[05/05, 8:53 PM] UMMU AFAN 🌹: 🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗 🎗🎗 🎗 BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM Story & written By The special writer UMMU AFAN 🖊🖊🖊🖊🖊🖊📚 🌹FIRST CLASS TECHNOLOGIES WRITERS ASSOCIATION🌹 🌹🌹 (F.C.T.W.A)🌹🌹 🌹HOME OF QUALITIES AND TRUSTED WRITER'S OF THE NATION🌹 🎗I DEDICATE THIS PAGE TO YOU Hauwa'u idris ( maman daddy ) Allah yabar zumunci inajin dadin comment din ki Allah yabar kauna keep it up😘😘😘😘😘🎗 🎗AKWAI lokaci🎗 🎗PAGE 101to105🎗 PROF yashigo direct dakin amaryar ya wuce sai yaji kofa gam Kuma gashi bashida spire key Duk guda hudun suna hade da juna Ya koma dakinsa yayi wanka Ya koma kan bed dinsa yadauki waya Yasoma dialing din number husnah yayita ringing Husnah bata daga wayar ba Prof yayi mirmushi Wanda shikadai yasan abinda yasashi murmushi Ya rufe ido Dan bacci amma bacci yace baisan zancenba Yadauki wayarshi kawai yakira Ahmad Saida yakira Ahmad sau biyu kafin ya dauka Ahmad yace kai ango yadai kira da wannan lokacin Hakeem yace kai dai bari wallahi man Wallahi yarinyar nan ta kulle min kofa aikafin yakai karshe Ahmed yafashe da dariya sosai yayi dariyarshi Kafin yace amma wallahi husnah ta burgeni Sosai Hakeem yace Dan iska dariya zaka min ko Ahmad yace aikaine abokina duk kabi ka tsorata masu yarinya aidole ta kulle kofarta Dan batasan mezaifaruba idan akabarku Ku biyu Hakeem yayi murmushi yace duk tagama buyanta badai ta shigo hanu ba Zanbata mamaki zata shigo hanu ai Ahmad yace wallahi dai kabi yarinyar mutane a hankali Bafa babbar mace bace Dan nasan kasaba da manyan mata Yayi dariya yakashe wayar shi Hakeem cikin murmushi yabi wayar da kallo Yace zanrama ne Kafin yakoma amma bacci fa yaki Sam Daya rufe ido zaiga husnah alokacin da yake kissing dinta Sai yayi murmushi ya rungume pillow kawai bacci yayi awun gaba dashi Laila duk abinda kefaruwa tana lebe tana gani aikuwa ganin Hakeem ya burda kofa yaji akulle duk ta gani Har wayan dasukayi da Ahmad taji aikuwa cikin farinciki ta koma part dinta ta sanar da su hajiyarta da kanwarta suby Dan basu komaba ita suby auran nata ya mutu shiyasa zata zauna gurin Laila aikuwa cikin farinciki hajiya rukayya tace aikin banza Ashe ma duk abinda suke yarinya bata so Suby tace a a karku manta dama boka yace zai sa gaba a tsakaninsu Watakila aikin ne boka ne yafara aikitakanta Inbahakaba wazaiki yaya Hakeem a matsayin miji Hajiyarsu tace tabbas maganarki hakatake Kunga ganiba gwamma da muka sake mishi kudi gashi anfara aganin cigaba Laila dai da farin ciki ta kwanta abinta zuciyarta fati kal Karfe hudu dai dai na asuba Husnah tafarka cikin nannauyar baccin da ya dauketa Tashi tayi tashiga bathroom alwala tayi kafin tayi nafilfilunta kamar yarda tasaba ana kiran sallar asuba tayi sallarta tayi adduointa da karatun alkur'ani Kafin tacire kayan jikinta Dan jiya bata samu daman cire kayan ba saboda gajiya Tashiga wanka kafin tafito Spray kawai da shuwa tashafa sleeping dress tasaka duguwar riga abinta tafada gado abinta Sosai taji dadin baccinta Hakeem bayan yadawo daga sallar asuba yasake tana dakin husnah shiru bata budeba Direct dakinshi ya wuce dakinsa Shima baccin yakoma Karfe bakwai da rabi dai dai mai aikin mummy ta buga kofa Suby kanwar Laila ita tabude kofar Taga me aikin mummyn Hakeem ce Tace sannu suby ta yatsina baki yadai ina zaki da basket din abinci haka Tace hajiya ce ta aikeni nakawo ma amarya abin karyawa Suby ta kebe baki tace to aikuma basu tashiba amma kawo saina na mika mata Tabata abincin Suby ta karba tashige dashi part dinsu gurin su Laila da hajiya rukayya Laila cikin murna tace yauwa suby dauko maganin a side drawer kikawo Aikuwa haka suka barbade komai da maganin nan Farfesuf na kayan ciki sai kunun gyada da kosai Kai kuma farfesun ganda Wanda yasha kayan hadi sosai Haka suka bikomai suka badeshi tas Hajiyq rukayya tace maza ke suby tashi kikaimata Laila tace abarta ta kai Dan tanason ganin amaryar Hajiya rukayya tace a a idan kika kai dakanki za azargi wani Abu Zakiganta ai mudai burinmu kawai tabar gidan Suby tace wallahi nimafa basanin amaryar nayi bama dan haushi Husnah cikin bacci taji ana buga mata kofa ta tashi tayi hanyar falonta Tayi kofa tabude sukayi ido hudu da suby Suby sai tadauka kaman gezo idonta suke mata wannan irin zukekiyar yarinyar kuma daga ina Husnah ta ce sannu suby tace ina antyntaki Husnah ta yatsina fuska tace antyna kuma Suby tace ina nufin amaya Husnah tayi murmushi tace OK ai tashiga wanka Tana ganin suby tasauke ajiyar zuciya Husnah ta kibata hanya kuma Suby tace ga shi inji hajiyar yaya Hakeem akawo mata Husnah tace OK angode barin kaimata Suby ta mika mata basket din husnah tarufe kofarta Murmushi husnah tayi ta ajiye basket din ta ajiye kan dining kafin ta koma kan bed koma bacci Sai karfe goma dai dai ta tashi Ta gyara bedroom dinta da falonta ta badeshi da kamshi Ko ina yadau kamshi kafin tashiga bathroom tayi wanka tafito ta shirya cikin wani tsadaddar super Holland dark blue sai adon pink ajikinsa Yadda dinkin yazauna ajikinta shizaifi Baku sha'awa sosai das yamata dinkin ma kawai a in kallone Matsalarta daya bata son dankwali ta tace gashinta takama da ribbon pink Kafin ta murza daurin Dan kwalinta abin wuyanta ma pink ne Gaskiya husnah tayi kyau matuka Tadauki ta kalminta plate shoe tasaka Har ta zauna zatafara break fast saikuma taga rashin dacewar hakan Bata je tagaida mummy ba Gyalenta tadauka maishegen kyau tayafa Pink colour Tafita tayi hanyar kofarta tasaka key ta kulle Bayan ta fita Dama dole saitabi ta main falonsu gabadaya tana fitowa kuwa taga mutan gidan gaba dayansu a falo To itabasaninsu tayi ba Ganin harda manya yasa husnah ta durkusa tana gaida su hajiya rukayya da kuma Laila Laila ta watsa mata harara Wai ita hakimar bata fitowa ne saike Hajiya rukayya tace inazata fito ansamu duniya An auri mekudi an asirceshi Suby ta kalli husnah tace 'yar buzuwa kotafiya za ayi ne Husnah ta kalleta tace inje ina ai munsamu gida nida antyna Dan nadawo kenan gwamma muma muzauna muci arzikin Dan da alama bamu kadai bane 'yan cin arzikin Husnah tana gama yada musu magana tayi waje abinta Har suby zata bita hajiya rukayya tace a a kyaleta kar ajimu tun yanzu mana Laila race lalle ma Dan talaka be iya samun wuriba Wannan zakewa haka harda dauko 'yar riko To wallahi wannan yarinyar kamar aljana bazata tazauna min agida wallahi Kalli yadda take tafiya kamar wata 'yar sarki Hajiya rukayya tace aibakisan halin talakabakenan idan yasami guri Kuma ke Laila da kike cewa bazata zauna ba yayar tata ma ba zaman zatayi balle ita 'yar cin arziki Nan dai suka muna funcinsu Husnah tayi sallma a falon mumy shiru ba kowa Ta nemi guri tazauna a tafkeken falon su mummy Mummy ta sauko daga sama bata lura ba harzata shige kitchen Husnah tayi saurin sauka kasa tace mummy ina kwana Mummy hafsat tajuyo tayi tazali da surukar tata Tace a a husnah ai ban lura bama meyasa kika zauna nan baki haura saman ba saikace bakuwa Husnah tace bakomai mummy nan ma yayi Mummy hafsat tace a a nan gidanku ne ko ina zakishiga Kina da damar hakan kinjiko Ya bakunta husnah tayi murmushi kawai batace komai ba Mummy tace kinci abinci ko husnah tace yanzu zanje nayi Kafin mummy tayi magana Abdul Hakeem yayi sallama yashigo wata tsadaddiyar shadda milk colour sai wata hadaddiyar hula da ya murza akansa Wanda yasake fito da kyakkawar fuskarshi mai kewaye da kwantacen saje dayakarawa fuskar tashi kyau Gaskiya PROF Fa kyakkawar mutumne bankarya Yashigo idonsa yakai kan Husnah dake zaune kan kafet Wani farinciki yaji sosai Ya kalli mummy Yace mummy na antashi lafiya Mummy tace lafiya kalau son maza kuwuce dining kawai kuyi break idan kungama kukirani zanje nayi salar walha Hakeem yace angama dalibata Mummynsa tayi murmushi tace a a tun yaushe daliba ta canja malami ai Hakeem yace amma tunda yanzu nadawo gida Sai kisake sayan form agurina Husna da mummy sukayi murmushi Mummy tace kaga idan nabiye maka sai lokaci ya wuce banyi sallar ba Ta kalli husnah tace 'yata tashi kije dining kinji kikarya abinki kinji Ina zuwa yanzu Mummy tayi sama tabarsu anan Hakeem yakure wa husnah ido yace wana kama Husnah ta saukar dakai kasa Hakeem shima zamayayi shima tabayanta yakamota yasakalo Kansa tagefen wuyarta hanunshi yakai cikin rigarta ta yashafo cikinta Yace bakice abinciba baby jicikinki fa kaman zai hade da baya Itadai husnah wani iri takeji tabatan dayakeyi Yace tashi muje nabaki abinci banason musu Cikin shagwaba husnah tace ni anan zanci ba a dining ba Prof yace angama baby dakanshi yatashi yakawo musu komai plate daya yazuba musu Yace oya bude bakin bayan yadauko kofin kunun gyada tace dakaina zan sha kabari kawai Yace bason musu fa Badan tasoba tabude baki yabata Nan yabata farfesun ma kosai da duk wani abin dake gun saida yashiga cikin husnah tace mishi ta koshi yaki Yace daman ya shamsu yamishi bayanin bata cin abinci Cikin shagwaba husnah tace wallahi inaci kuma nakoshi sai da yaga tana shirin dawo Dana cikin nata yabarta haka kafin shima yafara cin abincin Bayan yagama ne yasa hanu zai dauke tiren abincin husnah targashi yace yadai yakureta da ido Tace kabarshi kawai zankai Bai hanataba husnah tadauka tayi hanyar datake tunanin nan ne kitchen din Tana zuwa ta ajiye a sink din wanke wanke ta wanke tas duk wani abin da za a wanke saida ta wanke Shikuma prof be biyo sa wuba saboda yana waya ne Mummy tasauko daga sama tagashi shikadai ne a falon Tace a a asmaun Hakeem yayi sallama dawani abokinshi yace tashiga kitchen Kai kwanuka Mummy taleka kitchen dintaga ko ina tsaf an goge Mummy tace kai haba husnah da kanki Aida kinbarima yanzu mai wankewar zatazo yau tayi ranar dawowa ma Husnah tace bakomai mummy Mummy tace maza jeki huta kafin nafito Husnah tayi murmushi tace a a mummy meza adaura Dan naga kaman abinci kikeson daurawa Mummy tace a haba dai daga zuwa harkifara shiga kitchen a a jeki huta Idan kunyi sati saikifara dafa abincinki Husnah tace mummy kigafarceni amma banzan taba zama inga kina shiga kitchen Yakamata kema kihuta Dan Allah Tunda na taso agidan mu Nina ke abinci umma ta na hutar da ita saboda haka Dan Allah mummy kibari na ringa miki abinci kihuta kema kisan kinada yarinya a yanzu Cike da mamakin kalaman husnah mummy tace lalle husnah kin haifu Allah ya wa iyayenki albarka dasuka miki tarbiya maikyau Nagode da kika daukeni matsayin uwa Allah yabaku zaman lafiya keda mijinki yazaunar daku lafiya kinjiko Husnah kai akasa tayi shiru Mummy tace na'amince zaki rinkawa mummy abinci amma fa mummy ma tayi alkawarin satayi sati kina cin abincin mummy kinjiko Saboda haka kibar mummy tacika alkawarin ta Husnah tayi murmushi kawai kafin tayi magana Hakeem yayi gyaran murya mummy da husnah suka kalleshi Mummy tace wato labe kake mana ko Hakeem yayi murmushi yakaraso cikin kitchen din Yakama hanun mummy yace haba mummy please kibar yarinki tasamu ladarki Allah ne ya amsa adduarki yakawo mana husnah cikin rayuwar mu Kinji mummyna Mummy hafsat tayi murmushi tace shikenan tunda kunmin yawa Allah yayi albarka amma bayanzu za adaura abinciba sai yamma idan anyi la'asar Yanzu muje kawai muyi hirar mu Mummy taja hanun husnah wacce tunda Hakeem yashigo takasa magana Ranar dai a sashin mummy husnah ta wuni sai da ka kira isha tabar dakin mummy ganin Hakeem da daddy sunfita sallah Mummy tace yau husnah Allah yatashemu ki huta gajiya ko Ita mummy a tunaninta husnah zata je tashirya ne kafin mijinta yasameta Husnah kuwa tashiga falon taga Laila da suby a zaune Ta wuce abinta batareda ta kalli kowa ba aikuwa suby tace ke zonan Kojuyowa husnah batayi bare ma tasan da ita sukeyi Ke 'yar talakwa bakiji menace bane husnah tayi banza dasu kafin suby ta karaso husnah tashige ta banko kofarta tasaka key Direct wanka tafara kafin tayi sallah tayi karatun ta data saba Suby tace anty anya kuwa ba wannan aljanar yarinyar bane kishiyarki kuwa aikuwa jitayi Laila ta zabga mata mari Suby tace mena miki anty Laila Cikin tashin hankali Laila tace damme zaki min wannan mugun fatan Taya za ayi yaje ya auro 'yar cikinsa Bama hakaba idan yakasance wannan yarinyar ce ai yayi abinkuya Nikuma nashiga uku taya zafara kishi da wannan yarinyar Suby tace aiko dai koki kokiso itace Dan agabanki tasa mukulli ta bude sashinta kuma dazu Dana kai mata abincin ma ita nagani kawai raina mana hankali take Laila ta daura hanu akai tace nashiga uku ni Laila wannan ai inaganin ko meenat ma ai tagir meta Lalle Hakeem yacuceni Yanzu sakayya da zaimin kenan ya auro 'yar cikina inyi kishi da aita ina Sam bazaiyuba wallahi Suby tace wallahi idan kika bari aljanar yarinyar tazauna agidan nan Zikidawo jaka wallahi Dan abinda kike samu bazaki samu ba Yarinya kaman ita tayi kanta Dan kyau tahada komai da d'anamiji yake bukata Laila tace ya isa haka suby zakisa zuciyata tafashe kibarni naji da Abu daya Dan Allah Hakeem yashigo falon da sallama Laila ta taso sannu da zuwa baban meenat Hakeem yace yauwa yashige bedroom dinshi Dan karya taba kofar husnah yaji akulle agabasu su fahimci wani Abu Laila tabishi har yafito Daga wanka yana yashirya ya kwanta Laila taga bashida niyar kulata yasata ce baban meenat har yanzu fa bansan kanwartawaba Sai kanwarta muke ta gani tana shige da fice Hakeem yayi murmushi Dan ta tabo inda yake mishi kaikayi Yace kanwa kuma ai bata da kanwa itadai wacce kikagani din itace amaryata aikuwa Laila ta tashi tace amma wallahi kaji kunya Hakeem yanzu da girman ka da darajarka zaka auro 'yar cikinka wannan ma ai zubda mutuncin Kaine da zubar wa 'yarka da mutunci Prof baki kawai yasake kallon ta Yayi murmushi yace kinyi sake maman meenat da kika auri mijin asmau saboda yanzu nasan nima namijine kuma na auri dai dai Dani kije aduba miki nidake bamu taba dacewa ba kuma bazamu daceba Meenat da Allah yabani na karba kuma inason 'yata Idan tazo ruwantane taso matata ruwantane takita amma zanfada miki wannan Kalmar mummy da daddyne kawai bazan iya rabuwa dasu ba saboda husnah Amma bayansu zan sabama kowa akan matata so get out of my room Cikin tashin hankali Laila tafito Daga bedroom din Hakeem Kuka sosai taci suby nabata hankuri **** Bayan sati uku Hakeem ya Dade da komawa aikinsa gashi aikin yamishi yawa ga kullum tunanin husnah ne da sha'warta acikin ranshi Ba inda yake samun ganinta sai a part din umma Dan Anna take wuninta Tana fita sallar isha zata gudu Hakeem zaune kan kujerar office dinsa Ahmad kuma yana cike wani file's Ahmad yace yauwa kagani ko yana nuna wa Hakeem abinda yacike amma hankalinsa baya taredashi Ahmad yace wai meke faruwane Prof Hakeem yayi murmushi wallahi baby ce take bani ciwonkai Taki bari na rabeta Sam wallahi Bana ganinta idan ba a gurin mummy ba Ahmad yace zanbaka shawara idankabi yau din nan kadaina damuwa Hakeem yabada hankalinsa sosai Ahmad yace bakace agurin mummy take wuniba prof yace a Ahmad yace sallar ishar dazakaje yau kabari kawai kamuku jam'i Kana shiga kacewa mummya da daddy da ciwon kai kadawo Idan kaga zata tashi saikace jirani mutafi tare agaban mummy nasan bazatayi musu ba Hakeem yace kuma wallahi sai dai kuma yau laila ce da kwana Ahmad yace saikayi hakuri yau da gobe ai duk dayane yayi dariya Hakeem yace a a baduk dayabane wallahi kai bakasan halin danake cikibane shiyasa Ahmad yace kai haba mai mata biyu fa amma kana fadin haka ai saika kabani tsoro nakasa kara tabiyu Hakeem ya harareshi Husnah falonta suna waya da ummanta da ya shamsu da anty kubra Bayan sunagama wayarne ta dauko mayafinta zata koma banngaren mummy Sai taji Laila tana waya amma bata San dawa take ba Laila tace dadin abinma fa yarinyar baso shi take kullum a dakinta take kwana amma wannan aikin bokane yace bazai taba bari harya kusanceta ba Yanzu fa kusan sati uku kenan amma suna wasan buya bata ma bari yaganta Shikuma na mamajo kina gani shi kisan yana cikin damuwa Can ta matse mishi kinga haka malam zaicire mishi sonta aranshi kwatata Dan nima yace karnabari ya kusanceni har sai yarinyar tabar gidan Kinga kuwa ai yana cikin matsala dannima bana zuwa bedroom dinsa harsai ranar da wannan aljanar yarinyar tabar gidan Nan dai sukayi sallama da kawartata Ta kalli suby tace insha Allah saura kiris yarinyar nan tabar gidan nan Daga nan kuma sai mufara shirin yadda zamuyi mukasheshi idanba haka ba wallahi wata zaisake hangowa Suby tace wallahi da dai yafikam Dan wallahi nima inason naga munfara fantamawa fa anty Laila tace kidai yishirunki kawai saura kiris Husnah toshe baki tayi sai kuma wani jiri data ji yana dibanta dakyar tasamu takai kanta kan kujerarta Tace innalillahi qainnairraihirraju'un nashiga uku meya musu suke son kasheshi Gaskiya bazantabari kuyi nasara da yardar Allah Kuma mijina zaisamu abinda yakeso insha Allah Allah yakaimu gobe nashiga ukuna ni husnah wani irin zunubi na daukarwa kaina Tabbas yaya Hakeem bai can canci wannan sakaiyar daga garaniba kayafemin Dan Allah duk da banasonka nayi alkawarin faranta maka kamar yadda kake faranta mana nida iyayena Duk wannan maganar da husnah take yi tanayinsane itakadai Hmmmmmmmm Next page Your comment is needed fan's. Love u all Duk wacce bantaba bata page ba Tayi comments mezafi next page natane 😘😘 📝📝📝📖📖📖 [05/05, 8:59 PM] UMMU AFAN 🌹: 🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗 🎗🎗 🎗 BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM Story & written By The special writer UMMU AFAN 🖊🖊🖊🖊🖊🖊📚 🌹FIRST CLASS TECHNOLOGIES WRITERS ASSOCIATION🌹 🌹🌹 (F.C.T.W.A)🌹🌹 🌹HOME OF QUALITIES AND TRUSTED WRITER'S OF THE NATION🌹 🎗I DEDICATE THIS PAGE TO YOU MAMAN ISQAH Allah yabar zumunci gaskiya ina alfahari dake wajen comments keep it up d🎗 🎗AKWAI LOKACI 🎗 🎗PAGE 106 to 110🎗 Husnah ce a kitchen din mummy tana ta aikin abinci Dan yau abincin ma special ne Sakwara takeyi da spinach soup Wanda yasha ganda Kamshi ya kauraye koina Sai data gama komai tasaka a flasks dama ta hada Hadaddan zobonta meshegen dadi da kamshin kayan hadi Ta jera komai a dining din mummy hafsat yayin da me aikin mummy take gyaran kitchen da wanke wanke Husnah ta duba agogo taga karfe biyar dai dai ta haura sama gurin mummy Direct dakin mummy ta wuce tasameta itama tagama shirin ta tana ma shirin saukowa kasane Mummy hafsat ta kalleta tace Sannu da aiki 'yar albarka ina ta sauri nasauko naga me ake girka mana gida duk ya dau kamshi Husnah tayi murmushi tace abinda kikace min dadi yafiso shinayi yau mummy Mummy hafsat tace sakwara kenan fa Husnah tadaga kai Mummy tayi murmushi tace ai masu son suna dayawa harda son iyayen ci Yau zakiga santi husnah tayi murmushi Tace mummy ina son zanje nayi Dan gyare gyare ne Mummy tace bakomai 'yar albarka ai kina kokari Allah yayi albarka Husnah tace amin mummy Husnah harzata Fita mummy hafsat tace kiwuce muku da naku can kawai tunda nasan kinyi aiki kingaji ba lalle kisamu daman dawowaba Husnah dama abinda takeson mummy tace kenan Tayi murmushi tace to mummy sai da safe Mummy tace Allah yabamu alkairi Husnah tafito tawuce part dinsu tana shiga falon taga su hajiya rukayya harda hajiya suwaiba yauma sunzo Dan kusan kullum suna gidan Husnah tace ina wuninku hajiya Kosusan Allah yayi ruwan tsiranta Ita kuwa husnah ganin ba Wanda ya amsa mata yasa ta tashi tayi ciki abinta Direct kitchen dinta tashiga tafito da sabbin food flask masu kyau da tsada tayi part din mummy tazuba musu abinci Tadauki jug din flask din tazubo musu zobo maisanyi Wanda dama tasaka a fridge Harda fruit salad din data hada duk ta deba tayi part dinsu Ganinta da flask duk suka bita da kallo tayi dakinta dasu tajerasu a dining table dinta Kafin ta fito tasawa kofar ta key nan ma su Laila suka bita da kallo abin mamaki gani sukayi ta haura saman Abdul Hakeem aikuwa Laila da suby suka kalli juna sukabita da kallo Tana shiga tasa hanu ta murda aikuwa tayi sa a ba akulle bane Tashiga wani makeken falo ta gani har yaso yafi nakasa kyau sai dai duk yayi kura Dan dagani bayasamun kulawa Dakuna biyu ta gani cikin tabude nafarko taga nan ma wani hadaddan bedroom ne amma Daga ba anan yake kwanaba Tabude dayarma tagashima yahadu iyahaduwa Kuma dagani nan yake rayuwa Shiga tayi harta kan bed dinma ba agyare yake ba Kuma bata ga laifinsaba zaiji da office ne kozaiji da da gyaran gidanshi Nan dai duk wasu kayanshi datake tsammanin yasaka tahadasu a gefe Dan bazaka gane dattin ba saima kamshi dasuketashi Daga miki su tana cikin binko kayansa wani Dan akwati ta gani yamata kyau sosai Garin ta gyara mashi zama sai yafafo kayan ciki cuka zubo Ba abinda tafara gani sai fuska(masks)/kuma da ya mu'alim yake kama sak abin har yaso yabata tsoro zata gudu idonta yakai kan nokia yarsa wacce tasha dauri da roba Cikin tsananin mamaki husnah tace badai ya Hakeem shine ya mua'allim dina bansaniba To meye hujarsa na boye kansa Tasake bincika kayan taga zoben data bashi Wanda sukayi canji yabata tabashi Nan tasake tabbatarwa kanta ya Hakeem shine ya mu'allim Taga wani diary kamar yadda taga anrubuta a bayan littafin Nan ta hau karanta abinda ke rubuce Nan ta tababbatar Abdul Hakeem shine ya mu'allim dinta Kukan dadi suka gangaro mata Sosai tayi kuka ammafa na murna ne Tace meyasa zaka cutar da kanka har haka meyasa baka fada minba kabari har na dauki alhakinka ya mua'llim amma bakomai insha Allahu zakasan kayi auren soyayya Ya Allah ka karemin mijina Daga sharrin wadan nan mutanen tabas a labarin dake rubuce cikin diary dinshi mummy hafsat da daddynsa sunbata tausayi Dole ya mua'llim yayi taka tsan tsan gurin sake Neman matar Baka da laifi kuma na tabbatar kosu umma da ya shamsu bazasu zargekaba idan sukaji Kaine ya mua'llim kuma suka ji dalilinka Wani irin son mijinta yadawo sabo fil azuciyarta tareda tausayinsa Dana iyayensa tashare hawayenta tashiga yin abinda yakawota cikin farinciki da dokin dawowar mijinta Acikin mitoci kadan daki yakoma kaman bashiba kafin tashiga bathroom dinsa ta wanke mishi kayansa tsaf da kananun kayansa na ciki Taje farandar saman shi ta shanyasu tsaf tasaka abin kamawa ta kamasu karsu fadi kasa Tagyara bathroom dim ma tasaka kayan kamshi koina ya San anayi Kafin kuma ta koma falon tagyara tsaf yadawo kaman bashi ba sai sanyayyar kamshin dake tashi akowani lungu da sako na falon Sai da ta tabbatar ba inda bata gyara ba kafin tafito key din dake jikin kofar tacire ta cire ta kullo saman abinta Ta wuce da keyn har yanzu su Laila suna inda tabarsu Zata shige dakinta hajiya rukayya tace ke zonan yanzu agidanku haka kikewa manyanki Husnah tadago ido takallesu Batayi magana ba tayi shiru Dan taga ba abokan yinta bane Suby tace ke 'yar marasa kunya ba magana akemikiba Husnah ta kalle suby sama da kasa tace kekuma fa 'yar masu kunya ya akayi Laila tace kutuman uba lalle yarinyar nan ma kinsamu guri Uban me yakaiki saman dakin mijina Husnah ta tashi tsaye ta kalli Laila sama da kasa tayi dariya Tace ai gwamma da kika nuna min kece matar gidan Dan gaskiya na kasa tan tancewa acikin Ku hudun nan amma yanzu kinga nasani Maganar miji kuma point of correction mujimmu zakice please kina saka munjaye idan zaki furta kallma kamar haka Kafin ta kalli suby ta banka mata harara tace kekuma 'yar cin arziki banda lokacinki Tabuga tsaki tashige part dinta ta banko kofar Cikin tsananin tashin hankali Laila tace me yàrinyar nan take nufi da wai bata San matargidan acikin muhuduba Hajiya rukayya cikin takai ci Tace abinda kunnenku yabiya muku shitake nufi harda mukenan namuke nan ai mu hudu Suby ta yashi tana haki tayi kofar husnah tashiga bugawa da karfi Tace kifito Dan ubanki kiga yadda ake rashin kunya karamar 'yar iska yar talakawa kawai shasha Ita kuwa husnah ko jima batayi ba saboda tana bathroom tashiga wanka Hajiya suwaiba da tsufa yakamata sosai tace kai kai kedawo nan bakuda hankali ko Duk abinda kuka mata za ace mu ne muka saku Kuma kunga zasugane ba tuban Allah mukayiba Abinda nakeso daku kibari sai randa bama nan bamuzo ba sai Ku hadu kumata shegen duka dakanta zata gudu Kunga idan mukazo sai murufeku da fada sosai akan abinda kukayi Baku kyauta ba Hajiya rukayya tayi murmushi tace kai hajiyata Ashe haryanzu da sauranki a tunani kuma wallahi wannan shawarar tayi dari basa Dari Suby tace ai gaskiya idan nakama yarinyar nan saina fasa mata baki wallahi wai nice 'yar cin arziki Nan dai sukata gulmacensu Husnah kuwa wanna tafesa cikin wani tsadaddan material Wanda ummanta ta kawo mata Daga Sudan Ya hadu iya haduwa gashi dinkin ya kwanta ajikinta Daga tundaga samanta a matse yake Sai Daga kasan gwaiwarta aka sake irin dai dinkin amare idan zasu dinner Ta gyara gashinta cikin mayuka masu kamshi da dadawa Tasaka ribbon tadauki sarka ta metsada tasaka Rabin kirjinta awaje suke amma cikin net Wanda akayi ado dashi har wuyanta Wanda akecewa high neck Sai da tagama komai tay sallar magriba Dan taji anata kira Ta dauki tiren abinsu tayi waje saida ajiye akasa tasaka ta kullo sashinta kafin tayi saman mijnta Dining din saman tajera komai cikin wayewa da Jan hankalin mecin abincin Kafin ta dauko remote din TV kunna ta dauko tasaka tashar sunna TV Kafin ta fito bayan ta kullo kofar da key guri tasamu itama zauna a falon ganin ta zauna yasa duk suka dawo da kallonsu kanta Itakuwa husnah bata San Allah yayi ruwan tsiransu ba Tadauki wayarta tana watspp tashiga group din mutuniyarta wacce tazama mata kamar roll model dinta wato ummu afan Wani littafi ake turowa maisuna 'YAN BIYU NE kuma husnah tana bin novel din daki daki Tana balain son NANA DA SAMHA jarumar cikin novel dinne Gaskiya itadai zata iyacewa novel biyune sukamata a rayuwarta Daga 'YAN BIYU NE Sai kuma 'YAR MAKARANTA wacce ficacciyar marubuciyar nan ta rubutashi wato UMMY KHALEEL Gaskiya mutanen biyu tana matukar alfahari da littafinsu Tana ta karatunta na novel dinta inda Nana tama Hussain karyan rashin sallah Sai kawai taga ankarbi wayar an rada da kasa Husnah tabi wayar da kallo kafin ta kalli wacce ta karba wayar Laila ce tsaye tana karkada jiki tace nafasa kozaki yi magana nane Husnah tayi murmushi tace kodaya abinda baninasayaba Wanda yasai wannan shizaisaje sayan wani kinga kuwa ai basai nayi magana bako Laila tayi tsaki saiya saya mugani ai wallahi bai isa yasai miki waya a gidan nan ba saidai kizauna haka ba wayar Husnah tace to Allah yakawo sauki Kafin Laila tace wani abu prof yayi sallama yashigo Idonshi direct kan babynsa suka sauka itakuwa Husnah ta shi tayi cikin tafiyanta mai kara rikitashi Ta isa gurin prof ta fada kirjinshi Cikin tsananin mamki Prof ya ajiye jakar hanunshi shima ya rungumeta da kyau yana ajiyar zuciya Husnah tadago kai tace sannu da dawowa Kasa amsawa yayi saboda mamakin Husnah Itakuwa husnah ganin haka yasa ta sunkuya tadauki brief case Dan daya yar takama hanunshi shikuwa prof binta kawai yake harzasu haura sama husnah tace sweet baka gaidasu hajiya ba Har ga Allah prof bema san da mutane a falonba Laila datayi suman tsaye baki kawai tasake da ido tana kallon ikon Allah Hakeem yayi murmushi yakalli su hajiya suwaiba da hajiya rukayya ya ce sannunku hajiya hankalina yayi gaba bangankuba Sam Hajiya rukayya tace inazaka ganmu ai hankalin ka baya taredakai Nan ya gaishe su kaman karsu amsa amma dai gudun tuhuma yasa suka amsa mishi Suby tsabar haushi ko gaishe shi batayiba bare uwar gayya datakasa magana Kota Kansu baiyiba yajuya zai haura sama saiyaga wayar Husnah a tarwatse akasa Yace garin yaya kuma wayarta yafashe Caraf hajiya rukayya tayi tace ai da gangan tafasashi munata mata magana tace ai tagaji dashi tana ce Kasai mata wata zaka saya Shine fa Laila ta mata magana akan abinda tayi fa almubazzaranci ne shine fa tahau zagin Laila Laila zatayi magana nace tabarta yarinya ce ai Tana gama was Hakeem wannan bayani Yayi murmushi yace oh baby rigima aidata fada ma da nataho matadashi amma bakomai barin ci abinci nayi wanka saimuje nasaya mata wani Ya kalli Laila yace kekuma data zaga kiyi hakuri kamar yadda hajiya tabaki hakuri Dan yarinyace Ya kalli suby yace ke tashi kigyara wajen data fasawayar Yayi haura sama abinshi Dan tunda yatsaya gaisuwa husnah tashige da brief case dinsa Yana shiga falomshi nasama yaji wani sassanyar kamshi mai ratsa zuciya Tabbas yasan aikin husnah ce wannan Dan tunda aka zuba kujerun falon nan yana jinma ba ataba share waba duk da ba azama sosai amma ai yana bukatar gyara Yana shiga bedroom nan ma mamaki yakasheshi ganin yadda komai tas Ya kalli koina fes Husnah tafito Daga bathroom din shi tanufo shi tashiga cire mishi takallmimsa da cire mishi bottle din suit dinshi Har neck tied ita tacire mishi Shidai Abdul mamakinta yakeyi kuma yakasa magana saida yarage saura farin naciki da wandon suit din Ta kwashe Sauaran ta ajiyesu Indayakamata Kafin tace kashiga wanka kafito kacin abinci Tana fadar haka tayi hanyar kofa Hakeem yayi wuf yakamota Suna fuskantar juna ya kureta da ido takam takasa kallonshi Yakai bakinshi kun nan ta yace thanks my wife Husnah dai kanta a kasa yazaunar da ita bakin gado yace bana son kitashi kijirani harsai na fito OK Husnah tadaga kai Ya sumbaceta kafin yashige bathroom Husnah tana dubawa kan side bed taga phone dinshi Tadauka tahaye gadon tana kallon hotuna duk yawancin hotunan natane abin ya matukar bata mamaki yaushe yasamu wadan nan hutunan Dan itadai bata san lokacin daakayisuba Ganin hotunan meenat taredashi ranar graduation dinsu Abin yamatukar bata mamaki Kardai AMINA ABDUL HAKEEM itace 'yar shi Caf ai idan haka ta kasance zanji dadi duk wani masoyina dole yaji min dadin wannan Abu Tana ta murmushi itakadai har prof yafito Daga wanka yaga tana kallon wayar tana dariya koba fada mishiba hotuna take kallo Karasowa da ruwan jikinshi ya hauro gadon ya kwanto da ita akan kirjinshi Yace meyabaki dariya baby Tace bakomai Ta budo hoton amina tace wannan fa kasantane Yayi murmushi yace kice kinga kawarki ko Maganar taba husnah mamaki daman yasan amina kawarta ce Husnah tace muna dai gaisawa amma bakawata bace Sai ta wayance tace kasanta ne Yace 'yarkice she is my daughter Tana aure a kano sunyi tafiya da mijinta Zakiganta wataran ,ita kadai Allah yabani Kidage nan da nine months kibani baby kaman ke Husnah ta boye fuska Ta yi saurincewa muje kaci abinci Hakeem yashirya cikin farar jallabiya Kafin yaja hanunta sukayi dining Sosai yaci abinci amma fa saida yatabbatar takoshi kafin yafara nashi Tundaga kan dining din wasa yafara canja salo Cak yadauketa zuwa bedroom Daga nan kuma sukayi bathroom Dan yin alwala Hummm Next page Your comment is needed fans Love you all👏👍🤲😘😍❤ [05/05, 8:59 PM] UMMU AFAN 🌹: 🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗 🎗🎗 🎗 BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM Story & written By The special writer UMMU AFAN 🖊🖊🖊🖊🖊🖊📚 🌹FIRST CLASS TECHNOLOGIES WRITERS ASSOCIATION🌹 🌹🌹 (F.C.T.W.A)🌹🌹 🌹HOME OF QUALITIES AND TRUSTED WRITER'S OF THE NATION🌹 🎗I DEDICATE THIS PAGE TO YOU sis Fatima Umar ina alfahari dake wajen comments mai Allah yabar zumunci👏😘 (🎗 🎗AKWAI LOKACI🎗 🎗PAGE to116 to 120🎗 DUK wani taimako da uwa yakamata ta wa 'yarta mummy tama Husnah Ta hada mata hadaddan tea maikauri da farfesun kayan ciki Yasha kayan sirrin na mata Ta lura husnah kunyarta take sosai Sai ta wayance Tace ai zazzabi ba dadi husnah bama saimunje asibitiba Zazzabin nan nayanzu ai sai a hankali Sannu kinji Ganin kaman mummy bata gane ba yasata saki jikinta taci abincinta Tasake komawa bacci a gadon mummy Ranar dai Husnah taga tattali da gata Kuma alhamdullila gaskiya taji dadin jikin sosai Mummy taki tabarta tafito ma ko falo Laila kuwa tana farfadowa tafara kuka jikin hajiya rukayya Tana shiga uku hajiya shikenan sun rabani da Abdul Hajiiya rukayya tace audama sabodashi kike kuka asararrariya Ni ma dauka saboda dukiyarsa kike kukar wani so ana zaune kalau Nan sukayita mata fanfo Hakeem zaune a office sai Ahmad yace amma gaskiya natayaka murna wallahi Dasamun kan madam yanzu zaka bani labarin yadda zama da mata biyu yake konima zansamu nakara Hakeem yayi murmushi yace baka da hankali kai kuma wani aure zakayi sha'awar yi Ahmad yace wallahi ba abun da Aisha ta rageni dashi kawai dai sunna nakeson cikawa Hakeem yace tonidai baruwana Nan Hakeem yadauki wayarshi yakira mummy yace mata yajikin Husnah tace Bansaniba marakunya Hakeem yayi murmushi yace haba daliba toshikenan ina babyn Mummy tayi murmushi tace tana bayana Hakeem sosai yayi dariya Dan yasan mummyn shi da caka magana Mummy takashe wayarta Ahmad yace waye balafiya Hakeem yayi dariya yace Husnah Yana murmushi ya lumshe ido kawai Ahmad yace wallahi young Prof kabimusu 'ya a hankali fa she is very young fa Hakeem yabude idonshi tar yace innan bita a hankali ai bazata saba da mijinta ba kullum tsorona zataji amma intariga ta saba she is always welcome me Ahmad yace lalle ma mutumin nan Allah yataimaki 'yar mutane daba ita kadaibace aida ka karar musu da yarinya Hakeem yayi murmushi yace bazaka fahimta bane Nifa Allah Allah nake ma daddy sugama ganawar nan da shugaban kasa yazo mutafi gida Ahmad yace taresuke da daddyna ko Hakeem a suna tare Ahmad yace OK nima barinjirashi kawai muwuce tare Ahmad yace wallahi kabar yarinya nan nayau dai karka koma Hakeem yayi murmushi yace caf ai hakan ma ba zai yiwuba Tashi muje karani nasiya mata waya Nata ya fashe MEENAT kwance kan bed dinta suna waya da antynta suby tana ta bata labarin abinda kefaruwa da uwarta Meenat ta fashe da kuka tace meyasa daddy zai ma mummy haka duk da dadewar dasukayi tare saboda yayi are shine zai wulakanta ta Suby tace kedai bari kawai ai daddynki ya canja hali sosai Kuma duk ba laifinsabane akan wannan 'yar figigiyar yarinyar da yakawo ne Kokefa zaki girmi yarinyar nan Meenat tace nashiga uku wallahi nazo gidan nan saidai daddy yazaba ko mu ko shegiyar yarinyar Suby tace gaskiya dai kam tunda ke 'yarsa sace ai watakila yaji maganarki tunda ai duk haukarshi bazai zabi mata yabar 'yaba Meenat tace munkusa da wowa muna sauka a kano zanyi Kaduna inzo karuwar da ake wa mummyna wulakanci saboda ita Bayan sunkashe wayar ne Meenat tacigaba da kukanta Ita abin ma yamata yawa ga wulakancin da bashir yakemata Dan idan baidaketa sau biyu to zaikai uku kullum Baya cin abincinta baya hira da ita Inya zauna bashida magana saina Asmau Asmau Tana cikin tunaninta bash yashigo Yana ganinta yadauko ruwa mai tsananin sanyi a fridge ya kwarama ta tashi ra wan jiki Tace Dan Allah uncle menamaka ka tsanani haka auren soyayya mukayifa bana kiyayya ba Bash yamata wani matsaya cin kallo yace wallahi bansan ya akayi har nawa masoyita wulakanci saboda jaka irinki ba wallahi Ke wai dan uwarki ma ya akayi har naji banason ganin kowa saike ne har na aureki na bar asmau Meenat ta yi tsilli tsilli da ido Yace ba magana nake mikiba bazaki ban amsaba yashakota idon meenat yafito tace wallahi ba abinda namaka Bash yasaketa yace wallahi duk ranar da na tabbatar da abinda nake zargi tattare dake zanbaki mamaki Mutum daya nakejin kunya shine babanki Mutumin kirkine Da Dan uwarkice da kakanki da na Dade da kada ki gida wallahi amma yanzu zanmiki uziri har na tabbatar da zargina akanki tukun Maganar auren da babban ki yayi audole yayi aure indai mata irin uwarkice saikace akuya namaga kokarinsa da ya iya hada jini da dabbar matar Cikin tsawa meenat tace ya isheka haka bashir kamin komai amma karkasa uwata aciki Kafin ta rufe baki bashir yakai mata duka abakin fas Aikuwa ta kwalla kara saboda azaba Yace kuma kifara hada duk wani tsummo karanki Sati maizuwa zamu koma gida Yasa kai yafita abinshi Sosai amina take kuka ba mai rarrashinta Dadin data jima sati maizuwa zasu bar kasar Zataje takakkarya wacce tayi kasadar zama kishiyar uwarta *** Hakeem da daddy sukayi sallama suka shigo Mummy da Husnah suna hira a falon Husnah tagaida daddy ya amsa cike da kulawa Tareda mata yajikin Hakeem kuwa kureta yayi da kallo Dan sake canja mishi tayi wuni daya kawai Husnah kuwa tana gaida Hakeem tayi sama dakin mummy abinta Tana shiga bedroom din mummy tafada kan bed abinta Hakeem kuwa suna gama cin abinci yaki tafiya har daddy ya haura sama Yazama daga shi asai mummy hafsat mumme tace wai bazaka je ka kwanta bane Hakeem yasosa keya yace mummy tafito mutafi mana Mummy ta harareshi tace da tare kuka shigo Tariga tayi bacci katafi kawai abinka Hakeem zaiyi magana mummy tace kaga nikam saida safe indan kafita kaja min kofa Hakeem badan yasoba yaja kafarsa yayi part do shi Yana shiga ya tarrar da suby da Laila sunkasa sun tsare Dama abinka da wanda yake wuya Yanashiga yafara musu masifa Yace waiku bakuda falo ne kullum kuna falona saboda tsaban fituna ko Laila tace au dama akwai inda aka mana iyaka dashi ne agidan Ya kalleta ya balla mata harara Ya haura sama Suby ta kalli Antin tata tace yaufa abin ya motsa miskilancin Laila ta tabe baki Hakeem bayan yagama shirin kwanciya Ba abinda yake tunanin husnah Da irin farin cikin dayasamu tattare da ita Wayar da yasiyo mata yadauka yacire yasama a acaji Dan yacika wayace metsadar gaske **** Washagari da daddare karfe takwas na dare bayan sungama ma dinner Mummy ta haura sama gurin husnah tace Tace kinkunta ne husnah tace a mummy Mummy tace Allah yatashe mu lafiya kafin husnah ta amsa wayar mummy yayi kara taduba taga Hakeem Nan dai mummy tayi murmushi bayan sungama wayar ta kalli husnah tace kije mijinki na kiranki wai yasayo miki waya Husnah gabanta yafadi ras tace mummy yabari gobe zankarba Mummy tace kedai jekikarbo kidawo kiyi kwanciyarki Husnah tace to mummy tafita zuwa falon mummy baya falo ta wuce sashinsu Dan tasan yanacan Tana shiga taga su Laila da suby suna kallon Hausa film Tace sannunku Duk suka kalleta suka buga mata tsaki Husnah bata bitakansu ba ta huce zuwa saman gurin kiran mijinta Suby tace anty yau bakwanankibane naga wannan 'yar talakawar ta haura Laila tace kwarai kuwa barinje naga ikon Allah Husnah tana shiga bedroom din taganshi kwance daga shi gajerar wondo Yana danna waya ganin shigowarta ya kura wa mata ido itadai bata son suhada ido Tanemi gefe ta zauna tace gani yaya Yatashi ya ajiye wayar agefe Yakamota yace wai guduna name kikeyi ne baby Husnah tayi shiru yace bazaki magana ba ko Kafin husnah dake kwance kan kirjin Hakeem tayi magana Laila tashigo dakin ko sallama babu Hakeem yace o my GOD wai yaushe zakiyi hankali ne Laila bance karkisake shigo min daki a wannan lokacin ba Laila tace taya za ayi nayi tunanin yin sallama bayan kana kokarin cin amanata Hakeem kalleta yace kamanya cin amanarki dawata kika kamani koda matata Tace duk da matarka ce ai yakamata kasan yau kwanana ne Yace OK dama abin kenan Saikije kifara kirgawa daganan zuwa 5 day's saikufara raba kwana Dan ita yanzu take amarya Kinga kuwa sai ta min 7 day's kafin kufara raba kwanan So fita kiban waje ganin da gaske yakeyi Ta juya hade da banka wa wa husnah harara Ta banko kofar tayi waje Hakeem yabita da kallon takaici Ya dawo kan husnah yace nadawo kanki kekuma meyasa jiya kika gudu dakin mummy Husnah tace nima fa gigin baccine bani najeba Hakeem yayi murmushi yace ko Tadaga kai sama ya dauko wayarta da yasayi mata yabata cikin nuna jin dadi da wannan kyautar da yayi mata tace Allah yakara budi Bata gama godiyar ba ya hade bakinsu guri daya yashiga sarrafata Duk yabi yagigitata da salon soyayyarsa kafin yatashi yaje yasamusu key a can kofar falon Yauma fa basauki husnah takwashi kashinta a hanu saidai da sauki zafin bakan nafarko ba Sosai tasha tattali itakuma sai shagwaba take zabawa son ranta Da asuba bayan yadawo daga sallar asuba sunyi karatun alkur'ni maigirma Yajata kan bed yace baby kinbani komai arayuwata ba abinda zance saidai Allah yabar minke mutukaraba Yadauko wasu files da takardu acikin yace karba wanna tace nameye wannan Yace tukwicin first night dinki ne Tabude taga takardun company ne da takardun gidaje guda biyu Saikuma mukullin motoci guda biyu Sai kuma kufi a account har Naira million goma Husnah ta tashi daga kwanciyar datake Ta ajiye mishi takardun tace haba yayana ta durkusa agabanshi tasa hannayenta kan laps dinshi tace karkamin haka hakkin ka nefa danme kenanma kabiyani karkasa Allah yayi fishi dani fa Kuma ma wallahi abubuwan nan sunyi yawa sungirmi tunanina aikosu mummy ma saisuma fada Dan naga kaman kayi almubazzaranci da dukiyarka Hakeem baki kawai yasake yana kallonta tabbas Allah yabashi matar da iyayensa suke mishi fata Ya kamota yadawo da ita yace baby kinsan wani Abu da izinin daddy da mummy na miki wanna kyautar shima daddy yabaki filayensa guda biyu dake abuja Mummy kuma tasaya miki zinare duk kuma sunabani nabaki aibaki gama kallon kayan ba tukunnan Husnah takai dubanta kan sauran dayake nuna mata Cike da tsnanin son mijinta ta ta kwanta ajikinshi Tace Allah nagode maka daka hadani da mummy da daddy amatsayin iyayen mijina sunasona tamkar susuka haifeni Sanna kuma Allah yabani masoyina alokacin danake tunanin na rasashi Allah na gode maka da kabani ya mu'allim dina a matsayin miji Dasauri Hakeem yadago da fuskarta suka kalli juna tace kayi mamaki ko Next page Your comment is needed fans Love all 📖📖📖📝📝📝 [05/05, 8:59 PM] UMMU AFAN 🌹: 🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗 🎗🎗 🎗 BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM Story & written By The special writer UMMU AFAN 🖊🖊🖊🖊🖊🖊📚 🌹FIRST CLASS TECHNOLOGIES WRITERS ASSOCIATION🌹 🌹🌹 (F.C.T.W.A)🌹🌹 🌹HOME OF QUALITIES AND TRUSTED WRITER'S OF THE NATION🌹 🎗I DEDICATE THIS PAGE TO YOU HUSNAH ina matukar alfahari dake Allah yabar zumunci Kicigaba da comments dinki mezafin nan 🌺🌹🎗 🎗AKWAI LOKACI🎗 🎗PAGE 111 to 115🎗 Suna idar da sallah bayan yayi adduoin da yakamata miji yayi akan matarsa Cak yadauketa sai kan bed bayan yacire mata hijabin Ganitayi ya bude wani Dan karamin akwati shima maishegen kyau yadauko wasu sleeping dress masu kyau da tsada kamshi ne kawai yake tashi ajikinsu Ya matso dai dai kun nanta yamata rada komai yafada mata oho Gani nayi kawai husnah ta ce a a zansa da kaina Murmushi Hakeem yayi yace oya tashi kisa Tace nidai gaskiya kadaina kallona tukun ya rufe idonshi da tafin hanunshi Can kuma sai yace minti biyu sweet yanzu zandawo Yasauka can kasa har yanzu suna falon basu tashiba aranshi yace wai wadan nan mutanen suna da hankali kuwa Zai wuce yace sannunku hajiya Suka amsa dacewan Yauwa sannu dai anfito kenan Yace a amma yanzu zandawo Abu zan dauka a mota ya wuce yafita Sai yashigo da wasu manyan ledoji guda biyu Yana falon yace wa Laila ganata Ya haura sama abinshi Laila tsaki tayi tace kakusa Shiga hanu Suby tace to wannan ledar da ya haura dashi kuma fa Laila tace ta wannan yar talakawar ne mana Suby tace wallahi kibishi kice ina nasu hajiya tunda ai yagansu a falon aikuwa Laila ta tashi tayi saman Dai lokacin da Hakeem yake ba Husnah nama ta banko kofar tashigo aikuwa Husnah ta tsorata sosai bata San lokacin da kankame Hakeem ba Shikuwa Hakeem kallon kofa yayi yaga Laila ce yace kewace irin dakikiyace Laila Zaki shigo wa mutane daki ba sallama Laila tace nida dakin mijina sainayi sallama zanshigo Saboda kana tare da 'yar matsiyatar Me zubin karuwar yan tasha Cikin zafin nama Hakeem ya tashi yazabga mata mari yace. Kinmanta wanene Abdul Hakeem ko To wallahi zanfada nafarko na karshe duk randa kikasake kiran matata da wannan sunayenda kika ambata ranki inyayi dubu zai baci kuma a ranar ne zakisan waye Abdul Hakeem shasha kawai Get out my room right now Karkisake shigomin daki batare da kinyi nocking nabaki izini ba Laila mutuwar tsaye tayi yace kifita nace Sum sum Laila tafita Hakeem yadawo kan husnah cak yadauketa sukayi kan bed yana rarrashinta Husnah dake kwance kan faffadan kirjin yana shafa mata gashin kanta Tace nifa banji haushi ba aikoba komai uwace bazan taba sa insa da ita tunda ta haifi kamata Hakeem yayi murmushi yace Allah yamiki albarka my baby Daga nan fa prof yafara canja salo Tun husnah Dan basarwa hardai idanta yafara raina fata Husnah tuntana magiyar yayi hakuri hartafara kuka amma prof dinmu yaji 'yarshila Dan baimasan tanayi ba wai kunu awani gida Husnah taji jiki agurin prof saikace wani Sabon shiga haka yama husnah Yakasa control din kansa Bashi yasami kansa ba sai wajen asuba amma fa Husnah taji jiki sosai Saida komai yayi normal Prof fa yaga barnar data aikata aikuwa shima ya rude dasauri yasureta zuwa bathroom yatara ruwan zafi sosai a sink din wankan yana sata aciki ta kwalla kara saboda azaba Hakeem yaji tausayinta sosai Dan shima ba a hayyacinsa yakeba sosai take kuka saboda azaban zafi Sai da ta Dan Dade da aruwan sannan yabude ramin sink din ruwan ya wuce Yasake Tara wani maizafin saida ya tabbabar ta gasu sannan yatara mata wani ruwan danyin wankan tsarki Sannan yafita zuwa dakin zanin gadon yacire ya shinfida Sabon zanin gado tas yagyara bed din kaman wata mace ce ta gyara Shikansa baisan ya iya gyaran gado haka ba komai cikin nishadi yakeyinsa tare da sakawa Husnah albarka Shidai zai iya cewa baitaba samun kanshi cikin farinciki da annushuwa irin nayau ba Jiyake kaman acire mishi wasu qayoyi ajikinsa Gawani irin son Husnah dayasake mamaye cikin jikinsa Yana kan fito mata da jijabi yaji alamun fitowarta daga bathroom aikuwa dasauri yakarasa wajen ta yadago ta Itakuma tana ta wurga kafa alamun yasauketa ina aisaida yadireta akan bed Kafin ya manna mata kiss yace I LOVE U ASMA'U Kafin yashige wanka bayan fito daga wanka ne yasaka wa Husnah jallabiyarsa yasaka mata hijabi duk ya saboda ita ya ajiyesu Sunyi sallah amma fa Hakeem ya kwararo musu adduoin zaman lafiya da Neman kariya daga sharrin masu sharri Juya wan dazaiyi yaga husnah tabaje kan sallaya tana bacci Murmushi yayi yadauketa yakaita kan bed yacire mata jallabiyar Ya manna ta ajikinsa akan tayi baccinta aikuwa sai prof fa yafara lalubeta Cikin bacci Husnah taji yana lalubeta aikuwa bashiri ta fashe da kuka tace Dan Allah kayi hakuri wallahi dazafi Hakeem yace oh baby nima bansan haka nake ba wallahi sai akanki Bansan nidin jarumibane sai jiya kasancewata dake saboda haka ina kisaba da matsalata Wallahi jinake kaman bantaba kusanta wata 'yamace ba Husnah sai akanki Ina son kijerwa bukatuna Nasan yarinyace ke amma nasan zaki iya kin mallaki duk wani abin da zasu biya min bukatuna husnah Na ji dadin kasancewa dake Allah yamiki albarka Yabamu 'yaya masu albarka Sosai Husnah taji dadin yabon da mijinta yake mata tareda fadin asirin cikinshi Akanta Nan dai yacigaba da shafan bayanta zai zarce Husnah tace Dan Allah yaya kayi hakuri Yakai bakinsa dai dai kunnenta yace zanbarki yanzu amma bashi zakibiyani da daddare Husnah dai cewa ya hakuran ta sauke ajiyar zuciya Sai da yaji sauke ajiyar zuciyarta akan kirjinsu Shikam Hakeem jiyake ina ma yau weekend ne da konan da nan ba zai fita ko inaba amma hakan bazaiyi yuba saboda tare ma zasu fita da daddynsa Shida da rabi dai dai Hakeem yafarka yashirya cikin wasu suit Brown colour nacikinsa fari neck tied din kuma brown kai duk Wanda yaga Prof yasan yasamu nutsuwa saboda wani kwantaccen murmushi a fuskarsa Ya kalli husnah datake baccinta cikin kwanciyar hankali gashinta duk ya rufe mata ido wasu duk sun barbazu akan pillow Yakalleta yana tattare mata gashinta yace ILOVE YOU BABY Harzai fita kuma sai yatuna ba kaya ajikinta sai ya dauki key din part dinta Ya wuce yanazuwa baiga kowa a falon ba aranshi yace basu tashiba kenan Yasa key yabude yashiga komai tas kaman ba a zama a falon ga wani kamshi dayake tashi kwani kusurwa na d'akin Yabi ko ina da kallo cike da shawar tsaftar dakin Direct yashige bedroom din wurin wardrobe dinta ya wuce Yazabo mata wata doguwar Riga Mara nauyi da da mayafinsa yadauko mata Ya rufo dakin yayi samansa har yanzu baccinta takeyi yaye bargon yayi Rantse ido yayi saboda bayyanar kayan aikin dayagani bai Ankara ba yakai hanu zai tabata sai wayarshi tadau kara aikuwa daddy ne har yashirya yafito sutafi Bayadda zaiyi haka yakai harshensa gurin kunnenta aikuwa husnah ta ware ido sukayi ido hudu da prof akuwa tamayar da idonta ta rufe Murmushi prof yayi cikin wani Sabon sonta matarshi yace au kunyata ma kikeji ko wato kunyar bancireta duka ba kenan aikuwa yasai ma tasake cusa kanta cikin pillow Yakai bakinsa yamata magana Kafin yamata kiss yabar dakin dan daddy najiranshi Tana ganin fitansa ta tashi da kyar saboda duk jikinta tsami yakemata na gajiya da kyar tasamu tayi wanka tazo sabin inner wears tanagani nan saka kafin tasaka rigar ta koma ta kwanta saboda wani zazzabi dake San kamata PROF yana saukowa kasa yaga hajiya rukayya da hajiya suwaiba Laila da kuma suby suna ta karyawa ansamu banza komai burjik gashinan sun baje suna ta kai Murmushi Hakeem yayi har kasa yadan durkusa yagaida su hajiya rukayya Suka amsa da sauri kaman wasu marasa gaskiya Suby tagaishe shi yadda yake ta amsa musu gaisuwarne duk suke mamaki sosai yake cikin farinciki Ya kalli Laila yace maman meenat bakwa bukatar komai zan wuce gurin aiki Daga Laila har suby saida suka kusan kwarewa da tea Laila kuwa ganin tasamu guri harda wani Dan shagwabarta Tace wace no Laila kadai tambayi wacce ka mareni saboda ita Hajiya rukayya tace Ashe baki da kunya Laila mijin naki kike fadawa haka Maza bashi hakuri kafin ranki yabaci sha sha kawai Laila kuwa ganin irin pretending din uwarta yasa tagano jirgin ta Tayi saurin cewa kayi hakuri Hakeem yayi murmushi Dan gabadayansu yagano su Ya kalli hajiya rukayya yace ai bata min komai ba Hajiya rukayyar tace bishi kibashi hakuri Hakeem yace hajiya ga wanan kwayi tsaraba Nan fa sukayi ta godiya suna samishi albarka murmushi kawai Hakeem yayi Ya wuce Laila ta taso biyoshi tace bakan bani kuma Yajuyo yace ban baki meba Tace katambayeni koina da bukata Yace OK kina dashi kenan Tace a yace mecece bukatar naki tace kudi nakeso Yace kaman nawa tace 5 hundred thousand Hakeem yayi murmushi yaciro cheque yayi rubuta yabata aikuwa da farinci Laila ta koma dakin Hakeem kai kawai yagirgaza ya wuce part dinsu mummy Yanashiga yasamu mummy da daddy suna break Bayan yagaishesu shima zaifara cin abinci Mummy tace mezakayi yace break fast zanyi Tace baka isaba sainaji lafiyar 'yata Hakeem yayi murmushi ya Sosa keya yace bata lafiya Daddy ashsha yajikin nata Hakeem yace dasauki dama zazzabine kawai yamasauka bacci matakeyi Mummy tayi salati tareda maka wa prof harara tace ashe baka da hankali zazzabinne kawai Barinje nadubo 'yata Ta wuce su tayi part dinsu surukanta Tana shiga falon tagansu sunata ciyeciye ana shewa Tace to su yaya rukayya ne agidan namu Suka washe baki sukace sunzo duba suby ne bataji dadi ba Mummy hafsat takebe baki tace to Allah yasauwaka Tawuce zuwa kofar Husnah taji ta a kulle da key Hajiya rukayya tayi sauri tace aibata sauko daga samanba nima yanzu nakeson nayi magana nace wannan irin bacci ai yayi yawa Mummy hafsat tace au anan ma kuka kwana kenan da harkukasan lokacin data haura saman Duk sukayi shiru kaman ruwa yacinyesu Mummy hafsat tace Allah yasawaka zata hau saman Saitaji hajiya rukayya nacewa waike hafsat mekika dauki kankine karfa kimanta yaron nan nima danane kamar yadda yake danki Saboda haka Dan Nazo gidan Dana bazaki zageniba Mummy hafsat tayi murmushi tace kudai abin kunya baya karemuku wallahi Haba mutane saikace wasu hallittu nadaban Hajiya rukayya ta taso cikin zafin rai tadaga hanu zata mari mummy hafsat Hajiya suwaiba tace ke rukayya karkikuskura kimareta Tasauke hanunta tace kinci darajar hajiya dayau natsinka miki Dan innuna gaba nake mijinki ma balleke Mummy hafsat tayi murmushi tace dakinsake hanunki jikina dakingane kuskurenki Bazan kiraki da shasha ba Saboda darajin mijina dasainace shasha kawai Tayi wucewarta saman tabar hajiya rukayya da cizon Laila tace wallahi abin matar nan fa yafara isata ya agabanmu zata zagi uwarmu Hajiya suwaiba tayi gyaran murya tace duk kubarta aiduk Takamarsu dai 'Dan ne aiko Zamuyi gaggawar kawardashi kaman yadda mukawa kakarsa amina Daga kunga sunshigo hanunmu saimu maidasu bayinmu Hakadai suka ta kulle kellensu Mummy hafsat tana shiga falon direct bedroom tawuce India take tunanin zata same husnah Tanashiga taganta kwance tana bacci mummy takarasa kusa da kanta ta taba goshinta taji zafi rau Mummy tace subhanalla ashejikin yayi zafi haka mazata shi mutafi asibiti Husnah cikin bacci taji kaman Muryan mummy Tana bude ido kuwa ta tashi da sauri tace sannu mummy wallahi rana tayi hakaba Mummy tace kedakike fama kanki zakifara magiya kuma 'yata tashi maza muwuce hospital yanzu Dan gaskiya yayi zafi sosai Husnah bata son jayya da mummy shiyasa ta sauko duk da taso tayi tafiyarta normal amma hakan ya gagara Abinda mummy zargi yatabbata kenan Dama taso tazargi ba abinda yashiga tsakaninsu Saboda yadda take muamalarta Cikin farinciki mummy takamata tace sannu kinji 'yar albarka Allah ya albarkaci rayuwarku yabaku zuri' masu albarka Itadai husnah ko kallon mummy takasayi saboda gani take mummy tasan me yafaru da ita kenen Ita rikemata hanu sukayi kasa da ita aikuwa mutan falon suka zubo masu ido cike da tuhuma Mummy kuwa dagangan take Dada Jan husnah ajikinta Tana mata sannu Suna fita Laila tace nashiga uku kardai yarinnyar nan cikine da ita Suby tace kema dai anty dawani magana Yarinyar da kullum a dakinta take kwana yaune fa kawai suka hada gurin kwana Laila tace nashiga uku na mutu na Lalace Shikenan aikinmu ya ware Wallahi duk atunanina bazai kwana da yarinyar nan ba saboda alkwarin da malam yayamana Nan Laila tafadi kasa sumammiya Duk sukayi kanta Next page Your comment is needed fans 📝📝📖📖📝📝📖📖 [05/05, 8:59 PM] UMMU AFAN 🌹: 🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗 🎗🎗 🎗 BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM Story & written By The special writer UMMU AFAN 🖊🖊🖊🖊🖊🖊📚 🌹FIRST CLASS TECHNOLOGIES WRITERS ASSOCIATION🌹 🌹🌹 (F.C.T.W.A)🌹🌹 🌹HOME OF QUALITIES AND TRUSTED WRITER'S OF THE NATION🌹 🎗I DEDICATE THIS PAGE TO YOU sister Sameera (masha Allah) Allah yabar zumunci ina alfahari dake wallahi keep it up🎗 🎗AKWAI LOKACI 🎗 🎗PAGE 121 to 130🎗 HUSNAH ta kalli Hakeem daya Zuma mata ido yana kallonta Tace kayi mamakin ya akayi nasan Kaine ya muallim dina ko Tayi murmushi kawai ta tashi taje inda ya boye akwatinshi tafito da fuskar (masks) kenan tafito da zoben data bashi Sannan uwa uba Nokia din shi meroba Husnah tayi murmushi tace kaga nagansu Kuma yana son kafada min komai saboda nasan komai Dan nakaranta a diary din ka Ina sonka mijina wallahi inasonka kuma nasan kaima kasan haka saboda haka niba yaya Hakeem na aura ba Ya muallim na aura ta juya baya Tana murmushi Hakeem yayi murmushi dan tariga tagama dashi yana daga zaune yakasa cewa komai Ya tashi yakamota yazaunar daita kan cinyarshi Yace nagode da kaunarki agareni Allah yamiki albarka Cikin shagwaba husnah tace ameen Yace kinsan wani ta girgiza kai yace nabaki rayuwata Husnah kiyi yadda kikeso dani Nikam kingama mallakar zuciyata Zaiyi magana Husnah ta tashi daga kan cinyarshi da sauri tawani maka mishi kallon so Tace OK saiyanzu ma kabani rayuwarta ka Dacan ma kenan ba dagaske kake ba ko Hakeem yace ani tunranda nafara ganinki a school dinku kikagama dani Husnah tayi murmushi dimple dinta suka lotsa sosai amma dai ka rage wadan nan kyautar dan Allah wallahi sunyi yawa Yace OK sunmiki kadan ne barin kara miki Husnah tayi saurin kama kunnenta tace a a wallahi sunma yi yawa ne Tace amma kai zaka rike a gurinka ko Yace a a sai dai zanbaki shawara Husnah tabashi hankalinta Yace kibawa yaya shamsu ya rinka juya miki su anasa kasuwancin Cike da mamaki. Husnah tace ya shamsu yafara business ne Hakeem yace a a idan yagama makaranta nake nufi Tace to nagode yayana Hakeem yashafi kanta yace banason godiya kamata yayi idan namiki Abu nizan gode miki dan kincancanta Hakeem dai bai bar Husnah haka ba sai dayasake hutawa sukayi wanka Husnah takalli Hakeem dake saka turare tana kallonshi kuwa shima yana juyowa aikuwa suka hada Tayi saurin saukar danata Murmushi Hakeem yayi ya ma daf da ita yana kokarin cire towel din dake jikinta Wai zai shafa mata Tace a a nida kaina zansha fa Hakeem ya lakace mata hanci yace waya fada miki zanbari idan ina tare dake kiyima kanki wani Abu Zanbarki kiyi aiki ne kawai idan nizakima dan kisamu lada Daga yau nizan miki wanka nizan shafa miki mai nizansa miki kaya Abinkwai da zaki kimin kwalliyar fuskarki duk da kefa da kwalliyar ki aka haifeki Husnah tayi murmushi tayi fari da ido tace OK aikinka yafara yanzu Hakeem yace yes madam tace to kayan dazansa zaka debo min a bedroom dina Hakeem yayi murmushi yace angama madam ya wuce yafita Yana fita Husnah tayi murmushi ta tashi dasauri kafin yadawo tagama shafa manta dama wayo tamishi aikuwa Hakeem da yadawo yaga tashafa mai tana mishi dariya yace OK wato wayo kikamin ko aikuwa Sai nabaki punishment tunda kin kar ya min doka Kafin Husnah tayi magana Hakeem ya hada bakinsu waje daya Takasa kwace kanta karshema dai cak yayi da kan bed tana bashi hakuri Ina baijita ba yayi nisa sosai Sai daya dawo hayyacinsa kafin yarungumota yace duk randa kika sake shiga min aiki ko to punishment dinki kenan Husnah dai ta gurzu baki ya mutu Tana kwance kan kirjinshi Yace barin hada mana ruwan wanka Husnah ta rufe ido kaman tayi bacci ya leka fuskarta yaga a rufe Sai yayi murmushi shima yadada mannota da jikinshi kafin bacci yayi a won gaba dasu Sai karfe goma Hakeem ya bude ido Yaduba agogo yaga har goma aikuwa ya tashi da sauri dan makara office Ya je yahada musu ruwan wanka cak yazo yadauki husnah sai cikin ruwa Ita Husnah abin nashi har mamaki yakebata kokadan baya jin kunyarta Tare sukayi wankansu yadaukota zuwa kan bed Saida yafara shiryata cikin wata doguwar rigar shadda Wanda yazabo mata acikin kayanta Ya feffesa mata turarruka masu kamshi kafin yace maza yi na fuskar da daurin dan kwalin Husnah ta turo baki tace kai kamin kwalliyar tunda kace karnayi komai Nima ban iyaba Hakeem yayi murmushi dan yarin tar da tanuna mishi ya burgeshi sosai Yace OK gani kikeyi bazan iya ba bari kiga ni zanbaki surprise Nan fa Hakeem yazage sosai waishi yana mata kwalliyar fuska Itadai husnah tana ganin ikon Allah Har yagama yamata dauri shima dai daurin gashi ga yanayinshi Ya hanata kallon madubi wai sai yagama Yana gamawa yajata zuwa gurin mirror aikuwa husnah tana hada ido da fuskarta ta kwalla kara ta kankameshi Tace nisai ka biyani fuskata Dariya sosai Hakeem yake Damshima kanshi yasan yabata mata fuska Sosai take mishi rigima wai sai yabiyata fuskarta Saida yagama dariyarshi sannan yadauketa zuwa bathroom ya wanke mata fuska Kafin suka dawo Hakeem yace insake miki mekyau ne Husnah tace wallahi na yafe zanyi abuna Yace OK tashi maza kiyi nabaki 5 minutes kigama Kizo kizauna kawai inashiryawa ina kallon kyakkyawar surarki Murmushi husnah tayi kafin tayi kawalliyarta Hakeem masha Allah kawai yake nanatawa tunyanayi azuciya yadawo afili yadawo Husnah ta taso tazo gabanshi tahure mishi ido Murmushi yayi husnah tace yada kallo Hakeem yakamota yazaunar da ita bakin bed Yace kinyi kyau mamatata I LOVE Husnah tayi murmushi cikin salon shagwabar ta tace kardai kasa love yakare fa Dan nasan kafada yafi a kirga Hancinta yaja yace ai saidai yakare dan ba ranar da bazakijishi ba abakina Ya tashi zaifara shafa mai yaga hanun Husnah tarike Yakalleta tace niban amince inanan kama kanka komai ba wannan ai kina ne banakaba Sai dai ranar da kake gurin anty na Shine zan barmata kai amma fa ba wai dan naso ba sai dan yazama dole Nan kuma tacigaba da samishi kaya Tabbas tabashi mamaki baizata tana da wannan wayewar ba amma yanzu. Ya tabbatar wa kansa yasan yayi aure Atare suka fito zuwa kasa bayan husnah tasaka key ta kullo saman Yakama hanunta suka gangaro Laila ce kwance suna waya da meenat Dan ta nunawa Husnah cewan itama fa tana da martaba agidan Tace wa meenat ga ma daddyn naki yasauko Ta taso jiki narawa tana iyayi itaga mai uban 'yarta Hakeem ya kalleta yace Bata San layi na bane Kice takira ni ta layi na Zaiyi waje husnah taja hanunshi tace haba my one Dan Allah kakarba bazata jidadi bafa Kafin Hakeem yayi magana Laila to bakar munafuka ai basaikince yakarba koya karba koka karya karba sundai fi kusa 'yarsace bai isa yacanja taba kefa duk lokacin dayaga dama zakiyi waje Zatayi magana Hakeem yarungumota suka fita Takaici yadami Laila tayi kaman ta hadiyi zuciya ta mutu Suby tace kai wallahi akwai matsala babba agidan caf Ashe Laila Bata kashe wayartaba Meenat ta ce mummyna yanaji hayaniya Lafiya kuwa kafin Laila tayi magana har suby takarbi wayar takwashe komai tafada mata Meenat tace nazo koni ko 'yar iskar yarinyar nan Ta kashe wayar saboda takaici Husnah da Hakeem tare suka shiga falon mummy Ganin mummy na falon husnah sai kacaniyar kwace hanunta takeyi amma Hakeem yaki sake ta Dahaka suka shiga Husnah tayi saurin zubewa tagaida mummy Mummy tace zonanki kizauna Husnah kidaina zama akasa keda falon mummynki Husnah murmushi kawai amma ita bazata iya mummy nasama kujera itama tazauna ba Mummy tace kukarasa kuyi break fast Husnah tace mummy ina daddy Mummy tace yafita sunyi wasu bakine Hakeem yace OK bakin sun isokenan Mummy tace ina tunanin haka Hakeem da Husnah suka yi dining area mummy tasan idan tazauna husnah bazata ci wani abin kirkiba Yasa ta tashi ta haura sama Hakeem kuwa kaman jira yake mummy ta fita yajanyo husnah yadaurata kan cinyarsa yana feeding dinta da kanshi Sai da yatabbatar takoshi yabarta Kafin shima zaifara cin nashi yadaga spoon zai kai baki sai husnah tarike cokalin Tace aimunyi alkawarin karwani yashiga ma wani aikinshi So kadina shiga min nawa Ta dauki spoon tafara feeding dinshi shima Hakeem cikin wani shauki yake jinshi mewuyar fassara saboda yadda yaga babynshi tafara sakin jiki dashi sosai tana nuna mishi soyayyar da be taba tunanin zata iya nuna mishi duba ga yanayin kunyarta Suna gamawa tadauki brief case dinshi tarataya tace oya Kaje kawa mummy sallama yace inje ina tace office mana Yace ai ba inda zani jeki dauko mayafinki kawai muje yawo Cike da murna husnah tace wallahi kaman kasan inason ganin waje Yayi murmushi yace maza jeki dauko kafin nakirga ashirin Bai rufe baki ba tayi waje da gudu kaman Bata jin zafin jikinta Murmushi kawai yayi mummy ce tasauko daga sama tace Ku gama break din yace mungama mummy Zamu dan zagaya ne taga gari mummy tace yakamata taga gari itama tasan Kaduna Next page Your comment is Needed fans ❤❤ Love u all 📝📝📝📖📖📖 [05/05, 10:18 PM] UMMU AFAN 🌹: 🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗 🎗🎗 🎗 BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM Story & written By The special writer UMMU AFAN 🖊🖊🖊🖊🖊🖊📚 🌹FIRST CLASS TECHNOLOGIES WRITERS ASSOCIATION🌹 🌹🌹 (F.C.T.W.A)🌹🌹 🌹HOME OF QUALITIES AND TRUSTED WRITER'S OF THE NATION🌹 🎗I DEDICATE THIS PAGE TO YOU UMMU HISHAM ina alfahari dake wajen nice comments wallahi Allah yabar zumunci keep it up🎗 🎗AKWAI LOKACI 🎗 🎗PAGE 131 to 135🎗 HAKEEM DA HUSNAH Hakeem na driven amma hanun daya yana makale da hanun husnah Wayar Hakeem yadaukara yana gani yaga Ahmad ne Ahmad yace kai young Prof wai mekake tun tuni baka fito ba Hakeem yayi murmushi yace ganinan a hanya zuwa amma fa aiki zanzo ba zanbada Wasu muhimmam takardu ne wa manager yacigaba da kula da komai saina nan da kwana biyar zan koma office Ahmad yace kai soyayya manya Wannan irin rawan kai Man Karka rikita musu yarinya fa Hakeem yace zamu karaso gidan naku ma kasanar da madam Aisha Ahmad yace a haba kace muna da Mayan baki kenan To barin koma gidan najiraku Hakeem yace OK saimun karaso Ya kashe wayar ya kalli Husnah dake ta chat a wayarta Yace kedawaye tace nida anty kubra ne wallahi Saida suka jajja wurarn shakatawa na kaduna kafin suka wuce gidan Ahmad Suna zuwa Aisha ta karbi husnah hanu biyu taja hanunta tace kinga zo muwuce can ciki Su suzauna abinsu anan Ahmad yace indai akayi gulmam mu Allah nagani dake da kanwarkin nan Husnah tayi murmushi Bata ce komai ba Aisha tace Ashe kunsan Baku da gaskiya kenan shiyasa kuke tunanin za ayi gulamarku Suka wuce abinsu suna dariya Ahmad yakalli Hakeem yace kai mutumina gaskiya balalle nan da wata daya mugane kaba gaskiya duk kawani canja gawani kyau da fresh Hakeem yace kai dai duk aikin babyna ne Kasan Allah Dana San haka aure yake da ban tsaya batawa kaina lokaci wajen gwada taba Kaga wakila da yanzu tana shirin Haifa min baby Ahmad yace yanzu baka tunanin kuma 'yata tadawo taga ubanta yana cin soyayya da kawarta yazakayi kenan Hakeem yayi murmushi yace koda meenat da Husnah kawayene ba ruwana da alakarsu Ballantana ma Husnah tanuna min ba kawarta bace suna dai gaisawa kadan Kasan meenat gaba daya uwarta ta Bata ta Kaga kuwa ballebane suhada hanya da Husnah Ahmad yace to da saukima tunda ba kawarta bane Allah ya rufa asiri Hakeem yace ko kawarta ce baruwana I love my wife more than her expectation Ahmad yace wallahi mutumina meenat ta ruda ka dayawa fa gaskiya ta ciri tuta acikin mata Hakeem yace bakadan ba Aisha ta kai musu abinci dining Kafin tadauki nasu da Husnah ta wuce da shi ciki Hakeem yace madam kikula min da ita fa dan bata son cin abinci sanayi dagaske take cin abinci Aisha tayi murmushi tace karka damu zataci sosai indai nice Yayi dariya yace yauwa maman twins Tace kai Allah ya amshi bakin ka tawuce Ahmad yace kasan yadda Aisha takeson twins kuwa Nan dai sukayi hirarsu sai wajen karfe biyar suka koma gida Husnah tace oyoyo mummyna nayi missing dinki wallahi Mummy tayi murmushi tace nima wallahi ina zaune Dan wunin da kikayi bakya nan duk sainaji ba dadi Hakeem yayi murmushi yace wato ma mummy batani ma kikebako Mummy takalleshi tace au dama ka shigo ne ai banganka ba ma Husnah dariya tayi tafaki idon mummy ta mishi gwalo Hakeem yace mummy kinga kinja tana min gwalo ko Wato nine baki gani ba ko Mummy tace danaganka ai Dana kulaka Husnah da mummy sukayi dariya Husnah ta tashi tace mummy ga tsarabarki nan keda daddy taga rakene aka gyarasu sunyi kyau da sha'wa Mummy ta ce kai kaman Kinsan ina matukar son rake allah yamaki albarka Husnah tace amin mummy na Hakeem yace tunda ni baki ganniba basai nabaki naki tsarabar kenan Mummy tayi murmushi tace a naji tunda 'yata tabani ai wadatar Husnah tayi dariya Hakeem yayi murmushi yace wakike wa dariya husnah tace nida kujera nefa badakai ba ******** Bayan sati biyu shakuwa soyayya da kuma wayewa duk sun bayyana ajikin husnah ga uba kyau da Hutu Bata kara kiba ba amsa fa tayi wani fresh da bulbul da ita gwanin sha'wa ga uwa uba soyayyar mijinta Dana surukanta Hakeem kuwa Wanda yasanshi ada yaganshi yanzu balalle yaga neshi ba saboda kwanciyar hankali da yasamu Ga bunkarsar arzikinsa ta kota ina Samun karuwa yakeyi ****** Meenat zaune satinsu kusan daya da dawowa amma bashir ya hanata zuwa Kaduna Yace saiyaga dama zataje Tana zaune hajiya rukayya tazo gidanta meenat nakwance kan cinyarta tana kuka hajiya rukayya Tace yanzu wannan yaro haka zaimana dubi dan Allah yadda kikabi kikarame Waike kina auren mekudi ina wallahi dasake dole zamuyi maganinsa Zaidawo kamar yadda yake da sai abinda kikace mishi Meenat tace yauwa hajiyata daman nasan zakimin komai wallahi bashir yacanja sosai Hajiya rukayya tace yanzu yaudin damukayi zanbiyo tanan mutafi Kaduna dake baibariba Meenat tace yaki wallahi yace idan nasa kafa natafi karnadawo mishi gida Hajiya rukayya tadafe kirjin har abin yakai haka a a gaskiya dole mutafi yau dan nayi niyar tafiya dake Meenat tace tayaya hajiya ai yakine Hajiya tayi murmushi tace badai yana ganin kiman baban ba Meenat tadaga kai sama tace kwarai kuwa Hajiya rukayya tace to kyale nidashi Bashir yadawo gida daga office Yagaji sosai yanashigowa falon yaga hajiya rukayya ya tamke fuska sannan yace sannu hajiya zaiwuce hajiya rukayya tace bakaji ba bashir Yace inajinki tace mahaifinta akakwantar a asibiti yau kwana daya kenan Shine nake nema mata izinin zuwa dubashi dan nima can na nufa yanzu Bashir ta ambaci mahaifintane balafiya yasa yace Allah sarki zata iya zuwa zanzo jibi na dubashi sai mudawo tare Meenat cikin zumudi tace nagode ya maka mata harara yawuce bedroom dinshi Meenat tace ajedai tunda kabarni aishikenan Nan suka shirya sai kaduna **** Laila da suby da masu aikinsu suna ta shirshiryen zuwan su meenat gida ya kaure da kamshi ta kota ina Husnah kuwa tana can part din mummy tana tayata shirya kayanta cikin akwati zasuyi tafiya zuwa madina Dan duk azumi acan dadi yake yi har sallah ma sai bayan sallah suke dawowa Husnah ta kalli mummy ta ce yanzu mummy gobe warhaka fa kuna can ko Mummy ta ce sosaima Tace yaufa 'yarki tana hanya Husnah tace haka yaya yafada min allah yakawosu lafiya mummy ta ce amin Next page Your comment is needed fans Love u all 😘😘😘 📖📖📝📝 [05/05, 10:18 PM] UMMU AFAN 🌹: 🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗 🎗🎗 🎗 BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM Story & written By The special writer UMMU AFAN 🖊🖊🖊🖊🖊🖊📚 🌹FIRST CLASS TECHNOLOGIES WRITERS ASSOCIATION🌹 🌹🌹 (F.C.T.W.A)🌹🌹 🌹HOME OF QUALITIES AND TRUSTED WRITER'S OF THE NATION🌹 🎗I DEDICATE THIS PAGE TO YOU AGAIN MY SWEET TWINS SISTER UMMY KHALEEL ( HAJARA)🎗 Ina alfahari dake wallahi kina kashani da wannan nice comments din naki Allah yabar kauna🎗😘😘😘😘😘 🎗AKWAI LOKACI 🎗 🎗PAGE 136 to 137🎗 HUSNAH tana gamawa mummy komai ta koma sashinta Tana shiga kara gyara dakinta sosai kasacewan yau itace da prof kuma asabarce Tafesa wanka tazauna tana shafa mai itakai take ta jin dadi saboda yau meenat zatazo taganta amatsayin matar ubanta Tayi murmushi itakadai ta tashi taje wajen English wear's dinta Tazabo wasu Riga da wondo Wandon Jean's me adon pink flower ajikinshi Sai rigar shima pink tayi matukar kyau ita da kanta sai data yaba da kayan Ta dauko pink ribbon dinta tagyara gashinta yayi kyau sosai kamar wata 'yar india kwalliya tayi Normal amma fa Wanda tayi dominshi ta tabbatar zai yaba sosai Kara fesa turare tayi kafin nan tadauki chocolate din ta da katuwar Teddy dinta Wanda Prof yasaimata a super market dasuka fita kalakala tasaya masu kyau sosai manya kuma Tafito a daga part dinta ta kullo ta haura sama tasauko saukowarta taga su Laila ansha kwalliya itada suby an harde a kujera Husnah tanemi two sitter tazauna tana shan chocolate din ta gefenta kuma katuwar Teddy dinta saikuma wayarta a hanunta Tana game Suby ta kalli Laila tace dan dubeta saikace aljana Laila tace ina marabarsu da aljanun ai babu Suby tace daga yau dai duk wani iyayi yakare dan za asamu dai dai daita dan meenat ba daukar raini zatayi Laila ta buga tsaki zuciyarta FAM da da haushin kyau dataga Husnah tayi cikin kayan datasa koina yaji kuma yafito ajikinta Husnah kokulasu batayi ba kuma tasan da ita sukeyi Wayarta yayi kara tadauka cikin shagwaba tace Ya bakudawo ba sweet kasan muna da bakuwa ko Yace sorry baby Kinsan da asuba su mummy zasu tashi shine nake musu booking din komai Husnah tace amma yanzu a ina kake Yace ina mota zandawo gida insha Allah Tace allah yadawo mindakai lafiya barinje najiraka a sama yace yauwa my baby Love you ya mata kiss kamar tana ganinshi takashe wayar Ko kallon inda suke batayi ba Ta haurasa da Teddy dinta da wayar sauran chocolate din ne tabari a falon Ta haura sama tasake feshe dakin dakin da turare mai kamshi Kafin tazauna tana kallon tashar wato zee aflan Ana wani film ne na soyayya yanayin soyayyyar jaruman saiyake mata kaman nasu itada sweet dinta sosai film din yamata dadi Can taji ihu daga kasa na murna Tana tunanin su meenat sun iso kenan Meenat sosai ta rungume mummynta tana murna tace wallahi mummy nayi missing dinku Laila tace nima haka my daughter kinrame Meenat tayi murmushi tasake uwar ta rungume anty suby suna murnar ganin juna Hajiya rukayya tace wato kunga 'yarku bakwa tani ko tana dariya Laila ta ce ya hakuri hajiya Kinsan meenat da surutu sannunku da zuwa Nan meenat ina ita hakeemar take Suby tace yanzu tagama mana karuwanci anan ta haura sama Kafin meenat tayi magana Hakeem yashigo cikin falon yana ganin meenat yasaki fuska itama da murnarta tatashi taje gabanshi takama hanunshi tace sannu da zuwa daddy nayi murnar ganinka Yace nima haka kakata ya magidan naki tace kowa lafiya yaja hanunta sukayi sama Laila dadi yakasheta ganin yadda Hakeem ya nuna murna daga yarshi guda daya Suna shiga falon kamshi hade da sanyin AC ya doki hancinsu a falon suka zauna meenat tazauna kusa da daddynta yana tambayarta rayuwa Husnah tana daga bedroom Hakeem yadauki wayarshi yakira husnah yace baby kina ina kifito ga 'yarki ta isofa muna falo tare Husnah tace ganin zuwa nima inan ina bedroom ne Ta kashe wayar ta Meenat kuwa takaici yakamata ganin yadda ubanta yake kashe wa wata banza murya wai harda kiranta baby Husnah tafito cikin yanayin tafiyarta medaukar hankali tana murmushi tace Ashe ma sun iso Hakeem yajuyo jin kamshinta murmushi yazuba mata Ita kuwa meenat jin muryar kaman tasan inda tasan muryar nan tayi saurin juyowa itama aikuwa sukakyi eyes to eyes da juna cikin tsananin rudewa meenat tace nashiga uku Asmau meyakawoki gidan mu Husnah tayi murmushi kawai tace sannu da zuwa ya hanyar tazo tazauna daf da Hakeem Meenat cikin tashin hankali ta buga wa husnah tsawa tace meya kawoki gidan nan Tajuya gurin daddynta tace tadurkusa tadafa gwiwowinsa tace dan Allah Daddy karkace min asmau ce matarka dan Allah kace min ba ita bace Yace kina Haukane Amina wani irin magana kikefa matata ce fa Jin abinda daddynta yace yasa tafa sa wata uwar kara tafadi kasa sumammiya Husnah tayi kanta tana jijjagata Jinkara daga sama yasa su Laila dasu hajiya rukayya suka hauro a gigihusnahSuna shigowa sukaga meenat kwance a kasa kanta a hanun husnah Tana yayyafa mata ruwa Suby ta bangaje husnah tace matsa dallah dangin mayu Daga zuwanta ankama mana ita Laila kuwa batayi watata ba badauki hanu ta tsinke Husnah da mari dai dai fitowar Hakeem daga kitchen dinsama dan dauko ruwa mesanyi a kwara ma meenat aikuwa yasaki robar ruwar akasa baiyi watata ba ya damko Laila yazabga mata mari har sau uku hajiya rukayya da suby suka saka salati Hajiya rukayya tacewa wa suby yimaza kije kikira hajiyarsa tazo Suby tatafi bangaren mummyn Hakeem dan kiranta Hakeem kuwa da sauri yasa hanu yadago husnah yana rarrashinta Husnah tafashe da kuka tace To mena mata zata mareni Yace kiyi hakuri baki ga na dau hukunci ba Ya kwantar da Husnah ya akirjinshi yana rarrashinta Laila kuwa hanu tasa akai tace yanzu saboda wannan yarinyar kamanta da rayuwar 'yarka Kamareni saboda namata abinda yadace Meenat dake kuka sosai a hanun hajiya rukayya tace Asmau kincuceni kincuceni kirasa Wanda zaki aura sai baba na Wallahi sai kinbar gidan nan inba haka ba zankasheki wallahi ta tashi daga kwanciyar datake Hakeem yace Ashe rashinkuyarki yakai haka Zaki dubi tsabar idona kice zaki kashe matata tobari kiji akan matata dagake har uwarki dama Wanda yake da hanu wajen daga mata hankali zan Baku mamaki wallahi Yaja hanun husnah sukayi bedroom Ya rufo ko Hakeem yadago fuskakarta yace kiyi hakuri kinji ko bamai sake mai maita abinda ta tayi akanki ina fatan kinji ko Husnah tadaga kai yace yauwa my sweet amma daman meenat kawarki ce Husnah tace nifa bansanta ba ma a school sosai sai lokacin da akabata prefect Hakeem yadaga kai yace OK Nasan aikin kakan kane zata zugata zanyi maganinsu Mummy tashigo falon tace wai meyake faruwa ne agidan haka Meenat tanaganin mummy ta taso da gudu ta rungume mummy tace Granny Dan Allah kisa daddy yasaketa Wallahi zuciyata zataiya fashewa Mummy tace wai mekefaruwa ne Laila tace bata labarin komai Mummy tace ina suke Laila tace yajata zuwa dakin yabata hakuri Mummy takira wayar Hakeem yadauka tace kufito falo dukanku ina da magana daku Hakeem yakamo hanun husnah zuwa falon Mummy ta kalli husnah tace 'yata dama kunsan junane da meenat Husnah ta girgiza kai tace a a mummy Ina dai ganinta a school dinmu amma gaskiya bawani sani na mata ba Amina tace karya kikeyi kifada musu gaskiya Granny wallahi babbar kawatace a school nasanta tasanni cin amana ne kawai ta auri babana na Dan Allah daddy karabu da ita wallahi kawatace komai namu tare mukeyi A school Taya zatayi tazama kishiyar uwata Hakeem yace kewai bakida kunya ko oya get out of here stupid girl Dasauri meenat takama husnah Tace wallahi kifada musu gaskiya Dan wallahi bazan taba barinki kizauna agidan a amatsayin kina auren baba na ba Husnah ta kalli mummy Mummy tace was husnah kiyi hakuri kinji husnah Koma dakinki kizauna kawai Husnah tace to mummy Tajuya zata fita amina ta fincikota ina zakishiga gidan ubanki ne Ko anfada miki nan ma scholarship akeci kamar yadda kikasamu har kika yi makaranta mekyau Kafin husnah tayi magana taji wasu gigitaccen mari da duka tako ta ina Daddynta yace Ashe bakida kunya matata kikefadawa haka Ashe zaki iya fadawa uwarki kenan Laila tace kadaina hadani da wannan jinin mayun Mummy tace wai maiyasa hakane Towaima menene dalilin dazaku dage Saiya saki matarshi Ke meenat idan kawarkice shiya haifeta To bari nafada muku bawanda ya isa yatakurawa yarinyar nan agidan Idan kinsan rigima zakiyi da matar mahaifinki kiwuce kikoma gidanki Hakeem yace mummy rabudasu dasu duk zanyi maganinsu koma jeki huta abinki Mummy tawuce zuwa part dinta Amina tasauka kasa dagudu tana kuma mecinrai sosai Hajiya rukayya tace gaskiya gidan nan ba adallaci Laila tace bakomai Allah zaimana sakayya Dan yana ji kuma yanagani Hakeem yajuya yamaka mata wani uwar harara yace idan kikasake ambatar Allah sainabuge bakin ki wallahi kinsan Allah zaki dinga abinda kukeyi Ya juya yashiga bedroom dinshi yaga husnah kwance tana kuka Yasunya dai dai kunanta yamata rada amma taki shiru cak yadauketa zuwa bathroom Tare sukayi wanka saida ya tabbatar ta huce sannan suka fito daga bathroom din dakanshi yashiryata zai mayar mata dakayan data cire tarike hanunshi tace zanje nasa wasu Yace wadannan bayanzu kikasaba tace ai idan nayi wanka bana son maida Wanda cire kobaiyi datti Yace duk yadda kikeso haka za ayi amma saikin gama shirya ni kinsan zanfita magriba tadaga mai gira tace angama sweet Tsaf tashiryashi cikin wani farin jallabiya kowa yaganshi yasan yanada kwanciyar hankali Zaifita tace bakajiba yatsaya yana kallonta ta tako tazo har inda yake Tayi tsalle manna mashi kiss tace I LOVE YOU Murmushi Hakeem yayi yakamota yace I love you too Ya rungumeta tsam a kirjinsa Yadago kanta ya hade bakinsu guri daya yashiga kissing din sosai sun Dade a haka Hakeem sai dayaga hankalinshi na shirin barinjikinshi yasaketa da kyar Dan yaji anakiran sallah yace mune kikaini nasake auwala Murmishi husnah tayi taja hanunshi zuwa bathroom Dan taga rigima yakeji Sai daya sake alwala kafin nan ya manna mata kiss Yayi waje Murmushi tayi tabishida kallo Meenat kuwa tana can falo tana kuka Laila tace kifada min gaskiya meenat a ina kika San wannan yarinyar yanayin kukanki yaban tsoro fa Kaman akwai wani Abu akasa Cikin kuka meenat tace mummy wallahi kawatace nasanta tasanni Kuma wallahi nayi alkawarin bazata kwana agidan nan ba Yayi dai dai da saukowar husnah daga sama daga ita sai karamin tawul zata je part dinta tasa kaya ne Duk suka bita da kallo Next page Your comments is needed fans Love you all 📖📖📖📝📝📝 [05/05, 10:18 PM] UMMU AFAN 🌹: 🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗 🎗🎗 🎗 BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM Story & written By The special writer UMMU AFAN 🖊🖊🖊🖊🖊🖊📚 🌹FIRST CLASS TECHNOLOGIES WRITERS ASSOCIATION🌹 🌹🌹 (F.C.T.W.A)🌹🌹 🌹HOME OF QUALITIES AND TRUSTED WRITER'S OF THE NATION🌹 🎗I DEDICATE THIS PAGE TO YOU ABDUL AZEEZ (KHALEEL) & HAJARA (YUSRAH) INA ALFAHARI DAKU 'YA'YANA NAKAINA ALLAH YA RAMINKU DA IMANI 😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘 🎗AKWAI LOKACI 🎗 🎗PAGE 138 to 140🎗 HUSNAH takallesu tayi murmushi tace sannunku da hutawa Meenat tazabura zata biyota Hajiya rukayya takamota tace rufamana asiri Mezaki mata Meenat tace kibarni naje na nuna mata ita karamar Mara kunyace hajiya Laila tace karuwai ba inba karuwa ba mezaisa tasauko daga ita sai karamin towel Husnah tayi murmushi tace Dadin abin aduk inda kiga karuwa saikunga abokin tambadewarta Kaman yadda kuka ganshi yasauko yayi masallaci yanzu So kuringa sanin abinda zakufada Dan bakusan abinda za'amayar maku ba Kekuma daughter meenat Mekike tunanin zakimin duka na zakiyi ko Lalle kuwa Ashe zaki iya dukan ubanki kenan Mara kunya kawai Kifito fili kifada musu abinda kike boyewa fa Ta kallisu hajiya rukayya tace tabbas meenat kawata tace kamar yadda tafada muku Sauran bayani zata muku Tawuce abinta cikin part dinta Daga Laila har hajiya rukayya baki sukabita dashi Cikin kuka meenat tace kunganiko dakunganiko nafada muku kawatace Wallahi dakun barni naje naci ubanta Laila tace rabu da ita dole musam abinyi tunda abin yakai haka Hakeem nafitowa daga massalaci yaga motar Ahmed Yakarasa gurin motar Ahmad tafito yace kaganni kenan Hakeem yayi murmushi yace ai inafitowa naga motarka Yace mukarasa ciki mana Ahmad yace a a mushiga mota kawai muyi maganar Nan suka shiga Hakeem yaba wa Ahmad labarin komai zuwan meenat Ahmad yasauke numfashi yace kasan mena fahimta a wannan labarin Hakeem yace saika fada Ahmad yace Husnah tasan meenat zai iya yuwuwa kawartace kaman yadda meenat tace Akwai dai dalilin dayasa husnah taki nuna tasan meenat Yakamata ka lallabata tafada maka komai Hakeem yace hakane nima naso nafahimce hakan amma maizaisa meeanat ta dage ita saina saki matata Akan husnah zansaba mata wallahi daga ita har uwarta dansu suke Dada bata min yarinya Ahmad yace a dama aibazaka rabuda matarka saboda Wannan daliliba amma inaso kasani fa akwai takaici kawarka ta auri mahaifinka Dole meenat zataji ba dadi Hakeem yace kuma husnah bata taba sanin nineahaifin meenat ba sai ranar dataga ta a hoto amma naga tayi murmushi Dana tambayeta murmushin metake tace min bakomai Ahmad yace ganiba tabbas akwai wani Abu Hakeem yace kwarai kuwa amma nasan yadda zanyi zangano koma menene Nan sukayi sallama da Ahmad Shikuma Hakeem yatsaya a massalaci don sallar isha Husnah tashirya cikin wasu arnar kayan bacci masu matukar kyau tafeshe jiki ta da turare Takoina yadau kamshi ta hada gashinta guri daya da ribbon Kafin tabude fridge din kitchen dinta tadau fruit salad din data hadawa mijinta tadauki dogon hijabinta tasaka Tadauki abinda zata dauka tayi waje tayi sama abinta cikin farin ciki Hakeem yadawo daga massallaci yabi wajensu mummy Mummy tace Dan Allah kaba wa husnah hakurin abinda tagani yau Mutanan basuda imani fa Ni anya bazan fasa tafiyan nan bakuwa Hakeem yace saboda mezakifasa mummy Mummy hafsat tace sunban tsoro ne ai karama susata agaba amana ce fa a hanunmu idan muka bari wani Abu yasameta Allah bazai barmu ba Yarinyace karama Hakeem yace karkidamu mummy Insha Allah ba abinda zaifaru mummy Mummy tace shikenan Allah yadada karewa yace ameen Mummy tace tashi kaje gurin matarka kabarta itadai Yama mummy saida Yana Shiga falon baiga kowaba Ya wuce saman shi Yanashiga kamshin ta yadaki hancinsa Tana zaune kafanta daya kan daya Rigar mesharara ce sai yana da siririn hanu sannan kuma dai dai cinyarta yatsaya ba abinda ba gani a jikinta Ga sambala balan cinyoyinta masu tsantsi da laushi Da kuma daukar ido Cikin yanga da Jan hankali ta taso tarungumshi Hakeem sumane kawai baiba saboda gaskiya shigar ya kayatar dashi sosai Nan da nan kwadayinshi yatashi akanta Sosai ya matseta ajikinsa Yana shin shinnanta yamata rada akunne tayi murmushi tace saikaci abincinka Yace ai nakoshima Ganin wannan wanka ma ai wadatar dani sosai Husnah takama hancinsa tace naki wayon ta matsa cikinshi tace ji cikinka bakomai kaman wani silipas Shima dariya yayi yashafa cikin nata yace harkura zatace wa kare maye Ji cikin kifa Tace aini hallittace duk abinci da zanci cikina bazai tashi amma kaifa idan kaci abinci sosai katoto cikin ka yakema Hakeem yayi murmushi yadauketa cak dining dakanta tayi feeding dinshi Shima yabata kafin suka tashi zuwa bedroom wanka suka fara Indai suna tare komai tare sukeyinsa Shiyasa wani shakuwa metsanani yashiga tsakanin su takama idan baranar kwananta bane Hakeem cikin kunci da kewa yake Sosai yasamu abinda yakeso agurinta tacire mishi duk wani damuwar dasu meenat da uwarta suka sashi Sai da komai yakammala sannan Hakeem yadawo hankalinshi Cikin tsananin son matarshi yarungumeta Shikanshi yasan tana kokari dashi sosai bata taba hanashi kantaba Duk da yasantana wahala sosai danshi din yasan Jan gwarzo ne Yana rumgume da ita ya kalli beautiful face dinta ya manna mata kiss abaki Nan yashiga tunanin abinda yasa husnah taki amincewa tasan meenat Yasan tabbas akwai wani Abu haka kawai husnah bazata nuna mata haka Kuma yana da tabbacin husnah ce da gaskiya Dan yasan halin 'yarshi sarai Agogo yaduba yaga time shabiyu darabi nadare Badama yakira ya shamsu yanzu amma zaibari zuwa gobe yakirashi yamishi tambaya Yarungemeta sosai ajikinta sosai ahaka bacci yayi awungaba dasu Dasafe bayan husnah da Hakeem su shirya cikin shigata alfarma Cikin wani rantsatstsan less Maroon colour yayi matukar kyau tasaka farin mayafi da farin takalmi Shima Hakeem cikin dark maroon shadda Yayi balain karbarshi Husnah kuwa ta maka wata dambareriyar sarka tasaka na zinari Tare suka fito zuwa kasa Meenat suka hada ido husnah tasakar mata harara Itakuma husnah tasakar mata murmushi Meenat tace ina kwana daddy Yace lafiya qalau Suby ma tagaisheshi ya amsa yace wa meenat bataga antynta bane bazata gaisheta ba meenat tayi shiru Husnah tayi sauri tace Dan Allah sweet kabarta bakomai wallahi watarana zata gane Hakeem yafita abinshi Husnah takalli Laila tace mama zamuje kai mummy air port sai mundawo kafin suyi magana tafita Laila kuwa inbanda kallon takaici ba abinda take bin su dashi Shiyasa ma Hakeem yayi banza da ita sukayi waje zuwa part din mummy Mummy tace ina suke subazasuzo muyi sallama ba Hakeem yace muje kawai mummy Daddy yace a a ke 'yata kiramin matata muyi sallama Husnah tayi murmushi tace to daddy Tasan meenat yake nufi kenan Tawuce zuwa falonsu tace amina Hakeem daddy na kiranki kafin amina tace wani Abu husnah tajuya abinta Meenat tace wallahi mummy idan nabar yarinyar nan nacutu Laila tace kedai kwantar da hankalinki kije kiji medadin zaimiki kidawo ai nata yazo karshe agidan nan Meenat tana zuwa falon daddyn Hakeem yace haba amaryata shine bazakizo nagankiba muyi sallama Meenat ta kakalo murmushi tace yahakuri grand wallahi kaina yake ciwo yace asha kinsha magani kuwa meenat tace nasha yace to Allah yakara sauki ko Wannan in Allah ya dawo damu lafiya Zanzo hargidan ki kinji ko 'yar albarka Meenat tace to grand Allah yadawo daku lafiya yaciro cheque yayi signed yabata na zunzurutun kudi jar 1 million Sosai meenat tayi godiya tafita Dan bata San Ganin husnah da ubanta ***** Da yamma Hakeem nazaune shikadai a falonshi yakira ya shamsu a waya suka gaisa Hakeem yace Dan Allah ya shamsu wata yar tambaya zanmaka Koka kasan wata kawar husnah mesuna amina wacce sukayi makaranta tare Ya shamsu yace kwarai inajin sunan sosai agurinta sai dai bamu taba haduwa daitaba Hakeem yace nagode kwarai amma har suka bar school suna tare kuwa Ya shamsu gaskiya a a saboda natambayeta akan dalilin dayasa suka rabu taki sanar dani amma lafiya kuwa yallabai kake wannan tambayar Hakeem yace lafiya qalau karkadamu nagode sai anjima sukayi sallama Shigowar Laila kenan yanagama wayar Ta kalleshi sannu da hutawa daddyn meenat Hakeem yace yauwa Yau itace da oga shiyasa take ta rawar kai itaga memiji Hakeem yacigaba da aikin dayakeyi a computer Laila tace na hado ma coffee ne yace no karkidamu Barshi kawai Ya tashi zuwa bedroom yana waya Bashir sirikinsa yake kira Yadauka cikin girmamawa yagaida Hakeem Sannan yamishi yajiki Hakeem yace jiki kuma ni Saikuma kawai ya wayance Yace idan bazaka damuba inason ganinka yau din nan Bashir yace bakomai insha Allah zanzo Allah yakara maka lafiya Hakeem yace ameen ameen nagode sosai yakashe wayar harcikin ran Hakeem yanason bashir sosai saboda baya rainashi kokadan baya duba bawani shima ba wani girman shi yayi Dan zai girmi bashir da shekaru irin biyar zuwa shida Laila tashigo cikin dakin tace baban meenat kai dawaye haka kace kanason ganinshi yau Hakeem yace idan yazo zakiganshi Wajen karfe biyar na yamma YOUNG PROF yasauko cikin jallabiyarsa yagansu gaba dayansu a falon yau harda hajiya suwaiba da hajiya rukayya duk sunzo Meenat ce bata falon yace sannunku da zuwa hajiya Nan suka washe baki ganin yasake musu Zama yayi cikin daya cikin kujerun falon ya kalli suby yace ke kiramin amina Suby ta tashi taje takira amina Meenat tazo cikin doguwar rigar abayanta tazauna gaban daddynta tace gani daddy Ya kalleta yace kinci abinci kuwa tayi shiru Suby tace takicin komai tunsafe Hakeem yace jeki debo min abincinta Suby taje takawo yakarba yace wa meenat zakici nasa arike minke namiki dure ko yakarasa yana murmushi Wanda hakan yasanyaya ran amina da uwarta dama duk Wanda kefalon Amina takarba abinci taci agabanta daddyn ta yabude ruwa maisanyi dakanshi yazuba mata tasha Sallama suka ji Hakeem ya amsa yace karaso ciki malam bashir jin sunan daya ambata cikin meenat yabada wani kulululu Bashir yashigo yagaida mutan falon sannan yazauna yana fuskantar prof Hakeem yadauki phone dinshi yayi dialing number husnah dake cikin dakinta yace Baby fito falo kugaisa da bako ko tace OK sweet Ganin zuwa Fitowar husnah daga part dinta yayi dai dai da dagowar Bashir daga sankuyon dayayi dakai aikuwa a razane yatashi yana nuna ta da hanu Next page Your comments is needed fan's Love all 😘😘😘😘😘😘😘 📝📝📝📝📖📖📖📝📝📖 [05/05, 10:18 PM] UMMU AFAN 🌹: 🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗 🎗🎗 🎗 BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM Story & written By The special writer UMMU AFAN 🖊🖊🖊🖊🖊🖊📚 🌹FIRST CLASS TECHNOLOGIES WRITERS ASSOCIATION🌹 🌹🌹 (F.C.T.W.A)🌹🌹 🌹HOME OF QUALITIES AND TRUSTED WRITER'S OF THE NATION🌹 🎗I DEDICATE THIS PAGE TO YOU FATIMA SUNUSI SANAYA ina alfahari dake wajen nice comments wallahi Allah yabar zumunci keep it up page saboda kina kara min kwarin gwiwa sosai😘😘😘😘😘😘🎗 🎗AKWAI LOKACI 🎗 🎗PAGE 141 to 142🎗 HAKEEM yakai kallonshi ga Husnah data nuna kaman bata sanshi Bashir yace mene ke gani asmau Mekikeyi anan Husnah tayi murmushi takaraso tazauna a hanun kujerar da Hakeem yake zaune tace uncle bash Anzo lafiya ya hanyar Bashir kawai yasake baki yana kallonta yadda kasan ba komai a tsakaninsu Hakeem yace kasanta ne bashir yadaga kai da sauri yace sosai ma dalibatace itada meenat da ita zan aura Laila da suby suka dau salati suna kallon kallo Hajiya rukayya kuwa zufa yajikata sharkaf Saboda rashin gaskiya Hakeem yayi murmushi gefen baki Ya kalli husnah yace baby kinsanshi daman tace a copper ne a school dinmu Yace daga bawani Abu takalli bash ta kalli meenat da jikinta yake bari .tace bakomai bayan wannan Bash yace karkice haka asmau nasan ban kyauta miki ba amma Dan Allah karkice ba komai a tsakaninmu Cikin bacin rai husnah ta kalleshi tace dan Allah malam dakata karkasake min maganar wani alaka A ina nasanka da harwani Abu yashiga tsakaninmu bayan malami da dalibarsa Bashir yazube gaban prof yace wallahi ba a hayyacina nafasa aurenta bansan meyake faruwaba A lokacin ba abinda nake gani sai amina Hakeem ya kalli husnah yace daman shine Wanda kike bani labari amina ma itace kawarki da kike bani labari Tunda akafara maganar kuka baizowa husnah ba sai yanzu Ta fashe da kuka data tuno da abinda suka mata Dagudu tabar falon Hakeem yakai kallonshi ga amina yace ke inason kifada min gaskiyar abinda kefaruwa bana son kimin karya kinsan halina amina tafashe da kuka ta kalli bashir tace Dan Allah uncle kayafemin Hajiya rukayya tace ke karkice komai tashi kitafi daki Hakeem yace ba inda zakije sai kin amsa min tambayata Cikin kuka meenat ta kwashe komai tafadamusu Kunyar duniya hajiya rukayya da su hajiya suwaiba da laila sunshashi agun Bashir yadago idonshi kaman garwashin wuta ya kalli meenat yace amina kuncuceni duniya da lahira Ninasan dama duk abinda na aikata wa asmau Ba a hayyacina na aikata ba Ba abinda zance saidai nace Allah ya isa tsakanina dake da kakarki Ya kalli Hakeem yace kamin aikin gafara wallahi bazan iya zama da amina a matsayin mataba Nasaketa saki uku kuma a hayyacina nasaketa Bana bukatar ta a ruyuwata Ya tashi yay ficewarsa daga gidan baki daya Hakeem yace kunga abinda kukajawa kanku ko Yanzu wannan wani irin abin kunya ne haka Yayi mun dai dai wannan shine hukuncin da yadace da ita Kuma kunga dayake Allah ba azzalumin bawansaba ne kuncuci husnah kuna Ganin kunci bulus ko To kunga aikin Ku saigashi duk abinda kuka yi nikuwa tanadi Dan kuwa samun mata irin husnah a yanzu sai antona Dole bash yamiki abinda yafi haka Banga laifinshi ba Dan asarar mace kaman husnah bakaramin asara bane Ya tashi yayi dakin husnah ya kullo kofar yanashi baiganta a faloba Direct yawuce zuwa bedroom dinta Ya hangota kwance kuka sosai takeyi kaman Allah ya aikota Ya karasa yazauna dab da ita yakamo hanunta yace baby look in to my eyes Husnah takasa kallonshi Yace kukan mekikeyi Tace bana son tuna abinda suka min ne Saboda nashafesu a tarihin rayuwata Yace idan hakane kidaina kuka Kokinsan nigata suka min da bashir ya aureki ina zansameki baby Kodaya banji haushin su ba Saima godewa Allah da kuma hajiya rukayya Duk abinda ta aikata karshe kan 'yarta yadawo Dan haka kidaina kuka bana son kukan ki kinjiko Tadaga kai sama yahau bed din dakyau yajanyota jikinshi yana shafa bayanta yace kokinsan bashir yasaki amina yanzu arazane Husnah ta tashi tace meyasa zaisaketa bayan komai yawuce Allah yabani Wanda yafishi Baikamata yayi hakaba wannan ai cin amanar soyayya ce Hakeem yamaida ita kan kirjinshi yace ai dama soyayyarsu bata Allah da annabi bane Naji dadi dayawa amina wannan sakin Hakan shizaisa tagane abinda yake dai dai Tadaina bin zugan kakaninta Dana uwarta Idan amina ta nutsu tagyara halinta Zan maida ita makaranta insaku tare kucigaba da zuwa school dinku kamar yadda kuke da Husnah tayi murmushi ta kara rungumeshi sosai tace idan kamana haka zamuji dadi sosai Allah yasaka da alkairi Allah yakara daukaka da arziki mai amfani yakara mana lafiya yabaka ikon ciyar damu da halak Yakara wa su mummy da daddy Nisan kwana da lafiya Hakeem cikin tsananin son matarshi ya kara kankameta sosai a kirjinshi yace adduoinki agareni suna sani nishadi Dani da su mummy duk muna alfaharin samun ki cikin rayuwarmu Husnah tace Dan Allah sweet karkace zaka matasawa meenat Kabarta na tabbatar zatayi nadama abinda tayi Hakeem yace kedai kice kina bin bayan kawarki ko Husnah tayi murmushi tace tun bayan rabuwata da meenat bansake wata kawaba daman nima bamai son tarin kawaye bane Naso meenat zuciya daya itace dai tadaukeni da guda biyu amma koyanzu takeson mucigaba da zumuncin mu Ina son haka saboda ina son meenat sosai Hakeem bai barta tacigaba da maganartaba yahada bakinsu guri daya Nan fa wasa yacanja salo Gashi ankusa kiran magriba kuma ba itace dashiba Tayi kakorin kwatar kanta amma takasa tashiga hanun maza sosai Hakeem yafara fita a hayyacinsa yana kokarin rabata da kayan jikinta Husnah tayi tunanin idan tabari fa ba takyauta Dan anshiga hakkin uwargida Cikin kuka Husnah tafara wash Allah cikina cikina Cikin sauri Hakeem yafara tambaryata meyasameta tace cikina nane yake ciwo Dasauri yasauka daga kan bed din Dan dauko magani husnah naganin yafita ta tashi dasauri tashiga bathroom Tasaka key Yadawo yaga wayam bata kan bed murmushi yayi yace zan kamaki Kifito nayi alwala kinga zantafi masallaci Husnah tace naki wayon kaje dayan bedroom din kayi acan Murmushi yayi yasan idan zai biye mata bazata budeba Meenat zaune gaban uwarta da kakanta kuka sosai takeyi Laila tace duk abin ma ai kaina yadawo niyakama ta ace ina kukan bakeba Hajiya rukayya kuwa cewa tayi share hawayenki Dan yasaki ke ai bashine karshen mazaba Dan haka kiyi shiru miji sai kin ce bakya so Keda ba mummuna ba Meenat tace wallahi ina son shi gashi harsaki uku yayi min Yazanyi nayi rayuwa ba bashir Husnah kincuceni bazan taba yafe miki ba sai na dau fansar abinda kika min Laila tace dakuwa kincika 'yar halak mekishin kanta ban amince kibarta tasha ruwaba agidan nan zanso kizama kece kishiyarta baniba uwarki zan nuna mata ina da kamarki Hajiya suwaiba tace gaskiya ne idai kujininane ban amince kubar maganar nan ba Tunda saboda ita aka sakeki Itama inason saboda ke ubanki yasaketa Nan sukaci gaba da mummanar shirunsu Hakeem yafito daga dakin husnah yayi waje batareda ya kallesuba Husnah kuwa sai da ta tabbatar yafita kafin tayi alwala tayi sallarta hade da adduointa Ta dauki alkuraninta tafara karantawa har aka kira isha Kafin ta ajiye tayi sallarta Tana idarwa ta ninke kayan sallarta tashiga bathroom tay wanka kafinta fito tashirya cikin wasu Riga da skirt din atanfa dinkin yayi matukar zama ajikinta tafesa turararukanta Tayi parking din gashinta Tadaura Dan kakwalin ta das kaman wacce aka dasa akanta Tasake gyara dakinta kafin tafito falonta Daman kafin Hakeem yakirata tagama abincinta mai rai da lafiya Couscous ne tadafa fari da miyar kaza Sai zobo drink mesanyi Wanda yasha flavour masu kamshi Da yakan kamshin Nan tadauki plate tadeba abincinta tasa miya Tadauki Dan karamin glass jug tazuba zobonta aciki Taduki karamin cup tayi waje Main falon gidan taje center table tajawo ta ajiye kayan abincin ta akai kafin tazauna zaman ci Bakowa afalon sai TVdake kunne Can saiga su sunfito gabadayansu kowa tanemi kujera tazauna Husnah tace barkanku da fitowa Duk zuba mata tsaki Husnah ta kallesu tace to Ashe abin nan To Allah yasauwake Tacigaba da cin abincinta Can sai mai aikin laila tace anty nashirya dining din Laila tace jeki kawasu nan muna a nan zamuci Husnah tayi murmushi batace komaiba ******** Bayan wata hudu meenat tadade da gama iddarta da kusan watadaya kenan Kuma a kano tayi iddarta yau take shirin komawa Kaduna gidan ubanta Dan tadau matakin datake da niyar dauka akan husnah Tuni driver yadukota zuwa kaduna Laila tuni tasa angyara wa meenat dakinta Komai yaji Ita kawai dakin yake jira Husnah kuwa yau ta tashi da kewan gidansu ne Tunda tayi aure sau biyu taje Kuma bai barta takwana ba Yau tafita girki tana zaune kusa Hakeem tana mishi rigima ita sai yabarta taje takwana biyu agida kuma yau takeson tafiya aikin dayakeyi a computer ma kasawa yayi Ajiyewa yayi gefe yakamota yace baby bakya tausayina kinsan bazan jure rashinki kusadani bako Husnah tasake shagwabewa Tace aishiyasa nace natafi yau jibi da yamma insha Allah sai na dawo Kaga yau dagobe bani bace da kai antyna ce Hakeem yace kedai kimin wayo ne kawai tashi kishirya Sainasa driver yakaiki Jibin zanzo na daukoki yau muna da meeting ne Inkuma zaki bar tafiyar sai gobe to saina kaiki da kaina Husnah tayi saurin cewa a a kaje meeting dinka kawai Yayi murmushi yace wato murna kikeyi zaki barni harna two days ko Husnah tasa hanunta a kumatunshi tace mezaisa nayi murnar barin minjina abin alfaharina Hakeem yashafa cikinta Yakama ta muje aduba min kefa Ina son yara baby yaushe zaki Haifa min yara masu kyau kamarke murmushi husnah tayi tace nikuma masu kaman kai nakeso su dauko Yace dagaske kikeyi tadaga alamar a Yace sai kidage sosai kinsan abin kokarine Tabashi full attention dinta Dan yamata bayanin yadda kokarin yake Yace kina son sanin yadda zakiyi 'ya'yan my suyi kama dake tace a Yace OK yatashi yacire singled din jikinshi itadai husnah dai kallonshi takeyi da zuciya daya bata kawo komai aranta ba Gani tayi yacire mata Dan kwalinkanta aikuwa ta gane meyake nufi Cikin shagwaba tace wallahi nabar maka suyi kama dakai kawai Hakeem yace a a kibarni kawai nayi kokarina Dan insamu mai kama dani kuma kice kinyafe ai kokarin danake nufi kenan Kibani hadin kai sosai kigani inbazaki samu masu kama dani ba Husnah dai talura da gaske fa yake Tace shine abinda kake bukata yace yes my Queen Tace OK ina zuwa barinsha sha ruwa a fridge zanbaka mamaki yace really tace yes Bani minti daya naje nadawo Tasamu tamishi wayo tagudu shiru shiru bata dawo ba yatashi tafita zuwa part dinta Yaga har ta fito daga wanka ma tana drying gashinta da hand drayer Hanu yasa a kirji yace kimin lefi kinshiga min aiki tunda kinsan ina gida aikina nane namiki komai Husnah tadago suka hada ido tasan bakaramin aikinshi bane yasata sake wanka yanzu Karasowa tayi cikin shagwaba ta kwantar da kanta a kirjin tace na tuba my prince Dan Allah karka bata min wanka na wallahi dokin ganin umma yasa nake sauri Hakeem yace ban yarda ba saikin min Abu daya Tace mezanma Yace kekisani murmushi husnah tayi tasan idan yafara haka rigima yake nema Tace OK kan bed tahau taga Kansu yazo dai dai tahada bakinsu guri daya Sosai take kissing dinshi Dan tasan abinda yake bukata kenan Batayi aune aune ba taganta yakwantar da ita duk yadda taso yakyaleta yaki Sai daya samu nutsuwa kafin yabarta Cak yadauketa tare sukayi wanka suka shirya Dakanshi yahada mata kayansawarta kala biyu cikin wani Dan karamin jaka mai kyau da sha'awa ~~~~~~~~~~ Husnah kwance falon ummanta kanta akan cinyar umma suna hirarsu Anty kubra ta shigo falon tace kinsan Allah husnah kikiyayeni fa zaki karyamana cinyar umma ne katuwa dake Husnah tayi murmushi tace to kwana nawa bangantaba banga ya shamsu ba ai dole na damu nayi kewarsu saura ya shamsu zaizo shima yasameni yamin alkawarin zai dinga zuwa sosai yana ganina Amman bai cika ba Husnah tace wallahi danwake zanci da dambu da kuma tuwan alkama Kubra ta rike baki duk acikin ki kekadai tace sosai makuwa amma dai yanzu tuwon nake bukata tukun Anty kubra tace OK bani minti na muna da miya daman tuwon kawai zanmiki Husnah tace yauwa matan yaya daga ke bawata Husnah taci tuwo sosai umma da kubra sunyi mamakin Umma dai murmushi tayi itakadai tasan dalilin murmushinta Duk abinda takeso shi ake mata agidan su Yaya shamsu kafin yadawo sai yatambayeta abinda take sha'wa ya taho mata dashi Ranar da zata tafi tun azahar YOUNG PROFESSOR ABDUL HAKEEM ABUBAKAR Ya isa kano gidansu husnah yazarce direct danshi jinshi yake kaman bashi da lafiya Dan kwana biyun datayi bata nan Saida yaci abinci agidan shida ya shamsu kafin suka wa ummu sallama suka fito suka dau hanya Hakeem yakasa boye zalamrsa akanta saida. Yayi parking a gefen titi Komeyasa oho Suna isa Hakeem yayi parking yazago yabude wa husnah kofa duk abinda kefaruwa a idon meenat da suby Dan suna lambun gidan suna hutawa Takaici Yakama meenat tace wallahi anty suby danasan husnah zata auri daddy Dana wallahi da banbar hajiya taje gurin maganin ba Yanzu gashi nibada bash itakuma da auren ubana har bayaganin kowa sai ita Suby tace ai wallahi zamu koya mata hankali basu rufe bakiba Hakeem yadauko bag din husnah da Yakama hanunta suka shiga ciki Suna zama husnah ta ce wayyo Prince zansha nun tsamiya zansha kuma nagaji dayawa beside ni idan nayi ma balle nashaba Cikin sauri yazauna kusada da ita yace kobakida lafiya ne Dan naga kincan minfa sosai Hanu takai ta lakuce hancinshi tace nidai ba abinda yake damuna Kawai kasamomin kunun tsamiya Waya yadaga yakira Ahmed yace kana gidane yace a Hakeem yace kasa Aisha ta min kunun tsamiya zanzo na dauka Kafin Ahmad yayi magana Hakeem yakashe wayarshi Dan yasan sai yamishi tsiya Hakeem yajuya yaga hartafara bacci a mota gabadaya ma baccin tayi Tashi yayi yamatsa kusa da yakura mata ido sosai Can zuciyarshi tace anya yarinyar lafoyarta kalau kuwa Yadauki waya yakira family doctor dinsu macen yace tazo da kayan aikinta Yafada mata abinda yake zargi tace OK tagane gatanan zuwa Hakeem cikin tsananin farin ciki yayi sujjadar Allah yatabbatar mishi da abinda yake zargi Next page Your comments is needed fans Love all 📝📝📝📝📝📖📖📖📖📖📖 [05/05, 10:18 PM] UMMU AFAN 🌹: 🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗 🎗🎗 🎗 BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM Story & written By The special writer UMMU AFAN 🖊🖊🖊🖊🖊🖊📚 🌹FIRST CLASS TECHNOLOGIES WRITERS ASSOCIATION🌹 🌹🌹 (F.C.T.W.A)🌹🌹 🌹HOME OF QUALITIES AND TRUSTED WRITER'S OF THE NATION🌹 🎗I DEDICATE THIS PAGE TO YOU Aisha Ibrahim ina matukar jin dadin comment din ki wallahi keep it up ina alfahari dake over my sister 😘😘😘😘😘😘🎗 🎗AKWAI LOKACI 🎗 🎗PAGE 143 to 145🎗 Bayan gwaje gwaje da likita tawa Husnah ta tabbatar mishi husnah tana dauke da cikinshi Cikin tsanin farin ciki hakeem yace alhamdulillah Allah nagode maka da cika min burina cikin gaggawa Allah kasauketa lafiya likita tayi murmushi tace gaskiya wannan babyn zaiga gata prof irin wannan doki da murna haka Yayi murmushi tare da rungume husnah ajikinshi tunda likitar tafada cewan ciki ne da ita Ta rufe Idan kaman me bacci Ita kanta takasa sanin meyasata jin kunyar Hakeem yace wa likita kizuba ido kiyi kallo aranar da Queen dina ta haifamin baby a ranar zan yi abinda za bakowa mamaki Kuma kema fa baza abarki ba zaki ga goron albishir a account din ki Likita tayi murmushi tace kai amma nagode Allah yafito mana da wannan babyn lafiya amma Yakama ka kawota hospital gobe Dan mumata scanning a tabbatar cikin wata nawa ne Dan kasan lokacin da zakafara tsammanin babayn ka Hakeem yace ai bazan bari sai gobe ba yanzu zamu biki muje Nagani da idona Doctor tayi murmushi tace ina jiranku to Hakeem cak yadauki Husnah zuwa bedroom yasamata kataton hijabinta Sannan kuma ya sunkuya wai ta hau baya Husnah taga dagaske yakeyi fa Taware tace a a Dan Allah Prince kabarni maka ganin bamu kadai bane Hakeem yace ai ni mutane da maganarsu bai cika damuna ba ko agaban mummy zan iya goyanki ballantana 'yata Husnah tace naji inkai bazaka ji kunya ba aini zanji Ta kwasa dagudu tabar dakin Yafito hankalinshi a tashe yace Dan Allah baby kidaina gudu karki samin baby yagaji Husnah tatsaya cak taki juyowa Ya tako ya iso har gurinta yajanyota jikinshi yace oya mutafi ko kinga doctor tana jiranmu a waje Cikin shagwaba husnah tace tun ba aje ko ina ba kafara nuna min iyakata ko Shine zaka ce wai kar babyn ka yagaji Wato ma bani bace damuwarka babyn ne ko Cikin murmushi Hakeem yajuyo da ita suna fusakanta juna yace Haba baby kema kinsan you are my one and only Taya za ayi nace bandamu damu da lafiyarkiba ai dake da abinda yake cikin ki Inkincire mummy da daddy to kune rayuwata kune komai nawa Husnah tace nidai banyarda ba aikuwa sai ganin prof tayi gwiwa biyu agabanta Cikin sauri itama tayi kasan takama hanunshi tace la nifa wasa nakema Yayi murmushi yaja hancinta yace kinji tsoro kenan tace sosaima wace dasa zuciyata kneeling a kasa ai dole tsoro yakamani yayi murmushi yatashi yadagota cak Dakyar tabashi hakuri yabarta ta tayi tafiya da kanta Bayan scanning da akayi wa husnah aka ta babbatar musu da tana dauke da cikin sati bakwai wato getting to two months kenan A gurin Hakeem yadauki wayarshi yakira mummy da daddy yasanar dasu Mummy kaman tayi tsuntsuwa tazo taga 'yarta husnah haka take ji Tayi murna sosai haka ma daddy Dan mummy hafsat kam ma cewa tayi tundaga can zata fara sayayyar kayan jarirai Daga hospital sai gidan su Aisha da Ahmad Hakeem yayi dasu Suna zuwa kuwa Aisha takawo mai kunun tsamiyar dakan yazauna kan carpet ya hada mata sosai tasha kuwa duk sunyi mamaki Ahmad yace amma natayaka murna abokina Allah yaraba lafiya Aisha da itama haihuwar ko yau ko gobe Tayi murmushi tace Allah sarki 'yar kanwata Allah yasaukemu lafiya ko Husnah tace anty nifa bani da komai Wasa fa yaya yake muku Aisha da dariya yaso barke mata tace sosai Nagani kuwa Wannan tulun kunun da kika shanye ai kowa yasan bake kadai bace Husnah tayi murmushi tace ai saboda ina sone shiyasa Hakeem yace sannu da kokari madam kema kina fama da kanki mun hada kida aiki Tace bakomai wallahi bana ma son zaman Nan Ahmad da Hakeem sukafita ~~~~~ Bayan sati biyu duk wannan abinda kefaruwa na maganar cikin nan baizo kunnen su Laila ba Husnah zaune a falonta mai kamshi da sanyun Ac Kaman daga sama taji murya kaman na anty kubra Da sauri ta tashi taduba anty kubra ce kuwa tasha kyau cikin wani tsaddan less Dan shima ya ashamsu yanzu kudi yazauna mishi sosai shiyake juya dukiyar husnah Wanda tabashi ragamar komai a hanunshi Kuma shiyazama manager a company Hakeem Husnah tayi tsalle ta rungume anty kubra tace wayyo anty na wallahi naji dadin ganin Anty kubra tace kai Husnah bakida hankaline wayafa miki meciki tana tsalle haka husnah tarufe ido tace anty nifa banida komai Kubra tace ai Allah zata sake magana husnah taja sukayi part dinta Laila dake zaune jin abinda anty kubra tace Ya mugun daga mata hankali sosai Tace kai ina karya ne wallahi ba zaki taba haihuwa gidan nan ba matsuyaciya Meenat ce tafito daga part dinsu Dauke da glass cup a hanunta na drink Sai mummynta na hawaye Sai Takaraso a tace meyafaru kuma mummy Suby tace wannan 'yar talakawar ce wai cike ne da ita Meenat batasan sanda tasaki cup din hanunta ba Tace karya takeyi wallahi bata isa ta haifi wannan Dan iskan cikin nata agidan nan ba Tayi hanyar dakin husnah suby tayi saurin tarota tace inazaki Meenat kibarni naje anty suby wallahi sai namata dukan dazaisa cikin yazube inga tafadi Suby tace idan kikayi haka daddynki zai dauki babbar mataki akanki Kibari mubiyo musu tabayan gida Ina tabbatar muku husnah bazata haifi cikin nan ba Nan dai suby taringa basu shawarwari Husnah takawo wa anty kubra gashashshan namar kaza da drink saikuma fruit Ta zauna kusada anty kubra Anty kubra tace anya wannan husnah ummace kuwa Kinganki kuwa kinyi fresh dake kaman ba mai cikiba Husnah tayi murmushi kafin tayi magana wayarta yayi kara tana dubawa taga Prince ne cikin shagwaba ta amsa sallamar Anty husnah baki kawai tasake tana kallon husnah yadda tazage tana soyayya da mijinta ba alamar kunya cikin kawarewa da iya wa Hakeem yace to ya antyn mu Husnah tace LA ya akayi kasan tazo yayi murmushi yace karkidamu ki isar min da gaisuwa na kafin mukaraso yanzu Husnah tace kukaraso kaida wa kuma Yace naki fada yayi murmushi yace bani baby na muyi hira naji abinda take bukata Murmushi husnah tayi tace anty nan Yace kibani baby muyi hira Taga dagaske yake Tayi murmushi ta kashe wayar Sai da tagama taga anty kubra tazuba mata ido Kubra tace anya wannan Husnar ummace kuwa towai Husnah ina kunyar ne wannan soyayya haka ai sai kisa yakasa aikin Husnah tayi murmushi tace anty kenan wallahi tun inajin kunyar ya Hakeem wallahi har na daina Dan shi baruwanshi ko agaban waye baya kunyan nuna min soyayya Anty kubra tayi murmushi tace to ai gwamma dai da kika nuna mishi kema kwararriya ce fanni kula miji kar kiyarda kece zaki kunyar wasu Husnah tace wallahi anty kaman kinsan ni Wallahi Allah yagani tsoro suke bani kawai nuna musu nakeyi kaman bana jintsoronsu amma wallahi suna ban tsoro Anty kubra tace ai karkisake Susan kina tsoronsu Wato ita meenat din har yanzu bata sadudaba duk da irin jarabawar data gani na rayuwa Husnah tayi murmushi tace wallahi anty sai abinda yakaru inda kikasan zata kasheni agidan nan haka take min Dam tana tsoron daddynta ai da abinda zata min dayafi haka daga ita har uwarta Anty kubra tace ai sai kigodewa Allah ma mijin ki nasonki Husnah tayi murmushi tace ai ni wani zubin har tsoron nuna min son dayakeyi gabansu nakeyi Anty kubra tace inbanda abinki ai hakan shine zaisa duk sukone da ruwan jikinsu Nan dai anty kubra tayi ta bata shawarwari zaman duniya YOUNG PROF da Ahmad da ya shamsu sukayi sallama suka shigo falon Masu falon ne hakimce abinsu Suby da meenat suka gaishesu amma banda madam laila Direct dakin husnah suka shiga Wani kamshi ne yadoki hancinsu yasa farin ciki a zuciyar Hakeem yasan kadan daga aikin husnah bata zama ba kamshi Husnah cikin tsananin murna tace LA yaya shamsu daman harda kai kukazo shima ya shamsu Cikin tsananin farin cikin ganin 'yar kanwar tashi Yayi murmushi yace ai daman mamaki nakeson baki Sosai husnah take murna ganinsu Hakeem yace lalle ma baby wato kinga ya shamsu kin manta dani ko Ahmad yayi dariya yace kai Dan uwa wasane ballantana su biyu kawai Kokaima dakana da kanwa haka zaka nuna jin dadin ganin ta alokacin da kuka hadu bayan kun Dade Baku haduba Young prof yayi dariya yace wayafada maka duk shakuwarsu ai yanzu munfi shakuwa Dan nasan kozaba zatayi yanzu Ya mu'allim zata dauka Ya kalleta kobahakaba Queen dina Husnah tashi tayi tabar gurin zuwa dining Dan hada musu komai *********** Hajiya suwaiba tawa bokanta magana akan aikin datakeso yamata Shine yabasu tabbacin sai sun zo dakansu baya son aika Shiyasa da hajiya rukayya da hajiya rukayya suka shirya tafiya zuwa karbo maganin daza a wa husnah cikin yazube kuma ta haukace tabi duniya ****** Bayan wata daya da sati biyu a yaune ake sa rai da dawowar su daddy da mummy Husnah tagama gama hadawa su mummy abincin su mai rai da lafiya kusan kala hudu banda drinks kala kala Da su farfesun kaji gasunan dai Hajiya suwaiba da hakiya rukayya sundawo wajen satinsu uku kenan yau suke son aiwatar da nufin su akan husnah Husnah da Hakeem sungama shiryawa kasancewar ranar girkintane Har sunfito zasuje air Port dauko su mummy Sai taji kanta yasara mata tadafe kan nata Hakeem dake bayanta yayi saurin karasowa yakamata Yace yadai Queen tace kai nane yake ciwo Yace o to sannu kinji kizauna kawai zanje na daukosu amma barin kawo miki magani kisha kafinko Duk wannan abinda me faruwa a idonsu meenat Hajiya rukayya takashe mata ido daya Meenat ta tashi da sauri tace daddy kaje kawai zan kawo mata maganin Kaman daga sama yaji maganar abakin amina Kafin yayi magana wayar daddy ya shigo wayar Hakeem Hakeem yace sun sauka baby Husnah tace badamuwa kaje kadauko min mummy na nafi bukatar ganinta akan maganin ma nasan idan naganta shikenan Yace show tace show yace OK take care of your self tace I will Ya fita meenat ta faikace idon husnah ta balla mata harara Husnah tadago ido ta kalli meenat Meenat tayi murmushi tace sannu anty na barin kawo miki magani Meenat tayi saurin barin gurin Husnah tayi murmushi tace hmmmm Meenat tadawo tace gashi husnah takarba tace nagode sosai Meenat tace ba godiya ai yiwa Kaine Husnah takarba taduba ruwan da kyau taga bai mata ba Ta ajiye meenat ta ce ya kuma zaki ajiye bayan na kawo miki Dan kisha kisamu lafiya Husnah tace ai naji ma kan yayi sauki sosai Meenat tace bangane ba kina nufin bazaki kishaba kenan aikuwa su madam laila da suby suka taso Suby tace kedan ubanki karki ba kisha Husnah tace ubana fa kikace Dan bakisan darajar naki ubanba Kafin husnah takarasa magana meenat takai mata mari Tashakota tace kokisha ko wallahi kici. Ubanki Kafin meenat takai karshen magarta husnah ta wanka mata wani gigitaccen mari aikuwa Laila da suby suka rufu akanta duka ta kota ina Kaman sun samu jaka Tun husnah na Neman taimako har takasa Laila tadago husnah data Riga ta galabaita ta kaimata naushi aciki Wani gigitaccen kara Husnah tayi Tazube kasa sumammiya yayi dai dai da shigowar Prof da mummy Next page Your comments is needed fan's Love all 📝📝📝📝📝📖📖📖📖📖 [05/05, 10:18 PM] UMMU AFAN 🌹: 🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗 🎗🎗 🎗 BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM Story & written By The special writer UMMU AFAN 🖊🖊🖊🖊🖊🖊📚 🌹FIRST CLASS TECHNOLOGIES WRITERS ASSOCIATION🌹 🌹🌹 (F.C.T.W.A)🌹🌹 🌹HOME OF QUALITIES AND TRUSTED WRITER'S OF THE NATION🌹 🎗I DEDICATE THIS PAGE TO YOU Umulkhairi Mahmoud ina alfahari dake over my sis comment dinki yana kara min kwarin gwiwa keep it up 👍😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘 🎗AKWAI LOKACI 🎗 🎗PAGE 145to 146🎗 HAKEEM cikin tsananin gigicewa yakaraso falon kasa yayi yana jijjiga husnah amma ina ta sume kuma gajini ya balle Mummy takaraso tana salati Ta yarda jakar hanunta ta sumkuya itama gun husnah Prof cikin tsananin tashin hankali yadaga idonshi da yayi ja jawur da alamu hankalinshi ma yabar jikinshi Tunda ga kan Laila da meenat da suby Wanda jikinsu ibanda rawa ba abinda yakeyi Meenat dai fitsari tasaki atsaye Dan tasan yau takade Hajiya rukayya da hajiya suwaiba suka taso cikin tsananin tashin hankali Kai meyasa zakuyi haka duk da ita tafara ai baikamata kubiye mata ba Hajiya rukayya tace duk da yarinyar ce bata dakunya Cikin tsananin bacin rai Hakeem yadaka wasu hajiya rukayya tsawa Yace ya isa haka mummy hafsat inbanda kuka ba abinda takeyi tace daukota mutafi asibiti Muceci rayuwarta karta mutu suci nasara abinda suka aikata Cak Hakeem yadaga husnah zuwa mota mummy tabi bayansa dasauri suka shiga mota Megadi yabude musu gate Hakeem yatsaya yacewa baba megadi karyabar kowa yafita daga gidan har sai yadawo Impact kasa kwado ka kulle gate din Yana gama bada sallahun Yaja motar dasauri sai hospital Suna zuwa akazo da gado za atura ta Hakeem bai saurari gadon nasuba ya sungumeta sai imargency yanashiga likitoci suka bi bayansa danshi sananne ne asanshi sosai Dakanshi ya ajiyeta a gadon wani daga cikin doctors din ya matso kusa da Hakeem yace Ya shiga lallaba Hakeem akan yayi hakuri akan yayi hakuri yajirasu anan kar yashiga Hakeem yace badamuwa amma Dan Allah kuyi iya kokarinku akanta itace farincikin mu daga har iyayena Likita yace insha Allah zamuyi iya iyawar mu akanta Hakeem yafito yaga mummy a waiting room cikin tashin hankali tana waya da daddy Dan dama daddy yatsaya gurin babban aminansa suna ganawa Mummy tasanar mishi da halin da tasamu gidan yace subahanallah kuna wani hospital din ne tasanar dashi Hakeem ya kalli mummy yaga duk yadda hankalinta yatashi Nan ranshi yadada bacci Baibari mummy tagan shi ba yawuce gidan Su Hakeem nafita Laila tace shikenan shiga uku aurena yakare Hajiya rukayya tace rufe minbaki akan wata kina jininshi zai sakeki Suby tace munshiga uku yau Allah kadai yasan yadda zamu kasance Cikin kuka meenat tace mummy wallahi da baki daketa a ciki ba Yanzu idan ta mutu fa kinyi kisan kai fa kenan Allah kasa kar husnah ta mutu Allah kayafe mana Allah muntuba Kafin ta rufe baki Laila ta bige bakinta shegiya idan dukan ne ma aike kikafara Meenat tace amma aini marinta nayi bazantaba dukanta aciki ba Yanzu kunsan wani irin hukunci daddy zai yanke mana Kafin ta rufe baki Sunga anbako kofar cikin tsananin bacin Hakeem yacire belt din jikinshi tundaga kan Laila meenat suby Yafara tafarsu ihu suke sosai suna bada hakuri amma ina baisaurara musuba Hajiya rukayya tace Ashe baka da hankali agabanmu kake dukan matar ka da 'yarka da 'yar uwarka akan mace Hakeem bai saurareta ba Tunsuna da bakin ihu har suka kasa bude murya hajiya rukayya da hajiya suwaiba sun ga tashin hankali a idonsu ake Neman kashe musu yara Hajiya rukayya tayi kiran duniyar nan wa daddyn Hakeem amma yaki daga warta ~~ Mummy data ga shiru Hakeem baidawo kawai jikinta yabata yatafi gidan ne tasan irin zuciyarshi idan yabaci ba kyau Ta kalli daddy da dddyn Ahmad tace yakamata abi Son zai iya yin abinda baidace ba Daddyn Hakeem yace barshi yadau duk matakin dazai dauka akansu Yau bazan hanashiba cikin damuwa mummyn Hakeem tace wannan ba dai dai bane daddyn Hakeem zai iya daukar matakin daza azo ana danasani Daddyn Hakeem yace barshi yadauka koni idan naje abinda zanmusu zaki sha mamaki Mummy tayi shiru tunda taga daddy yadage tasan ankaishi makura Daddyn Ahmad yace a a baza ai hakaba alhaji abubakar idan rai yabaci bai kamata hankali ya gushe ba Daddyn Ahmad yakira Ahmad a waya yace yayi maza yaje gidan Hakeem akwai matsala Yana gama fadin haka yakashe wayarshi Ahmad cikin sauri yaduki key din motarshi yayi gidan Hakeem Duka iya duka sunshashi agurin Hakeem yamusu rugu rugu da jikinsu Ahmad yashigo cikin tashin hankalin abinda yagani Yayi saurin kama belts din Hakeem yace haba prof wannan aiba girmanka bane dukan mata Hakeem yace Ahmad kabani belts din nan naci ubansu dakyau kisa suke Neman yimin agida kisan ba akan kowaba sai akan baby Ahmed yayi salati yace tana ina ita yanzu Hakeem yace hospital da mummy Hakeem yadauki wayarshi yakira doctor yace yajikin matarshi Likita yace munsamu nasaran farfaduwarta amma am sorry to say tasamu miscarriage (wato bari kenan ) Hakeem yace what's wayar hanunshi tafadi kasa tafashe kuwa akasa rugu rugu Baisan lokacin dayazauna ba Ahmad yace yaya dai mesukace maka Hakeem yace I lost my unborn baby Husnah tayi bari asakamakon dokan dasuka mata Hakeem yadago kanshi yakalli Ahmad yace Ahmad yanzu daba mushigo shikenan haka zasu kashe min husnah itama da narasata kaman yadda narasa cikin dake jikinta ko ? Ahmad yadda yake maganar kadai ya isa yasaka ji tausayinsa Ahmad cike da tausayin abokinsa yasa hanunshi kan kafadar Hakeem yace kayi hakuri abokina mugodewa Allah dayasa husnah tarayu Insha Allah Allah zaiba kuwani masu Albarka Hakeem yadaga kai yakalli su meenat datake kuka kamar ranta zaifita ga jikinta yayi rudu rudu da dukar mahaifinta suby kuwa ta gudu gurin uwarta tana kuka acan Laila kuwa tayi shiru ne tana kukan zuci Kaman daga sama Laila taji Hakeem yace nasakike saki uku kamar yadda aka wa 'yarki Wani gigitaccen ihu Laila ta fasa Hajiya rukayya da hajiya suwaiba sukasa salati Sukace yanzu sakamakon dazaka mana kenan Abdul saboda mace aiko ba aure a tsakaninku kai me rike Laila ne Hakeem ya watsa musu wani mugun kallo yace karna dawo nasameku a gidan nan Yadaga waya yakira DPO na police yace yace yanason yaturo mishi yaransa zasu taho da masu laifi yanzu nan Dayake DPO amininsane sosai batareda tambaya ba yace OK nan gidanka zasu kenan Hakeem yace a atakaice Meenat ta rarrafo takama kafan daddynta tace daddy na tuba Dan Allah kayafemin Wallahi daddy Sharron shaidan ne bazan sakeba daddy kayafemin Cikin tsawa Hakeem yace sakemin kafa kafin na nakara miki mugun duka yanzun nan Ahmad yace kayi hakuri karka hadasu da hukuma ai abinsai yai yawa Hakeem yayi murmushin takaici yace duk abinda zanmusu bazaikai na asarar da suka sa nayiba Hajiya rukayya sukasa baki suna ta bada hakuri akan karyakira police Laila kuwa kuka take sosai tana bawa Hakeem hakuri Yace nayi danasanin sanainki a rayuwata Laila amma yaudai Allah ya kawamin karshen zamana danadake daga ke har iyayenki mata Allah ya isa tsakanina daku Laila suna kuka suna rokonshi da yayi hakuri amma ina kokallonsu baiba Haka sunaji suna gani aka tusa keyarsu zuwa police station Hajiya rukayya tace Ashe baka da mutunci abdulhakeem harda mu zaka hada ka kulle baka dubi girmanku a matsayinmu na iyayenkaba Ahmad zaiyi magana Hakeem yadaga mishi hanu Yace a kwashesu a tafidasu Suna ji suna gani aka kwashesu zuwa police station Hajiya suwaiba kawai akabari itama din Ahmad yace a barta Hajiya suwaiba ta tashi tafita driver din ta yabude mata kofar mota Tace kawuce dani katsina daman yasaba zuwa dasu gurin bokansu shiyasa tana ce mishi katsina yagane Inda zasu ***** Husnah sai datayi kwana biyu a hospital kafin ta war ware amma fa ita keda ciwon amma zafin Hakeem ne mejinshi Dan a can yake kwana mummy ma tare suka zama acan sai dare yayi daddy zaizo sukoma gida Mummy ta kalli Hakeem tace son yakamata afada wasu ummanta cewan tayi bari ko Kaga yanzu kosunzo zasuganta da kyau bakaman shekaranjiya ba Hakeem yace hakane nan yakira wayar ya shamsu yasanar dashi Ya shamsu ya jajanta sosai kafin yace yanzu baya gida amma zaikoma kida yasanar da umma Nan sukayi sallama Mummy ta kalli Husnah dake bacci hankalinta kwance tace Allah yasaka miki abinda suka miki Duk da ba kekadai abinyataba ba amma aikece kwance gadon asibiti Mummy tace wai ni inasukayi ne kanon suka gudu ko suna gidan hajiya suwaiba Hakeem yace suna police station mummy ta dafa kirji tace subhanalla police station kuma Son ai baikamata ba sai duniya ta zageka Kafin Hakeem yayi magana sai daddy dake shigowa yace kamin dai dai son Allah yamaka albarka Inasane da hukuncin daka dauka akansu kuma yayi dai dai Yanzu haka suma suna nan hospital din Mummy hafsat tace waye balafiya daddy yace abin badadi Hajiya suwaiba tayi hatsari a hanyar katsina tun shekaran jiya da abin yafaru Driver din ta atake ya mutu ikuma aka rasa 'yan uwanta akayi da ita general hospital katsina to anan aketa bincike a gidajen TV dake ina zaune a office nagani shine mukaje muka dauko ta Babu kafafuwanta ba hanu daya ga wani wari dake fita daga jikinta Sai yanzu take fada min inda zata wai gidan boka zata takai Abdul Hakeem a tufe bakinsa kar yasake maganar yasaki Laila Mummy tasaki salati tace idan ba a mutuba za asha kallo aduniya Yanzu har yanzu matar nan bata rabuda dazancen boka da malamn tsubbu ba Hakeem yasaukar da ajiyar zuciya yace Allah mungode maka daka nuna musu tun aduniya Daddy yace wanann kadai ya ishesu ishara idan masu shiryuwane Daddy yace ganin tanan rai hanun Allah yasa naje nayi Berlin su suzo sugana tanemi gafararsu Kuma kutashi kuje kuyafe mata Cikin sanyin jiki Hakeem yakalli husnah dake bacci Mummy tace muje mudawo kafin ta tashi Allah yarufa asiri Ahmad yashigo da shida a Aisha da kulan abinci Mummy tace a a Aisha wato bakya jin magana ko kina fama dakanki nace kihuta da kawo abincin nan kinki ko Aisha tayi murmushi tace bakomai mummy ai bana jin komai Mummy tayi murmishi tace to Allah yaraba lafiya 'yar albarka Nan Ahmad suka gaisa da su daddy A tare suka je can dakin da aka kwantar da hajiya suwaiba Suna shiga suka ga ba abinda takeyi sai tonawa kanta asiri tare da cisge cisgen gashi da hanun daya rage mata Duk Wanda ke dakin kuka yakeyi na wannan abin mamaki da al'jabi Hakeem yabisu da kallo daya bayan daya yaga tabbas sun ji jiki Lokacin dayaga meenat zaune gefe tana kuka gashi tayi baki tayi duhu Dan duk da meenat da uwarta take kama amma fa hasken babanta ta kwaso meenat farace sosai ba sarki amma kwana biyun dasukayi a daure yasata koma kaman bata da gata take tausayin 'yarsa yakamashi yayi tur dasu hajiya rukayya dasuka bata mishi tarbiyar gudan jininshi Zai yafe was meenat amma sai ya tabbatar tagyara halinta tazamo mutum Bai ankaraba yaji wata kara Dubawan dazaiyi yaga duk sun rufu akan hajiya suwaiba Wanda rai yayi halinsa Da razanan nan ihu tacika aikuwa suka hau koke koke To jama a yaufa ga karshen hajiya suwaiba nan kungani Allah yarabamu dason zuciya irin na hajiya suwaiba Next page Your comments is needed fans Love you All 😘😘😘😘 📝📝📝📝📖📖📖📖 [05/05, 10:18 PM] UMMU AFAN 🌹: 🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗 🎗🎗 🎗 BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM Story & written By The special writer UMMU AFAN 🖊🖊🖊🖊🖊🖊📚 🌹FIRST CLASS TECHNOLOGIES WRITERS ASSOCIATION🌹 🌹🌹 (F.C.T.W.A)🌹🌹 🌹HOME OF QUALITIES AND TRUSTED WRITER'S OF THE NATION🌹 🎗I DEDICATE THIS PAGE TO YOU AGAIN UMMU FARHAN ina alfahari dake wajen nice comments wallahi Allah yabar zumunci keep it up dole nasake Baki kyautar page Dan kin can canta sosai 😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘 🎗AKWAI LOKACI 🎗 🎗PAGE to 147 to150🎗 HUSNAH zaune acikin lambunsu Kafarta cikin ruwan sweemingfull dinsu Hakeem yana cikin ruwa yana wanka Husnah tana watso mishi ruwa Tana dariya yace niko barin zo kiga wallahi sai kin shigo ruwanan aikuwa tana jin zai kamota cikin ruwa ta tashi Tagudu shikuwa tana ganin yafito daga ruwa yabita harzuwa part dinsu Tagama gudunta yakamata yace wanakama tace natuba Prince Yace bazanyi hakuriba saikinzo munkoma munyi wankar tare tazaro ido cikin tsoro tace kasan fa inatsoron ruwa Yace nasani sosanke tsoron yafita a ranki karfin yakai karshen maganarsa wayarsa ta daukara Yaduba yaga Ahmad ne yayi sallama Ahmad yace albishirin ka Prof yace goro Ahmad yace kayi 'dafa Cikin farin ciki Hakeem kai haba yaushe kenan Ahmad yace gamunan mundawo gida ma Hakeem yace naji dadi wallahi Allah yaramana shida imani Gamunan zuwa yanzu insha Allah Nan sukayi sallama ya kashe wayarshi Husnah ciki murna tace anty Aisha ta haihu ko Hakeem yace a maza kishirya muje muga baby ko Husnah tace to tare sukayi wanka yashiryata itama tashiryashi Husnah cikin duguwar Riga maron colour da adon bakin flowers ajiki Tayi rolling baki mayafi tayi kyau sosai yarintar ta dada fitowa yayi sosai Hakeem yashirya cikin kananan kaya yasaka bakin wando da T shirt maron colour sun balain karbarsa sosai Husnah tace gaskiya kayi kyau sosai bana son 'yan mata su kalle min kaifa kasan 'yam matan nan bakunyace ta ishesu ba Hakeem yayi murmushi yace kedakinga kanki aini Bakomai bane Shiyasa inzamu fita tare nake kokarin ganin nayi kyau sosai Dan kar mutane su dauka driver dinki Husnah tayi murmushi dimple ta yalotsa sosai Hakeem yasa hanun yace yauwa kingani ko Banyarda idan munje kiyi murmushi ba saboda karkowa ya kallemin wannan two beautiful point dina Yanuna dimple dinta Husnah tayi murmushi tace ai sai idan magana ne bazanyi tunda duk yadda bakina yamutsa sai shima ya lotsa Hakeem yace zan nanesu kuwa idan yazama daga nisai ke saina daye Husnah tayi murmushi tace wallahi sweet idan nabiye naka baza mutafi ba fa Yace gaskiya kigoge jambakin nan Saboda yamiki kyau sosai Husnah cikin shagwaba tace haba sweet kaga fa jambakin kalan kayanane maroon kuma dankai nasaka Yace mai wayo kawai mutafi amma kirage murmushi Atare suka shiga part din mummy hanun su a hade da juna Wacce suka gani zaune kan carpet din mummy Da alamu mummy fada take mata ga akwatin kayanta nan da alama dai yanzu tazo Meenat kenan tana ganin shigowar daddyn ta Ta tashi taje ta tsuguna gabanshi tana kuka tace daddy Dan Allah kayafemin bazan sakeba Natuba da zuciya daya daddy Hakeem tsaki yayi Ya karasa gurin mummy Husnah har cikin ranta bata ji dadin abinda yafaru ba Ga mamakinta meenat ta rike rigarta tace Dan Allah asmau kiyi hakuri kiyafemin wallahi nayi nadamar abinda yafaru bazan sake kwatan tawaba da izinin Allah Husnah tayi saurin sa hanu takamo hanun meenat dake kuka kaman ranta zaifita tace Dan Allah meenat karkisake tsuguna min wallahi na Dade da yafe miki tun tuni daman ina rokon Allah yakawo lokacin dazaki fahimci gaskiya Kuma gashi Allah yanufa nayafe miki duniya da lahira my besty na Nima kiyafe min idan nabata miki rai Meenat tayi murmushin jin dadin yafiyar data samu daga aminiyarta Tace wallahi baki min komai ba anty na nasan kuma bazakitaba min badai dai ba saboda nasan kyakkyawar zuciyarki fari tas Husnah tayi murmushi tace nagode da kwarai da yabonki agareni Husnah taja hanunta sukayi falon mummy tace gaskiya husnah kina da kyakkyawar zuciya Allah yamiki albarka yasa kamiki dagidan aljanna Hakeem yace ameen Hakeem yafada wa mummy haihuwar Aisha mummy tace kai amma naji Allah mungode maka Me aka samu yasanar da ita Tayi musu addua Tace zuwa gobe nasa driver yakaini Hakeem yace kitaso muje kawai mummy Mummy tace a a kudaiyi tafiyarku nisai Allah yakaimu gobe Nan sukayi sallamawa mummy husnah ta kalli meenat ta mata rada akunne meenat to Allah yadawo daku lafiya Ta kalli daddynta tace daddy saika dawo Bai amsa ba yayi waje abinshi sukatafi Mummy tadawo da kallonta kan meenat tace nifa bazan iya zama dakeba karkizo nima kikwace min nawa mijin king a Dan santalelen gaye aikuwa meenat tafashe da dariya tace lalle ma tsohuwar nan wayafada miki daman mijin nakine kekadai Meguri yazo sai maitaburma yanade ta tashi tadauki jakar kayanta tayi dashi wani daki Wanda ba abinda babu aciki nan tagyara a matsayin dakinta **** Ranar sunar Aisha yaro yaci sunan baban Ahmad sai suka samishi sameer Komai na suna Prof ne yayi ba abinda yabari Ahmad yayi Su anty kubra ma tazo inda take rike da yaron kubra bata taba jin tanason haihuwaba irin na yau tayi matuka Sha'awar haihuwa Husnah takatse mata shirun anty muma Allah yasa shekara mezuwa kihaifomana baby kaman wannan mekyau Kubra tayi murmushi tace Allah yakarbi bakinki 'yar kanwata Aisha dake jinsu tace dake ma ai husnah Husnah tayi murmushi tace ai idan naga Dan ya shamsu kaman naga nawane Kuma ma aini bana ma son na haihu nan kusa harsai mungama karatun mu dazamufara kwanan nan Kubra ta kalli husnah tace idan Allah yabaki saikice bakyaso tunda baki da wayo mijinki nason haihuwa kice saikingama school ko To karma kifada yaji Dan zakusamu sabani Dan kiji nafada miki Husnah ta turo bakin shagwaba tace wallahi kubra nifa haihuwarce tsoronta nakeji Aisha tace karkiji tsoron haihuwa Dan da alama saikin dire wa Prof shabiyu Husnah tazaro ido ta shafa cikinta tace wa ni cab wallahi bazan iyaba Yanayin yadda tayi maganar cike da wauta taba anty kubra da anty Aisha mejego dariya Meenat tashigo dakin cikin sallama tace anty nazo kiga zainab ismail Wacce take zama abayan desk dinmu .husnah tafasheda ihu tace Dan Allah meenat itama cikin murna tace wallahi amma fa banmata maganaba kuma da alamu itama sunan tazo aikuwa da gudu suka kwasa zuwa waje Anty kubra tayi murmushi tace rayuwa kenan wazaiyi tunanin zasu dawo kamar da Anty Aisha tace gaskiya fa husnah mutumce Allah dai yadada karesu daga sharrin shaidan ****** Bayan shekara biyu husnah da prof soyayya sosai suke zubawa kasar London yau kusan shekarar su daya da rabi kenan acan Wani kwangila yakai Hakeem can sosai yake kula da husnah Bata taba Neman wani Abu tarasaba Kaman yadda shima bata gajiya da bukatunsa Dan zata iya cewa Prince din mabukaci sosai Dan baya daga mata kafa Tana kokarin jurewa hakan ganin ta faranta mishi rai Ayayinda shikuma prof baisan yanada wannan feelings din daya waba sai akan husnah Wanda yake jinbazai iya rayuwa batareda itaba Kamar kullum husnah cikin wasu kana nan kaya Dan prof dinta baya gajiya da kallonta cikin su Shiyasa duk inda yaga masu kyau Wanda suka burgeshi zai sai mata Tayi wankanta cikin wani Dan karamin skirt baikai tsayin gwaiyarta ba ma sai wani hadadden half vest wanda shima yatsa dai dai breast dinta Cikinta zuwa cibi duk awaje suke Gawani kamshi mai dai dake fitowa daga jikinta Wanda dama yariga Yakama jikinta sosai kullum cikin kamshi take Ga gyaran gashinta Dada yawa yake Tana zaune tanacin gurgurunta Wanda take so sosai Bataji shigowar shiba saidai jin hanunshi cikin kirjinta tayi aikuwa ta tashi a firigice zatayi ihu suka hada ido aiku wa husnah tashagwabe fuska tace wallahi bazan yarda ba saina rama aikuwa haka suka ringa zagaye falonsu Wai ita saita kamashi shikuwa Hakeem yaki tsayawa takamashi Dakanta tagaji tafada kan kujera tana kukan shagwaba Wanda prof yana balain son shagwabarta yana kara sonta karuwa cikin zuciryasa akanta ya kwanta yahade bakinsu guri daya sai yayi kissing dinta son ranshi kafin yasaketa yace matsorociya Yakai kansa kan cikinta tace yadai yace inagaisawa da baby nane husnah tayi murmushi tace wani babyn dabaicika 1 months ba har kafara gaisawadashi Prof yace ai kece bakisaniba run randa mukaje hospital aka min albishir da cikin dake jikinki Kullum kina bacci sai munyi hirada baby Kinsan wani Abu kuwa mummy fa bakaramin shirin zuwan jikanta takeba hakama daddy Husnah tayi murmushi tace nidai banason cikina yakai na Anty Aisha wallahi har tausayi takebani Hakeem yace ainaki sai yafinata saboda ke komai kikagani zakici acici kawai please baby kihaifo min yan biyar mana husnah tace ninafison na haifo guda Dari dai Hakeem yafashe da dariya yace kefa in anbarki wai bakar magana kika fada minko tayi dariya tace sosai kuwa ****** Satin su husnah biyu da dawowa gida Suna zaune itada meenat afalon mummy Dan yanzu komai tare sukeyi Mummy tafito daga kitchen dinta tamiko wa husnah kwano ga dashishin naki Husnah tayi murmushi tace yauwa mummyna Allah yakara miki lafiya Mummy tayi murmushi tace amin 'yata kema Allah yasaukeki lafiya Husnah tayi shiru Meenat tayi murmushi tace wallahi Granny ta ce amin aranta Husnah ta galla wa meenat harara Tana murmushi Mummy tace a din ta amsa din Mummy ta haura sama tace kigama ci kisha maganinki Meenat tafashe da dariya tace anzo gun wallahi shan magani Husnah tace wallahi maganin ba dadi Dariya kike minko zan rama ai zakiyi auran kema Nan danan fuskar meenat yacanja tace Dan Allah anty na kidai na min maganar aure Dan nasan Wanda nakeso bazan taba samunshi ba Husnah cikin tashin hankali tace nayi nayi kifada min Wanda kikeso kinki Natambayeki ko uncle bash din kikeso kince Allah yasauwake Ke kincireshi a ranki baya ranki a yanzu Towa kikeso kifada min Dan Allah Meenat tadaga kai ta kalli husnah fuskarta cike da hawaye Next page Your comment is needed fans Love you all 📝📝📝📝📝📖📖📖📖 [05/05, 10:19 PM] UMMU AFAN 🌹: 🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗 🎗🎗 🎗 BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM Story & written By The special writer UMMU AFAN 🖊🖊🖊🖊🖊🖊📚 🌹FIRST CLASS TECHNOLOGIES WRITERS ASSOCIATION🌹 🌹🌹 (F.C.T.W.A)🌹🌹 🌹HOME OF QUALITIES AND TRUSTED WRITER'S OF THE NATION🌹 🎗I DEDICATE THIS PAGE TO MY LOVELY HUSBAND MR SULAIMAN ALLAH YABAR KAUNA TSAKANIN MU YA YARAMANA LOVELY KID'S DINMU❤❤❤❤❤❤❤😘😘😘😘😘😘 much love to you 🎗AKWAI LOKACI 🎗 🎗PAGE 151 to 152🎗 MEENAT tayi murmushi tace bazan iyafada mikiba Dan nasan kona fada miki bashida amfani bazan taba samunshiba Takarasa maganar tana kuka Husnah tace haba meenat yanzu akwai abinda zai dameki kice bazaki fada minba saboda me Meenat tace zanfada idan har naci nasarar cireshi daga cikin ratuwata Husnah tayi murmushi tace kenan sonda kika nunawa uncle bash basone bane Meenat tace tabbas basobane sai yanzu nasan soyayya anty na amma tazo min a inda bai kamaceni ba Husnah tayi murmushi tace indai tayi wari maji ai Meenat tayi murmushi tace seson gulma Husnah tayi murmushi tace bakida kunya ko wace meson gulmar meenat tayi saurin kama kunne tace am sorry my mum Husnah tace an miki afuwa Tayi kamar bazatayi da dariya ba sai kuma suka kwasheda dariya gaba dayansu Hakeem ne yashigo falon da sallama ganin suna dariya yace dariyan me kukeyi Kuncika wa mummy kunne Meenat ta tashi da sauri ta karbi brief case dinshi tace sannu da dawowa daddy yace yauwa 'yar daddy Dariyar mekuke keda antyn taki Meenat tace wallahi daddy abincin data ci yau muke kirgawa ga kuma dashishi mummy tamata yanzu tana kan ci Hakeem ya kalli husnah datake cin abincinta bata kulashi ba saboda yayi laifi yau kafin yafita tace yabarta taje taga ummanta ya hanata Murmushi Hakeem yayi yasan fushi takeyi Meenat ta wuce zuwa can part din daddynta takai mishi jakar Hakeem yamaka mata kallon so Matsawa yayi gabanta yadauke plate din abincin Cikin shagwaba ta tace kabani abincina Yace anki abaki meyasa baki min sannu dazuwa ba Tace yau she kashigo aini bangan kaba ma Yanayin yadda take maganar yamatukar bawa Hakeem dariya yazauna kusa da ita yace mama food Inga cikin naki wai a ina kike ajiye abincin ne Husnah tajuya kai abinta batason hirar Hakeem ya janyota jikinshi yace baki huceba Tayi shiru Yace shikenan ina dai kano ne kishirya gobe kaiki Bata San lokacin data dada rungumeshiba Dan tama manta inda take Tace yauwa my Prince kokaifa wallahi har naji dadi sosai Cikin shagwaba tayi fari da idonta tace amma naga yau kadawo da wuri lafiya kuwa Yayi murmushi yace nazo mugaisa da babyna nane Husnah tasan irin gaisawar dayake nufi Dan haka kawai watarana idan taraya mishi zaibar office yadawo gida ya fitineta Murmushi husnah tayi tace naki wayon wannan gaisawar taka Hakeem yakalleta Wanda idonsa tuni yacanja kala Yace nima kuwa nafasa zuwan naki kanon tunda hakane yayi murmushi Mummy tasauko daga sama tace a a Ashe Kaine Hakeem yace a mummy wannan acicin ne Mummy tayi murmushi tace wayafada maka son kanta ne yasa take cin abincin dayawa ai dankane yake sata cin Hakeem yayi murmushi Mummy tace katashi kaje dining mana akwai abinci Hakeem dashi kadai yasan meyadawo dashi gida Yace wa mummy zanyi bacci tukun nadan huta kafin abincin Mummy tace afito lafiya to Hakeem yatashi yanasatar kallon Husnah Yaga dai bata daniyar tashi tabiyoshi Yace kizo kibanin number din inason nakirasune Husnah taji mamakin wannan karya daya mako Mummy tace tashi kije kibashi number idan kindawo saiki karasa ci kisha magani Husnah tace to atare suka fito Mummy tayi murmushi tace kai wai kahaifi 'da acikinka yace zai maka wayo Allah yadada zaunar Ku lafiya yabaku zuri'a tagarai aini idan duk shekara Husnah zata Haifa maka 'da Son murna zanyi naga gidan koina da jikokina Mummy nata zancen zucinta meenat tazo tazauna tace Uwargida sarautar mata Mummy hafsat tace to sarkin surutu kinfito meenat tace nafito wai yaushe wannan tsohon zai dawone Mummy hafsat tace kinga wallahi kifita a idona dacewa mijina tsoho Meenat tayi murmushi tace tsufa kuma aikungama tsufa nan sukayuta dariya Hakeem kam yanashan yana hutawa kamar yadda yacewa mummy Bayan sunfito daga wanka ne suna zaune akan resting chair dake bedroom din Hakeem husnah kwance kan kirjinshi yana shafa gashinta itakuma tana wasada gashin kirjinshi Yace sai kitashi muje kimusu shopping ko Husnah tace a a wallahi kabarshi karyazama barnar kudi tunda ba adade da kaimusu tsaraba ba Hakeem yayi murmushi yace ba abinda zanwa su umma yazama barnar kudi Dan Wallahi banajin ban bancin umma da mummy agareni Dan haka kidauka nima umma mahaifiyatace yadda kika dauki mummy na amatsayin uwa nima haka umma take agurina Husnah tace banida bakin dazan gode maka akan yadda kake kula da mu gabadayanmu Allah yakara arziki my Prince Hakeem yace nifa banason wannan godiyar da kike min Dan komai nawa nakine kina da damar dazakiyi yadda kikeso da komai nawa nariga nasa hanu Nan dai suka shirya sukatafi shopping Sai dare suka dawo Washagari meenat tace itama zata Hakeem yace tashirya suje suyi kwana biyun Husnah taji dadi kuwa dazuwan meenat ***** Sun isa kano wurin la'asar Ya shamsu da anty kubra suka taresu suna murnar ganin su Meenat tadurkusa har kasa tagaida ya shamsu Yace a a mutanen Kaduna yasu mummyn meenat tace lafiya kalau suke Husnah tace kai anty kubra wannan irin kyau wallahi komawa baby kikeyi Anty kubra tayi murmushi tace keba kiga yadda kika koma ba ko Anty kubra ta ruko hanun meenat tace meenat sannun dazuwa kinji husnah ta tareni dashirme hanun meenat rike da hanun anty kubra suka Shiga Umma tayi murna sosai da zuwansu Abinci kala kala a ka saukesu dashi Meenat dai takasa sakewa kwatata Washagari husnah nazaune a falo itada umma meenat da anty kubra kuma suna kitchen suna abinci Sungama suka jera komai kafin nan kuma kowacce tawuce wanka Meenat dakin dasuka sauka tawuce Itada husnah ne dakin anan suka sauka Bayan salar isha abba da yashamsu sunshigo husnah sai shagwaba takeyi yadda ranta yakeso kowa naji daita anzauna za afara cin abinci Sai umma tace Husnah tashi kikira amina tazo taci abinci itama cikin mutane Narasa takasa sakin jikinta ai komai yawuce tunda anzama daya Husnah ta tashi zataje kiran meenat Kubra tace zauna abinki zankirata anty kubra ta na Sakai cikin dakin tadawo dabaya tatsaya turus Kunnenta takunnenta sosai Meenat dabatasan anshigo ba tace ya Allah narokeka kacire min son Wanda nasan bazan taba samunshi ba ya Allah nasan ya shamsu yafi karfina Ba abinda zaiyi dani yana da mata kamar wacce yake da ita Nasan yafi karfina ya Allah kai kajarrabeni da kaunarsa Allah ka yaye min Allah natuba Allah kacire minshi acikin arayuwata ya Allah Tana kuka mecin rai Anty kubra kasa jurewa tayi cikin tsananin tashin hankali tajuya zata koma dabaya Sai kuma tayi tunanin to idan antambayeta mezatace Sai kawai ta daure tashiga dakin aikuwa meenat naganinta tace sannu anty Kubra tace yauwa kanwata kifito muci abinci kinji Meenat tayi murmushi tace to anty Da daddare anty kubra kasa bacci tayi tana ta tunanin abinda kunnenta yaci mata Can tayi tunin haba kubra kiduba fa gidan nan basu da wadatar yara umma zataso taga 'ya'yan shamsu amma bawanda yataba maganar rashin haihuwarta kowa nuna mata kauna yakeyi Kuma tabbas sunje asibiti an tabbatar itace da matsala Dan meyasa zata zama meson kanta dayawa Yakama itama tarama hallacin da mijinta da iyayenshi suke mata arayuwa Kuma ai meenat ta shiryu ta tabbatar zasuyi zama na girmama juna Sai dai kuma ta yaya zata hada wannan Abu bayan tasan balalle bane su amince mata Juyawa tayi takalli yaya shamsu dayake baccinsa Take tausayinsa yakamata tasan yana balain son yara Kuma gashi ita bata halin bashi wannan farincikin Tana da yakinin ya shamsu bazai taba juya mata baya ba koda ya auri meenat ta Haifa mishi yara Tayi murmushin dole tace meenat Allah zaibaki abinda kikeso fatana Allah yasa muzauna lafiya Kubra ta Dan taba ya shamsu kadan yatashi yace a a honey mekike yi baki kwanta ba Tace katashi muyi magana Dan Allah Dayake ya shamsu yana matukar bawa kubra muhimmanc acikin rayuwarsa Yatashi yace Allah yasa lafiya kubra tayi murmushi tace Alkairi nema Next page Your comment is needed Fan's Love you all 📝📝📝📝📝📖📖📖📖📖 [06/05, 11:18 AM] UMMU AFAN 🌹: 🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗 🎗🎗 🎗 BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM Story & written By The special writer UMMU AFAN 🖊🖊🖊🖊🖊🖊📚 🌹FIRST CLASS TECHNOLOGIES WRITERS ASSOCIATION🌹 🌹🌹 (F.C.T.W.A)🌹🌹 🌹HOME OF QUALITIES AND TRUSTED WRITER'S OF THE NATION🌹 🎗I DEDICATE THIS PAGE TO YOU MAMAN MUFIDA Ina alfahari dake wallahi kina kasheni da wannan nice comments din naki Allah yabar kauna🎗😘😘😘😘😘 🎗AKWAI LOKACI 🎗 🎗PAGE 153 to 155🎗 YA SHAMSU yace inajinki honey Kubra tace wallahi inasha awar naga yara agidan Koda kuwa bani zan haifesu ba inason ganinsu Ya shamsu yace bangane mekike fada ba kubra Kubra tace nazauna nayi tunani Halaccin da kukayi min a rayuwa Dan me nima bazanso abinda zai faranta ran ka Dana su umma ba Wallahi koba afadamin ba nasan yadda kakeson yara Koba kaiba ma su umma fa girma ya kamasu zasuso suga yaranka kafin sukoma ga mahallincinsu Saboda son dasukeyi min da nuna kulawa agareni yasa bantaba jin umma tayi magana akan rashin haihuwataba Kuma nasan dole abin zai dameta Kaga idan har nacika masoyiyarka ta gaskiya dole ne nayi kokarin ganin farin ciki arayuwarka idan har INA da damar hakan Ya shamsu yace duk meyakawo wannan maganar kubra mekike nufi kenan Kubra tace ina nufin kayi aure Dan Allah muna bukatar muga yara acikin gidan nan Dan Allah karki yadda da bukatuna Kayi tunani mai kyau akan magana bakai zaka duba ba su umma zaka duba Ya shamsu Wanda mamakin kubra yakeyi tubaran Yace anya kina cikin hankalinki kuwa kubra Meyasameki Bantaba ganin macen datake jawa kanta kishiya ba saike Kokuma kindaina sonane yasa kike fatan nakawo wata cikin rayuwarmu Please banason sake jin wannan maganar a bakinki Dan Allah bana samum sabani dake amma akan wannan zan baki mamaki Kubra tasauka kasa tazuba gwiwarta akasa tana kuka tana rokanshi akan yacika mata burinta Yaga abin nata ma dagasake ne yafita daga dakin yakoma dayar dakin yasaka key Kubra kuwa ganin yabar mata dakin Yasa tama rasa tunanin dazatayi ahaka bacci yadauketa rana nafarko dasuka fara raba shimfida kenan da mijinta Washagari da safe bayan sungama karyawa meenat tace zata ta kwanta Dan tana komawa baccin safe falon yarage daga husnah sai umma sai anty kubra Umma ta lura da kubra yau kaman bata lafiya takasa yinshiru tace khadijah lafiya kuwa Kubra tayi murmushi tace umma ina da magana amma keda Abba nakeson magana daku Umma da husnah suka kalli juna Dan basu taba ganin kubra cikin wannan halin ba Umma tace to kutashi mutafi can falon abban naku sai kiyi maganar acan Tare umma da kubra suka wuce sukabar husnah da damuwar rashin sanin maganar da kubra zatayi Can husnah tace kodai fada sukayi da yaya shamsu Tace haba ya shamsu me anty kubra zata maka da har zai kasata adamuwa irinhaka Haka ta tashi ta wuce part dinsu anty kubra tanazuwa tasamu ya shamsu a falo yana kwance fuskarshi nakallon sama husnah tashiga Husnah tayi sallama ya shamsu ya amsa tare dayin yaken dole Husnah tace ya shamsu wai meke faruwa kaida anty kubra ne Yatashi da sauri yace tafada miki wani abunne Husnah tace a a amma yau bata cikin walwala kuma tace tanada magana da Abba Ya shamsu yace ita kubaran yanzu tana ina husnah tace suna falon Abba Dasauri ya shamsu yafita yayi hanyar falon Abba yanazuwa yace kubra wai meyasa bakya jin maganane Dan Allah Abba yace karaso mana ubana yafi nakowa sham sudden Ya shamsu yashiga yasamu guri yazauna Abba yayi gyaran murya yace matarka tasamemu da wata magana wacce da bamu amince da itaba sabida ganin rashin dacewar hakan amma kuma tafimu hujja da da dalilu masu yawa Ya shamsu yadaga kai yace Abba yanzu inbanda shirme irin na kubra ta ina zanfara Neman matar aure Abba yace ai har matar ma tariga tasama maka ita Dasauri yadago kai yakalli kubra wacce tamaida kanta kasa Yace bangane tasamamin matar aureba Abba yace wannan yarinya amina Ya shamsu yace amina kuma wacece wannan kuma Husnah dake bakin kofa tace meenat kenan Duk suka kalleta anty kubra tace a itanake nufi Na tabbatar a yanzu duniya ta mata karatun tanutsu zata zauna lafiya Kuma meenat bakowa takeso sai yayanki Tana son ya shamsu kobadan itaba ai zamu duba babanta da kakaninta tashiryu duk abinda tayi da ina da tabbacin yarinta ce amma yanzu hankali yazo mata Dan Allah ke ma husnah kifahimce ni Husnah tace yanzu anty kubra dakanki kikeson janyo meenat ajiki bayan munsan ta musan halinta Anty kubra tace sanin da kika ma kuma kema na San kinyarda meenat ta canja Abba yace duk kuzauna mufahimci juna Nan Abba yayita musu nasiha Sannan kuma yanuna musu faidar yin abinda kubra tace Umma tace gaskiya khadija samun mace irinki awannan zamani maison farinciki Wanda take taredashi koda ita zata rasa nata farincikin Kai kuma shamsu idan wannan aure dazaka yi zaisa kubra tayi farinciki to kaje kanemi auran amina Abba yace wannan banyarda kabata wa kubra ba shamsu a rayuwar ka mace ce tagari Wacce samun irinta a rayuwa sai antona Kubra tace nagode dakuka fahimceni Abba yace Allah yamiki albarka yabaku masuyi muku abinda kukamana Anty kubra ta tashi tafita Abba yakai kallonshiga shamsu dayayi suman zaune Abba yace abinda yakamata yarinyar tayi a yanzu tabbas lokaci yayi dayakamata karamawa kura aniyarta ba abinda zamuce ga wannan yaro Abdul Hakeem da iyayensa saidai Allah yasaka musu da gidan aljanna Kaduba yadda suke kula da 'yar uwarka ba abinda tanema tarasa Baka tunanin hanyar dayakamata kaima kamishi wani Abu dazaiyi jidadi a rayuwarshi To Allah ne yabaka damar dazaka sakamasa shima shine ka auri yarinyar nan amina kariketa kamar yadda yake rike maka naka 'yar uwar Nan dai su Abba sukayi ta fahimtar dashi faidar yin hakan Da daddare kubra da yashamsu sunyi shirin kwanciya Sunkwanta kubra kallon kayan da akaturo mata nasiyarwa ne wata kawarta ce take kawowa daga Dubai Ya shamsu yakarba yana kallo shima yace kai amma sunyi kyau wanne kikazaba Kubra tayi dariya tace daga ganin Abu a waya kuma saina hau zaba kawaidai ita tafara nunamin ne inga irin kayan data saro kuma nagani kaga nace mata ma sunyi kyau sosai Yace hakane to ninace kizaba muku masu kyau keda asmau Kubra tace a a fa wallahi bada niyar kasayamin nabude kaganiba kawaidai nabudene Dan nasan ta turo sai dai nazabawa Husnah dai tunda kayi niyya saya Ya shamsu yace kizaba muku banason musu Kubra tace to ai kabari muji kudinko Ya shamsu yace bakyajin magana ko Kubra tayi murmushi tace shikenan angama rankayadade Saikuma tace muka saya mana kanwata fa meenat kagafa tunyanzu yakamata ka kafara kwatanta adallcin fa Ya shamsu yace yasalam kubra rigima wai ba anwuce wannan shafin bane Kubra tayi murmushi tace yanzu aka bude shafin kuwa kasan fa jibi zasu koma gida yakamata kagabatar da kanka agurin meenat Ya shamsu yace Ashe kuwa saidai afasa kenifa barin fada miki wallahi bayadda na iya ne yasa na amince muku keda su Abba amma wallahi duk abinda yafaru dake zanyi kuka Kubra tayi murmushi tace ba abinda zaifaruma sai alkairi Yanzu dai mu uku zan zaba mana ko Ya shamsu yakwanta yace yadda kikace Murmushi kawai anty kubra tayi tace shikenan Tace nazaba mana nida husnah katashi kazabawa meenat nata Duk kubarshi amfasa indai nizan zaba mata anty kubra ta kunshe dariya acikin bakinta Dan yadda yayi maganar yabata dariya Husnah da meenat suna kwance sunyi shirin bacci Husnah tacewa meenat duk da kinfada min Wanda kikeso yanzu idan Allah yacika miki burinki kika aureshi Wanda kikeso yazakiyi wani irin tanadi kika mishi wurin faranta mishi Meenat ta tashi tazauna tayi murmushi tace hmm wannan sirri nane tsakanina da mahaliccina Dan Allah yaga niya ta akan shi idan Allah yacikamin burina Wanda banma taba mafarkin cikansaba amma wallahi Allah yasani inason shi sona hakika so mai tsabta Husnah tayi murmushi tace Allah yacika miki burinki Zaki auri Wanda kikeso meenat Cikin tsananin mamaki meenat tace taya akayi kikasan Wanda nakeso bayan nasan banfada mikiba Husnah tace labarin zuciya a tambayi fuska kawata kuma nima antyna a yanzu amarya agurin anty kubra mace daya tamkar yadubu Mata agurin masoyinki ya shamsu Meenat da mamaki take kallon husnah tace ya akayi kika fahimci asirin zuciyata Husnah tayi murmushi tace karkidamu Allah dai yanuna mana lokacin Ni husnah nafi kowa gata da samun matan yaya guda biyu masu sona Allah yabaku zaman lafiya Bana son tambaya bacci zanyi idan kika dameni zanfada wa dad dinki Kin hanani bacci ta kwanta abinta tana cike da farincike Meenat tarasa abinyi murna zatayi kokuma akasin haka To kodai shima ya shamsun yanasonta ne kai a a akwai dai wani Abu Kuma mai bata amsar taki fito da daita daga duhu Tashi tayi tashiga bathroom alwala tayi tana Neman zabin Allah Washagari da safe meenat takasa fita falo tayi takasa hada ido kowa inba husnah ba Umma ana cin abincin rana Anty kubra ta kalli husnah tace wallahi baki kyauta ba yanzu gashi kinsa tunsafe takasa fitowa cikin mutane Husnah tayi murmushi tace ai dole takasa fitowa tunda bata da gaskiya takarasa maganar tana dariya Umma tace tashi wa husnah kitashi kije kikiramin ita Husnah tace to ta tashi ya shamsu yayi kaman yayi magana sai yabasar kawai Next page Yau kunga typing din kadan watspp ne yakebani matsala Please marasa comments ina ganinku fa kara nake muku Masu comment ina alfahari daku Allah yasaka da alkairi Love you all 😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘 [06/05, 11:21 AM] UMMU AFAN 🌹: 🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗 🎗🎗 🎗🎗 🎗 BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM STORY & WRITTEN BY THE SPECIAL AUTHOR /WRITER UMMU AFAN 🖊🖊🖊🖊🖊🖊🖊🖊🖊🖊🖊 🌹FIRST CLASS TECHNOLOGIES WRITERS ASSOCIATION🌹 🌹F.C.T.W.A.🌹 🌹HOME OF QUALITY AND TRUSTED WRITERS OF THE NATION🌹 🎗I DEDICATE THIS PAGE TO YOU SISTER SHAFA'ATU (UMMU KHALEEL) Ina alfahari da comment dinki over kina kokari sosai wajen suburbudo comment Allah yabar zumunci🎗🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹 🎗AKWAI LOKACI 🎗 🎗 PAGE 156 to 157🎗 HUSNAH tashiga dakinsu da sallama tasamu meenat kwance dawa a hanunta Tana chart husnah tace anty meenat umma nakiranki Meenat tadafa kirji tace nashiga ukuna Wallahi ina matukar jin kunyar 'yan gidan nan Husnah ta ballawa meenat harara tace saikizaba Ko zuwa kiran umma ko jinkunyar Meenat tayi saurin saka hijabin dogo har kasa Tace muje amma Dan Allah ya shamsu yana falon wallahi banason hada ido dashi kunyarshi nakeyi wallahi Sosai dariya yakama husnah tace yaukuma kece da kunya meenat Meenat tazunburo baki tace bake kika fada ba kuma alhalin niban fada miki da bakina ba Husnah tayi murmushi tace to ai labarin zuciya atambayi fuska Husnah taja hanunta suka fito alokacin ya shamsu yadauki cup din tea dinshi Yayi gefen kujera yazauna yana shan abinshi Meenat suka fito da taga baya falon tayi hamdala azuciyarta Ta durkusa harkasa tazauna gaban umma tace umma ina kwana Umma tayi murmushi tace haba amina kinbuya adaki kinki fitowa kisha iska Meenat tayi murmushi tace ba komai umma tace umma azumi nakeyi Kafin umma tayi magana anty kubra tafito daga part dinta tace yauwa kokefa meenat amma kinki fitowa kisha iska Meenat kanta akasa tace anty ina kwana anty kubra tace lafiya qalau antashi lpy Umma tace wani irin azumi yau lahadi Husnah tace au umma har kinyarda ma azumin takeyi Wayace tayi ringing kan dining din dasuke husnah tace ya shamsu ankiran wayarka azabure meenat ta kalli bayan ta kan kujera aikuwa caraf suka hada ido Tayi saurin saukar da fuskarta kasa tana Shima ya shamsu baisan lokacin da yakalleta ba yakau da kansa Husnah ta kallesu tayi murmushi kawai Umma talura da yadda meenat tarikice tace tashi mana kici abinci Meenat tace to umma amma kasa yafi min dadin cin abinci Anty kubra tadauki wayar ya shamsun takai mai Yakarba yace tazauna anan Tayi murmushi tace ina karyawa nefa honey Ya tashi yadauki wayarsa da yace biyoni Anty kubra tabi bayansa sukatafi part dinsu meenat ganin sunbar falon yasa tadan sake kadan Prof da Ahmad ne sukawa kano diran bazata Ya shamsu sosai yakarbesu a falonshi prof yakira wayar husnah yace baby kufito mutafi ko Husnah tace badai kunzo kanoba Murmushi prof yayi yace naki wasane ke atunaninki zan iya barinki har kwana hudu ukun ma dakyar nayi Yashamsu yashigo falon yaga Hakeem nawaya Ahmad yace kaga wannan romeo din barnar kati baya mishi wahala Wai kuna gida dayama amma kana kashe murya a waya Ya shamsu yayi murmushi kawai yana jin dadin yadda Abdul Hakeem yake ba wa kanwarsa kulawa ko agaban wayekuwa Kodan wannan zai auri meenat zai riketa tsakaninshi da Allah Meenat da husnah suka fito cikin rakiyar anty kubra da umma Sosai umma tahadawa meenat tsarabar su humra ne da dai sauransu anty kubra ma tabasu nata Sosai sukayi kewa meenat dai Allah Allah take sutafi Dan ta takura sosai wallahi ******** Bayan sati biyu da komawarsu Abban su husnah da wani abokinshi sukatafi Kaduna Dama daddyn Hakeem yasan dazuwansu Shida daddyn Ahmad suka karbesu Bayan anci ansha Abba yakawo musu bukatarsu Daddyn Hakeem yanisa yakalli daddyn Ahmad yace lalle wannan yarinya amina Allah yanasonta Mutum kamili mai nutsuwa kaman shamsu yanemi auranta bayan duk Abu abuwan datayi abaya Abba yace duk wannan yawuce alhaji muyi maganar yanzu kawai Daddy yace duk da bani ubanta jikatace to amma da ubanta da itadin duk mallakinane wallahi naba wa shamsu ita halak malak Nan sukayi hamdala da godiya Abba yace idan bazaka damuba tunda ba auran farko bane daga ita harshi shamsun zanso a yanka mana sadaki mubiya Daddy yace hakane amma naji wannan alamari sosai Daddyn Ahmad yace tunda hakane ga sadakin nan nabiya wa Dana shamsu Abba yace a a haba alhaji karmuyi haka daku mana wallahi da komai mukazo Daddyn Hakeem yace haba ba komai karka daga hankalinka dan yabiyawa danshi sadaki kuma ma ai shamsu Dan mune kana nufin da wani guri yaje Neman auren aimune masu biyamasa sadaki bawai Dan bashidashi ba sai Dan can cantarsa Hakadai sukata raha abinsu har suka tsaida lokacin aure nan da wata biyu masu zuwa Abban ya shamsu ya fito da kudi yace tunda anbada nasadaki to ga kudin Nagani inaso Dakyar daddyn Ahmad yakarba Da daddare daddy da Hakeem sun gama cin abinci Daddy yace akwai maganar danakeson nayi daku kaida mummynka Mummy hafsat tayi murmushi tace to tasamu kenan tunda naji meeting Daddy yayi murmushi yace sosai kuwa Nan daddy ya sanar dasu komai Hakeem yace daddy kar ayi haka wallahi matar shamsu yarinyar kirkice Aje amina taje tabata musu zaman dasukeyi mai cike da kwanciyar hankali Daddy yace duk namusu bayanin wannan sai suka nuna min matar ma bata da matsala itama tabada goyan baya kuma tayi alkawarin zama da meenat tsakani da Allah Hakeem yace aidama itabata da matsala su laila ne damuwata kunsan halinsu Suje suyita abin kunya mummy tace Gaskiya kam Kuma gaskiya yarinyar nan kubra bata can canci kishiya ba Muna zumuncinmi gwanin sha'awa da mutane azo ana raba mana abin kunya Daddy yace to duk naji baya ninku Nan yadauki waya yafada wa abbansu husnah komai abban su husnah yace bani Abdul Hakeem din Abdul Hakeem ya yakarba da ladabi kaman yana gaban abban sun dade suna magana kafin sukayi sallama Abdul Hakeem yace Allah yasa dai karsu dinga jamana abin kunya a inda ake ganin mutuncinmu Dadddy yafito da sadakin da kudin Nagani inason yakuma fada musu ranar da suka tsayar Mummy tace har cikin raina naji dadin wannan Abu sai dai ita aminar akira ajamata kunne sosai tazauna lpy dasu Hakeem yakira wayar meenat tazo tazauna akasan carpet Ke yaushe kuka fara soyayya da shamsu Mummy hafsat ce ta wurgo mata wannan tambayar duk ta gigice tayi shiru kawai Daddy yayi murmushi yace yanzu dai mamana kinason asake minkafa kenan ko akaro na biyu Mummy tayi murmushi tace ai gwamma da aka maka kafar taje can nima na huta da zaman kishi da ita Daddy yace kai mummyn Hakeem badai kishiba To nikuma ba inda za aje min da mata inasonta Meenat dai yau duk surutunta bakin ya mutu Hakeem yace amina Dan Allah karkisake biye ma su laila kizo kibamu kunya Kinga dai gidan mutunci ne ko Meenat tadaga kai sama tace to daddy Hakeem yawa mummy da daddy saidafe yawuce part dinshi Daddy da mummy suka cigaba dawa meenat nasiha harshima daddyn yaje byakwanta Hakeem nashiga part dinsu yaga husnah kwance tayi bacci cikin wasu fitunannun sleeping dress Ya karasa kusa da ita yakwantar da kashi a kirjinta husnah dai bacci yayi nisa Yaga dai bazata tashiba Dan tunda tasamu cikin intafara bacci kaman ta mutu Yashiga yayi wanka kafin yafito yayi shirin kwanciyar sa Ya kwanta tare da manno husnah ajikinshi Dan harsunsaba baya iya bacci saiyajita jikinshi haka itama idan tabude ido taga yana kusada ita tofa tana jikinshi Yana nashafa mata kanta yaso yatasheta sai kuma yafasa Dan yaga taji dadin baccin ta ****** anty kubra zaune itada umma suna lissafin kudin dazai kawo na sayayyar kayan lefe itafa anty kubra komai takeyi daurewa kawai saboda kwata kwata bata jin dadi sosai Taki nunawa ne saboda karaga kaman saboda maganar auren yasata damuwa Suna gama wa ta tashi tadauki hijabinta tace umma barin shiga nan makwafta yarinyar salma ba lafiya manal Umma tace ayya koshiyasa bana ganinta kwana biyu anty kubra tace wallahi Umma tace kigaishemin Da ita Anty kubra tana fita gidan doctor salma tashiga taci sa akuwa tana gida Doctor salma tace kai yau kubra kece komafarki nakeyi anty kubra tayi murmushi tace nice wallahi doctor Tace mushiga daga falo Nan suka shiga bayan sungaisa Takewa doctor salma bayanin yadda takeji kusan sati uku da suka wuce Doctor salma tayi mata tambayoyi ta amsa Tace kitashi kishiga kiyi fitsari zanmiki P T test Anty kubra batayi musuba Tayi doctor tayi gwaje gwajensu taga yasa mata positive aikuwa da murna tasanar da anty kubra anty kubra tsaban farin ciki saiga hawaye sharshar yana bin kuma tunta Doctor salma tace haba kubra ai murna yalamata kiyi ba kukaba Kubra tace hakane Allah nagode maka amma Dan Allah karkifa dawa megidanki Kinsan idan megidanki yasani zaifadawa shamsu kuma banason mijina yasan da wannan cikin Doctor salma ta gwalo ido tace kekuwa kubra meyayi zafi haka abinda kukadade kuna nema Allah yabaki kice kar a fadawa mijinki Kubra tace ina da dalili mai karfi ne yasa nafadi haka kuma zanfada miki yanzu Nan anty kubra tabata labarin komai Tace kinga idan wallahi nasan zaice yafasa auran Kuma idan yafasa auran bazan yafewa kaina ba zanga kaman nice sila Kuma gashi gidan mutunci zai yi auran idan yace yafasa ai zasu daukeshi karamin mutum Doctor salma baki tasake kawai tana sauraron karfin hali irin na kubra Gaskiya ko ita kubra ta matukar burgeta Tana hali mai kyau Wanda kowani miji zaiyi alfahari da ita Murmushi salma tayi tareda jinjina mata tace Allah dai yabiyaki kubra wannan jahadi da kikeda niyyar yi Kuma insha Allah keda kanki zakifadawa mijinki alokacin daya dace Nan sukayi sallama kubra ta koma gida ******* Biki ya rage saura sati kowani bangare sunata shiri kamar masu aurar da budurwa ko saurayi komai da ake bukata ya shamsu kubra yakeba itakuma tazage tsakaninta da Allah tanayin komai Ba Wanda ya lura da cewan tana da shigan ciki ajikinta saboda komai da jikinta takeyi abunta Kayan lefe kuwa masu kyau da tsada guda dozin wato shabiyu itama kubra yasake mata komai kuma yabata makudan kudi taki karba yanuna rashin jindadinshi Saita karba tamishi godiya Kamar kullum sunzo kwanciya tace honey yanzu Dan Allah abinda kakeyi ka kyauta Ya shamsu dake aiki a lap top dinshi yajuyo yace meya faru honey Anty kubra ta ce yau kusan saura sati fa auranka amma Baku taba magana ba aizaka sa iyayenta suji badadi suzargi basonta kakeba kaman dole akama Ya shamsu ai basonta nakeba kubra inada mace kamanke mezan nema agun wata mace Kubra ta taso ta ringumeshi tabaya tace nasani mijina amma inason kaduba iyayenta Dan Allah Ya shamsu yasaukar da ajiyar zuciya yace yanzu yakikeson ayi Kubra tace gobe kaje Kaduna kufahimci juna Dan Allah kabata abinda take bukata na hidimar biki Ya shamsu yace naji Allah yakaimu shikenan hankalinki ya kwanta Kubra tadaga kai tace yauwa honey Yanzu kabar wannan aikin Dan Allah kazo mukwanta bacci nakeji gashi gobe zakayi tafiya ta kashe computer taja hanunta mijinta zuwa kadu gado ****** Washagari kubra takira Husnah tasanar da ita zuwan ya shamsu Tace tasanar da meenat Husnah tace toshike nan kifada mishi yataho minda furar umman nan Dan Allah anty kubra tace to mama food Husnah tace anty hardake ko kinacemin mama food ko Anty kubra tayi murmushi tace aidole wannan babyn dai yasaki ci wallahi Suna gama waya husnah ta kalli meenat tace yaufa mijinki yanahanya saiki tashi kifara shiri Meenat tace banason wasafa niwacece da zakice zaizo domina tadafa kirji Husnah ta ce ke amatarshi mana Meenat tayi murmushi tace hmm ninasan fa bawani sona ya shansu yakeba amma zanmishi biyayya insha Allah zaiyi alfahari dani Yauwa antyna meya yashamsu yafi so acikin abinci amma fa saikin tayani kisan har yanzu hanun baifada ba Tayi murmushi Husnah dai tausayin meenat yakamata ashema itama tasan ya shamsu bayasonta Tare sukaje kitchen sukayi aikin abinci Large shabiyu da rabi sukagama Kowacce tashiga wanka Meenat tasha gayu sosai da taimakon husnah Yashamsu karfe daya darabi Next page Your comment is needed fans Ina alfahari da Ku over wallahi 🖊🖊🖊🖊🖊🖊🖊🖊🖊🖊🖊🖊🖊🖊 [06/05, 11:22 AM] UMMU AFAN 🌹: 🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗 🎗🎗 🎗🎗 🎗 BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM STORY & WRITTEN BY THE SPECIAL AUTHOR /WRITER UMMU AFAN 🖊🖊🖊🖊🖊🖊🖊🖊🖊🖊🖊 🌹FIRST CLASS TECHNOLOGIES WRITERS ASSOCIATION🌹 🌹F.C.T.W.A.🌹 🌹HOME OF QUALITY AND TRUSTED WRITERS OF THE NATION🌹 🎗I DEDICATE THIS PAGE TO YOU SISTER BALARABA Ina alfahari da comment dinki over kina kokari sosai wajen suburbudo comment Allah yabar zumunci🎗🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹 🎗AKWAI LOKACI 🎗 🎗 PAGE 158 to 150🎗 Afalon su mummy aka sauki ya shamsu shi sosai suka gaisa da Da mummy Husnah dake da mummy tace yaya ina furana Ya shamsu yayi murmushi yace mummy kina fama da shawagwabar husnah umma dai huta sai mummy kuma Mummy tayi murmushi tace tayi abinta lokacinta ne ai tana debe min kewar yarinya mace Yashamsu yace aitagirma dayawa mummy tace mummy tace wadin ai husnah yarinya ce idan batayi shagwabar ta yanzu sai yaushe zatayi Husnah tayi murmushi tace to yaya kaji daiko Saika bani furana kawai Ya shamsu yace ai na manta da furar ki Husnah tayi murmushi tace caf ai kuwa da bazan bari kaga matarka ba nima sai ka koma kakawo min kafin kaganta Mummy tayi murmushi yanayin shakuwar ya shamsu da husnah yabata sha'awa Sosai duk da yagirme mata hakan bai hanashi Jan kanwarshi ajikiba Key din motar yabata yace tadauko a mota Da murna ta karba tayi hanyar waje Mummy tace yi a hankali 'yata kefa saikace bame cikiba bakya nauyin cikin ma kai yarinta me dadi Mummy tace to nibazan Barka kaci abinci Barin turo ma ita aminar Ya shamsu wayarsa yadauka yayi Dial number din kubra tana ganin kiranshi tadauka tayi sallama tace honey ka isa lafiya ya kanwata Ya shamsu yace zakifara ko nifa nakiraki ne naji nice voice dinki Kubra tayi murmushi tace nagode mijina dafatan kasamesu lafiya yace kowa lafiya Husnah tashigo falon ganin yana waya yasa ta haura sama gurin mummy can falon daddy Clashing sukayi da meenat zata sauko husnah tace kai matan yaya kinyi kyau wallahi kar ki safa saikuma tayi shiru tana murmushi meenat tace karnasa me kinganki Kina nan sai tsokana ko am kinsan meye husnah wallahi kunya nakeji sosai Husnah tadafa kafadarta tace kisawa kanki kwarin gwiwa kefa mace ce haba yakikeson badani ne kaman ba meenat din Dana sani ba Kinsan Allah saikinyi da gaske kafin kisamu kan yayana wannan kunyar duk bazai fishshekiba wallahi Saboda bahaka antyna take mikishiba Beside ma fa namiji baya son yawan kunya Saboda kunyar yana cutar dasu dayawa Meenat tace nagode da shawararki yar uwa kuma small mama na Zanyi aiki dashi Ta kalli ledar hanun husnah tace karfa kishanye kekadai please nasan cinki Nasan wannan furrar tunda kika damu dashi zaiyi dadi over wallahi Husnah tace jeki fa kinshanya min yaya na a falo Meenat tayi murmushi ta karasa sauka Cike da ladabi da kunya ta durkusa kasan carpet tana jiran yagama wayar sa Shikam ya shamsu soyayya sosai suke zubawa a waya da anty kubra Yadau kusan minti talatin kafin kubra tace Dan Allah idan kana kusa da kanwata ka kashe wayar nan Ba dadi wallahi cin fuskane Ya shamsu ya kalli gefen da meenat take tunda ta ajiye kanta kasa bata dago ba saita bashi tausayi Yacewa kubra gata nan yamika wa meenat wayar batayi tsamma niba taga wayar dago kai tayi suka hada ido yace karba Ta karba suka gaisa da anty kubra meenat ta tambayi umma kubra tace umma lafiya qalau Kafin sukayi sallama kubra ta kashe wayar Dan karma yakarba wayar yasake wata maganar Meenat ta kalli screen din wayar ya shamsu hoton taga hoton anty kubra dashi sunsa kaya iridaya suna murmushi hoton yamata kyau sosai Ya shamsu ganin bata mika mishi wayar ba yasa ya kalleta da kyau yaga metake kallo yaga dai tazubawa Wayar ido Meenat tamika mika mishi wayar Tace ya shamsu ina wuni yace lafiya ya mutan gidan Tace kowa lafiya yace madallah Daga nan kowa yayi shiru Tsawon minti goma daga baya yace amina bakya maganane ko kuma nine bakyason ma magana Meenat tace bahakabane to bakaci komai na gashi ankawo ma komai Ya shamsu ya kalli kayan gurin yace ai bakiso naciba tunda baki bani komaiba haka ake barin bako Meenat tagirgiza kai tamatsa kusada abincin ta saving dinshi komai Tace bissimillah ya shamsu yace to anty meenat Tayi murmushi batace komaiba kasa yasauka yafara cin abinci Meenat haka kawai tatsinci kanta da sahanu tadauki wayar ya shamsu Ya shamsu ganin tadauki phone dinshi murmushi yayi kawai yacigaba da cin abincinsa Meenat kallon hotuna take sosai daga hotunan shi saina kubra saina husnah da su umma Ta dauki wayarta tayi connecting ta xender tayi ta tura pic masu kyau na shi Dana anty kubra Ya shamsu yace mekike turawa tace hotuna Yace nawa kenan tace na anty kubra Yace banyarda ba inga wayar idan dagaske kike Meenat tayi murmushi yabashi wayar duka yaduba yaga abinda ta tura Yadauki number dinta yabata wayar Yaciro kudi bai Masan tawansuba ya ajiye yace ga wannan kiyi hidima dasu Meenat tace wallahi kabarsu niba abinda zanyi Sai walima kuma mummy ce zatayi komai Yace yace nariga nayi niyya Tayi godiya kawai daga nan ya kalli agogo yaga time yace zan wuce kinsan sainabi office din daddynki Dan baimasan na zoba Meenat dai tana ta wasa da hanunta Duk wayoyin ya kwashe yazuba a aljihunshi meenat kuma takasa magana Yace kikara su mummy muyi sallama Meenat ta wuce yabita da kallo harta sama amma batasan yana kallon ba Sunyi sallama da mummy tace Dan Allah kagaishemin da umma kace mata munga tsaraba mungode tabashi aika yakaiwa umma Husnah tace to yaya sai munkawo ma amaryar ka Yace shikenan yar kanwata kikula da kanki Tace insha Allah yaya sakon gaisuwa na zuwa ga antyn data fikowacce anty aduniya Ya shamsu yayi murmushi yace zataji insha Allah meenat tadauki kayan da mummy tabayar akaiwa su umma Tarakashi hargurin mota tabude tasaka kafin ta jingina da jigin motar tana son tambayar wayarta tana kunya Ya shamsu kuwa baimasan tanayiba tashiga motar shiyace to amaryar shamsu sakin kinzo ko yana gama fadar haka yaja motarshi yayi gaba Murmushi meenat tayi tace nasan bakasona ya shamsu amma ina fatan kasoni a ranka koda bazai kai yadda kakeson anty kubra ba daman bankai kaina nanba Saiga hawaye yana zubo mata Saiji tayi ana share mata hawayen Tabude ido taga husnah ce Meenat bata San lokacin data fada jikin Husnah tana kuka ba Kukan datarasa namenene shi Da daddare YOUNG PROF da husnah falonsu Hakeem yace sweet albishirin ki Husnah dake kwance jikinshi tace goro Prince Yace saikinfada min goron albishir dazaki bani idan nafada miki husnah ta tura baki tace kaifa Prince nasan irin goron ka fa tayi maganar tana shagwaba Yayi murmushi yace to aike kekadaice me iyabani wannan goron Husnah tasake kwantar da kanta a shimfudaddan kirjin mijinta tana shakar kamshinsa Tunda tasamu ciki itakuma takeson kamshin Hakeem sosai kullum suna manne da juna idan yadawo daga office Tace inajinka yace angama miki gidan marayun nan da asibitin saboda haka bayan biki Saimuje mukwaso su umma suzo sugani susa albarka aciki Baiyi aune auene ba yaji hawaye a kirjinshi Yadago kanta yace lafiya sweet meye kuma na kuka husnah tace bansan mezan maka nabiyaka Prince kamin komai a rayuwata kacika min burina danake dashi tun ina yarinya Allah ya Kafin takarasa godiyar dai Hakeem ya hade bakinsu guri daya saidaya kusan minti biyar kafin yace karkisake min godiya Wallahi aini bawan Allah kuma ni bawankine kiyi yadda kikeso dani bayan su mummy banida samada ke Itama dai husnah ganin bazai barta tamishi asalin godiyaba Yasa tafara nuna mishi farincikinta tahanyar abinda yafiso ***** Hajiya rukayya da hajiya Laila suna kasa metsarki tun bayan faruwar alamarin nan suke saudiya Suna ta ibada da Neman yafiya agurin Allah Daddyn Hakeem suna waya sosai dasu danshi yake musu komai shida Hakeem Daddyn Hakeem kuwa shiyake sanar da su zancen auran meenat da wan husnah Sosai suma sukaji dadi sukasa albarka To shine yanzu suke shirin dawowa saboda auran meenat *** Ya shamsu Yakoma gida lafiya anty kubra ta tarbeshi da murnarta takai mishi ruwan wanka Yayi wanka yaje part din su umma sukaci abinci da shi ya shamsu indai badasu umma yaci abinciba anaci anahira kamar dai yadda suka saba ada Sunyi shirin kwanciya sai akakira wayar yashamsu Yace kubra tamiko mishi Anty kubra tayi murmushi ganin wayoyi biyu a aljihunshi Takwaso duka tace honey wannan wayarfa batareda yakalleta ba yace nawane Tace amma dai wayartayi kyau tana danna screen din wayar wani hoton meenat ne ya bayyana ajiki tayi kyau kuwa Cike da mamaki anty kubra tasake kallon wayar tace lalle ma namiji kaman bashinake ta matsamai yaje gurintaba Ganin ta tsaya kallon wayar yace kikawo min mana Honey Kafin kubra tayi magana har ankira wayar ya shamsu akarona biyu Kubra Tamika mai yaga lovely sister husnah kenan Bayan tamishi yagajiyar hanya tace yaba anty kubra itama suka gaisa tace abawa kanwarta Suka gaisa da meenat Kafin husnah takarba anty kubra taba ya shamsu wayar husnah tace yaya shine baka ba meenat wayarta ba itakuma takasa maka magana ko aikuwa ya shamsu yatashi daga kwancen dayake yace subhanallah ai nazaci tadauka nema amma gobe zan bayar akai mata Husnah tace OK kasan zama bawaya ba dadi Sukayi sallama Ya shamsu yakai kallonshi kanwayar dake hanun kubra yace wallahi basan nataho mata da wayaba Honey Kubra tayi murmushi tace badamuwa ai hakan ma yanuna min kai karbi meenat sosai Allah yabaka ikon aldalci atsakaninmu Ya shamsu kunyar anty kubra ce ma shitakamashi Dan yasan bashida bakin kare kansa anty kubra talura da hakan yasa tashiga mantardashi wanann kunyar **** Rana bata karya yaune daurin auren SHAMSUDDEN DA AMINA next page 😘 Your comment is needed fans Love you all 📒📒🖊🖊🖊🖊🖊🖊🖊🖊🖊 [06/05, 11:24 AM] UMMU AFAN 🌹: 🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗🎗 🎗🎗🎗 🎗🎗 🎗🎗 🎗 BISSIMILLAHIR RAHMANIR RAHIM STORY & WRITTEN BY THE SPECIAL AUTHOR /WRITER UMMU AFAN 🖊🖊🖊🖊🖊🖊🖊🖊🖊🖊🖊 🌹FIRST CLASS TECHNOLOGIES WRITERS ASSOCIATION🌹 🌹F.C.T.W.A.🌹 🌹HOME OF QUALITY AND TRUSTED WRITERS OF THE NATION🌹 🎗I DEDICATE THIS PAGE TO YOU SISTER MAMA AL'AMIN Ina alfahari da comment dinki over kina kokari sosai wajen suburbudo comment Allah yabar zumunci🎗🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹 🎗AKWAI LOKACI 🎗 🎗 PAGE 161 to 162🎗 YONG PROF yayi rawan gani sosai Dan abinda yawa meenat shiyawa anty kubra colour ne kawai ya ban banta su Anyi biki an watse kowa Yakama gabanshi Husnah tayi tayi Hakeem yabar takai amarya yace Sam baiyadda tabi rubibiba kar ature mishi hancin baby Sosai taji haushi amma haka ta hakura ba yadda zatayi Su anty Aisha matar Ahmad da su hajiya rukayya suka kai amarya gidan mijinta dake kano Tarba sosai aka musu yan kawo amarya sunji dadin tarbar sosai komai cikin girma akayi shi Yarage saura amarya itakadai adakin ta bakowa Can anty kubra tashigo tace sannu dazuwa kanwata Dan Allah meenat wannan kunyar kirageta mijinkifa ba maison kunyabane Kizage kinuna wa mijinki so yadda shima zaisan yes yayi amarya karkiji kunyata munzama daya tunda yanzu mundawo karkashin adalin miji kamar mijinmu Dan haka kirage indan nine wallahi Dazuciya daya nake tare dake kanwata fatana Allah yahada kanmu muhadu mufaranta ran mijinmu banda jin zugan kawaye da zuciya zasu kaimu subaro mu ne kawai Kinji ko meenat tadaga kai tace insha Allah anty na Nagode da kaunarki gereni Anty kubra tace ba komai yanzu kitashi kikara gyarawa kafin angon naki yashigo Meenat taki tashi anty kubra data lura bazata tashi ba Tayi murmushi ta tashi tamata sallama tafita Kubra nakomawa dakinta tafashe da wani kuka mai ciwo yauce rana tafarko dazata kwanta batareda mijinta basa raba shinfida saidai idan tafiya yayi Yau gashi zama sufara raba kwnane dawata Tace ya Allah kasan niyyata na alkairi Allah kabamu zaman lafiya da mijinmu kasa yazama shine mujinmu a aljanna Ta kashe wutar dakinta ta kwanta Ya shamsu yana shigowa direct bedroom din kubra ya wuce yanshiga yasameta tana bacci Wanda azahirin gaskiya ba bacci takeba batason ganinsane kawai Ya shamsu zama yayi dai dai kanta yana shafa gashinta Yace Allah yamiki albarka matata Allah yasa kece uwargidata nagidan aljanna Kinsadaukar da komai saboda ni Nima ba abinda bazan iya yiba saboda ke Allah yabarmu tare mutukaraba Ya manna mata kiss agoshi Yafita zuwa bedroom dinshi yayi wanka yasa kayan bacci aiko yanagama shirin kwanciya ya kwanta abinshi tare da kara karfin AC din abinshi sai muce yashamsu asuba tagari ango Meenat dama tasan ba lalle yazoba Dan talura saitayi da gaske kafin tadan samu hankalinsa Ta tashi itama tayi shirin bacci takwanta Umma kuwa suna hira dawata aminyarta Maisuna hajiya zulai Hajiya zulai tace nikuwa hajiya anya kinlura da yarinyar nan kuwa khadijah dakyau kuwa Umma tace a a lafiya kikace haka Hajiya zulai tace ai daga yarinyar nan tana da juna biyu Bakiga yadda ta dashe tayi kyau ba cikin idonta zaki duba dakyau zakiga zahiri Umma tace nikaina naso nazargi haka Saikuma nace yaran yanzu da suke Neman cikin ido a rufe Da cikin ne zadasu sanar dani Hajiya zulai tayi murmushi tace aiko dai daga shamsu har khadijar bazasu iya ba yarane masu kunya Umma tayi murmushi tace allah nagode maka daka nufemu daganin wannan Abu Allah ka tabbatar da zarginmu akan kubra Hajiya zulai tace saikiyi kuma wani zargi aiko kaffara bazanyiba yarinyar nan cikine da ita Allah dai yaraba lafiya Nan sukayi ta tattaunawa tasakaninsu **** Washagari da asuba meenat tashi tashiga kitchen tafara aiki anty kubra kuwa tanayin sallah gajiyar biki yasa bacci yakwasheta a sallayar Meenat tagama komai tashirya a dining din falon su umma nan taga anacin abinci Kafin tawuce zuwa dakinta donyin wanka Anty kubra kuwa farkawata tayi dasauri ta kalli agogo taga taga takwas saura salati tayi Cikin sauri tafita zuwa kitchen ko hijabin ma bata tsaya cirewa ba Tana zuwa falo taga kan dining anjera komai takarasa da mamakinta ta bubbude Tace tomehakan yake nufi kenan Duk yadda akayi honey ba adaki sa takwana ba Ta wuce bedroom din ya shamsu tana shiga taga yana kwance abinshi Jinbudewar kofar yasa ya shamsu ya farka sukayi ido hudu da juna ya ware hanunshi wai ta taho Kubra ta nuke kafada ya shamsu tashi yayi dasauri yace wayatama min baby na Kubra tace yanzu kayi adalici kenan kabar yarinya ta kwana itakadai tana Bakuwa Ya shamsu yayi murmushi yace hoo kubra rigima Yatashi yazo yakamota yace kinsan namanta ma sai yanzu da kika tuna min Kubra ta kalleshi da mamaki tace yanzu akawo maka amaryar kace wai kama man daita Sakeni Dan Allah honey gaskiya baka kyauta ba su haka sukewa husnah ba duba wannan hallaci nasu karikemusu yarinya dakyau Ya shamsu yarungume kubra yace am sorry NY wife nayi tunanin zato zo nan ne Tace amma kace min kaman ta yasosa keya yace a banmantaba Yayi murmushi yanayin yadda yake maganar yabata dariya sosai atare suka fasheda da dariya Tace Dan Allah yau ka gaiyaceta dakin nan dakanka Dan taji itama kadamu daita Ya shamsu yayi murmushi yace yadda kikeso haka za ayi madam tayi murmushi tace kaje kashirya muje muyi break tagama komai yace wa Kubra tace kanawata mana Ya shamsu yayi murmushi yace to zauna kijirani nafito Kozaki tayani Kubra tayi murmushi tace ai kodaya bazanyiba honey Nima wanka zanje nayi kakira kanwata tatayaka Tana fadar haka yafada bathroom abinshi Kubra kuma takebe baki tayi waje abinta Wanka sosai meenat tadauka tayi kyau sosai abinta Kubra ma tadau gayu abinta tayi kyau sosai ba kadan ba Meenat ganin kubra yasa taraina kanta Dan ganin kubra tamata zarra Kubra da murmushi tace sannu da aiki kanwata amma fa kinyi laifi Meenat tadago dasauri ta kalleta kubra ta ce hakkina nane nabaki abinci yau my kanwa meyasa kika shiga kitchen batareda da la'akari dake amarya bace Meenat murmushi kawai tayi tace bakomai anty aikomai namiki banfadi ba Kafin kubra tayi magana umma tafito suka gaisheta ta amsa sosai tace inashi shamsun kubra tace Yana zuwa yanzu nakirashi umma tace kuci abinci mana kinyi shiru Kubra tayi murmushi tace to umma aike muke jira Umma tayi murmushi tace o ni kam zanga ranar dazaku girma keda shamsu wai kuce saida umma kwaci abinci Takarasa maganar tana murmushi Kubra tace umma ai munriga munsaba ne Ya shamsu yashigo da sallamarsa umma yagaisar kafin yace umma Abba yafitane tace yafita yanzu yanagama karyawa Ya shamsu yace amma yayi sammako dayawa Umma tace ai suna dataron dattawan unguwane yau Shamsu yace OK hakane natuna yaja kujera yazauna Ya kalli kubra yayi murmushi yace kekuma bagaisuwa Kubra tace bayan Wanda nama dazu Kafin yayi magana meenat tace yashamsu ina kwana Ya amsa batareda ya kalleta ba abin yaba umma kunya danta Lura ko kallon ta baiba Ya shamsu kam azuciyarshi hamdala yayi daya bashi mata kaman nashi Dan harga Allah sunmishi kyau dukansu **** Da daddare bayan sungama dinner meenat ta tafara tashi tayi musu saida safe umma tace amina har kingudu kenan Meenat tayi murmushi tace umma ai ina bacci da wurine shiyasa Umma tace shikenan jeki kwanta abinki Allah yamaku albarka yabaku masu yimuku abinda kuke mana Ya shamsu yabita da kallo ta wutsiyar ido Umma na kallonshi murmushi kawai tayi anty kubra ma tayi musu saida safe Sai wayajen goma ya shamsu yayi yatafi bedroom dinshi bayan yagama shirin baccin shi daga shi sai gajeran wando Yadauko aikinshi yafarayi a laptop Can dai yaji wani kasala yasaukar mashi Shifa baisaba rabuwada matarshi ba itakuma wannan yarinyar baiga alama zata zo ba Waya yadauka ya Dial number meenat akaro nafarko dayafara kiranta a waya kenan Meenat cikin bacci taji kiran wayarta Ta lalluba tadauka kawai akunne tasa batareda taga sunanba Mur yar ya shamsu taji aikuwa ta wartsake sosai Yace kihado min coffee kikawo min dakina Tace to cikin sanyin jiki Hijabi kawai ta nema yasa akan sleeping dress dinta Tayi hanyar kitchen cikin minti biyar tahada mishi tayi hanyar data ke tunanin nan ne dakinshi Da sallama tashiga ya amsa yanacigaba da abinda yakeyi ta ajiye mishi tayi hanyar fita yace inazaki Tace zanje nakwanta ya ajiye computer yace haka yakamata kikawo wamijinki Abu amina Meenat taduba dakyau inda tayi kuskure bataganiba amma saikawai tace kayi hakuri bazan sakeba Ya shamsu yatashi ya isa gabanta yace hakurin mekike bani Meenat tace nalaifin dagace nayi Yace banyi ba saikin gyara Meenat tace fada min saina gyara yace good girl To kulle mana kofar gaban amina yafadi dam Ta kalleshi taga yayi hanyar bathroom bata dazabi ta kulle Ya Shamsu yafito daga Bathroom yakalleta yace jekiyi alwala Meenat dai duk abinda yace mata shitake yi Tafito daga bathroom tasamu ya shimfida musu sallaya Yaja musu sallah sukayi Humm su ya shamsu ansha amarci meenat kuwa tasan tazo hanun namiji Dan bakaramin wahala tasha Ya Shamusu yarungumota akirjinshi yana gode mata yana mata rada akunne haka kawai meenat tasamu kanta cikin nashadi Wanda batajishi lokaci da suketare da bash ba Yau ni meenat nice kwance kirjin ya shamsu Allah na godemaka daka cika min burina Washagari anty kubra ta tashi dawuri tayi abincin karyawa Dan taga shigar meenat dakin ya shamsu Tagama komai tajera musu Itama ta tashi taje tayi wanka Duk sunhadu a dining suna break umma tace wa anty kubra yanzu idan shamsu zai boye min aike baikamata kiboye minba Abinda muka Dade muna fatan Allah yakawo amma dagake har shamsun kunyi shiru waiku kunya aishi ciki Dan dumane zaifito mugani Daga kubra har ya shamsu suka kalli umma yashamsu yace umma bangane mekikefada ba wacece mecikin Umma ta kalli kubra tace au mijin nakima baisaniba Kubra tasaukar da fuska kasa tana murmushi tashi tayi tagudu daki Umma tayi murmushi tace kai khadijah bantaba ganin matar aljanna irin kiba duk wasu suffa da ake suffantawa tahadasu tashi kaje tafada maka da bakinta Ya Shamus dasauri yabi bayan kubra Yashiga dakinta yace honey meye gaskiyar wanann Abu Kubra tayi murmushi tace to ni ai mamakin ma yadda akayi umma tagane inadaciki nakeyi saboda nayi kokarin ganin ba Wanda yafahimci hakan harsaibayan auranka kuma gashi Allah yacika min burina Ya shamsu yadurkusa yace neyasa bakifada minba kafin nayi aure Kubra tafada mishi dalilinta nayin hakan Ya shamsu yace tabbas umma batayi kuskuren kiran ki da yar aljannaba saboda duk kina da abinda akasufaffanta Adduar duniyar nan dai kubra tashashi harsaida tarufe mishi baki tace ya isahaka mana mijina fatana kawai Allah yasaukeni lafiya yanzu Meenat ma tanuna jindadinta sosai hartace wa kubra anty Dan Allah kibar komai zandinga yi harsaikin haihu da kubra taki ganin aikin zaiwa meenat yawa amma ya shamsu yasabaki Suna raba kwana daddayane tsakaninsu komai meenat zatayi Koran kwananta koba nataba Gashi sun hada kai sosai da anty kubra komai sunayi ne dashawarar juna Gashi ya shamsu yana matukar sansu yana shagwabasu *** Bayan wasu watanni Husnah ce zaune kafanta sun kukkunbura sosai Dan tunda cikin yashiga watan HAIHUWA yake wahalar daita Mummy hafsat ce zaune kusada da ita a filin jirgi na Dan asaudiya zasu kai ta ta haihu acan PROFESSOR ABDUL HAKEEM yakaraso inda su mummy suke yace mummy ankira Ku mummy tace inaji Kainakejira kasan baiya tafiya zatayi ba Sai antaimaka maka mata Hakeem yace wallahi banji dadin da bansamu visa ba wai sai gobe kuma yanzu idan kunsauka yazakiyi daita mummy Husnah tayi murmushi tace la zaniyafa mummy bari kigani tasaka takaminta ta tashi dakyar Hakeem yakai hanu zai riketa mummy tace barta aihakan datayi yana iya taimaka mata Dakyar Husnah take tafiya har ta isa gurin jirgin hawan nezai gagareta Hakeem yadauketa cak yayi sama daita Yana mata magana Yace takula dakanta shima insha Allah gobe zai dira a saudiyar Tace insha Allah yakula mata dakanshi Ya manna mata kiss kafin yafito suka hadu da mummy tana kokarin hawa yace mummy Allah yakaiku lafiya Mummy tace yauwa son sai ka iso din Nan dai sukayi sallama * Hakeem yagama had a kayanshi kenanda Dan gobe shima zaibi bayansu Wayar shi ce tafara ringing yana dauka yaga mummy dasauri yayi received Mummy tace albishirinka yace goro mummy tace Asmau dai ta haihu yanzu kofito dasu ma ba'ayiba wani hamdala da hakeema yayi tareda adduoi Yace dama haihuwar ba walane mummy Mummy tace itadai Allah bainufaba ba muna isowa asibitin harsunbamu masauki itakuma husnah tafara nakuda Hakeem yace mummy me akasamu mummy tace namiji ne amma nima fa har yanzu bangansu Tsayawa fadar irin dukiyar da ubann yaron da kakaninsa ma bata lokacine amma yaro yaci sunan daddyn Hakeem wato abubakar sadiq Amishi lakani da daddy Bayan wasu watanni anty kubra ma ta haihu da namiji yacisunan Abba suna kiranshi da ameer Ya shamsu dukiya yazauna Dan a yanzu shima yana hannunjari a company dayawa Dukiya Husnah sunan a hanunshi sunata habaka Ubangayya kuwa ai arziki yaci uban na da wato professor ABDUL HAKEEM HUSNAH kuwa duk wanda yaganta yasan Hutu yazauna mata sosai da danta daddy kyakkwar gaske bashida maraba da ubansa Yaro sakace Dan India Dan mummy cewa tayi anya yaron nan bazaifi ubansa kyau ba kuwa Dayake kullum daddy a hanunta yake wuni bata gajiya da yaron meenat kuwa tahaifi itama danta namiji abindai gwanin shaawa TO MASOYA UMMU AFAN YAU ALLAH YANUFA NAKAWO KARSHEN WANNAN NOVEL NAWA DA ADDUARKU ALLAH YAKAWO NI WANNAN LOKACIN DA NAGAMA Dan inason wacce ma bata tabayin comment ba tayi a wannan page din Danshi zaisa naji kwarin gwiwa sosai ALLAH YA HADA MU DA A SABON NOVEL DINA MAISUNA AL'AMIN DAGASH WANDA ZA AFARA POSTING BAYAN SALLAH KAMAR YADDA ZAMUSHIGA RAMADAN LAFIYA ALLAH YASA MUGA KARSHENSA LAFIYA BAZAN MANTA DAKUBA MASOYANA 👇🏻 My sweet twins sister UMMY KHALEEL GASKIYA INA ALFAHARI DA KAUNARKI AGARENI FATANA ALLAH YABAR MANA ZUMUNCINMU 😘😘😘😘😘 KUNA RAINA MASOYANA UMMU FARHAN SIS HUSNAH HAUWA'U JIDDA MAMAN SEEYAMA NERFEESERT A MUSA UMMU HISHAM ADDA KHADDY FATIMA SUNUSI SANATA MAMAN ISQAH AISHA IBRAHIM MAMAN IMAM MAMAN AL'AMIN NAFYY RISKUW FATIMA UMAR AMINA FATIKA MAMN MUS'AB MOM IMAM M SULTAN SIS SURAYYA AUWAL SIS SAYYADA SIS SURRY BABY SIS SUA'DAT SISTER ZAINAB SISTER JIDDER BEE'S UMMU KHALEEL SHAFA HALIMA SAYE SISTER HAULAT SIS ABIGAIL SIS AMINA G G U SS SIS BALARABA SIS MUGIRAT SIS UMMU HANIP SIS UMMI SIS MEELASH KHADIJA DEE SIS KHADEEJAH BAIWAR ALLAH SIS FATI Umulkairi Mahmoud SIS NASEEBA SIS RABI S ALI SIS UMMU XAR'IN SIS NAIMA SIS HAUWA'U MUSA SIS ZENARIYA SIS MARYAM BAIWAR ALLAH SIS MAMAN FARUQ Hajiya shafaatu Sis Islam Ummu Abulkair Saliha a iliyas Sis Saadatu Mumyn saiful Sis Jidda Sister maryam Dan Allah duk Wanda basuji sunansu ba muhadu a sabo novel dina Insha Allah zan sai yanoku Ina godiya matuka akan comments dinku Duk Wanda nabata wa rai ya yafemin Dan Allah za ashiga Ramadan Dan Allah muyafi juna 😭😭😭😭😭😭😭😭😭🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲 Much love to you all Zanso naga anmin sharhi sosai Dan Allah 😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘