi yanufi gidansu Fauziyya baiko kula da yanda dare ya tsalaba, unguwar duk tayi tsit bakajin motsin kome sai kukan karnuka da beraye da gyare saboda su lokacinsu ne. Yana Isa 'kofar gidan yayi tsaye kan mashin d'in bai saukaba dan yama rasa ta Ina zai bulloma al'amarin, yakai kimanin minti biyar sannan yayi tamaza yasauka a mashin d'in yafara kwan-kwasa kyauren gidan. Maman Fauziyya ce tafara jiyo bugun kofar, tada mai gidan tayi tace "Alhaji tashi kaji jinayi kamar ana buga 'kofa" Saurarawa sukayi suduka, tabbass nan ake bugawa tashi baban Fauziyya yayi yasaka jallabiya yazura silifas yafito, itama maman Fauziyya hijab tasaka saman doguwar rigar baccinta tabiyo bayan maigidan nata dan Jin lafiya. Tsayawa baban Fauziyya yayi daga zaure yace "waye" saida gaban Salim yafad'i kafin ya amsa da "nine" "Kaine wah?" Baban Fauziyya yakuma tambaya "Salim ne" Bud'e 'kofar baban Fauziyya yayi dan ya d'auki murya. Durkusawa Salim yayi ya gaidashi, ya amsa a dakile, sannan yace "lafiya naga kazo cikin wannan talatainin dare haka?" "Eh to, da sauki dai baba, dama zuwa nayi inji ko Fauziyya tazo nan?" Shiru baban Fauziyya yayi jin tamabayar rainin hankalinda Salim kemashi, tunda in banda rainin hankali yaushe zaka rubuta takardar saki kaba yarinya Kuma kazo gidansu kari'ka tambayar Wai tananan" to idan batanan gidan waye zata. Mamar Fauziyya dake bayan maigidan nata jin yayi shiru baiba Salim amsaba yasa tace "Kai Salim amma bakada kunya wlh" arazane yakalli inda Mama take danshi baimasan tana wurinba saida tayi magana. "In banda tsabar rashin ta ido yaushe zaka koro Mana yarinya harda shedar takardar saki sannan kadawo kace Wai tazo Nan, to batazoba batanan Kuma bamusan inda takeba" tana gama fad'in haka tamaida kyaure tarufe taja Hannun mijinta suka koma ciki tanata sababi, "idan Banda yaronnan ya raina mutane yaushe zaizo neman Fauziyya bayan yasan mugun abunda ya aikata" "Saki......saki....kalmar da Salim keta mai-maitawa kenan, "ni Salim nine na saki Fauziyya, Kai baya yiyuwa yaushe nasaketa bansaniba" Tsayawa yayi Nan yanata tunani, shidai iya zamanshi da Fauziyya baitaba tunanin yasaketaba barantana Kuma harma ace ya saketa, Kai akwai dai abunda ke faruwa amma banda saki' Yakusa awa biyu tsaye Yana sa'ka da war-wara, ganin tsayuwar batayimashi yasa yahau mashin dinsa yakara gaba. Duk abunnan da Salim keyi khairat naji Kuma tana ganinshi dan falo ta zauna tana le'kensa ta window, tunda yafita gidan taketa tunanin Ina zaije saida taga dawowarsa batareda Fauziyya ba sannan hankalinta ya kwanta. *(Niko nace khairat kenan ai duk yaron daya hana uwarshi bacci shima baya rumtsa ba)* Tunda gashi Salim baiyi bacciba saboda neman inda matarshi take, kema gashi bacci ya gagareki saboda tsabar tsoro da fargabar kada asirinki ya tonu. 6angaren Fauziyya Kuma itama tunda ta kwanta da dare take juyi kewar Salim ta addabeta, ga wata irin sabuwar soyayyarshi dake 'kara Kama zuciyarta, tun tana kwance harta tashi zaune hawaye yafara ambaliya a fuskarta "Salim meyasa ka yankemani wannan hukunci, wannan hukuncin yayimin tsauri, na yarda ka hukuntani kota wane hanya Amma kada ka yanke alakar aurena dakai" Kuka take sosai, tanason Jin wane hali Salim yake ciki, tasan duk yanda akayi shima Yana cikin irin halinda take ciki koma nashi yafi nata, dukda dai koma miye shine yajawomasu. Jikkarta tafara dubawa tana neman wayarta danta Kira Salim d'in bata ganiba, sai lokacin ta tuna da ashefa tunda tazo Aunty Safiya ta karbe wayar daga hannunta, dan dama gudun irin haka. Aranar dai Babu Wanda bacci 6arawo yayi gigin sacewa tsakanin Salim da Fauziyya dakuma Mai gayya Mai aiki khairat. Washe gari'karfe bakwai nasafe Salim yabar gidan. Gidansu Fauziyya yayima tsinke, sallama yasa akayimashi da Baban Fauziyya, Yana fitowa Salim ya durkusa har 'kasa ya gaidashi, amsawa yayi bayabo ba fallasa, Shiru sukayi nad'an wani lokaci kafin Salim yafara magana "Baba dama zuwa nayi kan maganar danaji mama tafad'a jiya na cewa nasaki Fauziyya, wlh tlh baba bansaketaba, Kuma banida masaniya akan sakinda tazo tacemaku nayimata, Kuma baba wace shaida Fauziyya tanunamaku tacewa nasaketa nidai nasan dabakina ban furta kalmar saki gareta ba" "To kamar dai yanda kasani saki ba abun wasa bane, saki dai kariga kasaki Fauziyya, sheda Kuma dakake magana abunefa Wanda kayi arubuce, idankuma kanada ja bari kagani" Shiga yayi cikin gida, badad'ewa yafito yami'kama Salim takarda yace "wannan itace shedar saki dakiyima Fauziyya" Amsar takardar Salim yayi jikinshi na kyarma yabud'e yafara karantawa "_Ni Salim nasaki matata Fauziyya saki d'aya sakamakon kamata danayi da laifin Shan maganin zubarda ciki datakeyi dakuma na hana d'aukar ciki idan tasamu miji tayi aure dan banida ra'ayin sake zama da ita_" Abunda aka rubuta a takardar kenan daga 'kasa Kuma ga sign d'inshi. Abunfa yagama d'arema Salim Kai, tabbass wannan rubutunshine babu ko tantama, Amma Kuma baisan lokacinda yayi rubutun ba. Kuma iya saninshi Babu Wanda yagayama matsalar dake tsakaninshi da Fauziyyar barantana yace wanine yayimashi wannan rubutun. "Innalillahiwa'inna'ilaihirraji'un, yacigaba da mai-maitawa, kallon baban Fauziyya yayi Wanda yazubamashi Ido Yana jiran abunda zaifada yace "wlh baba banibane, bansaki Fauziyya ba, akwai dai yanda akayi" "Wane yanda akayi, ai babu yanda za'ayi wani yasakarmaka mata, koma miye dai aikaga sheda saboda haka kabacemin dagani kana batamin lokaci yafad'a tareda amsar takardar yana shirin shigewa gida. Saurin Shan gabanshi Salim yayi ya durkusa yace "dan Allah Baba kayimin alfarma d'aya inyi magana da Fauziyya" Murmushin takaici baban Fauziyya yayi yace "ai Salim Fauziyya tayi nisa da garinnan tun ranarda kasaketa bata kwana cikin jihar nan ba" Yana gama fad'i yashige gida. Dafe Kai Salim yayi yace ya "ya Salam, Wai miye ke Shirin faruwa dani, kodai aljanune keson wasa da kwalwata da tunanina dakuma hankalina..... Hawan mashin dinsa yayi Bai zame ko'inaba sai gidan mamarshi. Fauziyya Kuma tunda tatashi Aunty Safiya talura da yanda idanunta suka kumbura koba tambaya tasan jiya kuka tasha, saida suka gama break baban Walid yatafi wirin aiki yara Kuma duk suntafi makaranta Aunty Safiya ta zaunarda Fauziyya tafarayimata nasiha "Kinga Fauziyya kiyi ha'kuri da 'kaddarar data sameki, kisama ranki dangana kinsan kowane musulmi akwai nashi kalar kaddarar toke wannan itace 'kaddararki, Kuma imanin mutum baya cika sai yayi Imani da kaddara Mai kyau da marar kyau, Kinga wannan Salim d'in dakikabi Kika damu akanshi kilama ya manta dake yanacan Yana rayuwa da amaryar shi, abunda zakiyi yanzu kema kiyi addu'a Allah zabamaki miji nagari" Shiru Fauziyya tayi nasihar Aunty Safiya tasa jikinta yayi sanyi, Kuma saitaji tafara ha'kura da Salim din. "To miye abun damuwa anan, zakazo katasani gaba kana bani labari, ai godiya yakamata kayima Allah daya rabaka da 'karfen 'kafa, miye dama amfanin Zama da matarda bata Haihuwa juya, ai kamanta da al'amarinta kawai. karungumi khairat kucigaba da zamanku dama tun farko itace matarda tadace dakai ba wannan kod'addiyar ba" Shiru Salim yayi Jin irin maganganun da mama ke fad'i, shiko yanzu Ina zaisa kanshi abubuwa sunbi duk sun jagulemashi, gashi Fauziyya tayi nesa dashi gashi baya samun wayarta, da duk matsalar tazo da sauki yasan idan yayimata bayani ba abunda zai hana ta fahimceshi, saboda Fauziyya macece mai hakuri da hangen nesa, dakuma saurin yafiya ga Wanda ya aikatamata laifi, haka yatashi yabar gidan jikinshi a sanyaye mamarshi Kuma addu'a tarikayi mashi "Allah sa haka shine mafi Alkhairi" *Bayan wata biyu* Yau Fauziyya tatashi da wani irin zazzabi Mai zafi, mijin Aunty Safiya ne yamatsa akan sai sunje asibiti, Shiryawa sukayi dakanshi yakaisu wani asibitin kud'i dakenan kusa dasu, Yan tambayoyi ta amsa daga wurin likita, tareda yimashi bayanin yanda takejin jikinta, jininta aka diba zuwa lab, gwajin farko aka tabbatar da zaman ciki ajikinta na kimanin wata ukku da sati biyu. Lokacinda likitan ke sanar dasu, Fauziyya batasan lokacinda wani murmushi Mai d'auke da farinciki ya zubucemataba ba, saboda tsabar Jin dad'i. Magunguna aka rubutamata baban Walid yaje pharmacy ya siyo sannan ya saukesu gida yawuce wurin aiki yanata zaulayar Fauziyya, itadai sai murmushi kawai take tana rufe fuskarta dan wani masifar kunyar baban Walid din takeji. *(Konidai naji dad'i nima saida na murmusa jin Fauziyya nada ciki kusan girma d'aya Dana khairat, Ashe kenan za'ayi twowins gidan salim)* Mmn khady ce 🤦🏻‍♀ [9/25, 4:32 PM] Mariya Umar Kn: 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻‍♀ *Writing By* *Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰 *Daga Marubuciyar* 📝 *Siyasa ko soyayya* *Alhini* *Gidan Asali* *Halin Girma* *Autar Hajiya* *Zanen Zuciya* *Yarinyar Baba* *Auren tagwaye* *Wata Uwar mijin* *Ke Duniya* And now 👇🏻 *ALMAJIRIN GIDANA* 🏠 Page 36 *A'ishatu Ahmad Usaman* *Ummu Affan* *Samart lady* *Mum Ahmad* *Rukayya Abdussalam* *Wannan shafin nakune inajin dadin yanda kuke bani lokacinku kuke sharhi akan littafina, Nagode Allah bar zumunci iya wuya ana jone* Kusan awa biyu sannan khairat tafarka daga baccin daya d'auketa sakamakon Allurar da likitan yayimata, da mummunan fad'uwar gaba tatashi, dan tana zaton ko likitan yagayama Salim watannin cikin nata. lokacin Kuma drip d'inda aka sanyamata ya 'kare, wannan nurse d'ince tsaye kanta taciremata kanula sannan tafita daga d'akin, ko minti biyu batayiba da fita Salim yashigo khairat na ganinshi tayi wani irin razana tana niyyar saukowa daga Kan gadon, saurin ri'keta Salim yayima yace "Haba khairat miyasa kike haka, kobakisan abunda ke tattare dake bane, yakamata kinutsu kada kijawomin asara Kuma" Wani irin murmushi jin dad'i khairat tayi koba kome tasan Salim baisan watannin cikintaba, langa6ar da Kai tayi tace "kagayama likita ya sallameni nawarke banison zama asibiti" "Eh dama yace idan ruwan ya'kare zamu iya tafiya, yanzu kitashi mutafi, Amma Zaki iya hawan mashin d'in kodai insamo mota?" "A'a bakome zanhau mashin d'in ainaji sau'ki sosai," Tashi tayi tana Sanya hijab d'inta Salim d'in na gyaramata, Mama tayo sallama, Amsawa Salim yayi tareda matsawa nesa kad'an da khairat d'in cikedajin kunyar yanda Mama ta iskesu. Kallonshi Mama tayi tayi wani guntun murmushi Wanda ita kad'ai tasan ma'anarshi. Karasawa tayi wurin khairat d'in takama hannunta tana jeramata sannu, itako sai wannan langa6ewa take, ita adole gamai ciki. Salim ne yace "ai yanzuma zamu wuce gida, Allah ma ya taimaka da mumsha ban-ban tunda muna Shirin tafiya kina zuwa" "To Alhmdlh, tunda nazo kaje kasamo Mana mai napep saimu hau nida ita, kaikuma saika biyomu a mashin d'in" "To" kawai Salim yafad'a sannan yahau mashin d'insa yatafi, bayan mintuna goma saigashi yadawo da Mai napep, Mama dake ri'ke da hannun khairat tanata riritata kamar wata jaririya, suka shiga napep d'in Salim yabiya kud'in sannan suka d'auki hanya. 6anagaren Fauziyya kuma, tunda Aunty Safiya tabata wayarta Bata bud'etaba sai yanzu tana zaune tsakiyar gadon d'akinta kad'aici duk ya addabeta, su Walid da Ahmed da walida basunan sunfita Shan ice cream suda dady d'insu. Wayar ta d'auko ta danna fawa, tana kallo takawo haske tagama loading...... Sannan ta kunnu, Sim yafara updating.... Yana gamawa tareda shigowar sa'konnin Salim, kusan guda bakwai. Zama Fauziyya tayi tafara duba sa'kon d'aya bayan d'aya. Na farko dai Yana sanar da ita yadawo gida Yana jiranta d'akinsa, mamakine yakamata data duba lokacin shigowar sa'kon dakuma kwanan watanshi yayi dai-dai da ranar da Salim d'in yarubuta mata takardar Saki, sauran sa'konnin Kuma yanaso tagayamashi inda take, wani sa'kon Kuma rantsuwa yakemata da Allah shifa bai saketaba, a wani massage d'in Kuma Yana ro'konta Alfarma data taimake rayuwarshi duk inda take tagayamashi ko inane zaizo ya sameta. Fauziyya tana gama karanta sa'konnin tafashe da kuka, wani irin tausayin kansu itada Salim yakamata, wannan wane irin murd'adden Al'marine, Fitowa tayi daga d'akin tana kuka tanufi d'akin Aunty Safiya, kusan Karo sukayi da ita tana niyyar fitowa daga d'akin. Kallon Fauziyya tayi wacce duk tabi tarud'e ga hawaye share-share a fuskarta tace "ke lafiya meya faru naganki haka"? Wayarta tami'kamata tace Aunty Safiya ki karanata wannan sa'konnin Wanda Salim yayimanine duka" Amsar wayar Aunty Safiya tayi tafara karantawa Fauziyya nakarayimata bayani inda bata ganeba. Sauke ajiyar Zuciya Aunty Safiya tayi tace, to ikon Allah sai kallo, to tunda yace haka ki kirashi kigayamashi inda kike yazo saumuji 'karin bayani daga wurishi" "To shikenan Aunty" haka tafad'a ta amshi wayarta takoma d'aki. Komawa tayi kan gado ta zauna ta tattaro duka nutsuwarta ta lalubo number Salim ta danna Kira, tanata ringing ba'a d'agaba, sai gab da zata tsinke taji and'aga. Shiru tayi tana share hawaye, tanajiran taji me Salim zaifad'a. Cikeda mamakin ganin Kiran Fauziyya Salim yafara magana "my wife kece kodai mafarki nake, Ashe dama Zaki iya tafiya kibarni, haba Fauziyya miyayi zafi haka, kome nayimaki baikamata ki hukuntani ta wannan hanyar ba" Cikin muryar kuka Fauziyya tace "Hubby nice yakamata infad'i haka bakaiba, saboda laifinda ban aikataba kuma banida masaniya akanshi ka sakeni...... Katseta yayi "ki daina furta kalmar saki Fauziyya, wlh tlh bansakekiba, har yanzu har yau har gobe matsayin matata kike saboda nidai nasan ban sakekiba" Sauke ajiyar Zuciya tayi, dan ita abun yagama d'auremata Kai, to idan Salim yace baisaketaba waye yarubuta takardar saki ya ajiyemata, kawai dai yanaso yayimata yawo da hankali ne....Amma ga rubutunshi 6aro-baro "Yanzu kina Ina kigayamin plz" "Hmm Ina Abuja" "Dama can Kika gudu, Aiko gobe Ina zuwa, danma yanzu yamma yayi sosai, amma gobe inshaAllah asubanci zanyo inzo in d'auki matata" Murmushi Fauziyya tayi Wanda saida Salim yajiyo sautinshi, shima murmushi yayimata kafin sucigaba da firar missing d'in juna dasukayi. *Kuyi manage da wannan da bazanyi typing ba sai gobe ganin yanda masoya keta jira yasa nayimaku wannan,* Mmn khady ce 🤸🏻‍♀ [9/25, 4:32 PM] Mariya Umar Kn: 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻‍♀ *Writing By* *Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰 *Daga Marubuciyar* 📝 *Siyasa ko soyayya* *Duniya Juyi* *Alhini* *Gidan Asali* *Halin Girma* *Autar Hajiya* *Zanen Zuciya* *Yarinyar Baba* *Auren tagwaye* *Wata Uwar mijin* *Ke Duniya* And now 👇🏻 *ALMAJIRIN GIDANA* 🏠 Page 37 *FAN'S ZANGAYAMAKU DALILIN DAYASA JIYA BAKUJINIBA, WLH BACIN RAINE KAWAI, AKWAI WANI BANZA DAKIKI, WAISHI IBRAHIM USMAN BINDIN KAKE KO UBANWA OHO DAI, YANANAN YANA AMFANI DA BASIRAR MU MU MASUYIN LITTAFI KYAUTA, SHIKUMA YANA KWASHEWA YANA SAIDAWA, WAI YABUD'E GROUP BAZAI SAKAKABA SAIKA TURA KATIN 200, KUMA BAWANI LITTAFI BANE NA DABAN YAKE TURAWA SAI NAMU MU MASUYIN FREE, AKA GAYAMAKA IDAN SON KUD'I NE KAFIMUNE, MU BAMUYI NIYYAR SIYARDA LITTAFIN MUBA, BAIKAMATA ACE KAI KANA SIYAR MANA BA, SABODA TSABAR RASHIN KUNYA HAR KIRANKA NAYI TA WAYA WAI DAN IN TABBATAR DUKDA NAGA POST DINDA KAYI NA TALLAR GROUP DIN KAKE KARA JADDADAMIN SAINA TURA KATIN 200 SANNAN KATURAMIN, NIDA LITTAFINA, TO KABUDE KUNNENKA KA SAURARENI DA BABBAR MURYA, WLH KAYI GAGGAWAR DAINA SIYAR MANA DA LITTAFI IDAN KUMA BA HAKABA WLH ZAMUYI MAGANINKA SHEGE ZAUNE GARI BANZA KAWAI, KAJE KANEMI SANA'A DAN WANNAN HAKKIN WASUNE KAKECI, IDAN KUMA KA'KI JI WLH BAKA'KI GANIBA, YAUSHE ZAMU ZAUNA MUYI WAHALAR TYPING DA WAYARMU DA HANNUNMU DA CAHRGE DINMU DA DATARMU SANNAN ACE KUMA WANI YAFIMU CIN GAJIYAR ABUN, BE YIWUWA KURA DASHAN BUGU GARDI DA KWACE KUD'I, DUKDA NASAN IRE IRENKA SUNADA YAWA TO WLH KU GUJI HAKKIN MUTANE KU DAINA, NIDAI NAFAD'A DUK WANDA YA SIYARMIN DA LITTAFI ALLAH YA ISA BANYAFEBA, KUMA KUDIN DAYA AMSA YACI WUTA BAL-BAL* 🔥 *Kukuma FAN'S kudaina biyema irin wadannan banzayen, idankuma zaku iya biyan wani 'katon banza kud'i yaturomaku littafin Dana nashiba, Kara muma mu maida na kud'i Kowa yahuta* 🤒 Khairat Kuma tunda suka dawo gida ta kwanta Kan gado tanata wannan lankwasa, ita gamai ciki, itako Mama sai nan-nan take da ita. Jitayi tagaji da kwanciyar, wayarta ta d'auko ta dawo falo ta zauna kan kujera tabud'e data tafara chat, Mama na zaune gefe sai jeramata sannu takeyi, Amma saboda tsabar wulakanci batama d'agowa ta kalleta balle Kuma ta amsa. Kusan minti talatin suna zaune ahaka, khairat sai chat takeyi tana murmushi lokaci zuwa lokaci, kafin tad'ago ta kalli Mama cikin muryar shagwaba tace "Yunwa nakeji, Kuma bazan iya shiga kitchen ba" Jiki na rawa Mama tace "Miye kikeso sainashiga na dafa maki, dama ai baikamata ace kinshiga kitchen ba, kamata yayi kizauna kihuta duk wani aiki ki ajiyeshi har Allah ya saukeki lpy" Murmushin gefen baki khairat tayi tace "ok, tokishiga kitchen kidafamin taliya jallouf kisamin daddawa" Mi'kewa mama tayi, tanufi kitchen tana fadin "to taliya kikeso, yanzu zandafa maki, Yar Albarka, Allah dai yayimaki Albarka kin kawomana farinciki agida" Haka mama tashiga kitchen ta ta'kar'kare tafara aiki, minti Sha biyar ta gama dahuwar taliya saiko 'kamshin daddawa ke tashi, zubowa tayi a plate tasako spoon takawo gaban khairat ta ajiye, "to gashi sai ci ko" Dagowa khairat tayi wacce har yanzu taketa chat d'inta hankali kwance, ta kalli taliyar ta yamutsa fuska. sannan tace "Mama pork Zaki kawomin banacin taliya da spoon, kamar wata 'yar 'kauye, jiki na kyarma mama tashiga kitchen ta d'auko pork takawo, amsa khairat tayi tasaka cikin taliyar ta d'auko plate d'in takawoshi saitin kirjinta tad'ebo taliyy tana Shirin kaiwa baki, saikuma tawani 6ata fuska, ta maida, ta ajiye plate d'in tace Mama bazan iya cin wannan taliyar ba daddawa yayi yawa, Kuma yanzu banima son taliyar ma d'anwake nakeso" "D'anwake 'yar nan, badamuwa Bari inyimaki d'anwaken, shiga tayi kitchen ta ta'kar'kare takwaba d'anwake tagama tazubo takwoma khairat, guda d'aya kawai tasaka abaki tafara kakarin amai, Da sauri mama ta iso gareta tana jeramata sannu, tana tambayarta "kodai bazaki iyacin d'anwakenba?" Daga Kai khairat tayi tace banason na fulawa, da kinhad'a alabo da wake kinkai ni'ka danaci, Amma Babu kome kabarshi kawai, kiyimin "wainar filawa nakeso" Jiki na rawa Mama tace "badamuwa ai sai inyimaki, ai kome da dalili akeyinsa, ai bazantaba bari ki wahalaba saboda kinkawomin farinciki arayuwata, nadad'e inason ganin jikana bansamu hakaba saidaga gareki, Allah yayimaki Albarka bari inyimaki wainar fulawar" Komawa kitchen mama tayi tafara aikin wainar fulawar. Khairat naganin shigewarta ta kwashe da dariyar mugunta, ganin yanda Mama keta rawar 'kafa akanta wai ita zata samu jika. Shiko Salim tunda yaji labarin Fauziyya baikarabi takan khairat ba, shirye-shiryen zuwa Abuja kawai yakeyi. Aranar dai haka Mama ta wuni tana bautama khairat, kamar wata 'yar aikinta, sai dare mama tabar gidan dukta gaji jikinta yayi likis saboda uban aikin datayi, dan Koda tagama girke-girkenta Wanda Babu Wanda khairat taci aciki, saida tashare kitchen d'in tagoge sannan tafito tashare tsakar gidan tayi moping. *(Ah ni su mama an bautama d'an Sani)* 🤣 *Jama'a Wai Baku cigiyar Sani* Yau itace ranar da Sani ya yanke zaije gidansu Fauziyya yaga halinda take ciki dan tunda tabar gidan Salim bai'kara ganintaba, Yana Kuma Kiran wayarta lokaci zuwa lokaci amma kullum abu d'aya ake gayamashi shine wayar na kashe. Wanka Sani yad'auka cikin wata fitinanniyar shadda dark blue, yasha hula kalar shaddar, sai takalminshi black, sanifa yafito yayi gwanin kyau ga wani irin turare daya bad'a sai 'kamshi ketashi ajikinshi. Koda ya isa 'kofar gidansu Fauziyya tsasayawa yayi Yana tunanin yanda zai 6ulloma al'amarin, yakai minti goma 'kofar gidan kafin yayi tamaza yashiga da sallama. Mamar Fauziyya na zaune kan tabarma tana Shan iskan yammaci, ta amsa sallamar. Zama yayi kan wata kujera irin ta roba dinnan dake ajiye gefe guda, ya gaida mama cikin ladabi ta amsamashi. Shiru sukayi nad'an wani lokaci sannan Sani yace "amm Mama dama zuwa nayi mu gaisa da Aunty Fauziyya" "Allah sarki, Aiko Fauziyya batanan ai tadad'e rabonta da garinnan" "Ashe batanan to mama Ina tatafi ne?" "Tana Abuja" "Abuja" Sani ya mai-maita kalmar cikeda takaicin rashin tako sa'ar dayayi. "Sai yaushe zata dawo Kuma" Eh to Nima bansaniba, Amma zata dawo nan bada dad'ewaba inshaAllah" "To Allah maidota lpy, Amma nace Kota canja layine Naga idan nakira layinta kullum kashe" "Bata canja layiba shine dai take amfani dashi, ko d'azu muyi waya da ita" "Owk zankirata, wlh mama banji dad'in abunda yafaru tsakaninta da Salim ba, tunda Fauziyya tabaro gidannan Nima naji duk ya fitarmin Rai" "To yaza'ayi da 'kaddarar Allah, haka Allah ya kaddara, idan Allah yasa zamansu Bai 'kareba sai kaga an dai-daita" Gyara zama Sani yayi yace "bani fatan dai-daitawa tsakanin Aunty Fauziyya da Salim, dan wlh Mama Fauziyya zaman ha'kuri kawai takeyi a gidanshi, wannan mutumin ba 'karamin mugu bane Yana muzguna mata kawai dai Allah yasa ita macece mai ha'kuri amma in banda haka da yanzu igoyoyin aurensu duka sun 'kare, gaskiya Fauziyya mace ce wacce samun irinta a wannan zamanin sai an tona" Tunda Sani yafara magana Mama ke saurareshi ta sauke ajiyar Zuciya tace "to Allah dai yazama bafi Alkhairi" "Ameen" Sani yafad'a, shiru yaratsa nawani d'an lokaci sannan yatashi yace" nizan wuce" "To sai anjima" Lokacin gab da magrib Sani yabaro gidansu Fauziyya, gidan khairat yawuce Kai tsaye zuciyarshi cike da takaicin rashin ganin Fauziyya, Zaune ya iske khairat falo tana kallon wani Nigerian film, shima Zama yayi kan kujerar dake fuskantarta, kallo tabishi dashi tace "ah Sani wannan d'aukar wanka haka ina zuwa"? "Ina zuwa kokuma Ina akaje dai" Yabata amsa "To Ina kaje haka?" "Ina zanje kau Wanda yawuce gidansu Fauziyya, sai dai Kuma nayi rashin sa'a ashe Fauziyya tunda tabar gidannan tana Abuja" Wani mugun dad'ine ya mamaye zuciyar khairat, yanzu hankalinta ya kwanta, dama bataso Sani ya auri Fauziyya saboda tana kishinsa, Kuma yanda yake nuna tsantsar soyayyar Fauziyya tabbas idan ya aureta itakuma zai zubata kwandon shara, wani abun farincikin Kuma tayima Salim nisa Kuma da alama baisan inda takeba, kenan ita wannan Abu ita yayima amfani tajefi tsuntsu biyu da dutse daya. Sani yakatsemasu shirun yace "nifa yunwa nakeji kisamomin abunda zanci, "akwai abinci kusn kala hud'u wane kakeso inkawoma, akwai d'anwake, akwai taliya dafuwar daddawa, akwai wainar fulawa" Kallo Sani yabita dashi yace "miye ke damunki haka duk Kika zauna kikayi wannan abun" Dariya khairat tayi tace "banice nayiba wata 'yar aiki nasamu tayita bautamin baji bagani" "Yar aiki Kuma, yaushe aka kawota gidannan bansaniba" Dariya khairat takwashe da ita tace "Mamar Salim ai itace sabuwar 'yar aikin dana samu, Dan yau ta bautamin yanda kasan sarki da bawa, Kuma tayi hakane duk dan cikin dake tare dani" Dariya Sani yayi yace "woooo ke khairat kina wuta Ina binki da fetur, gaskiya ke babbace dole asaramaki, watako kina nufin wannan cikin yazama na Salim" "Sosaima Kuma wlh bakaga yanda yaketa murnaba" Kai Amma naji dad'i kice d'ana zai taso cikin so da kulawa, dan Mamar Salim tana masifar son ganin jikanta, shima Kuma Salim d'in yanason ganin d'ansa" Murmushi khairat tayi tace "yanzu dai fad'i miye zakaci inkawoma" "Tab ai wlh Babu abunda zanci, bayan kince Mamar Salim ta girka, kawai kishiga kitchen kidafamin ko indomie ne, Kinsan ba abincin Kowa nake iya ciba daga na Fauziyya sai naki" Tashi khairat tayi tanufi kitchen dan batason ran Sani yabaci Amma in banda haka Babu abunda zaisa tashiga kitchen, mintuna goma Sha biyar tagama hada imdomie da kwai, takawoma Sani yafara dibarshi, saida ya cinye tass yakora da ruwa, sannan ya kalli khairat yace kawomin wainar fulawar inji idan tayi dad'i" Babu yanda khairat ta iya haka tanufi kitchen takawomashi had'eda yaji cikin vowel, amsa yayi yadauki guda ya dangwala yaji yaci, kallon khairat yayi yace "wow Ashe dai wannan matar danike gani haka ta iya wainar fulawa, kinji kuwa yanda tayi dadi" cigaba yayi dacin wainar yanata dankara yaji kamar tsohon maye, haka yatada wainar tass yakuma bi da ruwa. Fira sukacigaba dayi, sai bayan sallar isha'i Sani yabar gidan dan yasan Salim na gab da dawowa. Fitar Sani badadewa Salim yashigo gidan hannunsa d'auke da Leda, d'akin khairat yashiga, zaune ya isketa har yanzu film din take kallo, sannu yayimata ta amsa ciki-ciki tana wannan langa6ewa, ledar dake hannunshi yami'kamata amsa tayi tana bud'ewa robar ice cream tagani guda biyu, take miyanta ya tsinke, tabud'e roba d'aya tafarasha, ice cream din yayimata dad'i sosai, kallo Salim yabita dashi azuciyarshi yanajin tsanarta, baisan yanda akayiba har yanzu yakasa jin son khairat, dukda cikinshi datake d'auke dashi, tunda akayimashi albishir din tanada ciki yakeso yakoyama kanshi sonta amma zuciyarshi ta'ki kar6ar tayin dayakemata, uwa uba Kuma dayasamu labarin one love d'insa Fauziyya. Kallon khairat yayi yace "gobe idan Allah ya kaimu munada wata semina, kifadamin abunda kike bu'kata dan tun asuba zamubar garinnan, "Ai babu abunda babu, sai dai kud'i zakabada saboda tsaro" Kud'i ya fiddo Mai yawa daga aljihunsa yami'kamata batareda yace komiba yami'ke zai bar d'akin, har yakai bakin 'kofa tace "Kuma kwana nawa zakuyi?" "Eh to zadai mutafi sai yanda yakama, amma nasan bazamu wuce kwana biyu ba, kila Kuma yafi haka" "To Allah ya ya tsare" "Ameen" Yafad'a Yana komawa d'akinsa yashiga shirya kayanshi, washe gari da shirinsa yafita ana gama sallar asuba yawuce tasha, golf ce kan layi, saboda haka ba dad'ewa tacika suka d'auki hanya, *Sai muce Salim Allah kiyaye hanya, dama ance garin masoyi baya nisa Koda yakai bernin sin, yau dai Salim yatafi garin Fauziyya* Mmn khady ce 💃🏻 [9/25, 4:32 PM] Mariya Umar Kn: 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻‍♀ *Writing By* *Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰 *Daga Marubuciyar* 📝 *Siyasa ko soyayya* *Duniya Juyi* *Alhini* *Gidan Asali* *Halin Girma* *Autar Hajiya* *Zanen Zuciya* *Yarinyar Baba* *Auren tagwaye* *Wata Uwar mijin* *Ke Duniya* And now 👇🏻 *ALMAJIRIN GIDANA* 🏠 Page 38 *Wannan shafin nakine Hajia Hafsat, Ina yinki irin sosai d'innan, iya wuya ana tare* 🤞🏻 Misalin karfe 2 da 'yan mintittika Salim ya sauka babban birnin tarayya, beyima Fauziyya waya cewa ya isoba saida yazo get d'in gidan yayi surprised dinta yakirata yasanar da ita Yana waje, Wayyo dad'i Fauziyya tarasa inda zata saka ranta saboda farinciki, da sauri tanufi d'akin Aunty Safiya, zaune ta isketa Kan abun sallah da alama bata dad'e da gama sallar azahar ba. Zama tayi gefen gado, fusakarta d'auke da murmushi tace "yanzu Salim yamin waya Wai Yana get" Kallonta Aunty Safiya tayi ta kalli kayan dake jikinta wata jallabiya ce, dukda tanada kyau batada wani aibu, tace "Kuma shine kike zaune haka kina nufin haka Salim d'in zai ganki" Dariya Fauziyya tayi tace "aunty nifa kinsan banison saka wani Kaya idanba doguwar rigaba, nafijin dad'i, Idan nasaka riga da siket takura nikeyi" Kallon cikin Fauziyyar Aunty Safiya tayi, aranta tana mamakin girma irinna cikin nata, ciki wata hud'u da Yan kwanaki amma idan ka kalli girmansa kamar yakai wata bakwai. "To naji yanzu kije kisake wanka kisaka Riga da zani tunda bakison siket" Jiyo maganar baban Walid mijin Aunty Safiya sukayi shida Salim sunnufo hanyar falon, da sauri Fauziyya tafito daga d'akin Aunty Safiya zuwa d'akinta, domin Shirin tarbar Hubby. Baban Walid dakanshi yayima Salim iso har zuwa falon gidan, su walin da Ahmed da walida suka rugo sukayima babansu oyoyo, sannan suka gaida Salim, baban Walid yatambayesu mamansu, sukace tana bedroom. Kan daya daga 'kawataccin kujerun dake zagaye da falon salim ya zauna sanyin AC yafara ratsashi. "Ina zuwa", baban Walid yafad'a Yana nufar hanyar bedroom, zaune ya iske Aunty Safiya gaban mirror da alama itama kwalliya tagama, sannu dazuwa tayimashi, ya amsa fuskarshi d'auke da murmushi yace "kifito dan Allah kwalliya ya isa haka ko bakisan munada ba'ko bane" "Nasani Ina zuwa" Fita yayi daga d'akin batare daya 'kara wata maganaba, yakoma wurin Salim sukacigaba da fira tsakaninsu. Ba'a wani dad'eba Aunty Safiya tafito suka gaisa da Salim din, kafin tawuce kitchen tafara d'auko kulolin dasuka shirya abincin kusan kala ukku domin tarbar Salim din, sannan taje fridge takawo ruwa da lemu, dakanta tazuzzubamasu, sukafara ci suna fira sama-sama. Lokaci zuwa lokaci Salim saiya kalla yaga ta ina zai hango wife d'insa amma har yanzu bai ganataba, Kuma baisan ta'ina zata bullo ba , baban Walid Yana kula dashi amma bai tankaba, saida suka gama cin abincin, yazuba lemu 2cups yaturama Salim d'aya gabanshi yabar d'aya gabanshi. Kallon Aunty Safiya yayi yace "Ina Fauziyya ne har yanzu bata fitoba ko batasan da zuwan mijin nata bane"? "Hmm ace batasan da zuwanshiba, ban dai San miye yahanata fitowaba bari inje ingani" 'dakin Fauziyya tashiga, isketa tayi zaune bakin gado tabuga uban tagumi, ga Kaya barbaje gefenta, kallonta Aunty Safiya tayi tace "kekuwa lafiya kike Kika zauna nan kika buga uban tagumi kamar wacce ke cikin wata damuwa, nad'auka yau zaki kasance cikin farincikin ganin mijinki ko? D'ago kanta Fauziyya tayi tayima fuskarta kamar zatayi kuka tace "nifa aunty narasa kayanda zan sanya" Kallon kayan aunty Safiya tayi tace "yanzu kina nufin duk cikin wannan kayan babu Wanda yayimaki? "Sanya wannan mugani" tafad'a tana mi'kamata wata atamfa pink colour sai ratsin blue da maroon ajikinta, amsa Fauziyya tayi tafara d'aura zanin amma data d'aura saita war-ware Wai beyiba, Amsa Aunty Safiya tayi tace "Allah sauwake wannan zamanai ace d'iya mace bata iya d'aura zaniba, ku kenan shegen son jiki kaya daga doguwar riga sai siket, gashi to yanzu lokacin neman zanin yayi Kuma ba'san yanda za'a sarrafashiba" Taimaka mata tayi ta d'aura zanin sannan ta sanya rigar, tajuyo aunty Safiya tazugemata zif d'in, ana gama zugewa tajuyo ta 6ata fuska tace "kinganiko aunty abunda nake gayamaki" "Me kika gayamin, ni nan ai banga komeba" "Bakiga kome ba fa kikace, kallifa yanda cikin yayi" Dariyace takusa kwacema aunty Safiya Amma saita gimtse tace "in banda abunki Fauziyya abunefa Wanda ajikinki yake, dole duk kayanda zaki saka saiya fito, yazakiyi tunda haka Allah yayoki da girman ciki, Kinga mudai duk bahaka mukeba, Kinga yakamata kifito muje babu dad'i jira" d'aura d'ankwali tayi tabiyo bayan aunty Safiya, tana wani taku ahankali, saboda nauyi-nauyi da cikin kemata, hakan yasa Aunty Safiya yimata nisa tasamu wuri ta zauna kan kujera kusada mijinta, lokaci d'aya Kuma dukansu dake falon suka zuba idanunsu kan Fauziyyar. cikeda mamaki Salim ya ajiye cup d'in lemu dake Hannunshi ya mi'ke tsaye yazubamata idanunshi, mamakin ganin Fauziyya yayi da ciki haka, Wai dama Fauziyya daciki tabaro gidanshi, Amma tabari suka samu sa6ani akan maganin zubarda ciki dana hana d'aukar ciki daya gani ad'akinta, amma miyasa tun lokacin tasan tanada ciki ta'ki gayamashi dan kawar da zargin dayake akanta. Fauziyya ganin irin kallonda Salim kemata yasa tayi tsaye wurin cikeda kunya, tama rasa Ina zata nufa acikin falon. Aunty Safiya da mijinta suna ganin haka suka fita suka bar falon, garden suka nufa suda yaran duka, yara suka tafi wurin wasansu, sukuma suka zauna kan wata darduma suna tattauna lamarin Fauziyya da Salim d'in. Salim Yana ganin fitarsu yatako da sauri inda Fauziyya take yakama hannuwanta yace "my wife kece, Wai dama kina d'auke da wannan babban al'amarin Amma Kika gudu kika barni, Kuma kika'ki gayamin kina tareda gudan jinina, haba Fauziyya miyasa kakamin haka" yafad'a yanabin kyakkyawan hannunta daya ri'ke da kallo. 'digon ruwa yagani ya d'igo Kan Hannunshi dake ri'ke da hannun Fauziyyar, da sauri yakai dubanshi ga fuskarta, hawaye yagani Yana zuba daga idanunta wani nabin wani. Cikin tsananin rud'ewa da ganin hawayen Fauziyya yace "kuka my wife, miye na kuka, farinciki yakamata muyi yau gani gaki, kobaki murna da hakan?" Fad'awa jikinshi tayi ta'kara sakin wani kukan cikin shagwa6a, Cikin 'kan'kanin lokaci tarikitamashi lissafi, Kara rungumeta yayi jikinshi suka zauna kan two-seater, yacigaba da rarrashinta dakyar yasamu ta daina kukan. Tace Amma Hubby banta6a tsammanin zaka yanke mummunan hukunci akainaba akan abunda banida masaniya akanshi, wlh wannan maganin daka gani duka babu wanda nasani, banma taba ganin irinshiba, bansan amfaninshiba sai abakinka" "Nima wlh my wife bansan da maganar sakiba, niban sakekiba, ranar takardar dana ajiyemaki da kud'in cefane nace kiyimin tuwon shinkafa miyar d'anyar ku6ewa nadawo gida da yunwa Ina Shirin cin abincin my wife, kawai Naga bakinan naje duk inda nakesa ran zankije akacemin bakijeba, saida naje gidanku ake sanarmin wai nasakeki hardama takardar saki suka nunamin abunda ya'kara bani mamaki shine rubutunane excatly ajikin takardar" Shuru Fauziyya tayi tana nazarin maganar Salim d'in, shikuma yafad'a kogin tunanin yanda wannan al'amarin yafaru, mutum ace yasaki matarshi batareda yasaniba. Haka dai Fauziyya da Salim suka cigaba da tattauna matsalar su, har lokacin sallar la'asar, sannan Salim yafita danyin Al'wala, itakuma tawuce d'akinta, Salim da Baban walid sukaje masallaci. Sai bayan sundawo suka zauna suduka afalo akafara tattauna matsalar su Salim d'in, kowanensu yafad'i yanda abun yafaru ta 6angarenshi. Shiru baban walid yayi nad'an wani lokaci sannan yace "Salim akwai wata mana'kisa da'ake 'kullawa cikin gidanka, saboda haka akwai bu'katar kasaka Ido Kan al'amarin Kowa na gidan, Kuma ka tsaurara bincike zaka gano inda matsalar take. Nan akayi setting d'in kome, aka Kira mama da Baban Fauziyya aka gayamasu kome akayimasu cikakken bayani, Kuma aka sanar dasu Fauziyya zata dawo d'akin mijinta Nanda kwana biyu. 6angaren Salim yaso ace gobe suyi asubanci subaro abujar Amma tunda ance kwana biyu dole shima ya zauna sai kwana biyu sutafi tare, Dan bazai iya tafiya yabar Fauziyyarshiba tunda harya ganta, abunda yadad'e yana nema" *Jama'a Wai Ina Sani da khairat* Tunda Salim yatafi Sani yadawo da yini gidan, sunata she'ke ayarsu shida khairat, ranarda Salim yakwana d'aya washegari Sani agidan yakwana, Kuma ya yini. *(Niko nace khairat da Sani kuci karenku ba babbaka, lokacin kune)* 🤣 *Washe gari* Wurin 'karfe takwas na safe Salim da Fauziyya suka fito cikin shiri, baban walid yahad'asu da driver zai kawosu har gida, har bakin mota sukayimasu rakiya sunata *ALHINI* rabuwa da juna, walida kuwa kuka take sosai saitabi aunty, ganin kukan walida yasa itama Fauziyya zubda hawaye. Allah sarki sabo turken wawa. Ahaka suka shiga mota da duka kayansu maigadi yabud'e masu get suka dau hanya. *$alim da Fauziyya saimuce Allah maidoku gida lafiya* Khairat da Sani kamar yanda aka Saba, ankwana tare Kuma gari ya waye amma ba'a rabuba gashi har rana tayi azahar tawuce misalin 'karfe biyu da minti arba'in da takwas. Sani kwance Kan gadon khairat bakome jikinsa dagashi sai boxer, khairat kuma daga ita sai d'aurin 'kirji, tana kitchen tana dafamasu abunda zasuci, sallamar Salim tajiyo bakin 'kofar d'akinta. Dagudu tafito daga kitchen d'in, ganinshi tayi tsaye hannunshi d'auke da jikkar kayanshi Wanda yatafi dashi, take wata irin zufa ta karyo mata, jikinta yafara 6ari tama rasa miye zatayi. *Shin tsayawa zatayi kokuwa rugawa zatayi ta 6oye kwartonta* Mmn khady ce 🤪 *Nasan bakuso natsaya ananba, kuyi hakuri matsalar ba daga gareni takeba tana ga* 👉🏻💡 [9/25, 4:32 PM] Mariya Umar Kn: 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻‍♀ *Writing By* *Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰 *Daga Marubuciyar* 📝 *Siyasa ko soyayya* *Duniya Juyi* *Alhini* *Gidan Asali* *Halin Girma* *Autar Hajiya* *Zanen Zuciya* *Yarinyar Baba* *Auren tagwaye* *Wata Uwar mijin* *Ke Duniya* And now 👇🏻 *ALMAJIRIN GIDANA* 🏠 Page 39 *Martani* *Gareki Jakadiyar shaci fad'i kike ko fad'i ba'a tambayekiba, kokuma yi ba'a sakiba oho dai, Inda nagodema Allah ko a gidan sarauta Jakadiya cikin jerin bayi take, saboda haka ke tamkar baiwa kike agareni tunda kina biye da labarina Kuma dole sai abunda narubuta Zaki zakaranta ko kinaso ko bakiso,* *To kisani nibanida lokacinki, sakarai marar aikinyi, tunda wannan ai rashin aikinyine ba'a kasa dakaiba ka kwasa, to kisani Ni Zee Elkaseem Nafi 'karfinki, kitsaya matsayinki idankuma bahaka hmmm.....* Dagudu khairat tafito daga kitchen, ganin Salim tsaye bakin 'kofar d'akinta hannunshi d'auke da jikkar kayanshi da alama saukarshi kenan. Wata irin mashahuriyar zufa tahau keto mata ta ko'ina cikin 'kan-'kanin lokaci taji'ke kamar wacce aka watsama ruwa. Cikin daburcewa tace "am... Ahh.. wai... Ashe dama yau zaka dawo".... Zubamata idanu Salim yayi Yana karantar rashin gaskiya tattare da ita, Azuciyarshi yace "itakuma wannan meya sameta haka daga ganina duk tawani rud'e. "Eh tun jiya muka gama abunda mukeyi Kinga kuwa mizamu jira" "Ehhh.... Hakane..... To muje d'akinka mana" tafad'a tana 'kare kare 'kofar d'akin. Sosai Salim yalura khairat bataso yashiga d'akin, saiyaji zuciyarshi nason shiga d'akin dan yaga miye haka Wanda bataso yagani taketa faman kakkare 'kofa. Murmushi yayi yace "Kuma ko jikkar baza'a amsarminba ayimin sannu dazuwa nasha doguwar tafiya" Murmushi khairat tayi ta sunkuya cikin ladabi ta 'karbi jikkar "sannu dazuwa ya hanya" tafad'a tana'ko'karin fitowa daga d'akin. Tagefenta Salim yabi yashiga d'akin, sauri tayi tadawo baya, tana kame-kame tsoronta d'aya kada Salim yashiga bedroom ya iske Sani. Wata irin ajiyar Zuciya mai 'karfi ta sauke ganin Salim ya zauna falo Kan kujera, Jin ajiyar Zuciya datayi yasa Salim ya'kara kallonta Yana nazarin halinda take ciki. Shiru sukayi nawani d'an lokaci kafin Salim yace "yau Kuma da d'aurin 'kirji ake Zama da rana haka" "Uhum hmm wlh zafi naji Yana damuna shiyasa nacire zanshiga wanka kenan kazo, barima inje ind'an watsa ruwa kaga sai zufa nake" Bedroom tanufa Salim yabita da Ido, Sani kuwa yanajin shigowar Salim hankalinshi yayi mugun tashi, kayanshi ya tattara duka yari'ke ahannu hada takalma yakama zagaye ad'akin yarasa Ina zai boye, idanunshi ne suka sauka kan wadrope, da sauri yabud'e yashiga yamaida murfin yarufe, Aiko wani mugun zafi yayimashi sallama, yafara d'iga zufa sai ketomashi take ta ko'ina, abu biyu yahad'emashi ga zufar rashin gaskiya gakuma zafin da ake zubawa agari. Khairat nashigowa bedroom d'in bataga Sani inda tabarshi ba, dube dube tafarayi tana neman inda yake, labulen d'akin duk ta d'aga baya nan, tabud'e toilet ko taganshi nanma bayanan, Zama tayi bakin gado tana tunanin to Ina yashige, kadafa yaje yafito asirinsu ya tonu, Kusan minti goma sannan tatuna da wadrope tayi saurin tashi tabud'e, Sani dake ciki ya cure wuri guda yanajin anbud'e murfin wadrope d'in yafasa 'kara, Yana ganin khairat yayi saurinsa hannuwanshi duka biyu yatoshe bakinshi. Afirgice khairat tad'ora hannunta kan bakinta Alamar yayi shiru, maida murfin wadrope d'in tayi tarufe tasaka key ta kulle tacire key d'in tasaka cikin bedside. Toilet tashiga tayi wanka, a wur-wurce jitake kamar Salim zaigane kome ke cikin d'akin. Zama tayi gaban mirror tana shafa, Salim yashigo d'akin, A firgice tajuyo ta kalleshi, sannan tayi saurin saita nutsuwarta tace "kagaji dajirana yanzu nafito wankan, kakoma falon Mana Ina zuwa. "Al'wala zanyi toilet dinki inyi sallar la'asar gashi anata kiran sallah masallatai" Yan soshe-soshe take na rashin gaskiya tace "uhum zakaje masallaci" "A'a Nan zanyi sallah, nagaji sosai saina huta anjima zanfita" Wani mugun takaicine yakamata jin yace bazai fitaba, amma saita danne tace "eyyah sannu aifa dole asha gajiya anyi doguwar tafiya" Shiga toilet din yayi ya d'auro Al'wala ya shimfida prayermat ya kabbara sallah, Yana gamawa yace "Bari inshiga ind'an watsa ruwa kafin in kwanta inhuta, Amma ki gyaramin gadon Naga dukya yamutse" "To" tace tatashi jiki na kyarma tafara gyara gadon. Salim nashiga ta ajiye gyaran gadon tad'auko makullin wadrope d'in tabud'e cikin muryar rad'a tacema Sani "yi sauri kafito yashiga wanka" 'ki'kiniyar fitowa Sani yafarayi Amma yakasa saboda jikinshi duka ya 'kage sakamakon dad'ewar da yayi a takure. 'karar bud'e kyauren toilet yasa tayi saurin maida wadrope d'in tarufe tasaka key, tazare key din tari'ke ahannu. Kallonta Salim yayi yace "bakima gyara gadon ba kenan,? "Eh uh a..... Da wai canjama bedsheet zanyi saida naduba Naga ashe Shima yayi daud'a, kodai katafi wancan gudan bedroom d'in kahuta tunda kaga shi a gayare yake" "Barshima kawai nad'an kishingid'a a falo" Yana fad'in haka yafito falo ya kwanta Kan three seater. Da sauri tasanyo wata doguwar riga itama tafito falon ta zauna, shiru sukayi jugum suduka Babu Wanda kecema wani uffan. 'kauri khairat tajiyo daga kitchen dagudu tanufi kitchen d'in, sai lokacin tatuno da girkinda tad'ora, iskewa tayi ruwan ya tsane tsaf abincin ya'kone Yama Zama kamar gawayi saboda 'konewa. Da sauri tasauke takashe wutar, tadawo falon ta zauna. Sani ana wadrope duk illahirin jikinshi ya ri'ke, ga wata munafukar yunwa dake kwakularmai ciki. Ahaka har akayi Kiran sallar magrib toilet Salim yakoma yayo Al'wala yafita zuwa masallaci. Saida tabishi tale'ka taga tabbass yabar unguwar sannan tadawo da sauri tabud'e Sani, ta taimakamashi yafito daga wadrope d'in, idanunshi sunyi jajir dan tsananin u'kuba. Koda yafito kasa mi'kewa tsaye yayi, dakyar dai tarakashi yafita gidan, dagashi sai boxer da kyar ya iya sa Riga, wando da takalmi kuwa a hannu yari'ke. Yana fita ta sauke ajiyar Zuciya. Shima ajiyar Zuciya yayi dan yana fita daga gidan ji yayi kamar anfiddoshi daga wuta an tsomashi ruwan sanyi. Salim kuwa Koda yaje masallaci akayi sallar magrib tsayawa yayi saida akayi sallar isha'i yayi sallah sannan yawuce gidansu Fauziyya dan anan ta sauka. Kara gaida maman Fauziyya da Babanta yayi, Nan sukayimasu nasiha Mai ratsa jiki tareda yimasu addu'ar neman tsari daga masu muguwar aniya. Basubar gidanba sai 'karfe Sha d'aya nasafe, lokacin khairat tadad'e dayin bacci, saboda haka Fauziyya da Salim d'akin salim sukayi masauki anan suka kwana wannan dare ansha amarci kamar......... *Washe gari* misalin karfe takwas nasafe khairat tatashi, d'akin Salim tanufa itaga mai miji. Kusan Karo sukayi da Fauziyya tana Shirin fitowa daga d'akin, Wata muguwar razana khairat tayi, Tayi saurin ja dabaya idanunta suka sauka kan 'katon cikin Fauziyya. Dagudu takoma d'akinta batareda tayima Fauziyyar maganaba, bedroom tawuce tana maida numfashi kamar wcce taga wani abun tsoro, itakao Fauziyya binta tayi da kallo sannan ta girgiza Kai tace "Allah mai iko" tawuce d'akinta tabud'e, yanda tabarshi haka yake, sai yar 'kura dayayi, gyara tahauyi cikin d'an lokaci tagayara ko'ina ta kakkabe tagoge, sanan tafeshe ko'ina da freshener tabi da turaren wuta, Aiko take 'kamshi ya mamaye gidan bama d'akin kad'aiba. Khairat Kuma tana shiga d'aki ta zauna bakin gado tana maida numfashi, wayarta ta d'auko tafara Kiran number Sani amma harta tsinke bai d'agaba, takuma Kira nanma shiru, takira yakai sau goma Sha biyar amma ya'ki dagawa. Mmn khady ce 😎 [9/25, 4:32 PM] Mariya Umar Kn: 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻‍♀ *Writing By* *Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰 *Daga Marubuciyar* 📝 *Siyasa ko soyayya* *Duniya Juyi* *Alhini* *Gidan Asali* *Halin Girma* *Autar Hajiya* *Zanen Zuciya* *Yarinyar Baba* *Auren tagwaye* *Wata Uwar mijin* *Ke Duniya* And now 👇🏻 *ALMAJIRIN GIDANA* 🏠 Page 40 💃🏻 *Oyoyo Maman twowins tadawo jama'a kutayani murna, kullum inata cigiya Ina faman Kiran waya bani samu ashe ba lafiya, Allah ubangiji ya'kara lpy, Allah sa zakkar jikine, Allah Kuma yaraya Mana twowins, Allah karo wasu three wins, muzo mukwaso shoki da shaku,shaku, Kai hadama zanku zanyi dan murna*🤣 *Comment d'inki akan littafina Yana matu'kar Sani farinciki, iya wuya muna tare* 🤞🏻 Duk da haka khairat bata ha'kura da Kiran number sani ba, cigaba tayi da Kira. Sani Kuma Yana ganin Kiran ya'ki dagawa dan gani yake kamar idan yad'aga kome zai iya faruwa, jiyakema kamar idan yad'aga muryar Salim zaiji, dan tun jiya wani mugun tsoron salim yakamatashi. Khairat gajiya tayi da Kira ta ajiye wayar tahakura, Sai bayan kusan awa hud'u da Kiran sannan yayi tamaza azuciyarshi yace baridai inkira inji miye yasaka taketa kirana haka, tun farkoma bai kamata in'ki d'agawaba, fad'uwar gaba asarar namiji. Aiko Yana Kira ringing d'aya khairat tad'aga dama jira take. "Hello Sani Ina kashiga inata faman kiranka tun d'azu" "Inafa zanshiga inanan Ina fama da jikina har yanzu bai gama warwarewa ba" "To ingayamaka akwai labari, kazo gidanan yanzu kagani da idonka" "Mezan gani? Kawai kigayamin anan dan nanda kwana bakwai bazanzo gidankiba kidai gayamin kawai" "Kara kazo d'in dai tunda nace kazo, gani yakore ji" "To shikenan ganinan zuwa, amma wlh idan Naga bawani serious abu bane yasa kika kirani wlh sai rayuka sun 6aci" "Eh naji kadaizo d'in kagani" Suna gama wayar Sani ya canja Kaya wurin 'karfe tara da minti goma ya iso gidan, lokacin Salim yariga yatafi wurin aiki. Sallama yayi, khairat ce ta amsa tayi saurin fitowa daga d'aki. Wani kallo tayimashi tareda yimashi nuni da d'akin Fauziyya. Kallon d'akin Sani yayi gabanshi yafad'i cikin murya 'kasa-'kasa yace badai tadawoba" Murmushi khairat tayi tace "dukta dawowa mai sau'kine sai kaganata zakaga babban abun mamaki" Fauziyya daga d'aki tanajiyo lokacinda Sani yashigo, fitowa takeso tayi su gaisa, sai dai tana mi'kewa 'kafarta tari'ke takai minti biyar tsaye awurin kafin tasamu tafito. Sunajin alamun tafiya suduka suka maida kallonsu wurin. Ganin Fauziyya da 'katon ciki yasa Sani yin Hocking, dan kasa motsi yayi, duka tunaninshi da kome nashi yayi sumar wucin gadi. Muryar Fauziyya ce tadawo dashi dai-dai "Mal Sani kananan kenan?" "Eh wlh inanan aunty, yafad'a yana 'ka'karo murmushi kamar Wanda akayima dole. "Aunty yaushe kikadawo ne?" "Tunjiya nadawo ai, dayake dare ne" "Kai Amma nayi matukar farinciki, Allah tsare gaba" "Ameen Sani nagode, ya maganar wanke-wanke kuma?" "Kai aunty yaushe rabona da wanke-wanke, idan Kinga nazo gidannan yanzu zuwa nayi kawai mu gaisa" "Ah Sani kacemin kazama babban yaro, kadaina wanke-wanke, to Allah ya taimaka" tana gama fad'in haka tawuce d'akinta tabarsu. Kallon Sani khairat tayi tace "kaje kawai zamuyi magana" Haka Sani yaja 'kafarshi yafita daga gidan Yana layi da tangadi kamar Wanda yashawu, saboda tsabar 6acin rai, Wai yanzu Fauziyya ce da wannan 'katon cikin, to yanzu ta'ina zaya bulloma wannan Al'amarin, haka ya isa gida ya zauna tunani kala-kala cunkushe a kwalwarshi. Washe gari tun 'karfe takwas na safe Fauziyya da Salim suka fito cikin shiri, zai sauketa asibiti tasake bucking domin zuwa awo, daga Nan zaiwuce wurin aiki. D'akin khairat yashiga yabata kudin cefane sannan yagayamata zai sauke Fauziyya asibiti. Nan yake tambayarta "waike yaushe zaki Fara zuwa awo, naga baki ta6ayin maganar Fara zuwa awo ba" Yamutsa fuska tayi tace "nifa banason zuwa awo, nifa asibiti idanba doleba bason zuwanshi nakeba, ko haihuwar idan Allah yakawomani da sau'ki nafiso inyita d'akina bawanda yaji bawanda yagani, sai dai aganni da babyna kawai" "Amma Kinsan zuwa awo Yanada matukar muhimmaci gamai ciki, tananne ake gane idan akwai wata matsala Kuma ashawo kanta tun kafin lokacin haihuwa, ana gane ingancin lafiyar jaririn dake cikine ta hanyar zuwa awo, sannan Kuma ana koyama mata yanda zasu raini yaransu bayan sun haihu da yanda zasu kula da lafiyarsu" "Hmmm zanyi tunani idan naji zan iya zanje, idan kuma bazan iyaba gaskiya bazan wahalar dakaina ba" Fauziyya tana tsaye tsakar gida tana jiran salim ganin yanda yadad'e d'akin khairat Kuma tana jiyo maganarsu sama-sama yasa taji wani irin kishi, jitake kamar taje ta fiddo Salim daga d'akin, ganin fitowarshi yasa tad'an saki fuskarta dan bataso ya fahimci halinda take ciki. "Muje ko" yafad'a yayi gaba tabi bayanshi, Asibitin dai dasuke zuwa nan Salim yakaita, dan suduka Nan sukeda file, kudi yabata yace idan tagama tahau napep takoma gida. Khairat tana ganin fitar Salim da Fauziyya takira Sani tace tanason ganinshi yanzu, Gayamata yayi sundanyi wata 'yar tafiya Amma Nanda awa d'aya darabi zai iso, Zaman jiranshi kawai take tanayi tana kallon agogo lokaci zuwa lokaci, tamatsu yazo suyi magana kafin Fauziyya tadawo gidan. Yana isowa yawuce d'akin khairat din Kai tsaye, falo suka zauna suka Fara tattauna matsalar su. Lokacin Fauziyya itama tadawo gidan dan batawani dad'eba a asibitin tagama abunda take. Tanata sallama taji shuru, sai surutu take jiyowa sama-sama daga d'akin khairat, Jin an ambaci sunanta yasata son jin maganar da akeyi. Matsawa tayi kusa da window d'in d'akin ta la6e. Muryar khairat taji tana cewa "ai yanzu cikinta yayi girma maganin zubarda ciki bazai iya yimashi komeba, hanya d'ayace zamubi mukashe abunda ke cikinta shine muhad'a baki da likitan asibitin datake awo, idan taje awo yayimata Allurar dazatasa tahaihu cikin 'kan-kanin lokacin, kaga tunda lokacin haihuwar beyiba koma miye acikin zaizo ba Rai" "Anya wannan hanyar mai 6illewa ce, bakigani za'a iya samun matsala, idan Kuma likitan ya'ki amincewa fa?" "Hmm Sani kenan, badai kud'i ke magana ba, zanbashi kud'i masu yawa nasan zai amince da bu'kata ta" Dafe 'kirji Fauziyya tayi, innalillahiwa'inna'ilaihirraji'un, kawai take mai-maitawa a zuciyarta, Sauri tayi tafita daga gidan, ta dai-daita nutsuwarta sannan tadawo tasake kwad'a sallama da 'karfi kamar dama yanzu tadawo, da sauri khairat tafito tana Yan kame-kame "ah kindawo kenan, wlh Nima inanan narasa d'an aike shine nabugama sani waya yazo ya taimaka yayomin cefane" "Allah sarki" Fauziyya tafad'a tashige d'akinta. Koda tashiga jikinta duk yayi sanyi, tunani take "Wai abunda taji da gaske ne kokuwa mafarki take, Wai yau khairat da Sani *ALMAJIRIN GIDANA* ake 'ko'akarin had'a kai acutar dani akashe abunda ke cikina, ya subhanallah, menayimaku haka me yayi zafi, ya Allah ka kareni ka tsareni daga sharrin masu sharri. Ranar haka tawuni sukuku, Salim nadawoawa take har d'akinsa, kallonta yayi yace "Maman twowins andawo ko?" Harararshi tayi tace "waima twowins nifa d'aya zan haifa, Kai bakasan wahalar haihuwarba shiyasa kakemin fatan twowins" "Aike naga kinsan wahalarta tunda wannan itace ta bakwai" Dariya tayi tace "ai dai zanyi d'in Kuma zanji" Kamota yayi ya zaunarda ita kusadashi yace "zo gayamin ya akayi aaibitin?" "Ba'ayi komeba Babu ma'aikata Inga zankoma general hospital kawai sai inri'ka awona acan" "Kinaga babu wata matsala" "Ba matsala yanda wannan asibitin zasu kula dani suma can haka zasuyimin, kawai dai atayamu addu'a Allah saukemu lafiya, nida amarya bansan waye zaifara Haihuwa ba" "Ke Zaki Fara bakiga cikinkiba yayi ukkun nata girma" Dariya sukayi suduka, Fauziyya tace "Allah girman cinnan na damuna" tayi maganar cikin muryar shagwaba. Kwai-kwayon muryarta Salim yayi yace "Allah girman cikinnan na burgeni nikuma" Rufe fuskarta tayi da hannu tace "banaso Allah" Dariya yasamata. Haka sukacigaba da fira cikin farinciki, harta manta da kudirin khairat da Sani akanta. _______________________ Satin Fauziyya d'aya da dawowa Salim yasa tashirya yakaita gidan Mamarshi, mamakine ya kamata ganinta datayi da ciki, ba kunya kuma tafara Ina takasa Ina taka aza da ita. Harda cewa "mahakurci mawadaci, kaga ikon Allah ashe zansamu jikoki har biyu kusan lokaci guda, keda khairat Allah sa ku sauka lafiya, gaskiya naji dad'in wannan abu" Fauziyya dai murmushi kawai take tana mamakin rashin kunya irinna mamar Salim. Ranar gidan tawuni sai bayan la'asar Salim yazo ya d'auketa har bakin 'kofa mama tayimasu rakiya tace "ki gaidamin khairat d'in idan nasamu lokaci zanzo har gida in'kara dubaku" *Bayan watanni hud'u* Cikin khairat Dana Fauziyya duka yashiga wata tara, khairat cikinta beyi wani girmaba, dan idan ka kalleshi zaka d'auka bai wuce wata shidda zuwa bakwai ba. yayinda cikin Fauziyya yayi wani mugun girma, zama da kyar tashi da kyar, gawani irin kumburi da 'kafafunta sukayi suntum. Khairat da Sani dai sunyi iya 'ko'karinsu na ganin sun zubarda cikin Fauziyya Amma abun ya faskara dan Zakaran da Allah yanufa da cara ko ana muzuru ana shaho sai yayi. Kulawa sosai Salim yakebasu suduka, Fauziyya Kuma saboda halinda take ciki wata 'kanwar mamar Salim ce tadawo gidan dazama wacce suke Kira Inna Rabi dan tari'ka kula da ita d'akinma Fauziyyar take kwana, Inna rabi macece mai kirki da sanin darajar d'an Adam, ko kad'an halinsu ba d'ayabane dana mamar Salim. Tana matukar son Fauziyya ganin yanda take girmamata Kuma takemata ladabi. khairat Kuma bataji dad'in zaman Inna Rabi a gidanba dan gani take kamar antakurata anhanata sakewa, Kuma ga Inna Rabin kamar zatayi sa idon tsiya acewar khairat din. Sani Kuma dole tasa yahakura ya'kale khairat dan tanunamashi duk wani jin dad'i dole suha'kura dashi har Allah ya sauketa lafiya. Bahaka Sani yasoba amma ba yanda zeyi dole yahakura ya shafama khairat lalfiya. Amma sai dai yakasa daurewa dan khairat tariga tasaba mashi bazai iya kwana bakwai batareda ya kusancetaba, saboda haka kullum cikin matsananciyar sha'awa yake. Zuby ce tafad'o mashi arai wacce tuni takemashi tallar kanta yanacewa akai kasuwa, Batareda bata lokaciba yaje gidan Zuby yagayamata ya amince da bukatar ta, dama abunda take nema Nan sukacigaba da badalarsu. Mmn khady ce 👍🏻 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻‍♀ *Writing By* *Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰 *Daga Marubuciyar* 📝 *Siyasa ko soyayya* *Duniya Juyi* *Alhini* *Gidan Asali* *Halin Girma* *Autar Hajiya* *Zanen Zuciya* *Yarinyar Baba* *Auren tagwaye* *Wata Uwar mijin* *Ke Duniya* And now 👇🏻 *ALMAJIRIN GIDANA* 🏠 Page 41 Bayan wani lokaci, misalin karfe 6 na yamma khairat tana zaune tana yanke farce, taji cikinta yad'an murd'a ahankali, gabantane yayi mummunan fad'uwa dan kusan kullum tunda cikinta yashiga wata na tara sai cikinta yad'an murd'a, gabanta Kuma saiya fad'i saboda ko kad'an bataso tariga Fauziyya haihuwa, Yau abun ba iri d'aya bane Dana sauran ranakun, dan ciwon cikin 'karuwa yake da kad'an-kad'an. Haka tayita daurewa tana cijewa, Koda Salim yadawo gidan wurin 'karfe tara na dare bata yarda yagane halinda take cikiba, Wasa-wasa haka khairat tayita fama da ciwo har 'karfe d'ayan dare tun tanajin ciwon na d'agawa tahuta har bacci-bacci ke d'ibarta kafin yasake motsawa Kuma ta farka, yanzu yadaina dad'ewa daya motsa ko minti biyu ba'ayi yake sake tasowa, magowa tafarayi tsakar d'aki tana burgima, abun ba sau'ki. Takasa zaune takasa tsaye tsakanin falo da bedroom. Tsakanin 'karfe shidda na yamma zuwa 'karfe shidda nasafe khairat tagama jigatuwa tafita hayyyacinta, dan za'a iya cewa batasan inda kanta yakeba. Bayan Salim yadawo daga masallacine yashiga d'akinta yatadata tayi sallah dan yasan ba abun mamaki bane bata tashiba har yanzu. Halinda ya isketa ciki ba 'karamin d'agamashi hankali yayiba, dan falo yayi Karo da ita a yashe ko d'aga kanta Bata iyawa, ga Jini sai faman bin 'kafafunta yake. "Subhanallah, khairat ya akayi haka? Dama bakida lafiya baki gayamaniba" Ido kawai take binshi dashi dankuwa babu baki. Da sauri Salim yanufi d'akin Fauziyya yasanardasu halinda khairat d'in take ciki, Inna Rabi ce tayi saurin zuwa d'akin ta matu'kar tausayama halinda taga khairat d'in. Kamata tayi takaita toilet tagyaramata jikinta tare da canja mata Kaya, dai-dai lokacin Salim yazo da mota Fauziyya da Inna Rabi suka Kama khairat d'in suka kaita mota tareda Inna Rabi suka tafi asibitin. Fauziyya Kuma komawa tayi tagyra d'akin khairat d'in duk inda tabata da Jini ta goge, takunna tsintsiyar'kamshi tajawo d'akin sannan takoma nata d'akin, cike da tsananin tausayin khairat, "dama haka ake shan azaba wurin Haihuwa, ya Allah kakawomin tawa da sauki, itama Allah ya sau'ka'ka mata yasa ta haihu lafiya. Zama Fauziyya tayi tanata tunani jikinta duk yayi sanyi, Sani ne yashigo gidan, d'akin Fauziyya yanufa ganin d'akin khairat arufe, fitowa Fauziyya tayi tace "Sani Kaine" "Eh wlh aunty, ina khairat ne" "Khairat tana asibiti batada lpy, anama sa ran haihuwace" "Haihuwa?" Sani yafad'i cikeda mamaki da tsoro da fargaba. "Eh haka nake tunani" "To Allah dai ya sauketa lpy" Sani yafad'i "Ameen Sani, ammafa khairat tanajin jiki sosai wlh" Haka suka d'anyi fira sama-sama, kafin Sanin yabar gidan. Yana fita Kai tsaye asibitin yanufa, Salim da Inna Rabi ya iske bakin labour room, sai raba idanu suke suna jiran tsammani, zuwansu asibitin kusan mace bakwai ta haihu, Amma khairat har yanzu ba labari. Wasa-wasa 'har 'karfe shidda na yamma khairat bata haihuba, duk wata dabara daya kamata likitoci suyi sunyi amma abun ya faskara, saboda haka khairat sai an dangano da theater room. Likitan dakanshi yakira Salim yasanar dashi "a gaskiya matarka tana tsakanin rayuwa da mutuwa, cikin biyu dole ayi d'aya, kodai ayi gaggawar yimata CS aceto rayuwarta data abunda ke cikinta, kokuma ana gaf da rasa ranta itada d'anda ke cikinta, saboda ta galabaita yanzu batada 'karfinda zata iya Haihuwa da kanta, hakama d'anda ke cikinta yagama Shan wahala zai iya rasa ranshi idan aka 'kara Kai wani lokaci" Cikin tsananin rud'ewa Salim yace "Doctor ayi duk abunda yakamata" Nantake akaba Salim takarda yasa hannu, cikin 'kan'kanin lokaci akagama shirya kome aka fito da khairat cikin green d'in Kaya Kan gadon da ake tura marar lafiya, tagaban Sani aka wuce operation room da ita, binsu kawai yayi da kallo, yau ce rana ta farko da yaji tausayin khairat ya d'arsu a zuciyarshi. Fauziyya tana gida hankalinta har yanzu ya'ki kwantawa wayar Salim takira Nan yake sanar da ita C's za'ayima khairat. Innalillahiwa'inna'ilaihirraji'un, shine abunda ta rin'ka mai-maitawa, fatanta Allah ya sauki khairat lpy itakuma Allah yakawomata tata da sauki. Misalin karfe sha d'ayan dare aka fito da khairat daga theater, Alhmdlh anyi nasarar fiddo santalelen jariri mai Kama da khairat, kyakkyawa dashi zubin larabawa. Godiya Salim yayima Allah, Nan take yakira Fauziyya yagayamata, tanuna farincinta sosai, sannan yakira mamarshi yagayamata haihuwar, har rawa tataka dan murna, yau tasamu jika, danma dare yayi sosai aida tataho asibitin yanzu, addu'ar samun lafiya tayima khairat itada abunda ta Haifa. Hajiya Habi maman khairat Mama takira tagayamata haihuwar d'iyarta, Wai kada kaso kaga murna wurinta, ai da wannan daren kasa daurewa tayi saida ta dangano da asibitin taga lafiyar 'yarta da jikanta. Washe gari tunda safe Fauziyya tashirya zuwa asibitin, Salim yakaita bayan tahad'a masu kayan breakfast. Kwance ta iske khairat Kan gado, ga baby kusa da ita abin gwanin birgewa, hannu tasa ta d'auki babyn ta'kuramashi Ido, azuciyarta jitake inama ace itace ri'ke da babynta haka, Sannu tayima khairat, tayimata yajiki, Amsawa tayi murya 'kasa-'kasa dan har yanzu tanajin jiki. Sani ne yashigo d'akin, suduka binshi sukayi da Ido, gaidshesu yayi, Inna Rabi ta amsa, sannan yayimasu yamai jiki, kafin ya jawo kujera ya zauna, Fauziyya tami'kamashi baby, jiki ba kyarma ya 'karba, zubama jaririn ido yayi Yana sa'ka da war-wara a zuciyarshi, Shima babyn bud'e idanunshi yayi kyar yazubasu Kan Sani. Khairat Kuma tunda Sani yazo asibitin ya kar6i babyn gabanta ke wani irin mugun fad'uwa, gani take Kamar zaiwuce dashi yace yatafi da d'anshi. Salim kuwa yasha hidima tundaga ranar da aka kawo Fauziyya asibitin har zuwa yanzu. Mamar Salim tazo asibitin taga jaririn, sai nan nan take dashi, har tawai tarikayimashi dayana kuka tana wa'ka. Kai d'an jikalle, jikalle na, waya ta6amin Kai yanzu in d'au 'kota 🤣 (Kunjifa su Mama masu jika) Kwanan khairat ukku asibiti, jikinta ya war-ware aka sallameta, Kullum gidan Salim cike yake dayan ganin baby, 'kawayen khairat da 'kawayen Hajiya Habi, da mutanen maman Salim sai zuwa ake barka. Sati na zagayowa akasha shagalin suna, jariri yaci Suna Khalid, shagalin sunafa anyishi ba Kama hannun yaro, dan Salim yasaki bakin Aljihu, mai jego anyi gwanin kyau kamar ba'itabace ta haihu. *Bayan sati biyu* Khairat na kwance falo Kan kafet d'in tsakiyar d'akin, Khalid na kwance gabanta yanata yan motse-motsenshi na jarirai, yayi 'kiba gwanin sha'awa ya'kara fari ga sumar kanshi kwance lub, irinta larabawa da fulani. Sallamar Sani tajiyo, gabanta ya fad'i tayi saurin tashi zaune tad'auki Khalid ta rungumeshi jikinta. Tana jiyo sanda Sani ya gaida Inna Rabi, Yana Kuma tambayarta ya Khalid, tace "lpy lao suna ciki shida mamarshi" D'akin Sani yashiga Kai tsaye ya iske khairat ri'ke da Khalid, hannu kawai yami'kamata Alamar takawoshi, ba musu tami'kamashi jikinta na kyarma. Kallon Khalid Sani keyi yanajin wani irin soda 'kaunarshi nashiga zuciyarshi. Khairat kuma 'kuramashi Ido tayi, ko kad'an bataso Sani Yana yawan zuwa ganin Khalid, ganitake kamar zai rabata dashi, gashi itama tad'auki son dunyi tad'orama Khalid d'in, jitake kamar idan Sani ya d'aukeshi zai tafi dashi ne. 6angaren Fauziyya har yanzu Babu wani labari har gashi Khalid yakai wata d'aya a duniya, yayi wata irin 'kiba idan ka kalleshi dole ya burgeka kyakkyawa dashi. ________________________________ Yauce ranar zuwa awon Fauziyya saboda haka tun 'karfe takwas na safe tabar gidan zuwa asibiti. A asibiti kuwa anatayima mata awo har layi yazo Kan Fauziyya, tana hawan gado narse d'in tafara aunata, saita tsaya tace "miye sunanki ma?" "Sunana Fauziyya" "Am malama Fauziyya bakijin wani ciwo haka ajikinki?" "Banajin kome" Fauziyya tafad'a tana kallon narse d'in. "To Amma Kuma gashi kinfara Labour," "Labour kuma, Kai gaskiya badai labour ba, nifa ko ciwon Kai banaji" Murmushi narse d'in tayi tace "kije labour room kawai", Murmushi Fauziyya tayi, itafa abun mamaki yake Bata wai taje labour room, bayan tasan ita batajin ciwon kome, Kuma tasan labour fa ba wasa bane barantana taga yanda khairat ta wahala. Haka dai nurse tamatsa mata sukaje labour room sannan tace yakamata takira wani daga gida dan bazai yiyu ace tahaihu babu Kowa wurintaba. Haka Fauziyya takira Salim tagayamashi, duk da dai tana kokonton azuciyarta, Inna Rabi Salim ya d'auka suka nufi asibitin, kafin yazo Kuma takira mamarta itama ba dad'ewa tazo asibitin, mamar Salim ma da sauri tazo asibitin Dan Salim d'in takira yake gayamata Yana asibiti Fauziyya ce zata haihu. *Munayimaku tallar shahararren man gashi Mai suna ASHKHAD AFRICAN HAIR GROW, man gashine Wanda akahad'a da sinadaran gyaran gashi yanasa tsawon gashi da tsantsi Yana hana karyewar gashi sannan uwa uba Yana fatattakar dandruff daga cikin gashi komen dad'ewarsa,sannan Yana 'kara bakin gashi, wannan man Yanada kyau wlh duk wacce tayi amfani dashi saita Kara nemansa Kuma saitaba 'kawayenta da 'yan'uwanta labari* 👩🏻👩🏻 *Hajiya kisiya kiga yanda gashinki zaikoma abin sha'awa ke kanki sai kinji dad'i* 😘 *Idan Kuna bu'kata serious ku tuntubi wannan no*👎🏻 08166169254 Mmn khady ce 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻‍♀ *Writing By* *Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰 *Daga Marubuciyar* 📝 *Siyasa ko soyayya* *Duniya Juyi* *Alhini* *Gidan Asali* *Halin Girma* *Autar Hajiya* *Zanen Zuciya* *Yarinyar Baba* *Auren tagwaye* *Wata Uwar mijin* *Ke Duniya* And now 👇🏻 *ALMAJIRIN GIDANA* 🏠 Page 43 *Saboda Jin dad'in comment dinku nakaramaku wannan*👎🏻 *BONUS* Bayan kwana biyu dayin suna Fauziyya na kwance bedroom tana bacci Yan biyu Kuma *Hanif & Hanifa* suna wurin Inna rabi, dan tunda aka haifesu Itace mai kula dasu, Khairat na tsakar gida tana goye da Khalid tana shanya kayanshi data gama wankewa Kan igiya, Sani yashigo gidan. Kallonshi khairat tayi tace "gaskiya Sani munyi fushi" "Fushi Kuma nami"? yafad'a fuskarsa babu alamar fara'a Wanda ganin haka yasa khairat Shan jinin jikinta, Amma saita daure tayi tamaza tace "bakazo ganin two wins ba mana" "To ai gani nazo yanzu" Khairat dakanta tashiga d'akin Fauziyya, Inna rabi ta iske falo tare da two wins d'in tace "Inna dama Sani ne yazo ganin baby's" "To yashigo Mana" Inna Rabi tafad'a tana bin khairat din da kallo... Fita khairat din tayi minti biyu suka shigo tana gaba Sani na bayanta, Zama sukayi suduka Sani ya gaida Inna Rabi tareda yimata barka, ta amsa cikin fara'a tami'kamashi Hanif yagani sannan ta karbeshi tamaidashi takuma mi'komashi Hanifa. Ganin yarannan ba 'karamin d'ga hankalin Sani yayiba, Amma ba yanda zeyi yariga yad'aukarma kansa Al'kawarin duk ranarda Fauziyya ta haihu yahakura da ita. Fauziyya najin shigowar Sani Amma tayi shiru bata fitoba, ita batamaso yazo ganin baby's ba dan batasan da mugun abunda yazoba, Amma koma miye tayi tawakkali ga Allah bata cuci waniba tasan Allah bazai bari wani ya cutar da itaba. Haka Sani yafita daga d'akin ranshi amatu'kar bace, suna fitowa tsakar gida yami'ka hannu khairat ta sauko Khalid daga baya tami'kamashi, ya rungumeshi jikinshi Yana 'karajin 'kaunarshi azuciyarshi, sannan ya sumbaceshi a goshi kamin ya mi'kamatashi yabar gidan. *Bayan kwana biyar* Yau an d'aura auren Sani da Zuby, anyi shagali dai-dai gwar-gwado, ango Kuma yatare gidan amaryarsa, ansha amarci dukda dai dama andad'e dashanye amarcin tun kafin auren. Bayan sati biyu khairat tagama wanka, yanzu Khalid yanada wata biyu yayi wayo ya 'kara girma, Hanif da Hanifa Kuma sunada wata d'aya, suma sunyi wayo sosai ga wata uwar 'kiba dasukayi Kamar yan wata ukku, kyawunsu ya'kara fitowa Hanif Haskenshi yakara fitowa dan yafi Hanifa haske dama tunda aka haifesu. Kulawa suke samu sosai daga wurin Salim, baya nuna banbanci duk abunda zai siyo Wanda ya danganci yara guda ukku yake siyowa, haka suma iyayen khairat da Fauziyya Yana kamanta Adalci tsakaninsu wuri d'ayane kawai baya adalci shine har yanzu baya iyaji zai iya kusantar khairat. Khairat Kuma ha'kurinta yagama 'karewa, saboda haka tun kafin Salim yafita ta tambayeshi zataje gida takaima mama Khalid, bai hanataba saboda haka Yana fita tada'uko waya takira Sani. Ringing d'aya yad'aga "Hello" "Hellow Sani kana inane" "Ina gida ya akayi" "Plz inaso dan Allah ka taimakamin yau kome kakeyi kabani lokacinka muhad'u gidan Zuby" Shiru Sani yayi Kamar baiji abunda tafad'aba saida yaji tana fad'in Hello, sannan yace "inaji" "Ok kaji abunda nafad'a ko"? "Eh naji amma gaskiya bazanje gidan Zuby ba kawai muje ki Kama mana d'aki a hotel" "Ok to idan hakan yayima badamuwa sai muhad'u a Al-bustan Hotel, misalin karfe hud'u na yamma Dan Allah kadafa inyita jiranka" "Indan wannan kada kidamu kinsanni banida African time" "To shikenan sai mun had'un" Suna gama waya tashiga wanka tahau shiri, sannan tashiryama Khalid cikin wasu green d'in Kaya Riga da wando na yara yayi kyau sosai. 'karfe hud'u saura minti shabiyar tafita daga gidan, bayan tayima Inna Rabi da Fauziyya sallama akan zataje gidansu. 'karfe hud'u dai-dai napep ya sauketa hotel d'in, batayi minti ukku da zuwaba Sani yazo, tare suka jera har cikin hotel din, khairat takama masu d'aki suka kar6i key din suka wuce. Suna shiga d'akin khairat batajira wani abuba ta sauke Khalid dake goye bayanta yanata bacci ta kwantar dashi. Tafara cire kayanta, Sani yanata kallonta, saida tagama kaf tafad'a kanshi tafara kissing d'inshi tako'ina saida tagama cajamashi kwalwa sannan yatashi yacire kayanshi suka fara abunda suka Saba. Haka suka ida cinye wannan lokaci suna aikata masha'a basu bar hotel d'inba sai 'karfe tara na dare, khairat tawuce gida tana shiga gidan Salim na dawowa. Shikuma Sani daga hotel d'in gidan amaryashi zuby ya wuce. Lokacinda yakoma tagama shiryamashi abinci lafiyayye, yazauna yakwashi gara, bayan sungama sunkoma bedroom suka kwanta, Zuby tanuna tana bu'katarshi amma ya'ki kulata duk yanda takai da kwakwa dole tahakura amma ta dasa ayar tambaya akanshi, tasan kila yau yahad'u da khairat, Dan idanba hakaba tasan Sani kullum sai yayi, amma bawani Abu aidama tare tagansu, wannan ba abun damuwa bane. Tundaga wannan lokacin Sani yazama tamkar Mai mata biyu, yau khairat gobe zuby. Zuby tasan da haka amma koda wasa bata ta6a nunama Sani tasaniba, Khairat dai batasan da wata ala'ka tsakanin Sani da Zuby ba, barantana Kuma tasan sunyi aure. Haka rayuwa tacigaba da tafiya, yauda gobe asarar mai rai. *BAYAN SHEKARA BIYU* Tsarin gidan Salim ya canja baki d'aya, sakamakon cigaba daya samu wurin aiki, kud'i sun zaunamashi sosai, Baki d'ayan gidan an canja mashi design, kowace anyimata part d'inta Sai motoci guda biyu da Salim yasiya, daya saboda hidimar gida, d'ayar Kuma Yana fita aiki da ita kokuma wata zuwa unguwa nafita kunya. part d'in Fauziyya an fidda d'akin Hanif da Hanifa anzubamasu Kaya kome guda biyu abun gwanin birgewa, yaran sunyi wayo sosai idan kagansu zakayi zaton sunfi shekara biyu. Hakama Khalid ya girma sosai kyakkyawa dashi, fari tas kallo d'aya bazakace bahaushe bane, zakayi zaton irin 'ya'yan larabawa ne. wata irin sha'kuwa sukayi da Hanif da Hanifa, bacci kad'ai ke rabasu, wani lokacima ko baccin baya rabasu dan wurinsu Hanif yake kwana, domin yafi samun kulawa anan fiyeda wurin khairat. Hanifa tunda tataso yarinyace Mai shegen wayo da surutun tsiya, Hanif Kuma akwai son 'ya'uwanshi yayinda Khalid ya kasance so silent magana batacika damunsaba, kullum zaka ganshi shiru kamar marar lafiya yanayinsa, idan kaganshi cikin wal-wala to Yana tare da 'yan'uwanshi Hanif da Hanifa. Khairat tuni tabar tafiya da Khalid unguwa tunda ta yayeshi, nan take barinshi wurin Fauziyya tayi tafiyarta yawon bin hotel itada Sani. Inna Rabi Kuma ana yaye twowins takoma 'kauye sai dai tana zuwa lokaci zuwa lokaci tana dubasu, dan zamanta gidan Salim ba'karamin sha'kuwa sukayi da Fauziyya ba. ___________________________ Sani zaune tsakiyar carpet dinda ke shinfed'e tsakiyar falon, kulolin abincine gabanshi zuby Kuma tana zaune gefenshi da alama abinci suka gama ci, Fira suke tabawa kad'an kad'an, cikin firar tasu zuby tasako maganar zuwa garinsu Sani. "Waini baby yaushe zamuje garinnan naku naga tunda mukayi magana shekaranjiya bakacemin komeba, yakamata ace nasan 'yan'uwanka koda mutum d'ayane kodan abunda nake d'auke dashi, kaga yanzu cikinnan harya shiga wata hud'u baikamata ace na haihu babu danginkaba, Kuma kaga yakamata iyayenka Susan kayi aure tunda kaga basusan da maganar aurenmu ba". Saida takai aya sannan yace "na mantane ban gayamakiba tun ranar dakikayimin magana natsara yanda zamuyi tafiyar, gobe zamu tafi inshaAllah saboda haka ki shirya mana kome yanda yakamata. Wani irin dad'i zuby taji Kuma tundaga lokacin tahau Shirin tafiya. Ranar khairat da Sani suka had'u hotel kamar yanda suka Saba, bayan sunagama she'ke ayarsu yake sanar da ita maganar zuwanshi garinsu, fatan Alkhairi tayimashi sannan tanuna irin missing d'inshi dazatayi, kud'i mai yawa tabashi tace yayima mutanen gida tsaraba. Washe gari misalin 'karfe takwas na safe suka fito cikin motar zuby zasuyi tafiyar, tun kafin subar garin suka shiga wani 'katon super market zuby tayima iyayen Sani tsaraba saida tacika but da kayan masarufi sannan suka d'au hanya. Tafiya suke suna labari, cikin so da 'kauna da kulawa da juna hankalinsu kwance, zuby itace ke driving saboda tafi Sani kwarewa dukda Shima ya iya ta koyamashi Amma har yanzu hannunsa bai gama fad'awa ba. Tunda suka fita gari zuby tafara sharara uban gudu kamar zata tashi sama dan taga titin baida yawan motoci, wata mota take ko'karin wucewa, saiga wata motar tataho da gudu saitin hannunda zata hau, cikin zafin nama ta kauce sai dai akayi rashin sa'a motar takwacemata tanufi daji, 'karshe takaima wani 'katon icce Karo, kafin kace me jini yafara zuba ta wurin 'kafar motar.... Sani da Zuby Kuma duk iya hangenka baka ganinsu cikin motar. Mmn khady ce 👎🏻 [9/30, 2:54 PM] Mariya Umar Kn: 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻‍♀ *Writing By* *Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰 *Daga Marubuciyar* 📝 *Siyasa ko soyayya* *Duniya Juyi* *Alhini* *Gidan Asali* *Halin Girma* *Autar Hajiya* *Zanen Zuciya* *Yarinyar Baba* *Auren tagwaye* *Wata Uwar mijin* *Ke Duniya* And now 👇🏻 *ALMAJIRIN GIDANA* 🏠 Page 43 *Saboda Jin dad'in comment dinku nakaramaku wannan*👎🏻 *BONUS* Bayan kwana biyu dayin suna Fauziyya na kwance bedroom tana bacci Yan biyu Kuma *Hanif & Hanifa* suna wurin Inna rabi, dan tunda aka haifesu Itace mai kula dasu, Khairat na tsakar gida tana goye da Khalid tana shanya kayanshi data gama wankewa Kan igiya, Sani yashigo gidan. Kallonshi khairat tayi tace "gaskiya Sani munyi fushi" "Fushi Kuma nami"? yafad'a fuskarsa babu alamar fara'a Wanda ganin haka yasa khairat Shan jinin jikinta, Amma saita daure tayi tamaza tace "bakazo ganin two wins ba mana" "To ai gani nazo yanzu" Khairat dakanta tashiga d'akin Fauziyya, Inna rabi ta iske falo tare da two wins d'in tace "Inna dama Sani ne yazo ganin baby's" "To yashigo Mana" Inna Rabi tafad'a tana bin khairat din da kallo... Fita khairat din tayi minti biyu suka shigo tana gaba Sani na bayanta, Zama sukayi suduka Sani ya gaida Inna Rabi tareda yimata barka, ta amsa cikin fara'a tami'kamashi Hanif yagani sannan ta karbeshi tamaidashi takuma mi'komashi Hanifa. Ganin yarannan ba 'karamin d'ga hankalin Sani yayiba, Amma ba yanda zeyi yariga yad'aukarma kansa Al'kawarin duk ranarda Fauziyya ta haihu yahakura da ita. Fauziyya najin shigowar Sani Amma tayi shiru bata fitoba, ita batamaso yazo ganin baby's ba dan batasan da mugun abunda yazoba, Amma koma miye tayi tawakkali ga Allah bata cuci waniba tasan Allah bazai bari wani ya cutar da itaba. Haka Sani yafita daga d'akin ranshi amatu'kar bace, suna fitowa tsakar gida yami'ka hannu khairat ta sauko Khalid daga baya tami'kamashi, ya rungumeshi jikinshi Yana 'karajin 'kaunarshi azuciyarshi, sannan ya sumbaceshi a goshi kamin ya mi'kamatashi yabar gidan. *Bayan kwana biyar* Yau an d'aura auren Sani da Zuby, anyi shagali dai-dai gwar-gwado, ango Kuma yatare gidan amaryarsa, ansha amarci dukda dai dama andad'e dashanye amarcin tun kafin auren. Bayan sati biyu khairat tagama wanka, yanzu Khalid yanada wata biyu yayi wayo ya 'kara girma, Hanif da Hanifa Kuma sunada wata d'aya, suma sunyi wayo sosai ga wata uwar 'kiba dasukayi Kamar yan wata ukku, kyawunsu ya'kara fitowa Hanif Haskenshi yakara fitowa dan yafi Hanifa haske dama tunda aka haifesu. Kulawa suke samu sosai daga wurin Salim, baya nuna banbanci duk abunda zai siyo Wanda ya danganci yara guda ukku yake siyowa, haka suma iyayen khairat da Fauziyya Yana kamanta Adalci tsakaninsu wuri d'ayane kawai baya adalci shine har yanzu baya iyaji zai iya kusantar khairat. Khairat Kuma ha'kurinta yagama 'karewa, saboda haka tun kafin Salim yafita ta tambayeshi zataje gida takaima mama Khalid, bai hanataba saboda haka Yana fita tada'uko waya takira Sani. Ringing d'aya yad'aga "Hello" "Hellow Sani kana inane" "Ina gida ya akayi" "Plz inaso dan Allah ka taimakamin yau kome kakeyi kabani lokacinka muhad'u gidan Zuby" Shiru Sani yayi Kamar baiji abunda tafad'aba saida yaji tana fad'in Hello, sannan yace "inaji" "Ok kaji abunda nafad'a ko"? "Eh naji amma gaskiya bazanje gidan Zuby ba kawai muje ki Kama mana d'aki a hotel" "Ok to idan hakan yayima badamuwa sai muhad'u a Al-bustan Hotel, misalin karfe hud'u na yamma Dan Allah kadafa inyita jiranka" "Indan wannan kada kidamu kinsanni banida African time" "To shikenan sai mun had'un" Suna gama waya tashiga wanka tahau shiri, sannan tashiryama Khalid cikin wasu green d'in Kaya Riga da wando na yara yayi kyau sosai. 'karfe hud'u saura minti shabiyar tafita daga gidan, bayan tayima Inna Rabi da Fauziyya sallama akan zataje gidansu. 'karfe hud'u dai-dai napep ya sauketa hotel d'in, batayi minti ukku da zuwaba Sani yazo, tare suka jera har cikin hotel din, khairat takama masu d'aki suka kar6i key din suka wuce. Suna shiga d'akin khairat batajira wani abuba ta sauke Khalid dake goye bayanta yanata bacci ta kwantar dashi. Tafara cire kayanta, Sani yanata kallonta, saida tagama kaf tafad'a kanshi tafara kissing d'inshi tako'ina saida tagama cajamashi kwalwa sannan yatashi yacire kayanshi suka fara abunda suka Saba. Haka suka ida cinye wannan lokaci suna aikata masha'a basu bar hotel d'inba sai 'karfe tara na dare, khairat tawuce gida tana shiga gidan Salim na dawowa. Shikuma Sani daga hotel d'in gidan amaryashi zuby ya wuce. Lokacinda yakoma tagama shiryamashi abinci lafiyayye, yazauna yakwashi gara, bayan sungama sunkoma bedroom suka kwanta, Zuby tanuna tana bu'katarshi amma ya'ki kulata duk yanda takai da kwakwa dole tahakura amma ta dasa ayar tambaya akanshi, tasan kila yau yahad'u da khairat, Dan idanba hakaba tasan Sani kullum sai yayi, amma bawani Abu aidama tare tagansu, wannan ba abun damuwa bane. Tundaga wannan lokacin Sani yazama tamkar Mai mata biyu, yau khairat gobe zuby. Zuby tasan da haka amma koda wasa bata ta6a nunama Sani tasaniba, Khairat dai batasan da wata ala'ka tsakanin Sani da Zuby ba, barantana Kuma tasan sunyi aure. Haka rayuwa tacigaba da tafiya, yauda gobe asarar mai rai. *BAYAN SHEKARA BIYU* Tsarin gidan Salim ya canja baki d'aya, sakamakon cigaba daya samu wurin aiki, kud'i sun zaunamashi sosai, Baki d'ayan gidan an canja mashi design, kowace anyimata part d'inta Sai motoci guda biyu da Salim yasiya, daya saboda hidimar gida, d'ayar Kuma Yana fita aiki da ita kokuma wata zuwa unguwa nafita kunya. part d'in Fauziyya an fidda d'akin Hanif da Hanifa anzubamasu Kaya kome guda biyu abun gwanin birgewa, yaran sunyi wayo sosai idan kagansu zakayi zaton sunfi shekara biyu. Hakama Khalid ya girma sosai kyakkyawa dashi, fari tas kallo d'aya bazakace bahaushe bane, zakayi zaton irin 'ya'yan larabawa ne. wata irin sha'kuwa sukayi da Hanif da Hanifa, bacci kad'ai ke rabasu, wani lokacima ko baccin baya rabasu dan wurinsu Hanif yake kwana, domin yafi samun kulawa anan fiyeda wurin khairat. Hanifa tunda tataso yarinyace Mai shegen wayo da surutun tsiya, Hanif Kuma akwai son 'ya'uwanshi yayinda Khalid ya kasance so silent magana batacika damunsaba, kullum zaka ganshi shiru kamar marar lafiya yanayinsa, idan kaganshi cikin wal-wala to Yana tare da 'yan'uwanshi Hanif da Hanifa. Khairat tuni tabar tafiya da Khalid unguwa tunda ta yayeshi, nan take barinshi wurin Fauziyya tayi tafiyarta yawon bin hotel itada Sani. Inna Rabi Kuma ana yaye twowins takoma 'kauye sai dai tana zuwa lokaci zuwa lokaci tana dubasu, dan zamanta gidan Salim ba'karamin sha'kuwa sukayi da Fauziyya ba. ___________________________ Sani zaune tsakiyar carpet dinda ke shinfed'e tsakiyar falon, kulolin abincine gabanshi zuby Kuma tana zaune gefenshi da alama abinci suka gama ci, Fira suke tabawa kad'an kad'an, cikin firar tasu zuby tasako maganar zuwa garinsu Sani. "Waini baby yaushe zamuje garinnan naku naga tunda mukayi magana shekaranjiya bakacemin komeba, yakamata ace nasan 'yan'uwanka koda mutum d'ayane kodan abunda nake d'auke dashi, kaga yanzu cikinnan harya shiga wata hud'u baikamata ace na haihu babu danginkaba, Kuma kaga yakamata iyayenka Susan kayi aure tunda kaga basusan da maganar aurenmu ba". Saida takai aya sannan yace "na mantane ban gayamakiba tun ranar dakikayimin magana natsara yanda zamuyi tafiyar, gobe zamu tafi inshaAllah saboda haka ki shirya mana kome yanda yakamata. Wani irin dad'i zuby taji Kuma tundaga lokacin tahau Shirin tafiya. Ranar khairat da Sani suka had'u hotel kamar yanda suka Saba, bayan sunagama she'ke ayarsu yake sanar da ita maganar zuwanshi garinsu, fatan Alkhairi tayimashi sannan tanuna irin missing d'inshi dazatayi, kud'i mai yawa tabashi tace yayima mutanen gida tsaraba. Washe gari misalin 'karfe takwas na safe suka fito cikin motar zuby zasuyi tafiyar, tun kafin subar garin suka shiga wani 'katon super market zuby tayima iyayen Sani tsaraba saida tacika but da kayan masarufi sannan suka d'au hanya. Tafiya suke suna labari, cikin so da 'kauna da kulawa da juna hankalinsu kwance, zuby itace ke driving saboda tafi Sani kwarewa dukda Shima ya iya ta koyamashi Amma har yanzu hannunsa bai gama fad'awa ba. Tunda suka fita gari zuby tafara sharara uban gudu kamar zata tashi sama dan taga titin baida yawan motoci, wata mota take ko'karin wucewa, saiga wata motar tataho da gudu saitin hannunda zata hau, cikin zafin nama ta kauce sai dai akayi rashin sa'a motar takwacemata tanufi daji, 'karshe takaima wani 'katon icce Karo, kafin kace me jini yafara zuba ta wurin 'kafar motar.... Sani da Zuby Kuma duk iya hangenka baka ganinsu cikin motar. Mmn khady ce 👎🏻 [9/30, 2:54 PM] Mariya Umar Kn: 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻‍♀ *Writing By* *Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰 *Daga Marubuciyar* 📝 *Siyasa ko soyayya* *Duniya Juyi* *Alhini* *Gidan Asali* *Halin Girma* *Autar Hajiya* *Zanen Zuciya* *Yarinyar Baba* *Auren tagwaye* *Wata Uwar mijin* *Ke Duniya* And now 👇🏻 *ALMAJIRIN GIDANA* 🏠 Page 44 *MASU SIYARMIN DA LITTAFI ALLAH YA ISA BAN YAFEBA, KUMA INSHAALLAH KUD'IN BAZAI MAKU ALBARKA BA* Motar da abun yafaru Kan idonta ce tafara tsayawa kafin wasu motocin duk su tsaya domin taimakon wad'anda sukayi accident d'in. Kafin ayi wani Abu har police sunzo, nan aka samu aka fiddo Sani Babu Rai tare dashi amma baiji ciwo ko kad'an ba. Zuby Kuma ansha wahala kafin asamu a fiddota can 'kasan seat itama dai Babu rai amma bataji ciwoba sai Jini dake bin 'kafafunta. Asibiti aka wuce dasu, kasancewar basuyi nisa dagariba shiyasa aka dawo dasu babban asibitin dake garin, emergency room aka nufa dasu ba Kamar zuby tana matukar bu'katar taimako. Likitoci ne suka taru akansu domin ceto rayuwarsu, kusan awa biyu kafin asamu numfashin Sani yadawo jikinsa. Zuby Kuma dama basu dad'e dazuwa asibitin ba ta farfad'o sai dai tayi asarar cikin dake jikinta. Kwanan Sani da Zuby biyu a asibiti aka sallamesu suka dawo gida, bazaka kallesu kace sunyi wani accident ba, dan babu ko kwarzani a jikinsu, sai dai rashin gudan jininsu dasukayi, Wanda hakan ba'karamin ciwo yayimasuba, bama Kamar Sani Allah yasanyamashi son cikin zuby tun kafin yazo duniya, ashe dai bazai rayu ba, Amma ba yanda zasuyi dole Susama ransu hakuri Allah zai sake basu wani. Haka suka dangana suka cigaba da rayuwarsu cikin kwanciyar hankali. 6anagaren khairat Kuma yau sati biyu kenan da tafiyar Sani kullum saita Kira wayarshi yafi a 'kirga Amma baya shiga, sakamakon 6acewar wayarsa lokacinda sukayi accident, hakan ba 'karamin damunta yakeba saboda haka yau ta yanke shawarar fita ko Allah zaisa taganshi kokuma taji labarinsa. A waya takira Salim tagayamashi zataje gidan zuby, bai hanataba saboda haka tahau shiri, Khalid sai binta yake yana cewa mama Ina zuwa, Amma ko kallonsa batayiba tacigaba da shirinta. Cikin wasu fitinannun riga da siket na wani had'adden material blue, sannan tadawo pink din gyale da pink din takalmi da jaka ta Sanya, kalaluwan turare tafeshe jikinta dashi, tafito daga sashenta Khalid sai binta yake Yana fad'in inazuwa, tureshi tayi tace "Kai kada kadameni ko kaga Ina fita dakaine, wuce can katafi wurinsu Hanif kayi wasa" Sukuku yanufi sashen Fauziyya Yana hawaye, koda yaje baishigaba sai yatsaya 'kofar falon. Haniface tafito daga falon taganshi, Kama Hannunshi tayi tace "Khalid waye ya bigeka? Momynka ce ko? Taho mutafi mu momynmu bata duka" Binta yayi suka wuce d'akinsu, suka had'u da Hanif suka Fara wasa, cikin d'an lokaci Khalid ya manta da wani bacin rai. Khairat kuma tana fita daga gidan Kai tsaye makarantar su sani tanufa gidansu na *ALMAJIRAI* ta tambaya ko yananan, Nan suka sheda mata ai Sani yafi shekara biyu rabonsa da zama cikin wannan gidan. Tambaya tayi ko sunsan inda yakoma, sukace gaskiya Basu saniba, da dai abokinsa Basiru nanan daya gayamata domin shine kad'ai yasani. Haka tabar wurin ranta a dagule dan taso ace taga Sani yau, yanzu Kuma Ina zata nufa. Napep ta tsaida tashiga bayan tagayamashi inda zai kaita suka d'au hanya. Sani Kuma Yana tare da Zuby d'inshi dan tunda sukayi accident suka dawo baya fita ko Ina kullum Yana gida. Zuby Kuma bata gajiya da abunda aka Saba, badare ba rana kullum aikin kenan. Yauma Kamar kullum kwance suke Kan gado suna Raya saunnah, tunda aure ne sai dai muce raya Sunnah. Lokacin khairat tashigo gidan tanata faman kwad'a sallama amma shiru ba'a amsaba, Zuby da Sani sunyi nisa sun Lula acikin duniyar ma'aurata. Gajiya tayi da sallama tashiga falon bataga kowaba, bedroom tanufa batareda wani tunaniba. Wata irin 'kara tafasa tareda dafe kanta da hannu biyu sakamakon mummunan ganin datayi tsakanin Zuby da Sani. Baya tayi dagudu tana niyyar barin gidan, da sauri Sani yasa boxer yabiyo bayanta lokacin harta Kai bakin get tana Shirin fita yayi saurin ri'keta "khairat.... khairat.... Kitsaya mana, ki tsaya ki saurareni. 'ko'karin kwace hannunta takeyi tana kuka Kamar ranta zai fita " mezanji Sani ka cuceni ka kasheni da raina, ashe dama zuby kake nema..... innalillahiwa'inna'ilaihirraji'un" Wata irin tsawa Sani yadaka mata "ke dallah kirufama mutane baki, kiwuce mushiga daga ciki muyi magana kada kitara mana mutane. Binshi tayi ciki, zuby Kuma tunda khairat takamasu jikinta ke 6ari tana fad'in "shikenan nashiga ukku na lalace, asirina yagama tonuwa yau nabani na lalace. Suna shigowa tayi firi-firi da ita Kamar kicemata tak ta ranta ana kare. Zama Sani yayi kan kujera yacema zuby tami'kamashi rigarshi, jiki na kyarma taje ta d'auko takawomashi yasanya. Khairat na tsaye tana kallonshi, zuby Kuma ta'ki yarda su had'a Ido da khairat. Sani ya kalleta yace "ki zauna mana" "Zama, ai banga ta zamaba cikin wannan 'kazamin gidan, yanzu Sani miye baniyima mena rageka dashi amma bazaka iya ha'kuriba ka danne kwad'ayinka saika 'kara da Zuby, tafad'a tana kuka. Sannan tacigaba da magana cikin masifa da d'aga murya "Sani kacika munafikin Maci amana, ka cuceni ka cuci rayuwata Allah ya isa kaci amanata....... "Tassss kakeji ya d'auketa da wani lafiyayye mari, cikin tsananin huci da 6acin rai yace "akwai babbar Maci amana irinki Mai Zina da aure, munafika annamimiya, to Bari kiji in gayamaki zuby ba nemanta nakeba aurenta nayi" Zaro Ido khairat tayi cikin tsananin firgici tace "Aure.....aurefa kace Sani, zubyn ka aura" "Tabbas Aure" Sani yafad'a cikin gadara. Dariya khairat tayi Mai Kama da ta6in hankali tace "to kasani Sani ka auri mutuwarka da kanka, muna zamanmu kaje ka kwaso mana 'kamaya-maya saikutashi mu d'unguma muje asibiti likita yayita aunamu Kamar yadi" "Mi'kewa tsaye Sani yayi yace "ke dakata khairat bangane inda maganaki ta dosaba..... Kafin yarufe baki khairat ta kar6e "to Zuby dai 'kanjamau kegaret....... Kafin ta ida fad'i Sani yaji kanshi na juyamashi yafara gani wani duhu-duhu kawai sai gani sukayi yafad'i sume. Zuby naganin haka tayo Kan khairat gadan-gadan tacimata kwala, tana fad'in "wlh idan Kika kashemin miji saina kasheki, muguwa." Itama khairat kwalar Zuby taci tace "gakinan muguwa azzaluma kinsan kinada HIV Kika aureshi danki gogamashi....... "Na aura d'in ba son abun duniya yakawoshiba, ko kinsan tsakanin aurenmu zuwa yanzu nawa nakashemasa... "Koma nawa Kika kashemasa Ina ruwana, Nikuma dakika gogamawa ubanme Kika bani" "Uban mi zanbaki kuwa, sakamakon daya dace dake ne wannan, kina nufin zakiyi bariki ki wanye lapiya, harma kisamu sakamakon samun miji Kamar Salim... Wani mugun naushi khairat tayima zuby abaki, Nan take ha'korinta guda yacire jini yafara ambaliya. Itama zuby dukan khairat d'in take, haka sukayita danben bala'i cikin gidan Babu Mai rabasu, ga Sani kwance a sume harta kanshi sukebi suna takawa wurin fad'a. Kafin kace mi sunyima kawunansu muguwar illah, khairat tafi zuby 'karfi saboda haka zuby tafi jin jiki, sai dai wani mugun cizo da zubyn ta labtama khairat a kafad'a Wanda saida taciro tsokar wurin. Kayan jikinsu Kuma sun yayyage sunyi fata-fata. Sani dai Yana kwance rai hannun Allah, Suma dasuka gaji da damben kowace zubewa tayi tana maida numfashi Babu mai iya tada wani cikinsu. Azabar ciwon da bakin zuby keyi sakamakon fita da ha'korinta yayi shiyafi kome addabarta, rarrafawa tayi ta d'auko wayarta takira number Alhj Haladu wani abokin tambad'ewarta ne tagayamashi sunanan gida itada mijinta ba lafiya ya taimaka yazo yakaisu asibiti. Minti ishirin Alhj Haladu ya iso gidan, yayi mamakin yanda yasamesu Kamar wad'anda sukayi wani mummunan had'ari. Haka ya kwashesu yazuba mota yakaisu general hospital, akace baza'a kar6esuba sai anzo da police, Ganin suna neman su jazamashi wata fitinar yasa yakaisu wata asibitin kud'i Nan aka kar6esu aka Fara Basu taimakon gaggawa, sannan khairat taro'ki likita dayayimasu awon HIV suduka, Jininsu aka eba akaje lab, suduka sakamakon d'ayane suna d'auke da cuta Mai karya garkuwar jiki. Sai dare sannan Sani ya farfado, yaso a sallameshi likita yace gsky baza'a sallameahiba akwai sauran gwaje-gwaje da akeson yimashi, khairat da zuby Kuma tun ranar aka sallamesu, Khairat tawuce gida cikin tsananin tashin hankali, Wai yanzu itace d'auke da cutar 'kanjamau, Amma Zuby tacika babbar muguwa azzaluma. Zuby Kuma Zama tayi da niyyar jiyyar Sani, sai dai tunda yaji sakamakon da likita yafad'i na Yanada 'kanjamau yasa yaji wani mugun tsanar zuby muddin Yana ganinta gabanshi zai iya rabata da numfashinta saboda haka korata yayi yace taje gida kawai bayason ganinta. Hankali tashe zuby tafita daga asibitin cikin tsananin rud'ewa batako kallon gabanta tahau titi tana tafiya kamar wata Zararra by mistake kuwa wata mota tayi ciki da ita, Nan take tace ga garinku Nan. Allah sarki Zuby anrigamu gidan gaskiya, sai muce Allah ya kyauta namu zuwan. Mmn khady ce 🤼‍♀ 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻‍♀ *Writing By* *Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰 *Daga Marubuciyar* 📝 *Siyasa ko soyayya* *Duniya Juyi* *Alhini* *Gidan Asali* *Halin Girma* *Autar Hajiya* *Zanen Zuciya* *Yarinyar Baba* *Auren tagwaye* *Wata Uwar mijin* *Ke Duniya* And now 👇🏻 *ALMAJIRIN GIDANA* 🏠 Page 44 *MASU SIYARMIN DA LITTAFI ALLAH YA ISA BAN YAFEBA, KUMA INSHAALLAH KUD'IN BAZAI MAKU ALBARKA BA* Motar da abun yafaru Kan idonta ce tafara tsayawa kafin wasu motocin duk su tsaya domin taimakon wad'anda sukayi accident d'in. Kafin ayi wani Abu har police sunzo, nan aka samu aka fiddo Sani Babu Rai tare dashi amma baiji ciwo ko kad'an ba. Zuby Kuma ansha wahala kafin asamu a fiddota can 'kasan seat itama dai Babu rai amma bataji ciwoba sai Jini dake bin 'kafafunta. Asibiti aka wuce dasu, kasancewar basuyi nisa dagariba shiyasa aka dawo dasu babban asibitin dake garin, emergency room aka nufa dasu ba Kamar zuby tana matukar bu'katar taimako. Likitoci ne suka taru akansu domin ceto rayuwarsu, kusan awa biyu kafin asamu numfashin Sani yadawo jikinsa. Zuby Kuma dama basu dad'e dazuwa asibitin ba ta farfad'o sai dai tayi asarar cikin dake jikinta. Kwanan Sani da Zuby biyu a asibiti aka sallamesu suka dawo gida, bazaka kallesu kace sunyi wani accident ba, dan babu ko kwarzani a jikinsu, sai dai rashin gudan jininsu dasukayi, Wanda hakan ba'karamin ciwo yayimasuba, bama Kamar Sani Allah yasanyamashi son cikin zuby tun kafin yazo duniya, ashe dai bazai rayu ba, Amma ba yanda zasuyi dole Susama ransu hakuri Allah zai sake basu wani. Haka suka dangana suka cigaba da rayuwarsu cikin kwanciyar hankali. 6anagaren khairat Kuma yau sati biyu kenan da tafiyar Sani kullum saita Kira wayarshi yafi a 'kirga Amma baya shiga, sakamakon 6acewar wayarsa lokacinda sukayi accident, hakan ba 'karamin damunta yakeba saboda haka yau ta yanke shawarar fita ko Allah zaisa taganshi kokuma taji labarinsa. A waya takira Salim tagayamashi zataje gidan zuby, bai hanataba saboda haka tahau shiri, Khalid sai binta yake yana cewa mama Ina zuwa, Amma ko kallonsa batayiba tacigaba da shirinta. Cikin wasu fitinannun riga da siket na wani had'adden material blue, sannan tadawo pink din gyale da pink din takalmi da jaka ta Sanya, kalaluwan turare tafeshe jikinta dashi, tafito daga sashenta Khalid sai binta yake Yana fad'in inazuwa, tureshi tayi tace "Kai kada kadameni ko kaga Ina fita dakaine, wuce can katafi wurinsu Hanif kayi wasa" Sukuku yanufi sashen Fauziyya Yana hawaye, koda yaje baishigaba sai yatsaya 'kofar falon. Haniface tafito daga falon taganshi, Kama Hannunshi tayi tace "Khalid waye ya bigeka? Momynka ce ko? Taho mutafi mu momynmu bata duka" Binta yayi suka wuce d'akinsu, suka had'u da Hanif suka Fara wasa, cikin d'an lokaci Khalid ya manta da wani bacin rai. Khairat kuma tana fita daga gidan Kai tsaye makarantar su sani tanufa gidansu na *ALMAJIRAI* ta tambaya ko yananan, Nan suka sheda mata ai Sani yafi shekara biyu rabonsa da zama cikin wannan gidan. Tambaya tayi ko sunsan inda yakoma, sukace gaskiya Basu saniba, da dai abokinsa Basiru nanan daya gayamata domin shine kad'ai yasani. Haka tabar wurin ranta a dagule dan taso ace taga Sani yau, yanzu Kuma Ina zata nufa. Napep ta tsaida tashiga bayan tagayamashi inda zai kaita suka d'au hanya. Sani Kuma Yana tare da Zuby d'inshi dan tunda sukayi accident suka dawo baya fita ko Ina kullum Yana gida. Zuby Kuma bata gajiya da abunda aka Saba, badare ba rana kullum aikin kenan. Yauma Kamar kullum kwance suke Kan gado suna Raya saunnah, tunda aure ne sai dai muce raya Sunnah. Lokacin khairat tashigo gidan tanata faman kwad'a sallama amma shiru ba'a amsaba, Zuby da Sani sunyi nisa sun Lula acikin duniyar ma'aurata. Gajiya tayi da sallama tashiga falon bataga kowaba, bedroom tanufa batareda wani tunaniba. Wata irin 'kara tafasa tareda dafe kanta da hannu biyu sakamakon mummunan ganin datayi tsakanin Zuby da Sani. Baya tayi dagudu tana niyyar barin gidan, da sauri Sani yasa boxer yabiyo bayanta lokacin harta Kai bakin get tana Shirin fita yayi saurin ri'keta "khairat.... khairat.... Kitsaya mana, ki tsaya ki saurareni. 'ko'karin kwace hannunta takeyi tana kuka Kamar ranta zai fita " mezanji Sani ka cuceni ka kasheni da raina, ashe dama zuby kake nema..... innalillahiwa'inna'ilaihirraji'un" Wata irin tsawa Sani yadaka mata "ke dallah kirufama mutane baki, kiwuce mushiga daga ciki muyi magana kada kitara mana mutane. Binshi tayi ciki, zuby Kuma tunda khairat takamasu jikinta ke 6ari tana fad'in "shikenan nashiga ukku na lalace, asirina yagama tonuwa yau nabani na lalace. Suna shigowa tayi firi-firi da ita Kamar kicemata tak ta ranta ana kare. Zama Sani yayi kan kujera yacema zuby tami'kamashi rigarshi, jiki na kyarma taje ta d'auko takawomashi yasanya. Khairat na tsaye tana kallonshi, zuby Kuma ta'ki yarda su had'a Ido da khairat. Sani ya kalleta yace "ki zauna mana" "Zama, ai banga ta zamaba cikin wannan 'kazamin gidan, yanzu Sani miye baniyima mena rageka dashi amma bazaka iya ha'kuriba ka danne kwad'ayinka saika 'kara da Zuby, tafad'a tana kuka. Sannan tacigaba da magana cikin masifa da d'aga murya "Sani kacika munafikin Maci amana, ka cuceni ka cuci rayuwata Allah ya isa kaci amanata....... "Tassss kakeji ya d'auketa da wani lafiyayye mari, cikin tsananin huci da 6acin rai yace "akwai babbar Maci amana irinki Mai Zina da aure, munafika annamimiya, to Bari kiji in gayamaki zuby ba nemanta nakeba aurenta nayi" Zaro Ido khairat tayi cikin tsananin firgici tace "Aure.....aurefa kace Sani, zubyn ka aura" "Tabbas Aure" Sani yafad'a cikin gadara. Dariya khairat tayi Mai Kama da ta6in hankali tace "to kasani Sani ka auri mutuwarka da kanka, muna zamanmu kaje ka kwaso mana 'kamaya-maya saikutashi mu d'unguma muje asibiti likita yayita aunamu Kamar yadi" "Mi'kewa tsaye Sani yayi yace "ke dakata khairat bangane inda maganaki ta dosaba..... Kafin yarufe baki khairat ta kar6e "to Zuby dai 'kanjamau kegaret....... Kafin ta ida fad'i Sani yaji kanshi na juyamashi yafara gani wani duhu-duhu kawai sai gani sukayi yafad'i sume. Zuby naganin haka tayo Kan khairat gadan-gadan tacimata kwala, tana fad'in "wlh idan Kika kashemin miji saina kasheki, muguwa." Itama khairat kwalar Zuby taci tace "gakinan muguwa azzaluma kinsan kinada HIV Kika aureshi danki gogamashi....... "Na aura d'in ba son abun duniya yakawoshiba, ko kinsan tsakanin aurenmu zuwa yanzu nawa nakashemasa... "Koma nawa Kika kashemasa Ina ruwana, Nikuma dakika gogamawa ubanme Kika bani" "Uban mi zanbaki kuwa, sakamakon daya dace dake ne wannan, kina nufin zakiyi bariki ki wanye lapiya, harma kisamu sakamakon samun miji Kamar Salim... Wani mugun naushi khairat tayima zuby abaki, Nan take ha'korinta guda yacire jini yafara ambaliya. Itama zuby dukan khairat d'in take, haka sukayita danben bala'i cikin gidan Babu Mai rabasu, ga Sani kwance a sume harta kanshi sukebi suna takawa wurin fad'a. Kafin kace mi sunyima kawunansu muguwar illah, khairat tafi zuby 'karfi saboda haka zuby tafi jin jiki, sai dai wani mugun cizo da zubyn ta labtama khairat a kafad'a Wanda saida taciro tsokar wurin. Kayan jikinsu Kuma sun yayyage sunyi fata-fata. Sani dai Yana kwance rai hannun Allah, Suma dasuka gaji da damben kowace zubewa tayi tana maida numfashi Babu mai iya tada wani cikinsu. Azabar ciwon da bakin zuby keyi sakamakon fita da ha'korinta yayi shiyafi kome addabarta, rarrafawa tayi ta d'auko wayarta takira number Alhj Haladu wani abokin tambad'ewarta ne tagayamashi sunanan gida itada mijinta ba lafiya ya taimaka yazo yakaisu asibiti. Minti ishirin Alhj Haladu ya iso gidan, yayi mamakin yanda yasamesu Kamar wad'anda sukayi wani mummunan had'ari. Haka ya kwashesu yazuba mota yakaisu general hospital, akace baza'a kar6esuba sai anzo da police, Ganin suna neman su jazamashi wata fitinar yasa yakaisu wata asibitin kud'i Nan aka kar6esu aka Fara Basu taimakon gaggawa, sannan khairat taro'ki likita dayayimasu awon HIV suduka, Jininsu aka eba akaje lab, suduka sakamakon d'ayane suna d'auke da cuta Mai karya garkuwar jiki. Sai dare sannan Sani ya farfado, yaso a sallameshi likita yace gsky baza'a sallameahiba akwai sauran gwaje-gwaje da akeson yimashi, khairat da zuby Kuma tun ranar aka sallamesu, Khairat tawuce gida cikin tsananin tashin hankali, Wai yanzu itace d'auke da cutar 'kanjamau, Amma Zuby tacika babbar muguwa azzaluma. Zuby Kuma Zama tayi da niyyar jiyyar Sani, sai dai tunda yaji sakamakon da likita yafad'i na Yanada 'kanjamau yasa yaji wani mugun tsanar zuby muddin Yana ganinta gabanshi zai iya rabata da numfashinta saboda haka korata yayi yace taje gida kawai bayason ganinta. Hankali tashe zuby tafita daga asibitin cikin tsananin rud'ewa batako kallon gabanta tahau titi tana tafiya kamar wata Zararra by mistake kuwa wata mota tayi ciki da ita, Nan take tace ga garinku Nan. Allah sarki Zuby anrigamu gidan gaskiya, sai muce Allah ya kyauta namu zuwan. Mmn khady ce 🤼‍♀ 🏠 *ALMAJIRIN GIDANA* 🤦🏻‍♀ *Writing By* *Zee Elkasim (Mmn khady)* 🥰 *Daga Marubuciyar* 📝 *Siyasa ko soyayya* *Duniya Juyi* *Alhini* *Gidan Asali* *Halin Girma* *Autar Hajiya* *Zanen Zuciya* *Yarinyar Baba* *Auren tagwaye* *Wata Uwar mijin* *Ke Duniya* And now 👇🏻 *ALMAJIRIN GIDANA* 🏠 Page 45 🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚 *Kuyi hakuri kunjini shiru kwana biyu hakan yasamu saboda wata Yar 'karamar matsala, bayan haka Kuma zanyi amfani da wannan damar wurin kawo 'karshen wannan labari, Amma kuyi hakuri zan takaita 'karshen labarin saboda wasu 'yan dalilai* Bayan kwana biyu Sani kwance Kan gadon asibiti Alhmdlh yasamu sauki sosai, Likitane yashigo d'akin hannunsa d'auke da wasu takardu,bayan sun gaisa da Sani yayimashi ya jiki Sani ya amsa "jiki Alhmdlh Babu abunda ke damuna" Gyara zaman glass d'in fusakarshi yayi yace "sakamakon gwaje-gwajen damukayi, bayani ganowa damukayi kana d'auke da cutar 'kanjamau, sakamako na biyu Kuma ya nuna bazaka iya 'kara hauhuwa ba sakamakon buguwa dakuma tsananin razana dakayi" "Me....." Me kake fad'i haka likita, kana nufin yanzu nida Haihuwa har abada"? "Kwarai kuwa haka sakamakon ya nuna" likitan yafad'a tareda mi'kama Sani takardun sakamakon yafice daga d'akin. Hankali tashe Sani yabar asibitin 'kafarsa ko takalmi Babu, tafiya yake batareda yasan inda yake saka 'kafarsaba, ikon Allah ne kawai yajaishi gidan Zuby, Yana zuwa ya tarar da mutane dankam 'kofar gidan 'yan zaman makoki, kafin ya isa wurin yaji wani dattijo na fad'in "Allah sarki zubaida anrigamu gidan gaskiya Allah jikanta da rahama" da wannan magan-ganun Sani ya tabbatarba kanshi da mutuwar zuby. Juyawa yayi yabar wurin batareda yashiga gidanba kokuma yayima wani magana, Babu Kuma Wanda yalura dashi a wurin dukda dama bakowabane ya sanshi. Shagonsu yanufa wurin Basiru dan yanzu Babu abunda yafi bu'kata sai kud'i, zuwa zaiyi ya 'karbi kud'insa ya tattara yanashi yanashi yaje wurin khairat ya amshi sauran farincikin daya ragemashi a rayuwa wato Khalid yawuce 'kauyensu. Khairat tana zaune d'akinta cikin kwana biyu duk tabi ta lalace tayi ba'ki, hankalinta yagama tashi, Ga maganin HIV din data karba asibiti amma batada kwanciyar hankalin dazatasha, dan tunda tadawo daga asibi da maganin da sakamakon gwajin da'akayimata duka tahad'a ta ajiye Kan kujera a falo Tama manta inda ta ajiyesu. Khalid Yana d'akin Fauziyya wurin su Hanif suna wasa wani Zazzafan zazzabi ya rufeshi har Yana firgita, haniface takira Fauziyya tagwadamata Khalid d'in hankali tashe ta d'aukeshi takaishi d'akin khairat tagayamata bayada lpy, amsarshi kawai khairat tayi ta kwantar dashi dan batada nutsuwar dazata bashi wata kulawa. Bayan azahar Salim yadawo gida kamar yanda yasaba, Fauziyya ta gayamashi Khalid fa bayada lafiya Kuma tund'azu nakaishi wurin mamarshi Amma banga tafito takaishi asibiti ba" 'dakin khairat d'in Salim yanufa Dan ganin jikin Khalid d'in. Yana shiga idonshi ya sauka kan ledar maganin khairat dake kan kujera, har zai wuce saikuma yadawo Yana bud'awa yafara duba magungunan danshi baitaba ganin irinsuba, tunani yafarayi wannan maganin Kuma na miye haka 'kara dubawa yayi ya d'auko takarda Mai d'auke da sunan khairat dakuma sakamakon gwajin HIV tana d'auke dashi. Innalillahiwa'inna'ilaihirraji'un yafara maimaitawa, da sauri khairat tafito falo Jin yanda Salim ke rafka salati, ganin ledar maganinta gabanshi hannunshi Kuma d'auke da takardar gwajin yasa ta razana tayi hanyar waje. Da hanzari Salim ya damkota ya wankemata fuska da lafiyayyan mari yace "khairat gayamin gidan ubanwa Kika kwaso wannan cutar?" Zubewa khairat tayi gabanshi tana kuka, shima Zama yayi kan kujera jikinshi sai 6ari yake. Wayarshi yafiddo yakira mamarshi yace tazo gida ba lafiya, sannan yakira Hajiya Habi mamar khairat itama yagayamata yanda yagayama mamarshi. Ba dad'ewa suduka sun halarci taron, Fauziyya mamaki take Wai miye ke faruwa haka taga mamar Salim da mamar khairat sunzo, kodai jikin Khalid ne yayi tsanani, saboda haka itama sashen khairat tanufa Dan taji ko miye. Ko minti goma dashigowa Fauziyya batayiba Sani yashigo gidan Babu ko sallama yayi wani wurjiga wurjiga kafa ba takalmi, kamar wani Mai tabin hankali. Yana shigowa kallo yadawo kanshi, shima kallo yabi duka mutanen dake falon sannan yace nagodema Allah Dana iske wannan taron, saboda haka zanyi amafani da wannan damar ingayamaki irin mugun abunda muka d'auki shekara da shekaru muna aikatawa nida khairat. Nan Sani ya zayyane masu kaf labarinshi tun kafin zuwan khairat gidan har zuwanta har Kuma zuwa lokacinda ake yanzu dayazo amsar d'anshi. Arazane mamar Salim tace 'kanjamau" innalillahiwa'inna'ilaihirraji'un Salim Babu dai abunda yashiga tsakaninka da ita" Murmushi takaici Salim yayi yace "Ina kyautata zaton haka" Mama tace "maza ka rubuta mata takardar saki yanzu kabata sutafi can su karata tsiyarsu" Bama saina rubutaba khairat kije na sakeki saki ukku, Kuma kije keda Allah. Kaikuma Sani kaci amanata kaci amanar matata inshaAllah sai kaga sakamako tun aduniya. Mamar khairat kuka kawai take sai hakuri takeba mamar Salim. Mama tace Babu wani hakurin dazanyi ki kwashi gayyar tsiyarki kubarmin gidan d'ana. Sani Kuma kallon khairat yayi yace kafin kitafi inaso kibani d'ana. Sai lokacin khairat tatuna da halinda tabar Khalid ciki, da sauri tashiga d'akin. Wata irin razannaniyar 'kara tasaki domin ganin Khalid datayi Babu Alamar rai tare dashi. Allah yaraba gardama kenan, Khalid yarigamu gidan gaskiya bayada rabon ganin takaicin rayuwa. Da sauri Haj Habi tanufi d'akin khairat ta iske tanata fizge kayan jikinta tana wata irin dariya, da alama dai ta haukace. Sani Kuma Nan aka gayamashi Khalid yamutu, innalillahiwa'inna'ilaihirraji'un yafad'a baijira wani bayaniba yabar gidan. Kai tsaye sahgon su yanufa Yana zuwa kuwa ya hango dan-dazon mutane anata zuba ruwa shagon yagama 'konewa 'kurmus. Yana ganin haka bai Ida karasawa shagonba yayi baya yahau titi Yana tafiya tsakiyar titin, wata katuwar mota tazo tabi ta kanshi, Nan take ya margaya, wannan shine karshen masu cin Amana. *ALHMDLH ANAN NAKAWO 'KARSHEN WANNAN LITTAFIN, SAIKUMA ALLAH YASAKE HADAMU WANI LOKACIN MAMAN KHADY KEMA MASOYA FATAN ALKHAIRI*