[10/10 à 17:27] MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE: ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ *A'INDO* _(Tantagariyar Yar Aiki_) ✨✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨ ✨✨✨ ✨✨ ✨ *NA* *MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋 *🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION🤝🏻* _(We are the best Writers Among All writers_)📚 https://www.facebook.com/ANA-TARE-writers-association-2477871259112678/ *Page 1_2* *__________* Tinkim wani kauye ne dake wajen jihar Zinder ,a kasar Niger ,kauye ne wanda kusan zan iya cewa tsaka tsakiya yake tsakanin Nijeria da Niger. Kauyen yanada kyau da dadin zama,mutanen garin akoy karamci da son bako,gidan Ado Mai saida kifi kowa yasan sa a kauyen,tunda ya taso yake sana'a saida kifi,har ya zama samari ,ya hadu da kuluwa mai bakin masifa,kowa yasan kuluwa da masifar ta,hakan yasa duk wanda yake son ta da aure yanzu ne zakaji an zuge shi.ace Masa ai batada da'a bata san darajan yan Adam ba,masifafa ce,sai kaji an fasa auren. kauyen auren wuri ake ma yarinya daga kin kai shekaru sha uku sha hudu yanzu za'a aurar dake,yayyin da kuluwa saida takai shekaru goma sha takwas kafin Ado mai saida kifi ya gani yace yana so kuma yana iyawa Saida akasha duru kafin a bari ya aureta. Bayan anyi Aure kuluwa tana masa ladabi da biyaya da duk wani abinda ya danganci sauke hakki ne na mijin ta ,saide fa ko kadan batada hakuri ,idan ya mata abinda bashi ba,yanzu ne zata juye masa buhun bala'i..... A haka suke zaune,yau dadi gobe ba dadi,Ado yanada daidai abin rufin asirin sa,domin dai abinci bai gagaresa ba,sanan sutura batafi k'arfin su ba,da sauran abinda ba'a rasa ba,saida sukayi shekara daya kafin Allah ya Albarkace su da samun yan tagwaye duka mata,masu matukar kama da juna,kyawawa dasu bazaka taba gane su ba,ranar suna za'a sa musu sunan su na hassana da husseina anma Kuluwa ta zuba masifa dole fa sai ansa ma daya sunan mahaifiyar ta da ta rasu,Allah ya jikan Mahaifiyar ta itama masifafa ce ta bugawa a jarida,dan kuluwa dai gado tayi...... ba yanda Ado ya iya yace"tayi hakuri asa musu hassana da husseina sai a dinga Kiran Hassanar da sunan A'indo ,anan kawai ta yarda,aiko akasa ma hassana sunan A'indo. Tunda suka taso halinsu yadan banbanta,a halayen su kadai zaka iya banbanta su,dan ko mahaifin su saide ya Kira da sunan su tukon yake ganewa, mahaifiyar su kadai take ganesu,watarana, anma ranar da suke jin iskancin sai suyi kicin kicin ko kai waye bazaka ganesu ba. ,,,,,,,,,, Husseina mafadaciya ce ta gidan gaske,yanzu ne ta zage ku danbata da ita,bata wargi kai ko fada taga anayi idan taga ba'a danbata ba yanzu zata saye fadan ayi da ita,gata tantiriya .yayyin da Hassana A'indo ta hada kusan duka A'indo dai itama tana masifar ,saide akway ta da wauwta irin ta yan fari,ga tsiwa,ga karambani,kome ita ta iya,ga karambani yi ba'a sa ta ba,ga keta,uwa uba kauyenci saide matsoraciya ce ta gidan gaba, tunda suka taso kowace da burin ta ,A'indo batada buri sai taje birni aikatau,ita duk yanda take ganin yan mata daidai ita na kauyen in sunje aikatau wasu har a wuleliyar mota ake kawo su,to sai ta d'auki wanan tasa a ranta cewar Yar aiki baban matsayi ne da ita ,wanda ko a birinin da wuya a samu mai matsayin Yar aiki. Sun adabi mutanen gari,kowa fata yake suyi auren nesa,saboda duk kyansu ba Mai zuwa wurin su saboda masifa irin tasu da ta uwar su,a yanzu haka sunada kusan shekaru goma sha bakway anma ba mijin aure Mahaifin su har ya gaji ya zuba ma sarautar Allah ido,A'indo kuwa a kauye ba Wanda baisan sunan ta ba,da ta biyo guri kace sai kinyi A'indo sai tace Tantagariyar Yar Aiki ba." Ana cikin haka kanwar Mahaifin ta tazo daga birni wada take a birnin zinder tana zuwa ta samu yara ta d'auke su ta kaisu Aikatau a birini duk wata ana biyan iyayen su,itama tana samu. A wani zuwa ne da tayi A'indo ta aza bala'i itama fa sai taje aikatau dinnan,ba yanda Mahaifin ta ya iya yace suje ,wata kila ta samu miji ita in ta fita daga kauyen tunda dai wanan kauyen ba Wanda ke son su da aure,suna kuka haka suka rabu ita da yar uwarta Husseina,tun daga lokacin da A'indo ta tafi husseina ta Kara zama masifafiya,ta adabi mutanen gari tace ai ta dalilin su yar uwarta ta tafi,saide fa tace itama dan lokaci take jira,anma in lokacin yayi duk inda yar uwarta ta tafi a birni itama sai ta bita. Ranar da aka shigo birni da A'indo duk Wanda ke cik'in motar Saida ta cika cikin sa da dariya,ana tsakar tafiya ta fido kanta ta window mota tana ihu wai ga bishiyoyi can na gudu,akayita dariya. kusan gidan biyar aka kaita aikatau anma duk inda taje sai tayi ta'asa,su korota. A karo na shida ne aka kaita gidan wani dattijo Alhajin Sanmani Hamshak'kin Dan kasuwa ne Mai kudi,yayan sa biyar Mata biyu Maza uku. Alhassan shine da na farko dan kimanin shekaru talatin da biyar a duniya (35years) Yan biyu ne yar uwar tagwaitakar sa bata zo da rai ba sai shi,a yanzu haka yana kasar waje aiki yake sodja ne baba na kasa da kasa Wanda duniya keji dashi kuma take takama dashi,saboda ilimin sa kwazo ,basirar sa,uwa uba yasan kan aikin sa .baya dariya ko kadan,babu Wanda zaice ya taba ganin dariyar sa,saide murmushi , murmushin ma iyakar sa lebo . Mai bi masa shine idrissa dan kimanin shekaru ashrin da biyar,sai khalipha dan kimanin shekaru ashrin da uku suna karatu,sai halissa Yar shekara ashrin da biyu tayi aure a Niamey shekara biyu da ta huce,sai auta khalissa, yar kimanin shekaru goma sha bakway su suna karatu ne. Sai mahaifiyar su Hajiya saude datijuwa Yar kimanin shekaru arba'in da biyar. Katon gida ne sosai tsarare ,Wanda aka kashe masa naira wajen tsara sa ,ginin ma ginin turai ne, yan aiki gidan kusan ma'aikata goma sha tara ne,kowace da ranar aikin ta, bayan masu gadin gidan da masu tsaron lfy masu gidan su ba'a sasu a lisafi ba,Hajiya saude duk masu gyaran falon da ake kawo mata Sam bata wani ganin kyan akin su ita tafi so in ta fito falo taga ko Ina kal kal yana walkiya,hakan yasa tasa a Nemo mata Yar aiki ta kauye a cewar ta su suka fi aiki domin basa Wasa da aiki suna sakin jikin su suyi aiki basa gajiya. Hakance yasa Anty najin irin Yan aikin da Hajiya keso ta kawo A'INDO gidan yau ai tun a k'ofa ta tatare siket zata arta a guje Saida Antyn tata da ta gane nufin ta ta rike hanun ta kam,tayita lalaba ta sanan suka shigo.. Aci gaba da gashi🍇 Maimou love😘 [10/10 à 17:27] MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE: ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ *A'INDO* _(Tantagariyar Yar Aiki_) ✨✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨ ✨✨✨ ✨✨ ✨ *NA* *MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋 *🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION🤝🏻* _(We are the best Writers Among All writers_)📚 https://www.facebook.com/ANA-TARE-writers-association-2477871259112678/ *Page 5_6* *_________* "kefa kikace shi, gashi kuma na so miki na dubu hudu da dari biyar cassss."🙄 Cewar A'indo. Hajiya tace uban waye yace miki kwali shine kati,Nima ai nice da shirme da na aike ki,kuma in banda hauka wa ya taba kiwo ki sayi wanan uban bubun igiyar wai Zaki fara dan tare ,dan tare saikace wata amarya,yanzu kin min asara mitssss,"dan Allah Hajiya gobe ma ki aike ni na samu canji na sayi dusa ko ta naira ashirin ce na fara dan tare,kafin nan da shekara in rago na yazo😟 Rabi'u daudu ne ya shigo falon domin shine kukun gidan,dan daudu ne in yana abu kai kace mace,yanda yake rangwada har yafi macen,lokacin da A'indo tazo baya gidan ya tafi hutu,ya iya abinci kwarare ne hakan yasa Hajiya ta kasa rabuwa dashi jiya dadare yazo ,yaji labarin A'indo kaf,ya kawo ma hajiya juis ya tarar da zancan da suke,kugu ya Kama da hanun sa daya,bayan ya aje ma Hajiya juis din,yana wani karairaya,yace"ahhh Allah daya gari banbam casss makuwa,aheee ya fada tare da tura duwawu baya,ya kada idanu tare dayin farin ya tafa hannu ya rike haba tare da cewa Hajiya me kala kala,keko hajiya me ya kaiki kwaso wanan yau Allah na tuba mutum gashinan kamar ka zuba a guje,anma kekam anyi asara ,kin bata mana sunan mata wly,kin bada mu mata,hahhh yau ni Hajiya me ya kaiki kwaso wanan jabu ki kawo mana gida,yanzu ke in banda lalaci a aike ki sanyan katin waya ki kwaso kwalin waya ki kawo,tab Hajiya sannu Ashe kina fama." Ya fada yana maganar mata tare da juya kugu,yayi fari sanan ya rike haba yana Kare ma A'indo kalo." galala A'indo tayi tana kalon sa ta Kama haba tace"tab ashe dai hajiya taron mahaukata Kika kawo a gidan nan,tab ashe ban gama kalo ba,yau Allah na tuba ya aka iya dani ma bare kuma ga wani." tace tare da juya kacokan hankalin ta ga Rabi'u daudu . Yamutse fuka Rabi'u yayi,Alamun dai ransa ya bace,yace"ke bari gani na haka wly yanzu zan tube mu kwashi yan kalo ehhhe ni Zaki kira da mahaukaciya sanan ki kira ni da wani ba wata ba,yau Allah na tuba ai kece mahaukaciyar baba ma kuwa😏." "Kai ni karku cikani da surutun banza,ai dukan ku ragaitatu ne,ke kuma taraki nake ,Allah duk ranar da kika cikani sai kinbar gidan,haba yarinya gakinan shiriritata,ba kimtsi ,na fara yarda kinada tabin k'wak'walwa." "Hahhh wly Hajiya kin canka daidai ,marar hankali ce lamba daya ma kuwa,cewar A'indo tana washe baki😁. Sakaka Rabi'u daudu yayi yana kalon A'indo yace"hahh wly Hajiya kina fama,wanan kam ta zare sai ankawo mai rukiya🤣." Yana gama fadar haka ya kama hanya yayi tafiyar sa, yana tafiya irin ta mata yana kada kugu,baki a sake A'indo take kalon Rabi'u daudu har yabar harabar falon,ta tuntsure da dariya ,sanan ta kara gusowa wurin Hajiya tace"Hajiya wanan anma haka haka ne ko? dan wly naga Alamun shima sha tara ne,to in ba sha tara ba wane mutum ne duba fa hajiya A'indo tace tana koyon tafiyar Rabi'u daudu Hajiya tafiyar sa wane namiji zaiyi wanan tafiyar in ba haka haka ba ,to aradu Hajiya bani kadai ke bukatar magyarin mutum ba,wly wanan ma yana bukata." Kuma Hajiya dan Allah kice ma Alhajin gidan nan ya dinga tafiya a hankali,in ba haka ba yayi Bari dan naga cik'in sa ya kusa haihuwa,Kinga ranar ma ya Fado anma dai ya'yan basu mutum ba ko? Da Allah Hajiya ki dinga cewa ya dinga tafiya a hankali,in zai fita gidan nan kiga Yana sauri,Kar yaje ya barar da Yan cikin,Kinga ku rasa yaran ku Dan Allah ki masa magana cewar A'indo domin itafa har ga Allah dagaske take ,dan ranar ma saida ta tambayi daya daga cik'in masu aiki cewar wai yaushe Alhaji zai haihu. Saboda Alhaji yanada kyau saide katon ciki garesa,Wanda Yana tafiya cikin na rinjayar sa Mugun kalo Hajiya ta jefeta dashi tace"wai A'indo yaushe zaki nutsu kiyi hankali, kuma mijin nawa kike ma haka wly ki kiyayeni zan saba miki." "Jiya ko shekaran jiya insha Allah,zanyi hankali hakiya.taba hajiya amsa tare da kamewa tsam." Kada kai Hajiya tayi ta tashi tabar mata wurin. Ko akanta A'indo zama ma tayi a falon ta fara kalon wani American film da akasa, waro idanu tayi ganin wasu maza biyu suna fada a tv dayab ya zaune dayan yanata dukan sa,aiko me A'indo zatayi bayan aza hannu bisa kai ta kwala wata Kara da duk wani na cik'in gidan yaji,tace"Wayyo Allah dan Allah kuzo Kar ayi kisan Kai,Hajiya kuzo ku raba wly zai kashe shi,Hajiya Jin wanan ihun ta aza wasu ke fada da gudu gudu ta fito a firgice,Suma sauran jama'a gidan hakan suka garzayo a guje suna isowa falo suka iske A'indo ta aza hannu bisa kai tana sheka kuka,ganin an kashe wancan mutumin na Tv ,aiko kowa yayi cirko cirko da idanu aka zuba ma A'indo idanu cik'e da takaici,Dan sun lura da Tv ne take ,Hajiya da karasowar ta kenan tace "su waye ke fada kuma,A'indo fuska shabe shabe da hawaye,tace sai yanzu zakuzo bayan an gama yin kissa,ku yanzu gidan nan sai a kashe mutum bakuzo kun cece shi ba,ai gashinan sai kuje ku d'auki gawar kuyi mata jana'isar." Ni bara naje nayi Alwalla muzo muyi zaman makoki,nasan yanzu mutane zasu fara taruwa,ta fada tare da share hawayen ta tayi gaba tana cewa "Allah jikanka Hanmma. Ahhhhh yau ni naga kala kala ni Rabi'a kekam Allah shi kwashe maki Albarka yanzu saboda Allah a TV ne ake wanan abu kika cika mana gida da kuwa,kekam anyi asara cewar Rabi'u daudu." ya fada tare da wani botsarewa ya turo kirji. Cik'e da takaici Hajiya tace"A'indo bazan iya dake ba ,wly,ki tatara ki koma inda kika fito tun kafin kisa min hawan jini,in ba iskanci irin naki ba abinda ke Tv zakizo ki hana mutane kwanciyar hankali,to ni bazan iya ba tunda bazaki ki natsu ba." 😳waro idanu A'indo tayi tace "haba hajiyata,aradu nidake mutu ka raba,kuma ai nayi haka ne dan a taimaki rai tunda naga ana gida guda." Uban waye yace Miki da gaske ne,wanan Tv ne wanan film ne,abinda kike gani ba dagaske bane wasan kwaykwayo ne kuma ma mu ke ganin su su basa ganin mu. " La Hajiya yi hakuri ban sani ba anma daga yau zanyi hankali,dan Allah kiyi hakuri ,wly wanan gidan yanda kika san kanin uwata bazan iya rabuwa dashi ba."🙄 tausayi taba hajiiya Hajiya tace "naji shikenan anma karki kara irin haka." Yauwa Hajiya ta wo ke wo ke,nidake mutu ka raba takalmin kaza,Yan bakin ciki saide a mutu ehehhh😏" Ta fada tare da kalon Rabi'u daudu." Ahheee riiiii kom,anyi a banza wai ance da makaho ga ido yace a'a wari suke,yau Allah na tuba mai jiya taci bare yau,akace in da ranka kasha kalo,shidai dan kauye a ko ina sai ya nuna halin sa,kedai kin baro mata,gaki mace har mace anma ba gyara sai sakarci,kai wly mu mata an cuce mu."😏 "🤔 Garjeje sangameme lukucece,tukeke,mumukeke rusheshen kato dakai kana Kai kanka jinsin mata,tab anma kam Allah dai ya shirya cewar A'indo." "Ke ki kiyayeni ,wly sai na tube mu ba hanmata iska dan ba ta Ido ce dani ba wly" "Kai bana son shanshanci kuje ku bani wuri bazan iyaba Hajiya tace tare da barin gurin ." Rabi'u saida yayima A'indo kalon sama da kasa,ya wani tabe baki irin na mata ,ya rike jalabiyar sa da hannu daya ,ya rike kugu da hannu dayan ya juya yayi tafiyar sa yana kada kugu." A'indo ta kece da dariya ta fita tayi ficewarta." Bayan kwana biyu A'indo ce zaune sai durzar kuka take baji ba gani,bini bini ta rike ciki duk Wanda ya tambaye ta lfy bata ko kula sa,Saida aka fada ma Hajiya sanan tace a Kira ta taji abinda ya faru,tana zuwa wajen Hajiya ta tsaya sai zare zaren idanu take,kamar wada tayi karya😢 Hajiya tace"A'indo me ke damun ki naji ance kinata kuka." Share hawaye A'indo tayi tace"yau Hajiya ba dole nayi kuka ba,ace kwana hudu mutum yana aje kahi a cik'in sa,tunda nazo banyi kahi ba,ace gaba-daya wanan katon hirgegen latsetsan gidan babu masai "A'indo ta fada tare da matse fuska😖. "Ikon Allah to ke A'indo basu nuna Miki wajen kashin ba." Tab Allah ya tsari kakana habu anma wly ku yan binin nan akoi ku da Almabazaranci ,yau in banda waouwta irin taku wanan randar k'yakyawa ita za'ayi kahi wanan ai hede asha ruwa,jiya ma can ciki nasha ruwa na ,na kohi wly zar dadi🤗" Innalillahi wa'ina illaihi Raju'un nikam Saude naga takaina A'indo a wanan farin abun Kika sha ruwa? "Hahhh Hajiya yau ni ina ruwa na,tsab nasha kayana na kohi,yanzu dai hajiya ki taimaka min da inda zani nayi kahi dan wly tun jiya nake jin ana mun kidan danbagalaje aciki 😖 matse fuska tayi sai ji kake buuuutt ta buga tusa. Momyn Raihane aci gaba da gashi Maimou love😘 [10/10 à 17:27] MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE: ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ *A'INDO* _(Tantagariyar Yar Aiki_) ✨✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨ ✨✨✨ ✨✨ ✨ *NA* *MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋 *🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION🤝🏻* _(We are the best Writers Among All writers_)📚 https://www.facebook.com/ANA-TARE-writers-association-2477871259112678/ *Page 3_4* *__________* anma gaba-daya A'INDO a tsorace take,bata kara tsurewa ba saida suka shigo falo,dukawa tayi tace in ta taka fashewa zaiyi,sai kace gilass ,ba yanda Antyn ta batayi da ita ba akan ta tashi anma Ina,to tun anan Hajiya saude da duk a gaban Idanun ta abun ya faru ita da yaranta suka kece da dariya ,sukaji A'indo ta shiga ransu. Bayan Hajiya ta musu tambayoyi tace Antyn ta tafi aba A'indo d'aki daya a cikin na masu aiki har ta kwana biyu sai ta fara aiki ta gani in ta iya ,sai ta dinga gyaran falo hadi da guga. Bayan an Salami Anty ,A'indo tasa Hajiya saude tayi tagumi tana kalon ta,Saida Hajiya saude ta tambaye ta lfy ? budar bakin A'indo sai cewa tayi kinyi kama da matan Aljanna,yau me zasuyi in ba dariya ba,Hajiya tace "akaita d'akin ta ta huta kwana biyu acan ma ta buga kauyanci. Saida tayi kwana biyu ana nuna mata ayukan da zatayi.a ranar kwana ta uku ce Hajiya tace a kirawo ta,tana zuwa Hajiya tace "so nake yau ki gyara min falon Nan yayi haske sosai,har yayi walkiya, washe baki A'indo tayi tace"angama hajiya, dariya Hajiya tayi ta bar mata falon,itako taje ta debo ruwa da sabulun guga da abun guga. Ta zauna *_________* zaune take tayi baje baje a tsakar falo,Sai gugar tiles take,bayan ta gama guga da ruwa da sabulu sai ta kuma d'auko Mai na gyada uban mai yauwa,sai ta zuba a hannuwan ta ta murza sai ta shafa a tiles din kai kace mutum take shafa ma,da taga kamar shafawa ,da hanunta hakan zai bata mata lokaci sai ta d'auki Mopper tana dangwalo man dashi tana gogawa a tiles din,anma a zaune take yi ,saide ta dinga jan jiki tana gugar ,"ai wly Hajiya yau sai ta bani k'yauta,dan tsab zan goge mata falon nan sai yayi kal kal yana walkiya,duba fa har kalon kaina nake a ciki tamkar madubi,😁ci gaba tayi can ta tsaya ta murguda baki,sanan ta tafa,tace "ayariye nanaye ayariye, ayariye nanaye ayariye,ga saurayi na samu ayariye,wakarta take tana tafawa tare da rike kugu,duk wanan abun a zaune take,domin tales din ko ba'a goge ba idan bakayi taka tsantsan ba yanzu ne zakasha kasa, to bare kuma ga aindo tana kara shafa masa mai ,falon duk yayyi walkiya,tsabar Man gyada da ta goge falon dashi,bayan ta gama taji cikin ta na kugi"hahhf wly dan Albarka yunwa yake ji tace tare da shafa cikin ta,yau dama cin kwai da biyar,da ledar biredi daya,da ferpesun yan ciki Wanda ma ko cika kwanon nawa baiyi ba,me zasu min,yau nida ko a gida malmala hudu nake cinyewa badan ta isheni ba,yau Allah na tuba wanan abincin na yan birni mai zaimin,ai wly bazai min komai ba,da rarafe ta rarafa tayi kitchen abinci ta loda tuli guda Wanda mutum biyar sai suci su koshi,anma ta tashi dashi idan ka ga cin da take ka dubi jikin ta kai kace wata katuwa zaka gani,anma kuma abun mamaki siririya ce,anma ba can ba,ita ba doguwa ba,ita ba gajera ba. Ni kaina nayi mamakin ci irin nata,Hajiya ce ta fito ta sauko daga matatakala tana kwala Kiran Aindo ,anma sai me tana saukowa daga matatakala sai ji tayi kamar an d'auke ta an yado,wata kara ta saki wanda ya tada Hankalin Yan gidan suka fito gaba-daya ,anma duk Wanda ya shigo falon saide kaji suuuuuuu ya fadi,wasu kuma kamar an jefo su haka zakaji suna faduwa,harda yan aikin gidan,dukan su daga mai rike kugu sai me rike kafa,wasu kuma reran suke kwance,daya saman daya a hankali Aindo ta fito ,kamar yanda ta fita,wato da rarafe,har ta karaso falon ,ganin mutanen gidan duk zazaune wasu a k'wankwance ,wasu na hawaye ,sai zama itama tayi ta aza hannu bisa kai ta kece da kuka,"yiiiii yiiiiii,Allah jikan ka hanma Allah jikan ka hanma,Wayyo Allah bango ya fadi. Gaba-daya sai suka tsaya suka zuba Mata,ido duk da sunajin radadin faduwa da sukayi, Hajiya ce tayi k'arfin halin cewa"ke wai lfy waye ya rasu mutane na cik'in wani hali kizo kina mana kukan mutuwa." tsayar da kulan Aindo tayi ta zuba ma Hajiya idanu,tace"to ba zaman makoki kuke ba,in ba hanma ya mutu ba ai bakunzo kuyi wanan zaman ba ,harda masu kuka,yiiiiii Allah ya jikan ka Hanma , Alhaji ne ya fito yana cewa wai lfy ko " waro idanu hajiya tayi tana cewa Alhaji karka karaso Kar ka karaso akoi matsala a kasa." "Nikam Hajiya kinada shirme watarana kema me kuke yiiii ai bai gama fadar abinda yake shirin fada ba sai ji kake suuuuu ya jibgo kasa sai saman Hajiya,wata Kara sukayi a tare ta wahala,anma Hajiya tafi cin wahala ,me Aindo zatayi in ba dariya ba harda rike ciki,sanan tace"Alhamdulillah ashe ba mutuwa akayi ba,kardai kuma faduwa kukayi,to ku dama in Banda abunku da waw ta irin ta yayan farin wa zai taka wanan guri ba tare da ya bushe ba,woooo wooooo Alhaji Alhaji yasha kasa🤣" Rarafawa tayi har ta fito waje duk sunyi sake suna kalon ta,har ta fita tana fita tayi ajiyar zuciya tace "wai Alhamdulillah Kai anma nikam wly yar baiwa ce na iya dabara, bari na fita na nemo magyari ya gyara su wai likita shine magyari🤣,da gudu ta fita tabar gidan,tana fita ta gyara d'aurin kugun da tayi,da dankwalin ta tayi ture kaga tsiya, zane daban riga daban dankwali daban,Yar kauye sak👌ga wata kwaliya da taci kaf ta rikita fuskarta da wata rikitaciyar kwaliyar ta.bazaka taba gane yanayinta ba,wani ta hango yana tafiya,gyara tafiyar ta tayi,Dan wai Kar ya rainata ,dan tasan mutan birni da raina yan kauye,tace"Kai dan mutume kai tsayawa yayi,ganin kamar dan birni ne wayaye sai tace"ke Aindo kema fa yanzu kinada matsayi karki manta a bini kike,kuma kowa da aikin sa yake tinkaho,to aike baban aiki ma gareki dan haka karki kwafsa,duk ita kadai take maganar ta cik'in Zuciyar ta,yamutse fuska tayi kicin kicin Kai kace mai jin kashi mutumin Yana kalon ta tsoro ma ta basa tsayawa yayi har ta karaso yaji ikon Allah ,tana wani Fadi tana kumbura,ta karaso tace "hi gaye wai irin na Yan birni ya kake dan Allah a Ina ne ake zuwa a d'auko mai gyara mutum idan ya lalace." Kalonta ya tsaya yi ,sai ganin ta murguda masa baki yayi,aiko ransa ya baci yace "Ke Dan kin raina min hankali kinsan ni waye zakizo kazama dake wa ya sani ma ko mahaukaciya ce zakizo kina wani tambaya ta kodan kinganin a kasa,to ni dan Minista ne,motata ce ta samu matsala badan haka ba ke kin isa kimin banzan tambayar ki Yar kauye kawai." Tunda ya fara magana Aindo take masa gatsine tana murguda masa baki,tace "mtsss Ashe ma ba wani matsayi ne da uban naka ba,ina wani gadara a aikin masai ko me,yau Kai uban naka ma aikin kwasar Kashi yake ko,to bara kaji ni sunana Aindo ya a gurin ado Mai Saida kifi ubana babu wanda bai sanshi ba,uwata kuma babu Wanda baisan kuluwa Mai bakin masifa ba ,nikuma matsayina wly in kaji sai ka sara min,to matsayin da na taka ko wa yaji sai ya saramin." " Meye matsayin ki ya katseta ganin Alamun kamar batada hankali? Niko keda matsayi,domin ni tantagariyar Yar aiki ce,Mai zaman kanta. Kuma kaf wanan k'asa babu Wanda baisan A'indo Tantagariyar Yar Aiki ce ba." Sakin baki yayi sakaka yana kalon ta duba da yanda take zare zaren idanu tana kade Kaden idanu ya tabatar masa dacewa wanan batada hankali,shiko a duniya in akoi abinda yake tsoro to mahaukaci ne,domin tun Yana yaro wata mahaukciya ta taba fashe masa Kai,aiko ganin zare zaren da A'INDO takeyi yasa ya tsorata,tare da hada wani yawu makwat,ja da baya baya ya farayi adan tsorace tana binsa,ganin da yayyi kamar zata kamo sa yasa ya arta a guje,itama da gudu ta bisa,tare da ihu bisa hanya,tana cewa"wayyo jama'a ku kawo mana agaji gudu take tana waywayawa, duk a tunanin ta ko wasu suka biyo su,sosai take tikar gudu har ta fita daga unguwar,can ta tsaya tana haki,ta juya ta buga tsaki tace"mtsssss ashe ma bahon ba komai ba ya gani yasa ni inata tikar gudu kamar wata mahaukaciya 😏" Saida ta gama gararanmar ta a gari bata samu mai gyaran mutum ba kamar yanda tace,tukon ta dawo gida can wajen yanmma,a lokacin tuni doctor yazo ya duba mutan gidan,inda akayi sa'a basuji rauni ba..... tana dawowa ta shigo falo,ta kalli Hajiya dake zaune ta washe baki tace"wo wo Hajiya yau anji jiki aradu,Ashe manya ma na faduwa.😁 Kallon ta Hajiya tayi rai a bace tace "yanzu ke A'indo haka ake aiki so kike ki nakasa mu,wa yace miki ana zuba man gyada ayi guga? "Yau Hajiya ke kikace falon yayyi walkiya har sai ya koma tamkar madubi,to shine Naga Man gyada kadai zaisa d'akin yayi walkiya,kuma ke Hajiya banda shirme irin naki,Aou 🤭na manta ashe ke baba ce,to Hajiya in banda wauwta irin ta yayan fari me ya kaiki taka gurin ba tare da ya bushe ba." Sake da baki Hajiya ta tsaya tana kalon A'indo wada take magana tsakaninta da Allah , Hajiya tace nice "mai wauta irin ta yan fari, kuma uban waye yace miki man zai bushe?wai anya A'indo kinada cikak'en hankali kuwa? "To wly Hajiya nima haka ake cewa a kauyen mu inajin dai sai an kawo mai gyaran mutane ya bincik'e ni ya gani dan wly ko a kauye haka ake cewa banda shi.🙄 Sauke ajiyar zuciya Hajiya tayi kawai A'INDO ta Shiga ranta ne da yau sai tabar gidan.".. "Jeki ki huta gobe an nuna Miki aikin." "Yau Hajiya wane hutu zanyi inajin yunwa." "Je ki zuba abinci can kitchen ." Hajiya tace Dan ta dan fara jin tsoron A'INDO. Anma Hajiya langa nan zan cika dan wly tunda nazo gidan nan ban taba koshi ba." "Kije ki zuba iya cinki." Hajiya tace tana mamakin irin ci irin na A'indo Bayan kwana biyu Hajiya ta Kira A'indo tace tazo taso mata kati na waya A'indo ta amshi dubu biyar Hajiya tace kiso min na dubu hudu da dari biyar,ki d'auki dari biyar,din kisha halawa." Kai Anma Allah zungura Miki Albarka Hajiya wly,Bari naje na sayo Miki. Da gudu ta fita." Hajiya ta girgiza kai tace "Allah ya shirya,tana fita kofa da gudu har taje bakin hanya akoi wani shagon waya,Nan ta nufa to,A'indo dai batasan meye katin waya,itadai ta taba ganin gidan waya wurin Yar aikin gidan Hajiya da zuba kayan kwaliya a ciki,A'indo tace meye sai tace mata ai gidan waya ne ,to shine ta rike,dan ta manta abinda Hajiya ta aiketa siya tana zuwa tace"mai shago abani gidan waya na dubu hudu da dari biyar." Waro idanu Mai shagon yayi yace gidan waya kuma" Murguda baki A'indo tayi tace "kaga Malam ka bani gidan waya meye na wani tambaya,baga irinsa ba ba can na gano ta nuna wani kwali. Yace"Au kwalin waya zakice ,yau ai ba'a saida kwalin waya,saide ,in wayar Zaki saya.... " kaga Malam wly banzan gusa anan ba sai ka bani kwalin nan na dubu hudu da dari biyar casssss ma kuwa." ta murguda masa baki,ganin yayi bari kaway ya amshi kudin ya bata, dan ga dukan alamu batada hankali." "Kawo kudin to na baki." "Hahhhh kaji dan rainin hankali cewar ta,😏 ta kunto kudin da tayima kuli ta basa,kuma ka bani canjina eheee kar ayimin halin bera." Bata yayi dariya kunshe a bakin sa,Saida ya bata tace "yauwa dan gari,a haka dai gaka kamar ka waye anma katon bakauye ne kai,way Malam dan Allah na tambaye ka mana? " Inajinki" "Dan Allah Ina ake saida igiyar kaba ta d'aure awaki da raguna 🤔? "Kije can ga wani tsoho can zaune sune yake saidawa." "😁 Kai anma wly Allah ya maka Albarka ta kunto wata tsohuwar naira biyar dinta a zani tace"gashi ka fida nera biyu kaban naira uku canji na,na baka kyauta halak malak,saboda ka nuna min wurin Saida igiya." "Kada kai mai shagon yayi yace a'a jeki nagoda." "🙄 Inba shirme irin naka ba wa yake kin k'arbar kudi,ai sai kayi ni na tafi,tafiya tayi taba tsohon dari biyar din duka tace" baba ka bani wanan igiyar ta dari biyar. "Kai yata duk ina zaki da wanan igiya." "Dariya tayi tace "baba ka bani." "Yanzu ko yata ,ni ai na ma saida bari na baki,duka ya zuba Mata a buhu ya bata, ta jawo kayanta tana waka har ta karaso gida duka mutanen gidan kalon ta suke,babu Wanda ya d'auke ta mai hankali. Karasowa falon tayi ta aje buhun kusa da Hajiya tace"wai Hajiya na gaji wly. Kallon ta Hajiya tayi tace"keko meye wanan Kika jajubo a buhu.? Washe Baki A'indo tayi tace Hajiya ai igiya ce"😁 "A'indo igiyar me kuma me zakiyi da ita? "Hahhh Hajiya ai dan tare ne na fara ,gobe ma zan tafi na sayi dusa in kika Kara bani wani ragowar canji ko ta naira ashrin ce." "To naji me zakiyi dasu ? Cewar Hajiya da ta fara tsoron Al'amarin A'indo. "ai Hajiya kiwo zan fara Nan da shekara nake so na sayi Rago guda daya ya fara haihuwa,shine nake so na tanadi dusa da igiyar." "😳 Waro idanu hajiya tayi tace"wai ni kam A'indo bakida hankali ne ? "A to wa ya sani Hajiya sai an Kira mai gyaran mutane ya duba ni dan nima banida tabaci😁" "Uhum naji Allah ya kyauta bani katin wayar ni." ai kuwa Naso miki mai kyau Hajiya bara ki gani,nan ta zaro kwalin waya ta bata,. Amsa hajiya tayi ta duba tace me zan gani niko Hajiya,duba kwalin tayi bayada komai kwongo ne,Hajiya ta zaro Ido tace A'indo meye wanan shine katin wayar A'indo.? Hahhhhh kaji Hajiya da wani shirme kuma to meye in ba shi ba🙄................ Aci gaba da gashi🍇 Maimou love [10/10 à 17:27] MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE: ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ *A'INDO* _(Tantagariyar Yar Aiki_) ✨✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨ ✨✨✨ ✨✨ ✨ *NA* *MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋 *🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION🤝🏻* _(We are the best Writers Among All writers_)📚 https://www.facebook.com/ANA-TARE-writers-association-2477871259112678/ *Page *7_8* *________* Saurin tufe hanci hajiya tayi tace "um um ke wai A'indo meye hakan ,kina min tusa a falo duk kin ruba min falo." Yi hakuri Hajiya kinsan ita tusa in zatazo bata wani burki kawai saide kajita ta manya irinku Hajiya saide kajita buuuut bururut burut ,ta yara sai kajita piiiit pit pit ,ta daidai mu kuma saide kaji muna bum bum,ai bata karasa ba wata tusar tazo,Hajiya tace"Dan Allah karki saketa,sai ji kayi ta bada buttttutu ,tana matse fuska tace"haba Hajiya in banda abinki kin taba Jin inda aka matse tusa,ai ko na danne ta bata dannuwa ,dan Allah Hajiya ki taimaka min da ko langa ce na juye wanan bala'i na ciki na😖." "Kinga dan Allah fitar min a falo idan bazaki je kiyi can ba,ki shafa min lfy." Rabi'u Rabi'u zo dan Allah sa min turare falon nan duk tabi ta bata min falo. Da gudu A'INDO ta fita,tabar gidan Saida tayi tafiya sosai sanan taga wani dan daji anan ta duka ta zaka kashin ta,har zufa take ,tana gamawa ta katse,ta tashi ta maida wondon ta,da zanin ta,sai hada uwar zufa take tace"kai aradun Allah kahi yayi a rayuwa kaji yanda nake jin kaina sak'ayau aradun Allah,ta rike kugu tace to yanzu ciki ya zazage ya kamata kuma na masa sabon lodi dan yunwa nake ji buguzun buguzum tabar wurin. Tana zuwa wanka tayi,taci abinci,ita yanzu kusan babu abinda take yi a gidan Dan Hajiya har tsoron bata aiki take,yayyin da Hajiya haka kawai take jin A'indo cik'in ranta tamkar Yar ta.kodan yaran ta basa nan suna har Niamey wajen karatu . Zazaune suke a falo A'indo da Hajiya da Rabi'u daudu da yake zaune yake faman cin shuiwingwom. ,,,,,,,,Wayar Hajiya ce tayi kara tana murmushi ta daga,tace"Soja na kana lfy,Kai Masha Allah ashe da na ya kusa dawowa gida,to Allah kawo ka lfy,a'a indai zaka taso kayi min magana sai a hada maka kalolin abincin da kake so." Nan sukaci gaba da magana daga k'arshe sukayi salama,A'indo tace "Hajiya wa zaizo ? "Baban da na ne Alhassan zaizo Yana kasar waje baban Sodja ne,sanan baya d'aukan wargi ko shirme,Rabi'u kaida A'INDO nasan ku sarai kuyi hankali ,anma Kai kasan sa shekaru hudu da suka huce da yazo ganin gida." "Tab Hajiya bara kiga na tashi dan zama bai same ni ba,wanan mugun dan naki in yazo wanan karon ai nasan kulikulin kubura zaiyi dani,haka wancan karon dole saida yasa na koma jinsin da ba nawa ba Ina maganar kati,na koma jinsin maza,a'a wly bada ni ba in kingan ni Lahira kaini akayi,bara na tatara Yan komatsaina na kara gaba." Cewar Rabi'u daudu,dan yayi matukar tsorata da yaji Wanda zaizo,hakan ko ta faru ne wani zuwa da Alhassan yayi , watarana yana hutawa akewayan sa ,kusa da swimming pool yana shan iska,yayi Kira a kawo masa juis sai ga Rabi'u daudu ya kawo masa,yana kawowa ya juya zai tafi carap Alhassan ya gano tafiyar da Rabi'u keyi irin ta mata,ransa ya baci dan in akoi abinda Alhassan ya tsana bai huci abu biyu ba,dan kauye da kuma yaga namiji na abun mata ,dan haka Rabi'u na juyawa ya daka masa tsawa,dama Rabi'u na tsoron sa,da sauri ya dawo Alhassan yace"Kai dan daudu ne,Rabi'u jiki na rawa ya daga kai,Alhassan yace "wly nasake ganin ina gidan nan kayi maganar mata ko kayi wani yanayi irin na Mata sai nasa an baje min kai,"to" ranka ya dade ayi hakuri Rabi'u yace." Nan ya salame sa,bayan kwana biyu sai ga Rabi'u dashi da wata tsaye daya daga cik'in yan aikin yana maganar mata,yana fari da idanu,tar akan Idanun Alhassan Nan Alhassan yasa gards dinsa suka kamo masa Rabi'u aka lakada masa duka na fitar hankali,tun a lokacin indai Alhassan na gidan dole yake sa Rabi'u yin maganar maza Saida ya tafi sanan Rabi'u ya koma daudun sa...... Alhassan yana gama waya da Mom dinsa,sai ga Mina tazo budurwar sa,Alhassan dai ,na daya yana neman mata,anma baya Kai kansa saide mace ta kawo kanta,yana shan taba,yanada zafi,sosai baya d'aukan raini,kulum iyayen sa na masa maganar aure anma shifa har yanzu baiga Matar aure ba,domin gani yake yanzu matan babu na aure,masu mutunci duba da irin yanda suke kawo masa kansu. Mimi ce ta shugo falon sa,zaune yake daga shi sai karamin wondo daidai cinya,ko riga bashida,kirar nan ta yan maza ta fito, Alhassan badai kyau ba,da cikar sura ,duk inda cikak'en namiji kuma k'yakyawan namiji yake yakai,saide ance dan Adam tara yake bai cika goma ba, matsalar sa shan taba da neman mata. Mina na shigowa ta gansa a haka ta haye saman jikin sa,tare da" fadin sodja na"ta shafi fuskar sa,bata rai yayi yace"wai Mina yaushe zan dinga fada miki idan zaki shigo ki dinga salama,sai kace ba musulma ba haba." "Haba sodja na Kai kulum sai ka dinga cika mutum da fada,ni ba fada ya kawo ni ba,bakin su ta hade wuri daya,dama shi sex mutumin sa ne dan haka ya biye mata. Rabi'u dak'yar Hajiya ta lalabe sa ya hakura da barin gidan, A'INDO kam ko a kanta,dan ita bataga dalilin da zata wani shakar sa ba. Yau dadare Hajiya da Alhaji suna zaune ,Hajiya cikin damuwa tace "haba Alhaji ya ma za'ayi haka,akoi yayan dangi ya zakace haka Yarinyar da baka san asalinta ba,baya ga haka ma mahaukaciya ce kace zaka hada ta da da na, kayi hakuri Mana shi aure ai lokaci ne dashi." "Hajiya kinsan Sarai Al'adan mu tun yaro yanada shekaru ashrin da biyar muke Masa aure,anma,na kekashe idanu na naki aurar da nawa,wajen shekara tara Ina ba Alhassan dama yayi aure anma kulum magana daya ce bai samu wace yake so ba,a family mu kinsan babu Mata,duk sunyi aure haka kema naki,nasan Sarai yanda Alhassan ya tsani Yan aiki,sanan ya tsani Dan kauye . domin tun ranar da na fara ganin ta naji ta shiga raina, yarinyar,duk da wawancin ta da shirme,wanan itace daidai da Dan mu Alhassan ,ki amince nayi wanan jihadin ." Nisawa Hajiya tayi domin itama yarinyar ta shiga ranta,anma kuma abinda take gudu karfa dansu ya cutar da Yar mutane Alhaji yace karki damu bazan yi hakan da sauri ba zan basa dama ya kawo wada yake so ya aura nan da dan lokaci idan bai kawo ba ji zan basa wada naga dama............. Aci gaba da gashi😘 Maimou love🍇 [10/10 à 17:27] MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE: ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ *A'INDO* _(Tantagariyar Yar Aiki_) ✨✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨ ✨✨✨ ✨✨ ✨ *NA* *MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋 *🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION🤝🏻* _(We are the best Writers Among All writers_)📚 https://www.facebook.com/ANA-TARE-writers-association-2477871259112678/ *Page 9-10* ,,,,,,,,,,,,********Hajiya ni dan Allah ki bani na goge miki falon Nan,Allah masu aikin nan basu iya aiki ba,ki bani na goge miki shi kal kal,Allah ai kinga aikin da nayi ranar har yanzu babu wace tayi irin wanan aikin,🙄." Cewar A'INDO da ta matsa ma Hajiya dole sai ta barta ta gyara falo." 😳 waro idanu Hajiya tayi tace"tab A'indo so kike ki ida kashe mu da sauran kwanan mu ko ? to bada ni ba wly,ranar duk kinsa munyi rauni,to yau idan kikayi inajin gawar mu za'a d'auka ,idan aiki kike so kije can kitchen ki koyi girki yafi miki." "Tab anma wly Hajiya kin maida ni marar Hankali,anma Koda yake ba shi ke gareni ba,to ni na zauna ba aiki gani nan sakam ,wata waka akasa ta ado gwanja a tashar hausa ,Yana sama mata, A'INDO taji kidan na Kai mata, aiko tace Ina ai sai na danna,kugu ta d'aure da wani dankwali,nan fa ta fara girgiza,tana kalon yanda yake rawa itama tanayi,har wata irin lankwasa take Kai kace macijiya,da kida ya Kai mata ta dubi wurin da Hajiya take tana ma A'INDO kalon mamaki tare da tarin mamaki tace"aradu hajiya wanan waka da dadi take,zo mu taka hajiya,yanda take rawa Kai kace dambe take, Hajiya ko sakaka da baki tayi tana kalon ikon Allah,ashe shima Rabi'u daudu yaji kidan yana isowa kidan ya Kai masa,aiko shima ya d'aure kugu ya fara rawa yana karkada kugu tare da kwaso shoki, sai suka koma ma Hajiya Tv ita Kam ta kwaso ma kanta,anya ba zasu tafka kuskure ba kuwa ita da Alhaji🤔tashi Hajiya tayi ta bar musu falon dan abun yafi k'arfin ta,sosai suke Shan rawa da A'INDO da Rabi'u,A'indo na koyan shauki wata irin lak'wasowa take kamar macijiya sai ta kwaso,a garin kwashe kwashe ta kwaso da k'afafun Rabi'u daudu dama gashi siriri ba kiba ba,kafafuwan kamar na sauro,ji kake tim Rabi'u ya fadi,ya rike kugu yace"wai wai nashiga uku ta kasarani ,Wayyo k'wank'waso na,Hajiya ki kawo d'auki,wanan mahaukaciya zata takaita ni." Ina Hajiya bata jinsu,A'indo bata tsagaita rawar ta ba saida ta kawo k'arshe,ta juya taga Rabi'u zaune rike da kugu,salati ta fara,tace "kaiko meye haka,🙄 "Ke kam Allah shi debe miki Albarka so kike ki kasarani,ki maidani miskini,dan na rasa mai aure na,wanan duniyar da lfy ka ma baka tsira ba bare bakada lfy,ya fada yana kara rike kugu. "Anma Kai Kam anyi rago wly,Kai yanzu har ni zan kayar dakai,anma bazanyi mamaki ba tunda ga kanan ba auki sai kace dan shila,bara na nemo mai gyaran mutane ya gyara ka.". Ta fada tana shirin artawa da gudu,da sauri Rabi'u daudu yace"ke dan Allah ki dawo ni ki kama ni ki kaini d'aki na,tunda kin kasarani,dan nasan in Kika sa kai kika fita bazan ganki ba." Dawowa tayi ya dafa ta Saida ya tashi tsaye yana rike da kugu,aiko sai jin jiniyar mota sukayi da gudu A'indo ta sake sa Jin kake Rabi'u ya kara faduwa,yace"wayo Allah na zata kashe ni,ina A'indo ko jinsa batayi,cewa take "ai wly sai na gano bakaji sai wani kuka ake wiwiwi tana rike da siket har ta isa harabar gidan. Dama kuma yau ne Alhassan ya shirya zuwa,duk da yace ma mahaifan sa sai jibi zaizo anma sai gashi kwatsam. A'indo a tsakar gida ta tsaya da damarar ta a kugu kamar mai shirin dambe,ga kai a bude,tun kitson da tazo dashi ne daga kauye duk ya tsufa." Washe baki tayi tace"tab aradu yau zansha kalo,ina husseina kizo kisha kalo aradu,motoci ne take gani sai shigowa gidan suke sunki karewa,kuma duk wada ta shigo sai sodji ya fito rike da bindiga,ga bakin gilashi yasa,fuska tamke ba alamun fara'a Saida motocin kaf suka gama shigowa,sojawan sunkai guda talatin,duk sun firfito , banda motar tsaka wada aka bud'e ma mutumin tun dazu anma bataga ya fito ba,"tab A'indo tace,da taga tsayuwar na gagarar ta sai ta zauna rashe rashe tayi itafa sai taga mai fitowar nan,ankai minti goma sanan ya zuro k'afafun sa,saida yadan d'auki Dan lokaci sanan daga k'arshe ya fito gaba-daya,waya ce a kunnen sa ga duka Alamu zaman da yayi ita yakeyi,ganin da A'indo tayi masa yayi matukar firgita ta,domin ko alama baiyi mata kama da mutum ba a firgice tayi wata irin juyawa,ta fara ihu tana gudu,tare da kwararo Addou'a wa'innahu suleymana wa'innahu bisimillah , Wayyo jama'a ku kawo d'auki rundunar Aljannu sun shigo gidan,Hajiya da ta fito da tabatar da abinda taji,aiko sukayi aran gama da A'indo ta mata wata irin bangaza d k'arfi ji kake tim Hajiya ma ta fadi,ko juyowa A'indo batayi ba taci gaba da gudu,saida ta isa d'akin ta tunkon ta rufe tana karkarwa,har zufa take tana sharewa,jin tayi an k'wank'wasa kofa da k'arfi ,kululu cikin ta ya bada kara,iya tsorata ta tsorata dan ta aza ko aljannun ne suka biyo ta,Jin da tayi an Kara k'wank'wasa k'ofar yasa ta saki fitsari ba shiri,Alhassan ko tunda yaji abinda A'INDO tace dasu ya daina wayar ya daga Kai yana kalon ta,har bangajewar da ta ma mahaifiyar sa,da gudu ya karaso ga mahaifiyar tasa,yasa gard daya yabi A'INDO ya kamo masa ita,Hajiya na cewa a barta anma ina Alhassan ko jinta bayayi kawai burin sa a kamo ko wace Yar iska ce ya lakada mata dukan mutuwa. Husseina ce tsakar gida sai rusa kukanta take,tana birgima a tsakar gida,kulu mai bakin masifa ce ta fito tace"kaji min hegiyar yarinya,to uwar me zamu Miki? ki matsa mana da kukan mutuwa a gida." "murguda baki Husseina tayi bakinta cik'e da masifa tace"wly in ba'a kaini wajen yar uwata ba,sai na hada zanga zanga a wanan garin." "tab Allah iska na wahalar da me kayan kara,yau ki hada zanga zanga mana,ai ni na saba,dan kinyi haka ba zaice min komai ba,shi yasa kuka ki auruwa da keda Yar uwarki,ita Allah ya taimake ta tabar nan din ke kuma sai kiyita fama." tana gama fadar haka tayi gaba abunta,itakuwa Husseina cigaba tayi da kukan ta ,tana birgima wayyo Allah zan kashe kaina in ba'a kaini wajen yar uwata ba,Wayyo A'indo kina ina,wly in ba'a kaini wurin yar uwata ba zan shiga yawan duniya, yiiiii Wayyo baban mu." Mahaifin ta ne ya shigo gidan Ado Mai kifi,yana matukar son yaran sa,ganin husseina na kuka yasa ya karaso gareta a rude,yace "ya salam auta me ya faru wa ya taba min ke ne? "Zumburo baki Husseina tayi tace"ni aikaini wajen A'indo ,😭." "Wanan ce matsalar? "Eh" "To sha kurumin ki duk ranar da A'indo tazo tare zaku tafi,kema a sama miki aikin can kinji." "Allah babana😁" Husseina ta fada tare da washe baki tana dariya "Allah kuwa ya'ta tashi kije kiyi wanka ga kifi na kawo miki da zafin sa,kici Kara tumbure baki Husseina tayi tace"yau ai ga matsalar nan kulum a dinga dura ma mutum kifi,ko tusa mutum yayi saide kaji tace kifiiiii🙄 .......ni wly yau nama zanci." ..... To naji tashi dai kiyi wanka zan sayo Miki." "ALLAH babana,wo kai wo kai,ta dubi kan na uban sulub dashi sai walkiya yake a tsaka,ba gashi kuma ga kan karami ta shafa kan uban bayan ta tashi tace "tab kwal uba,aradu babana kanka ya kuli kuli,abu gashina dan tsurut,Allah baban mu da Kai mukayo bazamuyi kyan gani ba,to da dadi tunda Maman mu mukayo dan ita tanada kyau,to anma kai baban mu🤔" "Ke banson shashanci,ana ganin Yar uwarki ce kadai barruwa ashe kema wawancin kinada shi,maza je kiyi wanka." " Wo wo wo kai baban mu Allah ja zamanin ka eh yane,kasha shagalin ka,Husseina ta fada tare da rike zani tana tafiya irin ta maza. Uban kam cewa yayi Allh ya shirya,Kulu da ta fito duk a gabanta abun ya faru tace"wly Kai ke bata wanan yarinyar, yarinya sai batanci mtssssss." Baice da ita komai ba yayi ficewar sa d'akin sa dan Yasan in ya biye mata sai ta watsar dashi yanzu. Alhassan Kama Mom dinsa yayi yakaita d'aki,tace"Sodja na dan Allah nasan ka karka sa ayima wanan yarinyar komai,batada cikak'en hankali,kuma ta tsorata ne,Yar kauye ce bata san komai ba." baice komai ba anma ransa a bace yake da wanan yarinyar ." Sodja shiko sai bugan k'ofa yake A'indo ta bud'e dan yasan in har bai tafi da ita ba,ogan sa zai hukunta shi." "A'indo fida toro tayi ta d'auko wuka a hankali ta bud'e k'ofar,ta nuno masa wuka ta d'aure ta cije ,ta bud'e Idanun ta sai taga bakin mutum ne ,kuma mumuna tace"au kai kuma sufar ka ta munana ce,shi wancan ta kyawawa ce,to wly naci dubu sai ceto,ni A'INDO Baku Isa ku tsorata ni ba,runtse idanu tayi ta fara wurga wukar da hannun ta soja tsoro yaji ya koma baya,dan bai d'auke ta a mai hankali ba,yace"dan Allah kizo muje oga na yace na kamo ki." "Ka kamo ni sai kace fara🙄" A'indo tace,"Eh kizo Waye shi"? Ta tambaya dan mai gidan nan ne." tunani ta tsaya yi yau ko shine dan Hajiya sodja, tab to aiko bari taje taji bashin sa taci bata biya ba😗 "mtsss ya sani inata zabga gudu nayi tunanin mutanen boye ne." "Muje to ka wani tsareni da Idanun ka kamar na mujiya." Sojan ransa yayi matukar baci kawai ya raga Mata ne dan tanada wuka a hanun ta kuma ga dukan Alamu batada cikak'en hankali,"shiga gaba yace da ita." "kaji wauwta yau ni in higa gaba ka damke ni ,Kai nima fa da wayo na,shiga gaba kai muje ai nasan wurin hajiyar." ba yanda ya iya ya shiga gaba itako ta sanyo sa gaba da tsinin wuka,yanayi yana waiwayowa karta nakasa shi,kai kace shine mai laifin ba ita ba . a haka suka karaso falon Hajiya ,soja yace" oga gata na kawo rai a bace Alhassan ya taso zai nufo A'indo,wata irin zabura tayi ta bud'e k'afafu,kai kace mai shirin dambe ,tace"aradun Allah ka iso nan sai an kwashe ka ta nuno sa da wuka ,tace"yau wace magana ce baza'a min ba daga nesa sai an taso😏 Kai kasan matsayina kuwa? Kasan ko.ni wacece?." Aci gaba da gashi 🍇 Maimou love😘 [10/10 à 17:28] MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE: ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ *A'INDO* _(Tantagariyar Yar Aiki_) ✨✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨ ✨✨✨ ✨✨ ✨ *NA* *MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋 *🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION🤝🏻* _(We are the best Writers Among All writers_)📚 https://www.facebook.com/ANA-TARE-writers-association-2477871259112678/ _Wanan litafi gaba-daya sadaukarwa ne gareku my Ummy Ontop (takwara) da Sajida, Marubuciyar (Yar Mahaukaciya),sadaukar ne gareku ga yanda kuke kaunar book din A'INDO tun farkon sa_😍😍😍😘 *DEDICATED TO Sadjida & Ummy Ontop* *Page 11_12* """""""To nice Nan A'INDO Tantagariyar Yar Aiki,😏 kuma baka isa ba kace zaka dakeni,dab da zai karasa gareta Hajiya ta daga murya tace"Alhassan nace maka karka taba yarinyar nan ko,wly ka taba ta sai ka hadu da fushi na."dole ba yanda ya iya ya yarfar da hannu ya bar wurin,rai a bace." Gyara tsayuwar ta A'INDO tayi tace"aradu hajiya kin cece sa yau da na jibgi kayan banza,dan yagan sa Kato an fada masa tsoran sa zanyi,ta juya ga wancan sojan dake tsaye tace"to kikam sai a tafi dawa batayi mai ba 🙄." Juyawa yayi ya fita shima cik'e da haushin ta,yana tunanin wacece wanan ko wacece tanada matsayi a gidan. "A'indo dawowa tayi wajen Hajiya ta zauna ta Shiga tunani tare da daga Kai sama🤔 can tace"yauwa na tuna,kamar zata fadi abun arziki tace" nikam Hajiya Dan Allah dazu naji na buge abu kamar buhun hatsi ko na masara lokacin da nake gudu oho ,Hajiya sai Naga abun kamar yamin gizo,sai nake ganin kamar ke na buge,Allah Hajiya gidan Nan cik'e yake da mutanen boye, dan ma nidin nasha na kohi ,Hajiya dan nan naki ma inaga sune sauye aka miki,mutum sai mayen kyau,Niko Hajiya na tambayeki dan Allah Ina sonshi zai aureni😁" "Kalon ta Hajiya tayi tace "nikam Hajiya Saude na debo ruwan dafa kaina,wai dan A'indo yaushe zakiyi hankali? "Gobe dasafe" A'indo ta bata amsa tare da kamewa wuri daya. Girgiza kai Hajiya tayi tabar wurin." Sam Rabi'u daudu nacan na fama ko kadan bai san cewar Alhassan ya dawo ba. Dadare wajen k'arfe Tara na dare akoi wani serie film da suke kalo shida A'indo wanda Rabi'u ya koya mata kalon itama,duk irin wanan ranar ake yinsa sukan zo falo baba suyita fade faden su da kalo.hakan ce ko, Rabi'u yaji sauki yazo kalo Hajiya na sama,Saida ya biya ya Kira A'INDO dan suyi kalon dan duk da suna fada yafi jin dadin kalon da ita,duk da shirme da kauyancin da take zabgawa." Zama sukayi kamar abun arziki suka fara kalo. Alhassan ne ya fara saukowa daga saman bene,yana rike da bindigar sa karama yana gyarawa,tare da saitawa kusan daidai inda su A'indo suke zaune,kamar ance A'indo ta juya aiko taci karo da bindigar, Alhassan sam bai ma lura da su ba,to dama A'indo tana ganin bindiga a tv kuma tasan kashewa take,hakan yasa cik'in ta ya duri ruwa,ta zaro ido,tare da taba Rabi'u daudu,dan ta nuna Masa,ya murguda baki yace"ke dan Allah ki barni nayi kalo na,kin wani zo sai tabani kike😏ya fada da maganar mata. Carab Alhassan ya dago ya gansu,ransa abace,a ransa yake cewa kenan wanan dan iskan bai bar maganar mata ba ,bai bar daudancin ba,aiko kara ganin A'indo a gun ransa ya Kara tunzura,kara gyara bindigar sa yayi saitin su,A'indo ji tayi cikin ta yayi wani irin kulewa tsabar tsoro,aiko sai ji kake tayi bum ta saki wata irin tusa,"um um wanan ai ko a lahira aka maka hukunci da ita,ka hukuntu, Rabi'u yace tare da juyowa dan ya kalli A'indo aiko ganin wanda baiyi zato ba ya gani wato Alhassan,tuni A'indo tace kafa me naci ban baki ba,gudu take tsakar gida, Rabi'u ma kafin Alhassan ya karaso garesa shima ya takarkare ya arta a guje shida A'indo kai kace gasar tsere suke,kowa a gidan kalon su yake ,basu tsaya a ko ina ba,sai a can k'arshen layin gidan nan suka dakata suna haki. "Yau ni naga tsiya yar nan ,yau so kikayi wancan mugun ya kashe ni,ai sai kice Rabi'a yi ta kanki,ba sai mu tsira tare ba anma kya gudo ki barni da wanan mugun ya kashe ni." A'indo tace "tab aradu mugu ne,wanan sai an masa shiri nidai aradu yau saide na kwana anan bazan koma gidan can ba wacan mugun ya kahe ni." Rabi'u yace "Kanki ake ji bara ki gani,zanin dake d'aure garesa ya kunce ya shimfida,dan dama da riga da wondon sa a jiki,sai ya d'aura zani a sama, yana shimfidawa ya kwanta. Murguda baki A'indo tayi ,itama ta kunce zanin ta na sama ta shimfida,dan ita dama zane biyu take d'aurawa kamar mahaukaciya....... Kwantawa tayi bayan ta shimfida. nan barci ya kwashe su ko a jikin su. Alhassan shi ga yanda suka kwasa a guje abun yayi matukar basa dariya da takaici baibi ta kansu ba,yayi abinda zaiyi ya koma b'angaren sa.... Da misalin k'arfe biyu na dare A'indo da Rabi'u suna barcin su hankali kwance,wata mahaukaciya ce zabgegiya ga tsawo ga jiki,ta kufce daga gidan mahaukata,shine tayo layin,tazo har inda su Rabi'u daudu ke k'wance,ta fara kwaso kasa tana zuba musu,Saida ta musu busu busu,suka tashi, Rabi'u yace "na Shiga uku an fasa aurena mai zan gani wanan abu , mahaukaciya,dariya mahaukaciyar tayi tana Kara nufo su,A'indo ma tashi tayi tana furzar da kasar da ta shiga bakin,taga mahaukaciyar,A'indo ta zaro Idanu waje tace"to bakuwa mukayi, Rabi'u ya tashi a tsorace yace" inafa bakuwa yi ta kanki wanan girbin jiya ce mahaukaciya ce,bari yanzu na dawo nayi maganin ta,tsab ya zame,aiko yana zamewa yace"k'afa me naci ban baki ba ya arta a guje,sai cikin gidan,duk masu gadin sunyi barci,sai mai gadi,yana tambayar lfy ina Rabi'u cewa yake bani wuri bani wuri,da gudu yayi cik'in gidan kitshen ya shiga,ya d'auko muciya,ya kara fitowa da gudu irin na mata,ya fito sai ga A'indo itama ta fito daga gurin da gudu mahaukaciya ma ta biyo ta da gudu,haba ganin haka sai ga Rabi'u ya saki muciya ya yar da ita,shima yace k'afa me naci ban baki ba,wajen shiga gida har buge juna suke ,suka samu suka shiga,kowa a guje yayi b'angaren sa, security na kalon su kawai su sun d'auke su a mahaukatan gidan...... Tun a ranar Latifa ta fara barci da wuka a kasan filon ta,domin kuwa a cewar ta Kar Alhassan ya mamaye ta ,bayan kwana biyu yau ma kwance take ,barci yayi nisa,ta daga k'afa sama ta jingina da bango,tana barci,can dare sai taji kamar ana ja mata k'afa,ta aza Alhassan ne ya biyota,ya duke ta,dan haka cik'in barci ta zaro wukar,ta daga saura kadan ta datsa a k'afar ta Saida taga ta motsa kuma k'afar ta motsa tukon ta tsaya tare da waro idanu tace "tab aradun Allah ni bahuwa ce da yanzu na kahe kaina 🙄." Aci gaba da gashi🍇 Maimou love😘 [10/10 à 17:28] MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE: ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ *A'INDO* _(Tantagariyar Yar Aiki_) ✨✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨ ✨✨✨ ✨✨ ✨ *NA* *MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋 *🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION🤝🏻* _(We are the best Writers Among All writers_)📚 https://www.facebook.com/ANA-TARE-writers-association-2477871259112678/ *Page 13-14* *DEDICATED TO SADJIDA &UMMY ONTOP* ,,,,,,,,,,,,,,,,,Kalon k'afarta tayi dak'yau tace"tab sai ni A'INDO,mtsss nifa yunwa nake ji tashi tayi taci sauran abincin ta ta koma ta kwanta..... Washe gari Alhassan ne tare da Mahaifin sa,zaune ya dube sa dak'yau yace"Alhassan" Tunda Alhassan yaji Mahaifin sa ya kira sunan sa haka yasan maganar mai mahinmanci ce,saide ga yanda yaga Mahaifin sa ya hade fuska yasan maganar ba Wasa a ciki." "Alhassan na jira dogon lokaci na baka dama har sau ba adadi, na tabata wanan dalilin yasa ka daina zuwa gidan nan,sai ka hada shekaru bakazo ba,zan iya baka dama ta k'arshe a yanzu da ka kawo min wada kake so na aura ma,idan kuma baka kawo ba duk wace na aura ma dole ka zauna da ita,kaje na baka sati daya,wly idan baka kawo ba zan hada ka da koma wacece. Tashi kaje." Tab duk yanda Alhassan yaso ya shawo kan Mahaifin sa abun yaci tura,dole ya hakura ya tashi,falo ya tarar da Hajiya zaune,zuwa yayi ya zauna kusa da ita tare da aje kansa saman kafadar ta,tunda taji danta yayi haka tasan cewar danta yana cik'in damuwa,domin baya mata haka sai yana cikin damuwa,shafa kansa tayi tace"yadai son lfy ? "Uhum Unmma plz ki fadama Daddy yayi hakuri,ya kara bani wani lokaci,kinga yanzu ni banida wata budurwar da Zan kawo dan ta zama matata ,ya bani koda shekara daya ce kafin lokacin sai na samo." Murmushi Hajiya tayi tace"in muna rai ko ? Ko kai kana Raye. Son abinda nake so ka gane shine wanan zamanin na yanzu rayuwa batada tsayi ,kuma ko wace rai da buri take mutuwa,duba kaga shekarun ka,anma ace har ila yau bakayi aure ba,saboda Allah idan ba yanzu ba yaushe zakayi,kuma ma ba haka ba mu sai mu zauna mu zuba maka idanu ba aure,kai kasan Al'adan gidan su Mahaifin ku,indai bisa kan wanan kake damuwa gwara ma kabar damuwar kanka,dan wanan karon wly kaji na rantse Ina bayan Mahaifin ka." A'INDO ce ta shigo taji wanan maganar tace"tab,anma anyi giman banza,muna ganin idi duk girman sa bahida aure ashe ga uban sa nan,idi dai wani katon yaro ne a kauyen su A'INDO shekarun sa ashrin da biyar a duniya ,baiyi aure ba,dan su kansu a kauye namiji bakin shekaru ashirin ake musu aure shi kadai ne yakai ashirin da biyar." Shine A'INDO ta rike haba,tazo ta zauna kusa da Hajiya,tace"tab anma kaide kam ka zama tuzuru." Al'Hassan jin yayi wata irin tsanar Yarinyar na kara shiga ransa, yarinya sai kace mahaukaciya ,tashi yayi a hasale zai mareta Unmma ta dakatar dashi,wani kalo ya watsa ma A'INDO yace "zamu hadu ne." Sanan yakai duban sa ga Unmma sa yace"haba Unmma me yasa kike ba kowane dan iska damar raina ni,wanan kazamar Yar aikin kinaji take fada min magana,waye ubanta a garin ." "ai gwara ta fada ma ,sai kayi zuciya kayi auren." Unmma tace. A'INDO ko kuri kuri tayi itadai fatan ta Kar ya doke ta." . Ficewa yayi daga falon ya barsu. *Bayan sati daya* Alhaji ya kara tuntubar Alhassan da zancan anma sai ya fara kame kame. Dakatar dashi Daddy yayi da yaga Alamun dai bai fida Matar ba yace tashi jeka." A tunanin Alhassan daddyn sa ya hakura ne, baisan abun ba haka yake ba. Daddy Hajiya ya kira yace ta kira masa Anty A'INDO,Aiko Unmma ta Kira ta,tace tazo.anyi sa'a tana garin dan gobe take shirin zuwa kauye,anma gaban ta faduwa yayi da Kiran da tasan wata kila can ma A'INDO tayi ta'asa,ita bazata iya ba tatara A'INDO zatayi ta maida ta kauye. Ba'a dau lokaci ba sai ga Antyn A'indo bayan tazo ne a falo ta zauna ,Hajiya taje fada ma Alhaji,minti biyar ko sai ga Alhaji da Hajiya sun dawo tare. Zama Alhaji yayi Anty ta gaida sa ,nan suka gaisa." Alhaji yace "ba komai yasa na kira ki ba,ila inason kula alaka baba da ku ne,yar wajen ku wada take aiki a gidan nan ita nake so ki kaini wajen iyayen ta,dan nema ma da na auren ta ." Wata zufa ce ta karyo ma Anty a fuska,tace"anma Alhaji ka ko san ko wacece A'INDO da kake so hada danka da ita, yarinyar da batada nutsuwa ko kadan,kuma Yar kauye,ina Alhaji da dai anbar wanan maganar." Murmushi Alhaji yayi irin na manya ,yace "ni masani ne,sanan kafin na yanke wanan hukuncin Saida na nemi zabin Allah,karki ga haka kawai daga sama ba wata halaka ta jini ko abotaka haka kawai zan aura ma da na ita ba a'a,inason yin haka ne da karya mumunar akida da yaro na yakeda ita,kuma wanan abu na jima ina istahara naga kuma Alherie ne,dan haka in ba damuwa gobe zaki kaimu kauyen mahaifan nata." "a to Alhaji ba komai , ALLAH nuna mana,ai mu zamu nuna farin cikin mu muda baka nuna mana kyama ba,ba komai,Nan ya d'auki dubu biyar ya bata dak'yar ta karba. Tashi Alhaji yayi yabar falon Hajiya ma tabi bayan sa. Sai ga A'INDO zata shigo falon suka hadu da Antyn ta zata fita,ai kuwa A'indo na ganin ta tayi wata dire a kanta ta mak'alk'aleta,tace"Wayyo dadi anty tazo." Wata dariya Anty tayi tace "ke ki nutsu muje d'akin da kike." To A'indo tace taja hannun Antyn tata sukayi d'akin ta. Bayan sun zauna A'INDO zata fara shirmen nata Anty ta dakatar da ita,tace"A'indo kina son auren namiji irin yaron gidan Nan,akaiki gida Kato har kasar waje inda zaki huta." Bangalewa da dariya A'indo tayi tace"kaji wani irin shirme irin na Anty kuma,yau ni wane baho ne zai auri marar hankali Irina😁." Ke ni fa bana son iskanci irin naki ki nutsu ki saurareni ." Guri guda A'indo ta hade,tare da Rungume hanuwan ta biyu duka a kirji,sanan ta ci uwar fuska,tace"na nutsu. "Yauwa ya ta,shin kina son auren yaron gidan nan yanzu idan akace zai aureki Zaki yarda." "Da gudu ma,nayi rawa harda tsale ,ai ni Addou'a neke Allah bani miji irin sa,wly da ma ace hajiya zata aura min danta da naji dadi🙈." Yauwa Yar Albarka gobe zamuje kauye Alhaji zai nemi ki auran ki." " Nashiga uku ni A'INDO ,aiko sai gata ta kece da kuka,Yi take ba k'ak'autawa,tana dira k'afafu,niko na shiga uku a rasa wanda za'a aura min sai kanton ciki wayo Allah ni A'indo🙆😭." Lura da yanda A'indo bata fahimci maganar ba yasa Anty sakin dariya,tace "ke uban wa yace miki Alhaji zaki aura ,Ina ke ina Alhaji ,Zaije Nemo ma dansa sodja nan auran ki." Nan danan sai ga A'indo ta washe baki tace"aradun Allah da gudu ma,ai wly Ina son shi kuma ni bana jin tsoron sa,dan tsab zan gyara masa zama😁." "Yauwa yar Albarka haka ake so to sai ki shirya gobe zamuje kauye ." Nan sukayi Salama ,Anty na tafiya A'indo da gudu tayi wajen abokinta Rabi'u daudu ,yana hada abinci a kitchen ,zama tayi kamar ta kwarai ,juyawa Rabi'u yayi ya ganta,ya kyabe baki yace"kyaji dashi,ke wly A'indo ki fita idona na rufe,kawai haka zaki zo ki wani shigo haka gandan gadan har kinsa zuciyata na bugawa😗,nikam naga ranar da zaki nutsu A'indo." "Kai dan Allah..... "a'a kinga dakata,yau ya Zaki kaini jinsin nan, dan Allah kidan dinga sakayawa mana,casss ma kuwa." "Mtssss kaji dashi,Kai aure zanyi kuma mai kudi,shine nace bara na fada ma ko kaje kayi min zaman d'aki🙈." "Ke dan Allah kice abun yazo,ke ko wane gara ne wanan da zai kwasa ya kaima kanshi,a wly in dai yanada kudi ai wly zanyi miki zaman d'aki,har ma na wata biyu kuwa cassss."🙄 "Allah bani mu kashe nawan ✋ tafawa sukayi Rabi'u daudu yayi fari da idanu yace to fadamin waye angon? Soja ne,dan Hajiya." "🙆‍♂ Na Shiga uku mai kika ce Yar nan rufa ma kanki asiri,kar a jiki,wly ki barni maza su kaini ba mata ba,inaga ciwon ajali ya kamaki da Kika ambacin wanan mutumin duba harda fitsari ya Kama ni,ke ni kinga tafiya ta,ke kin cika hauka,na tafi bazan iya d'aukan wanan karyar taki ba,kedai kin shiga uku yar nan bayan hauka da kauyancin harda karya kika koya."yana magana Yana tafiyar mata . Washe gari tun dasafe Anty tazo,shima Dady kanin sa yayi ma waya yazo,itama Hajiya ta shirya,harda A'indo aka dunguma Aka kama hanyar kauyen su motar Hajiya da A'indo da Anty daban,dreba na jansu.shima Alhaji da shi da abokin sa dreba ke jan su.A'indo sai ihu take a mota wai bishiyoyi na gudu suma. Sorry fans yau dai ina typing ne anma bana jin dadin typing din kuyi hakuri da wanan😌 [10/10 à 17:28] MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE: https://mobile.facebook.com/Anatarewritersassocian/ ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ *A'INDO* _(Tantagariyar Yar Aiki_) ✨✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨ ✨✨✨ ✨✨ ✨ *NA* *MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋 *🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION🤝🏻* _(We are the best Writers Among All writers_)📚 *DAGA AKALAMIN MARUBUCIYAR* 👇 *Ya mace Kowace da irin Ni'imar ta*, *LABARIN MAIMOUNATOU*, *KAICONA*, *INA MATSALAR TAKE MAZAN KO MATAN*, *MAKIRCI*, *YAN MATAN ZAMANI*, *HASSADA GA MAI RABO*, *LATIFA*, *CANJIN RUHI*, *WACECE NI KAMRINA*, *SO NE SILAR FARUWAN HAKAN* *LATIFA SABON SALO*, *A'INDO (Tantagariyar Yar Aiki)* *Page 15-16* _DEDICATED TO SADJIDA & UMMY ONTOP_ A haka suka isa kauyen su A'indo,ai tana ganin kauyen su ne ta fara ihu,wani ihun da ta buga tace"la ha'ila aradu wancan idi Kato ne." Ta zuro Kai ta window din mota waje ta kwala ihu tace"Kai idi kato nice A'indo idi!!!!! Da k'arfi Anty ta jawo ta tace "ke wai A'indo yaushe zakiyi hankali dan Allah ." "Gobe dasasafe" Ta bada amsa tare da daka fuska,Hajiya ta girgiza kai tace"hum ai ni yarinyar bansan wace iri bace sam batada nutsuwa,nasan wata kila tayi auren ta nutsu . A haka suka isa k'ofar gidansu A'indo suna tsayawa sai ga Husseina ta karyo daga kwana taci uwar damara a kugu,sai huci take ga dukan alamu fada tayi,ai A'indo ko bari batayi ba mota ta ida tsayawa ba ta fara kokarin fitowa ta k'ofar window na mota,Saida Antyn ta ta jata,mota na tsayawa bayan Anty ta bud'e k'ofa da gudu A'indo ta fito ta kwala Kiran husseina aiko husseina Jin muryar yar uwarta yasa ta juyo tana ganin A'indo ta kwala Kara,a guje ta taho itama A'indo da gudu ta taho suka rungume juna sanan suka saki juna suka fara gaisuwar su da suka saba,wato suka tafa da hannuwa,suka hada k'afafu nan ma suka tafa,kowace ta dangwala yatsa a kan yar uwarta sanan suka hada kugu suka bada kwamatse irin na yan daudu ,wanan gaisuwar haka suke yinta,sanan suka kece da dariya suka kara rungumar juna. Alhaji da da abokin sa,sai su Hajiya duk sun fito , sunyi bala'in mamaki da ganin cewar wai A'indo dama yan biyu ne,Anty ce tayi murmushi tace"ai yan biyu ne dama,kowa saide yace Masha Allah, domin yaran sunada kyau,kawai matsalar su rashin natsuwa ga kuma fada. Anty ce ta fara shiga gidan,A'indo Kam ta manta da su wa sukazo taja yar uwarta suka shiga gida,aiko tana zuwa da gudu ta auka d'akin mahaifiyar ta kulu,itama ta fito ta rungume yarta, cik'e da farin ciki,Anty ce ta shigo ta shaida Mata da baki suke tare,maraba tayi musu cik'e da farin ciki,Ado ya fito shima yayi farin cikin ganin Yar sa,aiko Anty ta fada musu da maza suke tare,uwayen gidan A'indo ne. "To to keko kin barsu a waje Safiya,tashi shigo dasu Bari na samo tabarma mu mu zauna a zaure. Husseina ce taja A'indo gefe tace "ke A'indo wai su waye kuka zo dasu,harda wani na gani mai irin cik'in Mai gari,shima ya kusa haihuwa ko? Allah dai yasa ba irin cik'in Mai gari bane dan kinga har yanzu bai haihu ba." "Tab A'indo tace kinga wanan fa har gudu yake har bai tsoron ma cik'in ya zube." Husseina tace "tab to ai da zai bari mu taba da mun taba." Wai kus kus kus din me kuke ma mutane,maza ku tashi ku shiga d'aki kun wani tsaya manya na zaune kuna gindin su cewar kulu ta katse musu zance." Dan tuni Hajiya ta shigo Suma su Alhaji suna zaure. Hajiya dai kalon su A'indo take gwanin sha'awa sai suka tuna mata yan biyun ta su Alhassan lokacin da ta haife su da abokiyar tagwaitakar sa,kama suke sosai ,haka su A'INDO suka shiga d'aki sunata kus kus din su.hajiya sun gaisa da kulu nan Anty ta gabatar mata da Hajiya tare da nufin su,acan zaure ma Abokin Alhaji ne suke magana da Ado mai saida kifi,ya yaba da kamalar mutanen ,sanan yace tunda harka ta aure ce bari ya Kira mai gari,bayan an Kira Mai gari shiko ya shiga cikin gida tare da kiran Anty da kuma matar sa ,sai kuma A'indo a d'aki,nan Husseina ta fito ta zauna kusa da Hajiya tayi tagumi tana kalon Hajiya ,bayan Kulu sun shiga d'aki Ado ya tatara nutsuwar sa zuwa ga Anty yace"Safiya mu bamu san mutanan nan ba ke Kika san su ki fada mana tsakani da Allah mutanen kirki ne ,me yasa suka tsalake birni suka zo kauye dan neman auren ya ta,wanda kowa yasan halin A'indo,batada nutsuwa." "Yaya wly wa'inan mutanan ko a birni ansan irin mutuncin su da kuma son talakawan su,ko a birni da kaga yanda A'indo take musu tabara Kai kace Yar su,basu taba nuna kyamar su ba gareta,saima sanyata a jiki da sukayi,suna son dansu ya daina kyamar talaka da kuma yan kauye shi yasa sukace A'indo itace daidai shi,shi yasa yake son ya masa aure ,anma wly yaya basuda matsala." "To shikenan,ke kulu ya Kika gani." Nima na yaba da hankalin Matar,kuma ko baya ga haka kaga yaran nan yanda sukayi bakin jini a kauyen nan wata kila dama can haka Allah ya kadarta,dan haka kawai ni a gani na ayi auren ,Allah sanya Alherie." "A'indo ado ya Kira ta." "Iye babana!!!😁 A'indo ta fada da k'arfi,girgiza kai yayi yace" kina son wanda akace za'a hadaku aure? "Hahhh kaji babana da wani zance,ka gansa kuwa,Allah ko maman mu ta gansa sai tace bata son ka shi take so🙄." Kulu ce ta rank'washe ta a kai tace"ke wai dan ubanki yaushe zaki nutsu ne.? "Yau" A'indo ta bata amsa,shiko ado girgiza kai yayi yace"kina son shi."? Marmadi da idanu A'indo tayi tace"casss ma kuwa Ina son sa😁." To Alhamdulillah ku tashi kuje wurin hajiyar ni bari na fita waje,Yana fita kuma Yan uwan sa sun zo wanda ya aika su zo,kowa yayi na'am da wanan auren,dan matsawar yaran suka zauna kauyen Nan to komin kyansu baza'a aure su ba,hakan yasa ma auren A'indo mutane dayawa sun amince,sudai fadan su a rage wanan irin,inda mutane wasu suna gulmar cewa wai Ado yaga kudi ya Saida yar sa,wasu kuma suce ai yan mafiya ne,yan yanka Kai wa zai fito daga birni yazo kauye neman aure,haka dai akayita Yan dumumuwa. Su Alhaji dama tafe suke da komai nasu goro halawa dabino,a k'ofar gida mutane diyawa sun taru Kai kace an jima da fadin aure ,k'ofa ta cika tambal,su Alhaji basu wani nuna kudi ba ,dubu hamsin aka bada a matsayin sadaki abokin Daddy ya bada dubu hamsin kudin sadaki,anan take aka shaida d'aura auren Alhassan,da Hassana,wato A'indo. Anyi farin ciki Nan maroki ya shaida,da gudu A'indo ta fito tsakar gida,nan fa ta fara rawa,tana girgizawa,tare da fadin an d'aura,an d'aura."💃💃💃💃, Mutanen da suke gidan kowa ya Kama haba ana kalon A'indo,itama Husseina fitowa tayi ta fara rawar nan fa suka fara rawa,suna fadin "an d'aura 'an d'aura." rawa suke suna girgiza Anty ce tazo ta jasu,tayi d'aki dasu,Hajiya ta rike hanun kuluwa tace "nasan zaki so wanke yar ki da kanki dan haka zamu barta anan jibi zamu zo sai mu tafi da ita,gashi wanan dubu dari biyu ne ,a Mata gyaran da ya kamata,yanzu suna jira na jibi sai muzo mu d'auke ta,kuma mun gode da wanan ya da kuka bamu,insha Allah nayi Alkawarin rike ta tsakani da Allah tamkar ya ta cikina,sanan Dan Allah Kar kuyi mata komai,domin mu Yar mu kawai za'a bamu akoi komai acan na kayan d'aki." Murmushi kuluwa tayi tace"nagode,ai mune da godiya kuda baku kyamace mu ba kuka hada zuri'a damu,,to hajiya gatanan A'indo sai Addou'a anyi hakuri da ita domin ba Kaine da ita ba,Hajiya tayi dariya tace"karki damu zata daina kuruciya ce. Salama sukayi suka tafi ko samun ganin A'indon basuyi ba,Anty ma zama tayi tace"idan za'a Kai A'indo sun tafi tare . Bayan su hajiya sun tafi su A'indo suka fito a guje zasu bar gidan kulu ta tare su tare da jawo su tace"wai ku kunada hankali kuwa? Ke A'indo yau fa aka d'aura auren ki gidan uban wa zaki.? Turo baki Husseina tayi ta jawo hanun A'indo sukayo d'aki,suka zauna Husseina tace"Kai maman mu akoi masifa." A'indo tace "bakiji sunan ta ba kuluwa mai bakin masifa fa." Dariya suka kece da ita Husseina tace"yauwa bani labarin birni da mijin ki." Dariya A'INDO tayi tare da rufe fuska wai taji kumya nan suka fara zancan su . Bayan kwana biyu duk wani gyara na amarya irin na kauye anyimata harda lale an sata,shima kuma Alhassan an sa Masa lale irin na ko wane ango,duk da tambayoyi ke garesa cik'e a zuciya anma Bai samu fuska tamya ba. A'indo Masha Allah ta kara kyau,da safe sai ga Su Hajiya sunzo d'aukan amarya,aiko husseina tace ina bata yarda ba da ita za'a tafi,kuka harda birgima,ta kalli ubanta tace "baban mu Kai ka min Alkawarin duk ranar da A'INDO tazo zamu tafi tare,nan Hajiya tace "in ba damuwa su tafi tare da Yar uwarta,Ado yace ba matsala Husseina taje ta d'auko kayan ta su tafi. Aiko da gudu ta tafi harda tsale,kowa na dariya,ashe dama Husseina ta tatara kayan ta,kowa dariya ake mata,kulu har kwala saida ta zubar,haka A'indo ma a ranar tayi sanyi,itama tayi kuka,Husseina kawai ke dariyar ta,nan aka shiga mota suka tafi,bayan A'indo Tasha fada,da Nasiha ta mahaifan ta. Tun a mota A'indo ta watsake suka fara shirmen su ita da yar uwarta . Aiko suna zuwa gida A'indo ta fito da gudu tana kwala ma Rabi'u daudu Kira." Cewa take "kawa kina ina zo kiga yar uwata." Wai Rabi'u ne take kira kawa. Rabi'u a kitchen yaji ana kwala Masa Kira ya kuma san A'indo ce,sanin cewar Alhassan baya gari ya tafi Niamey wajen wani meeting ,dan haka ya fito da gudu,irin na mata yana kada kugu,yace"a'a A'INDO tazo ,yana karasowa yaja burki yayi turus,ganin A'INDO ta zamar masa biyu,yace"na Shiga uku🙆‍♂na lalace ,mai zan gani,A'indo ta zama biyu........ Guys yanzu aka fara fa dan sai ku tanadi dariyar ku yanzu za'a fara wasan🍇🥰📚 [10/10 à 17:28] MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE: https://mobile.facebook.com/Anatarewritersassocian/ ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ *A'INDO* _(Tantagariyar Yar Aiki_) ✨✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨ ✨✨✨ ✨✨ ✨ *NA* *MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋 *🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION🤝🏻* _(We are the best Writers Among All writers_)📚 *DAGA AKALAMIN MARUBUCIYAR* 👇 *YA MACE KOWACE DA IRIN NI'IMAR TA*, *LABARIN MAIMOUNATOU*, *KAICONA*, *HASSADA GA MAI RABO*, *YAN MATAN ZAMANI*, *INA MATSALAR TAKE MAZAN KO MATAN*, *MAKIRCI*, *LATIFA*, *CANJIN RUHI*, *WACECE NI KAMRINA*, *SO NE SILAR FARUWAN HAKAN*, *LATIFA SABON SALO*, *A'INDO (Tantagariyar Yar Aiki)* _DEDICATED TO SADJIDA & UMMY ONTOP_ _wayyo cikina 🤣Kai fans ina son ku ,ashe haka kuke son A'indo tab,gaskiya ina jin dadin comment din ku ,yana sani nishadi,tare da kara min k'arfin gwiwa shi yasa nake son nima na dinga faranta muku,dan haka kowace ta shirya A'indo tace zatazo gidan ta mata shara da guga,ta gyara muku falo tasss,har sai yayi walkiya🤪_ *PAGE 19-20* """"""" Hajiya! Hajiya! Hajiya! Kina Ina kizo kiga ta'asar da aka miki." Cewar Rabi'u daudu da yake kwala ma hajiya Kira,Hajiya har ta fara barci ,cikin barci taji kamar ana kiran ta,salati tayi da taji itace din ake kira, tace"la'illaha kai jama'a kaida gidan ka anma bakada damar kwantawa ka huta,kulum cik'in fargaba,to Allah sa dai ba wani abun akayi ba,nikam na d'auko ruwan dafa kaina,ni ya'yan nawa suna wata duniyar wajen karatu na d'auko wasu su ba yara ba anma kulum cik'in firgici nake,bari naje wanan karon kuma mai sukayi." Tasowa Hajiya tayi,,tun a sama ta fara cin karo da abinda su A'indo sukayi,gasu sunyi cirko cirko da idanu,suna raraba idanu Kai kace sunyi sata,an kama su. "Innalillahi wa'ina illaihi Raju'un , A'INDO Mai zan gani,yau ta'asar da kukayi kenan,Saida nace ku bar wanan abun kikace a'a yanzu wane abun ne kukayi haka,yanzu saboda Allah ta'asar da kuka yimin kenan,uban wa yace muku haka ake guga ,aiko yau duk abinda kuke ji sai an d'aure min ku,naga alamar kuna bukatar a taba lfy jikin ku, Rabi'u maza fita,Kira min body gard na gidan nan a d'aure min su." ai jin haka su A'indo a tsorace ita da Husseina sukace kafa me naci ban baki ba,da rarafe suka fita,shiko Rabi'u Jin da yayi keta za'ayi sam ya manta da yanda gurin yake ,riga ya rike a hannu ya fara kokarin fita da gudu dan ya kira wa'inda akace aiko sai ji kake yayi sama sama ya fado kasa tim,"wayyo Allah na mutu na lalace ni Rabi'a,Hajiya wanan yara sun nakasa ni, ya ya zanyi,wayyo😖Wayyo Hajiya ki kawo agaji ,tsaki Hajiya ta buga,dan yau ranta yayi matukar baci,a hankali ta fara takawa har ta fita daga falon, tsinkayo Su A'indo tayi suna gudu,aiko nan tace a kama mata su,anma ina sai anje kama su sai su zile wani kato ne ya fara taga taga da Husseina ya tare mata hanya,in tayi gusum yayi gusum in tayi arewa yayi arewa,da taga yazo gap zai kama ta ,sai ta duba k'afafun sa taga a ware suke ,dukawa tayi da gudu tabi da tsakakanin k'afafun sa,a rashin sani kanta ya bugi wajen bananar sa ta huce,ji kake Kato ya bada tim ya fadi,ya rike kasan wondon sa yana birgima, A'INDO dama sunkai k'ofa gida,lekowa tayi da k'arfi tace"hajiya mun tafi yawo sai mun dawo." kama hannun juna sukayi da gudu suka bar unguwar,tafiya suke sosai har suka kai dai-dai kan titi,inda motoci ke ficewa sosai." Waro idanu Husseina tayi tace"A'indo kinsan aradun Allah bazan huce wanan gurin ba , kinaga,masu kafa hudu na ficewa zan bi tanan tab,aikuwa bada ni ba😏. Wani mai agwalima A'indo ta tsinkayo can tsalaken titi,takai duban ta ga Husseina tace"la Kinga mai agwalima can muje mu saya." "ba fa zanje ba A'indo🙄" Cewar Husseina ,A'indo tace"ke dan Allah fice muje tsoron me kike ji,bakauya kawai,kizo muje ni naji da komai🤨." riko hannun Husseina tayi sai sunzo daidai bakin tsakar titi sai su tsinkayo mota maimakin su huce a'a sai su dawo baya da gudu,sunyi haka kusan sau hudu, Husseina tace" wly A'indo bazanje ba ni na gaji ke kije mana ." "anji din uwar tsoro😏 "Ke wly ki kiyayeni karkiga kin rigani zuwa bini kimin rainin hankali,kin sanni sarai🤨" Cewar Husseina. Kyaleta A'indo tayi dan tasan ba karamin aikin Husseina na ne ba tace suyi dambe anan. Zuwa tayi ta samu wata bishiya ta zauna tana kalon A'indo tana neman tsalaka titi ,sai taje tsakar titi idan ta tsinkayo mota sai ta komo da gudu ta dawo baya, gaba-daya ta galabaita ,kuma taki hakura, da ta gaji ne ta kwala ma mai agwalima magana cewar "kai mai agwalima,kawo mana mu saya." Jin haka mai agwalimar ya taso ya tsalako titin,yazo bishiyar inda suke,dan itama A'indo can ta koma,tashi sukayi suna latsawa tare da tambayar nawa,daya A'indo ta d'auka ta fara sha yace"Yan mata ai sai ki fadi ko ta nawa za'a baki sai a baki anma baki fada ba sai ki fara sha." "Kaga kar ka fada mana maganar banza,munfi k'arfin wanan abun naka,ko duk muka shanye za'a baka kudin ka,ka masan koni wacece a garin nan kasan kasan matsayina kuwa,hahhh yaro idan kaji matsayina aradun Allah sai ka sara min,kaida kanka zakace mu d'auke duka,ni nan sunana A'indo Tantagariyar Yar Aiki🙄" zuba masu ido yayi,suka d'auka sai sha suke,saida sukasha mai isarsu sanan,yace "to ku bani kudi na." Wata tsohuwar naira biyar A'indo ta kunto daga harshen zanin ta wada tun zuwanta daga kauye tazo da ita tace"ungo fida kudin ka bani canji"😒 Waro idanuwa mai agwalima yayi yace"kai bana son shashanci kudi na naira dari biyu ne kuzo ku bani wata tsohuwar naira biyar kuma dan ubanku har kuna neman canji." idanu tsakanin Husseina da A'indo suka hada,sunsan meye ma'anar kalon nasu,dan sunsan matsawar suka tsaya rashin kumya a sheke sai ya sheke su,dan haka kawai sai suka fara ja da baya, suna ganin sun dan yi nisa dashi suka kali juna,sanan suka juya da gudu suka sa kai suka bar gurin a guje. mai agwalima zai bisu har zai ruga yabi bayan su kuma sai yayi tsoron karya bisu kuma yabar agwalima sa da kudin sa." Ji yayi kamar yayi kuka haka ya dawo wurin." "Abass je te dis que j ne veux aucune fille dans c monde la parc-qu'elles sont tous les même." sanye yake da gajeran wondo na sojoji,da riga single,tsaye yake bisa kan bene,yana kalon mutanen dake kasa,yayin da yakeda easpice a kunne,daya hanun sa kuma rike da coffee yana sha, hanun sa daya kuma yana cik'in aljihu,tsaye yake daidai window yana shakar iskar dake kadawa a sananin samaniya,bazaka taba tunanin cewar Alhassan bahaushe ne ba saboda tsananin kyan sa ga kuma kwarjini,ga cikar haiba,duk inda dogon namiji kuma cikak'e yakai Waya ce yake da Abass abokin sa kuma abokin aikin sa, murmushi yayi yace"Abass na fadama ma kuma na kara fada wly ni a nan kasar hausa dai banga macan da ta isa na aureta ba,saboda wanan K'asar ta hausa duk Yan matan ta kauyawa ne basu waye ba ,kana ganin zan iya auren macan da bata waye ba,nida ake yawan gayata cik'in taro ta ya zan auri Mai karancin ilimi muje wajen taro a nemi tayi magana tazo tana ma mutane karancin turancin ta tasani kumya,ina sam bazaiyu ba wly." Alhassan ya fada tare da tabe baki,ya ciji kuma lip's dinsa lokaci guda. Dagacan b'angaren Abass yace"kai abokina kar fa ka cika baki wly su daddy su aura maka Yar kauye ba ruwana,ni bana son cika baki." Jin wanan maganar tasa gaban Alhassan ya buga a take ya bada dum,kashe wayar yayi,dan wani irin bala'in haushin Abass yaji,lalai Abass ba masoyinsa bane,dan duk wani masoyinka ai bazai masa haka ba.kayan dama tuni suna cik'in mota,dan haka ya fito tare da sojawa masu tsaron lfyr sa,yana fitowa suka Sara masa tare da bud'e masa motar da zai shiga , cik'e da takama ya shiga, suka rufe suma suka shiga tasu ,akaja akaje filin jirgi dashi,ya shiga jirgi dashi da mutum biyu masu tsaron lfyr sa sauran kuma a mota zasu huce....... Hajiya sam ta manta da A'INDO nada aure sai bayan sun tafi ta tuna,nan tasa a nemo mata su,tasa duk wani abu na falon a fida su a kasa wasu sabi,wa'incan kuma aka bada,nace "um kudi masu gidan rana." Aci gaba da gashi🍇 Maimou love😘 [10/10 à 17:28] MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE: https://mobile.facebook.com/Anatarewritersassocian/ ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ *A'INDO* _(Tantagariyar Yar Aiki_) ✨✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨ ✨✨✨ ✨✨ ✨ *NA* *MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋 *🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION🤝🏻* _(We are the best Writers Among All writers_)📚 *DAGA AKALAMIN MARUBUCIYAR* 👇 *YA MACE KOWACE DA IRIN NI'IMAR TA*, *LABARIN MAIMOUNATOU*, *KAICONA*, *HASSADA GA MAI RABO*, *YAN MATAN ZAMANI*, *INA MATSALAR TAKE MAZAN KO MATAN*, *MAKIRCI*, *LATIFA*, *CANJIN RUHI*, *WACECE NI KAMRINA*, *SO NE SILAR FARUWAN HAKAN*, *LATIFA SABON SALO*, *A'INDO (Tantagariyar Yar Aiki)* _DEDICATED TO SADJIDA & UMMY ONTOP_ *Page 17-18* _NO EDITING_ """"""""""""kai dan Allah meye na salati,sai kace kaga Aljannu,cewar Husseina cikin tsiwa tare da murguda baki,Hajiya kam falo ta huce dan bazata tsaya shirmen su ba,Dan Aunty har gidan ta aka kaita. salati Rabi'u daudu yayi yace "ba tantama kece husseina da A'indo ta fada min,dama tace "ke masifafa ce,kuma naga zahiri,ke A'indo zo muje kiban labari akoi zance fa "ya fada tare da juyawa yana kada kugu.jan hanun A'indo yayi ita kuma Husseina ta murguda baki,tace"wly sai na biyo ku nima. Kan ki akeji ta mahaukaci da ya fada rijiya yace"kanku akeji ,ni wanka na nake." Tunda suka fara tafiya Husseina keta kauyanci tana hangame baki,duk kuma sai tabi ta tsorata,da gudu taje ta kama hanun A'indo ta k'ank'ame." "Hahhh kauyawa anzo birni." Husseina tasan Sarai da ita yake dan haka ta murguda masa baki . Kitchen suka zauna Rabi'u daudu yace "ke bani labari ashe dagaske wanan mugun Kika aura,tab aradun Allah an hada sa da hauka,ke kuma an hada ki da mutuwar ki . " Tashi yayi ya kunna gaz tsab a Idanun Husseina sai gani tayi an kunna wani abu wuta ta tashi ai da gudu ta fita tana ihu,fadi take jama'a ku kawo agaji gobara gobara ,a rikice mutane suka fara fitowa da gudu suka nufi inda take fadi, itama Hajiya daga falo taji,a tsorace ta fito,A'indo da Rabi'u suma tsoro sukaji Kar aje gobara ce akayi cikin gidan ai jin haka shima ya kashe gaz din a rikice suka fito da gudu shida A'indo, Rabi'u daudu yana gudu yana d'aura zani da ya d'aura a a kirji,kai kace mace,A'indo da take bayan sa saida ta huce sa kan gudu ita kanta Husseina da taga sun fito a guje sai tayi tunanin ko wutar ce ta fara fitowa,itama tace k'afa me naci ban baki ba ta bi bayan su a guje,itama tazo ta huce Rabi'u daudu. Mutanen gidan da suka zo a guje sukayo kitchen din,ganin babu wata wuta kowa ya sauke ajiyar Zuciya,Hajiya ta karaso tana tambayar lfy,akace mata ai A'INDO ce ta kwaso da gudu tana fadin wuta wuta,su duk a tunanin su A'indo ce,dan suna matukar kama da Husseina.. A'indo ko can k'arshen gida suka tsaya suna sauke ajiyar Zuciya, Rabi'u ya kalli Husseina yace " ke wai a Ina Kika ga wutar kika sa mu wanan gudun sai kace masu gasar tsere🤨" "Kaji min baho ba kai ka kunna wutar ba a can wajen madafa,ai naga kana kunnawa yau ai Kai ka tada gobarar ." " Nashiga uku ni Rabi 🤔,anma Allah shi kwashe miki Albarka ,kekam kinfi k'arfin A'indo,yau ni wanan bala'i har ina daga kunna gaz zan d'aura tukunya kawai sai kice gobara,anma Allh ya isa da kika sa ni wanan gudu haka,ah wly Hajiya na fama aradun Allah ,nikam nayi nan sai kuyita tsayuwa ai." A'indo ma kalon Husseina tayi tace"tab ashe Husseina kema bahuwa ce bakida hankali,inaga sai an Nemo mai gyaran mutane ya duba ki." Itama da gudu tabi bayan Rabi'u daudu,nan suka karasa wajen da mutane ke tsaitsaye harda hajiya,. "Hajiya ta kalli A'indo tace"wai A'indo yaushe zaki nutsu? "Gobe dasasafe"😒 A'indo ta bada amsa. Hajiya tace"yanzu dan Allah ki rikita mutane a Ina kikaga wuta." Rabi'u ne ya katse Hajiya yace"ai fa ke Hajiya kin debo ruwan dafa kanki ya aka kare da A'indo din ma bare ga Karin wata Yar uwarta,wly wacan ce tayi wanan bataliyar ba A'indo ba ya nuna Husseina." Hajiya takai duban ta ga Husseina tace"Husseina Ashe kema baki ida cika ba." "Tab kaji Hajiya cika sai kace fulawa "🙄 Husseina tace lokacin da ta karaso. Aifa Hajiya kin d aukan ma kanki zakisha fama,ina aka kare da A'INDO ma bare kuma ga k'ari." Cewar Rabi'u. "Kai fa Rabi'u ka raina ni komai sai kace ni yau ni mahaukaciya ce,nasan dai banida hankali,shima kuma da Hajiya ta kira mai gyaran mutane da ya duba ni,Dan ni kaina Ina tantamar hankali na🙄 " "asha yau ba ga irinta ba" cewar Rabi'u . Watsewa akayi ana dariyar su,yayyin da ake mamakin su A'INDO sunyi matukar kama,lalai sukam sunga takan su. "Hajiya ma cewa tayi Allah ya shirye ku ta juya ta tafi." Bayan kwana biyu Hajiya zaune , A'indo da Husseina zaune kusa da ita,A'indo sai magiya take cewa " Hajiya dan barmu muyi miki guga,aradun Allah ba'a guga mai kyau,kuma ma ai Kinga yanzu na waye na iya ko😁na iya guga,tas ma kuwa Hajiya," A'indo ta bata amsa, "To naji kiyi anma karki sake kiyi irin na ranar ,karki shafa mai,A'indo tace "to Hajiya ,kamar abin arziki ta kawo duk wani abun bukata na guga, ganin haka Hajiya tasa ma ranta kawai ta iya,ta tashi tabar falon ta haye sama saboda tana son yin wani lisafi. Husseina ta kalli A'indo tace"ya zamuyi abun." A'indo tace "tab bakauya zuba ido kiga yanda zan wanke falon nan tas,kinaga in aka wanke zaifi kyau sabanin gugar da ake yi, yau wanan ai bata lokaci ne,idan aka wanke falon ai zaifi,bari kiga aiki ba na raago bane,Nan tace "Husseina kiyika yin rarafe ke saiki dinga debo min ruwa ni kuma sai na dinga wankewa,tsuke kugun ta tayi da d'ankwali ta fara diban ruwa tana watsawa a ko Ina na falon,taje kitchen ta d'auko tsintsiya,wajen tafiyar ma sau uku tana faduwa har kuka saida ta danyi,da taga dai tafiyar idan tayi tana faduwa sai ta koma rarafe Ruwa tasa tana wanke falon,bayan nan ta jika kujerun d'akin suma da ruwa ta fara dirza wai wanke su za'ayi,gaba-daya ta jika kujerun da ruwa ,ta dawo kan TV ta bango ce,aiko sai ta koma sai ta debo ruwa ta watsa ma TV tana dadage dan ta mata tsawo,da taga dadagen bazaiyu ba tace"Husseina zo rike min kujerar nan na wanke wanan akwati mai mutum din nan.wai TV ne akwati Mai mutum🤣 da rarafe Husseina ta karaso ta jawo wani banci ta rike mata,ta hau saida ta wanke tv tas ta cika ta da ruwa tukon ta bari, ta sauko gaba-daya ta jika d'akin da ruwa,tana gamawa ta rike kugu tace wai aradun Allah nayi aiki.😁" "Sosai ma ai munyi aiki cewar Husseina." "Ke dan Allah ni nayi wahala ke kice kinyi aiki🤨" Cewar A'indo,sanan taci gaba da cewa nasan Hajiya zata bani ko naira ashrin ce na Kara sayan dusa,ke Albishirin ki " "goro" cewar Husseina." " Yarinya dan tare nake,kiwo zan fara ,Kinga na sayi igiyar kaba ta dari biyar,na sayi dusa a kasuwa ta ashrin,yanzu idan na kara samu zan karo dusa ina tarawa,sai na cika buhu ,tukan sai na fara tara kudin rago." "Wata shirmama Dariya Husseina ta kece da ita tace"bahuwa,ke kina wanan gidan kike dan tare na rago,to ni na saniya zan fara,nima in hajiya ta bani na sayi igiyar na fara tarawa." "An an an uwar gasa" A'indo tace "La'illaha ilalahu yau me zan gani ni Rabi'a naga takaina ,me zan gani😳 Rabi'u daudu ya fada lokacin da ya shigo falon Aci gaba da gashi🍇 Maimou love😘 [10/10 à 17:28] MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE: https://mobile.facebook.com/Anatarewritersassocian/ ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ *A'INDO* _(Tantagariyar Yar Aiki_) ✨✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨ ✨✨✨ ✨✨ ✨ *NA* *MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋 *🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION🤝🏻* _(We are the best Writers Among All writers_)📚 *DAGA AKALAMIN MARUBUCIYAR* 👇 *YA MACE KOWACE DA IRIN NI'IMAR TA*, *LABARIN MAIMOUNATOU*, *KAICONA*, *HASSADA GA MAI RABO*, *YAN MATAN ZAMANI*, *INA MATSALAR TAKE MAZAN KO MATAN*, *MAKIRCI*, *LATIFA*, *CANJIN RUHI*, *WACECE NI KAMRINA*, *SO NE SILAR FARUWAN HAKAN*, *LATIFA SABON SALO*, *A'INDO (Tantagariyar Yar Aiki)* _DEDICATED TO SADJIDA & UMMY ONTOP_ *Page 21-22* K'arfe biyu na rana jirgin su A'hassan ya sauka a garin Zinder,motoci ne guda shida ke jere suna jiran fitowar sa,yana fitowa da sauri sojawa suka tafo suka jera tare da sara masa,yayin da yan jarida suka fara cika gurin domin yi masa tambayoyi ,daga musu hannu yayi,Alamun ba zaiyi magana ba,nan body guards dinsa suka fara tatare sa,yana zuwa a mota ta tsaka suka bud'e masa ya shiga. Nan aka tadi motoci sukayo gida,motocin su na shiga gida su A'indo suma suna shigowa gidan sun dawo daga yawan su,sai ciye ciyen gyada suke ,da suka k'wato ba tare da an basu ba,ido A'indo ta tsura ma motacin,har taga wanda zai fito,aiko tana ganin sa ta saki hannun Husseina ta ruga da gudu zata tarbo sa,fadi take weyy miji na ya dawo🏃‍♀🏃‍♀🏃‍♀💃,da sauri gards din suka tare mata hanya,shikam yana waya ya juyo yaji wace yar iskar ce. tsayawa A'INDO tayi ganin sun rufe mata hanya,ta murguda musu baki tace"yau ni naga ikon Allah ,nida miji na zaku wani zo da bakin ku kamar bakin tukunya kun wani tare min hanya,yan bakin ciki to sai naga mijina eheee😏🤨. Ta juya takai kalon ta ga Husseina da k'arfi tayi magana yanda Husseina zata jita,wada take tsaye cik'e da tsoro ,ganin sojawa,tace"Husseina zo kiga mijina yarinya Mai kyau kamar Aljani." Alhassan gaba-daya sai ya d'auke ta a mahaukaciya dan shi a tunanin sa da mai gadi take ko wani,dan haka yaci gaba da wayar sa ya ficewar sa falo. Da salama ya shigo,Hajiya na zaune ta tashi ta tarbe sa cik'e da farin ciki tace , welcome to home my Soja,tarbo sa tayi shi ko ya rungume ta, cik'e da shagwaba,suka zauna ,nan hajiya ta Kira Rabi'u a waya tare da cewa ya kawo juice mai sanyi,tashi Rabi'u yayi duk da har yanzu bayan sa na masa ciwo saboda faduwar da yayi,"anma wly A'indo Allah shi debe miki Albarka,ka duba shegiyar diya zata kasarani ko auren fari banyi ba ,mugunta kawai salon ta nakasa ni na rasa mijin aure,a da ma ya aka iya bare in ta nakasa ni." Yana jera lemo a plat shi kadai yana masifa,a haka ya d'auko kugu a karkace,yanayi yana tafiyar mata,haka ya shigo falon yana mita,daga kai zaiyi ma hajiya magana Aiko carab suka hada idanu da Alhassan da tun shigowar sa yake kalon sa,a matukar razane, Rabi'u daudu ya fara Salati,Tare da fadin wa'innahu suleymana wa'innahu bisimillah kuke ganin mu ba mu ke ganin ku ba." "Dan ubanka Aljani kagani da kake wanan abu." Alhassan ya fada cik'in masifa. A rikirkice Rabi'u ya gyara maganar sa sai gata ta koma sak ta namiji Kato ,yace"ai ranka ya dade ganin ku ba Alherie bane,sodji marmari daga nesa,a ganku daga nesa kumfi kyawan kalo,sai mazajen daga ,gaba salamun baya salamun,Allah ja da ranka 🙇." "A'indo ce ta shigo d'akin tace "yauwa Hajiya dan Allah ki fada masa ya daina share ni,Ina matsayin Matar sa nazo zanyi masa oyoyo irin na Yan birni anma ya gwaleni😏." ,,,,,,,,,,,,"a rikice Alhassan ya juyo yace"ke wai dama dani kike? dan ubanki nine mijin naki 😳? ke dan uwarki kamar ni ki kalleni kice mijin ki,Alhassan ran maza ya bace duk yanda Hajiya takai ga ihun ya bar A'indo batada hankali Ina yau bai jita ba,domin ransa yayi matukar bala'in baci,damko ta yayi ya zage ceinture dake kugun sa,nan ya fara jibgar ta baji ba gani, Husseina uwar tsoro tuni ta labe bakin k'ofa tana kuka,A'indo ma kuka ta fara,dan ba karamin zafin bulalar take ji ba,ita a rayuwar ta ma ba'a taba bugun ta ba." Hajiya ranta a bace ganin A'lhassan Zuciyar sa ta tashi kuma zai iya kashe yarinyar mutane,a tsawace tace"wly ka kara dukan yarinyar nan zan tsine maka ,cak ya tsaida dukan da yake,Ya yar da madakin Idanun sa har sun rikida tsabar bacin rai ya bar wurin,shiko Rabi'u tuni shima ya sume a gurin har da fitsarin sa,domin kuwa duk ya tsure yayi tunanin in an gama da A'indo kansa za'a koma." Hajiya na share kwala ta tausayin A'indo ta kira gard dinta mata sukazo aka d'auki A'indo akayi da ita cik'in mota aka nufi asibiti ,a Asibiti ma dak'yar aka daidaita numfashin A'indo,dan har OXYGEN aka sa mata Husseina Kam kuka take tare da tsinema Alhhassan ." Rabi'u ma ruwa aka zuba Masa yana farfadowa yayi d'akin sa a guje yasa sakata ya rukunkune cikin bargo ,yana karkarwa tsabar tsorata da firgita da yayi. Bayan doctor sun cema Hajiya abar yarinyar tana hutu ne,sai Hajiya ta koma gida sakamokon Alhaji da yace mata yazo,dan ta Kira sa ta fada masa,shi yasa tace kawai yazo ayita ta Kare ,a fada ma Al'Hassan matsayin A'INDO a gurin sa.bayan tazo suka zauna ita da Alhaji a falo,ga Alhassan gefe da har yanzu yake huci ransa a bace ,ace in banda samun guri , yarinyar tana matsayin yar aiki kuma Yar kauye k'askantata,wai take ce masa mijin ta,anma ko wly da zai kara ganin yarinyar nan sai ya kara mata dukan. Alhaji ne yayi gyaran murya,yace"to Alhassan kamar yanda ka sani na baka dama ba daya ba biyu ba,akan ka samo Matar aure anma ka ki samowa,kace bakada,to ni a matsayi na na uba kuma wanda nakeda iko da kai inaso na shaida maka cewar na d'aura maka Aure da Aisha wato hassana A'indo,yarinyar da take aiki gidan nan.,! Wada naji ance yau ka daka,saboda bakasan daraja da tausayin mace ba,kamar ka samu kato. A matukar razane da kidima, Alhassan ya tashi zurmut yana kalon dad din nasa ,bakin sa na rawa,yayyin da hankalin sa ya tashi, Zuciyar sa ta fara barazanar kai kawo, nutsuwar sa yabar gangar jikinsa, idanun sa suka rikida zuwa ja, cik'in i'ina yace"Dad anya kuwa ka gane abinda kace,uhum dad cewa fa kayi Yar kauyen nan, kazama,jahila mumuna,itace ni Alhassan danka ka aura min,Daddy nifa danka ne ba makiyin ka ba." Ji yayi an basa pauuuu yaji mari a kumatun sa,Dad dinsa ne,dafe kumatu yayi,yayyin da ya zaro idanu,yace "Dad yau ni ka mara akan wanan yar kauyen." "An mareka ko zaka rama ne? Cewar dad da ransa yayi matukar baci akan maganar sa. Cik'in bacin rai Dad yace "Alhassan ina matsayin uban ka ko Kashi na aura ma inajin Kai mai k'arba ne hannu biyu biyu,kuma ka gode,dama sau nawa na baka? To bara kaji bazaka maida ni karamin mutum ba,kuma aure na maka,abinda zance dakai anan shine wly wly naji ka muzguna ma yarinyar nan dani da kaine, sanan kafin kace komai inaso ka sani idan zaka tafi dole ka tafi da matar ka,kayi mata duk wani abinda ya kamata na zuwa K'asar waje France (Paris) inda kake aiki,dan k'afar ka k'afarta,sanan naji ance ka kara dukan ta irin wanan wly zan tsine maka." dago da idanun sa yayi tamkar zaiyi hawaye, gaba-daya ya kasa magana,domin ji yake tamkar an kulle masa jijiyoyin jikin sa,Dad na gama bayani yabar falon.... Alhassan yaji kansa yayi masa bala'in nauhi ,yana mugu mugun sara masa,domin har jijiyoyin kan nasa sun tashi,tsabar ruduwa da rudani da ya shiga tare da tashin hankali,dago kai yayi ya kalli mahaifiyar sa yace"Mom dama baku so na ,ashe mahaifi zai iya haifar abu a cikin sa kuma ya ki sa,Mom mai na muku da kuka nemi hanyar mutuwa ta,domin auren wanan yarinyar tabas zan iya haduwa da ciwon zuciya,dan wly Mom matsawar zan zauna da wanan yarinyar wai a matsawar mata to tabas zan iya rasa rayuwata,dan wly ganinta kadai nayi sai naji kamar zanyi amai ,wly na tsaneta,tsana mafi muni a rayuwata,Mom ki taimaka dan Allah kiyi ma Dad magana yayi hakuri ya raba wanan auren." Ya gama maganar sa tare da dafe daidai Zuciyar sa yana dan tari,saboda wani daci yakeji a Zuciyar sa,shafa kansa Hajiya tayi dan itama ya bata tausayi, tace"kayi hakuri Son wanan k'addarar ka ce,iyaye basa taba zaba ma ya'yayansu abinda zai cuce su,kayi hakuri ka amshi k'addarar ka,haka Allah ya rubuta,kaida kanka kasan Mahaifin ka,saida ya baka dama anma kayi wasa da ita ni yanzu ba abinda zance saide nace Allah ya sanya Alherie." Tana gama fadar haka itama ta tashi tabar wurin taje wurin Alhaji. shikam kansa yayita bugawa har saida ya fara jini, tsabar bakin ciki,"Abass na tsaneka ,Allah ya Isa tsakani na dakai,na tabata kaine kayi min bakin nan." Shi kadai yake wanan sabatun tare da tsine ma Abass abokin sa,da kara jin tsanar A'indo da duk wani wanda ya shafe ta,ace kamar shi ya auri yar aiki jahila,bakauya,kuma ma dakikiya,mumuna,kuma bahaushiya,. ""Kai!!!!!!! Ina sam bazaiyu ba wly,dole ma na rabu da wanan yarinyar,inko an matsa zan tafi da ita anma a matsayin Yar Aiki. A'indo ta farfado,yayyin da Husseina ta karasa wajen ta,tunda ita ke tare da ita,hanun ta ta rike tana zubar da hawaye ,tace"A'indo dama da wanan mugun aka d'aura miki aure? Gaskiya ki tashi mu gudu mu koma kauye dan wanan ai zai iya kashe ki." Murmushi A'indo tayi tace"haba Husseina,ke yanzu duk da banida cikak'en hankali ai bazan bar wanan sumbulelen saurayin ba,ke yanzu idan na barsa wa kiki tunanin zai aure mu,a kauye ba'a d'auke mu a bakin komai ba,idan nace ban son auren sa wa zai aureni ,ai kawai ki barni dani da shine,wly tunda ya min haka sai na rama."🤨 Murmushi husseina tayi suka rungume juna, Alhamdulillah jiki kam na A'indo yayi sauki ta koma Normal,dama Hajiya ke zuwa kula da ita har ta samu sauki,aka salame ta,tuni A'indo ta koma A'indo ta ta da . Rabi'u daudu dai ba karamar tsorata yayi ba,dan har Saida yaga yana neman kashe kansa ya fito daga cik'in bargon .haka ya mike ya koma namiji sak,bayan an salamo A'indo,shirme da kiririta,da wawancin ba abinda ya ragu . Daddy ya kara kiran Alhassan ya tuntube sa da zancan maganar passport din A'indo,dan yaji ance ya kusa tafiya,kuma matsawar bai tafi da A'indo ba tofa suda su gansa,sai bayan wani dogon lokaci. "Dad dama dama Alhassan ya fara wanan maganar. "Ya isa haka✋" Daddy ya tsayar dashi ya sa masa birki,ya isa Alhassan inaso ka sani nasan cewar kanada iko da kuma halin da zakasa ayima matar ka passport dinta a kwana biyu anma ka tsaya kana jan lokaci,to a yau na baka umarnin da kaje kayi duk abinda ya dace game da ita nan da kwana biyu naga komai nata." Alhaji na gama fadar haka yabar falon, gaba-daya . Alhassan fadar irin tashin hankalin da yake shiga kwanan nan game da A'indo abin ba kadan bane. Tashi yayi ya fito falo baba,runwan sanyi masu sanyi ya fido a firje ya fara sha, A'indo ce ta shigo kamar kulum cik'in shirin ta tazo ta zauna Dan nesa kadan dashi,ta zuba masa ido tana kalo,duk da rashin hankalin ta tasan tana son mijin ta ,nisawa tayi can tace"kato dakai kuma wai Soja ka tsaya kana dukan mace,ai ba'a nuna jarumta akan mace malam kaje ka samu irin su idi Kato acan zaka nuna jarumta anma kawai dan an rainani azo ana duka na,to wly ni A'indo gani nan bari dan waken iyaka 😗 kuma dole a zauna dani." Idanu ya kura mata cik'e da takaici,tabas da ba dan Mahaifin sa yace idan ya kara bugun ta bai yafe ba,to da yau din nan sai an d'auki gawarta." Cik'e da bakin ciki yake kalon ta,tashi A'indo tayi ta kara d'aure kugu ta fara rawa,sai ta juya masa baya sai ta dan duka tace" kagani ka gani kwalelen ka,Allah ya yarda kagani ka gani kwalelen ka😝." Kasa jurar bakin cikin yayi ya tashi yabar falon, kicibis sukayi da Rabi'u ai Rabi'u na ganin sa ya saki salati,tare da Addou'a neman tsari dashi ,Kai kace yaga Aljani da gudu ya koma ya sake hanya saida yaga Alhassan ya fice sanan ya dawo yabi hanyar falo ya iske A'indo nata gwatso tana fadin ka gani ka gani kwalelen ka,ta bada baya can bata ma san Alhassan baya wurin ba." "Mtsss ke kam wly Allah shi shirye ki,to uwar wa kike ma wanan abu haka sai kace zarara." Juyowa A'indo tayi tace" au ya tafi kenan mtss." " Hajiya!! Hajiya! Hajiya! A'indo keta kwala ma hajiya kira,hangame baki Rabi'u yayi yace "nikam yau zanga abinda yafi k'arfi na,wai an d'aura ma tsohuwa aure tace "duniya sabuwa,wai ke A'indo hajiyar nan ba surukar ki bace."""""""""" Muje zuwa dai muga ya zata kasance,shin A'INDO zata tafi wanan K'asar wajen ko kuwa? Ya zata kasance a a gidan Hajiya ?🤔 [10/10 à 17:34] MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE: https://mobile.facebook.com/Anatarewritersassocian/ ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ *A'INDO* _(Tantagariyar Yar Aiki_) ✨✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨ ✨✨✨ ✨✨ ✨ *NA* *MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋 *🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION🤝🏻* _(We are the best Writers Among All writers_)📚 _ba wai na daina typing din Latifa sabon salo bane,a'a ban rubuta bane,wanan ma da kuke gani a aje yake,an rubuta sa ne Yana aje so kuyi hakuri zaku ga Latifa kwanan nan insha Allah_ *Page 25 _26* ,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,Sosai yan sandan suka hassala,sai ga Hajiya da Rabi'u daudu,Hajiya tace "ranka ya Dade lfy? "Hajiya wanan ce da ita da wanan ya nuna Rabi'u sukazo office sukace damu barayi sun shigo gidan nan,shine yanzu muka shigo wanan take nuna mana kusaye wai sun sace Mata kudi,a gaskiya Hajiya sunyi wasa da hukuma dole a hukunta su."cewar daya dan sandar da ransa yafi baci ,kululu cik'in Rabi'u ya bada sauti,yayi bala'in tsorata,shikam ya ma fi A'indo hauka da ya biye mata,Sam ya manta ya tambayi A'INDO wane irin barayi ne. "Anma A'indo Allah shi kwashe miki Albarka ,yanzu saboda Allah bazaki ce min kusaye ba,kisamu wahala a banza,ki tado bayin Allah nan daga aikin su,ke kinko san kwalawan nan basuda dadi fa aradun Allah🙄ranka ya dade wly ni dan rakiya ne ,da ta fadamin a tunani na barayin gaske ne,shi yasa na biye mata." Cewar Rabi'u daudu." "Yau ni naga ikon Allah yanzu saboda Allah ace k'asa ba'a son gaskiya,ba za'a ba mai gaskiya gakiyar sa ba ,a kwatar masa hakin sa,a kama azalumai ba,wai ace ba za'a kamasu ba,dan Allah ranka ya dade ka kama min wa'innan kusayen su fido min da kudi na,yau nake tunanin sayan rago na turka anma saboda Allah yanzu kudin nawa ace an sace min sanan nakai Kara ace ba za'a fida min hakina ba."😭wanan magana A'indo take fada, tsakani da Allah take kukan ta tuburan ,tana sai an bi mata hakkin ta ga kusaye." Hajiya ganin da tayi yan sandan kamar sun d'au zafi,kuma komai zai iya faruwa,k'arshen ta ma su rufe A'INDO har Rabi'u, din , tace"dan Allah ranka ya dade kuyi hakuri,yaran nan har namijin basuda hankali ne,sun samu tabin k'wak'walwa ,dan Allah kuyi hakuri ba yinsu bane ,jakar ta aka d'auko mata taba yan sanda dubu hamsin ,tace susha Mai." sai a lokacin yan sandan suka sauko suka amshi kudin suka fito,sun taho a daidai tsakiyar gida sai ga Husseina ta dawo daga yawon ta,irin kayan A'indo ne tasa komai iri daya,dan ko a kauye in za'a musu kaya komai iri daya ake musu,wa'inan yan Sandan ganin husseina ba karamin rudu da tsoro sukaji ba, domin kuwa daya daga ciki saida cik'in sa ya kirta,domin kuwa sudai sunsan da sun baro ta a cikin gidan,ashe suma yan sandan na waje tsaye sukayi a sankare saboda sudai sunsan yarinyar da suka zo da ita tana ciki to ya akayi haka ,kodai Aljana ce,shikam dan sandan na cikin gida Wanda suke tare da biyun wanda Hajiya ta ba kudi,kusan zawo ya kusa kufce masa,dan shi kansa da gudu ya fita daga gidan,su kansu biyun ta maza sukayi,dan Kar aga gazawar su. Ita kam Husseina ko a kwalar rigar ta,harara ma ta bala musu,tayi gaba abunta tana yar wakarta. Haka yan sandan nan suka koma wasu cik'e da tsoro,wasu kuma cik'e dajin haushin raina musu hankali da akayi,wasu kuma suna murnar samun kudin da sukayi. A"indo tana ganin yan sanda sun tafi ta Fadi a gurin ta fara birgima tana kuka,sai an bi mata hakkin ta,Hajiya ta girgiza kai,tare da mata Addou'a shiriya, tayi gaba,Rabi'u ma barin gurin yayi bayan yaba Hajiya hakuri,aka bar A'indo tana kuka . Husseina ta shigo ta iske A'indo na kuka,nan itama ta zauna ta mike k'afafuwa ta bud'e baki iya k'arfin ta itama ta fara zabga kuka kamar Allah ya aiko." Tsayar da kukan A'indo tayi ta kalli Husseina tace" ke kuma lfy? Murguda baki Husseina tayi,sanan taci gaba da kukan ta,itama A'indo da taga ba amsa itama ta juya taci gaba da kukan ta , haka sukayita kuka,har barci ya kwashi Husseina,itako A'indo tashi tayi tana tafiya tana kuka ta nufi kichen abincin ta loda a katon plat ,naman kaji da shinkafa da miya uban me yauwa, wanda mutum biyar zasu iya cin sa ,kuma su koshi,nan ta zauna falon Hajiya ,sai ta ciko hannu da katuwar loma ta zuba a baki,tana gama cinyewa,zata saki kuka ,kuma ta kuma kwasowa ta zuba a baki ta tsayar da kukan sai ta cinye na bakin kuma sai ta kece da kuka Haka tayita kukan ta har Rabi'u daudu yazo ya iske ta a wanan yanayin,talabo harbar sa yayi da hannu ,ya fara salalami,yace"ni kam sai yau na taba ganin wanan ikon Allah,aradun Allah A'indo kina bukatar rukiya,dan wly inaga Alamun mutanen boye ne." "Ai ba ma sai kayi magana ba,nasa a kirawo liman na wanan unguwar,kuma inaga har kai kana bukatar rukiyar,cewar Hajiya da take saukowa daga sama ,dan tuni tayi waya tace a Kira mata malam yayi ma A'indo rukiya,domin kuwa ita lamarin A'indo tanaga akoi mutanen boye a tare da ita,abun ya fara bata tsoro,tun yanzu gwara suyi maganin abun kafin su tafi. Bata gama saukowa ba,sai ga daya daga cik'in masu aiki ta shigo tace"Ma ga malam yazo." "Yauwa ce ya shigo cewar Hajiya,da take zaune a daya daga cik'in kujerun falon,ga A'indo tana cin abincin ta tana kuka , Rabi'u kusa da A'INDO yana tsokanar ta. Malam ne ya shigo tare da salama ,Hajiya ta amsa,ta nuna masa guri ya zauna,aka kawo masa abun motsa baki,Nan Hajiya tace "yauwa malam yarinya ta ce gatanan,wly abubuwa take tamkar Mai mutanen boye,sam bataji." "To Hajiya ba matsala zan mata yan tambayoyi,daganan za'ayi rukiya,mu gani,Nan malam ya fara ma A'indo tambayoyi,ta murguda masa baki taci gaba da cin abincin ta tana kuka,Malamin dama irin wa'inan malaman Nan ne,wato muna malamai,masu son banza,nan ya guso ya fara ma A'INDO rukiya, itako A'indo wani haushin sa take ji,ga takaicin an sace mata kudi ba'a biyata ba,kuma wanan yazo yana wai rukiya,. Tsagaitawa Malam yayi,ya Umarci su hajiya da su tashi a barsa daga shi sai A'indo ,nan yayita karatun sa ko a kwalar rigar ta,can bayan dan wani lokaci yace su hajiya su fito, yace"da Hajiya ai Hajiya munsha daga da Aljannun ,guda shida ne a kanta." Waro idanu A'indo tayi 😨tace"tab yekuwa jama'a ina makaryata suke,to kuzo ga uban ku ,kuma shugaban ku,anma wly ba'aji dadin dan Hali ba,yanzu kai Malam saboda Allah muna anan zaune kace ka fida Aljani shida,🙄 bayan ka cinye min tuwo na,tab zuki tamale,aradun Allah anji kumya,." Cewar A'INDO. Shikam malam kuri kuri yayi,dan yasan yarinya batada komai ,kawai yayi haka ne dan ya samu Yan kudi. Hajiya ta gane dan haka ta d'au dubu goma ta basa tare da godiya,ai A'indo na ganin wanan kudin ta fadi kasa tana birgima tare da kuka,wai anba makaryaci kudi..... Addou'a neman shiriya Hajiya tayi ma A'INDO. A yan kwanakin nan hajiya dama taba antyn A'INDO duk wasu kudi Wanda akayi ma A'indo dinkuna ,kala kala,na kece raini ,masu yauwa da tsada,babu abinda ba'a mata ba,a kayan sawa,ko yayan masu kudi sai haka,sanan Antyn A'indo kulum zuwa take domin Kara ma A'indo fada,da nutsar da ita,haka Hajiya ma na iya kokarin ta,anma abun na A'indo sai abinda Allah yayi,hata shirin kauye anyi anyi ta daina ta Kiya,sai tasa bunguzuma banguzuman katuwar riguna da zani,tayita yawon ta,kayan da take sawa ko uwarta kuluwa sai tasa,anso kayan tasa anma ta kiya. A yau ne tafiyar su A'INDO ta Kama,zasu shiga jirgin k'arfe bakway,sosai Alhaji da Hajiya suka yima Alhassan fada,A'indo ma haka,Husseina da A'indo sunsha kukan rabuwa, Rabi'u ma harda Yar kwalar sa,akayi filin jirgi,zo kuga yanda A'INDO taki shigar jirgi,tana kuwa,da abun ya ishi Alhassan ya faki Idanun ta ya hada wata alura ta barci ya mata,anan take barci ya d'auke ta bayan sun Shiga jirgin,Dan ihu ta dingayi wai an hada baki za'a kashe ta,shiko Alhassan cik'e da takaicin ta yake,yana ta tunanin irin akubar da zai dinga mata...... Ana tare muje zuwa🤝🏻 [10/10 à 17:34] MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE: https://mobile.facebook.com/Anatarewritersassocian/ ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ *A'INDO* _(Tantagariyar Yar Aiki_) ✨✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨ ✨✨✨ ✨✨ ✨ *NA* *MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋 *🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION🤝🏻* _(We are the best Writers Among All writers_)📚 *DAGA AKALAMIN MARUBUCIYAR* 👇 *YA MACE KOWACE DA IRIN NI'IMAR TA*, *LABARIN MAIMOUNATOU*, *KAICONA*, *HASSADA GA MAI RABO*, *YAN MATAN ZAMANI*, *INA MATSALAR TAKE MAZAN KO MATAN*, *MAKIRCI*, *LATIFA*, *CANJIN RUHI*, *WACECE NI KAMRINA*, *SO NE SILAR FARUWAN HAKAN*, Na yanzu👇 *LATIFA SABON SALO*, *A'INDO (Tantagariyar Yar Aiki)* *banza, jaki ,dan rainin sense yanzu Kai bakaji kumya ba,kuna d'aukan book din mutum kuna saidawa,ba tare da izinin mai litafi ba,wly ka sani ni Maimouna ban amince ba kuma ba da yawuna ba,idan ka kara saida min litafi Allah ya isa, ban yafe maka ba,idan kudi nake so nida kaina zan sayar,ko ka fini son kudi ne,to bara kaji wly na Kara jin ka d'auki ko/ kin d'auki litafina ko litatafai na an saida wly zanyi karan mutum,haba hinmu son kudi akayi ne dan zalunci mu da wahala wasu da cin wahalar mu* *Sanan fans ku sani duk wanda ya kara ce muku Novels nawa na kudi ne yayi karya,duk mai son novels dina ta nemeni ta wananan number --------->+227 80229915*, *Karku kara yarda a saida muku book,ga litatafan da na rubuta nan a sama duk maiso tamin magana inada dukan su zan bata, na fada da baban murya bana novels na* *kudi,sanan zan kara jadada masu fida sunana su canza suna a book din,harda sunan litafi,to wly karku Kara,dan wly zanyi shari'a da koma wacece,ko wanene,in kunne yaji jiki ya tsira*🤷‍♀ _DEDICATED TO Sadjida & Ummy Ontop_ *Page 23-24* Juyowa A'indo tayi ta murguda masa baki, sanan tace"wai kai ni ba matar ogan ka bace da zakana takura min." "Uhum su mata manya,adai yi mu gani idan tusa zata hura wuta."cewar Rabi'u "Tsab ma kuwa zata hura,ba kamar idan mai kara ce irin daidai tasu hajiya🙄." "Au na manta sarakuwa ta ce🙊." "Nikam naga ranar da zaki natsu kinata kwala min kira, sai kace kin biyoni bashi" Cewar Hajiya da take saukowa daga saman bene,"yauwa Hajiya so nake ki ranto min naira dari zan sayi dan ta matsitsi ,da agwalima,da gyada,sanan canjin zan karo dusa saboda dan taren da nake😁 ." "Shine kike famar kwala min kira haka,Allah ya shirya ki,baga mijin ki ba can kije ki tambaye sa mana." Cewar Hajiya,ta fada ne Dan tasan bazata iya zuwa ba,zataji tsoron sa,anma ga mamakin ta sai taga A'indo ta fita da gudu tayi b'angaren Alhassan A falon sa ta same sa zaune,har yanzu ya kasa tashi ,ga kup din juis wanda yake Sha an akawo masa mai sanyi anma ya kasa sha saboda damuwa,shigowa falon A'indo tayi ,daga k'ofa ta tsaya,kafa daya a cik'in falo daya a k'ofa,tace"soja nazo ka bani kudin dan tamatsitsi, Hajiya tace nazo na amsa gun ka dan Kaine miji na🙈" Dago da kai yayi yana kalon ta kuma yaji sarai abinda tace banza yayi da ita dan ya d'auke ta mahaukaciya,wata dabara ta fado masa yace mata "zo ki amsa." Make kafada tayi tace"jeho dai ni ai ba A'indon mahaukata bace da zanje salon ka kuma jibga ta ."🙄 "Ke ina wasa dake ne,idan bugun ki zanyi kin isa ki tsere min ne,kizo magana zamuyi idan ba haka ba wly idan na tashi sai dukan yanzu yafi na ranar." Da gudu ta karaso kusa dashi kadan ta dan tsaya tace"gani." "Yauwa ai kudi kike so ko,zan baki masu yauwa sosai,wanda zakiyi ta ci har k'arshen rayuwar ki,anma da sharadi daya,shine kije wurin mahaifi na ki aza kuka kice a raba auren mu susa na sake ki." Dariya A'INDO ta kece da ita tace"hahhh idan wanan ne ai mai sauki ne,yanzu dai na fara jin dumus,ta fada tare da Tara masa hannu,ta hada yawu ,saboda juis din da ta gani ,zama tayi ta d'auki na cup din ta shanye tas,shiko tsabar farin ciki bai hana ta sha ba. "Tab aradun Allah Aljannar duniya na ga masu kudi,yau wanan irin dadi haka,dan Allah dan Karo min tace😁😋,kara mata yayi tunda shi ke nema,tana shanyewa zatace a karo mata,saida ta shanye juis din baki daya tayi gyatsa,sanan tace"yauwa,to bani kudin,cikin farin ciki zai rabu da kaya ya fido dubu biyar ya bata,amsa tayi tace"wo kai wo kai,😁yanzu ko zan fada ma su hajiya,." "Yauwa yar kirki maza je kice baki so na ,in ta kama ma kiyi musu kuka." "🤔 Kuma fa kana da gaskiya,bari kaga na tafi." Da gudu tabar falon,yayyin da shi kuma yaji wani sanyi a ransa,zai rabu da jangwam ." A'indo saida takai bakin kofa ta juyo ta duka ta juya baya tace" soja soja saida ya daga kai yana kalon ta ,ta duka tana karya kugu fadi take ka gani ka gani kwalelen ka,sanan ta tashi ta murguda baki 😗 tare da masa gwalo 😝ululu ululu tace" kuma wly bazan rabu dakai ba mutu ka raba takalmin kaza ,kuma bazan ce bana sonka ba,an fada ma ni A'indo mahaukaciya ce,nace banson saurayi kamar ka,dan subulbuli tab aradun Allah ina sonka,salon kamin asarar k'yawawan yara🙈,to inason ka 🙄." Tana gama fadar haka ta arta a guje tabar wurin,shikam takaici ya hana sa tashi daga gurin,zuwa tayi ta adana kudin ta, a d'akin ta sanan tayi falon hajiya. Da gudu,Hajiya na falo tace"Hajiya ya fa bani kudin,in fada miki hajiya har fa cewa yayi yana so na 🙈." "Tab kaji karya ,a mafarki ba." Rabi'u yace tare da tabe baki. "Kuma Hajiya ya bani kudi yace nayi sayaya saboda banida kaya." " Tab a gidan mahaukata ba" Rabi'u ya kuma fada, "😏wai kai Rabi'u ni ba uwargidan ka bace,me yasa ka Raina ni" "Ta mahaukata ba " Wacece ta mahaukata? Ta kuma tambayar sa." "Uwar gidan mana,kince ke uwargida na ce naga ke kam ai saide uwar gidan mahaukata anma ba ta mutane ba." Rabi'u yace cik'in maganar mata. Hajiya tashi tayi tabar masu wurin dan tasan idan suka fara ba mai tsayar dasu. Bayan kwana biyu,dole tasa Alhassan yin abinda Mahaifin sa yace,wato nema ma A'indo passport da duk wani abun bukata,ya rage saura kwana biyar su tafi. A'indo ta tashi yau dan d'aukan kudin ta ta nema ta rasa su,can ta hango wani dan lungu a d'akin ta kusaye suna ida jan sauran kudin ta suna sawa a lungu." Tafowa tayi lungun taga kusaye ne suka d'auke mata kudi, sukasa a lungun,kuma duk sun cicire kudin." 🙆hannu ta aza bisa kai tare da fadin "kut ,yara yau aradu kun taro fada,sai kunsan kun sace kudin A'INDO Tantagariyar Yar Aiki,wly da masu kama mutane zan hada ku dasu." wajen Rabi'u daudu ta nufa,da gudu yana falo zaune yana kalo,Husseina kuma ta fita yawan ta ,tunda ta san idan ta fita zata gane hanyar gidan shi yasa yanzu sai ta fita yawan ta ko ita kadai ce in ta gama ta dawo,to yau ma hakane,Zuwa A'indo tayi tace"dan Allah Rabi'a ki taimaka ki rakani wani waje." Sakaka da baki Rabi'u yayi ,yace"yau naga abin mamaki 🙄keda Kika canza min suna Kika maida ni jinsin maza yanzu shine dan dibar Albarka taki ta kawoki zaki wani mak'e min murya kice"wai Rabi'a,to fada min meye ne? "Dan Allah kiyi hakuri,haba Rabi'a, dan Allah kiyi hakuri ki rakani,kar su hajiya suji,dan aradun Allah idan taji bazata bari a kama azalumai ba,kai barayi keda koi a gidan nan kuma manya manya ." "Ke dan Allah a Ina kika gansu,😨? Rabi'u yace cik'e da tsoro. A'indo tace"shi yasa nace maka muje ka rakani tun kafin su ganmu. Tashi Rabi'u yayi ya kara d'aure zanin dake kirjin sa,ya kama haba,yace" a lale abun ba na zama bane muje,fita sukayi daga gidan, Rabi'u ya tsaya yace"yanzu ina zamu fake,har su gama hatsaniyar su sai mu koma." "A'a " Yanzu Ina ne ya kamata muje mu samo wa'inda zasu kama su kaga sai muyi maganin su "cewar A'INDO "a kinada gaskiya,muje police station,muzo dan yan sanda su kawai zasu kama su,kinga dadin sodja a gida da ace yana garin da shi zamu fada ma yasa sojawa su kama su." Cewar Rabi'u." "A Kai manya manya ne fa😨"cewar A'INDO." A haka suka isa police station dake kusa dasu,suna zuwa A'INDO tace"yauwa ranka ya dade wly barayi ne suka shigo gidan har d'aki sukayi sata idan suka gama kuma d'akin Hajiya zasu haura,dan Allah kuzo muje a kama su." Dan sandan da suka fada ma yace"kun tabatar da barayin suna Nan, A'INDO tace"kwarai ma kuwa,yauwa ku fada ma A,S,P ,cewar akoi wasu barayi a gidan wa dan sandan ya tambayi Rabi'u, Rabi'u yace"Ranka ya Dade a gidan Alhaji Sanmani ne." Waro idanu yan sandan sukayi sukace a 'a dole aje da mota biyu,dan duk barawon da zai shiga gidan ba karamin barawo bane,kuma darana. Nan aka hada mota biyu tare da yan sanda suka tafi gidan,A'indo ce tayima dayan magana tace "yauwa ranka ya dade ni nasan inda suke muje na nuna muku,suna cik'in d'aki na,nan yan sanda suka fara bazuwa a gidan suna fakewa,hata body gards din Saida aka fada musu wai su ankare akoi barayi a gidan,A'indo tace"yauwa ranka ya dade zo ka gansu,su uku suka nufo d'akin nata rike da bindiga a hanun su,suka bankado d'akin "yauwa ranka ya dade ga lungun nan nasu ta nuna lungun da kusaye ke gurin,taga naira dari biyar dinta da kusaye suka cicinye suka fito dasu Tace"la ranka ya dade kaga sauran kudin,wly ban yarda ba a biyani haki na,ka kama su su fido min kudi na,😭 "Ke shut up,karki maida mu kananan yara ina barayin suke?,daya daga cik'in yan sandan ya buga mata tsawa." "🙄 Kaji ranka ya dade in banda abunku,mutum ya kawo ku wurin barayi kuma kuce ya nuna muku su,to baga lungun su ba ku kama su mana,Dan wly sai sun biyani kudi na🤨 Aci gaba da gashi🍇 Maimou love😘 [10/10 à 17:34] MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE: https://mobile.facebook.com/Anatarewritersassocian/ ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ *A'INDO* _(Tantagariyar Yar Aiki_) ✨✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨ ✨✨✨ ✨✨ ✨ *NA* *MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋 *🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION🤝🏻* _(We are the best Writers Among All writers_)📚 *DAGA AKALAMIN MARUBUCIYAR* 👇 *YA MACE KOWACE DA IRIN NI'IMAR TA*, *LABARIN MAIMOUNATOU*, *KAICONA*, *HASSADA GA MAI RABO*, *YAN MATAN ZAMANI*, *INA MATSALAR TAKE MAZAN KO MATAN*, *MAKIRCI*, *LATIFA*, *CANJIN RUHI*, *WACECE NI KAMRINA*, *SO NE SILAR FARUWAN HAKAN*, *LATIFA SABON SALO*, *A'INDO (Tantagariyar Yar Aiki)* _DEDICATED TO SADJIDA & UMMY ONTOP_ _Masoya na asali kuma magoya bayan mu,ni Maimouna Matar_ _Abdoulahi ina nan tafe tare da baban kuma mashahurin litafi na Mai suna *YAN GATA NE*,wanda yake d'auke da abubuwa mai matukar amfani garemu_ _Mata,litafi ne mai cik'e da abubuwa,wanan litafi ya kunshi abubuwa kamar haka ,👉iya kwanciya a gidan auren ki,iya kula da mijin ki,kissa,kishi cik'in ilimi,ba tare da mace ta maida kanta_ _mahaukaciya ba saboda kishi,magance matsalar da ta adabe ki ta namiji,kama da komai ma da Mata ke fuskanta a wanan zamanin,a gaskiya tsayawa zana abinda wanan litafi ya kunsa bata lokaci ne,shi yasa na baku kadan daga ciki,duba ga yanda idan har na fara rubutasa a_ _Free to nasan abinda zai biyo baya,dan nasan za'ace ina rashin kumya,nayi batsa,hakan yasa duk wada take son karanta wanan litafin zata biya Naira dari biyu,sanan wanan litafi na matan_ _aure ne kadai,dan Allah duk wace tasan budurwa ce bana gayatar ta ,sanan bana bukatar kudin ta ko shigar ta wanan group din,in ko kika shiga ba ruwa na🤷‍♀ Allah yana gani na fita hakkin ki,domin wanan litafin ,na karuwar matan aure ne kawai sai kuma wa'inda zasu shiga daga ciki ma'ana wa'inda aka kusa auren su,karku bari a baku labari,Naira dari biyu kacal zaki biya ki more rayuwa tare da_ _gyara halakarki gami da zamantakewar auren ki,Litafin_ _*YAN GATA NE*_ _Yana nan tafe_💃💃💃 *Page 29-30* Tunda Alhassan yaga yanda A'INDO ke dariyar keta,yasan da sa hannun ta a wanan danyen aikin.... Dan haka ya kama Linda ya d'auke ta ya kwantar da ita saman doguwar kujera,a lokacin tuni A'indo ta Kama bakin ta tayi shiru gudun kar ya gano ta,bata san ta makaro ba.... Cik'in dabara Alhassan ya koma inda sulbin ya ja su duk da yana jin zafin faduwar da yayi,dukawa yayi yasa yatsa ya dangwalo man da ya gani ya shinshina,ya tabdatar da mai ne aka sa a gun,wata dariya gefen baki yayi mai cik'e da ma'anoni daban daban ,hadi da bacin rai, gami da takaici. Wata kararawa Ya danna nan danan sai ga sojawa Mata sun shigo falon,nuna musu A'indo yayi yace"ku duketa har sai ta suma,idan ta suma ma ku kwara mata ruwan sanyi ta farfado ,idan ta kuma tashi ku kara lafta mata dukan,sanan ku rufe min ita a d'akin wancan na tsohon dog wanda ya rasu na gidan nan." Wuki wuki da idanu A'INDO tayi dan taji abinda Alhassan yace musu, kasancewar da hausa yayi maganar,soboda suna jin hausa .ta aza hannu bisa kai ta fara ihu tana rokon sa dan Allah yayi hakuri bazata kara ba,ina Alhassan Linda ya saba yayi d'akin sa da ita,ya kira doctor dan a duba mata k'afar ta. Acan k'asa ko A'INDO tsere ta fara dasu,idan sukayi gusun tayi arewa,in sunyi arewa tayi yanmma, gaba-daya wana su take a falon,su kansu saida suka fara gajiya,a Hankali A'INDO ta biyo ta inda ta zubar da Mai ta dan hau matatakalar tayi hakane dan su biyo ta suma su samu rabon su,aiko hakan ce ta faru,domin kuwa suna biyo gurin da zafin nama,irin na sojawa,cikin bacin rai dan kamota anma sai me ji kake suuuu sun bada tim sun fadi,dayar har saida ta fashe baki,su kam ba karamar faduwa sukayi ba ,dan kuwa kasa tashi sukayi. Sama A'indo ta haye inda taga Alhassan ya shiga anan ta shiga d'akin, tsaruwar d'akin yasa anan take ta sulale ta fadi tamkar wada ta suma,jin kamar abu ya fadi yasa Alhassan juyowa dan ganin wane dan iska ne ya shigo masa d'aki babu izini,yasan dai ba mahaukaciyar da aka lakaba masa bace,dan yasan zuwa yanzu ta ladaptu wata kila tana can an rufe masa ita kamar yanda ya bukata,anma ga mamakin sa sai yaga A'INDO, ta tashi zaune ta kalli d'akin ,ta koma kuma ta kwanta wai ta suma, gaba-daya ta rikice da ganin tsarin da daular da aka shimfida a d'akin,shi kam Alhassan abun d'aure masa kai yayi,tare da mamakin ina sojawan da yasa su kama ta su duketa,🤔, gaba-daya yanzu Al'amarin yarinyar ya fara basa tsoro,anya ba mahaukaciya bace kuwa? Husseina ce tsakar gida taci damara,sai masifa take it kadai, Rabi'u daudu dake zaune kusa da ita kadan yace"wai ke masifar me kike ma mutane duk kinbi kin adabe mu😏." "Yau ba dole nayi masifa ba,ace duk wanan katon gidan ba kasa,inason nayi rame nayi yar carabke anma ba hali,dan Allah muje waje ka rakani nayi carabke😁" "Ke dan Allah rabani da zancan banza,andai ji kunya ace kamar ki kina wani carfke,a'aaaa wly anyi girman banza aradun Allah,ke ni fa sai naga ma kinfi A'INDO rashin hankali,yanzu ke katuwar ki guda rusheshiya dake zabgegiya kike wani zancan carafke,to wanan badala bada ni ba,a nemi wani makidin,ni kinga tafiya ta ,ya kama hanya yana tafe yana murguda duwawu.... Cik'e da takaici Alhassan ya iso inda take cik'in hargowa yace"ke wai me yasa kin raina ni? Uban wa yace"ki shigo min d'aki ni sa'an ki ne? Shin inama wa'incan sakarkarun da na basu horon ki? Wanan karon ransa yayi mugu mugun baci,ganin kalon da take masa na rainin hankali,k'afar sa yasa ya fara ball da ita kamar ya samu jaka,jin wanan dukan yasa A'indo tashi a rikice tamkar mahaukaciya,zata gudu,damko ta yayi ya yarfar,nan ya fara jefa ta,yana ball da ita har ya fido ta daga d'akin,kuka A'indo ta fara tana rokon sa gafara,saboda zafin bugun da yake mata,ina ko jinta bayayi,ran maza ya baci,dukan ta yake a duk inda ya samu,haka yayita tila ta kamar ya samu k'walo, cik'in azaba A'indo tana son tashi anma abun ya gagara,saboda zafin dukan .wani irin bugu da yayi mata daga matatakala sai gata tana gangarowa ihu take tare da dafe wajen cikin ta,a haka har ta fado kasa,ganin gards dinsa Mata zaune Ko wace tana rike da kafa,abun ya kara tunzura sa dan yasan suma faduwa ne sukayi ,kara buga ma A'indo kafa yayi,ta saki wata razananar kara sai gata ta sume,koda ta suma bai barta haka ba dukanta yaci gaba dayi har saida ya karye mata hannu daya,azaba ce ta kara farfado da ita,tun muryar ta na fitowa tana basa hakuri har takai muryar ta bata fitowa, gaba-daya jikin ta yayi jaga-jaga da jini,ya bata mata kamanin ka,dukan da yake mata kamar ya samu kato,babu alamun imani a tatare dashi,saida yaga ko motsin kirki bata iyawa sanan yasa sojawan da su cicibeta suyi d'akin tsohon karen da yace su sa ta dazu,sanan yace kar a bari ta dinga fitowa,abinci ma a dinga bata sau daya a rana, aiko haka akayi d'aukan ta sukayi sai daya ta lura da karyewar da tayi a hannu sakamokon yanda hannun ya lank'wasa." "Sa ina ganin fa kamar hannun ta ya karye." "Mtsss kai bana son zancan banza kuje kuyi abinda na sa ku,ina ruwa na da wata karewar ta,ta mutu ma ina ruwana,duk wanan maganganun A'indo na jinsa,kuma azaba na cinta,tunda take a rayuwar ta bata taba tsanar wani abu ba sai yau,lalai Alhassan bashida imani,wasu hawayen takaici ne suka zubo mata,d'aukan ta matan sukayi,suka kaita d'akin da akace,dayar ce tace"Jenifer ni fa kiran Doctor zanyi bazan bar yarinyar nan haka ba fa,kinaga hannun ta ya karye,idan aka barta a haka yayi tsami zata iya ma rasa hannun ta." Dayar wace aka Kira da Jenifer saboda Crista ce ,tace"ke kikaji kina iyawa,ni kam ba ruwana,duk abinda ya biyo baya kece sila ,kina dai ganin abinda yarinyar nan ta mana,anma dan bakida Zuciya kike son taimakon ta." dayar Mari wada ke son taimakon A'indo musulma ce,dan haka tace zata d'auki wanan kasadar,domin kuwa Ita dama tausayi gareta,ba karamin tausaya ma A'indo tayi ba,dan haka ta kira saurayin ta doctor ne,yana bala'in son ta,dan haka tace yazo da mai gyara hannu,dan itama ta taba karyewa shi ya kawo mata wanda ya gyara ta,nan ta fada masa kanwar ta ce ,ba'a jima ba sai gashi,A'indo tayi kuka sosai wajen gyaran da aka mata,sanan ya bata magani,anan suka bar A'indo tayi barcin wahala. Hajiya zaune ita da Alhaji,ya dube ta yace"hajiya nayi tunani hakika kin fadi gaskiya game da dawowa da matar Alhassan A'indo,anma ba yanzu ba,akoi lokacin da dakaina zan sa kije ki d'auko ta,karki damu." "Shikenan Alhaji yanda kace ,anma dan Allah kar a d'auki dogon lokaci,kaga A'indo ba kai ne da ita ba bare Wayyo, Alhassan kuma ga Zuciya,Kar yaje ya halaka ya mutane...." Cewar Hajiya. Ayi maneji fans😍😘 *Page * [10/10 à 17:34] MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE: https://mobile.facebook.com/Anatarewritersassocian/ ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ *A'INDO* _(Tantagariyar Yar Aiki_) ✨✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨ ✨✨✨ ✨✨ ✨ *NA* *MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋 *🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION🤝🏻* _(We are the best Writers Among All writers_)📚 *DAGA AKALAMIN MARUBUCIYAR* 👇 *YA MACE KOWACE DA IRIN NI'IMAR TA*, *LABARIN MAIMOUNATOU*, *KAICONA*, *HASSADA GA MAI RABO*, *YAN MATAN ZAMANI*, *INA MATSALAR TAKE MAZAN KO MATAN*, *MAKIRCI*, *LATIFA*, *CANJIN RUHI*, *WACECE NI KAMRINA*, *SO NE SILAR FARUWAN HAKAN*, *And Now*👇 *LATIFA SABON SALO*, *A'INDO (Tantagariyar Yar Aiki)* _DEDICATED TO SADJIDA & UMMY ONTOP_ *Masha Allah kawata,Mrs Adam Yar Mutan kagara,ina matukar tayaki murnar kamala litafin ki mai suna( Labarin Amira),litafin ya bada baban darasi wanda ya kamata Al'ounma su karanta kuma suyi amfani da wanan darasin,domin mata irin su Nafissa matsawar basu tuba ba to makomar su wuta,Allah ka mana tsari da ita,hakika labarin Amira cik'e yake da baban darasi,ya koya mana hakuri,da juriya,ya hane mu da shirka,cin zalin, wulakanta miji,Allah ka mana mai kyau,wanan litafi ya fadakar,ya nishadantar,ya ilimintar,Allah ubangiji Ya baki ladan dake ciki kuskuren ciki kuma Allah yafe miki,up up up my kawa kawar kirki,kawar arziki,kawa har a gidan Aljanna, Insha Allah.ina Alfahari da ke,a kulum kuma sonki karuwa yake a zuciya na,ban hadaki da kowa ba aradu idan aka cire iyaye da oga🤪🙈,Allah ya barmin ke my heart,ya Kara ma oga sonki linkin ba linkin,ya raya miki zuri'a,ya karama mahaifan mu nisan kwana,ya basu lfy ingantaciya,sha shagalin ki kawa daga ke sai ke a gurin oga ba kari*😍😘💃 *Page 27-28* ,,,,,,,,,,,,,,,A'indo bata farka ba saida jirgi ya sauka,jirgi na tsayawa ta bud'e idanu,Alhassan da ya kunna wayar sa ya kalle ta,a dake ya buga tsaki ransa bakikirin yace"ya zaro mata idanu yace"ke! Dube ni dak'yau A'indo ta ware idanu tana kalon sa,ya nuna ta da yatsa yace"wly kika yarda kika min shirme anan wly Allah na lahira sai ya fiki jin dadi,nan garin turawa ne ba kamar can bane,kuma daga ni sai ke ne idan kika yarda kika kwafsa min wly sai nayi kaca kaca dake,dan haka ki kama kanki ki nutsu,sanan wly kar na yarda naji kin fada ma wani cewar ke matata ce,domin kuwa ke baki kai matsayin da zaki zama matata ba,ki kula,sanan bana son kauyenci,ki san abinda kike ,tunda Kika yarda kika biyoni keda kafar ki zaki bar nan." "Malam way ko dai ko dai cewar A'INDO🙄 "Kodai me? Cewar Alhassan da ya waro mata idanu." "Yau Aradun Allah kanata zazara idanu ai sai ace zarare ne kai.😏" Harara ya bala mata sanan yace "kindai ji abinda nace miki, sanan koda kinga mutane yan jarida karki sake ki tanka musu." Fitowa sukayi,sosai A'INDO ta tsorata da yanda taga garin, gaba-daya rikicewa tayi,saida Alhassan yayi ma wani soji signe cewar ya shiga da A'indo a mota sanan,sodja ya jata a wata mota mai bakin gilashi in aka shige ta ba'a ganin na cik'in ta,saide na ciki ya gani,shima ba sosai ba, dak'yar nan ma aka shigar da A'indo alurar barcin bata saketa ba,dan haka ana shigar daita ta koma barcin ta,motoci ne sosai suka zo tarbon Alhassan,shima a wata ya shiga,ana ta sara masa,anan naga ikon Allah yanda ake ji da Alhassan a kasar waje,direct gidan sa dake can ba nisa sosai da barikin sojoji,a barikin sojoji ma yanada katon gidan sa,to anma saboda kar A'indo ta tona masa asiri yasan ba hankali ne da ita ba,shi yasa yace a huce da ita wancan gidan nasa kawai. Bayan an shigo tafkeken gidan na gani na fada,akayi parking,sojoji mata yasa su d'auko masa A'INDO,saboda barcin da take,aka kawo ta falon,sanan ya salami kowa,johne cucun sa,mai dafa abinci a gidan shine yake jerawa a table,bayan ya gama yayi ma mai gidan nasa barka da zuwa ya amsa ya fice daga falon." zama Alhassan yayi ,yayi tagumi yana kalon A'INDO,tunani yake hanyar da zai bulo ya rabu da ita,shifa bazai iya zama da wanan yarinyar ba,Yar kauye dakikiya,dole ma ya nemi wata,mai ilimi ya aura,bazai taba zama da jahila ba kuma yar kauye. Kare mata kalo yayi,sam yarinyar batayi masa ba,ko kadan. "Mtsssss yarinya zaki gane ne,ubanda yasa kika biyo ni wly sai kin raina kanki, sha'awar sa yaji ta motsa dan haka ya kira Linda budurwar sa, itama da murna linda ta shirya,ta shigo motar ta,ta taho,Linda baturiya ce,tana matukar son Alhassan,sanan tana yaba ma mazakuntakar sa,yanda ya iya love da mace,yanda yake juyata a bed,abun na matukar burge ta, dan ita ida zai amince zata iya auren shi, shigowa Linda tayi ba wanda ya tsayar da ita tunda sun san ta,motar ta ,na shigowa daidai tashin A'indo,kunen ta Alhassan yaja tare da yi mata kashedi,cewar nan ba Niger bace ta kama kanta,fada yake mata sosai,ana cikin haka sai ga Linda ta shigo ,kur a idanun A'INDO,sakin baki galala A'indo tayi tana kalon Linda,can kuma ta kuma kecewa da dariya 😁 tace"la'illaha ilalahu yau ina Rabi'u zo kaga abinda muke kalo a akwati mai mutum,aradun Allah wa'inan fararen mutanen ne,masu jar fata,dama yace mun garin su zamu zo ,tashi A'INDO tayi saman kujera tana tsalo,sanan daga bisani ta duro da gudu tazo ta cukwikwuye Linda ta nannade ta,tana ihu ,aradun Allah bazaki gudu ba sai Rabi'u da Husseina sun ganki,😁." "Keeee! Wai dan ubanki meye haka cewar Alhassan ya buga ma A'indo tsawa. Linda Kam ta tsorata da turanci take tambayar sa Ina ya samo wanan mahaukaciyar . Ce mata yayi yar aiki ce ,da hausa yayi maganar dan A'INDO taji,saboda Linda tana dan koyan hausa kuma tana dan ji kadan kadan "Murguda baki A'INDO tayi tace"tab aradun Allah acikin makaryatan duniya kaine lamba daya a panin karya,dan kai inajin kakan su ne a karya,kalon Linda tayi dak'yau,tace"ke yar fara ni nan Matar sa ce,kuma sunana A'indo Tantagariyar Yar Aiki,mai zaman kanta,eheee karki yarda a zuka miki karya😏." Rai a matukar bace Alhassan ya daga hannu zai mareta sai kuma ya tuna gargadin Mahaifin sa,ya sauke hanun sa,nuna ta da yatsa yayi yace "ki Kiyaye ." Linda na tambayar sa abinda A'INDO take cewa yace ta kyale ta mahaukaciya ce,Kama Linda yayi ya hade bakin su wuri daya,tun a falo suka fara romancing din juna ,"la'illaha😱 ku yanzu bakwa jin kumya kuke tsotse tsotse kamar wasu tsuntsaye,ko kumya bakuji Kuna iskanci,sanan ta bala ma Linda harara ta murguda baki taci fuska tace"ke fuce ki fita daga gidan nan karuwa kawai dan ubanki ki shigo gida na ki Kama min miji na🤨, cik'in ran Alhassan yace thanks good aiko zaki ga iskanci iya iskanci,d'aukan Linda yayi kamar wata baby suka haye matatakala suka haye sama,kuka ne ya kufce ma A'indo ta fadi anan ta fara birgima tana kuka,wayyo Allah ina kike Hajiya kizo za'aci amana ta wayyo Hajiya ki taimaka,ihu take,wani abu ya fado ma A'indo a rai lokaci daya ta tsayar da kukan ihu ta buga ta tashi,sai yanzu ta gama kalon falon irin na turawa ne tsarin wani abun ma sai Wanda ya gani,falon ya tsaru,nan ta shiga zagayen falon tana buga kauyenci har ta gano kitchen aiko Ta shiga,duk wani abu na kasar hausa da ya danganci kayan miya akoi harda mai,tunawa tayi da sulbin da yaja su hajiya lokacin da tayi guga,dariya ta kece da ita tace wohoho sai ni A'INDO Tantagariyar Yar Aiki,duk wanda yaja dake sai yaga magyarin mutum,eheee😏 Mai ta debo,tazo ta zuba a kasa daidai wurin saukowa daga matatakala,saida ta shafe gurin yanda baza a gane ba,in ba an kure kalon wurin ba,komawa tayi ta zauna ta baza tagumi,bayan awa biyu sai ga Linda ta fara saukowa ita kadai,sai wani farin ciki take ji Alhassan ya jiyar da ita zakin zumar sa. Takowa tayi tana yanga,har ta sauko,sai ji tayi kamar an ja ta ta bada suuuuuu tim kake ji tayi sama ta fado kasa,dama Linda ba kiba ba, yar siririya,razananar Kara Linda tayi wanda ya jawo Hankalin Alhassan da yasa wondo yana shirin sa riga bayan ya fito daga b'andaki yaji wanan karar tata, ai da sauri ya Yar da rigar sa ya nufo falon inda yaji karar,ganin Linda kasa ya firgita da gudu ya sauko shima yana zuwa kasa daidai inda man yake yayi shuuuu shima ji kake tim ya fado sai ya Kara yin gaba da Linda,ita kam Linda kama kugu tayi tare da kara sakin kara, ita kam A'INDO zama tayi tasa su a gaba tana dariya,harda rike ciki.... husseina bayan tafiyar A'INDO kuka tasa harda birgima a kasa,cewa take"Wayyo Allah na higa uku,ni wly ku maido min yar uwata,Wayyo A'indo kina ina ki dawo dan Allah " kukan ta kawai take shirgawa ba k'ak'autawa, Rabi'u ne ya biyo ya ganta tana kuka yace"aaaa yau ni Naga ikon Allah,ke bara in gaya miki idan zaki ware ki ware ayi harkar arziki,kin wani zauna kina shirga mana kuka kamar Allah ya aiko katuwa dake"🙄 Tashi Husseina tayi ta murguda masa baki tace" ina ruwanka dan sa Ido,ai in bazaka rarashe ni ba sai ka bari hajiya ta rarashe ni,anma kazo ka cikani da surutu." Tana gama magana ta kuma komawa kukan ta taci gaba." Sakin baki Rabi'u daudu yayi yace"aaa to kanki akeji ta mahaukaci da ya fada rijiya yace kanku ake ji nidai wanka na nake😏,to ai sai ki tsaya kiyita kukan har mahadi ya bayana,nikam kinga tafiya ta bazan iya ba..... " "Dadyn Alhassan Rabi'u namiji ne ina laifin akai mata yar uwarta inaga hakan zaifi,nima sai yanzu naga gagawar mu,dan A'indo batada ilimi ko ta zauna can ita zata wahala,ni da zakaji shawara ta da an dawo da A'indo anan Nigeria inaga hakan zaifi,saboda mu samu mu bata ilimi,in yaso idan ta samu daidai gwargwado yanda zata fida kanta ta ko Ina ne, sai mu tura masa ita,a lokacin itama zata iya ci gaba da karatun ta,anma kayi tunani sosai." Tashi Hajiya tayi tabar d'akin tabar Alhaji da tunanin maganganun ta.... Aci gaba da gashi🍇 Maimou love😘 [10/10 à 17:34] MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE: https://mobile.facebook.com/Anatarewritersassocian/ ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ *A'INDO* _(Tantagariyar Yar Aiki_) ✨✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨ ✨✨✨ ✨✨ ✨ *NA* *MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋 *🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION🤝🏻* _(We are the best Writers Among All writers_)📚 *DAGA AKALAMIN MARUBUCIYAR* 👇 *YA MACE KOWACE DA IRIN NI'IMAR TA*, *LABARIN MAIMOUNATOU*, *KAICONA*, *HASSADA GA MAI RABO*, *YAN MATAN ZAMANI*, *INA MATSALAR TAKE MAZAN KO MATAN*, *MAKIRCI*, *LATIFA*, *CANJIN RUHI*, *WACECE NI KAMRINA*, *SO NE SILAR FARUWAN HAKAN*, _and Now_👇 *LATIFA SABON SALO*, *A'INDO (Tantagariyar Yar Aiki)* _DEDICATED TO SADJIDA & UMMY ONTOP_ *Page 31 -32* ,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,Alhassan doctor yasa ta duba hannun Linda,tace gocewa ne tayi,nan aka gyara hannun Linda,sanan aka bata magani. Ranar anan tare sukayi barci Alhassan da Linda,yayyin da A'indo ke can d'akin kare,wahala da zafi ya ishe ta,domin kuwa Alhassan da kansa ya hana a kunna A.C sanan yace kar a saki a kunna mata panka,idan kaga yanda A'indo ke kuka sai ka tausaya mata,tsabar wahala,in banda sunan Mahaifin ta ba abinda take kira,ita kam yanzu ba abinda tafi bukata kamar ta koma wajen mahaifan ta. Washe gari Abass ne yazo gidan cik'in shirin sa shima na sojoji,a falo ya tarar da Alhassan zaune yana kalon Tv yana shan coffee. Ko kalon inda Abass yake baiyi ba,zama Abass yayi yana dariya.yace "Haba abokina me yayi zafi haka,har kazo gari ba tare da ka sanar min ba,saide naji a bakin wasu,gaskiya banji dadin hakan ba,me yasa baka sanar dani ba"? "Saboda na tsane ka" Alhassan ya basa amsa . Zaro idanu Abass yayi cik'e da mamaki ,yace"Alhassan ni ka tsana bisa kan wane dalili"? " Wani kallo Alhassan ya watsa ma Abass yace"saboda a ranar da kayi min baki a ranar ya kama ni,yanzu kamar ni ace an aura min yar kauye ,kauyen ma kauyen kayyau,jahila,munana , marar aji jaka,tunkiya,ai wly Abass Allah ya isa tsakani na da kai,saboda na tabata bakin ka ne, anma ba matsala,ni bazan iya zama da ita ba zan barta ne ta wahala,da kanta zata gudu,kowa ma ya huta." Sake da baki Abass yayi yana kallon Alhassan sanan daga bisani yace"kai ni fa ban gane abinda kake nufi ba,kana nufin aure aka maka"? "Dan Allah malam bana son munafurci baka saniba,tun a ranar da kayi min baki a ranar Daddy ya sanar min wai ya aura min yar aiki kuma yar kauye jahila." Me ko Abass zaiyi baicin dariya, dariya yake kamar Allah ya kawo,abinda ya kara kullar da Alhassan kenan,tsaki yayi ya tashi ya bar falon,Abass saida yasha dariyar sa sosai tukon ya tsagaita,yace"tab anma wallahi Daddy ya burge ni,ai Alhassan anyi maganin ka,ace mutum bai d'auki dan kasar sa a bakin komai ba, ace ka raina matan hausawa,bayan taka mahaifiyar bahausa ce,ai wallahi zaka gane." Abass yana gama fadar haka ya tashi ya fita motar sa ya shiga yayi compagni na sojoji. Alhassan ma kayan sa yasa na sojoji sunyi matukar kama sa sun masa kyau,dogon mutum,mai kyan sura,a gaskiya kakin ba karamin kyau suke masa ba,ko mazan idan suka gansa burge su yake,bare kuma mata da suke haukan sa. Shiryawa yayi ko takan A'indo baibi ba ya nufi wajen aikin sa. A takaice dai A'indo saida tayi sati a wanan d'akin ba tare da wani abincin kirki ba,saboda abinci ma sau daya take ci a rana, gaba-daya zafi ya feso mata da kuraje a jiki,tayi baki ta rame,ga dauda ta kara rine ta. A yau ne Alhassan yace a fito masa da ita,fido ta akayi duk tayi yaushi ta rame, wulak'antacan kallo ya watsa mata, sakamokon wani wari da yaji tanayi,saboda rashin wanka,done hanci yayi ya nuna ta da yatsa yace"abinda zan fada miki shine daga yau wanan d'akin da kika fito nan ne d'akin ki,na yarda ki dinga amfani da panka,anma banda A.C, kuma duk wani aiki da kika sani kama daga gyaran falo,wankin b'andakin gidan nan gaba-daya har na waje,sanan motocin gidan nan da fulawoyin gidan nan ke zaki dinga wankewa,kiba fulawa ruwa,wankin motoci ko baki iya zaki dinga wankewa ,sanan wankin kayana,akoi mashine a gidan nan anma da hannu zaki dinga wankewa, kuskure daya kikayi sai na saba miki,sanan abinci sau biyu zaki dinga ci a gidan nan,kamar yanda a kauye nasan ance kuna cin rama da tuwo,to akoi su a d'akin da zaki zauna,naso ma ace kin aza a itace,anma bana son a bata min gida shi yasa ga resho can ke zaki dinga yin abincin ki ke kadai,sanan wly wly naji kin bud'e bakin ki kince ma wani ke matata ce to wallahi sai na saba miki,wancan karon sati daya kikayi a duhu da zafi da yunwa ko,to wanan karon wata zakiyi har sai kin mutu an bine ki."kararawa ya danna,sai ga mai wanke motoci da mai ba fulawa ruwa,da mai wankin bayin gidan sunzo,nan ya umarce su da kowanne ya koya ma A'indo aikin sa,idan ta koya su bar mata ita zata dinga yin ayukan,sanan su zai basu wasu ayukan." Godiya sukayi suka tafi,kallon sa na tsanar ta ya watsa ma A'indo yace"kuma bara kiji b'andakin gidan nan na waje wanda maza suke wanka suyi komai a ciki,to kema can zaki dinga wankan da komai ma,sanan naji ance kin kula wata hallaka da mace ko namiji a gidan nan to wly sai kin azabtu,babu fita,ke ko magana Kar na Kara jin kinyi a gidan nan,kin fahimta"! Ya daka mata tsawa,a matukar tsorace A'INDO ta kada kai tace "eh" cik'in rudu. domin kuwa yanzu A'indo tayi matukar tsorata,ko kallon sa bata son yi,domin kuwa ya zame mata wani dodo.... Cik'in ranta take ayyana ranshin tausayi da rashin mutunci irin na Alhassan,yanzu ita da karayar ta a hannu yake son tayi wa'inan ayukan,wasu hawayen tausayin kanta suka zubo mata,korar ta yayi daga falon,wai ta bar gurin wari take,har done hanci yake,yana kwagirar ta,tare da kyama,tashi A'indo tayi tabar falon,haka ta tafi b'andakin tasa soso da sabulu na b'andakin da hannu daya ta fara wanka,a haka ta samu ta gurza jikin ta tayi wanka,ta sake kayan da ta taho dasu,na kauye duk da tana jin zugin da hannun ta yake mata haka ta fito,sai ta koma tamkar ba A'indo ba Tantagariyar Yar Aiki,sai ta zama A'indo abun tausayi.... D'akin ta ta zauna ,tayi tagumi,gari rogo ta gani kusan rabin buhu,nan ta ga suga,da garin tuwo,komai dai irin na karkara akoi a gurin,diba tayi ta jika garin tasa suga ta motse ta fara sha,saida taji cik'in ta ya cika tukon ta dan kwanta,kwancin ta keda wuya aka buga k'ofa,a matukar gajiye ta tashi ta fito ,"yauwa oga yace kizo a fara koya miki ayukan da akace ." Murguda masa baki tayi,tace"hum wly bakuda tausayi,da hannun daya zanyi aiki." "Ok bari na fada masa." "a'a yi hakuri muje ." binsa tayi,ya nuna mata yanda ake wanke motoci,ya kuma nuna mata kowace mota da fanar da ake shigar ta,kuma tun k'arfe shida na safe ake tashi a wanke ma oga motar da zaya fita da ita,ya nuna mata duk sabulan da klin din da ake wankewa ,da kuma yanda ake wankewa.... Saida ya tabatar ta gane,ya nuna mata wace za'a wanke yanzu,tausayi ta basa yace"hannun ki daya bayada lfy ne? Kai ta kada masa tare da cewa"karaya ce." Tausayi ta basa yace"kuma a haka zakiyi wankin." Marairaicewa A'indo tayi tace"to ya na iya." "Ok karki damu bara na miki,tunda oga yanzu yana wurin aiki,ke kuma ga ayuka sun miki yauwa." Godiya sosai A'indo tayi,nan mai wankin bayi yazo shikam ba tausayi ya nuna mata komai nan ta fara wankin da k'yar,har saida ta wanke b'andakin gidan kusan guda shida. Sanan ta bawa fulawa ruwa,duk da hannu daya,kuka kam tasha yinsa,wanan bauta ita A'indo take yi duk wani shirme da wawanci ta aje su gefe,nace hum ashe shirme ma wuri garesa,idan kaga yanda A'indo ta dahe ta lalace tayi baki,ko kai waye sai ka tausaya mata,hannun ta kam kullum sai tayi kuka akan sa,saboda badan Allah yana tsarewa ba,da tuni gyaran ya lalace,abinci ko batada wani abinci sai garin rogo,shi take ci tasha. *Bayan sati biyu* Alhassan ne yake horn a bakin k'ofa aka bud'e masa A'indo ya hango tana wanke motar sa,take yaji duk wani farin cikin sa ya gushe,motar ya kara ma wuta da gudu yayo kanta, ganin haka da gudu A'indo ta gusa, cik'e da tsoron abinda taga yana shirin mata jikin ta na rawa. Parking din motar sa yayi ya fito fuskar nan kicin-kicin, gadan gadan ya nufo ta,bai wani tsaya komai ba ya wanka mata mari yace"jahila baki ganin mota ne kika wani tsaya dan kin raina ni." Hawaye ne suka zubo mata a kunci itakam bataga abun bugu ba ,kuma ai ta kauce kawai yana son cin zalinta ne." Share hawayen ta tayi tace"yi hakuri." Murmushi yayi na gefen baki,dan ga dukan Alamun horon da yake mata tana horuwa duba ga yanda ta lalace,ficewa yayi tare da bangaje ta,ta fadi akan hanun da ta karye,ta saki wata Kara saboda azaba,tsaki yayi ya kara wurgo mata kalon tsana yayi gaba, cik'e da farin cik'in yanda yaga ya kuntata mata.... Yau Mari itace da aiki a gidan,dan haka da gudu tazo ta kama A'indo ,tana hawayen tausayin ta,tace"haba,meyasa oga yake miki haka me Kika masa ne? Share hawaye A'indo tayi tace"wallahi ban masa komai ." "Ok to tashi muje d'akin ki,Kama ta tayi ta kaita d'akin A'indo ta duba hannun taga kamar ya dan gota kadan,ita ta kara gyara ma A'indo,saida tayi kuka kamar na fitar rai. Yau Mina ce tazo gidan Alhassan,dan yau da kansa ya gayato ta,nan sukayi iskancin su,bayan sun gama suka fito falo,Mina tace"Alhassan wai dagaske kake zaka aureni"? "Mina ina sonki zan aureki,zamuyi aure a boye,kaf Yan mata da suke so na kece nake jin zan iya aura,saboda ilimin ki,wayewa ga class ,inason mace haka,dan haka in ba damuwa inason auren ki,yau sati daya kenan da nayima iyayena magana akan auren anma sunki yarda,inaga kawai muyi auren mu ,daga baya sun huce." Wani dadi Mina taji burinta zai cika,rungume sa tayi tare da cewa ta amince." Tace"my Man zanje wajen wankin kafa." "No karki damu bara akoi yarinya anan ta wanke miki k'afar tunda akoi komai na wankin ." Sa wa yayi aka kira masa A'indo,da kyar A'indo ta tashi saboda zazabin da ya kamata ,jikin ta kamar garwashin wuta,haka ta tashi Idanun ta tuni suka canza kala,zuwa tayi ta duka tare da sunne kai tace"ranka ya dade gani." Harara ya wurga mata,sanan ya kalli Mimi yace"tashi muje ta wanke miki k'afar ,tashi sukayi a wulak'ance ya kalli A'indo yace"ke!!! Taso ,binsu tayi,wani baban d'aki ne sukaje ya tsaru gurin,d'akin gaba-daya duk wani abu da ya danganci wankin kai wankin k'afa,gyaran jiki irin na mata akoi sa,mayuka,turaruka,abun wankin kai ,kask komai dai na Salon na gyaran jiki akoi,nan yayi ma Mina kiss a baki sannan yace"yauwa nuna mata duk abinda zata d'auko ta wanke miki k'afar,wanan baiwar ki ce." Cik'in kyama Mina tace "gaskiya wanan kazama ce ,anma zanyi maneji.... Aci gaba da gashi🍇 Maimou love😘 [10/10 à 17:34] MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE: https://mobile.facebook.com/Anatarewritersassocian/ ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ *A'INDO* _(Tantagariyar Yar Aiki_) ✨✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨ ✨✨✨ ✨✨ ✨ *NA* *MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋 *🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION🤝🏻* _(We are the best Writers Among All writers_)📚 *DAGA AKALAMIN MARUBUCIYAR* 👇 *YA MACE KOWACE DA IRIN NI'IMAR TA*, *LABARIN MAIMOUNATOU*, *KAICONA*, *HASSADA GA MAI RABO*, *YAN MATAN ZAMANI*, *INA MATSALAR TAKE MAZAN KO MATAN*, *MAKIRCI*, *LATIFA*, *CANJIN RUHI*, *WACECE NI KAMRINA*, *SO NE SILAR FARUWAN HAKAN*, _and Now_👇 *LATIFA SABON SALO*, *A'INDO (Tantagariyar Yar Aiki)* _DEDICATED TO SADJIDA & UMMY ONTOP_ *Page 35-36* Mari ce ta shigo dan ganin yanayin jikin A'indo duk da yau hutu take,anma ta kasa zama saboda itadai bata san me yasa ba A'indo ta shiga ranta,tana jinta tamkar yar uwarta dan haka ko breakfast batayi ba ta taho,a Lokacin tuni Alhassan yabar gidan,iske A'indo tayi rai hannun Allah numfashin ta na zuwa da dawowa,kamar mai asma,a rikice ta rugo da gudu ta iso ta talabo ta ta rungume,fadin take "Aisha Aisha mai ya sameki, innalillahi wa'ina illaihi Raju'un,aisha jini,kardai wanan mugun ya Kara miki wani abu,waya tayi mazan d'auka ta kira saurayin ta doctor,ce musu yayyi suyi mazan zuwa asibitin da yake,dan wanan abu dole sai anje asibiti,fita Mari tayi ta kirawo wata cik'in gards din tace su kama mata tasa A'indo motar da ta taho da ita ta kaita asibiti.... Mina ce ta fito,tana wani cin shuiwingwom tana harare harare, A'INDO taga an fito da ita ,zaro idanu Mina tayi tace"kai gidan uban wa zaku kaita,ku ajeta zan sata wani aiki ne." Mari tace"kiyi hakuri madame zamu kaita asibiti ne batada lfy." "🤨 Nace ku aje ta,baiwa dama tanada galihun da za'a kaita wani asibiti ne"? Ku ajeta zan sata aiki ne." Dayar ta saki A'INDO yayyin da Mari ta kara riketa gam,tare da cewa" Madame kiyi hakuri a yanzu wanan baiwar Allah tana bukatar ganin likita,idan ba haka ba komai zai iya faruwa." "Ke har kin isa ina magana kina sa min baki,tare da yi min musu,to ki kiyaye ni, wallahi idan bakiyi abinda nace ba idan mai gidan nan yazo zaki iya rasa aikin ki." "To sai me? Ai indai dan zan ceci rai ne zai koreni a shirye nake,kuma ai Allah ba azalumin bawan sa bane,Nan ta fara jan A'INDO rai a hannun Allah,Mina idan ranta yayi dubu ya baci ,dan haka tayima gards din gidan maganar cewar karsu bari Mari ta fita da A'indo,aiko kata biyu suka tsaya a gaban Mari ,tare da maida hannuwa baya,sukaci fuska,dama Mari daga ita sai riga da wondo sanan kuma dama akoi bindiga karama a aljihun ta,fido ta tayi ta nuna su da bindigar tare da cewa "wallahi Allah idan har wani daga cik'in ku ya kuskura ya hanani fita to wly zan iya yin Ajalin sa,dan haka ku bani hanya." Tabas sunsan Mari kwarara ce,kuma zata iya domin kuwa idan ranta ya baci babu wanda bai san halin ta ba,dan haka ba shiri suka gusa suka bata wuri." Hucewa tayi tasa A'indo a mota suka bar gidan a guje a tsiyace,Mina kam tsiza yatsa tayi tare da jin haushin wanan Marin sanan ita kadai tasan shairin da makircin da zata kulla mata daga ita har A'indo. Da gudu sosai suka isa Asibiti,bayan sunje doctor dama yayi komai taimakon gagawa aka ba A'INDO,wanda numfashin ta ma saida akasa mata Oxygen,da k'yar aka shawo kan matsalar ta,an gano cewar yunwa ta mata baban kamu,wanda a lokacin idan aka kara jan lokaci zata iya hadasa mata ciwon Ulcer,sanan kuma saida akayi mata karin jini,saboda gaba-daya jinin ta ya tsotse, kasancewar batacin wani abinci mai vitamin,da kara jini,sai ma gari rogo da take sha. Dan haka karin jini aka mata, har leda hudu tasha,sanan kuma aka mata karin ruwa,Mari ke wurin ta tun dasafe har dare,ita ta koma gida ta dawo da abinci,da Alhassan ya dawo Mina bata nan tabar gidan saboda Kiran ta da samarin ta ya mata cewar akoi casu,dan haka a bakin masu gadin yaji cewar ankai A'INDO asibiti,bai ko damu ba,yayi gaba abunsa..... Mari ce ta dawo dan d'aukan kayan A'INDO saboda sai an tsare su. Ce mata akayi oga ya dawo, direct falon sa ta nufa yana danna computer,yana shan coffee,ba abunda ya sha masa kai,kamar ba shi ba yasa Yar mutane cik'in wani hali,salama tayi tare da sara masa ,tace"sa dama dan nace maka an rike A'INDO so zan kulla da ita a asibitin,dan haka ina bukatar adan bani hutu." Wani matsiyacin kallo Alhassan yayyi mata yace" Mari kinsan cewar ba'a min katsa landan,dan me zaki d'auki yarinyar nan ki kaita asibiti?da izinin wa? To bara kiji wallahi kika ja min magana sai na miki hukunci tsatsaura,sanan bayanin d'aukan hutu ruwan ki ne kizo ruwan ki ne ki tsaya,anma ki sani ki tabatar kin dawo da yarinyar nan dan tayi aikin ta ,tunda kinsan ba Wanda zaiyi mata aikinta." Yana fadin haka yabar mata falon." zagi ta bisa dashi a zuciya ta juya ta tafi. Kaya ta duba taga Gaba-daya kayan sun tsufa,wani katon akwati ta duba anan taga sababin kayan ta su less atamfofin shadodi,duk dinkaku,kuma masu tsada,tayi mamaki sosai,zagar kala biyar tayi ,sanan ta d'auki mayuka da sabulu ta fito,masu aikin ada wanda A'INDO take aikin su yanzu wa'inda a yanzu suke wani aikin, su ta gani ta basu wasu yan kudi tace su dinga yima A'indo aikin da take ma oga kafin ta samu lfy." ba matsala sukace, sanan tayi ficewar ta,tunda aka kai A'indo har yanzu bata farfado ba,nan Mari ta kwana a asibitin,sai dasafe A'indo ta farka,ras taji saukin jikin ta saide rashin kuzari . Mari take dawainiya da A'indo,yau kwana uku kenan A'indo ta warke tana komai ,tagumi A'indo tayi tana kallon Mari,A'indo tace"nagode sosai Anty, Allah saka miki da Alherie,badan ke ba nasan da yanzu na wula,daga hannun mugun nan." "Ehee dama ina cewa bara na tambayeki meye hadin ki da wanan azalumin." "Mijina ne" A'indo ta bata amsa. "😱,Miji fa kikace"? Cewar Mari cik'e da mamaki da kuma razana." Murmushi A'indo tayi sanan ta ba Mari labarin ta,sosai Mari tayi dariya sanan ta tausaya ma A'indo dan tabas jahilci na dawainiya da ita,dan da ba jahilci ai A'indo mace ce ta nuna ma tsara,kuskure daya akayi da ba'a bata ilimi ba kafin a aurar da ita. Tabas tanada bukatar taimako. "Anty Mari wly na tsani soji,anma kuma ina sha'awar nima nayi wanan aikin,Anty inason ilimi ,ina sha'awar zama soja nima." "To anma kin taba Makaranta kuwa"? Mari ta tambaye ta . "Eh nayi primary a kauyen mu." "Aisha yanzu zaki iya aikin soja,aikin soja fa saida jarumta,kuma Kinga da ace ke ba matar aure bace zan iya taimaka miki,anma Kinga ke matar aure ce." "Wallahi Anty dagaske nake, inason zama jaruma nima dan na dau fansa,wly Anty ni kaina wani abun idan inayi sai nayi tunanin kamar banida hankali,wallahi inason inyi hankali,nayi ilimi,nima fito soja." Murmushi Mari tayi tace"kwanta ki huta.. Saida A'indo tayi kwana biyar aka Salamo ta,Sam Alhassan baiyi tunanin ba bata gidan,domin a tunanin sa ita ke aikin da ya bata,tunda ana yin aikin kafin ya fito ,wanan yasa baya sanin mai aikin.... A'indo tayi rama saide cimar da Mari ke kai mata a kwana biyar ta murmuje,kayan da Mari ta kawo mata ba karamin bala'in kyau suke mata ba,saide duk sai taji ta a takure ,batajin dadin sa su. Taji k'arfin jikinta sosai hakan yasa suna dawowa gidan maida kayanta na da. Kuma abun burgewa acikin wanan dan zaman da A'indo tayi a asibiti kwararun likitoci suka duba hannun ta inda aka maida mata shi daidai,hanun ta ya koma dai-dai,sanan suka kara bata wasu maganin nika wanda zata dinga sha zaiyi saurin warkewa,Masha Allah ba karamin godiya Mari tayima doctor ta ba,domin shine yayi wanan taimakon . Mina ce a zaune saman k'afar Alhassan inda take fada masa abinda Mari tayi mata saboda A'indo ran Alhassan a bace yasa a Kira masa Mari da A'indo a tare sukazo ." Kallon tsana yakai ga A'indo sanan ya juya ga Mari yace"ke har kin isa kina k'arkashi na ki nemi cima Matata mutunci,har ki fada mata magana saboda wanan jakar,wallahi kinci darajar tsohon ki badan haka a yau din nan sai na koreki, kije kiyi abinda ya kawoki ki tatara tsuman rayuwar ki, ki barmin tawa karki kara shiga Al'amarin rayuwata zaki iya tafiya." fita Mari tayi ranta ya baci anma ta danne. Sanan yakai kallonsa ga A'indo yace "kije ki gyara min d'aki na, sanan inason ki sani kika saki kikayi kuskure sai kin gane shafi ruwa ne,sanan ki tabatar bakibar dati ko daya ba,ki gyara komai ,ki wanke na wankewa ,ki gyara na gyarawa.wly idan kikayi kuskure sai na lahira yafiki jin dadi,d'akin sa taje ,duk an birkita d'akin anma kuma tasan anyi haka ne dan ya wahalar da ita,gyaran d'akin ta fara da hannu daya,ta share da k'yar sanan ta dinga nade kayan. , b'andakin sa ta shiga b'andakin ma harda Tv ta bango b'angare guda, b'angare dayan kuma su cumputer ne,da wasu takardu, b'andakin ya hadu matuka ,gyara b'andakin tayi duk da ba wani dati tayi ba,sanan ta wanke , cumputer ta d'auka taga kamar ta danyi dauda sai ta hada ruwa da klin ta sa ta cik'in ruwan ta fara wanke ta,saida ta wanke computer da kyau sanan ta goge ta maida ma'ajin ta,sosai ta gyara ko ina. Duk ta gaji , gashi dama bata ida warwarewa ba. Alhassan ne ya shigo d'akin ya huce b'andakin dan d'aukan computer sa,aiko sai yaga aika aikar da A'indo tayi masa,zaro idanu yayi yace"what cik'in razana da k'arfi,jiya ya sayo computer dan yasa wasu bayyanai anma sai gashi A'indo ta wanke Masa computer,Idanun sa suka rikida tsabar bacin rai,ita kam A'INDO tuni ta sure,dan tasan wata killa tayi laifi,itakam tasan yau kashe ta zaiyi,wuri daya ta tsamure, cik'e da tsoro abin tausayi,juyowa yayi ya kalleta tuni ya kara jin wata tsanar ta a ransa,"ke!! Wly na tsane ki ayau zanyi ajalin ki uban kowa ma ya huta nima na huta,wuyan ta ya kaima cabka ta baya,ya rikota,ya fara janta,har saida ya sauko falon da ita ya fara marin ta,sanan ya jefar da ita,Allah ya taimake ta ba bisa kararen hanun bane,kuka take sosai tana basa hakuri akan ya yafe mata, k'afafun sa ta rike da hannu daya,tace"dan Allah kayi min rai kayi hakuri idan na maka laifi." "Dan ubanki har tambaya kike in kinmin laifi,agidan uban wa kika taba ganin an wanke computer." Duk Mina na tsaye tana kallon su tana dariyar jin dadin bugun da yake ma A'indo,itakam A'indo neman gudu tayi dan ta ceci kanta ,ganin haka ran Alhassan ya kara tunzura,ya kara damko wuyanta ta baya da k'arfi ya buga kanta da bango wata irin razananar kara A'indo ta buga sai gata suuuuu ta fadi,jini ya fara zuba daga goshin ta,salati yaji an buga daga bayan sa,wanda yayyi matukar razana sa,juyawar da zaiyi aiko wa zai gani idan ba Hajiyar sa ba,wato Momyn sa,a matukar ruduwa da firgita ya zaro idanu,da gudu Hajiya ta karaso ita da Mari dan dama a tare suka shigo talabo A'indo Hajiya tayi,ta fara jijigata tana ambatar sunan ta anma ina A'indo ta suma. "Mari taimaka mukaita asibiti.". Hajiya tace da Mari,d'aukan A'indo sukayi,aka kaita wata asibiti daban,ba wacan ba,taimakon gagawa aka ba A'indo awa daya aka d'auka a kanta,sanan aka samu ta farfado,anma kuma ga dukan alamu akoi matsala a kanta,domin kuwa har k'wak'walwar ta likitoci suna tsoron idan bata samu matsala ba saboda buguwar da k'arfi ne akayi mata.hajiya na hawaye ta dafa Mari tace nagode ya ta,da Kika kirani,anma dan Allah ki fadamin gaskiyar duk abinda kika san ana mata a gidan,domin na tambayeki a waya kince sai nazo to ki fadamin yanzu." Sauke ajiyar zuciya Mari tayi,ta fadama Hajiya duk wani abinda ta sani. Goge hawaye Hajiya tayi,tabas sunyi kuskuren yin wanan hadin,ashe haka Alhassan yake bashida imani,tabas zai gane kuren sa,dafa Mari Hajiya tayi sanan tace "Mari ki kula min da A'INDO zanje na dawo fita Hajiya tayi,ta shiga taxi gidan Alhassan ta koma,yana falon har yanzu, yana nan inda yake, Mina kam ta gudu ta bar sa dan tsoro ,tunda ta fahimci Hajiyar sa ce tazo . A tsaye Hajiya ta iske sa,bata ko masa magana ba ta basa takarda da biro tace"amshi ka saki A'indo a yanzun nan,idan ko kaki bin Umarni na zan iya tsine maka,hannu na rawa ya amsa ya rubuta ma A'indo saki daya,ya ba Hajiya takardar hannun sa na rawa,"Mom dan Allah tsaya kijiiiii." "✋ya isa!!! tsayar dashi Hajiya tayi a tsawace,tace"a yau ka nuna mana mu bamu isa dakai ba,cewa nake ko Kashi muka aura ma ka zauna dashi ba tare da ka zalunce sa ba bare dan Adam,ni bazan maka baki ba,anma ka sani wallahi alhakin baiwar Allah nan kadai ya ishe ka,yanzu sai kayi abinda kaga dama ,A'indo insha Allah ta rabu dakai har abada." Hajiya na gama fadar haka tabar gidan ta nufi asibiti,anma tana zuwa asibiti ta tarar da mumunan labari,zaune suke daga ita har Mari gaban doctor inda yake musu bayani game da matsalar A'indo kamar haka........ Aci gaba da gashi🍇 Maimou love😘 [10/10 à 17:34] MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE: https://mobile.facebook.com/Anatarewritersassocian/ ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ *A'INDO* _(Tantagariyar Yar Aiki_) ✨✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨ ✨✨✨ ✨✨ ✨ *NA* *MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋 *🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION🤝🏻* _(We are the best Writers Among All writers_)📚 *DAGA AKALAMIN MARUBUCIYAR* 👇 *YA MACE KOWACE DA IRIN NI'IMAR TA*, *LABARIN MAIMOUNATOU*, *KAICONA*, *HASSADA GA MAI RABO*, *YAN MATAN ZAMANI*, *INA MATSALAR TAKE MAZAN KO MATAN*, *MAKIRCI*, *LATIFA*, *CANJIN RUHI*, *WACECE NI KAMRINA*, *SO NE SILAR FARUWAN HAKAN*, _and Now_👇 *LATIFA SABON SALO*, *A'INDO (Tantagariyar Yar Aiki)* _kuyi hakuri na rubuta Latifa ina tsaka da editing ya goge_😢 _DEDICATED TO SADJIDA & UMMY ONTOP_ *Page 33-34* Fita yayi ya barsu,a kyamace Mina ke nuna mata abubuwa cik'in yanga,tanayi mata magana tana done hanci wai wari take,duk A'indo na lura da ita,tabas duk abin A'indo bata zama da kazanta bare wani abu wai shi wari,kaya ne kawai na lefe bata sawa Wanda aka mata,anma tana amfani da mayukan da aka hada mata na gyaran jiki da kuma kamshi,sanan tana amfani da turare,wanda ko ita karan kanta Mina bazata nuna mata kamshi ba.... Girgiza kai kawai A'indo tayi cik'e da takaici,nan ta zuba komai yanda ta nuna mata ta duka ta fara wanke mata kafa,"wai ke wace irin daba ce stupid bakya da laka ne,wawiyar banza ,kina wankin kafa kamar kina susa." Cewar Mina ta daka ma A'indo tsawa." "Yi hakuri" Abinda A'indo tace kenan,nan ta dinga wanke ma Mina k'afa tana zagin ta,bayan ta gama tace A'INDO tayi mata tsifar kitson kanta,mai hade da gashin attachement,kalon ta A'indo tayi tace"kiyi hakuri hannuna daya bayayi ya samu karaya ne." Fadin haka ya bata ran Mina tace"dan uwarki bakiji abinda mijina yace ba,cewa yayi ke baiwata ce,koda hannun ki yana jan kasa ai kinyi abinda nace,anma tunda naga dama ku yan kauyen nan baku iya samun guri ba,bara kiga." Waya ta d'auka ta danna kiran Alhassan aiko cik'in yan sakanni sai gashi sai muzurai yake,yace"my wife wa ya tabaki." Kyabe baki Mina tayi tace"haba my Man ace wai yarinyar nan na sa ta aiki anma taki yi min ,wai taji ciwo a hannu dan munafurci,kamar ni yarinyar nan ta nemi zagi na." Waro idanu Alhassan yayi tare da cewa "what"? cik'in zaro ido,ransa in yayi dubu to ya baci,dama neman hanyar da zaibi ya bata ran A'indo yake,ya kalli A'indo yace"ke dan ubanki kina matsayin yar Aiki ni zaki kalli Matar da nake so kice bazaki mata abinda take so ba,wai ke hannu, sallon munafurci,hannu ko ,hum bara kiga,hannun ya rike wanda ya karye din,yayi masa wani irin ja da k'arfi,wata razananar kara A'indo ta saki tsabar azaba,sai gata ta fadi sumamiya. Waro idanu😨 Mina tayi cikin matukar tsoro tace" Man ka fa kashe ta! "Yau ta mutu mana wa keda asara,kinga fice muje,na kirawo masu fida min ita,ni dama zata mutu da naji dadi mtsssss." Cewar Alhassan,da k'arfi yaja Mina suka fice daga wurin,gards dinsa Mata yakira,Mari da Jenifer,su suka d'auke A'indo sukayi d'akin ta da ita a some. Mari Kam yau kuka take sosai,domin tasan cewar matukar A'indo nada rai to ga yanda taga hannun ta sai ta Allah,domin gwiwar hannun ta dan lank'wasa,yau Mai gyaran hannun ta kira direct ,bata nemi saurayin ta ba,ba'a jima ba yazo,a sumen ya duba hannun A'indo ya zaro ido yace"ranki ya dade ya haka ,me yasa aka bari hannun ta yana samun matsala haka,to a gaskiya cik'in biyu za'ayi daya,kodai idan ba'ayi sa'a ba hannun ta ya lalace wanda dole sai an yanke sa,idan kuma na duba Allah ya so ta to ba lallai hannun ya daidaita yanda take a da ba." Duk a turanci yake wanan bayanin. "Mari da duk jikin ta yayi sanyi tace"ka taimaka ka duba hannun a yanda take a some domin idan ta tashi zatafi cin azaba." Nan ya kunce karayar ,ya duba,hannun ya lank'wasa,haka dole ya sake sabon d'auri,wanda azabar hakan ya farfado da A'indo a gigice,ta fara kiran sunan Alhassan da yayi hakuri,tana kara fadin wayyo babana ka taimaka ka kwato ni daga hannun azalumi,Wayyo Allah,Mari ce ta rungume ta,Saida aka kara gyara karayar,saide hannun bai koma dai-dai ba, saboda ya dan gusa,bayan an gama mai gyaran yace"a gaskiya a dinga taka tsantsan da wanan hannun domin anyi sa'a tanada kyan jiki,badan haka ba da wani jikin ne saide a yanke hannun ,anma yanzu ma a kiyaye,domin kuwa idan hannun ya kara tabuwa to za'a iya samun matsala,dan ba fata nake mata ba za'a iya yanke hannun." Ga wanan maganin a bata tasha." Mari ta masa godiya ya tafi ,kallon ta takai ga A'indo tace"wai ke me kikema oga yake miki irin wanan horon,ki daina matse masa,ko yi Masa musu dan wly kinji abinda akace idan hannun ya kara tabuwa to fa za'a iya yanke sa,ko kinfi son a yanke,kinga ni yanzu sati yayi min saura na bar kasar nan in koma kasata Niger dama ina sha'awar aikin soja shi yasa mahaifina ya turo ni wanan K'asar domin Karin ilimi bisa kan karatun soji,shine aka hadani da oga Alhassan a wajen sa nake karin koyan abubuwan da ya danganci soji." Dan Allah ki roke sa ya mayar dake gida,kinga duka gidan nan kusan arna ne,ba wani tausayi garesu ba,suna kallan ki ko zaki mutu ba zasu taimake ki ba." Kada kai A'indo tayi cik'e da tausayin kanta,zataje ta roke sa ya mayar da ita,anma kuma yanzu mugu mugun tsoron sa take ji ,nan Mari ta barta ta koma taci gaba da aikin ta,A'indo taci kuka kamar ranta zai fita.... Washe gari da zazabi mai zafi A'indo ta kuma tashi,wanda yasa ko tashi bata iyayi,sai tayi yunkurin tashi sai jiri ya d'auke ta,dan haka take kwance,ga muguwar yunwa da ta adabe a,ga amai da yake zuwar mata,tun tanayin na garin rogo har takai in ta duka bata anma komai,saide tayita kakari anma ba abinda ke fitowa, ,cik'in ta ya kulle,a haka da asuba kamar yanda Alhassan ya saba idan ya fito daga Sallah a masalaci yana ganin ta tana wanki motar da zai fita da ita anma yau yaga wayam ba ita ransa a matukar bace,yayyi b'angaren ta,kwance ya isketa tayi lamo,dan yanda taga dare haka taga rana,bai tsaya lura da yanayin da take ciki ba yana zuwa yayi ball da ita dai-dai Allah ya taimaka bai samu hannun ba , saide cik'in ta da ya buga,da kyar A'indo ta iya yin kara wace duk azabar da take ji karar ba zata fito ba saboda ba k'arfi a jikin ta,kuma gashi ba komai a cik'in ta ga bugun da yayyi mata dama ciki ya kulle. "Dan uwarki ubanwa kike so ya miki aikin naki,kinsa da bana son a saba magana ta shine dan ubanki yau baki tashi Kika wanke min ba." Kuka A'indo take da kyar muryar ta ke fitowa tace"dan Allah ranka ya dade kayi hakuri wallahi banida lfy ne,nasha kokarin in tashi anma jiri yana diba ta,kayi hakuri ka yafe ni😭😭😭." Ko kadan bata basa tausayi ba,saima dukawa da yayyi ya ja kunnen ta da k'arfi yace"wallahi baki isa ba ko Zaki mutu sai kinyi ayukan nan." Cik'in zafin ciwo da kunar zuciya A'indo tace"dan Allah idan abinda nayi maka ne a baya kayi hakuri ka yafe min,wly Allah yanzu a shirye nake da fasa auren ka,wly Allah zan fada ma Hajiya,dan Allah kayi min rai ka maidani kasata." "Hum yaro yaro ne,daga baya kenan,yanzu kuma ai bakin Alkalami ya bushe,bara kiji ba kin kwanmace ki biyoni ba,hum karki damu,akuba ai baki ma fara ganin komai ba,muje zuwa yan mata,sai na nakasa ki,sanan nayi miki sakin wulak'anci ta yanda a gobe da keda yan iskan iyayen ki ba zasu Kara kokarin yarda su aurar da yarsu ga irin mu masu kudi ba. Makwadaita kawai ,kuma wly na fito zuwa office banga an wanke min mota ba,hummmm." Yana gama fadar haka yasa kai yayi ficewar sa." Duk yanda A'indo taso tashi abin fa yaci tura,domin kuwa ta galabaita iya galabaita,dole tasa ta koma ta k'wanta , tana jiran sakamoko,dan tasan wanan karon kam idasata zaiyi." K'arfe bakwai Mina ta rako sa,ya fito dan zuwa aiki,turus yaja ya tsaya ganin babu Alamun an wanke motar da zai tafi da ita,domin kuwa ba lema a gurin,in ransa yayi dubu to ya baci,wani abu ya d'auka a mota,ya koma d'akin da A'indo take,isketa yayi a kwance kamar yanda ya barta dazu,kamar guguwa ya karaso inda take,gashin kanta yaja da k'arfi,tayi kara wada bata fitowa,,, Wani abu ya d'auka irin wanda ake horar da criminal dashi, idan ana tugumar sa da laifi baba ana son ya fada kuma yaki fada,abu ne wanda idan ansa a jikin dan Adam zaiji kamar wutar lantarki na jansa,dan har jinin jikin sa ja yake ,abun yanada zafi." Murmushin gefen baki yayi yace"wato kin raina ni ko,nasaki aiki bakiyi ba ko,hum zakici ubanki ne." Nan fa ya fara jona mata,daga ya jona mata sai ta fara karkarwa kamar mai farfadiya,abun zafi garesa sosai,take jini ya fara fitowa ta hancin ta,anma bawan Allah nan bai barta ba,saida ya sumar da ita ,sanan yasa aka kawo masa ruwa masu bala'in sanyi ya sheka mata." Ta farfado,ya kalleta yace" gobe ma sai ki kara, stupid villageoise girl mtsss." Kallo daya zakayi ma A'indo ka tabatar da cewar batada wadatacen jini,domin kuwa zazabin da take dama ya shanye mata jini gashi kuma yanzu wanan abun da yayyi mata,tabas idan bata samu taimakon gagawa ba, za'a iya samun matsala dan zata iya rasa rayuwata....... Muje zuwa...... [10/10 à 21:05] MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE: https://mobile.facebook.com/Anatarewritersassocian/ ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ *A'INDO* _(Tantagariyar Yar Aiki_) ✨✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨ ✨✨✨ ✨✨ ✨ *NA* *MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋 *🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION🤝🏻* _(We are the best Writers Among All writers_)📚 *DAGA AKALAMIN MARUBUCIYAR* 👇 *YA MACE KOWACE DA IRIN NI'IMAR TA*, *LABARIN MAIMOUNATOU*, *KAICONA*, *HASSADA GA MAI RABO*, *YAN MATAN ZAMANI*, *INA MATSALAR TAKE MAZAN KO MATAN*, *MAKIRCI*, *LATIFA*, *CANJIN RUHI*, *WACECE NI KAMRINA*, *SO NE SILAR FARUWAN HAKAN*, *LATIFA SABON SALO*, *A'INDO (Tantagariyar Yar Aiki)* _DEDICATED TO SADJIDA & UMMY ONTOP_ *Page 37-38* Doctor yace" yace a gaskiya a yanda ta bugu munyi tunanin ma zata samu matsala a k'wak'walwar ta ,anma kuma sai muka samu akasin hakan,saide inda matsalar take shine idan har ba'a bar yi mata abinda bata soba Zuciyar ta na gap da kamuwa da ciwon zuciya ,dan haka a kiyaye abinda zai dinga bata mata rai." Sauke ajiyar zuciya Hajiya tayi dan a yanda taji doctor ya fara magana tayi tunanin wani mumunan abun ne ya kuma samun A'indo. Duk a fransanci doctor ke musu bayani suma a yaren suka maida masa cewar yaushe za'a salame su yace yau ma zasu iya tafiya." A gadon asibiti Hajiya zaune A'indo na kusan ta cik'e da kukan farin ciki,yayyin da Mari ke b'angare daya a tsaye, A'INDO ta tashi ta dan dafa goshin ta da ya dan sara Mata gurin har ya dan kumbura,Hajiya ce ta taimaka mata ta zauna A'INDO rungume Hajiya tayi ta fara kuka tana fadin hajiya dan Allah ki taimaka ki rabani da danki,wly kasheni zaiyi bana son sa,a raba auren😭😭." Tausayi taba hajiiya ganin yanda A'indo ta lalace ta rame,share mata hawaye Hajiya tayi tace"naji A'indo anma sai kinyi min Alkawarin zakiyi duk abinda nace kiyi,sanan zaki natsu kiyi hankali." Saurin daga kai A'indo tayi tace"Hajiya wallahi na yarda zan natsu,ai na ma nutsu kuma wly Hajiya zanyi duk abinda kikace ." "Good yayi kyau ,zan sa Alhassan ya sake ki anma sai kinyi karatu anma idan ba haka to saide na maidoki gidan sa." "Wallahi Hajiya zanyi ko wane irin karatu ne,indai zaki rabani dashi." Hajiya takai kallonta ga Mari tace"to Mari ba abinda zance dake sai Allah ya miki Albarka,kuma aikin da kikayi nagode sosai da kika sa min Ido a kansu kamar yanda na sa ki,yanzu zamuje gidan Alhaji da yake anan zamu kwana acan washe gari zamu koma Niger." Murmushi Mari tayi tace"ba komai Hajiya aike uwa ce,dan haka karki damu." Murmushi Hajiya tayi tana yaba halin Mari. Mari dai yar kawarta ce da ta rasu shekaru biyu da suka huce,Yar gidan Alhaji Usman ce,mai Kudi ne a a Niger garin Zinder,Mari zawara ce ,dan ta taba aure,shine lokacin da zataje Karin ilimi akan aikinta na soja sai kuma akayi sa'a Alhassan ne zai kara bata horo hakan yasa Hajiya ta kira ta ,tace"ta kullar mata da A'indo duk da bata fada mata cewar matar Alhassan bace,anma tace yarinyar yar uwarta ce , Wanan dalilin yasa duk motsin A'indo a idanun Mari . To Hajiya ni zan koma bakin aiki insha Allah nima a satin nan zan koma Niger,idan naje zanje can Hajiya saboda akoi magana mai mahinmanci,sannan ta dafa A'indo tace"to kanwata Allah ya baki lafiya sai mun hadu a Niger idan Allah ya kaimu." Murmushi A'INDO tayi sanan suka rungume juna Mari ta tafi takai bakin k'ofa A'indo tace"Anty ya zancan mu da fa gaske nake,dan a yanzu burina kenan😊." Murmushi itama Mari tayi tace "karki damu insha Allah burinki zai cika,kiyi kokari ki warke,kuma ki dage ki samu ilimi tukon." Mari na gama fadar haka ta fita, A'indo kara rungume Hajiya tayi tana sauke ajiyar zuciya,koda doctor yazo ya dudubata sannan ya salameta tare da rubuta mata wasu maganun nuka. A gidan Alhaji dake garin suka kwana washe gari jirgin su ya daga zuwa Niger. Gaba-daya Alhassan ya rude ,ya razana ya rasa abinda ke masa dadi,farin cik'in sa guda ne idan ya tuna cewa yanzu fa ya rabu da wanan jakar kuma jahila ,yanzu burinsa daya ne shine ya shawo kan iyayen sa su yafe masa sanan su aura masa Mina ,wanan ne kadai matsalar sa. Bayan su hajiya sun sauka akazo d'aukan su da mota,abun mamakin da A'indo ta iske bai huce yanda ta tarar da yar uwarta Husseina ba ta fito daga islamiya,ta fara nutsuwa,ita kanta Husseina da gudu tazo ta tarbi A'indo tana murna da farin ciki tare da mamakin ramar da A'indo ,anma jin Hajiya tace "Yi a hankali husseina A'indo karaya ke gareta."sai taja baya ta tsaya,hawaye ne suka fara zuba a idanun ta tace"meye haka hassana ya akayi kika karye,me ya sameki haka"? Dafata Hajiya tayi tace "Husseina ki barta mana ta huta daga baya kunyi magana." Kama hanun A'indo hussaeina tayi suka fice d'akin su na da Wanda a yanzu aka kara gyara sa komai akoi,su din tamkar ya gida aka d'auke su ba yan aiki ba,dan haka harda A.C aka sa musu a d'akin su. Komai akoi,Hajiya ta kalli A'indo tace"A'indo je ki huta har a jima. A d'akin su zaune A'indo ke tambayar Rabi'u daudu ,Husseina tace"ya tafi hutu ." Husseina matsa ma A'indo tayi ta fada mata abinda ke Faruwa da ita ta koma haka ,A'indo bata boye mata komai ba ta fada mata duk wahalar da tasha a gidan Alhassan." Kuka Husseina keyi harda shasheka ,tana tsine ma Al'Hassan,sannan daga baya ta share hawayen ta tace"A'indo shi yasa na nutsu na shiga islamiya,a yanzu haka Hajiya har Makaranta ta sa ni, wallahi na tsaya nayi tunanin ba komai ke damunmu ba illa jahilci,dan wallahi da ace a waye muke babu wace ta isa ko wanda ya isa ya wulakanta mu,A'indo a tafiyar ku na hadu da Mansoor ganin sa na farko da nayi , naji ina bala'in son sa, anma sai me ranar na fito domin a yanzu kusan kullum sai na zauna k'ofar wanan gidan dan na gansa naji dadi,saboda dan wanan gidan ne na gaba damu kadan,anma sai me ranar na gansa shida wata yarinya,a tunanina kanwar sa ce ,a nawa jahilcin sai naje na tare sa nace Ina son sa dan Allah ya so ni ,anma sai me,ji nayi ya kwada min mari,tare da zagi na uwa uba,tare da cewa mai zaiyi da irina yar kauye kuma jahila,marar aji, ya nuna min budurwar sa wada daga ganin Yar masu kudi ce kuma wayaya mai ilimi ,yace itace matar da zai aura,dan haka bashi ba, ko mai gadin gidan su ya huce ajina." A ranar nayi kuka, hankali na ya tashi,sanan a ranar na tsani kaina,da ban tsaya na nemi ilimi ba,bayan shirme da jahilci da na zuba,wallahi a yanzu karkiso kiji yanda nutsuwa ke zo min,dan Allah A'indo kema ki nutsu mu nemi ilimi mu huce takaici ." Rungume juna sukayi suna kuka A'indo tace "insha Allah na miki Alkawarin neman ilimi nima,sai mun zama wa'inda Al'umma zasuyi Alfahari dasu. Husseina ni dama tun kafin kimin maganar ilimi nayima kaina karatun ta nutsu, Husseina a yau burina bai huce na zama nima wata babar soja ba." Waro idanu Husseina tayi tace"ke A'indo ki rufa ma kanki asiri Ina ke ina wani zama soja,aikin soja ai na maza ne,ina laifin ma kice likita kamar yanda nakeda buri." "zakiyi mamaki kuwa anma Alkawari na d'auka insha Allah sai nayi soja." Murmushi sukayi sanan suka hada hannuwan juna saka fara magana a tare kamar haka cewar "munyi Alkawari,sai mun cika burin mu insha Allah." Alhaji zaune shida Hajiya ransa a bace jin abinda Alhassan yayi ma A'indo,Alhaji yace"kinyi min daidai abinda kikayi,kamar yanda yace yana son ya auri wanan yarinyar da yace zan aura masa ita,duk da ba yar gidan tarbiya bace,tunda nayi bincik'e,zamu aura masa ita ,tunda yace zabin sa ce." "Kwarai Alhaji Nima na goyi bayan ka Masa auran,dan idan ma bakayi ba zai iya ja mana abin kumya,ni yanzu kawai abinda nake so gobe aje a saka A'indo itama islamiya da kuma Makarantar boko,sanan a d'auko musu Wanda zai dinga zuwa nan gidan yana kara koya musu lesson." Aci gaba da gashi😘 Maimou love🍇 [12/10 à 20:42] MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE: https://mobile.facebook.com/Anatarewritersassocian/ ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ *A'INDO* _(Tantagariyar Yar Aiki_) ✨✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨ ✨✨✨ ✨✨ ✨ *NA* *MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋 *🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION🤝🏻* _(We are the best Writers Among All writers_)📚 *DAGA AKALAMIN MARUBUCIYAR* 👇 *YA MACE KOWACE DA IRIN NI'IMAR TA*, *LABARIN MAIMOUNATOU*, *KAICONA*, *HASSADA GA MAI RABO*, *YAN MATAN ZAMANI*, *INA MATSALAR TAKE MAZAN KO MATAN*, *MAKIRCI*, *LATIFA*, *CANJIN RUHI*, *WACECE NI KAMRINA*, *SO NE SILAR FARUWAN HAKAN*, _and Now_👇 *LATIFA SABON SALO*, *A'INDO (Tantagariyar Yar Aiki)* _DEDICATED TO SADJIDA & UMMY ONTOP_ *Page -39-40* "ba matsala matata zanyi ma malamin islamiya magana da na boko su sai a fara koyama A'indo harda Husseina tunda itama ta fara zuwa . Cewar Alhaji "😊yauwa Alhaji na ,nagode bara na dan kwanta na huta." "Ok anma nifa yaran nan sun jima basu dawo gida ba,ba kamar khalissa yar auta ta,nayi missing dinta sosai."cewar Alhaji. "To Alhaji ai kai kace tunda sun zabi yin karatu a wata K'asar karsu sake su dawo gida sai sun gama karatun su,saide mu muje mu dinga Kai musu ziyara,yau shekara daya kenan fa da suka tafi wanan karatun kuma muje can wajen sau uku." "Hakane." Cewar Alhaji. Duk wani abu da ya kamata ace anyi bisa kan karatun A'indo anyi,a d'auko musu malami wanda yake kara fahimtar dasu bisa kan karatun su,yayyin da acan Makaranta akayi ma A'indo gwajin. Aka sa ta a jss1 , aka saya mata uniforms da komai,ranar Monday A'INDO ta hade cik'in uniform dinta,tayi bala'in kyau ,abun ba'a magana,domin kuwa Hajiya ita da kanta take sa A'indo gaba ta mata wanka,duk da A'indo na Jin kumya,yar shekara Sha shida ,anma Hajiya ke cewa ta fida kumya ita kamar yar cik'in ta ,ta d'auke ta,kuma baya ga haka ai bazata iya wanka da kanta ba saboda karayar ta." Wanan dalilin yasa duk inda wani dati yake saida ya fita daga jikin A'indo,sai gata farin ta ya fito,mai bala'in kyau,domin kuwa ita ko a cik'in fararen farinta daban yake,irin mai kyau din nan ne,yayin da gashinta ma saida aka kaita salon aka gyara mata Kai,sai ga gashin ta ya zubo har a gadon baya abun sai Masha Allah,a yanzu ne naga asalin kyan A'indo,tanada fuska madaidaiciya,mai d'auke da idanu masu kyau da sheki ,wa'inda cik'in fari kal suke gasu in ka gansu ya Mai jin barci,tanada hanci mai kyau, dai-dai yake shi ba tsawo ba,kuma ba gajere ba ,yayin da takeda matsakaicin baki dan karami,kai wly wanan gyaran jikin da hajiya take mata anan asalin kyan A'INDO yaketa fitowa,wanda ko kai waye idan ka kura mata ido kana kalon ta bazata taba sauya maka ba,sabanin wasu da sai ace idan aka cika kalon su sai a gano munin su itakam A'indo abun ba haka yake ba,domin ita saide ta Kara maka kyau.ashe can ma shirmen ta yasa ban tsaya na gano muku asalin kyanta ba,sai yanzu da ta nutsu. Ita kanta hajiya yanzu tayi matukar yabawa da nutsuwar A'indo ,ba wai dukan da Alhassan bane ya nutsar da A'indo a'a ,dan duka ko zagi baya nutsar da yaro saide ya Kara tunzurar dashi,kawai ta zauna ne tayi tunanin wukanci dacin kashin da Alhassan yayi mata,da kuma yanda taga jahili bayada wani galihu hakan yasa take son itama tayi karatu ko dan d'aukan fansa. Malamai biyu aka d'aukar musu na isilamiya,da na Makarantar boko,kulum da dadare suke zuwa,Idan malamin islamiya yazo yau to gobe na boko zai zo,kuma daidai gwargwado suna fahimta,domin ko wani dogon hutu sun hana kansu,burin su a yanzu bai huce suyi ilimi ba,shima mai zurfi. Abin burgewa anan basuda k'wak'walwar kifi,Allah ya basu ko yaya aka fada musu abu to ya zauna kenan a kansu,turanci shi ke basu matsala,Dan haka aka dage da koya musu sosai,tun basa ganewa har suka kai suna ganewa. Yau sati uku kenan da fara karatun su A'indo,yayyin da a yanzu idan kaga A'indo yanada wuya ka gane su,domin sun fara wayewa,kuma duk abinda suka gani idan basu sanshi ba zasu tambaya ,kuma su koya. A yau ne Mari tazo gidan,ba karamin dadi ba A'indo taji ba,kamar ta hade Mari dan murna,bayan Mari ta gaida su hajiya,ta fito A'indo ta ja ta b'angaren su,ita kanta Mari tana mamakin canzawar A'indo,aiko tana ganin husseina ta rude ,tace da A'indo dama ita din yan biyu ce,A'indo tace Eh ,nan suka gaisa da Husseina ,A'indo tace "Anty ya batun mu na inason aikin soja." Mari ta nisa tace"A'indo me yasa kike son aikin soja"? "Soboda in rama dukan da mugun Nan yayita yi min." Murmushi Mari tayi ,sannan tace"A'INDO ai ko kin zama soja shine sama dake,ba zaki iya rama komai ba,saide kisha takaici,akoi ayuka gasunan birjik Wanda ya kamata ki zabi daya daga ciki ,ko baya ga haka a soja bazasu d'auke ki ba,saboda karayar hanun ki." "Anty ai zan warke." "Ai ko zaki warke bazasu d'auke ki ba,idan suka bincik'a suka san kin taba karyewa,anma kinga akoi karatun asibiti,akoi karatun zama Malamar Makaranta,akoi karatun sasanta iyali,gasunan da yawa ko wanne mace zata iya ,Anty meye karatun sasanta iyali.? A'indo ta tambaya, "A'indo karatun sasanta iyali ya kunshi abubuwa diyawa,ana ce masa Droit,acikin droit ma akoi wani b'angare daban wanda zakiga miji da mata suna samun matsala a tsakankanin su,ko kuma mata tana cutar miji,ko miji na cutar Mata,to anan za'a iya bima kowane hakin sa,ko kuma idan wa'inda za'a sasanta ne a sasanta su, Za'a iya kiran sa da (Humain right)." Akan wanan aikin har kasar waje idan kin kware a aikin ki,zasu iya fitar dake." Kai wly Anty ni ya ma burge ni aikin,zanyi shawara." "To ku dage da karatu ku zama wasu abu,wa'inda za'ayi Alfahari daku,a kasa." Fira sukayita yi har dare sanan Mari ta tafi. Duk wani abu da ya kamata Alhaji yayi,yayi bisa auren Alhassan da kuma Mina,domin kuwa yaje yaga Mahaifin Mina,shi dama ita kadai garesa ,kuma mahaifiyar ta ta rasu,ganin karta ja Masa abun zagi ga bataji yasa yayi farin cikin auren. Inda akasa wata shida zuwa lokacin Mina ta gama school dinta,kuma auren a Nigeria za'ayi sa." Alhassan da yaji iyayen sa basuyi fushi dashi ba,tunda idan ya kira su zasu d'auka,suyi komai kamar yanda suke ada ,yasa ya saki jikin sa kamar ba'ayi komai ba,ya sakankance,sunata shirye shiryen auren su shida Mina." Mina dai irin matan nan ne da ba diri,Mai ma kuma bilichin take shafawa, yanayin zaman turai ne yasa ta caje ta zama fara tas,baka gane tana shafa mai,anma batada wani kyau,gata kulum cik'in attachement take,dan ba gashin,ni har mamaki nake me Alhassan ya gani a jikin ta yake son ta haka *Bayan wata hudu* Wani mission ne ya taso ma su Alhassan zuwa K'asar Maleshiya inda zasuyi shekara daya wajen wani kama wasu yan daba ne,kuma yan daban sunada yauwa,dole sai an d'auki lokaci mai tsawo kafin a kakama su,domin k'wak'walwa ce zatayi aikin,hakan yasa aka daga auren su shida Mina aka maida sa bayan shekara daya da wata biyu. Ita Mina bata wani damu ba,tunda tana holewar ta,shikam iyayen sa ya Kira,suka bisa da Addou'a sanan ya tafi." Anan ne Su A'indo karatu ya d'auki zafi saboda excam da zasu fara,wallahi Mai karatu idan kaga A'indo zaka rantse ba ita bace,domin zuwa lokacin karayar ta ta warke,komai normal,ga uban gayu da take ci,ga kuma ilimi da ya fara zama a kanta,ita kanta Husseina a yanzu ta waye,kaf Makarantar kowa burin sa yayi sityl irin nasu A'indo da Husseina,samari kamar su cinye su dan so. Abinda zai burge ka dasu ko a gida yanzu sun daina yin hausa sai turanci,in suna wani abu kamar diyan turawa,wanan kuma duk da taimakon Mari da wasu yan class dinsu cewar su dinga turanci ko a gida,ko a tsakankanin su ne,hakan zai sa su kware sosai. Hata iyo cik'in ruwa sun iya,Mari ta koya musu,a inda yanzu idan suna hutu to suna swimming pool na cik'in gidan ,wanda dama yaran gidan ke shiga yanzu basa Nan su A'indo ke hutawar su acan,har kawayen su mata suke ja suyi pic nik a gurin,in ka gansu cik'in ruwa ko kifi Albarka,bazai fisu iya ruwa ba ,ita kanta hajiya ji take dasu,sosai tana matukar Alfahari dasu,jinsu take kamar yaran ta na cik'in ta, Alhaji ya Saya musu manyan wayoyi,da computer aka koya musu yanda ake aki dasu, kullum cik'in search suke idan sunga sabon abu su koya . a lokacin da Rabi'u daudu ya dawo shi kansa bai gane su ba,saida hajiya tace"Rabi'u bakaga mutanen ka ba.? "Su wa kenan Hajiya.? Su A'INDO mana." Hajiya ta basa amsa, " Yau ni wallahi Allah da tambayar ki zanyi ina Husseina ,Dan ita A'indo nasan tana kasar masu jajayan kunnuwa." "A'a Rabi'u A'indo ai ta jima da dawowa ." Ana tsakar magana sai ga A'indo da Husseina sun shigo,sanye suke cik'in dogayen riguna abayoyi,sunyi bala'in kyau,ba ma kamar A'indo dan tafi husseina diri , cik'in turanci suka gaida Hajiya a nutse,sanan A'indo ta juya ga Rabi'u tace"Hi Rabi'u tun a bakin k'ofa muke magana ka tsaya muka gaisa kayi gaba Alamun baka ganemu ba,yanzu kai saboda Allah ace ka huce baka gane mu ba , su A'INDO ne fa." "La'illaha ilalahu,kai jama'a A'indo , Hajiya ki tayani dubawa,dan nidai ban yarda wa'inan sune ba, Hajiya ta tabatar masa da sune,tana dariya,ita kanta bata taba tunanin ba yaran haka suke kyawawa tamkar yaran turawa,sai da suka fara gyara kansu asalin kyansu ya fito." "Tab wanan kyau haka,aradun Allah babu Wanda zai yarda idan akace daga kauye kuke,tab,cashi,a wallahi kun zama yan gayu,yau ni Allah ban Gane ku ba,ca nake bakin turawa ne Hajiya tayi,da naji kunyi hausa sai nace to wata killa rabawa ne,koyon hausa kukayi,wai Ashe kune.".... Wo fans sai a hankali kuyi maneji domin typing akoi wuya aradu. [13/10 à 21:37] MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE: https://mobile.facebook.com/Anatarewritersassocian/ ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ *A'INDO* _(Tantagariyar Yar Aiki_) ✨✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨ ✨✨✨ ✨✨ ✨ *NA* *MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋 *🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION🤝🏻* _(We are the best Writers Among All writers_)📚 *DAGA AKALAMIN MARUBUCIYAR* 👇 *YA MACE KOWACE DA IRIN NI'IMAR TA*, *LABARIN MAIMOUNATOU*, *KAICONA*, *HASSADA GA MAI RABO*, *YAN MATAN ZAMANI*, *INA MATSALAR TAKE MAZAN KO MATAN*, *MAKIRCI*, *LATIFA*, *CANJIN RUHI*, *WACECE NI KAMRINA*, *SO NE SILAR FARUWAN HAKAN*, _and Now_👇 *LATIFA SABON SALO*, *A'INDO (Tantagariyar Yar Aiki)* _DEDICATED TO SADJIDA & UMMY ONTOP_ _wanan page Naku ne Yan group din Latifa sabon salo & A'INDO Tantagariyar Yar Aiki fans saboda comment din ku na sa ni nishadi_ *Page -41-42* Dariya A'INDO tayi cik'in aji tace"Rabi'u kanada abin dariya kana nan da halin ka." Cewar A'indo. "😨iyeee tab wai A'indo kece da wanan maganar cik'in jan aji,jar uba,kai yau ni naga abinda yafi k'arfi na,anma Hajiya dan Allah ya akayi wa'inan suka gyaru suka waye." Cewar Rabi'u . Dariya Hajiya tayi tace" lokacin nutsuwar ce tayi ." Ka fara shirye shiyen girke girken da za'ayi da na na biyu mai bima soja zai dawo ya gama karatun sa na doctor dan haka zai dawo yau yana bisa hanya." Husseina ce naga tayi murmushi wanda bansan ma'anar sa ba,A'indo ta dan buge ta ta daga mata gira tare da cewa" ya dai Yan mata🤨." Murmushi Husseina tayi ta rufe fuska tare da barin gurin da gudu,tun a lokacin A'indo ta fahimci wani abu,anma kuma a take ranta ya baci hankalin ta ya tashi ,tana tsoron Kar ya uwarta ta fada irin cik'in yanayin da ta fada ,wanda har yanzu take fatan Allah ya yaye mata shi ." bin bayan Husseina tayi dan tabatar da zargin ta, shikam Rabi'u har yanzu zaune yake sakaka da baki,abun har yanzu bai bar basa mamaki ba,shi kawai gani yake kamar an canza su. "Husseina! Husseina ! Husseina! ki fadamin tsakani da Allah me yasa ki farin ciki haka." Cewar A'indo. "Wallahi A'indo nima bansan me yasa ba idan an ambace sa nakejin nishadi,watakila ya danganta da shakuwar da mukayi,da kuma yanda baya nuna kyama,ko shi wani ne a tare da ni." "Waye shi"? Cewar A'INDO." Shine mai bima mijin ki, wallahi A'indo idrissa yanada kirki,kinga yanda yake ja na da fira,yanzu haka kullum sai munyi wathapp dashi,yau wata daya kenan da yace yana so na,tun lokacin ban kara yarda munyi ko magana dashi ba,nayi blocking dinsa,a tsoro na,Kar shi ma yayi min irin na Mansoor da abinda mijin ki ya miki,anma sai ya bullo da wata hanya da kansa yake kiran Hajiya ya matsa ta bani waya,ita kanta nasan a yanzu tasan abinda danta ke nufi,ni kaina zuwa yanzu inajin wani yanayi daban a tatare dani anma ina tsoro,ina tsoro,A'indo da naga ya matsama Hajiya da kullum ta kawo waya sai na fida sa daga blocking din nasa da nayi,a jiya ya furta min kalmar so tare da cewar yana so na zai aure ni." "Masha Allah indai har shida kansa yake son ki,kuma kin tabatar da cewar yana sonki to wallahi ina mai farin ciki,domin kuwa Hajiya ta mana hallacin da ba kowa zaiyi sa ba,ta d'auke mu tun lokacin da bamuda cikak'en nutsuwa,ta zauna damu duk da asarar da mukayita jawo mata,Kinga ko auren danta da zakiyi idan har yana son ki shine hanya mafi alkairin da zamu saka mata,anma kuma hakan bazai hanani amsar takardar saki na ba ga wannan azalumin dan nata ba." "Kinada gaskiya A'indo Dan ko ni ban goyi bayan ki zauna da Alhassan ba." .........a ranar idrissa kanin Alhassan ya dawo , cik'e da nasarori na zama kwararan doctor,a inda su hajiya sukayita farin cik'in,shi kam a lokacin ba wace yake muradin so da gani kamar yanda yake Jin son ta tun rana ta farko da ya ganta a yar kauyen ta,lokacin da Hajiya take videos call dashi a cumputer,inda Husseina ta shigo fallon tana shirmen kuka wai sai an kaita gun A'indo. Shine da Idrissa yaji ya tambayi Hajiya wacece wanan ?Hajiya ta fada masa,ko wacece Husseina.shine Husseina ta basa dariya,yace a basa ita suyi magana Hajiya ta kira ta aka basa Husseina,yanda tayita shirme ya burge sa,shi sanyi garesa gashi bashida kyama,yanada raha wanan abin da yaga Husseina nayi cik'e da shagwaba yasa yaji lokaci daya ta shiga ransa,tun daga lokacin idrissa har mafarkin Husseina yake wai sunyi aure,to bare da yaga ta waye anan yaji kaf duniya ita yakeda muradin aura. A gidan Hajiya da Alhaji sunyi matukar murnar dawowar dansu idrissa, An masa tarba da kayan ciye ciye kala kala,wanda harda Husseina akayi komai,suna zaune a dinner ne Yana cin abinci yake tambayar su hajiya ina hausseina akace tana school,a matse yake da son ganin husseina,yayyin da Hajiya ta kashe ma Alhaji ido data,yasan mai hakan yake nufi,domin sun dai gano dan nasu ya fada son Husseina. Idrissa dogo ne,madaidaici,baki ne shi anma ba irin bakin nan ba wuluk,bakin sa mai kyau ne,yanada kyau shima,dan yafi kama da Alhassan, anma Alhassan yafi sa kyau,bayan sun gama cin abincin ya tafi d'akin sa yayi wanka ya kwanta anma ya kasa barci ,sam ji yake idan baisa Husseina a idanun sa ba bazaiji dadi,gashi ance yan biyu ce ,dayar ce Matar yayan sa,shi bai ma san an raba auren ba,domin ba'a fada masa ba. Tashi yayi yaci shiri,wajen k'arfe biyar ,ya fito ya zauna a tsakar gida,dreban su A'indo ne ya shigo gidan,tunda motar ta shigo idrissa ya kura ma motar idanu,nan A'indo ta fara fitowa,bata lura dashi ba tasa kai, tayi gaba abunta ,yayin da shi kuma yaketa kallon ta,a tunanin sa Husseina ce,can husseina ta fito tana waya,cak ta tsaya , sakamokon Idanun ta da ya hadu da na idrissa,da dan gudu ta karasa wurin sa,tana murmushi,tare da cewa"yaya yaushe kazo,sai a lokacin yasan cewar wanan itace husseina sa. Shima farin ciki ya mamaye sa,tare da tasbihi a Zuciyar sa,domin yaga Husseina ta ma fi kyau a waje fiye da hoto. A takaice dai tunda idrissa ya dawo suka dinke soyaya mai tsabta a gidan,yayyin da suke burge A'indo,sanan yana kara musu sani bisa kan wasu abubuwa da ya shafi karatu,tsaraba kam sun sha ta,ta kaya, na kasar waje,anma tsarabar husseina daban take. Bai jima da dawowa ba dama mahaifin sa ya Gina masa katon asibiti ,Wanda harda turawa ke ciki,shine mai asibitin gaba daya,abu ga manya nadanan ba bata lokaci ya fara karatun sa. Wata rashin lfy da Mahaifin Mina yayi wanda ya fida rai da zai rayu ,hakan yasa ya buga ma Mahaifin Alhassan cewar yazo a d'aura auren Yar sa tun yana raye,kar ya mutu baiga auren yarsa ba,hakan yasa aka kira Alhassan aka fada masa, ya amince, da a d'aura ,aiko ba'a wani ja lokaci ba aka d'aura Auren Alhassan da Mina. Duk da d'aura auren da akayi bai hana Mina tsayar da sharholiyar ta ba,duk wata shiga da take tana yan mata bata bari ba ,a cewarta ai mijin baya kusa. A inda kuma Mahaifin ta ya samu lafy yaci gaba da harkokin gaban sa. Rayuwar A'INDO da Husseina a school,rayuwa ce da duk wata daliba rayuwar su ke burge ta,a inda suke komai cik'in aji da class,bazaka taba gane cewar daga kauye suka fito ba,sanan suna sityl ne cik'in tsari da ban sha'awa. *Bayan shekara daya* ,su Alhassan sun dawo daga Mission dinsa Wanda acikin mutum ashrin su uku suka dawo da rai,Wanda Alhassan ne ya karkashe yan ta'adar tare da kamo shugaban su,wanan nasara da ya samu ba karamin girma da mutunci ya kara samu a kasashe ba,domin yan ta'ada ne da suka damu duniya , aka kashe,tare da kama baban su . Yayyin da za'a shirya musu baban taro domin kara musu girma, anason kuma duk wani makusancin su ya zo wanan baban taron dan tayasu murna nan da sati daya za'ayi wanan gagarumin taron. Iyayen sa sunyi matukar jin dadi da Allah ya maido musu da yaron su lfy.a inda suka shirya tafiya domin taya dansu murna. *A wanan lokacin kuma ba karamin wayewa da cigaba,tare da haduwa ba ,su A'indo sukayi ba,a inda turanci ya zauna dam a bakin su ko gargada babu ,gashi sun Kara wayewa,ilimi ya shige su,sunyi bala'in kara wankewa,idan ba kayi da gaske ba a gaskiya ba lalai ka gane su ba,a inda sukayi nasara suka huce aji na na gaba,jss2,abun ba'a cewa komai,samari dai ne basa kulawa,duk da irin yanda samari ke hauka akansu ,dan har akoi masu masu kuka,Kai abun saide ace Masha Allah,dan yanzu mota ma da kansu suke tukawa ,wada idrissa ya Saya musu,mai tsada,abin ba'a cewa komai,dan ni kaina mai rubutun busoshin kaina nema suke su kunce,yanda su A'indo suka rudani da kyansu da ajin su,abun sai Wanda ya gani,yayin da Mansoor a yanzu har kuka yake yana rokon Husseina ta so shi,anma ina Husseina tace yayi wasa da damar sa,ita yanzu ta idrissa ce ....... Bayan Alhassan ya dawo Mina taji cewar yau yake zuwa anma babu abinda tasa a masa,na tarbon miji,abun takaicin ma da ya dawo gidan bai tarar da ita ba,domin ta tafi birthday din kawar ta. Ransa yayi bala'in bacewa,ace mutum yanada mata ya dawo daga irin wanan tafiyar ko tarba bazai samu ba, gaskiya ba haka yaga Matar Abbas nayi ba,dan bazai manta ba,sun taba irin wanan tafiyar na watanni ne ma, shida Abass ,anma da zasu dawo Abass ya matsa suje gidan sa yaci abinci acan, tunda Alhassan nason Abinci na Nigeria,sukaje abinci kala-kala yaga ta dafa ma mijin ta,sanan ga gida da yasha decoration,ga ko Ina kamshi yake,kamar za'ayi wani party,gata itama tasha shiri,anma shi sai ya iske akasin hakan." A cewar sa yanada mata yanzu ba sai ya Kira cucu ba,dan dafa abinci baisan abun ba haka yake ba. Wanka yayi ya shirya,yasa cucu ya dafa masa abinci yaci,shi ke jiran yaga Mina ta dawo anma bata dawo ba sai k'arfe sha daya na dare ta dawo. Ran Alhassan idan yayi dubu to ya baci,idanun sa tuni suka canza coulor tsabar bacin rai, shigowa Mina tayi da dan gudu ba ko salama tazo zata rungume sa,tsawa ya daka mata tare da daga mata hannu, ya dakatar da ita,yace"Mina daga ina kike"? Kayan jikinta ya kalla ransa ya kuma baci duk da yanason wayewa anma ba irin wanan ba,shifa yanada bala'in kishi,ace matar sa tana yawo da wondo iya gwiwa,riga kuma daidai cibi, Kai ba dankwali,tasha gashin attachement,ga faratan hannun ta zako zako,kamar ba Yar musulmi ba,ransa yayi bala'in baci,baisan lokacin da ya daga hannu ya zabga mata mari ba,dafe kumci Mina tayi tace"ka mareni ban maka komai ba." An mareki,idan ba kin raina ni ba da iskanci dan bakisan darajar aure ba,da aurena zaki fita a haka,dan ubanki daga gidan uban wa kike a haka,ace Ina matsayin mijin ki na fito daga tsakanin rayuwa ko mutuwa,anma ace ko irin na mata nazo na iske matata tayi abinci da komai bazan samu ba,dan iskanci sai ma warhaka zaki dawo min gida,uban wa ya baki izinin fita ma." "✋Kaga Malam dakata min,aurena kayi Dan na maka abinci ko dan na zama baiwar ka,da kake cewar na fita,da Kai a tunanin ka dan ka aureni sai na daina fita da kuma shiga ta,a'a wallahi baka isa ba, ba'ayi da namijin da zaiyi iko da Mina ba,dan haka ka kama kanka." Tana gama fadar haka tabar masa wurin tayi sama,kasa gusawa yayi daga gurin ya daskare a gun,tare da matukar mamaki shi Mina ke fada ma wa'innan maganganun.... [15/10 à 13:42] MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE: https://mobile.facebook.com/Anatarewritersassocian/ ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ *A'INDO* _(Tantagariyar Yar Aiki_) ✨✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨ ✨✨✨ ✨✨ ✨ *NA* *MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋 *🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION🤝🏻* _(We are the best Writers Among All writers_)📚 *DAGA AKALAMIN MARUBUCIYAR* 👇 *YA MACE KOWACE DA IRIN NI'IMAR TA*, *LABARIN MAIMOUNATOU*, *KAICONA*, *HASSADA GA MAI RABO*, *YAN MATAN ZAMANI*, *INA MATSALAR TAKE MAZAN KO MATAN*, *MAKIRCI*, *LATIFA*, *CANJIN RUHI*, *WACECE NI KAMRINA*, *SO NE SILAR FARUWAN HAKAN*, _and Now_👇 *LATIFA SABON SALO*, *A'INDO (Tantagariyar Yar Aiki)* _DEDICATED TO SADJIDA & UMMY ONTOP_ *Page - 43-44* Zama yayi dabas tare da dafe kai ,"ya Salam ,nikam abinda na auro ma kaina kenan,mai yasa na tafka wanan kuskuren,ai duk da ina son wayewa ba irin wanan ba,ya Allah." A gaskiya badan daddy yayi min gargadi ba,da Yi min Allah ya Isa matsawar na saketa to da yau ba abinda zai hanani sakin Mina." Gaba-daya Alhassan ya rasa abinda ke masa dadi. Mina kam tana shiga d'akin ta tasa key,ta fida kayanta tsirara ,tare da d'aukan wayar ta ,ta kunna videos call da ita da wani saurayin ta johne tsirara,yana ganin surar jikin ta,shima ya tube yayi tsirara ,tare da nuno mata jijiyar sa da take tsaye yana wasa da ita yana lumshe idanu,ya salam itama Mina gwale cinya tayi ta nuna masa kasanta tana murzawa tana lumshe idanu,kawai suna iskanci tsantsa,ba ko tsoron Allah,bayan sun kawo duka,sanan sukayi salama,ta shiga b'andaki cik'e da nishadi,tana ayyana jijiyar johne,dole ma ta dandana ta,dan girman ta yayi mata,zataso taji ta a kasan ta. Wanka tayi ta fito,tasa rigar barci ,ta sauko kasa ta gansa zaune wanda har yanzu yana nan ya daskare wuri daya,yana mamakin yanda Mina ta iya fada masa magana haka, yarinyar da take bin bayan sa tana son sa,yanzu itace ke masa wanan wulak'anci tab. abincin ta taci ta k'oshi, sanan ta dawo ta zauna kusan sa,kamar ba abinda ya faru tace"my Man nace,ya kamata mu fara shirye-shiryen bikin mu ko,tunda kaga dai ba Wanda yasan da auren nan,nikam inada burin hada baban party,wanda kasashe zasu dinga maganar dinner na auren mu ya kagani,ya kamata a fara shirye-shiryen tunda kazo." Ji yayi kamar ya shaketa saboda wani irin haushin ta da yakeji. "Mtsss" Tsaki ya buga ya tashi ya bar mata gurin ,saboda wani irin takaicin ta da yakeji,shi kansa yaso yayi dinner,anma yanzu duk auren ma ya fice masa a rayuwa. Tabe baki Mina tayi tace"kanka akeji,nikam Babu ubanda ya isa ya hanani shanawa ta wallahi." Shikam Alhassan d'aki ya shiga gaba-daya kansa yayi zafi,ya fara dana sanin auren Mina. A Nigeria,Hajiya ce zaune ita da A'indo,inda take bata takardar sakin ta,cewar ta cika Alkawarin ta,dan haka itama tayi mata Alkawarin ci gaba da karatun ta,sanan bata son iyayen ta suji wanan sakin,ta rufe abun har Allah ya kawo mata miji na gari.farin ciki sosai A'indo tayi ,tare da gode ma Hajiya,ji take kamar an rabata da kaya,yanzu kam zatayi shigar ta ta Yan mata dama can tunanin akoi auren wani akanta yasa bata shigar da take so ,anma yanzu kam sai tayi yanda taga dama. Tashi tayi ta koma b'angaren su. Anty ce tazo gidan gaba-daya a firgice,part din Hajiya ta nufa,abinda Hajiya taji a bakin Antyn su A'indo ya firgita ta,a rikice ta zari mayafin ta,suka nufi part din su A'indo yau weekend dan haka suna nan, dukansu. Gaba-daya Idanun Hajiya sunyi jawur,daga ka gansu ita da Anty kasan suna cik'in tashin hankali,yayin da A'indo da Husseina dama tun jiya dadare gabansu ke faduwa. Hajiya tace susa hijabin su zasuje asibiti,basu tambayi ko lfy ba,suka sa hijabin suka fito dreba ya jasu sai hospital, gaba-daya daga A'indo har Husseina sun kasa magana,saboda yanda gaban su ke faduwa,jikin su yayi sanyi. Har suka isa suna isa Anty ta fara Fitowa itace gaba,har d'akin da ake kai wa'inda suka kone,wato wa'inda wuta ta kone su. Wajen wani gado sukaje,inda aka rufe wata mata da farin kyale duka jikin ta kanta kadai ke bud'e, yayin da take shaida sama sama.A'indo ce ta fara ganin ta ta dafe gabanta,ta rugo da gudu ta rungume Matar tare da fadin" Umma!! Da k'arfi wanda ya janyo hankalin Husseina itama da gudu ta karaso gurin tace "Umma, innalillahi wa'ina illaihi Raju'un,Umma me ya same ki haka?😭😭😭ina baba,hawaye ne suka sauko a idanun kuluwa mahaifiyar su A'indo, dak'yar ta iya bud'e bakin ta, cik'e da wani farin ciki duk da halin ciwo da take ciki,tace"Masha Allah kamar yanda nake fata Allah ya nuna min yara na cik'in nutsuwa da kwanciyar hankali,Wanda a kullum fatana bai huce yarana su shiryu ba,su samu tarbiya Mai kyau da ilimi ingantace ba,gashi kuma Allah ya amshi Addou'a na,Allah na gode ma da ka shirya min su,ku tsaya kuji yarana zan muku Nasiha wace nake so kuyi amfani da ita ko bayan ba Rai na,dan nasan tawa ta kare,ku zamo masu son junan ku,ku zamo masu taimakon Al'umma,ku taimaki na kasa daku,kuyi ilimi ingantace wanda zai amfani duniya,ku zamo masu yafiya da hakuri da juriya,ku rike Addinin ku,ku zamo masu bin mazajen ku a gidan auren ku,Mahaifin ku har ya cika maganar sa guda ne Allah ya muku Albarka Allah ya shiryar daku,kuyi kokarin sa mu farin ciki yayin da muke gidan mu na gaskiya." Rungumeta sukayi suna kuka,itako tana murmushi,sanan ta yafito Hajiya da take tsaye tana kuka itama,tace"Hajiya ke mace ce ta Allah,mai halin yan Aljanna,hakika kinyi abinda na kasa yi,kin saita min yara na kin basu ilimi, ubangiji Allah ya biyaki da gidan Aljanna,ga yarana na baki amanar su,kece uwa kece uba,domin su yanzu marayu ne,dake da yar uwata na baku amanar yaran nan,nagode matuka,Allh saka miki da gidan Aljanna, Alhamdulillah ko a yanzu na cika buri na ya cika,yarana ku rike Hajiya da Antyn ku,ku rike Hajiya tamkar uwa da ta haife ku kuyi mata biyaya,idan kuka yarda kuka saba Mata ko kuka bijire mata, akan abinda ta zaba muku Allah ya isa ban yafe muku ba,Hajiya ga yaran ki nan Amana,nikam yanzu tawa tazo k'arshe zan bi baban ku." Nan ta fara shakuwa,tare da fara kalmar shahada,inda Hajiya ke maimaitawa,itama tanayi har tazo k'arshe,tayi wani jan dogon numfashi Alamun rai yayi halin sa. Kai daga A'indo har Husseina kusan karamin hauka sukayi, A'indo ke fadin Umma ki tashi karki barmu,ya zaku barmu a wanan duniyar dake da aban mu." Su kansu su hajiya kuka suke matuka. Hakan ta faru ne ne da gobarar da akayi a gidan Ado Mahaifin su A'indo,lfy lau suka kwanta,a cik'in rumfar gidan ta kara, inda Kuluwa bayan ta gama abinci sai bata kashe wutar ba,to bayan sunci abinci da yake suna mura ne,Ado ya biyo musu da maganin mura mai sa barci,hakan yasa suna Sha barci ya kwashe su a wajen, kasancewar rumfar irin ta kara ce,da zana ,a lulube take ruf,harda marufi,suna barci ikon Allah wutar iska ya kado ta zanar ta fara ci da wuta,Allah bai basu ikon ji ba,har wutar ta kama gaba-daya Nan ta fara cin su😭 a jiki,anan take Ado mai saida kifi rai yayi halin sa,Kulu ce ta samu ta fito wuta na cin jikin ta,tana ihu makwabta sukazo suka zuba mata ruwa,inda gaba-daya jikin ta wuta ta ci kanta kadai ne,Nan aka kwashe ta sai asibiti,ado kam ya kame saboda wuta kumus ta cinye sa ." Husseina Kam har suma tayi,inda A'indo tabar kuka da taji cewar mahaifan ta sun rasu duka,wuri daya ta k'ank'ame,tana raraba idanu tsabar shok. Hajiya ta kira Alhaji tana kuka ta fada masa, shima yaji mutuwar Tare da fadin gashinan zuwa.,nan aka basu gawar kuluwa a ranar akaje kauye acan aka binne ta,jama'a gari sunji mutuwar sosai,saboda Ado mutumin kirki ne,ga hakuri bashida abokin fada,yayyin da kuluwa duk da tanada masifa,to tanada bala'in kirki,bata gulmar kowa,ko gulma ka kawo mata yanzu zata futuntuke ka ta kora ka,itadai barta da masifa,anma matar kirki ce. Anan kauye akayi jana'izar su,aka kaisu mak'wancin su na gaskiya . Nan su A'indo suka zauna su ke k'arban gaisuwa duk da basa cik'in hayacin su,Momy ita ta zauna tare dasu,Koda Lokacin tafiya France yayi domin hada taron da za'ayi ma su Alhassan,Alhaji da Idrissa kawai sukaje,shima idrissa yaje gaisuwa. Dashi da Alhaji sukaje wajen taron Karin girman Alhassan,ko kadan Alhassan baiji dadi ba da yaji mahaifiyar sa bazata zo ba,jin cewar ta tsaya ne a dalilin A'indo yaji ya kara tsanar A'indo,so take ta raba sa da mahaifiyar sa,wanan taro da yake Mai mahinmanci a tatare dashi shine ta hana mahaifiyar sa zuwa." Alhaji gaba-daya basu yaba da halin Mina ba,da yanda ta tarbe su,kayan jikin ta ma kumya ya basu,basu wani tsaya ba sukaje masaukin su dan bazasu iya wanan kayan kunyar ba. Taro ne akayi na kasa da kasa ,a inda aka Kara ma Al'Hassan girma,dashi da Abass,da dayan.masha Allah taro ya kayatar ,inda suka samu baban yabo da kyaututuka daban daban,Mina sai lake ma Alhassan take ba kumya ,duk da shi yana mata fadan ta daina masa hakan anma bata ji." *Bayan shekara daya* Gidan Alhassan na leko muku A inda Mina ta shako kwalar rigar sa tana zazaga masa masifa,tace"ai wallahi baka isa ba ,kayi kadan yau wata daya rabon ka da ka bani hakki na,wanda kuma ba haka kake a da ba,yanzu ka kirkiro min da wanan banzan wulak'anci." "Mina Ina matsayin mijin ki kike Kama min kwalar riga,kinsan da babu Wanda ya taba yimin irin makamancin haka,namiji ko mace,anma ke dan salon raini ni zaki shaka,idan so kike na baki hakkin ki, ki daina abinda kikeyi,Mina ace kina mace anma kullum kina club,babu ranar da zatazo baki fita ba ko zuwa party,bayan haka na hanaki fita da kananan kaya anma kina ci gaba dayi,na miki fada kinki ji,kina matsayin ki na yar musulmi,kuma bahaushiya."? Ki sakeni, idan ba haka ba wallahi na lahira sai ya fi ki jin dadi." "Me ka isa kayi"? Buge mata hannu yayi,tare da marin ta,nan ya fara ball da ita,tana ihu,saida yayi mata jina jina,tukon ya barta nan kwance,nuna ta da yatsa yayi yace"gobe ma zaki kara." Yana gama fadar haka yayi gurin aikin sa,taji jiki sosai ,da kafa taja jikin ta har ta iso gun wayar ta ,ta d'auka kira tayi bansan me tace ba,can sai ga wasu mutane su uku ,duk Mata nan aka shigo da su falon,Mina ta kalle su tace"kunga abinda mijina yayi min,inason a fida min hakki na,saboda doka ce,da french take musu wanan maganar,wato Humain right,yan tambayoyi suka mata ta basu amsa,duk karya,wajen aikin sa ta fada musu,sukaje." A barack kafin su shiga suka nuna katin su,sanan suka fadi wanda suke nema,tafiya akayi aka shaida ma Alhassan,yace a shigo dasu,bayan sun shigo ne,sukace "sa ankai Mana karar ka ne,na taushe hakkin Matar ka,sanan kana dukan ta ,kuma munga shaida." Sakaka da baki Al'Hassan yayi yace"ni kuma,wace Matar tawa"? Wace ka bari a gida bayan ka duke ta ,sa muna umartar ka da ka bi mu ba tare da musu ba,." "Wane irin hauka ne,dan an fada muku shirme sai ku hau ku zauna." Alhassan ya fada a matukar hasale. "Sa kayi hakuri,bama son abun yakai ga kowa yaji ,domin zai iya shafar aikin ka,kazo muje." shiru yayi na dan wani lokaci,tabas yasan aikin su ,ba ruwan su da matsayin ka,idan doka ta hau kanka dole zakayi taka tsantsan a rabu Lfy." Tashi yayi yace su shiga gaba,tunani ne ya fara barkatai,yanzu ace kamar shi akazo kamu ,akasa a gaba kamar wani barawo,lalai Mina tayi nisa,shikam ya auro ma kansa jangwom. Motar sa ya shiga ,har offishin su suka isa,an karama sa,nan shugabar su ta fito,ta zauna tace"Alhassan ko dama mun kawo ka wanan wurin ne saboda mu ja maka kunne,mu babu ruwan mu da matsayin ka,da ko kai waye,idan doka ta biyo ta kanka dole zamu hukunta ka har zuwa inda k'arfin mu ya kare,dan haka ka kiyaye,ka bar ma matar ka yancin ta,Kar ka kara kokarin dukan ta,ka san wanan tsarin daga yanzu zamu zuba ido a gidan ka,ka kiyaye domin idan bakayi wasa ba har aikin ka zai iya samun matsala." Murmushi Alhassan yayi wanda baikai ciki ba,daga gani kasan wanan abu yayi matukar bata ransa,anma ya ya iya dole yabi doka, salamar sa sukayi,kasa komawa wurin aikin yayi ya dawo gida,isketa yayi tana cin abinci,ji yayi kamar ya mangare ta,tsaki tayi ,a hasale ya tashi zai doke ta,ta daga hannu tace "kull kar ka kara ,ka sansu sarai wallahi na kara kiran su na fada musu,to wallahi wanan kakin da kake takama dashi sai ka tashi babu shi dan haka ka kiyaye." Jimke hannu yayi ya dunkule waje daya tare da bugun bango,da sauri yabar wajen,itakam Mina dariya ta kece da ita. Tace"dan rainin hankali gobe ma ka kara mugu kawai,kuma sex Kar kayi dani mana, inada dubun ka wa'inda idan na fita zasu biya min bukatana,muyita zama a haka." Alhassan shigar sa d'aki,duk abinda ya gani ya fara farfasawa tare da sakin ihu ,saida yayi ma d'akin kaca kaca,sanan ya zauna ya kunna taba ya fara sha ba k'ak'autawa, ba abunda yake tunawa irin kashedin da aka Masa,ace kamar shi yanda duniya ke son sa da Alfahari dashi,shine yau aka tozarta,"Mina na tsane ki,nayi dana sanin auren ki,tabas na gane kuskuren zabi na,ya Allah." *Bayan shekara uku* A yau ne aka ba su A'indo sakamokon jarabawar su ta k'arshe,a inda suka gama secondry dinsu cik'e da nasarori daban daban,wanda su ke cin na daya a jarabawa. A yau akayi bikin murnar kamala secondry dinsu,a inda akayi musu kyaututuka,a yanzu ne kuma su A'indo suka zama cikakun yan mata,wa'inda ake ji dasu,da kyansu,wa'inda duk namijin da ya d'aura Ido a kansu bayada wani buri illa yaji sun zama malakin sa . Idan kana neman wayewa ,ilimi,kyau , kamala kazo kansu ka tsaya,a yanzu shi kansa Rabi'u idan sun fito kirari yake musu. A zuwa lokacin kuma Alhassan ya ladaptu domin kuwa a yanzu idan akoi abinda Mina ta raina to bayan sa yake,cik'in sa ma ta zubda wajen sau uku.a cewar ta bata tashi haihuwa ba,tun yanzu ya gaji da rayawar nan,kasar sa yake son komawa,da ya nemi transfer akace a'a ya taimaka ya zauna suna bukatar sa,sun dai ce zasu basa hutun shekara daya,hakan ya masa dadi domin yanzu ba abinda yake bukata kamar zuwa gidan su cik'in yan uwan sa,da suka dawo gida,ba kamar kanwar sa da yafi so. A cik'in wanan yanayi ne kuma aka sa ranar auren Husseina da Idrissa,wata daya,bayan an gane so da kauna da suke ma juna a inda Hajiya ta tashi ta zake ta fara gyaran husseina........ [16/10 à 12:44] MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE: https://mobile.facebook.com/Anatarewritersassocian/ ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ *A'INDO* _(Tantagariyar Yar Aiki_) ✨✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨ ✨✨✨ ✨✨ ✨ *NA* *MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋 *🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION🤝🏻* _(We are the best Writers Among All writers_)📚 *DAGA AKALAMIN MARUBUCIYAR* 👇 *YA MACE KOWACE DA IRIN NI'IMAR TA*, *LABARIN MAIMOUNATOU*, *KAICONA*, *HASSADA GA MAI RABO*, *YAN MATAN ZAMANI*, *INA MATSALAR TAKE MAZAN KO MATAN*, *MAKIRCI*, *LATIFA*, *CANJIN RUHI*, *WACECE NI KAMRINA*, *SO NE SILAR FARUWAN HAKAN*, _and Now_👇 *LATIFA SABON SALO*, *A'INDO (Tantagariyar Yar Aiki)* _DEDICATED TO SADJIDA & UMMY ONTOP_ *Page -45-46* Husseina zaune ita da A'indo,wayar A'indo ce tayi kara alamun sako ya shigo, d'auka tayi ta duba tayi murmushi, Message ne na soyaya,wanda kusan kulum sai an aiko mata shi anma kuma ta rasa wanda yake turo mata zazafan wanan message na love a kullum,kafin ta tashi daga barci message din take fara karo dashi ,sanan a kowane lokaci idan lokacin sallah yayi shi ke mata message akan taje tayi sallah,tun bata kulawa har ta fara kulawa,domin kuwa a yanzu har damuwa take idan bata ga sakon sa ba. "Wai ni Lafiya? Kwana biyun nan nake ganin ki kullum cik'in nishadi kodai ko dai😉." Husseina ta fada tare da kashe ma A'indo ido daya. "Hum bari kedai my sis nima wallahi haka kawai nake jin kaina cik'in nishadi,anma kuma wata killa hakan ya danganta da wanan mai yawan turo min sakon,a kullum sai ya turo min sako,yau shekara biyu kenan,abun mamakin har yanzu ban taba ganin sa ba,tun bana biye masa har na fara biye masa,har takai yanzu idan ban ga sakon sa ba bana jin dadi,kusan kullum sai munyi message a wathapp ,anma ban taba ganin ko hoton sa ba, bare kuma naji muryar sa,ko na kira dan naji muryar sa baya d'auka,saide yace min duk ranar da na amince yazo inda nake zan gansa,kuma zanji muryar sa,a yanzu kusan kullum sai ya min magana akan yana son zuwa ya ganni,anma naki basa dama,saboda ina tsoron maza nikam yanzu." "Haba A'indo sai yaushe ne zaki daina jin tsoro kiyi rayuwar ki kamar yanda kowane dan Adam keyi,shi wanda kike tsoron ma yana can yana sheke ayar sa da matar sa,ki duba irin dubunan samari yaran masu kudi,yaran sarakuna, haka suke cewa suna son ki anma ke sai kinyi yanda kikayi kika kora su,anya A'indo kodai har yanzu kina son Alhassan ne wai"? Tuf A'INDO ta tofar da yawu ranta a bace,sanan tace"wallahi ko maza zasu Kare bazan kuma ganganci da nayi a baya ba,me zanyi da wani Alhassan, wallahi fadar sunan sa ma yanzu da nayi karki so kiji yanda nake jin haushin kaina,wallahi bana fatan ma ko a Lahira na hadu da wanan mugun ." Murmushi Husseina tayi tace"Hi my sis calm down,maida wukak'en ba ni nakar zomon ba,bare a bani rataya,to idan har kinaso na yarda cewar baki son Alhassan kiyi ma wanan mutumin message cewar yau yazo ku hadu." . "Angama." . Cewar A'indo waya ta d'auka ta masa message cewar yau ta basa damar yazo." Maido mata Alamun jin dadi yayi,tare da gode mata. Husseina da kanta taje ta fada ma Hajiya cewar yau A'indo zatayi bako." Murmushi Hajiya tayi tare da yin murna tace "Kai Masha Allah ,yata Allah sa suriki na ne." Idrissa ne ransa ya bace,fauuuu ya tashi yabar wurin,Husseina da hajiya suka bisa da kallon mamaki." Murmushi Hajiya tayi dan tasan ma'anar hakan,kawai yana taya dan uwansa ne kishi,yau to me A'indo zatayi da Alhassan yanzu,ai ko ita taji A'indo zata koma ma Alhassan ta hana,bare kuma bazata ce ba,ai ita wanan abu ya mata dadi,Allah sa bakon Alherie ne. Da misalin k'arfe takwas A'indo taci adonta cik'in atamfa,riga da zani dinkin yayi bala'in yi mata kyau. kasancewar tana son kwaliya ,har Makarantar koyon make up ta shiga,kuma ta iya ta kware,ita ke ma kawayen ta idan zasuyi aure ba tare da ta bukaci dalar su ba,dan haka tayi k'waliyar ta simple,tayi bala'in kyau,kamar wata ba'indiya,hijabi ta d'auka mai hannu tasa,sanan tasa turare mai bala'in kamshi da dadi,wayar ta ce tayi kara,ta d'auka,wata zazakar murya taji a wayar tare da ce mata ya karaso, murmushi tayi sannan ta kashe,Husseina ta kalla ,"waw my twins sis kinganki kuwa? Wallahi kinyi bala'in yin kyau,kamar ba A'indon kauye ba🙊." zumburo baki A'indo tayi,sannan ta kaima Husseina dukan wasa,tace"ke yarinyar nan kin raina ni ko ina yayarki kike tsokana ta." "😏nifa ce gaba dake ba ke ba malama." Cewar Husseina. Dariya A'indo tayi tace" to naji su manya,na baki girman,jeki shigo min da bako na nidai ki kaisa Falon baki." "Tab so kike mijina yayi ball dani, dama yana Jin haushi na dan nace ma hajiya zakiyi bako wai kishin dan uwansa yake." "Dan Allah share sa,shi bai san abinda dan uwan sa yayi min ba,dan Allah sis ki taimaka."cewar A'INDO. "Naji anace bara naje." Yauwa my lovely sister I Love you." "Me too my twins" Cewar A'indo." Fita Husseina tayi,a harabar gidan,galeliyar mota ta gani latsetsiya ,wada kyanta kadai ya isa ya shagaltar dakai,bayan sa ya juya,sanye yake da bakaken kaya,dogo ne anma ba can ba,daga baya kayan sunyi bala'in yi masa kyau, "assalamu Aleykum",husseina tayi salama.tun a nesa take jin dadaden kamshin turaren sa wanda ita kanta ta yaba . Wa'aleykum salam sis twins din mu ya fada tare da juyowa,yana murmushi. Waw Husseina ta furta a zuciyar ta,saurayi ne mai cik'e da Kamala,k'yakyawa ajin farko,ita kyansa ma saida ya bata tsoro,kamar Aljani. fuskar sa ta kalla d'auke da mamaki a fuskar ta,wanda shi kuma dimple dinsa suka lotsa dukan su,yanada kewayayar face,ga dogon hanci,yanada idanu,shanyayu,wanda idan yana magana kamar mai jin barci,bakin sa ma karami ne kewayaye mai kyau,daga ganin sa kaga kakarfan namiji." Murmushi ya kuma yi yace"kinyi mamaki ko hussy." " A to dole ai nayi mamaki,domin kuwa ba kowa ke gane mu ba,anma kai da ko ganina ma bakayi ba kasan ko wacece,wanda ko murayar ba kowa ke ganewa ba" "Karki damu son da nake ma yar uwarki ne yasa nasan komai nata,da kowa nata. Bismillah kazo,muje tana zuwa tace na shigo da kai." Ok yace,shi ya shiga gaba,dan bazai soba yaga komai na jikin ta ba,saboda Allah bai halasta masa ba,yayi koyi da Annabin mu. Can ya dan tsaya yace"anma daddy yana nan kuwa?zan so na fara ganin sa kafin yar uwar ki." "Eh inajin yana nan,muje na kaika gun sa,har b'angaren su hajiya sukaje,suna zaune ko Hajiya da Daddy,harda idrissa,Husseina ce ta shigo falon,tayi salama,suka amsa ,Hajiya tace"a'a dota na kece." "Eh Hajiya dama bakon ne na wajen A'indo yace yana son ya fara ganin ku keda daddy kafin ya karasa gurin ta." "Ayya to shigo dashi." Cewar daddy. Dan dama Hajiya ta masa zancan . Da salama ya shigo ,Masha Allah Hajiya tace a ranta,ganin farko dukan su sukaji yaron ya shiga ransu,gashi daga gani dan gidan manya ne,ga kwarjini,da kamala,,gami daya ya shiga ransu,gaida su yayi suka amsa,sanan yace"Daddy ni sunana Bashir d'a a gun tsohon Minister Al'mansoor kadafi,Allah yayi ma iyaye na rasuwa,ta hatsarin jirgin sama,yau shekara goma kenan, Mahaifiya ta Indira,yar K'asar Mumbai ce,a can indiya, ba'indiya ce,mahaifi na kuma bafulace ne,sun mutu sun barni ni kadai ba uwa ba uba ,na tashi ne a hannun kawuna kanen mahaifi na,dan dukiyar mahaifana ma shi ya kulla da ita,har lokacin da na malaki hankalin kaina, na fara son Aisha wato A'indo ne tun lokacin da tazo wanan gida da sunan aikatau,ban zo nan ba saida na nemi amincewar ta,nasan komai nata,harda auren ta na farko,nace a kawo ni wurin ku ne,kamar yanda Addinin musulmci ya nuna mana da mu fara neman izini ga mahaifi kafin muje ga Yar." Shine nazo gurin ka daddy dan neman izinin fara zance gun Yar ka." " Masha Allah yaro naji bayanin ka,kuma Ina maka ta'aziyar mahaifan ka,kwarai nasan Minister,domin kuwa kowa yasan mutunci Kamala,da amana irin nasa,tabas idan kayi halin sa ka dace,dan mutumin kwarai ne,na yaba da halin ka da kuma tarbiyar ka,ni Alhaji Sanmani nace kaje ka nemi soyayar ya ta A'indo matsawar tana son ka to na baka izinin ka turo manyan ka,da zaran kun daidaita." Godiya Bashir yayi,sanan ya tashi yabar falon cik'e da farin ciki. Idrissa ransa a bace yace"haba daddy kuda ya kamata ku gyara auren ta da Yaya,anma kuka ba wani izini,." Murmushi Hajiya tayi tace"hum idrissa baka san abinda dan uwanka yayi ba,da kaida kanka bazaka goyi bayan a maida auren su ba,anma yau dai bara na fada ma abinda dan uwanka yayi, gaba-daya Hajiya ta fada masa,shi kansa idrissa saida yaji wata irin kumyar A'indo ta shige sa ,duk da ba gaban ta yake ba. . Har Falon baki Husseina takai sa,ta cika gaban sa da kayan ciye-ciye. "Kinga malama ni ba wanan nake so ba plz kije ki kira min matata,ita nake bukatar gani,kina wani ja min aji." Ya fada cik'in tsokana,dariya Husseina tayi" tace to masu mata naji." shima ya fada cik'in raha tare dayin murmushi dimple dinsa suka lotsa." Tafiya Husseina tayi tana dariya tace"idan naga dama sai na hana ganin ta." "Oh yi hakuri kanwata,idan Kika hanani ganin masoyiya ta Allah zaku iya rasani. . "Ah bama za'aje nan ba bara na turo maka ita." "Yauwa koke fa "☺ Da gudu ta karasa gun A'indo ta rukunkune ta ,tana dariya tace "wallahi yar uwata na tayaki murna,wallahi kinyo baban kamu,ke kin gansa kuwa,wallahi kamar ba'indiye,koda yake ya hada jini dasu,kinsan Allah yafi Alhassan kyau mugun kyau ma,kai wallahi Anty A'indo kinyi baban kamu." " Iyee to santin ya isa haka,harda kirana da Anty yau ,hum lalai bara naje naga Wanda kike zuzutawa hakan." " Za ko ki gani ."cewar Husseina. Fita A'indo tayi har falon ta shigo tayi salama cik'in zazakar muryar ta ." Yanzu ma tsaye yake,hannuwan sa cik'in aljihun sa,ya juya mata baya,bayan sa kawai ta gani. Kamshin ta ya bugo hancinsa,yace"ayimin afuwa my wife,idan da hali ki taimaka ki canza kaya,sanan karki sa turare,hakan bai halasta ba,ki bari har muyi aure , please kimin wanan Alfarmar,yana magana ne har yanzu bataga face dinsa ba,bayan sa kawai take gani." Sakaka tayi da baki.ta tsaya,tare da zumburo baki,shi kuma da salon da yazo dashi kenan,meye haka kuma." Kamar yasan abinda ta take sakawa a ranta, yace "muyi kokari muyi aiki da Addinin mu,haramun ne ko budurwa tasa turaren da zai tada hankalin wani da namiji,kuma ba muharamin ta ba,ni zan iya sawa,anma dan Allah ki taimaka kiyi abinda nace. Juyawa A'INDO tayi tabar falon,ranta yadan baci,ta shigo d'akin su,ta fida hijabi tayi kwancin ta,husseina tace"a'a ya na ganki haka kuma." "Mtsss dan Allah bar dan rainin hankalin nan,yanzu ina wani turaren da nasa da zai tadi hankalin namiji, je kice masa idan ya gama tsayuwar ya iya tafiya ni bazan fita ba.mtsss Aci gaba da gashi🍇 Maimou love😘 [19/10 à 22:26] MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE: https://mobile.facebook.com/Anatarewritersassocian/ ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ *A'INDO* _(Tantagariyar Yar Aiki_) ✨✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨ ✨✨✨ ✨✨ ✨ *NA* *MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋 *🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION🤝🏻* _(We are the best Writers Among All writers_)📚 *DAGA AKALAMIN MARUBUCIYAR* 👇 *YA MACE KOWACE DA IRIN NI'IMAR TA*, *LABARIN MAIMOUNATOU*, *KAICONA*, *HASSADA GA MAI RABO*, *YAN MATAN ZAMANI*, *INA MATSALAR TAKE MAZAN KO MATAN*, *MAKIRCI*, *LATIFA*, *CANJIN RUHI*, *WACECE NI KAMRINA*, *SO NE SILAR FARUWAN HAKAN*, _and Now_👇 *LATIFA SABON SALO*, *A'INDO (Tantagariyar Yar Aiki)* _DEDICATED TO SADJIDA & UMMY ONTOP_ *Page -47-48* Murmushi husseina tayi ita sai taga ma yanzu A'indo har tafi ta tsiwa,zama tayi kusa da A'INDO ta dafa ta,tace"haba sis meye haka,a gani na ai gaskiya ya fada,meye a ciki,kiyi kawai abinda ya umarce ki ,idan ba haka ba kuma zan iya cewa har yanzu kina son ya Al'Hassan." Jin haka yasa A'indo zurmut ta tashi,ta cire hijabi kawai ta sa wani,tana zumbure zumbren baki tabar d'akin,Husseina na mata dariya,domin yanzu ta gano lagwonta. Komawa tayi da salama ta shiga,sai a lokacin ya juyo shima ya amsa salamar tata, cik'in murmushi,kallon sa tayi,ita kanta saida taji wani iri,yanda taji gabanta ya fadi,haka kawai taji gaban ta ya fadi ta kuma rasa meye silar faduwar gaban,domin kuwa kyan nasa har tsoro ya bata,"zauna ko" Yace da ita cik'e da murmushi,zama tayi itakam sai ya zamana tamkar itace bakuwar bashi ba, gaba-daya ta rasa sukunin ta,haka kawai take jin kamar da akoi wani abu a tatare dashi. "Yauwa my princess da fatan dai kina lfy ko? Kuma na same ku lfy,Masha Allah yau dai ga bashir din ki ya bayyana." Murmushin yake tayi, sanan tace"naga bashir,ashe k'yakyawa ne shi yasa ka boye min kanka." Murmushi yayi sanan yace"yauwa Aïsha nifa ba wasa ya kawoni ba,kamar yanda kika sani kika sani na kuma fadama mahaifan ki to yanzu ma zan baki cikak'en tarihi na,nan ya fada mata kamar yanda ya fada ma su Hajiya da Alhaji. Murmushi tayi,sanan tace"Masha Allah Allah zaba mana abinda yafi Alherie." Ameen yace,sanan yaci gaba da janta da zance tun bata biye masa sosai har ta saki jiki suka sha fira,anan ne taji ya kuma shiga ranta,anma ta rasa me yasa sam ya kasa kwanta mata sosai,anma kuma tasan cewar tabar ta aure sa tayi dace,dan haka indai su hajiya sun amince dashi zata yarda ta aure sa. Sunyi awa biyu suna tadi,sanan yayi salama ya tafi tare da aje mata tsaraba ,kin amsa taso Yi saida ya nuna mata bacin ransa tukon ta amshi kayan... Direct yana tafiya tayi b'angaren su hajiya da kayan,wanan karon hajiya kadai ke falo . A'indo ta shigo da salama Hajiya ta amsa Mata tana murmushi,A'indo tazo ta zauna kusa da Hajiya tare da dan rungume ta tace"Hajiya na kina hutawa." "☺ina hutawa ya ta,yaya har kun gama tadin,Kai a gaskiya yaron ya kwanta min Allah yasa siriki na ne." Sunne kai A'indo tayi cik'e da jin kumya sanan taba hajiya leda ,tace"gashi wai tsaraba ce." Amsa Hajiya tayi tana murmushi,su turaruka ne manya masu kamshi,da mayuka masu tsada. Hajiya ta yaba,nan A'indo ta diba musu ita da Alhaji duk da na Mata ne,Hajiya taji dadi sosai. Sanan tayi salama ta tashi ta koma b'angaren su,Husseina ma tayi murna,sanan ta kara bata shawara akan ta amince ma Bashir kawai,itama kuma tayi na'am da shawarar. *Bayan sati daya* A yau ne Alhassan ya shigo jirgi Dan zuwa K'asar sa ta haihuwa,a inda yake tafe da bacin rai,Zuciyar sa na masa wasi-wasi akan matar sa Mina ,hakan ko ta faru ne dalilin fadan da sukayi jiya,na cewar tun kusan sati biyu saura zasu bar kasar yace da Mina ta shirya,sanan akoi auren kannin sa,bata basa amsa ba,saida a gobe zasu tafi yace da ita su shirya su tafi,tace ita ba inda zata yai tafiyar sa,me zatayi a wani Niger,ita ba inda zata a takura mata,ransa yayi bala'in bacewa,sanan yace matsawar bataje wanan auren ba to wallahi zai iya rabuwa da ita,yana gama fadar haka ya gama shirin sa,washe gari k'arfe takwas na safe yayi Shirin sa shi kadai aka kaisa yajirgi ya daga dasu zuwa Niger. a wanan lokacin kuma soyaya A'indo da Bashir ta bunkasa a zukatan su ,dan a yanda suke son juna abin baya faduwa,wata irin shakuwa ce sukayi,suna ji da juna ,koda yaushe suna like da waya suna fira,idan A'indo zata fita shi ke zuwa ya kaita a cewar sa baya son ana kalle masa mata,in yayi hakan sai yaba A'indo dariya ,tare da cewar "har na ma zama Matar taka kenan." Sai yace sosai ma. Ba abinda ke kashe A'indo kamar dimple dinsa. Shirye shiryen biki ake ba k'ak'autawa,Hajiya ta d'auko mai gyaran jiki ana ma Husseina,itama A'indo ana mata, jikin su yayi luwai luwai yayi kyau ,duk sun raba ma yan Makarantar su katin gayata,dan harda dynner za'ayi, za'ayi shagalilika sosai,dan sai anyi fulani day,indiya day,dadai sauran su,abin ba'a cewa komai,domin A'indo da Kawayen su na school suke shirye-shirye ba kama hannun yaro,kusan kulum yanzu sai kawayen su sunzo gidan an cika gida ,ayita wasa da raha. Husseina da A'indo har wani fresh suke abin gwanin sha'awa,sun ciciko sunyi wani irin kyau. K'arfe hudu jirgin su Alhassan ya sauka ,bai huce gida ba saida ya biya company dinsu,yayi wasu abubuwa,bayan sallah magariba,gards dinsa suka rako sa zuwa gida,shiga sukayi,direct wajen su hajiya ya huce,tarbon sa akayi sosai cik'e da murna,kowa yayi murnar ganin sa,anan akaci abinci,su A'indo dama tunda kawayen su suka fara zuwa wasu hardaga wani gari,sai suka koma cin abinci a b'angaren su. Dan haka suna b'angaren su tare da kawayen su na school da suka fara zuwa Mimi ,Salma ,da Safna,kawayen su ne yan Niamey,sun shaku matuka hakan yasa suma sukazo bikin,anko ko kusan kala biyar kawayen amarya sukayi,itama A'indo kusan kayan su iri daya dana husseina Saidai banbancin kalla. Bayan anyi fira sosai wajen k'arfe goma su hajiya suka shiga barci itada Alhaji,yayyin da husseina suke b'angaren falon baki suke tadin su,Alhassan ne zaune a falon baki sanye yake da t-shirt ,da wondo na sojawa iya gwiwa,sunyi bala'in yi masa kyau,fatar sa da ka ganta kasan cik'in hutu yake ,yayi fresh yayi bala'in kyau ,kafa daya kan daya,yana danna computer ,yana shan juis sanye yake da farin gilashi.aiki kawai yake a cumputer. Salma ce ta kalli A'indo tace "sis dan Allah ki d'auko min waya ta,inajin wallahi mun barta a b'angaren su hajiya dazu,kinsan da mukazo aiki anan nasa caji kuma kinga yanzu inason Kiran Mom." Murmushi A'indo tayi,sanye take da riga da wondo na kayan barci masu sulbi sunyi bala'in yi mata kyau,sanin cewar a yanzu Hajiya da Alhaji basa falo suna d'aki ita da Alhaji shi yasa kawai ta fita da kayan barcin dake jikin ta da kuma hulla,ta gashi kasancewar lokacin sanyi ne,kayan sunada dan kauri,tasa takalma masu gashi , daga sama, gaba-daya sai tayi bala'in kyau. Kai kamar wata ba'indiya fitowa tayi ta iso falon su hajiya da siririya salamar ta,ko kadan hankalin ta bai kai a gunsa ba,ganin tayi tunda ta shigo bara ta huce ta aza tea Tasha,shikam tun kafin shigowar ta ya jiyo wani bala'in kamshi mai sanyaya zuciya da ruhi,wanan dalilin yasa ya aje aikin da yake ya zuba ma k'ofa idanu,har ta shigo wani irin dum gabansa ya bada,ganin wanan k'yakyawar halitar a cewar sa,har ta nufi kichen tana shirin shiga Hajiya ta sauko da yake taga A'indo ,tace"a'a A'indo lafiya dai na ganki." Da murmushi A'indo ta juyo wanda ya kara ma face dinta kyau,tace "là Hajiya kin fito,wallahi Salma ce ta manta wayar ta a caji dazu,kuma abubuwa suka d'auke mana hankali,shine tace nazo na d'auko mata,shine nima nake son hada tea nasha." "Ayya to yi ki hada,kije kice ma idrissa yabar Husseina yaje b'angaren su,dan in ba haka nayi bazasu iya rabuwa ba har asuba." " To hajiya ." A'INDO tace tare da shiga kitchen Sai a yanzu Hajiya ta lura da Alhassan zaune,Wanda ya saki baki cik'e da shagala Yana kallon A'indo wanda Jin an ambaci A'indo gaban sa yaji Yana faduwa,dan kuwa gami daya yaji yarinyar nan ta shiga ransa." Murmushi Hajiya tayi tace"Ashe kana nan." "Eh Mom,wacece wanan"? Ya fada Yana nuna hanyar da A'indo tabi, "Au wai A'indo kake nufi,ai A'indo ce tsohuwar Matar ka baka gane ta ba"?......." Aci gaba da gashi🍇 Maimou love😘 [20/10 à 19:40] MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE: https://mobile.facebook.com/Anatarewritersassocian/ ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ *A'INDO* _(Tantagariyar Yar Aiki_) ✨✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨ ✨✨✨ ✨✨ ✨ *NA* *MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋 *🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION🤝🏻* _(We are the best Writers Among All writers_)📚 *DAGA AKALAMIN MARUBUCIYAR* 👇 *YA MACE KOWACE DA IRIN NI'IMAR TA*, *LABARIN MAIMOUNATOU*, *KAICONA*, *HASSADA GA MAI RABO*, *YAN MATAN ZAMANI*, *INA MATSALAR TAKE MAZAN KO MATAN*, *MAKIRCI*, *LATIFA*, *CANJIN RUHI*, *WACECE NI KAMRINA*, *SO NE SILAR FARUWAN HAKAN*, _and Now_👇 *LATIFA SABON SALO*, *A'INDO (Tantagariyar Yar Aiki)* _DEDICATED TO SADJIDA & UMMY ONTOP_ *Page -49-50* Kallon Hajiya yayi yaga wai ita tayi maganar ko kuwa? Yace"haba Hajiya wacen yarinyar da take bakauya ya za'a hadata da wanan nutsatsar."🙄 "Hum yaro man kaza ,ai sai kayi,ni zan shiga na kwanta,ka tashi kaima ka koma b'angaren ka." Hajiya na gama fadar haka ta koma sama,tabar Alhassan cik'e da mamaki ,da kuma tambayoyi a Zuciyar sa. Fitowa A'indo tayi da cup a hanun ta ,tana tafe tana shan tea ,tana danna wayar ta,dan chatting suke da Bashir,table ta zauna na cin abinci,taci gaba da da chatting dinta tana dariya,inda gaba-daya hankalin Alhassan ya karkata a kanta ,sam bata ma san yana nan ba,sanin da tayi cewar Hajiya ta koma b'angaren su. Wayar ta ce tayi kara ma'ana Kira ya shigo,dagawa tayi tana dariya,fararan hakoran ta,mai d'auke da wushirya a tsakiya,wace ta kara ma hakoranta kyau suka bayyana,tace"hahhh Kalbi ya dai dagaske nake maka fa,Allah na yarda da zaran an gama auren Husseina kaima ka turo,tunda su hajiya ma sun yarda." Duk wanan hirar da take a kunuwan Al'Hassan ,ransa yayi bala'in baci,yayin da hankalin sa ya tashi Jin tana cema wani ya turo ,har zai tashi ya nufe ta ,kuma sai ya fasa,zaune yake anma ji yake kamar ana zuba masa garwashi a zuciya,duk da bai yarda cewar A'indo bace,ya ma za'a ce itace,bayan wacan Yar kauye ce,jahila,marar aji kuma mumuna,ya za'a hadata da wanan,daga gani tanada aji,ga ilimi,ga kuma kyau,gata tamkar ba'indiya,Kai ina Hajiya zolayar sa kawai take. Ji yayi gaban sa ya fadi Jin tana cema wani wai ya turo waye wanan kuma. Gama shan coffeen ta tayi ta tashi,sai yanzu hankalin ta yakai kansa,ko shekara nawa zatayi bazata taba manta wanan bakin mugun ba,jin tayi gaban ta yayi muguwar faduwa.kenan dai yazo,hum Alhamdulillah tunda dai yanzu ba matar sa nake ba,bai isa ya takurani ba,kuma ma ina ruwana dashi." Sakin ajiyar zuciya tayi sanan ta daidaita kanta,tazo ta gaban sa ta huce,wanda kamshi turaren ta ya dawo dashi daga duniyar shaukin ta,har takai gurin caji ta zage wayar salma,zata fita taji yace"ke bakisan ki gaisar da mutane ne ba,kina ganin mutane anma bazaki gaida su ba." Cak A'indo ta tsaya,gaban ta na faduwa,dakewa tayi ta kirkiro murmushin tura haushi na gefen baki,ta juyo,ta zuba masa ido cik'in ido,wanda ya yasa faduwar gabansa dum,ba shaka wanan yarinyar ce,ko gizo ne,kai hakan bazai taba yiwu ba,ta ya ma za'ace itace ina sam bai yarda ba. "Humm ashe akoi mutum a gun Sorry ban lura bane,ina wuni,anzo lafiya to Masha Allah." Tana gama fadar haka ta juya tayi ficewar ta,yayyin da Zuciyar ta ke mata tafarfasa. Wajen su idrissa ta nufa dan fada musu sakon Hajiya,anma ta iske har sun tashi basa nan,hakan na nufin sun gama tadin,tab yau wace rana hum. .ta fada tayi gaba abunta,barin Alhassan tayi cik'e da baki,shi fa bai gane ba,da sauri ya tatara computer da wayoyin sa yabar b'angaren,ya nufi b'angaren idrissa iske sa yayi ya fito daga wanka. "a'a bros kaine nayi tunanin ma kayi barci saboda gajiya, murmushi Alhassan yayi sanan ya fido wayar sa da ya d'auki A'indo lokacin da ta fito daga kitchen tana Shan tea bata sani ba,yace"kanina dan Allah wacece wanan,ya nuna ma Idrisa photon ,Idrissa ya duba ,yace Yaya yaushe ka d'auki wanan pic din. Dazu na d'auke sa ta shigo falo shine nake tambayar Hajiya wai wacece tace tsohuwar matata ce." Murmushi idrissa yayi yace"bro ai gaskiya ne,itace mana A'indo yar uwar tagwaitakar ta ce zan aura Husseina,itadai ce tsohuwar Matar ka,ai Yaya nayi mamakin da kabar wanan yarinyar,mai sufar indiyawa." Idrissa na gama fadar haka yabar wurin,dan yanajin haushin dan uwan sa har yanzu. Wani iri Alhassan yaji jikin sa ya Masa, gaba-daya gabobin jikin sa yaji sun mutu,jikin sa yayi sanyi, Zuciyar sa ta dinga bugawa da sauri-sauri,hankalin sa ya tashi,wani tsoro ya shige sa lokaci daya,firge ya nufa ya d'auki ruwan roba ya shanye gaba-daya,yanzu kam ya yarda photon ya kara dubawa ,duk da acan ba wani kallon ta yayi ba dakyau ya gane cewar itace,idan ko hakane wallahi da sake dole ma a basa matar sa yanzu." Tashi yayi cik'e da kwarin gwiwa ya koma b'angaren sa,barci dai ranar kaurace ma idanun sa yayi,daga ya runtse idanu zai dinga ganin A'indo tana murmushin ta Mai tafiyar da Zuciyar sa,sai yan juye-juye yake a bisa bed,sai da asuba bayan yayi Sallah barci barawo ya d'auke sa. Itakam A'INDO da komawar ta ta iske Husseina har tayi barci ,sai sauran kawayen su wa'inda suke tatauna yanda za'ayi choregraphie,wato yan matan amarya zasuyi rawa ranar dinner,wanda kuma harda A'indo,inda tsarin yake yan mata biyar zasuyi zasu jera biyu gaba biyu baya,sai daya a tsakiya,ko kuma a gaba,wada kuma A'indo ce zata tsaya a gaba,nan ta iske su suna ta tataunawa a kai,Salma tace"anma banda uwayen ango ko ?dan gaskiya da yar kumya,A'indo tace a'a dinner su hajiya sunce ta matasa ce,banda uwaye.gobe ma kanwar ango ke zuwa, khalissa muna waya sanan muna chatting da ita,har take ce min harda ita a masu rawar. Mimi tace"gaskiya gwara tazo mu fara koyan rawar,a fara gaba-daya za'a fi tafiya daidai, yauwa hakan yayi ma. Duk wani shirye-shirye yana gabata yanda ya kamata,inda khalissa tazo itama autar su Alhassan,suna bala'in sonta,komai take so yi mata suke basa takura ta,da kwana biyu,khalipha yazo shima mai bima idrisa,sai halissa itama a tatare sukazo mai bima khalipha ,wato wada take aure a Niamey,kai gaba-daya family an hadu,kuma dukan su akoi su da son jama'a,ga wani'irin so da suke ma su A'INDO tamkar jinin su ,dan dama koda su A'indo sukayi waya,suka saba da khalipha,Halissa,da khalissa,abun burgewa dukan su, sun d'auki su A'indo tamkar jinin su,hakan yasa da sukazo gida ya d'au hayaniya,domin Suma yan sharholiya ne,akoi su da son sho,Halissa da khalissa kusan kullum suna tare da yan matan amarya wato su A'indo. Yau kwana biyar kenan da zuwan Alhassan anma abun nasa sai a hankali,dan kuwa kullum cik'in bin A'indo cik'in Siri yake,wani yanayi yake jin kansa wanda ya kasa gane masa, kamar kullum yau ma wajen k'arfe goma na safe suna zaune duka a falo harda Hajiya,da khalipha, Halissa,da khalissa da Idrissa sai Alhassan dake zaune yana duba computer baya ko jin hirar su, Hajiya tashi tayi ta tafi saman ta dan shirye-shiryen su dan bazata iya biye ma shirmen su ba. A'indo ce ta shigo cik'in siririyar salamar ta, dukan su suka juyo harda uban gayar wato Alhassan,da ya ture cumputer gefe ya zuba ma k'ofar idanu,jin wace yake ishirwar ganin ta shigo,sanye take da dinkin doguwar rigar na bakin less,daga sama matse anyi mai gidan nono,matse yake har wajen bra sai aka sake sa daga sama har kasa ya bud'e ,dinkin yayi bala'in yi mata kyau,ya mata das ,ta dan yafa wani dan shara-sharan gyale,fuskar ta tayi simple make up,sanye take da dogayen takalma masu tsini,bakin ta yasha lips sai walkiya yake,da yar karamar jakar ta,sai ni'imatacen kamshin ta ke tashi a duk inda ta huce sai tabar sanyayan kamshin." Khalipha yace"hum my sis tun kar ki shigo nasan kece,domin ke dama turaren ki ke fara ma mutum salama kafin ke. Dariya A'indo tayi,duk da taga Alhassan ta dake tayi kamar batasan yana gun ba,yayyin da shi kuma Alhassan yaji gaban sa ya fadi lokacin da yaji kanin sa yayi wanan maganar. Wata muguwar harara ya banka ma khalipha,anma ina khalipha ko ganin sa baiyi ba. Kallon A'indo yake a kaikaice,ina kuma zata tayi wanan Shirin mtsss,salon ayita kalle ta,shi kadai yake wanan maganar a zuciyar sa ,idan ka gansa zaka rantse cewar aikin sa lake bisa laptop,anma ina ba wani aikin da yake sai ma rubutun sakin layi yake yana bata aikin da yayi yana rubuta shirme duk a rashin sani. Wani kallo A'indo tayi ma khalissa na marairaicewa tace" da khalissa Bashir fa na jiran mu tun dazu ashe ke zaune ma kike baki shirya ba."🙄 "Bashir Alhassan ya ambata a zuciyar sa,tuni Zuciyar sa ta fara kai kawo." Da sauri khalissa ta tashi tace"just five minutes my sis wallahi na sha'afa ne." Halissa tace"to nima ku tafi dani man." Waro idanu A'indo tayi tace"ki rufa mana asiri kina matar aure Zaki bimu,kekam ai saide a kunkume a cik'in gida,😂 Kinga zamuyi reunion ne da samarin ango,kaima surikina baka shirya ba,anma ba matsala ko kaje ko baka je ba ai duk daya ne,tunda abokan kazasuyi abinda muke so dan haka ka ma yi zaman ka." Dariya idrissa yayi yace"au abin hakane,ba'ama so dama naje,to bara naje wurin amarya ta Nima,ya tashi ,yabar gurin, khalipha ne yace"tab abin yar wariya ce ,hum ya kalli halissa yace"sis taso muje yawo harda shopping kyale wa'inan." "Yauwa bro muje kawai."suka tafa A'indo tace "to aso diyawa." "Anki " . Sukace da ita tare da yi mata gwalo suka fita suma. Alhassan kam tunda yaji tace da halissa abun na Yan mata da samarin ango ne yaji Zuciyar sa na tafarfasa,wato itama yan matace kenan.😡kuma uban waye Bashir dinnan? Ganin duk sun watse sai ita dashi yasa ta tashi zata fita ,yace"da ita kema kenan yan Mata ce,ai inaga dake da halissa matsayin ku guda,Dan me ke zakije cik'in kata wai da sunan reunion."😡 Ya fada kansa na hayaki,Idanun sa har sun canza coulor tsabar masifa. Mamaki ne ya kama A'INDO,zatayi magana kuma ta fasa dan ba amfanin masa magana,ganin ta kama hanya ta fice yaji wani irin bala'in zafi da Zuciyar sa ta masa, ta ya ma za'ayi ta tafi yana mata magana,a haka take son zuwa cik'in wasu kata,tashi yayi da zafin nama ya fito waje da gudu ,ganin ta yayi zatayi part dinsu,da gudu yazo ya sabe ta,bayan ya rufe Mata baki, yayi saurin yin b'angaren sa da ita. A'INDO na wule-wule tana ihu,bai dire ta ko ina ba sai d'akin sa ,ya rufe,wata irin faduwar gaba A'indo taji,ranta yayi mugu-mugun bacewa,Idanun ta har sun canza,tsabar masifa da bala'in dake cinta, gaba-daya taji ta kara tsanar sa,tsanar da ko makiyin ta bata fatan tayi masa irin ta. Alhassan yace"bakida hankali ne Ina miki magana zaki wani share ni dan ki raina min hankali,dan iskanci a haka zaki fita,kuma wai wajen samarin ango uban wa kika tambaya,ke ko kumya bakiji ba zaki fita a haka har kina ikirarin kanki a Yan mata,a haka kike son fita maza suyita kalle ki." Takaici bakin ciki suka yima A'indo tsaye a zuciya,wuka ta hango a bisa tire mai d'auke da lemo,d'auka tayi rai a bace tace"wallahi Allah idan baka bani hanya na huce ba zan caka maka wanan wukar,an fada ma A'indo ta da ce da ko wane sakarai zai nemi wulakanta ta ,to bara kaji idan acan farko kayi kaci bulus wallahi yanzu bazan barka ba,da kake cewa meye ni Yan mata ce,kwarai kuwa ni yan mata ce tunda har yanzu ina tamaka da abinda yan matan ke tamaka,dashi,har ake kiran su da budurwa,banida igiya,ko nauhin wani a kaina,dan haka dole nayi rayuwa ta yanda nake so,sanan Wanda zan aura ma baiyi min wanan takurar ba sai Kai! kai a su wa.? "Wallahi ka bani waje idan ba haka ba zan caka maka wanan wukar ." Ke har kike tambaya ta ni a su wa,dan kin raina min hankali ina matsayin mijinki kike kiran wani zai aure ki."😡 gaba-daya cik'in tunzura da bacin rai yake wanan maganar. "Miji miji,tuf ta tofar da yawu ,tace "Allah ya kiyaye,ai wallahi da ace har yanzu ina matsayin matarka tabas da ko saide na kashe kaina,dan da in zauna dakai gwara zama da bakin kumurci ina umartar ka da ka bani wuri na huce,dan wallahi idan ka nace zan caka maka wanan wukar.",ko gezo baiyi ba,ya tsaya cak gurin kamar an dasa sa,ji yake ga daya duniya bai tabajin ciwon abu ba, da zafin abu kamar yanda tayi masa wanan maganar wai gwara ta zauna da bakin kumurci da zama dashi,aiko yau zaiga k'arshen kiyayar da take masa,dan bazai gusa a gun ba sai ya tsaya yaga zata caka ko kuwa,a matukar haukace A'indo tayi saiti da wukar ,dan ta d'aukan ma kanta matsawar bai gusa ba wallahi sai ta caka masa ita....... Aci gaba da gashi🍇 Maimou love😘 [22/10 à 21:02] MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE: https://mobile.facebook.com/Anatarewritersassocian/ ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ *A'INDO* _(Tantagariyar Yar Aiki_) ✨✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨ ✨✨✨ ✨✨ ✨ *NA* *MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋 *🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION🤝🏻* _(We are the best Writers Among All writers_)📚 *DAGA AKALAMIN MARUBUCIYAR* 👇 *YA MACE KOWACE DA IRIN NI'IMAR TA*, *LABARIN MAIMOUNATOU*, *KAICONA*, *HASSADA GA MAI RABO*, *YAN MATAN ZAMANI*, *INA MATSALAR TAKE MAZAN KO MATAN*, *MAKIRCI*, *LATIFA*, *CANJIN RUHI*, *WACECE NI KAMRINA*, *SO NE SILAR FARUWAN HAKAN*, _and Now_👇 *LATIFA SABON SALO*, *A'INDO (Tantagariyar Yar Aiki)* _DEDICATED TO SADJIDA & UMMY ONTOP_ *Assalamu Aleykum,zanyi kira ga wasu marubuta,wa'inda kuma yawanci sababin marubuta ne ke irin hakan,a gaskiya bana jin dadin abinda kuke yi min,ace kaf online kunfi d'aukar min sunan book, duk idan zan rubuta sunan book to sai na zauna nayi nazari nayi bincik'e naga idan ba'a taba irin sunan ba sai na rubuta,ban taba d'aukar sunan book din wata marubuciya ba ko daya ba a Online na rubuta,wallahi duk sunan book din da zan sa babu taimakon kowa ni ke aje hankali na kirkiro sunan book dina,anma abun mamaki shine da farko an d'aukan min sunan book dina Mai sunan *(MAKIRCIN, )anyi sa.nayi shiru banyi magana ba,aka kuma d'aukan sunan book dina (YAN MATAN ZAMANI,)shima nayi shiru,aka kuma d'aukan (HASSADA GA MAI RABO),shi nayi ma marubuciyar magana kuma ta fahimce ni,an d'auki Ina (MATSALAR TAKE MAZAN KO MATAN),shima nayi shiru,kwanan nan daga fara tala book zan fito dashi wata ta gani ,a lokacin ta fara rubuta sa,nayi hakuri,kwatsam yau kuma sai naga an kuma d'aukan saunan book dina mai taken (KAICONA),shi nayi magana anma tace bazata iya canzawa ba,to a gaskiya a wanan karon bazan iya hakuri ba,ya kamata ace wasu marubutan su dinga tunani da lissafi kafin su fara abu, bai kamata ba ace ana rubuta sunayen book sama da uku ba,kuma duka sunaye iri daya,hakan zai sa mu ruda kan Makaranta,ina mai bada shawara ga masu irin wanan abu,idan zaku rubuta litafi kuyi bincik'e da kyau ku tabatar ba mai irin sunan litafin sai kuci gaba,anma ba wai ku d'auki sunan litafin wani ba,gaskiya hakan baiyi ba, idan akaci gaba da haka kunga zan d'auki sunan book din wada ta d'auki nawa Nima na rubuta book din da irin sunan book din da takeyi akafi sanin ta dashi na kunga hakan ba dadi ,dan haka dan Allah mu gyara tun kafin mukai ga haka.*🙏 *PAGE 51-52* Murmushi yayi wanda yafi kuka ciwo,alhakikanin gaskiya wani irin tararin bala'in sonta yakeji ,wanda shi kansa abin tsoro ya fara basa,bai taba son wata mace ba haka,sanan baisan lokacin da son ya shige sa ba,tafin hannun sa yasa zai janyo ta ,itako idanu a rufe ta yarfar da hanunsa,a inda tsotsayi yaja ta yanka tafin hannun nasa,take jini ya fara zuba, bud'e idanu tayi jin yayi yar karamar kara,jini taga yana zuba a hanun sa,duk da bataji dadiba a k'asan zuciyar ta,saboda har ga Allah bataji dadin abinda tayi ba,saboda ita ba irin sa bace,d'aurewa tayi ta dake,tare da cin fuska ,tace"Wallahi kadan ka gani ma ,idan ka kara gangancin koda taba hannuna ne to wallahi abinda zan maka sai ka kwanmace baka doron duniyar nan." Mamaki ne fal a idanun sa,kwayar idanun ta ya duba yaga kiyayyar sa fal a idanun ta,gashi har zata iya fido masa da jini,ganin yayi sanyi yasa A'indo yin tsaki tare da buge sa ta bud'e k'ofa tabar wurin. Doctor ya kira yazo ya duba masa hannun ,akayi bandeji tare da basa maganunnuka,tunda A'indo tasa kai ta fita,hankalin sa ya kara tashi,sam duk zugin da hannun sa ke masa bayaji,domin kuwa a cewar sa baikai zugin da zuciyar sa ke masa ba. Tunani yake ,yanzu wai cik'in maza zataje ta shiga suyi cudanya dasu,kuma ma wai namiji ne zai kaisu wanda yake tunanin saurayin ta ne,😳waro idanu yayi da ya tuna maganar ta ,ta dazu wai ko mijin da zata aura,to waye wanan kuma? Gaban sa ke bala'in faduwa,ji yake kamar ya kwala ihu a hankali yake jin kansa na sara masa,tsabar kishin bala'i maganin barci ya balla yasha. Anma abun mamaki barci yaki d'aukan sa,hanun da akayi ma bandeji ya jimke waje daya,nan take jini ya kuma balewa,anma ina ko ta hannun baibi ba,wani iri yake ji,idrissa ne ya shigo yanata salama yaji kamar ana nishi, sama-sama dan haka da sauri ya karasa d'akin, Al'Hassan ya iske a tsaye,idanu sunyi masa jawur,yayyin da hannun sa ke tsiyayar jini. "Ya Salam bro meye haka me ya sameka? Da sauri Alhassan ya karaso ya rike hannun sa yana dubawa,saurin komawa yayi ya d'auko kayan aikin sa yayi dressing din gurin,sanan ya kara nada masa wani bandejin,dago kai yayi zaiyima Al'Hassan magana,kawai sai yaga har barci ya d'auki yayan nasa,gyara masa kwanciya yayi tare da barin d'akin,yana mamakin abinda ya samu dan uwan sa . A'indo ko fita sukayi,Bashir ya kaisu,akayi reunion,tsakanin yan matan amarya da samarin ango,duk da Bashir ya hana A'INDO fita daga motar. Suna zaune a mota suna fira Bashir yace "baby nifa so nake daga an gama auren sisin mu nima na turo,kuma gaskiya bana son asa dogon lokaci wata daya nake son asa ,dan gaskiya bikin bazai d'auki lokaci ba." Murmushi A'indo tayi tace"ka ganka ko,to naji kai baka ma barin nan da ko shekara ne." "Kiyi hakuri baby zancan hakuri bai taso ba,naji ance tsohon mijin ki ya dawo,ni kuma a kowace rana cik'in zulumi nake kar ku koma tare,shi yasa nafi son ayi komai a gama." Nan take annurin fuskar A'INDO ya d'auke ,ranta ya baci,zuciyar ta tayi zafi a k'ankance ta kalli Bashir tace"bash kasan tunda nake dakai baka taba bata min rai irin na yau ba? Wallahi ka batan rai ,ta ya ma kake tunanin zan koma gidan sa ,Allah ya kiyaye,dan Allah kabar wanan maganar." Ganin da yayi ranta ya baci yaji shima baiji dadin abun ba,kallonta yayi yace"plz my princess kiyi hakuri,wallahi kishi ne yasa nayi wanan maganar kiyi hakuri bazan kuma ba na miki Alkawari." "Is ok karka damu,zaka iya turowa da zaran anyi auren Yar uwata.".. Murmushi yayi yace"nagode sosai my princess. Al'Hassan bai tashi ba sai bayan sallah la'asar,anma kuma koda ya tashi ya tambaya yaji su A'indo sun dawo aka tabatar masa da sun dawo sanan hankalin sa ya kwanta. Duk wani shirye-shirye anyi,yayin da dangi sukayita zuwa wanan sabga Mina matar A'lhassan kuwa ana saura sati daya tazo biki,da saura sati daya amarya ta shiga lale, Su A'indo ansha gyara,kamar amarya,domin ta fada ma Hajiya da zaran an gama bikin Husseina Bashir zai turo kuma baza'a a d'auki dogon lokaci ba a cewar sa,Hajiya tace "Masha Allah muma abinda muke jira kenan ,a shirye muke,dan haka tasa har A'indo ayi mata gyaran amare waw idan kunga kyan da A'indo ta Kara ba'a magana,da misalin k'arfe biyar aka fara fulani day,a inda kowa ya halarci gurin,akayi decoration din gurin abin gwanin sha'awa,kowa yayi shirin fulani,hata abokan ango wasu sunzo,yayyin da Alhassan ke rabewa waje daya inda yasan A'indo na bi yana kallon ta,a yanzu bayada aiki daga kallon photon ta a waya sai tunanin ta,yau ma kamar kullum yana daga lungun sa,ya hango suna rawa, Zuciyar sa yake jin tana masa zafi ganin gaban maza ne suke wanan abun,kowa na kallon ta.zai tashi kenan sai ga Mina da yar iskar shigar ta,zaro idanu Alhassan yayi 😳a matukar tsorace yace"ke wai kinada hankali kuwa? A gidan surukan ki kika fito haka daga ke sai wondo,Wai Mina yaushe zakiyi hankali." Tsaki Mina tayi tace"kaga Malam wallahi bazan iya ba,dama ka gayatoni nan ne dan ka wulakanta ni,to bara kaji yanda nake shiga ta acan haka zanyita anan ba Wanda ya isa ya hanani,haba dan Allah meye haka, mtsss." Da sauri tabar wajen zataje wajen wasan da akeyi,har taci rabin tafiya,domin ta kusa kawo gunsu,da gudu Alhassan ya taso yazo ya taro ta,baiyi wata-wata ba ya kwashe ta da mari,bata tsaya tunani ba itama ta kwashe sa da mari a daidai idanun hajiya da A'indo da Hajiya ta fito kiran ta dan ta raraba abinci ...... Kuyi hakuri da wanan oga ya dawo ,banida lokacin baku yanda kuke so 🥰😍😘 [24/10 à 21:29] MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE: https://mobile.facebook.com/Anatarewritersassocian/ ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ *A'INDO* _(Tantagariyar Yar Aiki_) ✨✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨ ✨✨✨ ✨✨ ✨ *NA* *MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋 *🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION🤝🏻* _(We are the best Writers Among All writers_)📚 *DAGA AKALAMIN MARUBUCIYAR* 👇 *YA MACE KOWACE DA IRIN NI'IMAR TA*, *LABARIN MAIMOUNATOU*, *KAICONA*, *HASSADA GA MAI RABO*, *YAN MATAN ZAMANI*, *INA MATSALAR TAKE MAZAN KO MATAN*, *MAKIRCI*, *LATIFA*, *CANJIN RUHI*, *WACECE NI KAMRINA*, *SO NE SILAR FARUWAN HAKAN*, _and Now_👇 *LATIFA SABON SALO*, *A'INDO (Tantagariyar Yar Aiki)* _DEDICATED TO My Kawa Mrs Adam (yar Mutan kagara),&My dota Aisha A Bagudo_ *Page 53-54* Zaro idanu hajiya tayi,yayyin da A'INDO kuma tayi shu'umin murmushi,daga hannun zaiyi ya kara dukan ta, Hajiya tace"kul ,a koda yaushe kuskuren da kakeyi kenan,kadan ka gani ,wanan kadai ya isheka ishara,ace mace ta d'auki hannu ta doki mijin ta,ai kuwa ba sauran daraja ,mutane kowa hankalin sa yayi gurin, gaba-daya mamaki ake,soja kamar sa mace ta mare sa tab . Kallon Mina Hajiya tayi tace"ki koma ciki wanan ba darajar ya mace bace,kina matsayin Matar aure duba yanda kika fito." Murguda baki Mina tayi ,sanan tace"nifa an takura ma rayuwa ta,dan jaraba irin taka saida nace bazan zo ba ka matsa min,gashi nazo kai kana cimin mutunci, mahaifiyar ka ma haka,ni bazan ." "Kul karki fara karki yarda ki sa min uwa idan kina iskancinki kiyi sa can shida yake dai-dai ke,anma kika yarda kika sa Hajiya a wanan banzan shirmen naki wallahi sai kin gane kuskuren ki." A'indo ce ke wanan maganar lokacin da take kokarin karsowa kusa da Mina kamar zata duke ta, Alhassan kam kasa magana yayi tsabar takaici da kuma kumya da yaji,tabas a yau ya Kara dana sanin auren Mina,a yau ya tabatar da Alhakin iyayen sa ke bibiyar sa da kuma na A'indo,domin kuwa da yabi maganar su da yau baiga wanan bakar ranar ba,ya Salam wasu hawaye ne masu zafi suka zubo a kumatun sa ,ita kanta hajiya saida abun ya dan taba ta,domin kuwa wahala bata taba sa danta kuka ba,anma ai shi ya jama kansa,ji tayi gaba-daya A'indo ta kara shiga ranta,sanan yau ta Kara jin dadi da ta kirata da mahaifiya,tabas tasan Alhassan yayi sake,sanan yayi asarar da bazai taba maida makamancin ta ba. Murmushi Hajiya tayi tace"barta Aisha,ai wanda yasan darajar iyaye shi ke girmama su,karki damu haihuwa ta ja min,dama ance dan kuka mai jama uwar sa jifa...... "Zo muje,kai kuma idan har kana iya d'aukan magana ta karka taba ta,karka duke ta,domin duk namiji mai dukan matar sa ba namiji bane." Jan A'indo tayi suka bar gurin,itako Mina tsaki tayi tabar gurin. Shi kam Alhassan tsaye yayi hawayen bakin ciki na zuba a idanun sa,dole ya roki daddyn sa ya taimaka ya barsa ya saki Mina ,idan ba haka ba wallahi kashe sa zatayi da bakin cikin ta.... Da bala'in sauri yabar gurin yayi b'angaren Mahaifin sa,acan ya iske mahaifiyar sa,koda ta gansa tayi kokarin barin wajen Alhassan yayi mazan rike k'afafun ta,Idanun sa na hawaye ya aza kai saman k'afafun ta yana kuka tare da neman yafiyar ta,tare da rokon ta akan ta zauna ta sausauta masa,jikin Hajiya yayi sanyi sosai,domin kuwa bata taba ganin danta Yana kuka ba,domin tunda yakai dan shekara goma Babu abinda kesa shi kuka,ko dukan sa akayi jurewa yake baya Kuka,saide taurin rai,anma yau gashi yana kuka , Alhaji ta kalla dake zaune ya daga mata kai alamun ta zauna,zaunawa tayi, Alhassan da idanu sukayi masa jawur,ya kamo hannun Hajiya da na Alhaji,ya daga Kai ya kalle su,yace"dan girman Allah ku yafe min Hakika ku iyaye na gari ne ,duk da na bata muku,naki bin umarnin ku,baku taba nuna fishi a gareni ba,tabas na muku butulci,naki abinda kuka so,ada can bansan cewar gata kukayi min ba sai a yanzu na gane kurena,nayi watsi da zabin ku na rike zabi na ,gashi yanzu ina girbar abinda na shuka,abinda ko namiji dan uwana bai taba mari na ba,anma yau mace kuma matata ta mareni a bainar jama'a wane kask'anci ya huce wanan,tabas bayi ganganci,kuyi hakuri ku dubi girman Allah ku yafe min ." Hajiya ma share hawaye tayi,"tace hakika Alhassan kuskure kam kayi,saide ka nemi yafiya agun wace kayima laifin,mu mun jima da yafe maka,domin da bamu yafe maka ba da wallahi bazaka ga da kyau ba,tsakanin mata da miji a cik'in su duk Wanda ya zalinci daya tofa Allah sai ya saka ma wanda aka zalunta,ka wulakanta yarinyar nan ,kaso yin ajalin ta,Allah ne yayi akoi sauran shan ruwan ta a duniya ,ka zalinci yarinyar nan,anma ba komai kaje ni na yafe maka." Daddy ma cewa yayi"hakane kam Son ka bata mana sosai anma ba komai kaje nima na yafe maka,kaje ka nemi yafiyar tsohuwar Matar ka. "Nagode Nagode ya ku iyaye na gari,sai inason daddy ku taimaka ku kuma aura min tshohuwar matata dan Allah daddy Wallahi Allah a yanzu babu Matar da nake so sama da ita,dan Allah ku taimaka ku shawo min kanta,ta kuma bani dama ta biyu ,sanan daddy ku amince na saki Mina domin bazan iya zama da ita ba." "Hum Soja na kenan ,ai ka makaro,domin kuwa A'INDO yanzu baza mu taba tarbon ta ba da wanan maganar,dan a yanzu haka ta kuma zama ta wani,bayan bikin yar uwarta zamusa auren ta itama.ni da kake gani wallahi ni na haife ka anma a yanzu nafi son A'indo sama dakai ,domin ita din marainiya ce gaba da baya ,iyayen ta sun rasu shekaru biyu da suka huce,nice uwar su,kuma wallahi bari kaji ko ni bazan ba A'indo shawarar ta koma gidan ka ba,domin kuwa ba dan Allah kake son ta ba,a Koda yaushe zaka iya kuma rabuwa da ita,idan so na Allah kake mata tun acan da bata zama mutum ba ya kamata ka nuna hakan anma ba yanzu da ta zama mutum ba.ada can ma ita tabi umarnin mu duk da bamu haife ta ba ta aure ka,kai da muka Haifa ma kaki bin Umarnin mu,dan haka ni shawarar da zan baka kaje kayi hakuri da matar ka,ka dinga mata Nasiha Wata killa ta shiryu,anma zancan rabuwa bamu amince maka ba. Kallon daddy yayi a matukar razane,da gigita,ba komai kuma ya sashi a wanan halin illa jin da yayi cewar yayi hakuri yanzu kam A'INDO ta wani ce,wanan abun yasa ganinsa da jinsa na neman d'aukewa,biyu biyu ya fara ganin su, Tun yana gane abinda suke cewa har ya daina jin komai,sai gani sukayi ya fadi a gurin ba alamun numfashi. A matukar razana da rikicewa hajiya tayi kansa,ta kama sa ta fara girgiza sa,tana fadin" Alhassan dan Allah ka tashi ,ka taimaka,meye haka,Alhaji baya numfashi fa,shima Alhaji a rude da ganin halin da dansa ya shiga ya d'auki waya ya Kira idrissa ,ko minti goma ba'ayi ba sai ga idrissa da kayan aiki,nan ya fara duba sa,ya gano matsalar,jinin sa ne ya fara hawa,sanan kuma yanzu wanan hali da ya shiga Zuciyar sa ce ta buga ,jin abinda baiyi zato ba,ko kuma zuciyar sa bazata iya d'aukan abinda taji ba ruwa ya hada,ya sa masa.ya samu numfashin sa ya daidaita anma bai farfado ba. Hajiya tayi tagumi shima Alhaji hankalin sa ya tashi kawai dan yana namiji ne yasa yafi hajiya dauriya. Idrissa ya dubi daddyn nasa yace Daddy wai meye aka fada masa da ya sashi a wanan mumunan halin?." "Gaskiya ce kawai muka fada masa" Cewar Hajiya,domin bazata so yaran ta suji wai saboda A'INDO ya fada wanan halin ba,dan zasu iya fara jin haushin Yar ta itakam abinda bazata iya jurewa bane,bazata so ba ace daya daga cik'in yaran ta basu samun jituwa ,dan haka tace"so ne yake ya saki Matar sa,shine mu kuma muka ki amincewa." Cewar Hajiya,duk da tasan ba shine musababin fadawar sa cikin wanan halin ba. "Gaskiya Mom dad ku barsa yayi abinda yake son yi mana, haba wanan ai ba Mata bace,ku duba fa a matsayin ta na matar aure shigar da take yi,sanan ko kadan bata mutunta brother,gaskiya nima ina bayan sa,Mom kawai ku barsa yayi abinda yake so." "Wanan kuskuren shi ya tafka a farko wanan kam bazan yarda ba,domin kuwa shi namiji idan ya saba da saki kullum hakan zata dinga Faruwa,dan haka zabin sa ne yayi hakuri ya zauna da ita." Hajiya na gama fadar haka tabar d'akin. Idrissa ya kalli Mahaifin sa alamun ya tausaya, murmushi Mahaifin yayi yace"idrissa kasan ban taba juyama mahaifiyar ka baya bisa kan gaskiyar ta ba,sanin kanka ne cewar abinda take so shi nake so,domin kuwa duk abinda zatayi da gaskiya take yinsa,dan haka abinda tace nima shi zance ban amince ba da abinda Alhassan ke so ya aikata ba." A'indo ko yinin ranar cik'in nishadi da farin ciki ta shiga,ganin cewar yau an mari Alhassan ,me yafi wanan dadi a wajen ta. Yau gaba-daya cik'in nishadi take." bayan an gama fulani day da misalin k'arfe goma na dare su A'indo suna zaune suna tsara yanda za'a tsara Arabian day gobe , Salma daya daga cik'in kawayen su tace"a'a yau ko kunga abinda na gani kuwa? Hum wai wanan sojan yayan ango wata ta mare sa,nace tooo duk fuskar sa,da miskilanci ace mace ta maresa." Mimi tace "hum ai ance Matar sa ce ta maresa." Salma tace" kai haba dan Allah ,gaskiya batada tarbiya batada mutunci,ace mace da ita ta daga hannu ta mari mijin ta." "Hum shi mijin ai baku san halin sa ba,baku san abinda yake ba kawai a dai yi sha'ani." Cewar A'indo,da gaba-daya ranta ya fara baci da taji ana maganar makiyin ta. "Nikam A'indo naga baki son ana maganar sa,ranar ma nace miki nifa ya min,anma naga kin bata rai,kince Kar na kara miki wanan zancan yadai🤔cewar Salma." "Mtsss dako kinyi zabon tumun dare,domin kuwa wanan Zuciyar sa baka ce ko kadan bayada imani, kamar fir'auna yake, sanan ga wulakanta dan Adam kai wanan yanada mugun hali wly ni dan Allah abar wanan zancan nasa mu kwanta zaifi saboda kunsan gobe munada aiki.." Shiru sukayi suka kwanta,yayyin da A'indo take ta juye juye,tunanin marin da Mina tayima Alhassan take,daga ta tuna sai tayi murmushi. Washe gari haka akayi Arabian day,Masha Allah nan ma yayi kyau, Alhassan nacan kwance saida yasha ruwa leda biyu,ya farfado anma duk da haka bashida k'arfin jiki,da ya rufe idanu A'indo yake gani tana masa murmushin ta mai tafiyar da tunanin sa,da nutsuwar sa . Zaune yake saman gado,yana tunanin A'indo yau kwana biyu bai ganta ba,so yake ya saba ma kansa da rashin ganin ta,ko zai samu sasaucin Zuciyar sa,anma ina abin ba sasauci domin kuwa ji yake idan har bai ganta ba to zai iya samun matsala,tashi yayi da k'yar duk ya rame kwana biyu kwance,duk ya fige ya rame shi kadai yasan radadin da yake ji a zuciyar sa,yana dafa bango haka ya isa falon Hajiya,da yake duk bakin suna falon baki dan haka ba kowa,sai A'indo da take cin abinci bisa table,sanye take da jar atamfa dinkin riga da siket,dinkin yayi bala'in yi mata kyau,irin rigar nan ce mai gidan breziya sanan daga saman wuyan rigar sai aka bud'e sa ya zamana wuyan yakai kafadar ta,tasa yar karamar sarkar gold a wuya sai ta hau wuyan tayi das da yake wuyan nata a cik'e yake bul-bul gwanin sha'awa,sai yan kunnen sarkar,tayi kyau sosai kamar ita ce amaryar,domin kuwa ita kanta gyaran amaren take sha,ga wani ni'imtacen kamshin da yake tashi a jikin ta,tasha d'aurin d'ankwali irin na zamani,zaune take tana cin abinci tana gamawa ta d'auki fruits tana sha dan tabi'a ta ce, shan fruit bayan cin abinci,shigowa yayi falon juyawa yayi Aiko ya ganta zaune,ba karamin sanyi yaji a zuciyar sa ba, gaba-daya ya nemi ciwo ya rasa illa wani sanyi da yake ji yana ratsa zuciyar sa,lumshe shanyayun idanun sa yayi tare da dafa saitin Zuciyar sa jin yayi gaban sa na faduwa,kamar ana jansa yana murmushi ya isa wajen ta,yana zuwa ya duka kasa har gwiwa tuni wasu hawaye suka zubo masa,ace wai shine yau yake zubar da hawaye ,kuma duke gaban mace,macen ma wada ya wulakanta,gaskiya so bai masa adalci ba,tabas Alhakin A'INDO ne yake kama sa tabas lalai abinda ka raina wataran shi zai tsole maka ido ji yayi sonta ya kara shiga Zuciyar sa. A'indo tun daga dan nesa ta jiyo kamshin turaren sa,tasan sarai shine shi yasa ko juyowa batayi ba taci gaba da Shan fruit dinta,ganin ya duka kasa dai-dai gurin ta,abin yayi bala'in matukar bata mamaki da tsoro,zaro idanu tayi tana kallon sa cik'in tsiwa tace"Malam wai meye haka"? "Na roke ki da girman Allah kiyi hakuri ki yafe min abinda nayi miki na tabata alhakin ki ne ke bibiyata,dan Allah Aisha ki taimaka ki bani dama a karo na biyu ki tausaya min ki tausaya ma rayuwa ta." " Mtsssss kaga Malam dakata✋ karka zo min da wani zancan banza ,ba wani dadin bakin da zakayi min,ni a lokacin kaji tausayi na ne,ko an fada ma Kaine da namiji kadai,to bara kaji wallahi ko maza sun Kare a duniyar nan na k'wanmace na zauna ba aure,kai wallahi da komawa auren ka gwara na koma da bakin kumurci,mtssss........." . Tana gama fadar haka tabar wajen,wani tari ne ya tunkuro ma Alhassan,sosai yake tarin abin tsoro tare da kiran sunan ta,tun yana ganin ta har ya fara ganin ta biyu biyu,daga k'arshe Idanun sa suka rufe rufffff.......... .... Aci gaba da gashi🍇 Maimou love😘 [25/10 à 21:33] MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE: https://mobile.facebook.com/Anatarewritersassocian/ ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ *A'INDO* _(Tantagariyar Yar Aiki_) ✨✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨ ✨✨✨ ✨✨ ✨ *NA* *MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋 *🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION🤝🏻* _(We are the best Writers Among All writers_)📚 *DAGA ALKALAMIN MARUBUCIYAR* 👇 *YA MACE KOWACE DA IRIN NI'IMAR TA*, *LABARIN MAIMOUNATOU*, *KAICONA*, *HASSADA GA MAI RABO*, *YAN MATAN ZAMANI*, *INA MATSALAR TAKE MAZAN KO MATAN*, *MAKIRCI*, *LATIFA*, *CANJIN RUHI*, *WACECE NI KAMRINA*, *SO NE SILAR FARUWAN HAKAN*, _and Now_👇 *LATIFA SABON SALO*, *A'INDO (Tantagariyar Yar Aiki)* _DEDICATED TO SADJIDA & UMMY ONTOP_ *Page -55-56* Halissa ce ta shigo falon,ta ga yayanta a haka,a tsorace ta karaso inda yake,tana jijiga sa,tare da fadin" Yaya yaya plz ka tashi ,me ya same ka? Wayyo Allah ,da gudu taje ta d'auko ruwa a firge ta yayafa masa,nan take numfashin sa ya dawo,a hankali ya fara bud'e idanun sa,har ya sauke su akan kanwar sa, murmushi yayi wanda yayi nuni da iya lebo kawai ya tsaya,ya tashi da k'yar da taimakon Halissa ta taimaka masa suka idasa saman kujera,tace"yaya bakada lfy me ya fito da kai haka"? "Oh kanwata na gaji da zama d'aki ni kadai ne,kuma kinga bikin dan uwana ake." Mina ce ta shigo falon sanye da riga da dogon wondo,tasha Attachment na gashi,ga farata zako-zako da tasa,tasa yar karamar hula,ga uwayen takalma dogaye masu tsini da tasa,da alamun fita zatayi. Tana cin shuiwingwom irin na yan duniya,tsohin karuwan nan wanda suka shahara a bariki,kallon sa tayi shekeke,tace"key zaka bani na motar ka,dan ita nake son shiga yau zanje salon." Daga kai yayi ya kalleta,ya girgiza kai cik'e da takaici,yace"fita da zakiyi kin tambaye ni ne?,sanan kina yar musulmi zaki fita haka bugu da kari da auren ki,wai Mina me kika d'auke ni ne? Ina matsayin mijin ki ina kwance ba lfy anma ko kije ki duba ni ,babu abinda kike min na matsayina na mijin ki,sai abinda kika dama kike yi,wallahi nayi dana sanin auren ki,kaicon Rayuwa ta,nayi watsi da zabin iyayena, wallahi Mina matsayin baki canza ba bazaki ga da kyau ba"! "Hum au kace malam ka koma ban sani ba,to bara kaji rayuwa ta ce,a haka ka ganni sanan a haka ka auro ni,Dan haka Kaide baka isa kace zaka hanani abinda nake so ba, duniya ta canza yanzu kuma kowa yanada incin yin abinda yaga dama,dan haka Kai baka isa ba ka hanani abinda nake so ba,kudi nake so naira milions daya zanyi hidimar biki dan haka kai nake jira." Zaiyi magana tari ya turnike sa, Halissa ce tashi rai a bace tace"ke ko wace irin jakar mace ce? Mijin ki baida lfy anma ko a kanki,so kike ki kashe mana dan uwa,to wallahi ahir din ki ,ki kiyaye ni." "Keko asu wa karan kada miya,wa ya tsoma bakin ki aciki? Wanan maganar da yayan ki nake yi ba ke ba,domin ke baki isa ba ina musayar yawu dake,saide shi da yake sa'a na dashi nake. Murmushi Alhassan yayi wanda yafi kuka ciwo yace da Halissa,"kanwata barta kyale ta tayi abinda taga dama ita da Allah." Hararar juna sukayi tsakanin Mina da Halissa,sannan Mina tayi tsaki tayi ficewar ta, b'angaren Alhassan ta nufa,wata bakar jakarsa ta gani ta bud'e,dolar na kudi ta gani,tasan su dan haka ta debi iya daidai millions daya,ta duba key din motar sa ta d'auka tayi ficewar ta,babu wanda zai ganta ya kira ta bahausa,kuma musulma,musulmar ma matar aure,mtssss Allah shi kyauta...... Bayan fitar Mina Halissa ta kalli Alhassan tace"yaya wai me ka gani a jikin wanan kwarangwal din ka aura,kuma yau wai kaine mace ke fada maka magana haka kaida suke bi ka so su,anma yau kaine wata kucakar mace ke ci maka mutunci,yaya me wanan zata gwada ma tsohuwar Matar ka A'INDO, ai wallahi wanan a komai tsohuwar Matar ka ta fita,aji class,kyau,nagarta,sura, ilimi,Kai komai tafi ta,nesa ba kusa ba.wallahi kayi sake yaya." Zuciya Alhassan ya danne,tare da tari,yace"ya isa haka,halissa,karki kara min wani ciwon,ni kadai nasan abinda nake ji a zuciya na,ni kaina nasan cewar Alhakin Aïcha ne ke azabtar dani,dan Allah ki taimaka kema ki tayani neman gafarar ta." Murmushi Halissa tayi tace"insha Allah yaya." Shikam runtse idanu yayi,tabas ba karamin mugun so yake yima A'indo ba,so na Allah yake mata,domin kuwa Sam baya jin wai wata sha'awar ta,ko wani abu na jikin ta,a'a ita din zahirin ta yake so,tabas Koda ace a yau A'indo ta zama ba kafa ba hannu shikam zai iya auren ta,"ya ALLAH!"... Ya fada lokacin da yaji wani sonta na kara ninkuwa a zuciyar sa..... A'indo ko da fitar ta ranta a matukar bace ta Kira Bashir,yana Office yaga Kiran ta, murmushi yayi tare dajin wani sanyi a ransa,saida ya bari kiran ya tsinke tukon ya kira ta,d'auka yayi tace"idan kanada lokaci inason magana dakai." Murmushi yayi yace"ran gimbiya ya dade gani nan zuwa insha Allah nan da minti talatin." Kashewa tayi ta koma b'angaren su suka ci gaba da hidima,bayan minti talatin sai ga Bashir,ya kira ta yace ya iso. Da yake gidan akoi mutane sosai dan haka tace dashi ya jira ta a mota gatanan fitowa,tana fitowa ta isko sa k'ofar gida,shiga motar tayi,shiko Bashir ya lumshe idanu,domin kuwa dama yanada kishirwar ganin ta. Gaida sa tayi,bai amsa ba sai illa kallon ta da yake tayi yana murmushi,juyowa tayi taga ita yake kallo, zumburo baki tayi cik'in shagwaba tace "meye kuma ina gaida kai baka ma amsawa." "Oh sorry princess kinsan idan ina ganin ki,bana gani bana ji,nayi kewar ki sosai anma fada min waye ya taba min ke? Dan naga yanayin fuskar ki ya canza." Murmushi tayi sanan kuma tayi fuska,Alamun ba Wasa tace"bash so nake nan da sati ka turo iyayen ka neman aure na,sanan wata daya nake so kamar yanda kace,dan Allah A yanzu ina bukatar nayi aure da wuri." Ajiyar zuciya ya sauke tare dajin wani sanyi a ransa,yace"Alhamdulillah my princess wly dama ni abinda nake so kenan ya fito daga bakin ki,nagode Nagode sosai, wallahi Allah dama zasu yarda da anyi auren mu rana daya da kanwar mu." Murmushi A'indo tayi tace"a'a idan mukayi haka da takura mudai yi kamar yanda nace din." "An gama ranki ya dade." Yace da ita tare dayin murmushi. Fira sukayi sama sama,sanan ya fido kudi dubu dari biyu yace tayi hidimar biki,ta sayama Husseina gift na aure. Murmushi A'indo tayi taki karba,da k'yar ya shawo kanta ta k'arba tare da godiya........ Cik'in farin ciki ta koma gida,yau ne kuma akayi indiya day,inda kowa yayi Shirin indiya,anma A'indo gaba-daya ita da amarya Sunfi kowa kyau da haduwa,inda duk abokan ango suke hada ma A'indo yawu. Masha Allah an gama sa lfy lau ,washe garin ranar za'ayi dinner,dan haka a washe gari dasasafe su A'indo suka tafi salon har amarya,inda aka musu gyaran kai,sanan aka tsantsara masu galelen lalai,gawnin kyau ba kamar su da suke farare,kuma sunfi kowa kyau da d'aukan Ido,hata kawayen su sha'awa suke basu. Khalissa tace"gaskiya Yaya yayi asara,anan,harar A'indo ta gala ma khalissa sai tayi saurin yin shiru,babu Wanda yaji ta. A ranar a Salon suka wuni,sai k'arfe bakway na dare suka dawo gida yayyin da dinner party zai fara k'arfe takwas da Rabi na dare....... Alhassan ma yaji dan sauki,dan haka hajiya tace ya shirya in anjima yaje dinner shima,tunda babu uwaye,su kadai ne yaja Matar sa su tafi. Ba yanda beyi da Hajiya ba akan bazai je ba ,ta bata rai tare da cewar matsawar basuje ba zaiga bacin ranta,dan haka yace tayi hakuri zaije......... K'arfe takwas dai-dai tuni anyima kawaye da amarya make-up Wanda kuma duka A'indo tayi musu,sunyi bala'in kyau,yayyin da yan matan amarya suka dinka suit na mata riga da wondo,dinkin jan yadi ne na maza, riga da wondo,sai sukasa farar riga daga ciki,yar saman kuma a bud'e take,gyaran gashin su iri daya ne kuma yayi kyau,a tsakiya aka kame musu gashin, jelar ta fado har a kafada,sauran da yake basuda gashi kamar nasu A'INDO da Husseina saida aka Kara musu gashin doki lol😝. Sanan sukasa takama masu rufewa daga sama, masu tsini suma farare,sai karamar sarka a wuya,sanan sukasa fulla fara mai gashi mai dankaran kyau,duk iri daya ,sanan suka d'auki farar karamar jaka itama,waw yan matan sunyi bala'in haduwa,harda khalissa ma harda ita cik'in Yan matan amarya su shida kenan hadi da A'indo. Salma ta juya ga A'INDO tace"keko yaushe zaki shirya kowa ya shirya,mu tafiya zamuyi tunda kinga mu ya kamata mu fara zuwa mu tarbi mutane, amarya da ango sai gaba zasu zo ." "Ai kunce haka tunda kun samu nayi muku abinda kuke so,shine ni sai nabar fuska ta haka ba kwaliya. Mimi tace"ai ke ba sai kinyi kwaliya ba domin kuwa bazaki hada kyanki da namu ba ." "Hummmmm naji dai ku zage ni yanda kukaga dama. Tafiya sukayi,dan abokan ango wajen mota bakway sukazo d'aukan kawayen amarya da ita kuma motoci masu kyau da tsada. Nan aka d'auke su,gidan yayi dan shiru,amarya A'indo ta shirya ta da doguwar rigar ta fara,Mai kyau,irin ta turawa ,anma kuma batayi tsiraici ba,sai daga baya A'INDO ta shirya,tayi Make up simple ,tasa kayanta,sunyi bala'in yi mata kyau,domin tafi duka yan matan haduwa,,kayan sun kamata, kasancewar tanada hips,ga boobs,kirar Coca-Cola itama tasa fara riga daga cik'in wondon,sanan ta aza rigar ja daga sama,waw suit din sunyi bala'in amsar ta,kamar wata ba'indiya,sai kace zata zaben saurauniyar kyau.takalma tasa farare masu tsini,sanan tasa sarka fara ta roba mai kyau,tasa wani dan hannu fari shima na roba mai kyau,ga jan zanan lalen ta ya fito ram,yayi mata bala'in kyau.... Sanan tasa farin karamin gilashi,ga jan baki da ya zauna ram a bakin ta ,gwanin kyau da sha'awa. Husseina da ke zaune tana kallon ikon Allah sai tashi tayi ta zaga ihu,A'indo ta juyo da sauri tana tambayar ta lfy , Husseina tace"wallahi sis kinfi duk yan matan nan haduwa,kayan sunfi kama ki,kinga kuwa yanda kikayi bala'in yin Kyau ,wallahi kin hadu,ke kinganki kuwa iyeee🥰." "Mtsss ni wly kin bani tsoro nayi tunanin wani abun ne ma." "To anma ke kadai zaki tafi a motar ki dan naga duk sun tafi ko,Bash kuma yace sai wajen k'arfe goma jirgin sa zai sauka,kuma yace miki direct zai huce wajen dinner din." "Eh na sani,a mota ta zanje dama." "Ok" Turare tasa bayan ta gama shirin,ta fesa turare masu kamshi,sanan tasa hular ta,ta d'auki karamar farar jakarta da key na mota,tayima Husseina kiss a goshi tace"bye sai kunzo"! "Ok bye." Fitowa A'indo tayi cik'in takun ta na kasaita da yanga,irin na yan mata masu aji, dai-dai fitowar Alhassan da Mina wanda shima yasa fararen kaya suit da bakaken takalma,yayi bala'in yin kyau shima tamkar ba'indiye,duk da ya rame,Mina kam yanda kasan figagiyar kazar da akasa ma ruwa ba'a fige ba a kusa dashi,dan wata doguwar fara riga tasa,ta tarkata abubuwa kamar mahaukaciya ,wai anan sytil🤔ne,abun ban dariya, Al'Hassan gaba-daya haushin ta yake ji,yanda yaga tayi wanan shigar,zuwa yayi wajen motar sa da take kusa da ta A'indo,juyowa A'indo tayi,suka hada idanu carab dashi,ji Yayi kamar sa masa lantarki,cak ya tsaya wuri daya ,tare da d',auke numfashi ya d'auke wuta,tare da gwalo idanu waje,a matukar razane. Ita Kam bata gansa ba,tayi shigewar ta a mota ta tada ta jata ta fita daga gidan a matukar mamaki yake kallon yanda take tuki,sanan shigar da tayi tayi bala'in tafiya da imanin sa,nandanan ransa ya baci da ya tuna cewar maza keda koi a gurin. Da sauri ya shiga motar,Mina ta tsaya gyare gyare rai a bace ya daka mata tsawa tare da fadin dan ubanki ki shiga muje." Waro idanu Mina tayi tace "wallahi ba ubana ba,shiga tayi motar ya tada da gudu yabar harabar gidan ko gards dinsa baibi takan su ba,bisa titi ya taikayo yanda A'indo ke tuki cik'in kwarewa ,ba karamin mamaki ta shayar dashi ba...... Aci gaba da gashi 🍇 Maimou love😘 [26/10 à 18:50] MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE: https://mobile.facebook.com/Anatarewritersassocian/ ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ *A'INDO* _(Tantagariyar Yar Aiki_) ✨✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨ ✨✨✨ ✨✨ ✨ *NA* *MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋 *🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION🤝🏻* _(We are the best Writers Among All writers_)📚 *DAGA ALKALAMIN MARUBUCIYAR* 👇 *YA MACE KOWACE DA IRIN NI'IMAR TA*, *LABARIN MAIMOUNATOU*, *KAICONA*, *HASSADA GA MAI RABO*, *YAN MATAN ZAMANI*, *INA MATSALAR TAKE MAZAN KO MATAN*, *MAKIRCI*, *LATIFA*, *CANJIN RUHI*, *WACECE NI KAMRINA*, *SO NE SILAR FARUWAN HAKAN*, _and Now_👇 *LATIFA SABON SALO*, *A'INDO (Tantagariyar Yar Aiki)* _DEDICATED TO SADJIDA & UMMY ONTOP_ *Page 57-58* A haka suka isa inda ake dinner ,gurin yayi bala'in haduwa, decoration din ja da fari ne,kai gurin ya tsaru iya tsaruwa,A'indo ta shigo da motar ta,inda Idanun mutane duka suka juyo kanta,babu.abinda kake ji illa waw da Masha Allah,tafiya take anma yawanci idanun mutane na kanta,har samarin wanda sukazo da yan matan su kallon ta suke,ita ko a kwalar rigar ta,daidai isowar su Alhassan,ko takan Mina baibi ba,ya fito daga motar ,yayin da take ta faman zagin sa........... Fitowa yayi ya nufi inda yaga A'indo ta zauna wani saurayi yaga yazo zai zauna kujerar kusa da tata,da sauri Alhassan ya riga saurayin zama,da sauri A'INDO ta juyo sai ganin A'lhassan tayi zaune kusa da ita,ranta yayi bala'in baci zatayi magana kenan wayar ta tayi kara, kiran Husseina ne ya shigo,tasan me ke ma'anar kiran dan haka takai duban ta ga su Salma tace"ku tashi muje ga amarya da ango sun kusa isowa." Tashi sukayi su shida,hakan ya kara ba Alhassan damar kara kallon surar ta,wanda yasa shi lumshe idanu, cik'e da shaukin ta,kamshin sanyayan turaren ta ya buge sa,a ransa yake yaba sura irin tata. A k'ofar harabar filin sukaje suka jera,uku uku face to face, abin yayi bala'in yin kyau daga tsakiya inda zasu taka an shimfida dogon jan carpet, ba'a jima ba sai ga amarya da ango anzo,aka tarbo su,tare da musu feshin turare tare da watsa musu jar fulawa,hannun su sak'ale da juna suna murmushi sunyi kyau sosai,DJ ya saki kida mai dadi,mai cik'e da sanyaya Zuciyar Masoya, Alhassan na murmushi sai yake ganin tamkar shida A'indo ne ,fata yake Allah nuna masa shida A'indo ranar da zata amince masa,da ko a ranar yafi kowane da namiji farin ciki,a haka Amarya da ango suka zauna mazaunin su,nan DJ ya musu barka da zuwa tare da taya su farin ciki,sanan aka umarci da daya daga b'angaren ango da daya yazo ya bada takaitacen tarihin sa,inda aka tura Alhassan yaje yayi ,nan ya hau fili ya bada takaitacen tarihin kanin nasa tare da yabon k'yawawan halayan sa na gari cik'in harshen fransanci. Bayan ya gama aka tatafa masa sanan aka umarci daya daga cik'in kawayen amarya wata tazo ta bada takaitacen tarihin amarya. A'indo suka tura,da k'yar ta tafi gyaran murya tayi,tare da musu salama,nan ta fara bayanin ta da harshen fransanci Wanda yayi bala'in ba Alhassan mamaki yanda yaji tana francanci ba ko wani gargada cik'e da kwarewa,sanan bayan ta gama danan ta koma da turanci.kamar haka👉 _(My name is Hassana Adamu, popularly known as A'indo. I'm the brides maid, her sister and her_ birth twin._ _Hussaina is a very good person to live with, she respects her elders, she's jovial and lively. Sometimes she's troublesome, but whenever she sees something wrong, she tries to correct it. I'm not saying this because she's my sister, I'm saying it because that is just who she is. I wish them all the best in their marriage. My sincere appreciation to our invited guests, I wish them a safe trip back to their respectful destinations._) Bayan ta gama aka mata tafi raf raf tare da burge dubunan mutane,hata amarya da ango ta burge su,sanan akayi mata tafi raf raf raf........yayyin da bashir ya shigo anma bata san yazo ba,shi kansa ta kara burge sa da shiga ransa. A lokacin da ta gama,can ta hango sa nesa kadan yana mata murmushi wani farin ciki taji itama,yayin tayi gurin da yake direct, gaba-daya Alhassan duk wani motsin A'indo Yana ganin sa,har lokacin da ta isa wajen Bashir tana farin ciki,"la kalbi na Yaushe ka dawo." Murmushi yayi yace"my princess yanzun nan na dawo,na ganki.kinyi kyau princess anma gaskiya nayi kishi." Dariya tayi ta jawo hannun sa sukazo suka zauna Wayyo Allah a lokacin idan kukaga yanda hankalin Alhassan yayi bala'in tashi ba'a magana,bare da yaga suna dariya cik'in farin ciki,wasu zazafan hawaye ne suka zubo masa,tashi yayi daga gurin ya d'auki motar sa da gudu yabar wurin gaba-daya shikam bai taba gaza d'auriya akan wani abu ba, kamar yanda ya kasa tsaida hawayen sa akan kishin A'INDO da sonta.... Lokacin da akazo za'ayi rawar bashir ya nuna bacin ransa tare da cewar bai yarda ba gaban wa'inan mazan A'indo tayi rawa ba, Dan haka dole yasa ta hakura su sukayi rawar. Mina kam ko a kwalar rigar ta da Alhassan ya tafi,ila ma wani abokin ango ta samu sukayi holewar su. Masha Allah anyi taro lfy an watse lafiya,komai ya kayatar,washe gari misalin k'arfe takwas na safe dubunan jama'a suka shaida d'aurin auren Idrisa Alhaji sanmani da Husseina Adamu. Bisa sadakin naira dubu dari biyu,hata yan kauyen su A'indo sunzo da Antyn su... Masha Allah anyi taro lfy,an watse lfy inda aka kai husseina tangamemen gidan ta na gani na fada inda Alhaji da Hajiya sukayi musu Addou'a ,sai fatan Allah sanya Alherie. Bayan sati daya da bikin su husseina ,a lokacin aka Kira Alhassan zuwa garin Niamey domin hada wasu takardu. Kawun Bashir sukazo neman auren A'indo kuma an basu tare da sa ranar biki sati uku masu zuwa,cik'in farin ciki akaci gaba da gyaran A'indo,duk wani kaya da uwaye ke saye na diyan su sun saye duk wani kayan d'aki na kasar waje masu kyau da tsada,su hajiya sun sya Mata,yayin da yaran Hajiya suka koma Makaranta,saboda jarabawa ta kusa,ba kowa gidan,akwati goma sha biyu aka kawo ma A'inso bayan sati uku dubunan jama'a suka shaida d'aurin auren Bashir Al'Mansoor Kadafi da kuma A'INDO ,wato hassana Adamu. Masha Allah d'aurin aure yayi jama'a,kasashe daban daban,yayyin da zukata biyu suke cik'in farin ciki, Anty da wasu daga cik'in yan uwan Hajiya su sukaje sukayi gyare gyaran d'akin A'indo,Masha Allah gidan yayi bala'in haduwa,ba yanda Bashir baiyi ba akan Kar akai A'indo da komai shi zaiyi,Alhaji da Hajiya sukace a'a su zasuyi ma Yar su komai,hakan ko akayi,harda Husseina a yan kai amarya,bayan Alhaji da Hajiya sunyi Mata Nasiha mai ratsa zuciya da shiga rai. An kaita tangamemen gidan ta mai cik'e da kyau da kayan alatu. Ayi hakuri da wannan Kadan ne Sorry time Al'Hassan😭 [27/10 à 20:39] MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE: https://mobile.facebook.com/Anatarewritersassocian/ ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ *A'INDO* _(Tantagariyar Yar Aiki_) ✨✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨ ✨✨✨ ✨✨ ✨ *NA* *MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋 *🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION🤝🏻* _(We are the best Writers Among All writers_)📚 *DAGA ALKALAMIN MARUBUCIYAR* 👇 *YA MACE KOWACE DA IRIN NI'IMAR TA*, *LABARIN MAIMOUNATOU*, *KAICONA*, *HASSADA GA MAI RABO*, *YAN MATAN ZAMANI*, *INA MATSALAR TAKE MAZAN KO MATAN*, *MAKIRCI*, *LATIFA*, *CANJIN RUHI*, *WACECE NI KAMRINA*, *SO NE SILAR FARUWAN HAKAN*, _and Now_👇 *LATIFA SABON SALO*, *A'INDO (Tantagariyar Yar Aiki)* _DEDICATED TO SADJIDA & UMMY ONTOP_ *Page -59-60* Masha Allah bayan kowa ya watse daga ita sai husseina, murmushi husseina tayi tace"to amarya ,yanzu an shigo sahun mu,zaki dandana, kema😉." Yaye marufin kanta A'indo tayi takai ma Husseina duka cik'in wasa,tare da fadin "ke kin raina ni ko? ni ba yayar ki bace😒" To naji su yaya manya,ni zanyi tafiyata Kar ango yazo ya rutsa ni,au na manta kinga ba yan mata ya kamata na amshi kudin siyan baki.🤣 "Au gori zakiyi min ,ai kinsan ni na ki fada ma kowa ko." "Eh naji dai." Cewar Husseina,suna cik'in magana sai ga Bashir dashi da wani abokin sa,sunsha manyan kaya,Bashir yayi bala'in yin kyau,dama A'indo najin salamar su tayi mazan maida lulubin ta saman kai suka shigo. Abokin Bash mai suna Salman ya dan tsokani amarya,sanan akayi salatin Annabi (S.A.W),tare da musu fatan Alherie,bayan sun gama Salman ya bada kudin budar baki, akayi dan wasa da dariya ,sanan yayi musu Salama Bashir ya raka sa,anan itama Husseina Idrissa yazo d'aukan ta Inda suka gaisa da Bashir Husseina tayi ma A'INDO salama,harda yar kwalar su da zasu rabu. Bayan ta tafi ne Bashir ya dawo ya rurufe ko ina,sanan ya shigo da salamar sa,har d'akin,bisa gado ya zauna tare da yaye ma A'indo mayafin ta ,sanan yace"Masha Allah Alhamdulillah Allah shine abin godiya ,yau Allah ya nuna mana wanan ranar mai cik'e da farin ciki,Amarya sai ki tashi muje muyi Sallah mu gode Allah." Murmushi A'indo tayi ,sanan sukaje sukayi Alwalla sukayi Sallah ,bayan sun gama ya d'auko plat ya ciyar dasu naman kaji,duk da ita bata wani sake taci ba,saboda fargaba da tsoro .yanayi yana kallon ta,ganin kyan da ta kara masa,ji yayi kamar ya hade ta dan so. Bayan sun gama ya fita yaje d'akin sa yayi wanka,itama tashi tayi tayi wanka,ta shafe jikinta da mai da turaruka masu kamshi,tazo tasa wata doguwar rigar barci,sanan ta kwanta,tuni barci ya fara d'aukan ta. Shima bash bayan ya gama wankan sa yasa kayan barci,tare da feshe jikin sa da turaren sa Mai sanyin dadi,ya rufe d'akin sa ya nufi nata,iskewa yayi har ta fara barci, murmushi yayi,ya rage hasken wuta,sanan shima ya kwanta saman gadon tare da jawota jikin sa. baiyi wata wata ba ya jawota jikin sa,ya fara shafar ta,jin haka yasa A'indo bud'e idanu,saurin rufewa tayi gam cik'e da tsoro,bai wani damu ba,dan shide yanzu Kam a bukace yake,wasa ya dan fara da jikinta sanan ya hade bakin su wuri daya,tuni A'INDO ta fara wutsil wutsil da k'afafu,tana neman raba jikin ta da nashi." "Haba Aisha! meye haka mufa ba yara bane,dan haka ki bari muyi abinda kowa keyi mana." Bashir ya fada dan ransa ya dan fara baci da abinda take yin. Cik'e da mamaki A'indo ta dago kai taga wai Bashir ne ya fara mata tsawa daren farko ko kuwa?. bai damu ba,ya cire mata riga nan yaga na shanunta tsaitsaye,dasu gwanin sha'awa da kyau,ya kama su ya fara matsa,sanan ya saka baki yana tsotsa kai kace jariri,kasa juriyar ci gaba da wasan yayi,dan a matse yake,dan haka ya tashi ya bubud'e k'afafun ta,tuni A'indo ta fara kuka na tsoro,ko akan sa kokarin sa mata zandariyar sa yake,wace take karama, Addou'a yayi ya fara kokarin tura mata ita,ihu A'INDO tayi saboda radadin da taji a kasan ta,da k'yar ya samu ya shige ta,yana gama shigar ta,ya fara nishi,nan ya fara zura mata yana fitarwa, yana lasar baki,itakam A'indo ihu take tana kuka ,tare da rokon sa ya bari,abun mamaki ko minti biyar bai d'auka ba yayi realising,sanan ya sauka kanta,Yana maida numfashi,ya juya mata baya,ba'a jima ba sai jiyo munsharin sa tayi alamun har ya fara barci,kuka take kasa kasa,ranta a matukar bace,tana son ta tashi anma ta kasa,niko nayi dariya nace yarinya ai bakiji maza ba ma . Da k'yar ta tashi ta nufi b'andaki ta kunna ruwan zafi ta shiga ciki,tana dan ihu ihu da k'yar ta d'aure ta zauna,saida ta gasa jikinta da kyau Sanan ta fito daga ciki tayi wankan tsarki,fitowa tayi ta sake wasu kayan barcin ,tazo dan ta kwanta anma taga jini,dan haka ta shimfida salaya kasa ta kwanta a saman ta. Alhassan a yan kwanakin nan kullum cik'in faduwar gaba yake,shi yasa yayi ya gama abinda yake ya baro garin ya dawo gida. Bayan ya dawo nbaya ganin A'indo shine ya yanke shawarar tambayar Hajiya, murmushi Hajiya tayi tace"ai ya ta A'indo jiya aka kaita gidan miji. Waro idanu Alhassan yayi cik'e da zanzana,tare da jin wani irin bala'i a zuciyar sa , murmushi yayi cik'in dakewa yace"Hajiya tsohuwar matata fa nake miki magana." "To Soja na, na sani mana baka ji nace maka tayi aure ba jiya aka kaita,bai gama Jin maganar ba idanuwan sa suka rufe ruf, sai gashi ya fadi sumame da sauri Hajiya ta kwala ihu tare da neman agaji,domin Alhaji baya Nan,ya tafi K'asar waje yau da asuba saboda harkokin kasuwancin sa. Ihu Hajiya keyi,sai ga gards nasa sunzo,tace su kama mata shi,kama sa sukayi, aka sasa a mota, aka kaisa asibitin idrissa,nan hajiya ta Kira idrissa tare da fada masa gasu bisa hanyar asibitin sa,yayi sauri yazo. Kusan a tatare suka isa,da su Hajiya da idrissa, urgency aka kaisa aka shiga dashi,aka fara kokowar ceton ransa, gaba-daya abun nasa ya lalace,sosai ake iya kokari wajen ceton ransa,a inda su kansu likitocin abun ya fara basu tsoro. Hajiya sai kuka take tana zuwa da dawowa. An d'auki awa biyu a kansa ,da k'yar aka samu numfashin sa,anma kuma ba dai-dai ba,dan saida aka sa masa oxygen. Shi kansa idrissa yana zufa ya fito,Hajiya hankali a tashe ta nufi wajen idrissa tana tambayar sa,ganin yanda hankalin Mahaifiyar tasu ya tashi dan haka ya boye damuwar sa,yace"Mom ya farfado,kuma da sauki,mun masa alurar barci ne,karki damu,mun shawo kan matsalar." Sai a lokacin hankalin Hajiya yadan kwanta,nan take fada ma idrissa dalilin faduwar Alhassan,sauke ajiyar zuciya idrissa yayi tare da cewa dankari. Domin kuwa ya gano dan uwan sa jinin sa ya hau sosai. Bayan wasu awanni Alhassan ya tashi,nan ya fara sabatu yana yan surutai marar kan gado,,tare da kiran sunan A'indo,kowa saida ya tausaya masa,alurar barci aka kuma yi masa.. Da safe Bashir ne ya fara tashi, yaje yayi wanka ya tsarkake jikin sa ,yazo yayi Sallah,ya shirya cik'in farar jalabiya fara,ganin A'indo yayi can kwance a kasa, murmushi yayi ,yaje ya dadaba ta,tashi tayi,ta bud'e Idanun ta,kallon ta yayi tare da yin murmushi,yace"princess ki tashi kiyi wanka,ki wanke wanan zanin gadon da Kika bata, kidan samar mana breakfast dan yunwa nake ji." Cik'in ran A'indo tace"tab dankari,daga aure sai fara girki,tashi tayi da k'yar,duk da zazabin da ya fara zubo mata taje ta tatare shimfidar,zata tafi ya kama hannun ta,ta juyo,yace"thanks princess.🥰" Tasan me ma'anar thanks din,anma a zahirin gaskiya badan taji dadin abinda yayi mata ba,ai ko zawara aka kawo masa sai haka,bata mantawa,yar uwar ta harda kyauta aka mata,sanan tasan irin tatalin da miji yayi Mata,anma ita nata ko in kula,sai thanks kawai da yace mata,wai anya Bash dinta ne kuwa? B'andakin ta shiga ta wanke zanin gadon ta shanya,sanan tayi wanka ta kara gasa jikin ta,fitowa tayi,ta shafa mai a lokacin ya fita daga d'akin ,mai ta shafa,sanan ta dan shafa pwoder da kwali,ta shafa turare lungu da sako,taje ta bud'e wadrop ta fido kaya, tasa kayan ta riga da zani na atamfa,kayan sunyi bala'in dacewa da jikin ta tayi kyau,ta Fido wani zanin shimfida ta shimfida,sanan tazo tasa sarka da yan kunne,ta gyara d'akin ta ta kunna turaren kamshi ya game d'akin, wani baban mayafi ta d'auka ta lulube jikinta Jin da tayi anata salama a waje tana lekowa ta k'ofar falon inda Allah ya taimake ,ta tarar da Husseina ta aiko dreba ya kawo masu breakfast ba karamin dadi taji ba,har tukwici taba dreban ya tafi.juyowar da zatayi ta gano Bashir tsaye bayan ta Rai a matukar bace,yayi kicin-kicin da fuska,kallon ta yayi rai a bace yace"wane irin wulak'anci ne Aisha,kinada hankali kuwa? zakizo kina magana da Kato kuma haka,look! wanan iskancin da kikeyi kowane namiji na ganin tsiraicin ki ni bazan lamunce shi a gida na ba,in ba kin raina ni ba duba dan gyalen da kika yafa,dashi kika leka waje,kuma har kina magana da wani katon da ba muharamin ki ba,duba yanda kike kamshi." Kallon kanta A'indo tayi taga katon gyale ta yafa lokacin da taji salama ta fito,kuma iyakar fuskar ta da hannunta kawai dreban ya gani,anma meye na wani zagi kuma. Dakewa tayi tace"Allah ya baka hakuri,wallahi baiga jiki na ba,iya fuska ne da hannu,kuma Husseina ce ta aiko Mana da breakfast." "Mtsss ina ruwana da wa ya aiko wani breakfast nidai na fada miki wanan shine na farko kuma na k'arshe." Yana gama fadar haka ya juya ya koma saman table nacin abinci yana huci . Sakaka da baki A'indo tayi tana bala'in mamakin canzawar Bashir lokaci guda. Jiki a sanyaye ta juya ta nufi table da abincin. *Bayan sati daya* Masha Allah jikin Alhassan ya danyi sauki anma har yanzu dai Zuciyar sa sai a hankali,kullum sai yayi kuka,Mina ko dama tun bayan bikin Idrissa ta koma Paris a cewarta bazata iya zaman Niger ba . Bayan an salamo su,da kwana daya yana falo zaune Hajiya tana basa fruits Yana sha Sai ga kanwar sa Halissa kamar daga sama mai aure a Niamey.da kuka ta jefar da jakar kayan ta isa wajen Hajiya ta rungume ta, tana kuka Hajiya tace"ya Salam Halissa meye haka kuma,wai daga Niamey kike ne ko kuwa? Me akayi me ya faru." Hankalin Hajiya a tashe,shi kansa Al'Hassan hankalin sa a tashe da ganin kanwar sa na kuka ,domin Allah ya mugun jarabtar sa da son kanansa. Fida katon bakin gilashin dake Idanun ta Halissa tayi,sai ga tabon duka nan gefe-gefen Idanun ta. "Ya Salam Hajiya tace ,ganin kumburin Idanun halissa ,da kuma sayun duka duk a jikin ta. Halissa na kuka tace"Mom wallahi bana son wanan auren a raba sa,bazan iya ba,yau kimanin shekaru uku kenan kusan kullum Latif sai ya dake ni,abinda baikai bai kawo ba sai duka,ni bazan iya ba, wallahi yanzu ma daga asibiti ne na gudo na shigo jirgi na tafo,ni ba jaka bace,bazan iya ba😭😭😭." Lumshe idanu Alhassan yayi tare da fadin "Ya Salam ,Allah na tuba,idan hukunta ni ne kake,ya Allah ka sasauta ma zuciya ta....! Hum akoi sauran rina a kaba,muje dai zuwa...... Aci gaba da gashi🍇 Maimou love😘 [28/10 à 17:22] MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE: https://mobile.facebook.com/Anatarewritersassocian/ ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ *A'INDO* _(Tantagariyar Yar Aiki_) ✨✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨ ✨✨✨ ✨✨ ✨ *NA* *MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋 *🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION🤝🏻* _(We are the best Writers Among All writers_)📚 *DAGA ALKALAMIN MARUBUCIYAR* 👇 *YA MACE KOWACE DA IRIN NI'IMAR TA*, *LABARIN MAIMOUNATOU*, *KAICONA*, *HASSADA GA MAI RABO*, *YAN MATAN ZAMANI*, *INA MATSALAR TAKE MAZAN KO MATAN*, *MAKIRCI*, *LATIFA*, *CANJIN RUHI*, *WACECE NI KAMRINA*, *SO NE SILAR FARUWAN HAKAN*, _and Now_👇 *LATIFA SABON SALO*, *A'INDO (Tantagariyar Yar Aiki)* _DEDICATED TO SADJIDA & UMMY ONTOP_ _Assalamu Aleykum,a gaskiya idan Kuna min irin haka sai na hakura na daina typing din_ _kwata-kwata haba dan Allah,ya zaku dinga yi min haka,ni nake rubuta book dina tun kar na fara nasan me zan rubuta,na tsara kayana,to dan me kuke so na bi ra'ayin wasu na canza labari na,ga masu cewa wai inason A'indo ta koma ma Al'Hassan shi yasa na kirkiri bata Bashir,da_ _masu cewar wai ya kamata A'indo taji dadin aure yanzu,kuna manta cewar kowane dan Adam da irin jarabawar da Allah ke hadasa da ita,ai ba wai sai A'indo tana laifi ba zata dinga haduwa da mazan da zasu_ _wulakanta ta ba,a'a ko bata laifi Allah zai iya jarabtar ta ,ta ko wane b'angare ubangijin mu yakan iya jaraba mu yaga zamu iya cinye jarabawar ko kuwa,misali na zauna da wata kawata wace saida tayi aure daya,daya har guda hudu anma Allah bai hadata da miji na gari ba,saida tayi na biyar sannan ta dace ,kuma dukan mazan da ta aura babu wanda zaice ga laifin da tayi masa, wallahi saide su yabi halin ta na gari bayan sun rabu da ita,to sanin kanku ana irin wanan abubuwan da dama kuma abinda muke fuskanta kenan,anma wai sai ana bina Pc ana cemin ga yanda ya kamata nayi,wasu kuma da bakaken maganganu suke bina,plz duk wace tasan bazata iya hakuri ba ta bini taga yanda Labari zai tafi ban matsa ma kowa ba ya karanta litafi Wanda yaga hakan bai masa ba,za'a iya barin sa a inda yake🙏_ *Page 61-62* Hajiya takai kallon ta ga Alhassan,tace"ka gani ko? Shi yasa akace dan Adam a kullum idan zaiyi abu ya dinga tuna gaba,share hawaye Hajiya tayi,tare da fadin kiyi hakuri Halissa kalar taki kaddarar kenan,tashi kije ki huta,zan kira doctor ya duba ki." Tashi Halissa tayi tabar wurin tana share hawaye,shi kansa Al'Hassan share hawayen sa yayi,tare da dukawa ,ya kama hannuwan Hajiya,yana kuka yace"Hajiya dan Allah ki tayani neman gafara agun A'indo,nasan cewar a yanzu banida hurumin mata magana anma ke zaki iya,wallahi na sani cewar Alhakin ta ne ke bibiyata ,wallahi na tuba,ya Allah!😭" Shafa kansa Hajiya tayi tace"karka damu kayi hakuri Allah dama maji rokon bayin sa ne ,ka dinga yin istigafari insha Allah komai mai hucewa ne,dama tun farko abinda nake gujewa kenan........ Da k'yar ya tashi ya nufi b'angaren sa ,haka ya dinga kuka har dare,Sallah kawai ke tada sa ba abinda yake bayan neman gafarar ubangiji. Bayan sati biyu,ne Khalissa itama ta dawo gida sakamokon rashin lfy da take tayi acan,daddyn ta ma ya dawo da ita,anan hankula suka kara tashi. ana kaita asibiti gwajin farko aka tabatar da karamin ciki ne da ita yake wahalar da ita . Innalillahi wa'ina illaihi Raju'un ,fadar tashin hankalin da family Alhaji Sanmani suka shiga abin baya misaltuwa,domin Khalissa batada miji budurwa ce kuma gata d'auke da ciki ya salam.! Wanan abun babu wanda yafi tabawa kamar Alhassan,domin kuwa duk gani yake abinda ya shuka ne yake girba,lokacin da yaji kanwar sa nada ciki ba karamin gigicewa yayi ba tare da fita hayacin sa,inda tun a gurin ya fara buga kansa a katanga,yana hawaye,akazo aka kakama sa anma ina yaki bari saida goshin sa ya fashe ya fara zubar da jini,daddyn sa ne bale sa da mari sanan ya dawo hayacin sa,anma yana dawowa ya fice daga asibitin,ya shiga mota da k'arfi yaja motar ya fita daga harabar asibitin,Hajiya duk da bata cikin hayacin ta,saida tayi magana cewa" A tarbo sa,kar ya halaka kansa,nan idrissa ya biyo sa gudu sosai Alhassan keyi yana kuka,shi abin ya masa yawa,har ya fita wajen gari ya shiga daji baisan yana gudu ba,bai ankara ba yaje zaiyi karo da katuwar mota yayi saurin kauce mata,a garin kaucewar ne sitiyarin motar ya kufce masa ya kasa controlling din motar,aiko nan motar ta kife ta gangar cik'in wani rame tana wulitsawa gar saida ta shiga cik'in wani katon rame duk akan idannun Idrissa anan ya waro idanu cik'e da tsoro da firgici ya kwala kiran sunan Yaya! Da k'arfi,ya fito,Allah ya taimaka kusa da wani kauye ne kuma sunga abinda ya faru,Nan aka dunguma aka shiga ramin domin ceton ran Alhassan,ana zuwa aka iske motar ta tula sa can gefe,ya bugu da wani dutse, gaba-daya jikin sa jini ya bata, ba rai haka aka d'auko sa Idrissa na kuka ya kira Mahaifin su,nandanan sai gashi,shima yana hawaye aka d'auki Alhassan akayi asibiti dashi....... A lokacin kuma A'indo ta fara fuskantar halaye irin na Bashir wanda ya boye mata, abun mamaki yanzu idan zai sadu da ita sai ya bata wata kwaya yace tasha,na Karin lfy ne,sanan in yahau kanta ya jima yakai minti biyar,daganan zai juya sai barci,sanan babu wani wasa kafin a gudanar da harka. Duk wata kulawa da Bashir ke nuna nata kafin aure yanzu babu ita sai masifar kishi . Hakan ko ya faru ne Lokacin da aka d'aura auren Bashir da A'INDO,inda Salman abokin sa suna zaune kafin suje wajen A'INDO,Bashir nata washe Baki da zumudi,Salma ya kalle sa tare da murmushi yace"hum nikam Bashir naga kanata rawar kai kadai bi a sannun." Fuska Bashir yayi yace"ban gane ba Bashir me kake nufi? "Hum ai bazaka gane bane kasan sarai tsohuwar Matata zuweira abinda tayi min,saboda na nuna mata so kaga abinda ta mayar dani,ta Raina ni,ta maida ni mijin tace,a ko ina zagi na take,abinda na lura da matan yanzu idan ka nuna kana son su,kana tatalin su sunfi raina ka,sanan basu ganin ka da daraja, dan Ina mai baka shawarar da kasan zaman da zakayi da matar ka,domin su mata mai kyautata musu sunfi gasa sa,anma mai kuntata musu sunfi son sa." Tun daganan Bashir ya d'auki gurbataciyar shawarar abokin sa,tare da kara tuna irin zaman da mahaifiyar sa da kuma Mahaifin sa sukayi suna son junan su,sanan Mahaifin sa baya musa ma Mahaifiyar sa,ada Yana ganin soyaya ce sai yanzu da Salman ya ankarar dashi ya fara tunananin mahaifiyar sa ma dan mahaifin sa na sonta shi yasa sai abinda tace akeyi. Wanan dalilin yasa yake ma A'indo wanan abubuwan da yake yi. duk da yanada wani burin da kuma banzan ra'ayin sa na daban,wanda shidai har ga Allah baya son haihuwa,a cewar sa yara basa bari aji dadin rayuwa,wanan dalilin yasa a dare na uku da zai sadu da A'INDO ya fara bata kwayoyin hana haihuwa. Zaune suke suna kallon TV,A'indo takai duban ta ga Bashir tace"wai hubby me yasa ka canza min halin ka lokaci guda? Kuma me yasa kake bani wanan kwayar kullum idan zamu kwanta." Juyowa yayi ya kalleta da kyau,sanan ya bata fuska yace"anma dai kinsan ba kashe ki zanyi ba kuma ba cutar dake zanyi ba ko.? "Wai meye ke damun ka ne Bashir,na fahimci tunda mukayi aure kake tsuro min da wasu banzayan halayan ka to ka sani ni bazan lamunci wanan abun ba . Tassssss taji an kwashe ta da mari,ta dafe kumci yayin da hawaye suka zubo mata,tace"Bashir ni ka mara duka duka ko wata bamuyi ba da aure anma har ka fara duka na,ashe haka kaima kake." Fauuuuuu yabar gurin ransa a bace,tabas yanzu ya kara gaskata maganar Salma mata idan ana sake musu raina maza suke yi. Rai a bace ta nufi inda yake ta bisa tace"nace ka fada min kwayoyin meye kake bani kullum dadare,idan ba haka ba wallahi bazan kara shansu ba. "Saboda a tsari na ni bana son haihuwa!!!." Ya fada mata cik'in daka mata tsawa . Waro idanu A'indo tayi cikin shok tace"Bashir baka me? Baka son haihuwa ashe haka kake dama ban sani ba,ashe haka halin ka yake ka boye min." "Ke dakata ya ishe ki hakanan meye na wani Ashe ashe,nida na taimaka miki har zaki dinga fadamin haka,karki manta kefa ba kowa bace,acan ma inda kike har kike jin ke wata ce kina takama da gidan Yar aiki ce ke,har kin samu kamar ni na auro ki,wa ya sani ma ko dama can tsohon mijin naki saboda wanan bakin halin naki ya rabu dake." Tana hawaye na bakin ciki tace"Bashir ada ina tunanin nayi zabe,na cire tuta na samu mijin da ako ina zanyi tinkaho dashi,da ilimin sa da Addinin sa da kauce ma abinda Allah yayi hani dashi ashe abun ba haka yake ba....." "🤣a gaskiya Aisha kinada abin dariya a ganin ki ku mata ku kadai ne kuka iya basaja ,to bara kiji tun lokacin da na fuskanci cewar dole sai na maida kaina mai tsoron Allah na koma ustaz na k'arfi da yaji ta haka kawai zan samu Zuciyar ki da ta wa'inda kike zaune a gidan su shi yasa nayi hakan,na maida kaina Ustaz ,dan haka ki share kawai tunda yanzu munyi aure ai an huce gurin....... Tace"ka sani bazan kara Shan wanan maganin ba,domin da raina da lafiya ta bazan sha wasu kwayoyin hana haihuwa ba,idan kai baka son haihuwa ni ina so." "Aiko baki isa ba,wallahi Allah kika yarda kika d'auki ciki hummmmm ni kadai nasan abinda zan miki." Share hawaye A'indo tayi ,wanda take jin Zuciyar ta na bala'in yi mata zafi,zata yi magana kenan wayar ta tayi kara,dubawa tayi taga yar uwarta ce Husseina ke kira d'auka tayi ta daga nan Husseina na kuka take shaida ma A'indo abinda yake faruwa a gidan su Alhassan tun lokacin da ya kwanta asibiti, sakamokon jin da yayi ance tayi aure,duk abinda ya faru a gidan idrissa na fada mata,har ya zuwa yau da Khalissa ke d'auke da cik'in shege,da kuma Accident din da Alhassan yayi,wanda yana can tsaka tsakiya cik'in halin rai ko mutuwa ,Husseina tana gama fada mata tace"dan Allah A'indo kizo asibiti ko Hajiya ta samu sasaucin Zuciyar ta,ki yafe ma Alhassan ko ya samu sasauci shima, wallahi a yanzu na yarda da tuban sa ,tunda kinyi aure yanzu ki yafe masa,kinaga wanan abun da ya miki ne yake bibiyar sa,gashi Hajiya bai kamata ana hukunta ta ba bisa kan abinda batayi ba plz." Share hawaye A'indo tayi tare da fadin "innalillahi wa'ina illaihi Raju'un,gani nan zuwa asibitin." Tana gama wayar ta kashe,takai duban ta ga Bashir tace"dan Allah ka kaini Asibiti gidan Hajiya ba lafiya,hata danta baba Alhassan yayi accident,a yanzu Hajiya na bukatar wa'inda zasu kwantar mata da hankali ." Murmushin gefen baki Bashir yayi yace"kin gama? To ki sani ba inda zaki wallahi,munafuka,salon kije kiga tsohon mijin ki ko? ai dama na sani kina son sa munafurci ne,tunda dai yanzu kin bar hannun su meye na wani shiga sabgar su,shishigi kawai,can ta matse musu idan ma mutuwa zaiyi da yafi masa wallahi mtssss..... .aci gaba da gashi🍇 Maimou love😘 [30/10 à 20:48] MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE: https://mobile.facebook.com/Anatarewritersassocian/ ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ *A'INDO* _(Tantagariyar Yar Aiki_) ✨✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨ ✨✨✨ ✨✨ ✨ *NA* *MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋 *🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION🤝🏻* _(We are the best Writers Among All writers_)📚 *DAGA ALKALAMIN MARUBUCIYAR* 👇 *YA MACE KOWACE DA IRIN NI'IMAR TA*, *LABARIN MAIMOUNATOU*, *KAICONA*, *HASSADA GA MAI RABO*, *YAN MATAN ZAMANI*, *INA MATSALAR TAKE MAZAN KO MATAN*, *MAKIRCI*, *LATIFA*, *CANJIN RUHI*, *WACECE NI KAMRINA*, *SO NE SILAR FARUWAN HAKAN*, *LATIFA SABON SALO*, *A'INDO (Tantagariyar Yar Aiki)* _DEDICATED TO SADJIDA & UMMY ONTOP_ *Page 63-64* _NOT EDITING_ Sasaka da baki A'INDO tayi tana kallon Bash cik'e da dunbun mamaki,tace"Bashir A ashe haka kake bakada imani, Bashir ka ko san me kake fada,a matsayin ka na musulmi ka dinga yima Dan uwan ka fatan mutuwa, Kaicona,Kaicona da auren ka,wallahi nayi dana sanin auren ka a rayuwa,to bara kaji ko kaso ko karka so sai na tafi,domin Hajiya uwa ta ce,wani miji bai isa ya hanani zuwa ba." "😡haka Kika ce haka Kika ce,to wallahi kika saki Kika fita bada yawuna ba,a bakin auren ki ." 😳"Bashir ni kake fada ma wanan maganar,hummm ba komai ba laifin ka bane laifi na ne da na zabi butulu Wanda baisan darajar mace ba irin ka." "Hummm kanki ake ji kuma." Yana Gama fadar hakan yabar wurin ,durkushewa tayi tana kuka a gun,saida taci kukan ta mai isar ta sanan ta tashi ta koma d'akin ta ,wayar ta ta d'auka ta fido number hajiya ta fara kokarin kira,wayar na ringing anma ba'a daga ba,kira yakai goma tanayi,daga k'arshe sai hakura tayi ta nemi layin Husseina shima a kashe,ta nemi na idrissa,anan ta same sa,tana kuka ya daga ,"idrrisa ina su hajiya, idrissa a b'angaren sa yace"Aisha basa kasar jiya suka daga kinsan bro yayi accident,to shine nace su barsa a nan asibiti na za'a duba sa shine Mom tace a'a ya Bari su tafi dashi waje." Share hawaye A'indo tayi tace "Allah ya basa lfy,ya ita kuma khalissa fa? "Tana nan ita a asibiti na ba lfy,Husseina na kulla da ita da Sauki yanzu." "Ok to Allah bada Lfy zanje insha Allah." "Allah ya yarda ." Cewar Idrissa,kashe wayar tayi hawaye na zubo mata na tausayin hajiya,. "Na yafe maka Alhassan idan har Alhaki na ne ke taba ka da kaida hajiya ta na yafe maka duniya da Lahira." Bashir ne tsaye k'ofar d'akin tun lokacin da ta fara wayar yake tsaye yana sauraran ta rai bace ba kamar da yaji ta ambaci Alhassan." Murmushi yayi wanda baikai ciki ba yace"hum ashe kwarton ki kike son gani shi yasa Kika matsa kina son tafiya,munafuka kawai,mtsss amshi nan yace da ita juyowa tayi ,abinda ta gani a hannun sa shi ya bata mamaki,juyar dakai tayi tare da yin tsaki. Yace"ba ke nake ma magana ba kika min tsaki ki karba kisha inada bukatar ki". "Yau ai banga abinda zan karba bane,kaga malam wallahi bazan kara shan wanan kwayar ba,yau Allah na tuba na safurce duk da ba dadin abunan nake ji ba ai wallahi nasan ba haka maza suke ba,jarumi kuma gwarzo a gidan sa shine wanda za'ayi ma biyaya ayi duk abinda yake so ,anma ba wai muna maza ba yan rakiya." Ransa ne ya tunzura fita yayi sai gashi da katuwar wayar TV dagawa yayi tare da zaro idanu zai lafta mata ita tayi saurin tashi tace"kut wallahi karka saki ka kara tunanin fara dukana domin ni ba jakar gidan ku bace." "Au haka kikace,to bari na nuna miki cewar jaka ce ke din. Janyota yayi da k'arfi,kunsan cewar k'arfin namiji da mace ba daya ba dan haka yafi k'arfin ta,duk yanda taso tarewa abin yaci tura,nan ya daga bulalar ya fara lafta mata a jiki,tana kuka tana neman agaji,anma Ina ko jinta bayayi duk inda ya samu bugawa yake , saida yayi mata liss tukon ya barta ,ya kuma dagota ruwa ya debo a cub ya ririke hanuwan ta ya take da k'afa,sanan ya bud'e bakin ta ta k'arfi ya danne mata hanci yanda bazata iya shedawa ba sai ta baki,aiko yayi saurin jefa mata maganin tare da kwarara mata ruwa ,ba shiri ta shanye,nan ya sungume ta sai bisa gado,baiyi wata-wata ba da kokowa ya kekece kayan jikin ta ,saida ya rabata tasss dasu sanan ya kware mata cinya,ya bud'e zif din wondon sa,nan ta k'arfi ya shige ta ya fara sukuwa a kanta ko minti biyu baiyi ba ya kawo,ya kwanta gefe yana fida numfashi, yayyin da ita kuma take kwance kamar gawa tana kukan bakin ciki. *Bayan sati daya* Ta tuntunbe sa da maganar komawar ta school ya rufe ido yace baisan da wanan ba,salon taje tayita haduwa da samari ,ba yanda batayi ba tana rokon sa anma yaki yace wallahi bazatayi karatu ba,haka ta hakura badan taso ba. *Bayan wata daya* Haka rayuwa taci gaba da zuwar ma A'indo cik'in kunci,Sam Bashir baya mata da kyau,yayyin da har lokacin ya Hanata zuwa gidan Hajiya taga su Khalissa saide suyi waya,a inda su hajiya har a wanan lokacin suna kasar waje,har lokacin Alhassan za'a iya cewa dai jikin da dan sauki,har bisa yau Mina bata kira ba taji ya jikin sa,sau daya tayi kira shima zata tambaye sa kudi ne Hajiya tace mata suna asibitin Paris anma ko ta leko ganin sa,bata ma yi kokarin kara Kira ba,wanan abu ya kara kullar da Hajiya,suna waya da A'indo,kuma tana jin dadin kulawar ta garesu,saide tana lura da cewar kamar A'indo na cik'in matsala,tasha tambayar A'indo saide tace mata ba komai a haka suke rabuwa. Zaune take a fallo,duk tayi baki ta rame,shigowa yayi ba ko salama,yayi mata wani irin kallo sama da kasa ya buga tsaki tare da fadin Ina abinci na"? Kallon sa tayi tace"kayi hakuri ban samu damar girkawa ba,saboda bana jin dadin jiki na,Wallahi aikin gidan ma da kyar nayi,dama jiran ka nake kazo ka kaini asibiti." "What bakiyi me ba? baki girka abinci ba,saboda kin tsari wani sabon iskanci,dan haka ki tashi kije ki dafa min abinci ,inada mata bazan zauna ba naci wani abinci a waje ba,dan haka ki tashi ki girka min." ba yanda ta iya duk da jirin da take ji yana diban ta haka ta tashi zata tafi kitchen dan dafa abincin,anma sai me kafin ta karasa ji kake tim ta fadi a gurin sume,da sauri ya taso ganin ta haka ya d'auke ta ya nufi mota da ita,sai asibiti ,bayan sunje aka k'arbeta,taimakon gagawa aka bata,inda aka debi jinin ta,akayi gwaje gwaje,bayan awa daya doctor ya fito,ya umarci Bashir da ke danna waya kamar ba shi ya kawo matar sa asibiti ba,hankali a kwance doctor yace yazo ya same sa a office,tafiya yayi doctor yace ya zauna,nan ya basa result da gwajin da akayi ya miko ma Bashir hannu yace"congratulation daga yau nauhi ya kara hawa kanka,domin Matar ka na d'auke da cik'in wata biyu." Wata irin zabura Bashir yayi ya tashi tsaye a matukar razane,tunawa da yayi a asibiti yake yasa ya daidaita kansa,duk da Zuciyar sa na masa zafi. Murmushin yake yayi,yace da Doctor "zan iya tafiya da ita." "Eh zaka iya tafiya da ita anma a bita a sannu,ta daina yawan aiki a barta ta huta kwana biyu,sanan a dinga bata abincin da zai Kara mata jini da lafiya,kamar su anta koi,da fruits...... Bai tsaya ida sauraran abinda doctor ke fada masa ba yayima doctor salama ya tafi,jan A'INDO yayi sai mota ya jefa ta,sanan ya shiga yayi ma motar wuta yabar asibitin,idan kaga yanda yayi kicin-kicin sai abun ya baka tsoro, a haka suka isa gida,yana rufe mota,ya jawo hannun ta kiiiiiii sai falon su,nan ya jefar da ita,Rai a bace ya d'auko wayar radio yace"dan ubanki ki fada min wanan cik'in na uban waye ,domin kuwa wanan cik'in ba nawa bane,duk in zanyi sex dake sai na baki magani,kenan ban sani ba cin Amana ta ,to bara kiji matsawar baki fada min kwarton nan naki wallahi sai nayi ajalin ki ,ganin bazatayi magana ba ta zuba masa idanu cik'e da bakin ciki yasa ya daga wayar ya fara zabga mata,kuka ta fara tana rokon sa yayi hakuri dan batada wani k'arfin kwatar kanta,anma ina ya ki hakura sai ma kamar kara tunzura sa take haka ya mata likiss sanan ya ja ta kiiiii zuwa wani d'akin ya jefata ya fito ya rufe d'akin da key ta waje yace"wallahi idan baki fadamin dan iskan da ya miki ciki ba bazaki fito daga wanan d'akin ba,saide ki mutu...... Oh!!!!!!!!!!🤦‍♀ [31/10 à 21:05] MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE: https://mobile.facebook.com/Anatarewritersassocian/ ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ *A'INDO* _(Tantagariyar Yar Aiki_) ✨✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨ ✨✨✨ ✨✨ ✨ *NA* *MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋 *🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION🤝🏻* _(We are the best Writers Among All writers_)📚 *DAGA ALKALAMIN MARUBUCIYAR* 👇 *YA MACE KOWACE DA IRIN NI'IMAR TA*, *LABARIN MAIMOUNATOU*, *KAICONA*, *HASSADA GA MAI RABO*, *YAN MATAN ZAMANI*, *INA MATSALAR TAKE MAZAN KO MATAN*, *MAKIRCI*, *LATIFA*, *CANJIN RUHI*, *WACECE NI KAMRINA*, *SO NE SILAR FARUWAN HAKAN*, *LATIFA SABON SALO*, *A'INDO (Tantagariyar Yar Aiki)* _DEDICATED TO SADJIDA & UMMY ONTOP_ *Page 65-66* Ihu take tana ya bud'e mata anma ina ko sauraran ta baya yi,ficewar sa yayi daga gidan ya nufi wajen Salman........ Salman na zaune a office dinsa Bashir ya Shigo rai a bace ya zauna . "kaiko lfy kake? Ka shigo ba ko salama." "Ruwa Bashir ya d'auko a firge yasha ,sanan ya furzar da iskar bakin sa,yace"wai yar rainin hankalin yarinyar nan ni zata yaudara,taje can wani kato yayi mata ciki wai tazo tace ni na mata ciki ta ya ma za'ace ciki nawa ne bayan ina bata maganin hana d'aukar ciki kullum idan zan sadu da ita." Salman yace"ban gane ba,dama Matar ka ba a budurwa ka same ta ba? "A budurwa na same ta mana." "To cik'in wata nawa ne da ita" ? Salman ya jefo masa tambaya . "Doctor yace cik'in wata biyu ne,kuma auren mu wata biyu ne da kwana uku a yanzu." Salman yace "tun yaushe ka fara bata magani kafin ka sadu da ita."? " Bayan kwana uku da auren mu."Bashir ya basa amsa kuma nan take ya tsaya cak da zancan sa yace" kenan a cik'in kwana ukun nan ta d'auki ciki na,tab wallahi bazata sabu ba,kodai ta zubar da cikin nan ko mu rabu,ni bazan iya zama da ita ba har na haihu da ita ba,kai wallahi a ma fida mahaifar gaba-daya yafi,zan bata duk wani kwanciyar hankali,da duk wani gata da take so ." Salman zaiyi magana Bashir ya tashi ya bar Office din ya shiga motar sa yajata da gudu yabar wurin,gidan sa ya nufa,ya nufi d'akin da ya kulle ta dazu ya bud'e,kwance ya same ta ,kallon ta yayi ta dan basa tausayi yanzu yace"ki fito zamuyi magana ne." Batada k'arfin jiki anma haka ta tashi ta fito,nesa da inda yake zaune kadan ta zauna,kallonta yayi da kyau,sanan yace"Aisha idan kina son farin ciki a gidan nan da kwanciyar hankali mu koma tamkar lokacin muna saurayi da budurwa,ki yarda mu zubda cik'in nan." Share hawaye A'indo tayi tace"indai zan samu farin ciki daga wajen ka na yarda a zubda,in har ka yarda yanzu naka ne." Murmushi yayi yace"haba ko ke fa masoyiyar ,ai haka ake so anma da kin tsaya taurin kai, yanzu shirya kici abinci Akoi inda zamu inda za'a zubda." Murmushi tayi tace"Bashir dagaske zaka koma kamar da idan aka zubar." Murmushi yayi yace"fiye da da ma." B'ANGARENTA ta nufa tana murmushi tayi wanka,ta sa doguwar riga wace take iya gwiwa,wani irin sha'awa take ji , wajen yanzu wata daya kenan tunda ta saba da sex yanzu take jin matukar sha'awa saide abun bakin ciki sam Bashir baya gushe mata sha'awar ta,baya tambayar ta tana gamsuwa ko kuwa,kawai shi in ya gamsu shikenan,a yanzu haka ma duk da tanajin yunwa,ga raunin dake jikin ta anma bata jinsa tafi jin sha'awar mijin ta. Zuwa tayi ta zuba abincin taci ta k'oshi, sanan ta wanke bakin ta ta bare bonbon mai kamshi tasa a bakin ta. Wajen sa ta nufa ta zauna kusa dashi tare da shafa jikin sa tana masa wani salo mai nuni da tana bukatar sa. "a'a lfy dai kuwa keeee." "Plz Bashir sau daya dai ka taimaka ka biya min bukata ta,wallahi ina cik'in bukata,kuma kai daga kayi kake tashi." "Me kike nufi da hakan,kinga malama bana son rainin hankali,me kika d'auke ni,kije ki shirya muje nace miki bana ciki da rainin sense din ki ,in mun dawo na baki duk ma abinda kike so ." Ba yanda ta iya haka ta hakura ta tashi ta shirya ta fito. Katon hijabi tasa,dan tasan jarabar kishin sa wani private asibiti suka nufa,dama ya san doctor din abokin sa ne. Suna zuwa Office dinsa sukaje direct ,bayan sun gaisa Doctor ya gaisa da A'INDO,nan suka dan taba yar fira,sanan daga bisani Bashir yayi ma Doctor signe da su dan tashi zasuyi magana ne . Ganin Yanayin Bashir Wanda bata yarda dashi ba sai wani zargi ya tsargu a ran A'INDO ,Dan haka suna fita ta tashi itama ta bisu.wani Office na kusa da wanan suka shiga. Ita kuma sai ta labe daga k'ofa Suna zama Doctor din yace"haba Bashir me yasa kake son a juya mahaifar ,ai ka bari koda da daya ku samu da ita ko." "Bashir yace"Abokina nifa ba haihuwar ce bana so ba a'a daga ita din ne dai bana son haihuwar,soboda bazan haihu da wace batada cikak'en asali ba,kuma wace batada cikak'en dangi ba,in ma akoi su yan kauye ne,kawai ka cire mata cik'in sai a juge mahaifar,inason yara anma ba daga gareta ba,zan auri wata wace take yar wani kusa wada kowa ya sani akasan asalin ta a birni ba a kauye ba,,yar masu kudi kamar ni." "anma Bashir idan kayi haka baka kyauta ba,yanzu sai ka zabi juya mahaifar baiwar Allah,haba Bashir ai rashin imanin yayi yawa,ga cire ciki ga kuma juya mahaifa. Gaba-daya wanan abu a kunnuwan A'indo,tabas yau ta shaida cewar Bashir baya sonta tabas yau tagane cewar Bashir ba masoyi bane makiyi ne,tabas yau tasan cewar Bashir shine asalin mugu ba Alhassan ba. Share hawayen ta tayi tabar asibitin. Keke napep ta tara ta fada masa unguwar da zai kaita,direct ya kaita gidan ta,ta shiga ta fido kudi ta fito ta basa . Zama tayi falo ta hada Kai da gwiwa tana kuka kamar ranta zai fita,Bashir ba irin dubawar da basuyi ba basu ganta ba,sai mai gadi suka tambaya suka kwatanta masa mai kaya kala kaza, yace musu ta fito ta tari adaidaita. Ran Bashir idan yayi dubu to ya baci dan haka bai ma tsaya sauraran doctor ba ya shiga mota ya fice daga asibitin,gidan sa ya nufa,tun a waje yake ihun kiranta,falo ya iske ta ta takure waje daya tana zabga kuka,. Yana zuwa ya ganta baiyi wata-wata ba ya zuba mata naushi,Wanda ya sata kara sautin kukan ta,yace"dan ubanki Raina ni kikayi da zamuje wuri ki gudo ki barni. "Allah ya isa tsakani na da kai Bashir ,kuma bazan zubar da cikin nan ba mugu." "Ke ni kike ma wanan banzar maganar? "An maka Bashir kayi abinda zakayi." A'indo ta fada cik'in hargagowa da bakin ciki. Belt din wondon sa ya zare nan ya fara lafta mata ,ba k'ak'autawa,"zaki bari a cire ko kuwa.? "Wallahi saide ka kashe ni bazan yarda ba." "Good good Aisha to bara kiji wallahi ko ki yarda ki tashi muje a zubar da cikin nan ko kuma na yanke igiyoyi uku dake tsakani na dake." Duk da bala'in da take ji a marar ta Saida ta bud'e baki tace"na k'wanmace ka sake ni zanfi jin dadi,." Zuciya na dibar sa,ransa a bace ba ko tsayawa tunanin yaje ya d'auko biro da takarda,yazo ya tsaya kusa da ita yace"damar ki ta k'arshe ko ki tashi muje a zubar ko na baki takardar sakin ki." "Na fada ma ba inda zani kuma wallahi bazan zubar da cikin nan ba." _Rubutu yayi kamar haka ni Bashir na saki Hassana matata saki uku,saboda na kama ta tana zina da wani namijin Wanda ba ni ba,kuma tayi cikin shege Wanda ba nawa ba._ Yana gamawa ya jefa mata takardar yace"ki tatara inaki inaki kafin na dawo ki barmin gida." A kwance take da k'yar ta bud'e takardar ta karanta abinda ta gani yayi bala'in girgiza ta,waro idanu tayi a matukar razane tace"Bashir ni kayi ma shairin zina,kuma ka rasa abinda zakayi dogoro dashi sai zina." Ko sauraran ta baiyi ba ya jata kiiiii sai waje ya yar daidai shigowar Husseina gidan,yayyin da jini ya balle ma A'indo anan take..... Kuyi hakuri bana Jin dadin jiki na har yanzu kawai Ina dai muku ne hakanan da Babu gwanda kadan... [04/11 à 19:38] MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE: https://mobile.facebook.com/Anatarewritersassocian/ ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ *A'INDO* _(Tantagariyar Yar Aiki_) ✨✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨ ✨✨✨ ✨✨ ✨ *NA* *MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋 *🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION🤝🏻* _(We are the best Writers Among All writers_)📚 *DAGA ALKALAMIN MARUBUCIYAR* 👇 *YA MACE KOWACE DA IRIN NI'IMAR TA*, *LABARIN MAIMOUNATOU*, *KAICONA*, *HASSADA GA MAI RABO*, *YAN MATAN ZAMANI*, *INA MATSALAR TAKE MAZAN KO MATAN*, *MAKIRCI*, *LATIFA*, *CANJIN RUHI*, *WACECE NI KAMRINA*, *SO NE SILAR FARUWAN HAKAN*, _and Now_👇 *LATIFA SABON SALO*, *A'INDO (Tantagariyar Yar Aiki)* _DEDICATED TO SADJIDA & UMMY ONTOP_ *Page -67-68* ta sume,waro idanu Husseina tayi a razane idrissa da bai ida fita daga gidan ba ta madubi yaga abinda Bashir yayi ma A'indo ,da gudu ya fito daga motar ya nufo su husseina hankali a tashe ya shiga falon ya iske Bashir sai famar huci yake ba shiri yaji idrissa yakai ma Bashir duka a baki,waro idanu Bashir yayi yace"Kai dan uwarka ni zaka doka, "an dokeka dan iska Wanda baisan darajar mace ba,dama dan ka halaka ta ne yasa ka aureta,dama tunda naji zuciya ta bata kwanta da kai ba nasan kanada wata boyayar fuska a tare dakai." Dambe ne ya kaure a tsakanin su,inda idrissa ya samu Sa'a ya kayar da Bashir yanata jibga, Husseina ce ta kwala ihun kiran Idrissa tace"idrissa yanzu ba lokacin fada bane dan Allah kazo mu kaita asibiti kaga bata hayacin ta,ga jini da take zubarwa." Saida idrissa yayi ma Bashir jina jina sanan ya sauka daga kansa ,da gudu suka talabo A'indo suka sata a motar su sukayi asibitin sa dashi da gudu, koda suka isa aka amshe ta ,akayi urgence da ita,nan aka hau kanta dan ganin an tsayar da jinin,anma ina saida ciki ya zube gaba-daya,da k'yar suka samu suka shawo kan matsalar. Anma ciki kam ya zube,saida akayi Karin jini,da ruwa, gaba-daya ta rame ta fita hayacin ta. Alhamdulillah Alhassan jiki yayi sauki inda a yau ne kuma aka Salamo sa,duka yan aikin sa da manyan mutane,hata shugaban kasar saida yazo ganin sa,anma banda Mina,a yau aka Salamo su,kuma a yau suka taso,dan takanas shugaban kasa ya bada jirgi aka taho dasu. Masha Allah ,idan kaga Alhassan kamar ba majinyaci ba,yayi kyau yayi freshe,kawai ramar da yayi ce zaka tabatar da cewa yayi jinya. A'INDO Saida tayi kwana biyu Husseina ke kulla da ita,anan Suma idrissa ya salamo ta,direct gidan Hajiya suka nufo wanda yayi daidai da shigowar motocin da sukaje tarbon su Hajiya da Alhassan. Idrissa ne ke jan motar bayan motocin su Alhassan sun gama shiga shima sai ya danno da kan motar sa.,idrissa na murmushin jin dadi suka fito harda A'INDO wace duk ta rame da Husseina, Hajiya ma fitowa sukayi ita da Alhassan,kusan a tatare duk suka fito. Duk yanda A'indo takai ga ramewa bai hana Al'Hassan ganeta ba ,sai yaji duk ba dadi ganin ta a haka,dan daga gani yasan batada lfy,saurin kawar da fuskar sa yayi sakamokon tunawa da yayi yanzu fa ita matar wani ce,juyawa yayi tare da fakar Idanun mutane yayi saurin goge yar kwalar da ta zubo masa, idrissa ne yaje ya rungume Alhassan yace"waw brother kunyi mana surprise,ya jikin." "Alhamdulillah." Alhassan yace tare da sakin Idrissa,ya kalli Hajiya yace"Mom zanje b'angare na na huta." "To Hajiya" tace shiko yace hakan ne dan Sam baya son yana ganin A'INDO,dan idan yana ganin ta wani sonta ke kara fizgar shi. Hajiya ce ta kura ma A'INDO idanu,tare da jansu ita da Husseina,sukayi b'angaren su idrissa na biye dasu. Halissa ce ke gidan wace har yanzu take zaune miji yaki sakin ta kuma yaki zuwa,dan Khalissa ita tana gidan idrissa yanzu haka ma.can ta koma da zama,saboda kumyar cik'in da tayi,idan ta zauna kusa da Hajiya kara mata damuwa take,yayyin da har yanzu ta kasa fadin waye ya mata cikin. Bayan sun shiga sun zauna falo, Rabi'u daudu wanda ya dawo daga hutu,ya kawo musu juis da abin ciye ciye, yanata murna,sanan ya tashi domin komawa kitchen. Hajiya ce tayi gyaran murya tace"Aisha meye ya faru Kika koma haka,Ina mijin naki? Kecewa da kuka A'indo tayi,nan ta fara ba Hajiya Labarin abinda ya faru,tun da aka kaita tana amarya da yanda Bashir yaso juya Mata mahaifa,har dukan da yayi mata da kuma sakin da yayi mata ,tare da shairin zina . Innalillahi wa'ina illaihi Raju'un kawai suke nanatawa,dukansu kowane saida ya zubar da kwala,Hajiya tace "Allah nagode ma Allah ka bani ikon cinye wanan jarabawar da take fadawa akan yara na,shairin zina ai ba karamin abu bane,idrissa yace"Mom wallahi sai naja dan iskan nan shari'a." "a'a karkayi haka,ka barshi da Allah,shi yayi ma kansa,kuma kanshi ya cuta bamu ba,Allah yasa hakan shi yafi Alherie,Aisha kije wancan d'akin ku dinga zama keda Halissa tunda yanzu kamar mai jego kike sai an kulla dake. Nan tace husseina ta kama ta takaita gatanan zuwa bara tasa a aza mata ruwan zafi. Rai a matukar bace ya juya d'akin sa yana huci,duk abinda ya faru da A'indo Alhassan yaji,domin kuwa mantuwa yayi a jakar Hajiya shine yazo d'auka ,zai shigo ne yaji abinda A'indo ke fada shine ya tsaya yaji komai. wayar sa ya d'auka ya kira idrissa yace yazo d'akin sa zasuyi magana ,tashi idrissa yayi ya nufo d'akin nasa. Alhassan ya daga kai ya dubi idrissa da ya shigo ,shi kansa idrissa saida gaban sa ya fadi dan daga gani kasan ransa ya baci,"Brother lfy? nagan ka haka." "Idrissa Ina ne gidan wanan dan iskan da ya dake ta.? Koda yace haka Idrissa ya gano cewar lalai Alhassan yaji komai,zama idrissa yayi ya dafa dan uwan nasa yace"Yaya kayi hakuri ka bar zancan tunda kaji abinda Mom tace,dan ko ni nan kafin na fito daga gidan sa saida na bubuge sa,kayi hakuri,mubi umarnin mahaifiyar mu plz." Sauke ajiyar zuciya Alhassan yayi yace" shikenan." Dafa sa idrissa yayi yace"brother ka kwanta ka huta,bara na tafi wajen aiki." Lumshe idanu Alhassan yayi tare da kada Kai. Tunda idrissa ya fita Zuciyar Alhassan zafi kawai take masa, duk ji yake ba dadi,jin yake kamar shi akayi ma wanan wulak'anci ba A'INDO ba. *Bayan sati biyu* Duk wata kulawa da ta dace Hajiya tana ba A'INDO,tana kulla da ita tamkar mai jego, Sanan duk wani gyara tana Mata,tuni A'indo ta dawo yanda take,ta warware ta cika tayi freshe,Sam ta fida damuwa daga ranta,dan dama zama a gidan Bashir tamkar cik'in kaya take,yanzu ko da suka rabu daidai take Jin kanta,abu guda ne idan ta tuna yake mata ciwo shine yaudarar da Bashir yayi mata,da kuma shairin zina da yayi mata. A wanan lokacin kuma tuni Bashir ya fara raina kansa,domin kuwa ya saba da cin abincin A'INDO,ya saba da shiga cik'in kogin zumar ta mai dadi,ya saba da adon ta,da yanda take gyara masa gida yayita kamshi,gashi idan yana cinta wallahi wani bala'in dadi yake ji kawai baya Fadi ne,baya sambatu dan karta raina sa,a yanzu bayada aiki sai zama yana tunanin ta. A yanzu Alhassan kullum yana tare da Halissa zaune idan ya gansu zaune itada A'INDO sai yazo shima ya zauna to daga A'indo taga haka sai ta tashi ta bar wurin abun baya masa dadi, hakuri kawai yake. Yau ma kamar kullum yazo ya zauna falo suna hira,ita da Halissa. Halissa ta tashi dan d'aukan wayar ta a d'aki zatayi waya ,itama A'indo tashi tayi zata bar wurin,sai jin muryar Alhassan tayi yace"haba Hassana ko ba komai ai ni matsayin yaya nake a gun ki,me yasa kullum idan nazo kike tashi daga gurin kina kyama ta tamkar kinga Kashi." "Saboda banga abinda zan tsaya ma ba,me zan maka idan na tsaya,kaga Malam banida wata halaka da kai dan haka ka shafa min lfy." "Haba Hassana me yasa kin kasa yafe min laifin da nayi miki,karki manta Allah mu ma muna masa laifi kuma yana yafe mana sai mu yan Adam, wallahi hassana na yarda zan d'auki k'addara a duk yanda tazo min anma bazan iya hakurin fushin ki a tare dani ba,Hassana Allah ya nuna min ishara tun daga Matar da nake aure yanzu,zuwa ga kannaina,ga wanan accident din da nayi duk hakkin kin ne ke dawainiya dani,kiwa girman Allah ki yafe min kura kurai na,wallahi Allah hassana tun daga gareki na daina wulak'anta duk wata ya mace,ki taimaki rayuwa ta ki yafe min."😔 Ko kallon sa batayi ba ta buga tsaki tabar wajen,dan ita yanzu kara jin tsanar maza ma tayi,duk da a yanzu bata ma Alhassan kiyayar da take masa ada,anma bata son basa fuska ne har wani shakuwa ya shiga tsakanin su,hakan yasa taki basa fuska ma. anan tabar Alhassan,kansa na sara masa,ya rasa yanda zaiyi da rayuwar sa,ashe haka ciwon so yake,shikam ji yake da ma ba'a halace sa ba a duniya. Alhassan sha'awa ta bala'in yi masa yawa,anma baisan yanda zaiyi ba,wanan wace iriyar rayuwa ce haka ace kanada mata anma sam da kaida wanda baida duk daya,shikam dole ya nemi daddy ya gaji da wanan auren . Tashi yayi jikin sa a matukar sanyaye yabar falon d'akin sa ya nufa,ya d'auki wayar sa number Mina ya lalubo kira daya biyu ta d'auka,tana d'auka ba ko salama tace"ya akayi ." Rai a bace Alhassan yace"idan kinga dama ki dawo Nigeria,dan na gaji da rainin hankalin ki,idan kuma can zaki zauna to Zan turo miki da takardar sakin ki." Yana gama fadar haka ya kashe wayar sa. Aci gaba da gashi🍇 Maimou love😘 [10/11 à 22:14] MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE: https://mobile.facebook.com/Anatarewritersassocian/ ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ *A'INDO* _(Tantagariyar Yar Aiki_) ✨✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨ ✨✨✨ ✨✨ ✨ *NA* *MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋 *🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION🤝🏻* _(We are the best Writers Among All writers_)📚 *DAGA ALKALAMIN MARUBUCIYAR* 👇 *YA MACE KOWACE DA IRIN NI'IMAR TA*, *LABARIN MAIMOUNATOU*, *KAICONA*, *HASSADA GA MAI RABO*, *YAN MATAN ZAMANI*, *INA MATSALAR TAKE MAZAN KO MATAN*, *MAKIRCI*, *LATIFA*, *CANJIN RUHI*, *WACECE NI KAMRINA*, *SO NE SILAR FARUWAN HAKAN*, _and Now_👇 *LATIFA SABON SALO*, *A'INDO (Tantagariyar Yar Aiki)* _DEDICATED TO SADJIDA & UMMY ONTOP_ *Page 69-70* Mina ko jin kiran Alhassan yasa ta fara tunanin tatara kayanta,saboda har yanzu tana son mijin ta,dan haka ta fara tunanin cirar tiket na jirgi tazo Niger anma ba ta tunanin zata iya wani zama a Niger . Yau ma kamar kullum A'INDO suna zaune shima Alhassan yana zaune yana karanta jarida,yau dai A'INDO bata tashi ba,wata kawar Halissa ce tun suna yara ,wada kusan a tare sukayi aure da Halissa,saide ita auren ta shekara biyu tayi suka rabu da mijin, dama ba sonsa take ba, auren hadi ne,can dama Alhassan take mugun so,dan har kwana asibiti tayi, saboda ciwon son sa,a yanzu haka da tazo suna yawan waya da Halissa take ce mata itama tazo gida,kuma taji labarin Alhassan shima yazo.shine yau ta d'au wanka cik'in riga da siket na atamfa ja,dinkin yayi mata kyau,dama farida fara ce ,tanada kyanta sosai,kuma diri ma tanada,tayi kyau sosai,salama tayi a falon,da gudu Halissa ta tafo tana murna ta tarbi Farida suka rungume juna,nan suka fara yaushe rabo, Alhassan ya aje jarida yana dan murmushin ganin farida,dan cik'in kawayen Halissa ita yafi sakewa da ita har suna magana ,kawai dai da ta bullo masa da zancan sonsa take yasa ya daina kula ta,anma yanzu da yake tayi aure sai yake ganin ai komai ya huce. Karasowa sukayi suka zauna ,Farida sai murmushin jin dadin ganin A'LHASSAN take ,yayyin da take kara jin sonsa na linkuwa a zuciyar ta,tace"yaya ina wuni ya bayan rabuwa kuma." Murmushin sa mai tsada ya sakar mata wanda ya kusan sumar da ita,yace"lafy lau Farida,kun bace kunyi wuyar gani,ya mijin naki kuna lfy ko." Halissa ce tayi mazan katse ma Al'Hassan hanzari tace"laaa bro yanzu nan kai kallon matar aure kake mata,ai Farida shekara biyu kenan da rabuwar ta da mijin ta,saide in Kaine zaka maye gurbi😉na yanzun,Halissa ta fada dan daman ta saba tsokanar su. Rufe fuska Farida tayi wai taji kumya,yayyin da shi kuma Alhassan ya bala ma Halissa harara, wani irin abu A'INDO taji,ya dake ta lokacin da taji ance wai farida da Alhassan. Kasa controlling din kanta tayi ta tashi tabar gurin rai a matukar bace,wanda duka gurin banda Farida,yayin da Al'Hassan da Halissa suka hada idanu sukayi murmushin,su kam sun gane nufin wanan abun. Nan Farida sukayita fira,yayyin da A'INDO ta kasa zaman d'akin ta bata d'akin ta bata falon Hajiya duk ta hana kanta sukuni,sai yanma Farida ta shirya komawa gida,daidai shigowar A'INDO,shi Alhassan bai ma yi niyar fita ba,anma ganin A'indo yace"oh bara na kaiki farida ." Murmushin jin dadi Farida tayi tare da yin fari da idanu dama abinda take so kenan.... Plz zanje nima idan zaka kaita,inason na dan sha ice cream." Gaba-daya daga Hajiya da ta fito dan suyi salama da Farida,abun yayi bala'in basu mamaki,yanda A'INDO ta tsani Al'Hassan ace wai yau ita da bakin ta take cewar zataje wuri daya da Al'Hassan ,wanda ga dukan alamu ya nuna kishi take ." Murmushi Alhassan yayi yace"ba damuwa je kisa hijabi sai mu tafi. Fitowa A'indo tayi,tana jin haushin kanta tare da mamakin kanta,ta ya ma akayi ta kasa controling din kanta,kai anma ta kwafsa,to wai me yasa ma tayi haka ita da ba sonsa take ba,Dan me zataji ba dadi dan yana magana da wata.wayyo Alhassan ko da ya isa d'akin sa wani irin dadi yaji a ransa ,wanda har saida ya taka rawar sojawa . d'akin,can ya tsaya ya d'auki key ya fito,kusan a tare suka fito shida A'indo ,sai fuska ta kara tamkewa kamar ba ita ba,shi kam dariyar sa yake sha, cik'in Zuciyar sa . Farida kam tana can ta cika,domin kuwa bata so A'indo tace zata biyo su ba,taso daga ita sai shine ,wata kila yanzu a karo na biyu ya k'arbi soyayar ta dan taga alamu.anma wani irin haushin A'INDO take ji,da tsanar ta,ko wacece ita oho .koda suka dawo falon Hajiya taba farida turaruka,da kayan kwaliya,tayi godiya ta tafi, Halissa taso ta bisu anma Al'Hassan ya bala mata harara shi yasa tayi shiru,tafiya sukayi shi yana gaba,har suka iso motar da zai shiga ya bud'e ya shiga,ganin Alamun Farida zata shiga gidan gaba,da sauri A'INDO ta riga ta tana dan murmushi,kallon A'indo Farida tayi ta kalli Alhassan tace"yaya Al'Hassan wanan wai wacece cewa nake ni zaka kai anma ya naga wanan kamar bata so tana wani shishigi ." Murmushi Alhassan yayi yace"karki damu farida ki shiga gidan gaba wanan kanwata ce." "🙄haba Al'Hassan ya haka karka manta fa kusan duk nasan wani naka,kuma wanan bata ma kama da family din ku." "A'indo zatayi magana dan ranta yayi bala'in bacewa sai Al'Hassan ya riga ta,yace" kinga Farida nine fa nace zan kaiki so meye na wani tambaye tambaye,idan bazaki ba ki fada min nayi ficewa ta." Ya gama fada ransa a bace,sanin da tayi masa zai iya yin fiye da haka ma dan haka ta hakura ta shiga gidan baya. Nan ya fara tuki suka fita daga gidan,can sun fara tafiya Farida tace"anm yaya Al'Hassan nace wanan wacece acikin dangin ku,Farida ta fada cik'in siyasa da dariya,baikai gayin magana ba A'INDO tace"kekam kin damu kanki sai kin san ni ko wacece,meye ruwanki ne wai? Kinga ki fita harka ta na fahimci yar rainin hankali ce ke,bana son shishigi." Waro idanu Farida tayi tace"ke ni kinsan ko wacece kuwa,ni kike fada ma wanan banzar maganar ." idanun A'INDO tuni sukayi ja ,ganin shi Al'Hassan baya ma kareta,ko dazu ta fada mata magana anma bai tsawatar mata ba ,da k'arfi tace"ajeni nan,bazan iya tafiya da wanan karyar ba." A tsorace ya taka burki ganin ran wace yake kauna ya baci yace"haba Aisha me yayi zafi haka kiyi hakuri mana, bud'e k'ofar motar tayi ta fita,wani haushin kanta take ji me ma yasa ta biyo su,gashi yanzu ba abinda zai ja mata bayan raini,ganin da gaske take yasa Alhassan jin zafin Farida ya juyo rai a bace yace"kin gani ko zaki ja min kimin asara ,fitowa yayi daga motar ya bud'e gidan bayan yace"Kinga malama fice ki shiga abun hawa ki tafi gidan ku,dama ni nace zan kaiki yanzu na fasa,kudi ya fido ya jefa mata yace gashinan shiga mota,sa'a kikayi da yanzu bana wulakanta mata saboda wani dalili anma wallahi yau da sai kin raina kanki ,sakaka da baki Farida ta tsaya tana kallon sa cik'e da bakin ciki da takaici,tare dajin muguwar tsanar A'INDO,sanan ta d'auki alwashin sai ta d'au fansar abinda A'INDO tayi mata.ganin ba zata fito ba ya finciko ta tare da watso mata kayan ta. Ya rufe motar sa tare da janta a tsiyace yabar wurin ya tarar da A'INDO wace take tafiya. bisa hanya,yana isowa daidai wajen ta ya tsayar da motar ko rufe k'ofar baiyi ba ya fito ,"Dan Allah kiyi hakuri,wly banyi haka ba dan wulak'anci ko tozarci,kawai sanin da na miki ne nasan zaki iya gyara ta da bala'in ki ,shi yasa nayi shiru na barki da ita." "Au dama ka d'auke ni uwar bala'i kenan ." "Dan Allah kiyi hakuri ba haka nake nufi ba,ina nufin ki mata bala'i,dan Allah ki dawo kamar yanda na d'auke ki na mayar dake." Ganin yanda ya marairaice yasa ya dan bata tausayi ta juya ba tare da tayi masa magana ba. Sauke ajiyar zuciya Alhassan yayi,tare da jinjinawa so haka so yake,duba yanda yake rokon ta kamar zai duka mata,tana wulakanta sa anma sam baya ganin laifin ta,saida ta shiga mota da sauri shima yazo ya shiga ya tuka suka fara tafiya,sun fara tafiya tace"zan siye cream glass ." "To to akoi inda ake saidawa yanada dadi sosai muje na kaiki.",share sa tayi ba tare da ta kuma kulla sa ba,kai kace yar mulki ,suna zuwa wajen suka fito,sukaje inda ake siyarwa,nan yace a basu,ya bada kudi aka basa Glass din kallon sa A'INDO tayi tace"kaga nifa bance ka Siya min ba,me zanyi da abinda ya fito daga hannun ka,juyawa tayi ta fido dubu daya a jakar ta ,ta ba mai saidawa tace a bata. A wanan karon kam ran Alhassan ya baci, gaba-daya ji yayi kamar yayi kuka ko ya samu saukin abinda yake ji ,me yasa Zuciyar sa ke kaisa inda ake wulakanta sa,shin Allah ma ba ana masa kuskure ba ya yafe,me yasa ita bazata yafe sa ba,ko wanan masifofin da yayita shiga ai ya isa ace zuwa yanzu ta hakura tunda taga irin masifofin da yayita shiga ta dalilin ta. Tabas zaije wanjen malami a dinga masa rubutu Allah ya sa masa dangana game da ita,Allah ya raba sa da sonta ko zai huta." Yanaji yana gani ta siya. gaba-daya tunani ya tafi da hankalin sa,,wanda ya gusar masa da hankali bai ma san ta gama ba,shekeke A'indo ta kalle sa,ganin baida alamun gusawa taja tsuka ta fito waje,keke napep ta tara ta fada masa inda zai kaita ta shiga. Jin ana fadin "ranka ya dade ga sauran canjin ka,wanan maganar ta dawo dashi daga dogon tunanin da ya shiga,firgigit ya dawo hayacin sa,nan ya fara dube dube da waige waige,yana neman A'INDO anma bai ganta ba,. Da sauri ya tambayi masu saida S.cream sukace ai ta fita daga nan,da sauri ya fito suna cewa ga canjin sa anma ina ba tasu yake ba. Fitowa yayi yanata waige waige inda zai ganta anma bai ganta ba ,hankalin sa yayi bala'in tashi dan a tunanin sa ko sace ta akayi,tuni cik'in sa ya kada,nan ya fara duduba gurin da gudu gudu lungu da sako bai ganta ba, nan ya fara tambayar mutane yana nuna pic dinta dake wayar sa,kowa sai yace bai ganta ba,yana ta neman ta aka kira sallah magariba ,gaba-daya ya rikece,wani tunani ya Fado masa ya d'auki waya yayi kiran Hajiya tana d'auka yace "yauwa Mom Aisha ta dawo gida ?" Hajiya tace"nima kiran da zan maka kenan na tambaye ka me ya tsayar daku har warhaka." Kashe waya yayi ya aza hannu bisa kai. itako A'INDO fitarta ta shiga adaidaita, ta fada masa inda zai kaita,wato gida.shigar ta keda wuya ya fara gudu da ita,nan tace" haba malam na fada maka inda zani anma kabi wata hanya sai gudu kake dani. "Sorry Madam kiyi hakuri,wata tsohuwa ta ce ba lfy shine zan dan bada magani a bata sai na kaiki dan Allah kiyi hakuri da ban fada miki ba." A'INDO ko jin tsohuwa ce ba lfy yasa ta tausaya ,tace ba komai,abun mamaki suna isowa ba inda suka tsaya sai gani tayi an hangame gat mai adaidaita ya shige da ita,a matukar tsorace take kallon mai Adaidaita ,ji tayi an jawo ta shiko mai Adaidaita ya juya ya fita daga gidan a tsiyace,aka rufe gidan." Cik'in tsoro A'INDO ta daga kai taga Wanda ya finciko ta a firgice ta ja da k'arfi tayi baya waro idanu tayi a gigice ta nuna mutumin da yatsa tace" dama kaine....." _Oh Nagode sosai Wanda suka tambayi jiki na da na yarinya ta ,Allah yabar zumunci_🤝🏻🤝🏻 [13/11 à 21:15] MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE: https://mobile.facebook.com/Anatarewritersassocian/ ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ *A'INDO* _(Tantagariyar Yar Aiki_) ✨✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨ ✨✨✨ ✨✨ ✨ *NA* *MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋 *🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION🤝🏻* _(We are the best Writers Among All writers_)📚 *DAGA ALKALAMIN MARUBUCIYAR* 👇 *YA MACE KOWACE DA IRIN NI'IMAR TA*, *LABARIN MAIMOUNATOU*, *KAICONA*, *HASSADA GA MAI RABO*, *YAN MATAN ZAMANI*, *INA MATSALAR TAKE MAZAN KO MATAN*, *MAKIRCI*, *LATIFA*, *CANJIN RUHI*, *WACECE NI KAMRINA*, *SO NE SILAR FARUWAN HAKAN*, *LATIFA SABON SALO*, *A'INDO (Tantagariyar Yar Aiki)* _DEDICATED TO SADJIDA & UMMY ONTOP_ *Page 71-72* Murmushi Bashir yayi ,tare da kokarin matsowa kusa da ita,da sauri ta kara ja baya tayi tuntunbe da wani dutse ta Fadi a gurin k'afar ta ta fashe. Anma sam bataji zafin ciwon ba saboda a yanzu ji take wanda ke gabanta yafi zafin ciwon sau dubu. Dukawa yayi tare da sakin murmushin sa ,yace"welcome baby nayi kewar ki." Ya fada tare da shafa fuskar ta,runtse idanu A'INDO tayi tare da fadin"karka kara sa wanan banzan hannun naka ya taba min jiki na fada ma mugu." Gashin kanta ya kama ya jata kiiiiii har saida ya isa da ita k'ofar falo sanan ya sabe ta da k'arfi ya shigo da ita. Ihu A'INDO take dan neman agaji anma ina ba Hali. "Bashir kai wani irin mugu ne dan iska,wanda baisan darajar dan Adam ba,kai bunsurun ina ne,to bara kaji na rantse da Allah tun muna shaidar juna ka bani hanya na tafi idan ba haka ba kuma wallahi lahira zatayi bako." "Hahaha , yarinya kinada abin Dariya,sai ya marairaice fuska kuma yace"haba Aïsha na kira ki baki d'auka ba nayi miki message bakiyi reply ba, a k'arshe ma kika sa ni a black liss,haba dan Allah Aisha kizo muyi zaman mu,nan Kinga ke ba wani dangi ne dake ba bare a wani damu da bacewar ki,kizo mu zauna na Miki Alkawarin zaman farin ciki a gidan nan kiyi yanda kike so." Murmushi A'INDO tayi,ta tashi kamar ba ita ba ,tayi dariya tace" Allah ko karka damu anma bara na dan sama mana abinda zamuci yunwa nake ji." Washe baki yayi yace"Alhamdulillah kin hakura kenan." "☺me zai hana kuwa Bashir bara dai yanzu na dafa wani abu idan na koshi sai muyi maganar." Kitchen ta nufa,yayyin da shi kuma yayi wani tsale ya haye saman kujera yana tsalen murna tare da kecewa da dariya yace"ai dole ta so ni kodan kyau na,wly zaman mu zamuyi ba ubanda ya isa ya raba mu. A'indo ko tana shiga da ma rigar ta doguwa tanada aljihu koda taga yanda mai Adaidaita ya rugo da ita ta d'auki wayar tasa a aljihun rigar ta ,a lokacin da ta shiga kitchen kuka ne ya kusa kufce mata, tayi sauri tayi shiru ta kama bakin ta,sai ta fido wayar daga Aljihu numbers Al'Hassan tasa har mamaki tayi ya akayi ta hadace ta haka. Kira daya biyu Al'Hassan ya d'auka bayan ya samu gefen titi ya tsaida motar sa dan tunda ya rasa inda A'INDO take yaketa yawon garari Yana neman ta kamar mahaukaci. Number ta ya gani wace dama yanada ita Yayi saving dinta,da sauri ya d'auka har bakin sa na rawa wajen magana "hello! Aisha kina ina kin tada min hankali." "Yaya Al'Hassan plz kazo ka raba ni da wanan mugun Bashir shine yasa a sato ni gani nan gidan sa ina kitchen plz kazo ka d'auke ni."😭 Idan ran Alhassan yayi yayi dubu to a lokacin ya baci, gaba-daya kansa hayaki ma yake masa, jijiyoyin kansa har tashi suke,Kiran Idrissa yayi bayan idrissa ya d'auka yace"maza ka bani adreshin wanan dan inskan tsohon mijin Aisha." "Yaya lfy?" "Kaga nace ka bani ko." Saurin basa yayi Yana basa ya Kira Hajiya yace"Hajiya maza kije gidan tsohon mijin Aisha dan inaga brother yau Zuciyar sa ta tashi Kar ayi kisan Kai ba alamun lafiya." "Ya Salam Hajiya tace ta tashi ta hau sama dan d'aukan hijabin ta. Shi ko Alhassan a dari ya ja motar kamar zai tashi sama,sai gashi a unguwar, k'wank'wasa gidan yayi sai ga Mai gadi ya bud'e ,bindiga ya dungura ma mai gadi ba shiri yayi mazan bashi hanya yana rawar jiki,yana shigowa Mai gadi ya arta a guje yabar gidan. Shikuwa Al'Hassan da sauri ya karasa falon Yana zuwa" ya daga murya Aisha kina ina ." Bashir dake zaune saida gaban sa ya fadi anma ya dake yace " kai Malam lfy zaka shigo min gida ba'a koya maka salama ne ba" Wani mugun kallon Alhassan ya wurgo Masa Wanda ya kadar da Yan hanjin Bashir,da gudu A'indo ta fito ta nufi Alhassan da gudu ta rungume sa tana kuka. Tace"kaga wanan mugun ne ya sato ni,kara rungume ta yayi yana shafa kanta alamar rarashi, Bashir ya waro idanu waje yace "dama ke Yar iska ce,shine kika Kira kwarton ki to da yazo me zaiyi wallahi A"indo sai na baki mamaki." A wani irin k'arfi Al'Hassan ya janye A'indo daga jikin sa ya nufi Bashir baiyi wata wata ba yakai ma bakin sa naushi,ba shiri Bashir ya rike Baki Dan tuni hakorin sa daya ya fita baki ya fara jini,cakumo wuyan sa yayi ya makure Al'Hassan yace"kai dan gidan uban waye ? Wane ganganci yakai ka taba min mata,dan uwarka dama inada haushin ka kyale ka nayi in banda akuyanci ka saki mata sanan ka dinga bibiyar ta,to uwar me zakayi mata ,,Bashir zai kuma magana Al'Hassan ya kuma naushin sa,anan ya makure sa ya fara sakar masa duka tako ina nausan sa yake tun Bashir na iya ramawa har yakai ya kasa,jina-jina da jini Al'Hassan ya Masa,yaji haushi ko gani bayayi aikin dukan sa kawai yake,tuni Bashir ya sume anma Alhassan yaki saurara Masa,A'indo ko kadan bata ji tausayin Bashir ba,illa ma wani so da take ji nasa yana mamaye Zuciyar ta,a yau duk wata kiyaya da take masa ta kawar,ta maye gurbi da so ,Hajiya ce ta shigo gidan ita da idrissa abinda ta iske ne ya tsorata ta,da sauri taje ta ririke Alhassan shima Idrissa haka ya rirke Al'Hassan Hajiya tace"kai wai meye haka? Kashe dan mutane kake son yi ne Bashir ya debo ruwa ya watsa ma Bashir ya dawo hayacin sa,Hajiya ranta a bace ta tambayi Al'Hassan da har yanzu jikin sa ke rawa gaba-daya baya cik'in hayacin sa,ji yake kamar ya kashe Bashir. A'INDO ta rugo ta rungume Hajiya tana kuka tace"Hajiya sato ni yasa akayi shine na Kira Yaya Alhassan,dama yana Kira na tare da yi min test akan wai nayi hakuri na dawo gidan sa,ganin ya takura min shine nasa number sa a black liss,shine Yau yasa aka sato ni lokacin da mukaje wajen siyen ice cream,na fito ina jiran yaya Al'Hassan yasa wani mai Adaidaita ya sato ni ." Su A'indo harda karya wai ta fito tana jiran Al'Hassan🙄 Ran Hajiya kanta ya baci kallon Al'Hassan tayi tace"kayi min dai-dai,sanan takai kallon ta ga Bashir Wanda ya farfado anma idanu kawai yake binsu dashi dan baida ko k'arfin motsa yatsar sa . "Bashir ada nayi tunanin Kai dan mutunci ne a yanda ka yaudare mu kaje mana da mayaudariyar fuskar ka,wada tasa muka baka yarinya,Ashe ba haka kake ba,munyi nadamar aura maka Aisha da mukayi tun farko, kai ko tausayin maraicin ka baka yi, gargadi zanyi maka Wanda na farko kuma na k'arshe tun farko yara na sun so rufe ka na hana su dan tausayin maraicin ka duk da abinda kayi ma yarinya ta,ka sani Aisha ya ta ce,wallahi Allah duk ranar da ka kara kokarin koda Kallon banza wa Aisha wallahi Allah kaji na rantse sai ka raina kanka ku fice muje." Hajiya taja A'indo shima idrissa yaja Al'Hassan suka bar Bashir kwance tamkar gawa. Bayan sunje gida gaba-daya Alhassan yaki sakar ma A'indo fuska domin cewar sa laifin ta ne da tayi hakuri suka tafi bata fito ba da duk hakan bata faru ba.... Aci gaba da gashi🍇 Maimou love😘 [15/11 à 20:06] MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE: https://mobile.facebook.com/Anatarewritersassocian/ ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ *A'INDO* _(Tantagariyar Yar Aiki_) ✨✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨ ✨✨✨ ✨✨ ✨ *NA* *MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋 *🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION🤝🏻* _(We are the best Writers Among All writers_)📚 *DAGA ALKALAMIN MARUBUCIYAR* 👇 *YA MACE KOWACE DA IRIN NI'IMAR TA*, *LABARIN MAIMOUNATOU*, *KAICONA*, *HASSADA GA MAI RABO*, *YAN MATAN ZAMANI*, *INA MATSALAR TAKE MAZAN KO MATAN*, *MAKIRCI*, *LATIFA*, *CANJIN RUHI*, *WACECE NI KAMRINA*, *SO NE SILAR FARUWAN HAKAN*, _and Now_👇 *LATIFA SABON SALO*, *A'INDO (Tantagariyar Yar Aiki)* _DEDICATED TO SADJIDA & UMMY ONTOP_ *🏵 HAPPY JUMA'A🏵* *Page 73-74* Gaba-daya yanzu A'INDO ta damu,Sam batajin dadin abinda tayi masa ,gashinan taurin kai ya ja mata ya fara fushi da ita. Suna shiga gidan ya fice b'angaren sa,Hajiya tace "A'isha je kiyi wanka kici abinci ki huta,ki fida damuwa insha ba abinda zai kara faruwa." Gyada kai tayi ta huce b'angaren ta,dan yau acan zata kwana, idrissa ma salama yayi ya koma gidan sa,inda ya tarar da Husseina yake fada mata abinda ya faru. "Haba ai da kun barsa ya kashe shi ma dan iska duba yanda yazo duk muka d'auka na Allah ne Ashe mugu ne,wallahi Yaya Al'Hassan ya burge ni gwara da yaci uban sa." Hade fuska idrissa yayi yace"ni kenan ban burge ki ba ranar da na doke sa ko 😕" "Au afuwa kaima kana burge ni,ai kaima kafi burge ni kaifa jarumin namiji ne,haba dai ya da kishi kuma yayan ka ne fa🤭 " Rungume ta yayi yace"ba dole nayi kishi da abinci na ba.😉" "Au nice abincin naka? Cewar Husseina yace"eh mana kece Abinci na danye mai dadi ba." Dariya tayi ya rungume ta tare da fara aika mata sakwanin sa masu rikitarwa. Dare misalin k'arfe goma sha daya kowa ya kwanta anma banda A'INDO da take da zuwa da dawowa a d'aki,tasan cewar Al'Hassan yayi mata laifi anma kuma ai yanzu ya gane kuren sa me yasa tayi masa haka duk cin fuskar da take masa bai taba bata ransa ba anma yau gashi tanaji a jikin ta kamar ransa ya baci wanan ya hana mata kwanciyar hankali,hijabin ta tasa Ta fito sadaf-sadaf ta nufi b'angaren Al'Hassan Saida ta isa zata k'wank'wasa sai kuma ta tsaya cak,"me ke damu na ? Me zanje nace masa,anya nice kuwa? Ita kadai take tambayar kanta,can dai kawai ta shiga tare da yin Salama,a falo ta iske sa zaune saman kujera yana danna system dinsa, saman carpet ta dan zauna tace"dan Allah kayi hakuri idan na bata ranka,nasan nayi kuskure." Al'Hassan kamar daga sama yaji muryar ta,abun yayi bala'in basa mamaki,wai yau A'INDO ce ke basa hakuri,tab yau kam yaji dadin sa,ya samu runguma ga kuma bada hakuri,wai yau shine ake bawa hakuri. aje aikin da yake yi yayi ya tura system din gefe yakai duban sa gareta da kyau,yace"Aisha ba wai nayi fushi bane,nasan duk da ni mai laifi ne a gurin ki anma ki sani nayi miki laifi ne a lokacin ina cik'in fushi,wallahi Aisha idan nace miki ada can wanan abun da nake miki cik'in hankali na nake miki nayi karya,domin kuwa a lokacin ina cik'in fushi abinda iyaye na sukayi min,Aisha ada a shirme na duk macen da ta waye itace komai zatayi ba tare da ta sa ni jin kumya ba ,zan shiga ko ina da ita ,sanan ba wanda zai raina ni a shirme na ,wayewa itace komai,a lokacin bansan so ba ,bansan meye so ba,bansan ya ake yinsa ba bansan hanyar da zanbi ba na san sa,wallahi duk matan da nake kulawa har ta yanzu wace na aura ba wai dan ina son su bane,nasan zakiyita tunani idan tsakani da Allah nake son ki me yasa tun farko da baki zama haka ba ban nuna miki ba sai yanzu,eh to a zahirin gaskiya a da can ban ma tsaya na zauna dake bare na fahimci so ,ban nutsu ba bare nayi tunanin zan fara sonki,nayi kuskure anma ki yafe min." Rike hannun sa tayi abun yayi bala'in basa mamaki , murmushi tayi tace"a yanzu kana so na ? Zaka iya aurena a karo na biyu? Zaka iya zama dani a ko wane hali"? Kasa controling din kansa yayi ya washe baki tare da Rungume ta bai shirya ba,"nagode nagode sosai Aisha Wallahi ban taba tunanin zan sameki ba,Allah Kaine abin godiya wallahi nayi miki Alkawarin zaman Amana dake,zan sanya ki nishadi zan zauna dake zama na har abada,zan baki farin ciki,Allah Aisha zaki aureni,zaki sa ni sau daya dai nima na dandana dadin aure. Kada kai A'INDO tayi tace" Al'Hassan na kuma baka wata dama ta biyu ne dan Allah Karka kara sa na tsani maza,ka nuna min tunani na ba haka ne ba." Girgiza kai yake yana hawaye na farin ciki tare da kara rungume ta." Kokarin zame kanta tayi daga jikin sa. Ta share hawaye da suka zubo mata tace"ni zanje na kwanta dare yayi, murmushin sa mai tafiyar da hankalin yan mata ya sakar mata yace"haba ke kuwa amarya ai kamata yayi ki kwana tunda dai kinzo bikon angon naki😉." "😳ni din , wato har na zama amaryar taka ,hum karka sa na fasa ma.🙄" "🙆‍♂ Ki rufa min asiri a yanzu idan kika kara kokarin bari na to tabas gawata za'a d'auka." "A'a kaiko ana zancan kirki mai ya kawo kuma mutuwa a ciki nidai bana so ka daina." "😊 To shikenan kiyi min Alkawarin zama dani a kowane irin hali." "Nayi." A'indo tace tare da barin gurin da gudu. Dariya yayi ya koma ya kwanta,ya fara tsale ,rawa kam ranar ya sha ta, gaba-daya farin ciki ya mamaye sa. Ita kanta A'indo d'aki da ta koma kasa barci tayi sai tunani da nazari take shin abinda tayi yayi ko kuwa tayi saurin bada kanta,anma ita tayi hakane saboda tsoro,tana tsoron kar Bashir ya Kara d'aukan ta dan a zahirin gaskiya a yau kawai k'arfin halin yima Bashir tsiwa tayi anma ta tsorata,tabas yin auren shine zai kare ta daga shairin sa. Anma zatayi shawara da Yar uwar ta taji. Washe gari da misalin k'arfe tara na safe A'indo ta shirya tayima Hajiya salama cewar zataje gidan Husseina,Hajiya tace"lala ban amince kije ke kadai ba bara na kira yayan ku ya kaiki idan zaki dawo ma shi zai koma ya d'auko ki,dan wanan yaron bamusan shairin da yake nufin mu da shi ba.bata same sa ba , wayoyin sa a kashe Rabi'u daudu ne ya shigo,Yana tafiyar tasa ,Hajiya tace"yauwa Rabi'u tunda Allah ya kawo ka je b'angaren soja kirawo min shi..." "😳tab kaji Hajiya da wata magana,yau Allah na tuba na safurce wanan yawan mutuwa da ake ai gwara mutum ya mutum salin alin ba tare da an wahalar dashi ba,kafin ya mutu,yau Hajiya jiya nayi mafarkin mutuwa yau kuma kina ce naje na kirawo mutuwar da kaina,aradun Allah Hajiya idan kin ganni kabari maza suka kaini ba mata yan uwana ba,yau Allah na tuba na kuma tuba a yanda nake ba aukin nan nausa daya zai min naje barzahu,kinga tafiya ta ga balaraba Yar ki nan ta kira miki shi ni nayi nan." Kada kai Hajiya tayi tace "Allah ya shirya. Dariya A'INDO tayi Hajiya tace" je b'angaren yayan naku kice nace ya kaiki,bara na baki sako ki kai mata ." "To Hajiya." Sama Hajiya ta hau ta harhado ma Husseina kayan mata masu inganci da aka kawo mata ,komai akoi a rubuce,ta fito tace"ungo ki gaida ta,amshi wanan dubu goma ne nasan ki da kwalam wata killa kinga wani abu kiyi Sha'awa." "A'a Hajiya a barsu bazan sayi komai ba." Harara hajiya ta wurgo mata tace"Sai nace A'indo,wai ni na tambaye ki ina dusar da kike tarawa naga har yanzu ba'a sayi ragon ba ko kudin basu taru ba." Hajiya ta fada cik'in dariya. Da gudu A'INDO ta amshi kudin tabar falon cik'e da kumya tana dariyar kanta. Tabdi lalai ta zuba shirme ita kam. Al'Hassan yanzu ya tashi ,dan bai kwanta jiya ba,saloli yayita yi,yana kara godiya Ga Allah , shiryawa yayi cik'in kananan kaya,wondo kalar na soja ne anma ba na sojawa bane,ana basu kayan ne saboda zaman gida ko kuma fita yawo haka,yayi kyau sosai fuskar sa sai annuri take tamkar wani ango. Fitowa yayi falon sa ya zauna saman table dinner ya zuzuba abin karyawar sa ya fara karyawa yanayi yana shan Lipton,da salama ta shigo ,kamshin turaren ta ya sanar da shi itace,lumshe idanu yayi yanajin nishadi,tare da farin cik'in zai fara tozali da k'yakyawar fuskar ta,kafin ta kowa. Salama tayi ya amsa ta shigo,tashi yayi ya tarbo ta yace"oyoyo my lovely wife,ya kike,kamar kinsan dama tunanin ki naketa yi." Murmushi tayi tace"good morning,Hajiya tace" wai ka kaini gidan Husseina,nace mata zanje ni kadai tace a'a wai tana tsoron Kar wanan Bashir din ya kuma min wani abu,shine tace nazo ka kaini." Ta fada cik'in shagwaba wanda gaba-daya ta tafi da imanin sa ,yayi bala'in mutuwan tsaye, domin ta tafi da imanin sa,wani irin shaukin sonta ke kara shigar sa." Tsayuwa yayi yasa hannu a aljihu,yace"to zan kaiki bara na gama karyawa ya fada yana kwaykwayon maganar ta." Turo baki tayi kamar zatayi kuka tace"ni bana so ka bari.". "☺to naji zan bari anma kema sai kinzo munyi breakfast dan na tabata baki ci komai ba wanan cikin a shafe sam na lura baki son cin abinci ko kadan." Bubuga kafa ta fara tana dan kukan shagwaba tace"ni gaskiya bana ci idan bazaka kaini ba na hakura." "a'a ba yi hakuri gimbiya ta bara na d'auko key nima na fasa karyawar muje." "a kayi hakuri ka karya sai mu tafi." "bazanyi ba tunda kema kinki yi." "Yi hakuri zanyi muje muci." "zama sukayi ta zuba kin cin nasa yayi ya matso kusan ta ya sa cokali suna ci murmushi tayi batace komai ba tasan duk neman magana ne. Saida suka koshi itace ma taci kadan,shi kam bud'e cikin sa yayi yaci ya koshi cik'in nishadi,ga masoyiyar sa kusa. Bayan sun gama suka tafi,a k'ofar gidan ya aje ta ,zata fita yace"da kin gama ki Kira ni kuma karki jima I love you." "To tace masa tayi murmushi ba tare da ta maida masa abinda yace mata ba. Girgiza kai yayi yaja motar sa yayi gaba ita kuma ta shiga gidan, Husseina da sauri ta tarbo ta lokacin da taji. Salamar ta suna murna suka rungume juna. Shigowa suka suna yaushe rabo,aka cika gaban A'indo da kayan ciye-ciye ,bayan komai ya lafa A'indo take tambayar idrissa Husseina tace ya tafi aiki,bai ma jima da tafiya ba." "Yauwa cewar A'indo,tace"Husseina shawara nazo muyi dake ke kadai ce Yar uwata plz ki fada min gaskiya idan da kuskure a abinda nayi,nan ta fada ma Husseina komai game da abinda ya faru da irin abubuwan da take ma Al'Hassan,har jiya da fada masa abinda ke ranta." Suake ajiyar zuciya Husseina tayi tace"to A'indo,nidai gaskiya a yanzu ko daya bana jin haushin Al'Hassan,sanan bana kin auren ku a karo na biyu,lalai ya kamata ki basa dama ta biyu hakan yayi abinda kikayi shine dai-dai,saide ki sani da ba yanzu bane,karki yarda ki d'auki raini ga kowa, Al'Hassan ya cancanta ki basa dama ta biyu kodan mahaifiyar sa,da Mahaifin sa da yan uwan sa yanda suka d'auke mu hannu biyu-biyu basu taba nuna banbanci ba tsakanin mu da yaran su,sanan Hajiya Koda bata fada ba nasan cewar zata so ki komawa danta........ Alhassan ko komawar sa gida ya iske daddyn sa ya dawo da murna ya isa garesa suna zaune shida Hajiya a falo suna kallo. Zama kasa yayi yace"Daddy ashe ka dawo.? "Eh wly son na dawo jiya dadare ,ya kuke Kuna dai lfy ko",? "Lfy lau daddy wly munyi kewar ka ." Murmushi daddy yayi ya shafa kan Alhassan, sanan Al'Hassan ya gaida Hajiya ta amsa tare da tambayar sa ya tashi lfy,da fatan yakai A'indo yace "Eh Mom na kaita." Tumbure fuska yayi a shagwabe Hajiya tace"yadai Soja na? "Mom ni gaskiya ku daina ce mata A'indo ,duk kun bata mata suna,ga sunan ta hassana ko Aisha anma wani A'indo." Sakaka da baki suka tsaya kallon sa cik'e da mamaki,Hajiya ce tayi k'arfin halin cewa "kai ungo nan🖐." Dakuwa ta balla masa tace"kaci yan gidan ku,kaine wai zaka gyara mana sunan A'INDO kai a su wa"? "A mijin ta Mana." Ya fada tare da cije harshe ya kashe ido daya. "Mom daddy dama nazo nace muku ne Aisha ta amince da aure na a karo na biyu jiya ita da kanta tace ta yarda na aure ta ,ni kuma nayi mata Alkawarin auren ta da zama da ita na amana.dan Allah Momy kuma kuyi hakuri ku manta komai ku aura min ita a karo na biyu na muku Alkawarin riketa amana." "Son mai kake cewa Aisha da kanta ne tace zata aure ka"? Cewar daddy. "Eh daddy Wallahi ita tace." "a gaskiya Son banajin zan amince na kara aura maka yarinyar nan a karo na biyu saboda mun maka haka a farko anma ka butulce." Hajiya tace"ni kaina gaskiya ban goyi baya ba,kuma ban ma yarda cewar Aisha ta amince da wanan batun ba." Ba yanda A'lhassan baiyi ba anma ina sam suka ki sauraran sa komawa yayi tamkar mahaukaci,Yana ji a jikin sa matsawar suka kara hana masa ita tofa a wanan karon ransa ne zai rasa. Haka yaje ya dawo da A'INDO wace ko wunin batayi ba. Suna zaune kawai sai ganin su sukayi, Alhassan yace "Mom ku tambaye ta gatanan kuji idan ba da amincewar ta ba, gaba-daya ya fice a hayacin sa lokaci guda...... Daddy yace "Kai Alhassan meye haka kuma? rike kai Al'Hassan yayi Jin da yayi yana sara masa yace"dad kun kasa fahimtar irin son da nake mata shi yasa kuke tantama,Hajiya ta yafito A'indo tace"Aisha zo Nan." Zuwa A'indo tayi ta zauna tare da sunne kai kasa,dan yanzu ta fahimci inda maganar ta dosa. Hajiya tace"dagaske ne abinda Soja ya fada wai kin Amince da auren sa a karo na biyu"? Kamar ta nutse kasa dan kumya,da k'yar ta iya bud'e bakin ta tace"Eh Hajiya ni na amince." "A gaskiya kuyi hakuri Aisha Allah baki wani mijin,anma bazayin sakacin da nayi ba a baya ,gaskiya Allah Baki miji na gari,wanda zai rike ki Amana,anma yanzu bazan kara sakacin da nayi a baya ba, aka wulakanta min ke." Gaba-daya kan Al'Hassan juyawa yake tun farkon maganar Hajiya,a yanda ya lura Hajiya bazata aura masa A'indo ba ,gashi yasan cewar ko Daddy ne ra'ayin Mom dinsa zaibi tunda basa musa ma juna. Dafe kansa yayi kawai sai jin sa akayi tim ya fadi a sume da gudu A'indo tayo kansa tana kuka "Wayyo Allah ka tashi,dan Allah karka barni,Hajiya ku taimaka wallahi Ina son sa ,karku rabamu,Wayyo Hajiya gaba-daya ta rikirkice,bata ma san me take fada ba." Aci gaba da gashi🍇 Maimou love😘 [16/11 à 20:53] Mai Waina: https://mobile.facebook.com/Anatarewritersassocian/ ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ *A'INDO* _(Tantagariyar Yar Aiki_) ✨✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨ ✨✨✨ ✨✨ ✨ *NA* *MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋 *🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION🤝🏻* _(We are the best Writers Among All writers_)📚 *DAGA ALKALAMIN MARUBUCIYAR* 👇 *YA MACE KOWACE DA IRIN NI'IMAR TA*, *LABARIN MAIMOUNATOU*, *KAICONA*, *HASSADA GA MAI RABO*, *YAN MATAN ZAMANI*, *INA MATSALAR TAKE MAZAN KO MATAN*, *MAKIRCI*, *LATIFA*, *CANJIN RUHI*, *WACECE NI KAMRINA*, *SO NE SILAR FARUWAN HAKAN*, *LATIFA SABON SALO*, *A'INDO (Tantagariyar Yar Aiki)* _DEDICATED TO SADJIDA & UMMY ONTOP_ *Page 75-76* Alhaji da Hajiya suka hada idanu cik'e da mamakin A'INDO,kasa motsi sukayi,itakuma da gudu ta tashi ta nufi firge ta d'auko ruwan faro ta dawo ta talabo kansa ta aza bisa cinyar ta ta zuba ruwa a hannunta ta shafe masa fuskar,sau uku tanayi tana karanta Addou'a sai can ya fara bud'e idanu a hankali, murmushi tayi ta fara goge hawayen ta,tace" yauwa tashi kaji,kyale su hajiya idan bazasu aurar damu ba,ba sai mu gudu kauyen mu ba, murmushi yayi cik'e da jin wani sonta na karuwa a ransa bayan ya bud'e idanun sa. Hajiya tace"A'indo a gaban mu kike cewa ku gudu ba ko kumyar mu, to munji ba sai kun gudu ba zamu aurar daku,ke kika sani,dama ke muke ji." Saurin rufe fuska🙈 A'INDO tayi cik'in jin kumya,sam bata ma san tayi wanan batun ba a gaban su." Murmushi Alhaji yayi yace"Son wanan duk so ne,kana namiji kana irin haka." "Zumburo baki yayi yace"daddy so ne ,shi ba ruwan sa da jarumta, zuciya ba'a iya controlling dinta game da so." Girgiza kai daddy yayi cik'e da farin ci yace"to ai sai ku fara shiryawa tunda batada idda a kanta za'a sa wata daya ayi a d'aura muku mu huta da rashin kumyar ku." Hajiya ma murmushi tayi yanda taga yanzu suna son junan su matuka,nan suka juya suka haye sama ita da Alhaji." Kallon ta yayi yace"ashe kina so na haka shine wancan lokacin kika nemi kasheni,da yanzu na jima a kabari." "Shiiii🤫 bana son haka ,ya zaka mutu bayan baka bani baby ba, k'yakyawa irin ka ,kuma ma ai sai na riga ka mutuwa,nafi so mu mutu tare,ban ma so na riga ka,dan idan na barka mantawa zakayi dani ka auri wata kusha soyaya." Dariya yayi yace"anya kin barni ma nayi magana da mata ma kuwa? Wanan kishi,ranar haka kika sa na kori Farida a mota ta." Ya fada yana tsokanar ta. Wani nishadi yake jin kansa ji yake kamar ya dawama a cinyar ta,Dan yana jin dadin yanayin. "To tashi muje muyi shirye shirye Kinga Alhaji yace wata daya za'ayi auren mu,muje musan abin yi ko." " Har ka warware?" Ta tambaye sa lakuce hancin ta yayi yace"ai dama ciwon naki ne, tunda an bani ke ai na warware ko." Dariya tayi tace"tashi mubar wurin Allah yau nayi rashin kumya fa." "Share su Mom ai duk cik'in so ne su wa yasan me sukayi tashi muje ,anma sai kin kama ni bana da k'arfi sosai." Tashi tayi ta kama sa ,suka bar falon cik'e da so da kaunar juna . Alhaji zaune shida Hajiya a d'aki. Alhaji yace"a gaskiya yaron mu ya kamu da so sosai fa ,dariya Hajiya tayi tace"hum wa ya fada masa ai ni na jima da sanin son da yake Mata tun fa zuwan sa da yayi,ka manta yanda yazo yana rokon mu kafin auren ta,da yanda ya kwanta rashin lfy,ni ko auren nata na tabata rabo ne ya raba ta da mijin wancan." "Hum ni ai ban taba tunanin yaron nan zai mana haka ba,anma in halin sa ne zai gani." . Nan sukayita tataunawa bisa kan auren, daddy ya bada kudi masu yauwa yace"a sayi duk abubuwan da ya kamata. Koda su Al'Hassan suka isa b'angaren sa suka zauna a falo, A'INDO ta bud'e fruits ta kawo musu suka zauna kasa suka kunna kalo ita ke basa yana sha tana sha, Al'Hassan yace" babyn na 1millions ya ishe ki sabgar biki ko? "😳 Haba kaima wani irin abu ne haka duk inkai wanan kudin ina haka,gaskiya a'a sunyi yauwa sosai." "Nidai abinda zan baki kenan idan ma basu isa ba sai a kara, in yayi saura can kisa a account din ki,kina matsayin matata bana son a raina min ke." . "🙄 to wai kai kudin sun maka yauwa ne? Idan sun maka yauwa karka ma yara na albazaranci ka bar musu idan sunzo suci dadin su dasu." "Wai ni sai maganar yara ake min ince dai za'a Haifa min su masu yauwa ko,dan yan biyu biyu Zaki dinga Haifa min,Kinga har na tsufa anma banida dan kaina😔." "Tab wai ka tsufa a hakan ,ka ganka kuwa wly kamar dan shekara ashirin ,ni baka tsufa ba gaskiya ban yarda ba😙." Dariya yayi yace"to naji yaushe zamu fara sayaya,ni Paris ma nake so muje ko kuma indiya ko wata kasa daban dai inda zamuyi sayayar mu,anma nasan Mom bazata yarda ba." *Bayan sati daya* Cik'in Khalissa kanwar su Al'Hassan ta tashi da bala'in ciwon ciki cik'in dare wanda ya zubar mata da ciki ko kafin idrissa yayi wani abu akai ciki ya zube..... Su hajiya da A'lhassan A'INDO duk sunje, Khalissa nan tayita neman gafarar iyayen ta ,tare da fadin a Makarantar su ne akayi mata fyade,Nan iyayen suka amshi k'addara suka yafe Mata,aka maido ta gida kamar ba abinda ya faru. Mijin Halissa ma Ya dawo garin Zinder kullum cik'in zuwa bada hakuri yake,anma anki ma sauraran sa,so ake a tabatar da ya gane kuren sa tukon. Al'Hassan da A'INDO sun koma tamkar Romio da Juliette,kullum cik'in soyaya suke,har mamakin soyayar su ake. A yau Mina ta sauka A Niger inda ta sauka a b'angaren Al'Hassan,wanda gaba-daya A'indo ta d'auke wuta jin da tayi wai Matar Alhassan tazo. Takai ta kawo ko kulla sa ta daina yi,wanda hakan yana bala'in cutar da A'lhassan,yanzu haushin kansa ma yaji ya akayi yasa Mina tazo duk shi yaja gashi Aisha na fushi dashi shikam bai taba tunanin hakan Take da kishi ba. Yau suna zaune kowa ya halara,ana farin cikin wanan bikin da za'a hada ,Alhaji ma da Hajiya suna zaune. Mina ce ta shigo kamar kullum cik'in kayan ta na tsiraici riga da wondo,Alhaji da hajiya suka kalli juna yayin da A'lhassan ke zaune yana takaicin wanan shiga ta rashin da'a da Mina keyi. Hajiya ce ta d'aure tace"yauwa Mina zo ki zauna kema." Zuwa Mina tayi yayyin da Hajiya ta umarci sauran yaran da su bar wurin. Suka tashi yayi saura daga Alhaji sai Hajiya da A'lhassan sai kuma Mina. Alhaji yayi gyaran murya yace"ya ta Mina kiyi hakuri ,munsan munyi Miki laifi da bamu fara fada miki ba tun farko,anma kasancewar baki wuri daya damu shi yasa bamu samu damar fada miki ba,Mina kiyi hakuri Mijin ki Alhassan zai maido tsohuwar Matar sa Aisha ,dan haka nake mai baki hakuri,ku zauna da mijin ku lfy,na tabata insha zaiyi Adalci a tsakanin ku." Hajiya ta k'arbe da cewar"kwarai Mina kiyi hakuri nasan kishiya ba dadi,anma kuma idan kukayi hakuri komai mai hucewa ne.". . "to tsohuwar najadu,da tsohon najadu,ni zaku Raina ma Hankali,ku d'auke ni Yar tasha, dan kun Raina min hankali ku kawo karuwa a gida suna iskanci dan ku yanzu wai ku dawo kuce zai maida ita,oho Ashe shi yasa kuka rike sa anan........... Ayi hakuri da wanan Comment din ku ya rage,nima zan dinga rage yawan page💃 [17/11 à 20:35] Mai Waina: https://mobile.facebook.com/Anatarewritersassocian/ ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ *A'INDO* _(Tantagariyar Yar Aiki_) ✨✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨ ✨✨✨ ✨✨ ✨ *NA* *MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋 *🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION🤝🏻* _(We are the best Writers Among All writers_)📚 *DAGA ALKALAMIN MARUBUCIYAR* 👇 *YA MACE KOWACE DA IRIN NI'IMAR TA*, *LABARIN MAIMOUNATOU*, *KAICONA*, *HASSADA GA MAI RABO*, *YAN MATAN ZAMANI*, *INA MATSALAR TAKE MAZAN KO MATAN*, *MAKIRCI*, *LATIFA*, *CANJIN RUHI*, *WACECE NI KAMRINA*, *SO NE SILAR FARUWAN HAKAN*, _and Now_👇 *LATIFA SABON SALO*, *A'INDO (Tantagariyar Yar Aiki)* _DEDICATED TO SADJIDA & UMMY ONTOP_ *Page -77-78* Bata gama maganar ba ya d'auke ta da mari,ya kara sharara mata wani,babu wanda yayi kokarin hana sa, kwalar sa taci tace"dan iska idan ka cika dan halak ka sake ni,yarfe ta yayi daga jikin sa Jin kake tim ta fadi kasa,nan ya dinga ball da ita,ya kwalo,saida mahaifan sa suka rike sa saboda ransa yayi bala'in bacewa,nan yace",wallahi daddy ku yafe min bazan kuma iya zama da wanan jahilar matar ba,Mina kije ni Al'Hassan na sake ki saki uku." "Alhamdulillah Allah nagode ma,dama na jima ina jiran wanan ranar,acan ma na barka da ita ne saboda kaga ishara,saboda bijire ma zabin mu,anma yanzu da Allah ya ganar da kai nafi kowa farin cik'in rabuwar da kayi da ita,ke kuma idan Halin ki ne yima manya rashin kumya kije kin hadu da daidai ke." Hajiya ce ke wanan bayanin Zuciyar ta fess,shi kansa Alhaji abun ya masa dadi ,domin tun can dama yarinyar ko kadan tarbiyar ta da ta ubanta bai mishi ba. Mina tana kuka. Ta tashi ta duka ta fara rokon Alhassan domin yanzu take kara Jin wani son sa na kara shigar ta. "Dan Allah kayi hakuri karka rabu Dani ina son ka,wallahi bazan Kara ba." "Kinga malama yanzu babu auren ki a kaina ki tatara inaki inaki ki barmin gida." Haka ta tashi ta fita jiki ba kwarin gwiwa, A'indo da take labe wace da shigowa zatayi taji wanan abun,da gudu ta koma b'angaren ta,wani b'angaren na Zuciyar ta bataji dadin sakin ba,saboda koba komai mace ce Yar uwar ta,anma kuma wani b'angaren taji dadi koba komai abinda A'lhassan yayi ya burge ta,tunda dai batada mutunci har take zagar mata mutanen da take kallo a matsayin iyaye,bayan hakan yanzu zasu zauna hankali kwance suci soyayar su ita da mijin ta ba fargabar zata raba kwana da wata,har rawa tayi ranar,Mina kam Alhaji ya cirar mata ticket na jirgi dan komawa, shirye-shiryen biki sai kankama yake,inda Hajiya ke gyara A'INDO da ingantatun maganunnuka na mata masu inganci da kyau ,tare da d'auko mai gyaran jiki,inda take Kara koya ma A'indo kisoshin kala kala na zama da miji ,da kuma yanda zata saye zuciyar sa,da koya mata kalolin kwanciya,yayin da ta kara amsar number wayar ta tasa ta a group group nata wanda take wayar ma da mata kai yanda zasu kula da mazajen su,tana koya mata tsarin iya kwanciya,da inda zata kulla da jikin ta ta sanya turaruka Lungu da sako da kuma kalolin turarukan da ya kamata tayi amfani dasu. Yau ma kamar kullum A'INDO na zaune bayan an gama mata wankan turaruka,da kuma abubuwan da take sha, na Karin ni'ima da ciciko gaba da dadi. Tana zaune da book dinta wanda take d'aukan note na abubuwan da zata dinga gyara jiki dasu,, Ladi Mai gyaran jiki tace"Aisha maganin mata ga mace yanada matukar mahinmanci a jikin mace ,rayuwa ce yanzu ta lalace zakiga mata sun haukace shan maganunnuka wa'inda basuda inganci bare kuma kyau,to shan maganin mata ba laifi bane,anma shi ba'a maida shansa ya zama kullum. Zakiga wasu matan na cewa maganin mata bai dame su ba,wata ma kusan shekara goma zakiji tace tun na auren ta rabon da tasha, ko kuma basu ma taba sha ba,haba a matsayin ki na mace ace shekaru kusan sama da goma baki taba shan maganin mata ba,sai ya miki kishiya yazo yana ihu a gado kiji ance ai asiri ne,ko daya tsabar gyara ne,wacan ta fiki iyawa,a koi mata yanzu mafi yawa suna tsoron maganin mata saboda yanda duniya ta lalace,ko kasa yanzu mace sai ta saida tace maganin mata ne,hakan ta faru ne yanda mata ke haukar neman maganin mata, zakaga ko bazawara na Saida maganin mata,to in fitsari banza ne kaza ma tayi mana, tana Saida maganin mata ne mijin ya koro ta,dan me bai zauna da ita ba ko dan dadin ta dan haka mata mu farka,mu daina dura ma cik'in mu tarkace,ku sani amfani da tarkacen maganin mata marar inganci yana kawo infection,yana taushe mahaifa,yana hana haihuwa,sanan yana bata ma mace test dinta na dadi, akoi ingatatun maganin mata wanda ya kamata mata su dinga amfani dasu,su ma kuma ba kullum ba,a wanan zamanin na yanzu zakaga mace tanada dubu daya ta sayan maganin mata anma batada dari biyun sayen sabulu dan tsabtace suturar ta da ta yaran ta da kuma gidan ta,wata yanda taba maganin mata mahinmanci bata ba addinin ta ba.ba fa maganin mata kadai bane zaman aure,yake yar uwa idan kika rike Sallah,karatun Alkur'ani ,ladabi da biyaya,tsabta,tarbiyar yaran ki,kula Da mijin ki sanan ki kulla da kasan ki,wurare hudu karki yarda mijin ki yaga gazawar ki a kansu ,tsabtar farjin ki, tsabtar bakin ki, tsabtar hamatar ki,sai kasan nonon ki,wa'innan wurare idan ba'a yawan kulla dasu miji zai raina mace,mata ku saki jikin ku yayin da akaje shimfidar mai gida a dage a koyi salo-salo na rikitar da miji,karki yarda kullum miji ne zai hau kanki kamar doki,a'a kema ki dinga hawa kansa kina nuna masa salo naki,girki kala-kala mu dage mu koya kar a barmu a baya,duk abinda kikaga ya fito na zamani Wanda ya danganci girke-girke ,kwaliya ce muyi kokarin iyawa,akoi matan da ko fowder wanan basu iya shafawa ba,jagira ta zamani basu iya ba,jan baki ma basu san yanda zasu daidaita su shafa a bakin su ya fito yayi kyau ba,a'a wata zakiga ta shafa har saman lebo,wata fowder zakaga tayi mata furu-furu kamar an fito da ita daga kabari,ko kuma a shafa iya fuska kawai banda wuya,a bar wuya bakikirin.sai ace ba'a iya kwaliya ba,duk macen da tace bata iya kwaliya ba to Bata koya ba ,kuma bata sa kanta ba,ba fa sai kinje koyo ba,a'a a waya ma sai ki koya,dayawan mazajen mu wanan k'waliyar ta zamani da Yan mata suka iya duk idan za'a unguwa sai suyi su fita shi ke janye hanakalin mazajen mu,ko kuma susa turare mai kamshi wanan shine fa,to mai zai hana muma matan auren muda mukeda garantyn auren mu koya,anma ace munyi dabas komai sai muce mun barma Yan mata mu yanzu mun tsufa,wanan ai abun takaici ne. Wasu basusan Shirin da ya kamata suyi ma mazajen su ba daga safiya zuwa dare,da farko idan mace ta tashi tun asuba tayi sallah ta aza breakfast,sai taje tayi wanka ta shafa mai ta dan shafa fowder da lips,sai kwali ,ba sai tayi jagira ba,ta shafa turare ,ga mai hali ya zamana tana shafa turare kowane da lokacin da ake shafa sa, ma'ana,na safe daban na rana daban na dare daban,ga mai hali ya kamata ace dasafe tasa doguwar rigar abaya mai kyau ,da rana tasa atamfa ko less ko shada,da dare kuma tasa kananan kaya riga da wondo masu fito da surar jiki,ko kuma riga da siket kanana, ko kuma riga iya gwiwa,ko kuma wondo daidai cinya ko siket,riga marar hannu,mai fito da kirji,duk dai kaya kanana sune na dare,wajen barci kuma asa kayan barci masu fito da surar jiki da kyau..... Cin Aya,kwakwa,dabino, kankana,gujiya,madara, Rake,gurji,koncumber, idan mace na yawan cinsu suna kara ni'ima da dadi,tsuguno a karamfani yana matse mace,akoi abubuwa diyawa wa'inda ya kamata mu mata mu rike,bara na barki anan sauran zamu karasa daga baya...... Sosai A'INDO ta koyi abubuwa,Idanun ta suka bud'e bisa kan kulla da miji,ko a wathapp tana karuwa da abubuwa sosai... Biki ya matso dan yau saura kwana uku a d'aura aure ,Yan uwa na nesa da na kusa duk zunzo,abokan Alhassan duk sunzo,hada na Paris duk suna Hotel,A'indo dai cewa tayi babu kawayen da zata gayata,ita da yan gidan ma ya isa, duk wasu dinkuna tayi . Yayin da aka hado Mata lefe akwati goma sha biyu A yau ne katuwar mota ta tsaya a k'ofar gidan Bashir,Anty ce ta shiga yana ciki zaune yayi tagumi yana tunanin A'indo,da kuma auren da yaji zatayi a TV abun yayi bala'in taba sa kamar mahaukaci ya koma,domin sai a lokacin yake jin wata guguwar sonta na tunkaro sa...... Anty ce tayi salama ta shiga falon ya amsa a sanyaye ,a shekeke Anty ta kalle sa tace"munzo d'aukan kayan Yar mu ne,Wayyo Allah Bashir karamin hauka yayi ,Anty ko a jikin ta nan tasa kata su shiga su fara fitowa da kayan .,aiko nan aka fito komai ko tsinke ba'a bar masa ba,anan ya kara rudewa,hauka yayita yi a gidan. Suna isa gidan A'lhassan ya fito zai tafi Hotel ya kalli motar kayan bayan sun gaisa da Anty yake tambayar kayan meye wanan? Nan Anty tace masa na A'INDO ne da aka d'auko daga gidan tsohon mijin ta." Ransa ne yayi wani irin bacewa,yace"duk abinda aka fido daga gidan Bashir Anty ta rike dan ba abu daya da za'a shigar Masa dashi a gida. Godiya Anty tayita yi,ta shiga gida ta fada ma Hajiya abinda A'lhassan yace,Hajiya tayi murmushi tace"Soja rikici,kawai kije dasu ki tambayi ita Aisha idan da abinda take so sai ta d'auka ."godiya sosai Anty tayi ta nufi b'angaren A'INDO. Bayan kwana uku dubunan jama'a suka shaida d'aurin auren hassana Adamu ,da Alhassan Alhaji Sanmani,kazo kaga farin ciki da kuma washe hakora da Alhassan yaji an d'aura,anan naga yan groupe A'INDO & LATIFA SABON SALO group sun tafo da kayan su aka kawa Mrs Adam ce ke gaba tana janye dasu sai masifa take musu wai suna kauyenci🙄 su Zainab,Mrs Abubacar,Ummu Muhammad , Murjanatu ,Manman Adnan,kausar da sauran Yan group din group yancin ki su jikar kulu,Maryam ,da sauran su, group Yar Mutan kagara &Matar Abdoul duk an garzayo dan taya Alhassan da A'INDO murna, da cin shinkafa kazat 🤪harda masu tsine Masa ko kumya basuji ba🙄🤣. *Masoyan A'INDO musanman yan group A'INDO and Latifa sabon salo,ina matukar yabawa da comment din ku, group Yar Mutan kagara &Matar Abdoul , group yancinki fans, group ana tare fans,da sauran wa'inda ban fada ba wallahi ina matukar jin dadin comment din ku,yana sa ni nishadi,duk ina lura daku, kuyi hakuri idan kunga bana maida muku hakan yana faruwa ne saboda ayukan da suke Shan kaina,sanan wa'inda suke min magana pc idan sunga bana dubawa kuyi hakuri ba shariya bace ko cin fuska,abubuwa ne sukayi bala'in yi min yauwa shi yasa ,plz wa'inda suke a group din da nake idan an tambayi A'INDO ku bada ku rage min abubuwa plz.* [21/11 à 20:23] Mai Waina: https://mobile.facebook.com/Anatarewritersassocian/ ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ *A'INDO* _(Tantagariyar Yar Aiki_) ✨✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨ ✨✨✨ ✨✨ ✨ *NA* *MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋 *🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION🤝🏻* _(We are the best Writers Among All writers_)📚 *DAGA ALKALAMIN MARUBUCIYAR* 👇 *YA MACE KOWACE DA IRIN NI'IMAR TA*, *LABARIN MAIMOUNATOU*, *KAICONA*, *HASSADA GA MAI RABO*, *YAN MATAN ZAMANI*, *INA MATSALAR TAKE MAZAN KO MATAN*, *MAKIRCI*, *LATIFA*, *CANJIN RUHI*, *WACECE NI KAMRINA*, *SO NE SILAR FARUWAN HAKAN*, _and Now_👇 *LATIFA SABON SALO*, *A'INDO (Tantagariyar Yar Aiki)* _DEDICATED TO SADJIDA & UMMY ONTOP_ *My Maryam Obam ina tayaki murnar Kamala Litafin ki Najeeb, ubangiji yasa muyi aiki da darasin dake ciki,Allah baki ladan dake ciki kuskuren ciki kuma Allah yafe Miki sai mun ji ki a sabo mai dadi kamar na sauran litatafan masu dadi* *Page 79-80* Can bayan Mrs Adam ta kawo su gidan biki,sai kuma ga waya wai ga wasu yan gidan group A'INDO &Latifa sabon salo can sunzo mota ta lalace musu,gashi basu san gida ba,Mrs Adam tace"Kai ni na gaji wa'inan ma da na kawo sun caza min kai, daya daga ciki taje ta taho dasu tunda taga gidan,kallon ta takai ga Mrs Abubacar,taga ta hararo ta taci fuska,alamun dai kar ma ta mata magana dan ta gaji,Allah sarki sai takai kallon ta ga Yar daki na wato Kellu B Modu,tace taje ta tarbo masu zuwa,tashi tayi ta tafi,Aiko anan taga yan group A'INDO & Latifa sabon salo fans zaune ,har akoi wa'inda suka mak'ale a tayar mota lol🤪 Can na gano khadeejat daheer,Hauwerh,surraya Yusif Hassan,Queen Hally,Ummi Ibrahim,Mmn Sadeeq,mmn muhibbat,Nafissa sanusi,mariya dantsoho,Teemah,mmn Khalifa,Booty Aminu,Hajiya Rashida, jamjam,Ameeyrah Abubacar,Aisha modobo,Aisha Abba ,A bilki,ummu Sadeeq,preety,Humairah,Mmn ihlam,Naimcy,Ummu Usman,Maman Shureinm,Hauwau wada,maman Usman,Umma minal,mmn mareeya,Aishan melah, UMMU HANEEFA,Maman Hafsat,Yar lele,Rooky NCD(fine girl),Meeyrahh🌹,Kausar sidi bash❤, Ummu khadeeja,Maman Sadeeq,fateemah bello, Ummu hanan,maman ihsan ,Farida Aliyu, maman Fatima,Mmn Ashfat,Mmn Hassan,Billy92,Maryam kolo,Hanan Baba,Bilkisu Abdulahi,leemah Abubacar,Hajjaju, Fateemah Muhammad,Maman Rais. kai duk dai gasunan da yauwa Masha Allah duk sunzo wanan biki mai Albarka. Haka Yar d'aki na ta jawo su duk sun galabaita aka taho dasu,baban masauki aka basu,inda suka bukaci ganin Amarya A'indo waw taji Dadi sosai,nan suka dinga mata Nasiha,da kara bata siririka na zaman aure,Masha Allah biki yayi biki inda ango yazo da abokan sa dan d'aukan photo,hum yau naga kauyenci a gun yan group A'INDO & Latifa sabon salo fans,nan suka dinga zuzuta kyau irin na Alhassan da A'INDO,inda suke cewa ashe dai kadan daga cik'in kyansu ne Maimouna take fada mana,ashe sun ma fi yanda ake fada kyau. Biki yayi biki anyi shagali fiye da tunanin mai tunani,komai ya kayatar,yayyin da ango da amarya duk saide fatan Alherie ake musu. Group Maimouna saida sukayi zuga guda sukaje gidan Bashir dan gulma wai ganin yanayin da yake ciki,aiko sun gani,domin Bashir gaba-daya ya hargitsa dakin mai kankat ma giya suka tarar yana sha Yana kukan rashin A'indo,tare da fadin shi ya dace da ita ba Al'Hassan ba. Nan suka tsitsine masa suka fito sukayi gaba,haka aka dinga sabgar biki ana watsi da Naira kamar ba'a sonta , Alhassan zaune shida Abass Yana murmushi yace da Abass " aboki na kayi hakuri a baya na kasa fahimtar ka ,nayi tunanin auren matan waje shine wayewa Ashe abin ba haka yake ba,gashi Allah ya nuna min ikon sa,ya sa min son yarinyar da ta girma a kauye,wada naki a da anma yanzu nake bala'in son ta." Murmushi Abass yayi yace"wanan haka yake abokina,dama ance idan zaka ki abu ka k'isa sama-sama,dan bakasan yanda k'addarar ka zata kasance ba, A'lhassan wallahi matan mu na nan sunfi matan wajen nan sau dubu,haba mai yafi musulumci dadi,me yasa bazamuyi Alfahari muma da Al'adun mu ba,suma ai da Al'adun suke takama,wanan rayuwa ce ta zama abinda ta zama saide muce Allah ya kyauta." "Ameen" cewar A'lhassan. Rabi'u yana rabon abinci na biki,yana tafiyar tasa ta yan mata aiko sai Yan group A'INDO fans suka suka tsaya kallon sa tare da hangame baki baki,wasu suna gulmar sa ana cewar shine shine ai Rabi'u daudu da Maimouna ke bamu labari cik'in A'INDO. "🙄to Sa'idawa ana ruwa kuna kirgawa,meye na wani zubamin na mujiya,dadin abun ma dai nima yar uwar ku ce ,duk abinda ke gare ku inada shi to meye na ku tsaya kallo na,ana kus-kus,ni bana son gulma,kunzo biki ne ko gulma,hummm kudai kuka sani kwaji dashi na mahaukaci da ya fada rijiya yace kwaji dashi nidai wanka na nake ato."" Yana gama fada ya tura musu abincin ya juya yayi tafiyar sa irin ta mata. . Mukus sukayi kowa na raba idanu lol🤪 Masha Allah anyi biki sosai inda akayi barin naira,can na gano Zainab sai kwaso shoki take🤣 K'arfe takwas aka fara shirye shiryen zuwa dinner ,inda daga nan bayan an gama dinner direct za'a huce da ango da amarya tamfatsetsen gidan su Wanda yake katanga daya da ta idrissa da Husseina. A lokacin ne kuma Alhaji da Hajiya suka musu Nasiha sosai mai ratsa jiki,yayyin da Anty ma tayi musu,nan aka shirya su sunyi bala'in yin kyau aka huce da wajen dinner ,Masha Allah kowa yazo gurin yake fada,amarya da ango sun samu gifs gif sosai daga yan uwa da abokan arziki,k'arfe 12 na dare aka tashi,akayo gida da ango da amarya,anan akayi Addou'a akayi sayen Baki kowa ya watse ango ya fita rakiyar su,aka bar Husseina tare da A'INDO nan ta d'auko wata yar roba Mai cik'e da wasu ruwa na tsumi, Husseina taba A'INDO tace"amshi kisha wanan yanzu na tafi kafin mijin ki ya dawo." Yamutse fuska A'INDO tayi tace "na meye." "Kaji rainin hankali zan baki abinda zai cutar dake ne? To tsumi ne mai kyau da inganci wata yar meduguri ke hada min shi yanada bala'in kyau." "Kai ni kun isheni da shaye shayen nan, haka Anty Ladi da Hajiya suke dura min ruwan magani ko Yaya na zauna a guri sai na bar lema,gashi wata muguwar sha'awa dake cina yau." Ganin da tayi ran Husseina ya baci sai taji ba dadi ,ko ba komai kudi ta fida ta hado mata shi,tana yar uwar ta idan bata Sha ba bata kyauta ba .dan haka ta amsa ta fara sha abun da dadi,ga gardi ga zaki,tsab ta shanye sa." Taba husseina robar Husseina tayi murmushi tace"wanan hadin keda kanki zaki dinga neman sa,domin yanda kikaji dadin sa a baki haka shima zaiji dadin sa idan yana harka." "Dariya A'INDO tayi tace"ke na fahimci yarinyar nan tunda kikayi aure bakida kumya,ga idrissa shima ba kumya kullum a like yake dake kamar kaska,a yanzu haka ma yana harabar gida yana jiran ki,nan dacan ma bazai iya barin ki ba." "Haka ake so ai dama,ku wa yasan abinda zakuyi nan gaba,keda daga ke har shi bakuda kumya,duba yanda kike ta shishige masa a wajen dinner,shi kuma yana rungume ki ko kumyar mutane bakuyi." Dariya sukayi sanan tayi salama ta tafi, dai-dai shigowar A'lhassan, A'INDO dai tunda Tasha wanan tsumi kasan ta ke mata motsi,wani yam yam take ji a jikin ta,kasan nata sai ambaliya take,ji take kamar ta kamo Alhassan ta masa fyade. Bayan Al'Hassan ya dawo ya rurufe ko ina,da salama ya shigo d'akin yana farin ciki ya zauna saman gado kusa da ita Yaye lulubin da tayi yayi,Yana kare ma k'yakyawar fuskar ta kyau,tare da kara godiya ga Allah,kallon juna suka tsaya na yan mintuna,sanan ya rungume ta,yace"Alhamdulillah Allah abin godiya,Allah nagode maka da ka kara dawo min da matata a karo na biyu,Allah nagode ma da ni'imar da kayi min,Aisha I love you,ina sonki so mafi tsanani wanda Baki bazai iya zayanowa ba,ina fatan zaki rike ni bazaki taba rabuwa dani ba." "Kara rungume sa tayi tace"insha Allah." Sun dan jima a haka dan tuni yanayin su ya fara canzawa ,d'aurewa yayi ya tashi yace"bara na dan watsa ruwa tashi yayi ya fita,itama tashi tayi ta fida kayan ta ta d'aura tawul ta shiga b'andaki wanka tayi tana gamawa ta fito,ta shafa Mai da turare me kamshi,ta bud'e wadrop ta fido farar rigar barcin ta shara shara tasa,ko bra bata sa ba,pant din rigar kawai tasa,ta zauna a gado tana kafa lumde jikin ta,shigowa yayi shima cik'in shirin sa na kayan barci,yayi masa kyau sosai,su duka sun hadu, murmushi yayi saboda kyau ta masa, gaba-daya tafiya tayi da nutsuwar sa,take yaji sha'awar ta ,ta baibaye sa,salaya ya shimfida ya kelle ta yace "My wife je kiyi Alwalla kizo muyi sallah." "Inada alwalla," Tace dashi,katon hijabi tasa Dogo har kasa,tazo bayan sa suka yi sallah raka'a biyu,suka gode ma Allah sannan ya azo hannu bisa kanta yayi Addou'a,sannan yayi mata yan tambayoyi bisa kan Addinin musulmci,ta basa amsa dai-dai ,yaji matuka,tashi yayi ya nufi , kitchen ya d'auko plat ya dawo ya juye dankwala dankwalan kaji a ciki yayi da yaji mai dadi,ya fido musu madara da juis,yace tazo suci kiyawa tayi ta make kafada a shagwabe ta turo baki tare da cewa"ni bana jin yunwa barci zanyi ." Ji yayi ta Kara burge sa kamar ya hade abunsa ya huta ,tashi yay ya d'auko ta cabak ya zaunar da ita saman cinyar sa,cik'in tsokana yace"hum naji dai duk wayon amarya sai an..... Wani kallo ta wurgo masa sai yayi saurin hade maganar sa,ya kashe mata ido daya ,tare da cewa yi hakuri kici kinji Yar matata ,Kinga ko a wajen dinner bakici komai ba,cirowa yayi yasa a bakin sa tare da lumshe idanu yace hummm wanan kazar akoi dadi,hada yawu A'INDO tayi dama akoita da shegen ci ga kwadai,yana kallon ta ta gefen ido, murmushi yayi,dan yasan kwadan ta,yace"dan bud'e bakin ki taba kiji akoi dadi." Tuni ta bud'e bakin ya bata, taci tana lumshe ido tace"wai wanan nama da dadi yake, dan Karo min." Dariya yayi mata nan yaci gaba da bata,itama tana basa sukaci suka koshi. shi ya tatara ya kai kitchen, b'andaki ta shiga tayi brush shima ya dawo ya iske ta b'andakin sukayi , gaba-daya ta manta yanda rigar ta take,domin kuwa komai ana gani ba abinda ta boye hata nonuwan ta ana ganin su a tsaitsaye farare kar dasu." lokacin da ya dago kai ji kake makwat ya hada yawu,domin a wanan karon komai nasa daina aiki yayi ya tsaya Kam tamkar gunki yana kallon ta,dago kai tayi sai a lokacin ta lura da abinda ke jikin ta ,da sauri ta fara kakare jikin ta da hannunta cik'e da jin kumya , murmushi yayi ya janyo ta ya rike yace"my love kinsan abinda yasa nace bazan auri bahaushiya ba,wato wace bata waye ba ko girman K'asar hausa saboda kumyar ku,da yawa inajin Maza na kuka saboda kumyar ku ke kwaruwar ku,shi ko namiji baya son haka yafi son a nuna masa soyaya da kulawa tsantsa." Cik'in ran A'INDO tace"tab aiko da ka san ko ni wacece da baka fadi haka ba,niko zan nuna maka irin tawa kalar soyayar,dan bana cikin masu Jin kumya,hakan ma inayi ne kafin mu saba kwana biyu." Ta tafi cik'in dogon tunani bata ma san yana magana ba,saida taji yayi mata kiss a kumatu sanan ta dawo hayacin ta,d'aukan ta yayi cabak ya nufi gado da ita nan ta fara mutsu-mutsu,wasu sakwanni ya fara aika mata zafafa,wanda ya fara tada tsumin ta, gada-baya wata muguwar sha'awar sa tayi mata wuf,kiss yake kai mata tako ina, wanda yasa gaba-daya jikin ta yayi lakwas yayi sanyi ta kasa k'wakwaran motsi,a hankali ya daga rigar ta yayi sama da ita,nan take yayi tozali da k'yawawan na shanun ta farare kar,a tsaye cur ga kyau a cik'e suke bul-bul,gwanin sha'awa,idannun sa har wani vibration suke tsabar burge sa da na shanun sukayi, hannu ya kai musu,ya fara matsawa,a hankali yayi mata rumfa,ya fara mata kiss a wuya,a hankali har ya gangaro zuwa kunnen ta,ya zura harshe yana karkadawa,tare da tsotsawa,Yana busa mata iska bayan nan ya gangaro ya hade bakin su waje daya ta turo masa harshen ta nan suka fara wasa cik'in salon kwarewa,yayin da hannuwan sa ke ta aikin matsa na shanun ta,da yake Jin wani irin taushin su yana bala'in jin dadin taba su,sun jima suna tsotsar bakin su,yana mamakin yanda ta iya wanan abu,gashi yaji dadin harshen ta,bai taba jin dadin yin haka ga kowace mace ba kamar yanda yaji dadi gareta,a hankali ya ciro bakin sa,ya fara tsotse ta tun a wuya har ya sauko da bakin sa saman boobs dinta,ya kama kan nipple din ya fara karkadawa da harshen sa sanan daga k'arshe ya tura bakin sa duka ya fara shan nonon,kamar zai shide haka yake ji,a lokacin ko tuni A'INDO ta fice daga hayacin ta,bata ma san abinda take yi ba,dan bata san lokacin da ta kamo jijiyar sa ba,taji ta da kauri gata da da tsayi daidai gata, katuwa da ita,Kara b'ankaro masa kirji take tana mika, abin dai casss,sai yanzu taga jijiya mai kyau, tunda ta kamo jijiyar sa ya saki wata irin ajiyar zuciya,dan dadin da yaji,wanda bai taba ji ba,nan ta fara shafawa,tana sama da kasa tana wasa da ita,tuni ya cire kayan a haukace,itama ya cire mata, suka rungume juna tare da sakin ajiyar zuciya,zaunar da ita yayi ya fara lumda kirjin ta yana wasa dasu,itama jijiyar sa take ja tana wasa da ita,kwantar da ita yayi ya bud'e k'afafun ta,ya duka zai kai bakin sa kasan ta,ta girgiza kai marairaicewa yayi yana rokon sa ta barsa,barin sa tayi,nan yakai bakin sa ya fara jawo dan tsakan nata yana dan karkadawa,sannan ya fara lasawa,daga k'arshe ya tura bakin sa duka ya fara sucking dinta,tuni Idanun A'indo suka fara juyewa,dan tunda take bata taba jin irin wanan dadin ba,tun tana rufe bakin ta har takai ta bud'e ta dinga kwarara ihu da sambatun dadi,tana daga kugun ta sama ,shi kuma ya rike ta gam sai tsotsa yake kamar yana zukar nono, sabatu take tayi,saida ya tabatar da ta kawo ta bata masa fuska sanan ya sarara mata,ya tashi a hankali ya kara mata rumfa ya hade bakin su,waje daya,ya saita jijiyar sa a ramin ta,nan yayi Addou'a saduwa da iyali,a hankali ya fara kokarin shigar ta,da k'yar ya samu ya shige ta domin kuwa jinta yayi tamkar budurwa,dan a matse take sosai,ga katuwar jijiyar sa da kauri saida ya cika mata mara tam da ita wanda yasa ta ihun azaba,dan tamkar Daren farko taji,gashi bata saba da katuwar jijiya ba. Runtse idanu Al'Hassan yayi,saboda wani masifafan dadi da yaji a tatare da ita ,dan bai taba jin dadi ga ko wace irin mace ba irin na A'INDO,tab lalai yanzu ya san ya auri mace,hade bakin su yayi yana tsotsa dan ganin yanda ta fara ihun zafi,a hankali ya fara biyar da ita, yana tura mata jijiya,Yana lasar baki, ihun dadi ya fara yi,ita kuma a hankali ta fara jin zafin na tafiya,sai wani dadi da ya fara ziyartar ta,rike kugun sa tayi,shi kuma ya samu abinda yake so dama dan haka ya dinga tura mata yana dannawa yana fitarwa,suna ihun dadi,sosai yake cin kayan sa itama yanzu tana jin dadin abun,anma kuma ta fara gajiya,dan ta kawo kusan sau biyu,haka ya dinga juyata yana suburbudan ta,saida ya kwashe awa daya yana sasakar ta sanan ya kawo,dan a lokacin A'INDO har ta fara kukan wahala,saida ya tabatar ta gamsu shima haka,badan ya gaji da ita ba ya sauko bisa kanta,tare da jawota ya rungume, A'INDO tana kuka tana daga kafa alamar zafi take ji ,ya kara rungume ta yace "oh sorry baby zafi yake miki daga kai tayi Alamun eh, bud'e k'afafun yayi a hankali ya rankwafo ya sauke bakin sa kasan ta ,ya fara lasar saman yana hura mata iska,tuni taji dadin abun,saida ya tabatar da zafin ya rage ya kara rungume ta. A kunne ya fara rada mata yace"baby Allah yayi miki Albarka,hakika yau kin bani nishadin da ba'a taba bani ba, nagode nagode matata,Allah ya miki Albarka,wallahi karkiso kiji yanda nake ji na,tamkar Wanda ya amshi budurci,dan wallahi tamkar ba'a taba mu'amala dake na ji ki ba,dan haka ki shirya bana zamuje haj-oumara,sanan na miki Alkawarin ci gaba da karatun ki har lokacin da ya ishe ki,zan biya kudi wasu suje suyi ma iyayen ki haj-oumara,sanan ki fada min duk abinda kike so matsawar baiyi k'arfi na ba zan miki shi." Juyowa A'INDO tayi ta rungume sa tare da k'ank'ame sa, cik'e da farin ciki,harda yar kwalar ta,tace" Nagode nagode miji na,Allah barmin kai ." "Ameen my love,bana son godiya kin cancanci fiye da haka,yanzu dai ki dan kara min ko wani awa daya ne na kara,.". Zaro idanu A'indo tayi tace"baka gajiya,haba yanzu fa muka,,,,, hade bakin su yayi saurin yi a hankali ya ciro bakin sa ya rada mata a kunne cewar"bana gajiya da wanan dadin naki plz ki bani ki kara min kinji dadina........ Aci gaba da gashi🍇 Maimou love😘 [25/11 à 20:12] Mai Waina: https://mobile.facebook.com/Anatarewritersassocian/ ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ *A'INDO* _(Tantagariyar Yar Aiki_) ✨✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨ ✨✨✨ ✨✨ ✨ *NA* *MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋 *🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION🤝🏻* _(We are the best Writers Among All writers_)📚 *DAGA ALKALAMIN MARUBUCIYAR* 👇 *YA MACE KOWACE DA IRIN NI'IMAR TA*, *LABARIN MAIMOUNATOU*, *KAICONA*, *HASSADA GA MAI RABO*, *YAN MATAN ZAMANI*, *INA MATSALAR TAKE MAZAN KO MATAN*, *MAKIRCI*, *LATIFA*, *CANJIN RUHI*, *WACECE NI KAMRINA*, *SO NE SILAR FARUWAN HAKAN*, _and Now_👇 *LATIFA SABON SALO*, *A'INDO (Tantagariyar Yar Aiki)* _DEDICATED TO SADJIDA & UMMY ONTOP_ *Comment din ku ya rage,shi yasa baku samun yanda kuke so* *Page 81-82* Lumshe idanu tayi tare da wani tunani a ranta tace"tab na baro rago na shigo hannun jarumi,duk jaraba ta ga dukan alamu wanan yaci uban tawa jarabar,ji tayi an hade bakin su waje daya,ta waro idanu ,lokacin da ta gansa saman jikin ta ya rungume ta,cire bakin sa yayi daga nata ya mayar saman boobs dinta ya fara sha ,b'ankarewa tayi tare da fadin "ashhh baby kai baka gajiya ne? "Lumshe idanu yayi cik'in jin wani sabon caji yace"haba zuma ta ,ya zan gaji dake,ai wallahi dadin ki kadai bazai sa na gaji ba,duba fa har tafi dazu ma tashi." Ya fada mata tare da nuna mata joytick nasa,da take tsaye kyam,ta Kara wani irin kumbura,sai sheki take🙈,take itama taji wata sha'awar mijin ta ta dabaibaye ta,duk da ta gaji anma batajin zata gaji da wanan dadin ,bakin sa ya mayar a nonon ta da yayi tsini,ya cumurmure,alamun yana bukatar sha,bakin sa yakai ya zuro harshe yana karkadawa tare da lasawa,yana dan cicizawa tare da jan nipple din,daga bisani ya kama nonon yana sha yana matsawa,ita Kam A'INDO sai lumshe idanu take yi,domin kuwa wanan dadi ita kam akan Al'Hassan ta fara jinsa,kara b'ankaro masa take ,sanan tasa hannuwan ta duka tana shafa kansa,tana dan sosa masa,bayan ta hade boobs dinta wuri daya ta yanda zaifi jin dadin sha,ba abinda suke sai gurnanin dadi,yayyin da A'INDO ke sabatun dadi,tada ta yayi daga kwancan ,ya sa mata filo a bayan ta ,ta aza k'wank'wason ta,ta dago masa kasan ta sosai ,shiko a lokacin ya kara Addou'a ya saita ya zura,nan ma da kyar ya samu ta shige,duk da ruwan ni'ima da suka cika kasan ta saida taji zafi lokacin da abar zata shiga,yana zura mata yaji kasan ta ya kara kama sa zam kamar yanzu ma zai kara buda ta,"wayyo dadi." Abinda ya fito daga bakin Al'Hassan kenan,yayin da ya Fara lasar baki kamar tsohon maye,wani irin dadin ta yake ji ga ni'ima,ga dadi,ya rasa inda zai sa kansa,ita kam A'INDO kara bud'e masa kasan ta take,tana ware masa k'afafu,sabatun dadi kawai yake mata,da ihun dadi,yana kara yabon ta da sa mata Albarka,haka yayita sukuwa a kanta,tun tana jin dadin abun har takai ta fara jin kasan ta na mata zafi da zogi ,yana mata ciwo tura sa ta fara yi tana hawaye tare da rokon sa yayi hakuri ya barta hakanan,ina sam baya ma jinta,ture sa take anma kamar bata taba komai dan ko gezo baya yi ya ma fita daga hayacin sa,canza mata sityl yayi zai tsoma kenan tayi sauri ta ture sa ta tashi zata gudu ya kamo ta jikin sa na wani irin rawa,dan gaba-daya bayaji baya gani,bai ma san wane hali yake ciki ba,yadai san idan bai gama ba zai iya samun matsala,hawaye ta gani a idanun sa lokacin da ta juyo,baya ma iya magana ya mata alamun lalaba abin tsoro ya bata, ganin yanda idanun sa ke lumshewa kamar zai sume,da sauri ta dawo ta rungume sa tare da hade bakin su waje daya,nan take ya fara ajiyar zuciya gaba-daya ta rasa nutsuwar ta ganin yanda yake yi,"my love meye haka,dan na tashi shine kake wanan abun,na baka kaci.." Duk tabi ta rude,daga mata kai yayi alamun Eh,dukawa tayi ta masa goho,duk da ta galabaita anma gwara ta wahala da ta gansa cik'in wanan yanayin,shi kam yana ganin an turo masa yayi saurin kama kugun ta a hankali ya tura mata, wata ajiyar zuciya ya kuma saukewa lokacin da ya ji sa cik'in kogin dadin ta,nan ya fara aiki ya kuma d'aukan minti talatin yana suburbudan ta,duk da tana kuka kasa-kasa dan ita kanta tana gaf da suma, can yayi wata irin kara tare da kara shigar ta da k'arfi ya fara zanzana,yana karkarwa can ya samu ya kawo bayan ya gamsu,ji kake tim ya fadi kasa, a sume ko numfashi baya yi itama faduwa tayi a gun ta kwanta tana sauke numfashin wahala ,ko kadan bata ma san halin da yake ciki ba saboda yanda kasan ta ke mata zugi,juyowa tayi dan ta rungume sa, anma ganin Alamun kamar baya numfashi,tayi saurin kara hasken fitila, ganin sa tayi ya kakaye wuri daya baya numfashi,kara tayi duk zugin da take ji kasan ta tafiya yayi ta fara jijiga sa tana kwala kiran sunan sa anma ina ko motsi baiyi ba,a rikirkice ta nufi firge ruwa mai sanyi ta d'auko tana zuwa ta zuba masa a wata irin ajiyar zuciya ya sauke alamun ya dawo hayacin sa da sauri ta rungume sa tana zubar da hawayen farin ciki,kuka ta fara tana fadin "ka gani ko,yanzu da ka ilata min kanka ,me yasa zakayi min haka." Bud'e idanun sa yayi a hankali ya Kara rungume ta tare da fadin "babyna plz karki kara min haka kece kika sa ni wanan halin,na kasa controling din kaina ne,dadin yayi min yawa,gashi har kinso ki barni a lokacin da nake tsaka da shan sa." Rungume sa tayi tare da kara tura kanta a kirjin sa tana murmushi kasa-kasa,ita ya bata kumya,kiss yayi mata ya kara rungume ta,a tare suka kara ajiyar numfashi.tace"plz karka kara min irin haka ,wallahi ka bani tsoro." "Babyna kin taba jin wanda yace da dadi ya kashe sa gwara wahala ta kashe sa?Ai saide yace da wahala ta kashe sa gwara dadi ya kashe sa." " Na dai ji plz karka kara min irin haka." Nan sun jima a rungume da juna sanan ya d'auke ta cabak yayi b'andaki da ita wanka sukayi a nan ma Saida ya mamatse ta saida ta fara sakar masa kuka tukon ya rabu da ita dan ta karasa gasa kanta,dan cewa tayi ya barta cik'in ruwan dumi tafi jin dadi, goge jikin sa yayi ya d'auro tawul ya fito,sai yanzu ya lura baiwar Allah ashe harda ji mata yayi dan ga dan jini nan a gurin,fida zanin gadon yayi dan duk sun bata sa da ruwan su,ya canza wani,A'indo ta kusa Kai minti talatin a b'andaki ganin da yayi alamun bazata fito ba yasa ya nufi b'andaki dan ganin ko lfy?. Tausayi ta basa lokacin da yaga tana barci cik'in ruwan dumi,dan haka ya d'auke ta cabak,bata ma san an d'auke ta ba,domin gaba-daya barci mai nauhi ya kwashe ta,yana kallon ta yana kara jin son Matar sa, cik'e da tausayawa wahalar da ya bata.har gado ya aje ta,sanan ya lulube su tare da matse ta a jikin sa cik'e da nishadi shima barcin ya d'auke sa mai cik'e da dadi. B'ANGAREN Bashir kam ya ragaice bayan shaye-shaye ba abinda yake yi,a inda jiya sukayi katsar watsar da abokin sa suleyman,ya zazage sa,tare da fadin shi ne ya raba sa da matar sa,da yanzu suna zaune cikin so da kaunar juna, suleyman ko a jikin sa,dan dama yanajin haushin Bashir yanda komai shi samu yake,yanada kudi ga Mata mai kyau anma banda shi,kullum shine kasa da Bashir,yanzu yaji dadin hakan ,domin kuwa ya lalace,hakan ko ta faru ne watarana lokacin da Suleyman ya hadu da A'INDO tun a lokacin hankalin sa ya tashi,sanan ya nemi hanyar dazai sa Bashir ya rabu da ita,domin kuwa a cewar sa ba da Bashir ta dace ba dashi ta dace,wanan dalilin yasa a ranar da aka d'aura auren yayita zuga Bashir,shiko Bashir da yake raunanar zuciya garesa ko wace zuga nandanan zai d'auka dan haka ya hau kai ya zauna ,za'a iya cewa zuga ce ta hadu da hali,Allah ya kyauta,ya rabamu da mugun abokai ." Mina bayan ta koma Paris ta tarar da Mahaifin ta ba lafiya, sakamokon shok da ya samu ta dalilin duk wasu kadarorin sa da ya rasa ta dalilin yan damfara,yan 419,hakan yasa ya yanki jiki fadi inda aka Kai sa asibiti,tare da neman jinin da za'a kara masa, Mina a rikice saukar ta kenan ta nufi asibitin,tana zuwa taji karin jini ne tace a d'auki nata,tunda iri daya ne da na Mahaifin ta,saida aka debi jini aka auna bayan minti sha biyar doctor ya sa a kira ta ,Saida ya fara bata hakuri da kalamai masu dadi,sanan yace "kiyi hakuri bazamu iya diban jinin ki ba mu sa ma Mahaifin ki, sakamokon cutar HIV da kike d'auke da ita........ Aci gaba da gashi🍇 Maimou love😘 [26/11 à 21:42] Mai Waina: https://mobile.facebook.com/Anatarewritersassocian/ ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ *A'INDO* _(Tantagariyar Yar Aiki_) ✨✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨ ✨✨✨ ✨✨ ✨ *NA* *MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋 *🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION🤝🏻* _(We are the best Writers Among All writers_)📚 *DAGA ALKALAMIN MARUBUCIYAR* 👇 *YA MACE KOWACE DA IRIN NI'IMAR TA*, *LABARIN MAIMOUNATOU*, *KAICONA*, *HASSADA GA MAI RABO*, *YAN MATAN ZAMANI*, *INA MATSALAR TAKE MAZAN KO MATAN*, *MAKIRCI*, *LATIFA*, *CANJIN RUHI*, *WACECE NI KAMRINA*, *SO NE SILAR FARUWAN HAKAN*, _and Now_👇 *LATIFA SABON SALO*, *A'INDO (Tantagariyar Yar Aiki)* _DEDICATED TO SADJIDA & UMMY ONTOP_ *Page 83-84* Tashi tayi tare da zaro ido lokaci daya,wani irin bala'i taji Zuciyar tana mata,"doctor me kake nufi? Wai anya bada ni kake ba ko? Murmushi Dr yayi cik'e da tausaya mata yace"kiyi hakuri nasan wanan abu duk wanda aka fada masa dole zai girgiza,but haka kaddarar taki take,yanzu dole sai an zuba sai kun sayi jinin da za'a kara masa da gagawa,domin kuwa yana cik'in wani hali." Mina kuka ya kufce mata,tare da dana sani a rayuwar ta,kaicon Rayuwa ta,da bata bi rudin shaidan ba da hakan bata faru ba,taci amanar auren ta,gashi ba mijin ga wanan bakar cutar,ita kam Ina zatasa kanta, gaba-daya ta rikirkice,da k'yar doctor ya lalaba ta da cewar tayi hakuri ta aje komai ta kawo kudin da za'a sa masa jini,aje damuwar ta gefe tayi,dan Allah na gani Mahaifin ta shi kadai ne gatan ta idan ya mutu bata san yanda zatayi ba. Gida ta koma ,duk inda tasan yana ajiyar kudi ta dubu babu ,sai wasu yan canji da basu kai basu kawo ba,anan ne ta kira Manager dinsa tare da ce masa tana bukatar kudi hakuri ya bata tare da fada mata cewar Mahaifin ta yanzu bayada komai,ya Saida duk wasu kadarorin sa da kuma kudin da yake da ya hada hannun jari da wasu yan damfara,sun gudar masa da kudi dan hata gidan da take ciki wato na Mahaifin nata harda shi ya saida yasa ciki." Bata gama Jin abinda yake fada ba ta yanke jiki ta fadi a gurin. Soyaya ruwan zuma,tun dasafe Husseina ta tashi ita da khalissa suka hada ma su A'INDO breakfast me rai da lfy,dan ita ta hana hajiya aiko musu, tace tunda suna kusa ai ba sai anyi wahala ba,nan suka hada ta turo Khalissa ta kawo dan tunda Khalissa ta zauna gidan gaba-daya taji tana kaunar zama wajen Husseina da Idrissa saboda yanda suke kaunar ta suna nuna mata so dan haka bata jima a gidan Hajiya ba ta dawo. Ita ta kawo ma su A'INDO a lokacin sun basu tashi ba basu bud'e ba,dan haka ta dannan wasu yan butuwa dan ta sansu ta bud'e ta kitchen ta shiga ta jere musu tare da kara gyara musu falon tasa turare ta nufi kitchen ta gyara komai. Ta fice daga gidan tana murmushi,itama dai Allah kawo mata miji tayi auren nan. Fitar ta kenan ruwa ya tsule kasancewar dama tun da asuba hadari ya gangamo,ruwa ake kamar da bakin kwarya,wanda ya taho da iska mai sanyi dadi tana kadawa,mai sa ma ma'aurata nishadi a zukatan su lokacin da suke tare,dama tun asuba da sukayi Sallah suka koma barci mai dadi,Jin wanan ruwan ya kara sa musu nishadi,yayyin da A'INDO ta juyo ta Kara shigewa jikin Al'Hassan saboda sanyin da take ji,kara rungume ta yayi,dan shi yana bala'in son idan ana ruwa ya kasance da mace ,gashi kuma yana tare da mafi soyuwa a zuciyar sa,kiss ya fara aika mata tuni ta bud'e Idanun ta sakamokon jin da tayi yana son huce gona da iri,tashi tayi yayi saurin jawo ta ta fado jikin sa, marairaicewa tayi ta nuna masa alamun bayi zata,bata son ace ta bud'e bakin ta ta masa magana daga tashin ta daga barci,hakan na sa miji yaji iskar bakin ka wanda kuma kowa yasan idan an tashi daga barci baki yana bugawa matsawar ba'a wanke ba,wanan yana daga cik'in lecture din ladi da tayi ma A'indo cewar karta yarda daga tashi daga barci tayima miji magana,saboda idan yaji bakin ta na wata iska sabanin kamshi to zaiji ta fara fita ransa,duk macen da tasan kanta tasan wanan,barin ta yayi ta nufi b'andaki,wanka tayi sanan tayi brush ,ta fito da tawul dai-dai kugun ta kadai ta d'aura,yayin da tabar boobs din ta ga fili,ta fito,ko a kwalar rigar ta,domin so take ta nuna masa suma fa sun waye,tashi yayi zaune,dan baya jin zaije d'akin sa yayi wanka,saide jira yake ta fito ya shiga,ganin ta a haka ta fito yasa shi waro idanu, cik'e da mamaki,da kuma burge sa da tayi domin kuwa hakan na nuna masa za'aje da ita baza tayi kumya ba,take waji wata muguwar sha'awar ta ta kama sa tashi yayi da mikakar jijiyar sa ya nufi b'andaki wanka yayi shima yayi brush,ya samu wata alewa mai kamshin dadi da yake sha da zaran ya tashi yayi brush,dama yasa ta a aljihun kayan sa na barci,fitowa yayi har yanzu jijiyar sa a mike take,ko Kaya bai sa ba ya fito ,tasye yayi dai-dai inda take zaune ta duka tana shafa ma k'afar ta Mai kawai Saida taji ana soko ta,ana zunguro ta da abu,tashin da zatayi carab bakin ta yayi daidai kan kaciyar sa Hajiya baba,zaro idanu tayi a take kuma gaban ta yayi wani irin faduwa,hawaye ne suka sauko mata bata shirya ba,itakam daga jiya zuwa yau bazata iya da wanan jarabar ba, Al'Hassan so yake ya kashe ta.rike jijiyar yayi yana goga mata ita a saman boobs dinta, marairaice fuska tayi tace"haba Al'Hassan so kake ka kashe ni nikam ban taba ganin irin haka ba dan Allah kayi hakuri." "🤫shiiiiit dan Allah kiyi hakuri matata,nasan ban kyauta ba anma zaki saba,wallahi haka Allah ya yini,ba kamar yanda nake jinki,gashi na kai kusan shekara ban kusanci mace ba,plz ki d'aure kiyi hakuri dani zaki saba." "Gaskiya kayi hakuri bazan iya baka ba,in ka yarda zanyi sucking naka,kaga yunwa nake ji." Tausayi ta basa dole tasa yace tayi sucking din nasa zai rage zafi, fida kumya tayi a Hankali tasa hannu,ta kamo jijiyar tasa,wanda a take ya saki nauyayar ajiyar zuciya Jin da yayi wani dadi ya maimaye sa tun daga k'afafun sa har gadon bayan sa,hannu tasa daga nan zaune tana murzawa cik'in k'warewa,har yan marainan sa take kamowa,sanan daga bisani ta dago harshen ta tare dayi masa tudu ta turo sa waje ta fara lasar kan kaciyar sa cik'in salo,wata irin karkarwar dadi ya saki tare da lumshe idanu,yasa hannu duka ya kamo na shanun ta da suke a tsaitsaye kyam,ya fara matsawa,saida ta fara lasar jijiyar sanan ta luma a bakin ta,"washhhh asheeeeee shine abunda yace lokacin da yaji dumin bakin ta akan jijiyar sa,rikice mata yayi ,nan itako ta rike kam tasa a bakin ta tana tsotsa kamar ta samu lolipop tana sama tana kasa,har yan marainan take hadawa tana tsotsa, gaba-daya kasa tsayuwa yayi saboda yanda yaji k'afafun sa sun kasa d'aukan sa,ta lura da haka ne sakamokon kallon sa da take yi,cire bakin ta tayi ta tashi,ta rike jijiyar sa taja sa shiko yana biye da ita kamar rakumi da akala har ta isa gado tura sa tayi ,ita kuma tayi goho ta bubud'e masa k'afafu nan ta maida jijiyar a bakin ta, da k'yar take iya sa jijiyar a bakin ta saboda girman ta kamar zatayi amai dan har makogaro take jinta,bakin ta har wani zafi-zafi yake mata tsabar yanda ta bud'e sa. Ihu ya fara yana mak'yarkyata,ihun dadi ya fara yana sa mata Albarka ,gajiya tayi da wanan sityl din dan haka ta juya ta hau kansa,ta turo kasan ta dai-dai fuskar sa,kanta yana daidai jijiyar sa,ta kuma sa baki tana tsotsa yanda zaiji dadi ,ganin kasan ta dai-dai fuskar sa ,ga kamshin da yake shima ya basa sha'awar tsotsa mata,dan haka ya daga tawul din tare da rige kugun ta a hankali yakai bakin sa yana karkada dan tsakan ta,yana lasowa,daga bisani yakai baki yana tsotsowa, cik'in salo da kwarewa,tuni itama ta fara tafiya wata duniya, ta fara ihun dadi,ci gaba sukayi da sucking din junan su suna ba junan su dadi sunkai awa daya tukon suka kawo,kowa ya tsiyaye ruwan da ya tara, A'indo ta bata masa fuska da ruwan ta shima ya bata mata fuska da baki da nasa ruwan." Alhassan yana mamakin yanda A'indo ta iya wanan abun wanda ko turawan ba kowa ya iya ba,dan shi ba'a ma taba masa irin haka ba,anma yaji bala'in jin dadin abun,uwa uba bai taba ganin mace mai ruwan dadi ba irinta ba,ko ci nawa yayi mata bata kafewa saide tayita tsiyaya. Rungume ta yayi,tare da yi mata kiss a ko ina na fuskar ta,yace"nagode nagode matata,hakika jiya zuwa yau nasan da nayi aure kin nuna min cewar ke macece,ada can ina tare da dan uwana namiji ne anma ba mace ba,ki fadamin abinda kike so a duniyar nan matsawar bai saba ma Addinin musulmci ba Ina miki shi, abu biyu ne kawai bazan iya ba,na farko rai na ne kawai bazan baki ba saboda idan na baki Kinga ba damar shan dadi na kenan. Na biyu kuma wanan ya nuna kasan ta,bazan iya uzuri akansa ba,sai kinyi hakuri dani. Murmushi tayi tare da cewa "babu abinda nake so illa kaci gaba da nuna min so da kaunar ka,ka rike ni Amana,ka zauna dani iya wuya iya dadi muna tare." Murmushi yayi yace"wanan ai yafi komai sauki ,a tunanin ki zan iya yin wani saken da nayi a baya,wanan ma kuskure ne,har yanzu inajin haushin kaina,bance kuma zan iya yafewa kaina ba,da na bari har wani namiji ya gane min sirrin Matata har ya shiga gonar da bai kamata ya shiga ba." Runtse ido yayi Jin wani daci ya maimaye Zuciyar sa a take,me yasa yayi wanan sakacin,yanzu shima mijin ta tsoho haka ta basa yaci wanan dadin nata,har ma ya bud'e ta,gashi baisan darajar ta ba ,lalai da ace idan mutum yayi kisa bayada laifi to lalai da ya kashe Bashir. Ganin a take yanda yanayin sa ya canza,yasa ta tashi daga gurin ko ba'a fada ba tasan kishi ne,kuma tasan abinda yake ma kishin. B'andaki ta koma tayi wankan tsarki ta fito ta shafa wani Man kwaliya tayi ta kece raini,har yanzu yana nan zaune,Idanun sa sunyi jawur,turare ta shafa masu kamshi ta gyara kanta,sanan ta dawo wadrop ta fida kayan da zata sa dinkin less ne riga da siket,mai matukar tsada,sawa tayi Dinkin ya mata dass kamar a jikin ta aka dinka,tayi bala'in yin kyau a dinkin,sarka tasa da yan hannu,take kunshin jan lalen ta ya fito ram yayi kyau. Sai sheki take da kamshi,tana walkiya da ka gani kasan amarya ce . Ji tayi an rungume ta ta baya,tare da jin ruwan hawaye sun zubo a jikin ta saurin jiyowa tayi cik'e da tsoro da mamaki tace"subahanillah ya Salam meye haka mijina me yasa gwarzon maza zubar da hawaye." Rungume ta ya kara yi a jikin ta ya matse ta sosai ajiyar zuciya ya fara ,itakam tana mamakin wanan abu soja na kuka gaban mace,abinda A'lhassan bai taba yi ba ko a filin yaki,anma yau gashi yana ma mace kuka. Yace"dan Allah Aisha karki kara rabuwa Dani,karki Kara ba shaidan fuskar yaci galaba a kanmu,dan Allah ki rike ni Amana ,har k'arshen rayuwar mu,ni nasan da banyi sakaci ba da wanan jahilin bai shiga gonar mu ba,har yaje inda ba nasa ba,a yau nayi bakin cikin da na bari wani ya sanki a ya mace ba ni ba,nayi bakin cikin wani ya fara ganin tsiraicin matata bayan ni plz ki rike ni Amana na malaka miki kaina duka kiiiii "🤫Shiiiiii hade bakin su tayi waje daya sun jima a haka saida taga yana ajiyar zuciya sanan ta cire bakin ta daga nasa,ta rungumo kansa da hannun ta ta kura masa idanu face to face sannan,tace"haba me yasa kake irin haka kana so nayi fushi ne? Haba zuma na ka kwantar da hankalin ka nida kai mutu ka raba,bazamu rabu ba,ka daina wanan tunanin,muje na maka wanka kaga yunwa nake ji." Murmushi yayi tare da yi mata kiss a kumatu a baki da goshi yace"I love you my lovely wife."🥰 "Love you too baby na🥰" Ta mayar masa, da kanta ta kama masa yayi wanka ta shafa masa Mai yanata rawar dadi ya zama dan gata komai sai an masa,shirya sa tayi tsab cik'in galeliyar shada gizna fara,ya fito angon sa sak sai kyansa ya kara fitowa,ta fesa masa turare sanan ta jawo sa suka fito,iskewa sukayi an jere musu abin Kari murmushi A'INDO tayi tace"hum aikin Husseina ne." Shima murmushi yayi yace"ta ko kyauta ai ,baby na kinga yanda kikayi kyau kuwa,." Rufe fuska tayi cik'in Jin kumya,tace"kaima kayi kyau fa sosai ni ina wani kyan." Wasa suke suna tsokanar juna gwanin sha'awa,sanan ta fara zuzuba musu abincin,ta zuba a plat dinsa ta tura masa ,zata zuba wani yace"No kizo muci wanan yamin yawa,kamar zaki ba mutum biyar,dariya tayi tana kallon dan abincin,karawa tayi zata zauna a wata kujerar ya jawota jikin sa, ta zauna a saman k'afafun sa yace"daga yau karki kara barin mu nisanta da juna ,a nan ne wajen zaman ki a kullum."""" Aci gaba da gashi🍇 Maimou love😘 [04/12 à 22:25] Mai Waina: https://mobile.facebook.com/Anatarewritersassocian/ ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ *A'INDO* _(Tantagariyar Yar Aiki_) ✨✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨ ✨✨✨ ✨✨ ✨ *NA* *MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋 *🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION🤝🏻* _(We are the best Writers Among All writers_)📚 *DAGA ALKALAMIN MARUBUCIYAR* 👇 *YA MACE KOWACE DA IRIN NI'IMAR TA*, *LABARIN MAIMOUNATOU*, *KAICONA*, *HASSADA GA MAI RABO*, *YAN MATAN ZAMANI*, *INA MATSALAR TAKE MAZAN KO MATAN*, *MAKIRCI*, *LATIFA*, *CANJIN RUHI*, *WACECE NI KAMRINA*, *SO NE SILAR FARUWAN HAKAN*, _and Now_👇 *LATIFA SABON SALO*, *A'INDO (Tantagariyar Yar Aiki)* _DEDICATED TO SADJIDA & UMMY ONTOP_ *Page -85-86* Murmushi tayi nan ya bata abinci itama ta basa,a haka suka ciyar da junan su suka koshi ,bayan sun gama ne ya kara rungume ta tare da cewa" tashi muje mu zagaya cik'in gida tunda ruwa ya kafe." Tashi sukayi suka fito,rike da hannun juna gidan suka fara zagawa,abin gwanin sha'awa,gidan ya hadu iya haduwa,harda garden da swimming pool,sai nishadi suke ,suna jin dadin yanayin garin,abun za dadi ,ji suke kamar su dawama a haka ,dawowa ta bayan ta yayi ya sanya hannayen sa ya rungumo ta ta baya daidai kugun ta,,ya sakalo kansa dai-dai wuyan ta,yayi mata kiss a kumatu,sanan yace"yau ina cikin nishadi ,nasan yanzu dana ko yarinya ta ta fara yawo ,dan nasan jiya na saka." 😳"Mi ka saka,daga abun rana daya kuma sai kace ka saka😙" Cewar A'INDO. Lakuce mata hanci yayi yana dariya yace"yarinya kina wasa da shap shuta ko."😉 Dariya tayi ta kai masa dukan wasa. Haka suka gama yawan zagaya gidan sanan suka dawo d'aki ,zama sukayi suka kunna Tv suna kallo yana rungume da ita,yace"my wife hutu na ya kusa karewa fa,dama na shekara daya na d'auka,saura wata uku,Kinga idan muka gama hutun ai sai mu tafi can ko." Yamutse fuska tayi tace"ba zanje ba,saboda Sam wanan garin bana kaunar sa.😒" Zaro idanu yayi,sanan daga baya kuma da ya tuna dalilin ta sai ya marairaice fuska ,yace"plz my wife ki dinga manta abinda ya fice,idan ina ganin haka sai nayi tunanin kamar baki yafe min ba,kina tunanin yanzu zan iya rayuwa nesa dake,ba yau na fara aikin soja ba,babane ni yanzu,Koda ance naje mission na watanni ko na shekara wallahi saide na aje masu aikin su,saboda a yanzu babu abinda nafi bukata irin Nima na nutsu na zauna kusa da iyali na, na tara abinda ko diyan jikoki na bazasuyi talauci ba,inada kamfani kusan goma a K'asar waje banda nanan kasa ta,inada kadarori wada ni kaina bansan adadin su ba,inada kudi ,kawai ina wanan aikin ne dan bauta ma kasa ta,anma yanzu nima zan ba iyalina lokaci na,ba wai zan bar aikin bane,a'a kawai idan aka matsa sai naje Mission zan aje musu aikin su." Murmushi A'INDO tayi,ganin tsagwaron son ta a idanun sa,dan haka tayi masa kiss a baki cik'in so da kauna,tace "kaima kasan mijina bazan iya taba nisa dakai ba,so kake Na barka ka tafi kai kadai yan Mata suna kalle min ,kai." Dariya yayi yana mamaki kishi irin nata,anma shi haka ya masa dadi,dan dama yana son yaga Matar sa na kishin sa,hakan ke nuna masa tana sonsa . Haka suka sha soyaya kusan sati biyu Alhassan gidan su kawai yake zuwa,a can ma baya wani jimawa idan ya jima yakai minti talatin daga haka shikenan zai tashi ya tafi,ko idrissa ma idan sunje Sallah suke haduwa, gaba-daya su daga Al'Hassan har A'INDO sunyi wani irin kyau sunyi freshe,sunyi bul-bul,alamun jin dadi, da kwanciyar hankali tare da nutsuwa sun zauna musu. Yauma kamar kullum bayan sun gama Sallah isha'i sun dan zauna a k'ofar gida sun dan zanta shida idrissa,takwas da rabi ya shigo,a lokacin tuni A'indo tayi ado cikin karamar riga fara daidai cibiya,mai baban wuya,sanan idan kasa ta duk kusan rabin boobs din mace ana gani,sai karamin wondo iyakacin sa cinyar ta,ya matse ta,na roba ne ko yaya tayi tafiya sai kungun ta da bayan ta sun motsa,dukan ilahirin cinyar ta a bud'e yake,dan dashi da pant banbancin su kadan ne,cibiyar ta a fili,yayin da ta shafe boobs dinta da man sa na musanman,tuni suka d'auki walkiya da kyau,cinyoyin ta ma saida ta shafe su da Man mai walkiya,suma tuni suka fara kyalkyali,gashin ta taje shi ta sauko dashi baya,ta zubo saura a gaba,ta masa wani irin ado mai kyau,simple Make up tayi ta shafe bakin ta da lips mai walkiya da kamshi,sai dan bakin ya fito gwanin kyau, sanan ta samu wani dan dutse fari karami mai kyau da walkiya,diamond ne tasa a cibiyar ta sai gashi ya hau dass wajen na kyau da walkiya da sheki,komai yaji ,jikin ta ko wane lungu da sako da dadaden kamshin turaren da yake tashi a ko wane sasa na jikin ta ,falo ta dawo ta zauna ta kunna tashar arewa tana kallo,shigowa yayi da salama,tun daga nesa ya fara hadiyar yawu ya firfido da idanuwa ,ba karamin ruda masa kwakwalwa,gaba-daya ta tafi dashi,Jin salamar sa yasa ta tashi cik'e da farin ciki ,ta taho tarbon sa cik'e da yanga da salon jan hankali, Al'Hassan tuni ya lula wata duniyar tsabar ruduwa da shauki,shi kam yau ya karda cewar hausawa ma sun waye,kuma sunsan kan duniya,da k'wark'wasar ta ta rugo ta rungumo sa,kamshin dadadan turaren ta wanda ta shafa kala kala a jikin ta ya bugo hancin sa,lumshe idanu yayi,wanda a take ya saukar masa da kasala, bud'e mata hannuwan sa yayi duka da dan gudun ta ta rugo ta rungume sa,shima ya rungume ta gam ,yana kara shinshina turaren ta yana lumshe idanu,"my love irin wanan wanka haka ai sai kisa na zautu,raba ta yayi daga jikin sa,ya kai hannu akan boobs dinta da suke walkiya suna kyalkyali tamkar madubi,gwanin sha'awa,shafawa yayi tare da dan dukawa ya kai musu kiss,sanan a hankali ya gangaro wajen cibiyar ta yasa hannu yana shafawa,dan ba karamin kyau gurin ya masa ba,nan ma kiss ya kaima cibiyar,ji tayi yana son huce gona da iri tayi saurin raba jikin ta da nashi,ta jawo sa tace"sannu da zuwa Maigidana na kaina.".. Murmushi yayi dan ya gane wayyon ta,lashe baki yayi yace"yauwa matata farin ciki na ,ya kewa."haka ta jasa har saman table suka zauna,yau ita tayi abinci da kanta,dan haka ba wani mai nauhi tayi ba,nama ne ta samu tsoka danya,Mai kyau sai tayi mata yanka kanana daidai ci ,sai ta daka attargu da tafarnuwa ta zuba,ta daka percyl+celerie,ta hada da poivron doux ta daka ta zuba,ta zuba dan Maggi da gishiri,ta yanka albasa manya manya ta zuba ,ta yanka tumatir shima manya-manya ta zuba,ta cakula sa wuri daya,ta zuba man gyada, ta zuba duka a yankakan naman danye,sai ta samu tsinke na itace,Wanda ake tsire dashi sai ta fara d'aukan nama daya ta soka sa a tsinken sai ta hada da yankan albassa da kuma yankan tumatir daya,Suma da soka daya-daya,sanan ta kuma d'aukan wata tsokar naman ta soka haka ta dinga hadasu har ta gama ta jera tsinken naman,ta samu takardar nama ta hade ta da Mai sanan ta jera tsinken naman a sama,ta rufe sai ta sa a magasar nama ,tana yi tana juyawa tare da goga hadin naman a sama,a haka ya gasu,yayi dadi,sanan ta kashe magasar ,ta d'auko dankalin turawan ta fere sa ta yayanka tasa a ruwan gishiri ta tsame sanan ta soya sa,bayan ta gama ta samu chou ta yayanka sa kanana ta wanke ta hada da danyan tumatir da albasa ta yayanka a sama,ta zuba cream salad da Maggi,da dafafen koi ta zuba dan lemon tsami ta motse sa,yayi dadi sosai,nan ta samu plat mai dan girma,ta jera naman,sanan tasa dankalin turawan a gefe daya,gefe daya kuma ta zuba handin chou wato kabeji a gefe daya,ko daga gani abun zaiyi dadi,sanan ta yayanka biredi dan Niger ta aje a gefe daya,tayi hadin juis na cunkumber🥒ta jere su a table,shine yanzu ta bud'e musu suka fara ci Al'Hassan sai Santi yake dan ba karamin cin abincin yayi ba,yaji dadin sa sosai har kyautar mota aka ma A'INDO tana ta murna da godiya,bayan sun gama ne ya fara mata wani irin kallo Wanda ita kadai tasan ma'anar sa,jiya ba'ayi sex ba tasan yau bazai raga mata ba. Ido daya ta kashe masa,rungume ta yayi yace"baby ciki ya cika anma inajin ishirwar." Zaro idanu tayi tace "la ga ruwa naga kasha ai." Murmushi yayi ganin har yanzu kurciya gareta,yace" ba wanan kishirwar ba wanan nake nufi" Nan yakai hannun sa a saman boobs dinta yana shafawa,tare da kai fuskar sa a tsakankanin su yana shinshinawa kamshi mai dadi na bugo sa,harshe yasa ya fara lasar su,tuni A'INDO ta fara gantsarewa ,tana kara turo masa su ,hannu yakai ya janye rigar kasa,dama bata sa rigar bra ba,hankan ya basa damar ganin su karara,tana saman cinyar sa taji jijiyar sa na gugar ta,ta cika tam alamar tana neman abincin ta,sai motsi take,hakan ya kara rikitar da ita,shiko ya rike ta tare da sa bakin sa ya jawo nipples din yana wasa dasu,sanan ya fara tsotsawa,sosai yake tsotsar su suko suna nishi,saida ya shasu sosai,ita kuma takai hannu saman jijiyar sa tana wasa da ita tana nurazawa,a hankali ta tashi daga saman sa Dan har ta fara jika sa,dukawa tayi ta tatare doguwar rigar sa ta maida sama,ta bud'e zif na wondon sa,sai ga Hajiya baba ta wuntsulo tayi kauri,gidigir da ita,rikewa tayi da hannun ta ,ta fara lasar kan kaciyar daidai hudar tana lasa,a lokacin kam Al'Hassan tamkar zai sume dan dadi,rike kanta yayi nan ta fara lasa daga k'arshe ta sa ta a bakin ta da k'yar ta fara tsotsar ta,tana sama da kasa yana zanzana tare da ihun dadi,Yana kara rike kanta ta jima a haka tana tsotsar sa sanan ta fida masa riga ta zauna saman sa a hankali ta saita kaciyar sa ta tura kasan ta da k'yar ta shige,nan ta zauna a take suka saki Yar karar jin Dadi,ta aza hannuwa ta saman k'afadun sa yayin da shi kuma ya rike k'wank'wason ta ya fara danna mata,ita kuma tana kasa da sama,kukan Dadi ta fara yu yayin da suka hade bakin juna suna tsotsa,a haka sun jima yana aiki ,bayan wani dan lokaci suka tashi ta duka ta dafa table ta bubud'e masa k'afafu sanan shi kuma ya rike kugun ta ya tura mata,a haka suka sha dadin su sanan suka gamsu. .. Rayuwar su Mina kam bayan ta bar asibitin tafi gida Allah yayi ma Mahaifin ta rasuwa,kamar tayi hauka da ta dawo ta iske cewar Mahaifin ta ya rasu,a haka akayi sadakar bakway Mai gida yazo ya fida ta daga gidan sa ya rufe,ya zamana ta rasa inda zata,tuni tayi nadamar abinda tayi ma Al'Hassan,johne saurayin ta ta kira yaki d'auka da k'yar ya d'auka bayan ya d'auka ya mata wulak'anci tare da cewar Kar ta kara kiran sa dama ya biye mata ne dan kudin mijin ta da Mahaifin ta,yanzu kuma da yaji komai bazai iya halaka da ita ba. Duk wajen kawayen da taje gudun ta suke,hakan yasa ta fara kokarin samun kudin jirgi Dan komawa kauyen Mahaifin ta a kauyen Niger,hum rayuwa kenan. Gaba-daya Mina ta lalace tayi baki,duk wani gayu yanzu babu shi ,ta fita hayacin ta idan ka ganta ada ka ganta yanzu bazaka ce itace ba...... *Bayan shekara daya* A'INDO ce na gani a gadon asibiti b'angare daya Alhassan ne d'auke da dansa kato mai Kama da Mahaifin sa sak,yaro Mai kyau , Al'Hassan sai washe baki yake ya rasa inda zai sa kansa dan farin ciki, Family duka ana wurin kowa sai murna yake. Bashir dai yayi aure ya auri wata Yar duniya tana zaune dashi dan kyan sa da kudin sa, b'angaren sex Kam sai taga dama take basa Dan cewa tayi bai iya komai ba dan haka daga tayi bukata har Mai gadi kaima kanta take ,Bashir ya zama tamkar mijin tace sai yanda tayi dashi,duk yayi Baki ya rame ,gashi ko yana son sakin ta baya iyawa saboda mugun d'aurin bakin sa da takai bokan ta yayi masa,abokin sa kuma suleyman accident yayi ya rasa kafa daya,matar ta guje sa,dama a k'akashin Bashir yake aiki har yana cutar sa,anma tunda Bashir ya kore sa daga ma'aikatar sa karyar sa ta Kare,yanzu yana zaune talauci yayi Masa katutu,Mina kam da kyar ta samu kudin jirgi taje kauyen Mahaifin ta da k'yar suka k'arbe ta,anma rashin sabo da rayuwar su yasa ta Kara nadamar abinda tayi ma Al'Hassan ga cutar kanjamau,ga rabuwa da miji,ga rashin mahaifi,ga rashin gata,ga zagi da tsangwama,abin dai ya baci............ Sorry fans na jina kwana biyu da bakuyi ba, saboda rashin lafiya ta,nagode sosai da kulawar ku gareni😘🥰 . [07/12 à 20:43] Mai Waina: https://mobile.facebook.com/Anatarewritersassocian/ ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨ *A'INDO* _(Tantagariyar Yar Aiki_) ✨✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨ ✨✨✨ ✨✨ ✨ *NA* *MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋 *🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION🤝🏻* _(We are the best Writers Among All writers_)📚 *DAGA ALKALAMIN MARUBUCIYAR* 👇 *YA MACE KOWACE DA IRIN NI'IMAR TA*, *LABARIN MAIMOUNATOU*, *KAICONA*, *HASSADA GA MAI RABO*, *YAN MATAN ZAMANI*, *INA MATSALAR TAKE MAZAN KO MATAN*, *MAKIRCI*, *LATIFA*, *CANJIN RUHI*, *WACECE NI KAMRINA*, *SO NE SILAR FARUWAN HAKAN*, *LATIFA SABON SALO*, *A'INDO (Tantagariyar Yar Aiki)* _DEDICATED TO SADJIDA & UMMY ONTOP_ _Masoyan mu a koda yaushe muna mai kara sanar muku da cewar ni Maimouna Matar Abdoulahi AM,zan zo muku da book Mai cik'e da rayuwa iri iri,na wanan lokacin da muke ciki,litafi ne wanda ya danganci abubuwan da yake yawan faruwa a wanan zamanin namu na yau da kullum,litafi ne Wanda ya kunshi abubuwa da dama ,kadan daga ciki shine gyara zaman aure,warware matsalolin rayuwar aure cik'in sauki,darasin kwanciyar aure, matsalolin mata da maza,da kuma maganin su, _Masoya na asali kuma magoya bayan mu,ni Maimouna Matar_ _Abdoulahi ina nan tafe tare da baban kuma mashahurin litafi na Mai suna *Rayuwar auren mu a yau*,wanda yake d'auke da abubuwa mai matukar amfani garemu_ _Mata,litafi ne mai cik'e da abubuwa,wanan litafi ya kunshi abubuwa kamar haka ,👉iya kwanciya a gidan auren ki,iya kula da mijin ki,kissa,kishi cik'in ilimi,ba tare da mace ta maida kanta_ _mahaukaciya ba saboda kishi,magance matsalar da ta adabe ki ta namiji,kama da komai ma da Mata ke fuskanta a wanan zamanin,a gaskiya tsayawa zana abinda wanan litafi ya kunsa bata lokaci ne,shi yasa na baku kadan daga ciki,duba ga yanda idan har na fara rubutasa sa_ _Free to nasan abinda zai biyo baya,dan nasan za'ace ina rashin kumya,nayi batsa,hakan yasa duk wada take son karanta wanan litafin zata biya Naira dari biyu,sanan wanan litafi na matan_ _aure ne kadai,dan Allah duk wace tasan budurwa ce bana gayatar ta ,sanan bana bukatar kudin ta ko shigar ta wanan group din,in ko kika shiga ba ruwa na da ace ba zai cutar dake ba bakida k'arfin sha'awa zaki iya shiga,domin kema zai amfane ki🤷‍♀ Allah yana gani na fita hakkin ki,domin wanan litafin ,na karuwar matan aure ne kawai sai kuma wa'inda zasu shiga daga ciki ma'ana wa'inda aka kusa auren su,karku bari a baku labari,Naira dari biyu kacal zaki biya ki more rayuwa tare da_ _gyara halakarki gami da zamantakewar auren ki,zaku ga na canza suna ne daga Yan gata Ne zuwa ga Rayuwar auren mu a yau hakan ya faru ne Dan wata ta rigai ta fara kafin ni_ _Rayuwar auren mu a yau yana Nan tafe Yana nan tafe_💃💃💃 Mutanen Niger zaku iya turo dala dari wato 500f bisa wanan layin 👇 80229915. Mutanen Nigeria kuma zaku iya turowa bisa wanan layin👇 Account number GT Bank 0027802277. Sai katura a wannan number 🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚 *PAGE 87-89* Bashir ne zaune gaban Dr a rikice inda Bashir yaje Dan neman sanin meye matsalar sa da har yanzu kusan shekara daya da aure anma matar bata samu ciki ba,bayan tazo anyi musu duk gwajin da ya kamata yanzu results ne yazo amsa,Dr yace"Bashir kayi hakuri a gaskiya a yanzu ita Matar ka lafiya lau take kai daine dama a kashi dari kashi daya ne ake sa ran koin haihuwar sa zai iya samun d'aa,gaba-daya Kashi 99 din nan kwayoyin haihuwar sa bazasu iya Samar da ciki ba a mahaifar mace,dan haka dama tun can Allah ya nufa koin sa daya ne a duniya wanda ake sa ran zai iya haihuwa. Nan Dr ya fara basa hakuri, gaba-daya hankalin Bashir ya tashi,kuka ne ya kufce masa yace"innalillahi wa'ina illaihi Raju'un Ya Salam,biyu biyu ya fara gani anan take ya suma taimakon gagawa aka basa,Saida yayi awa daya ya farko. Kuka yake Yana fadin" na cuci kaina ,ya Allah, Allah ka yafe min,Aisha Ina zan ganki Aisha ki yafe min nasan Alhakin ki ne har yanzu ke bibiyata ,ya Allah ga shinan na zubar da dana dan Halak ban sani ba ashe shi kadai ne koi na a duniya Allah ka yafe min Aisha Ina zan ganki." Kuka yake kamar ransa zai fita,kasa tafiya yayi dole sai kaisa gida akayi. Acan ya kuma tarar da tashin hankalin da ya kara fitar dashi hayacin sa,wato Mai gadi ya iske yau a falo yana fasikanci da matar sa tsirara haihuwar uwar su." Kusan faduwa yayi saboda wata muguwar juwa ce ta kusan kwashe sa,Rai a bace ya nufi kichen ruwan zafi ya dora duk da baya gani sosai saida suka tafasa sannan ya d'auko su,Mai gadi na sex da matar sa ya watsa musu ruwan wanda ya fida su hayacin su suka zuba wata irin kara mai rikitarwa,a take fatar jikin su ta fara sabewa. Mina saboda bala'i Sam ta wani manta da d'aukan magani hakan yasa ta kwanta cik'in muguwar rashin lfy inda dama ba wani damuwa sukayi da ita ba ,ganin sai ramewa take abun ya basu tsoro suka kore ta,ta koma yawo lungu da sako yan iska na kwana da ita subata naira dari ko naira dari biyu,saboda bata shan magani kuma gashi bata samun taci abinci mai rai da lafiya da gina jiki,haka aka wayi gari aka iske ta a wani kwango bayan wasu yan daba sun cita aka iske ta mutu har ta fara kumbura,Allahu Akbar haka Allah ke Al'amarin sa,gadai yanda k'arshen Mina yazo . Bashir bayan ya zuba musu ruwa ya fita neman inda zai samu Aisha ya neme ta gafara,anan ne akace masa suna asibiti dan yau ta haihu da asuba. Ji yayi kamar ya mutu tsabar bakin ciki,da yanzu yana tare da matar sa da Yarsa ko dansa. Yana kuka da k'yar ya samu ganin Hajiya ya roke ta gafara tare da masa Alfarmar ganin A'indo da A'lhassan ya neme su gafara,anan ne Hajiya tace ta yafe masa,da kanta ta jasa sukaje asibiti,a lokacin da yaga A'INDO da Alhassan kusan Suma yayi tsabar kyau da yaga ta Kara,ga kuma babyn su mai kyau,Dana sani Kam yayi sa,da kuka ya duka Yana neman su gafara, Al'Hassan so yayi ya kore sa Saida Hajiya ta tsawatar sanan A'INDO tace"ta yafe masa,yaje ya nemi gafarar Allah. Yana kuka ya koma gidan sa Yana zuwa yan sanda suka damke sa. Khalissa ta auri wani Abokin Alhassan suna zaune hankali kwance. Inda Halissa ta koma ga mijin ta yanzu Kam ya nutsu Yana nuna mata tsantsar soyaya. Lamarin soyayar A'INDO da Alhassan kullum saide ya karu baya raguwa, Al'Hassan yana son Matar sa da dansa Sosai shi abun har tsoro yake basa saboda son da yake musu,inda a yanzu ya kuma samun girma,yanzu baya zuwa daji saide ya tura wasu,dan ya dawo ma kasar sa da zama wato Niger. Suna zaune lfy lau Hankali kwance zuciya zaune,inda aka gabatar da biki Wanda har kasashe maganar bikin ake tsabar haduwa. Alhamdulillah Masha Allah anan na kawo k'arshen wanan litafi Ina fatan kuskuren dake ciki Allah yafe min ,Ina matukar godiya ga masoyana Yan wattpad ,Yan WhatsApp ,Yan Facebook,Ina godiya ga yanda kuka bi labarin Nan nagode sosai Allah ya barmu tare 🥰😘