[01/04, 3:10 pm] Zarah Tymre's Henna: _ WhatsApp group👇 What's app channel👇 https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V https://chat.whatsapp.com/C9sZ6UCsGEHKSALn3SYSqs *_AHALIN MU ƊAYA_* 💗💗💗 _CREATED AND WRITTEN_ _BY_ *_Fatima Y zakariyya👌_* _😍Oum Ameerah_😍 *Nazari writer's ass......📚* [01/04, 3:10 pm] Zarah Tymre's Henna: _ WhatsApp group👇 What's app channel👇 https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V https://chat.whatsapp.com/C9sZ6UCsGEHKSALn3SYSqs *_AHALIN MU ƊAYA_* 💗💗💗 _CREATED AND WRITTEN_ _BY_ *_Fatima Y zakariyya👌_* _😍Oum Ameerah_😍 *Nazari writer's ass......📚* _Sarauniyar👸 Nazari writer's✍️_ *_(THE QUEEN👑)_* ________Dedicated to anty salma💎 *_Part 2_* (Littafi na biyu📘) *_Ina mai farin cikin sake haɗuwa daku a cikin Littafin AHALIN MU ƊAYA. Kashi na biyu, ina roƙon Allah ya amfanar da mu abin da ke cikin sa, akasin haka kuma da kuskure na ku watsar dashi gefe, saboda nima mutum ce kamar kowa zanyi dai dai zanyi kuskure, domin ɗan Adam ajizi ne, Allah ya shiga dukkan lamuran mu yayi mana jagoran ci_* _Godiya ta musamman gareku ɗaukacin masoya na ina matuƙar yaba muku🤗😘😘_ *Da sunan Allah mai rahma mai jin kai* *_in the name of Allah, the Entirely Merciful, the Especially Merciful_* ➡️🅿?1️⃣?2️⃣📖 "Gimbiya Sultana sosai take jin zafi a ƙasan ranta, jitayi tamkar ta haɗiye zuciya ta mutu dan baƙin ciki, Mamaki yahana Galadima motsawa daga inda yake zaune, ganin abun yake tamkar amajigi, Mamakin ganin Yarima Sultan yayi hawa kuma ya sauka lafiya, Ba tare da wani abu ya same shi ba, kenan aikin damukai ya tashi abanza kenan? Cikin Ransa Yayi wa kansa tambayar, Duk da sanyin da ake a gari hakan bai hana Jakadiya jiƙewa sharkaf da gumi ba, Saboda tsabar tsoro da fargabar abunda zata tarar daga gurin Hajiya mai soro, Ya a kai Yarima ya tsallake wa tarkwan su, ina Bazai Yiwuba, Tabbas akwai abun da ya faru amma nidai nasan nayi komai kamar yadda aka bani umarni, Tafaɗa cikin ranta tana ƙara rarraba ido, Cikin isa, izza, da taƙama Yarima Sultan ke tafiya shida princess Salma, zuwa inda aka tanada don zaman shi Fadawa biye dasu Suna kirari, Suna isa gurin da aka Ta nada Don zaman su, Yarima ya nufi gurin da Aminin sa Sulaim ke zaune, rungume Sulaim ɗin Yarima yayi cikin kunnuwan Sulaim ya Furta "Allah yasa Amini na yana lafiya kasan cewar aminin sultan cikin farin ciki shi zai faran Zuciyar Yarima ina fatan kasan cewar ka haka" Ɗan ɗaga kai Sulaim yayi tare da Faɗin komai dai dai Sultan ina fatan babu damuwa a tare da kai" Shima Ɗaga kai kawai Yarima Sultan yayi tare da janye jikin shi batare dayace komai ba ya nufi gurin zaman sa, Ya haye kan Kujerar sa mai kama da karagar mulki, Ita kuma princess aka bata kujerar Da aka tanada Ga tauraruwar da tayi nasara a Hawan da Yarima Yayi, wanda Gaba ɗaya mutanan Gurin suka sa ran Gimbiya Sultana ce zata hau Saman Kujerar, Cike da alfahari da murna princess ta ɗane gujerar wadda ke kusa da Ta Yarima kaɗan, taɓan garan hannun daman shi amma har a lokacin bata dawo hayyaci taba, saboda ta tsorata sosai, Har lokacin Ji take tamkar ana mata lugude a ƙirjin ta, Ba mutanan gurin ba hatta Sarki yaji daɗin hawan da yarima yayi tare da princess, wadda duk wajan babu wanda ya iya gane wace ce, Banyan hayaniya taragu sai tashin ƙananun maganganu ƙasa-ƙasa, a lokacin Maga Takar da ya sanar, da za'a fara Gabatar da kyaututtuka ga Yarima Sultan, ɗaya bayan ɗaya aka fara gudanar da shagalin kyauta, abun ban sha'awa cikin irin, al'adun su, sai da aka fara gabatar da kyaututtuka, da ɓakin masarautar suka bayar, ga Yarima sultan tare da yi masa barka da dawowa, Sai da aka gabatar da kyautar sarakuna kafin na "ƴaƴan su, da haka aka kammala aka dawo cikin Masarautar Gabas, Akafara gabatar da kyautar Mai martaba sarki zuwa ga ɗan sa Yarima Sultan, wanda mai martaba yace a sanar ya sadaukar da Rabin Masarautar Gabas ga Yarima Sultan, tare da bashi damar zaɓar duk wani abun daya keso bayan haka, Wani irin zabura Galadima murtala yayi wanda har sai da rawanin kansa ya kusa faɗuwa yayi Saurin tarosa, batare da kowa ya kula da hakan ba, illa baba Waziri wanda Yaga komai Murmushi yayi haɗi da girgiza kai don yasan akwai matsala, Kasa jurewa Fulani tayi, tsabar baƙin ciki batasan lokacin da ta tashi ta nufi sa shan taba, kuyangin ta suka rufa mata baya, Yama za ayi inaji ina gani ga ɗana amma ace sarki yayi kyau ta da rabin masarauta, cikin ƙunar rai, ta furta wlh bazai yiyuba Da sake An ɗaura zanin Mahaukaciya, A Ɓangaran Sultana kuwa Cikin sanyin jiki Da suyar Zuci, Wanda gaba ɗaya kunya ta hana ta Ɗaga kai ta dubi mutanan gurin, A haka tagabatar da kyautar ta zuwa ga Yarima, Wasu kyawawan alkyabba ne guda 5 launi daban daban masu kwalliyar Azurfa a jikin su, sai tagwayen Dokuna Majiya ƙarfi da gudun gaske, farare tass Masu Baƙin Bindi guda biyu, haɗi da sandar girma launin ruwan zinare, Sai da kowa yayi mamakin Kyautar Sultana ga yarima, Da'alama shi hakan Sam bai dameshi ba ko a fuska bai nuna komai ba, Bayan Gimbiya Sultana, Ta kammala Aka gabatar da Saƙon gimbiya Shaheedah wadda ita tsabar mulki Ko tashi batayi ba yayin gabatar war daga zaune tafaɗi komai, tabada manya manyan kyaututtukan Girma ga Sultan wanda sunshafe Na gimbiya Sultana, Nesa ba kusa ba, Tashi Siyama Tayi cikin shigar ta takaran miskin, tayi kyau sosai ita da zara suga gabatar da kyautar su zuwa ga Yarima Sultan Yarima, Fadawa ne suka amsa da Cewa Yarima ya amsa kuma yana godiya ga "ƴaƴan Fulanin Sarki Mahaifiya ga Yarima Safwan, Nan fa kallo ya koma sama Hankalin kowa Yakoma zuwa ga Princess ana jiran ganin Meye kyautar ta kowa abunda yake jiran gani kenan, Kamar princess tasan Abun dake cikin zuciyoyin su, cikin nutsuwar ta tashi ta ɗan juya ta kalli Yarima, Cikin sa'a shima ita yake kallo mamakin ganin ta tashi, cikin Ransa yake Tunanin Meye zatayi, sannu ahankali tafara gangara wa zuwa ƙasa gurin maga takarda, hannu tamiƙa masa alamun yabata abun magana, Babu musu yamiƙa mata Cikin Rawar jiki, bayan tayi sallama ta gabatar da gaisuwa zuwa ga mai martaba sarki da manya manyan ɓakin, sannan ta ɗora dafaɗin, "A matsayi na na baƙuwa a wannan masarauta mai albarka da cikakken iko da adalci ga al'ummar da suke ƙasan ta, ina matuƙar godiya da karramawa, Na duba kaf cikin Abunda na mallaka a rayuwa, Kuɗi, Dukiya, Matsayi, Babu abunda yadace Ga Yayana kuma Sarkin mu na gobe Yarima Sultan, amma zan sadaukar da duk wani abu da yake, mafi girma daga sashen rayuta, kyauta ce mafi girma a gurina, Amma mafi ƙanƙanta a zahiri, kyauta ce ƙarama amma kuma mafi girma a zuciya," Tana kaiwa nan ta juya tare da nufar gurin da Yarima yake zaune, Gaba ɗaya akabi ta da kallo hatta Yarima Sultan ita yake kallo har ta isa zuwa gareshi, Kowa na gurin yazuba ido yaga abunda zata yi, take tazare zoban hannun ta guda biyu, duka zobinan na ɗutse mai daraja ne sai ƙalli suke, Ɗaya zoban azurfa ne mai kwalliyar Jan Dutse, ɗayan kuma zinare ne mai haske da ɗaukar ido wanda akayi masa ado da Farin Dutse, cikin wani irin salo princess ta russuna agaban Yarima Sultan Tare da miƙa masa Zobinan da hannu biyu cike da girmamawa, ba musu Yarima Sultan ya buɗe hannun sa mai ɗauke da kyawawan yatsu dogaye, take ta ɗora masa zoban a tsakiyar tafin hannun sa, Wani irin murmushin girma Ummul Bait, daga inda take zaune, lamarin Yarin yar duk ya ɗaure mata kai ta rasa daga ina Yarin yar tazo, har cikin ranta take jin daɗin Yadda ta gabatar da komai, Meƙewa princess tayi daga gaban yarima tafara tafiya tare da zagayawa bayan Sultan ta tsaya, guri yayi shiru kowa na kallon iKon Allah saboda yadda princess takeyi ko ɗan da ya tashi ya tsufa acikin masarauta bazai iya abunda princess salma take ba komai irin na masu mulki, Hannun tasa ta dai dai ta zaman Hular da aka ɗora mata Alkyabbar jikin ta wadda akayi Hular da azurfa mara nauyi, akayi mata ado da dutsan mundurwar zinare, idan kaga hular sai kayi tunanin ta Sarauniyar matan Larabawa ce gashi sai ɗaukar ido take, shiyasa mutane kitunane Princess daga wata babbar masarauta ta fito, Tsayawa tayi a bayan Yarima takai hannu akaro na biyu ta cire Hular, Ƙara matsawa tayi Sosai bayan Yarima Sultan Hakan yasa fadawan Saurin Matsawa daga Gurin, Bisa mamakin kowa Princess ta ɗora hular saman rawanin Yarima, Wannan itace kyautata ga Ga sarkin mu Nagobe insha Allah, inayiwa Yaya Yarima Sultan barka da dawowa Gida Nigeria Allah ya tsare mana shi daga sharrin dukkan magauta, Tana kaiwa nan ta koma mazaunin ta, tare da miƙa abun maganar ga maga takarda, Babu wanda bata burgeshi a gurin ba, sai ɗai ɗai kun mutanan dasukeji tamkar su tashi su kashe ta a gurin Tafaɗi ta mutu, Suhailat ce ta matsa kusa da inda ummeetha ke zaune cikin kunnan ta tace, Ummeetha wlh ji nake muryar wannan Gimbiyar Kamar Autar ki, Kallon Suhailat ummeetha tayi kafin tace, ashe bani kaɗai naji hakan ba, komai nasu iri ɗaya amma wannan ƴar gidan sarauta ce, ai auta bata ji tana can tana yawo ko yanzu nakira wayar ta tana shiga amma bata ɗagawa, Gaskiya wannan auta ce nidai nakasa yadda ace ba iya bace, mommy ce tayi maganar tana daga kan kujerar da ke gefan ta ummeetha, Murmushi kawai ummeetha tayi batare da tace komai ba, Kyautar da Sulaim yabawa Yarima Sultan saida kowa ya girgiza agurin saboda babu wanda yabada makaman ciyar ta idan aka cire mai martaba sarki, Dakan sa Sultan ya gabatar da godiya zuwa ga aminin sa Sulaim, Bayan kammala gabatar da kyauta masu kiɗe kiɗe da busa suka cigaba da yi haɗi da kirari ga Yarima Sultan Yusuf Shareef Zaki, A lokacin kasanar da tafiyar mai martaba sarki, saboda babu abunda ya rage sai cin abinci, hakan yasa Shima Sultan tashi Zuwa ciki Fadawan sa suka rufa masa baya yadda yaje gurin a doki haka Yakoma a saman doki, Sulaim dama tunkafin tafiyar sarki shiya fara barin gurin saboda dama kawai daurewa yake yi amma kansa har ciwo yake yi masa saboda hayaniya ga kiɗe kiɗe, Ɓat aka nemi Princess aka rasa agurin ashe ta faki idon mutane ta gudu daga gurin, don gani take ai yau ta shiga uku ta jawa kanta duk nisan Gidan Baba waziri haka ta taka da ƙafafuwan ta zuwa can ɗin domin ta canza shigar ta tunkafin kowa ya dawo, kasan cewar kowa na gurin taron hakan yasa bata haɗu da muta ne sosai ba sai Bayi da kuyangin da suke zirga zirga suma jefi jefi take haɗuwa dasu, Duk inda taje giftawa sai an russuna ankwashe gaisuwa saboda yanayin shigar ta, duk yadda princess takai gason taga a na girma mata kamar Gimbiya, amma saboda tsabar ta ruɗe ko tsayawa batayi bare ta amsa gaisuwar, ________------_______ Kai kawo yake tsakanin bangon kudu da na arewa, cikin tsananin tashin hankali da ruɗani, ya goya hannun sa abaya sai zirga zirga yake cikin nazarin abun yi, Haba Ranka ya daɗe kabar wannan abunda da kake Tunda babu abunda zai amfana maka Kazauna muyi tunanin akan abunda ya dace muyi, don gaskiya munyi sake wankin hula yakaimu dare, amma bazai yiwu ba dole mu san makama, Hajiya mai soro ce zaune tana magana da Galadima wanda ya kasa zama Sai zarya yake cikin babban parlourn sa, Saboda ɗan uwan ka Yusuf ya rainaka taya za ai ya ɗauki Rabin masarauta ya kyautar zuwa ga ɗansa, ni Tunda nake bantaɓajin masarautar da akayi haka ba ai kaima kana da hakki Tunda Kanada gado acikin ta, amma batare da shawarar kowa ba ace an sadaukar da rabin masarauta kamar wannan mai girma da arziƙi da tsohon tarihi, gaskiya musan abunyi, Takai ƙarshan maganar tana kallon Galadima wanda ya nutsu cikin sauraron matar tashi, guri yasamu ya zauna saman kujera, kafin ya furzar da wani wata zazzafar ajiyar zuciya mai haɗe da ɓacin rai, Naji duk abunda kika faɗa Mai soro, akwai mafita wadda idan muka same ta, Ba iya Masarautar Gabas ba za mu iya mulkar Gaba ɗaya nahiyar mu da ƙasa ma baki ɗaya, mu shafe tarihin Yusuf da iyalansa komai ya dawo hannun mu, Cike da mamaki Hajiya mai soro ke kallon Galadima domin jin ƙara yin bayani, Jin yayi shiru ne yasa ta cewa to menene wannan ɗin?, ai Indai a duniya yake to tabbas sai mun sameshi domin cikar burin mu, Saida Galadima ya numfasa kafin yace HATIMIN MALLAKA, HATIMIN mallaka kuma? Mene ne shi ɗin?, tasake tambayar shi, Eh shine abunda nake faɗa miki idan muka sameshi to tabbas mungama samun komai a duniya, To babban abun tashin hankalin bansan a ina zamu samoshiba, saboda shi ɗin mallakin wannan Masarautar ne tun kakannen iyayen mu, dalilin barin sa Masarautar nan shine wani yaƙi da akai tsakanin Masarautar ABZIN Dake yankin ƙasar NIGER Cikin garin AGADAS zamanin sarki Shareef zaki, a lokacin aka nemeshi aka rasa, Kallon shi Hajiya mai soro take tamkar zata fashe da kuka jin, sunga samu sunga rashi, Ɗorawa Galadima yayi da cewa amma yanzu Sarkin Bokaye yake sanar min da cewa tabbas HATIMIN mallaka yana nan kuma Akusa damu idan har muka yi nasarar samoshi to matsalar tazo ƙarshe, Cikin sauri Hajiya mai soro tace to abazama neman shi mana idan ma mutane baza su iyaba atura Aljanu susa moshi mana,! Shiru Galadima murtala yayi kafin yamiƙe kamar wanda aka tsikara yace inazuwa cikin sauri yayi waje, Yana fita aka sanar wa da Hajiya mai soro isowar, Matar ɗan ta Mudassir Wato Sa'adatu wadda ake kiran ta da Kilishi, saboda itace babbar Ƴa ga sarki Yusuf shareef, wadda Mahaifiyar ta yafara aure kafin Ummul Bait, tun tana ƙarama Mahaifiyar tata ta rasu, tata so a gurin Kakar su Mahaifiyar su sarki Yusuf, sai suka haɗa auran zumin tsakanin, ɗan gidan Galadima Wato Mudassir da ita Sa'da Kilishi, Bayan ta fashe da Hajiya mai soro cikin isa da ƙasaita, tace waini Hajiya naji wata magana shin da gaske ne akwai tabbacin maganar kuwa? Kallon ta mai soro tayi wace magana kuma? Mai martaba sarki mahaifina, shin ya sadaukar da rabin Masarautar nan ga Sultan,! Hararar ƙasan ido mai soro tayi mata aranta tace wai mai martaba mahaifin ta, to ina ruwan mu da mahaifinki, mahaifin naki mara adalci kamar wata tsiyar yake tsinanawa, Afili kuma tace eh muma haka muka samu labari, tafaɗa ataƙai ce, Miƙewa Kilishi tayi tare da gyara zaman Alkabbar jikin ta cikin jin wani irin zafi a zuciyar ta ta furta nabarki lafiya, tafita zuwa sa shan su saboda tasamu amsar abunda takeson ji saboda bata samu zuwa wajan hawan da Yarima Sultan yayiba shiyasa bataji komai daya wakana ba saida mijin ta ya dawo a hautsine yabata labari, Tana tafe cikin ranta tana tunanin wlh bazai yiyuba kullum burin ta shine mijin ta Mudassir ya gaji kujerar mahaifin ta, amma shine za ayi kyauta da Rabin Masarauta, cikin sauri ta ƙarasa shiga cikin sa shan tare da kuyangi biyu a bayan ta, a zahiri tace ai dole na je Fada yau gurin Mai martaba sarki, _________________________ ____________________ _____________ Idan ka raunata kanka aikin banza kayi gara Ka tsaya ka fuskance ni mu samu hanyar bullewa, Haba Fulani taya za ayi ace sarki ya bada wani ɓan gare acikin masarautar mu, kuma ga ɗan uwana, sai kace niba ɗanshi bane, yarima Safwan ne ke magana hannun sa ɗaya na zubar da jini sakamakon wata kwalbar turare da ya fasa, saboda tsabar baƙin cikin abun da ya faru, Fulanin sarki wato (ummu Safwan) wadda idanuwan ta suka kaɗa sukai ja abunka da farin mutum hatta jijiyoyin ta ana gani sunyi data dara fuskar Nan babu annuri, Kar kabari fushin ka yarinjayi hankalin ka yanzu Meye amfanin wannan abunda kayi, idan har ka yadda da abunda nake faɗa maka to ka kwantar da hankalin ka komai ya kusa zuwa ƙarshe, a yau ba ƙar amin mamaki nayi ba ganin Yaron nan yayi hawa lafiya duk abunda muka shirya akansa ya warware, bansan Meye dalilin hakan ba saboda gabaɗaya filin hawan saida nasa akayi aiki a gurin amma duk abanza, Nasan abunda zanyi yanzu ga likita yazo katashi muje ya duba ka, To wai Fulani ita wannan Yarin yar da tayi zamiya da sultan yayin gabatar da hawan sa wacece ita? izuwa yanzu banda wata masaniya dangane da ita ba musan daga wace masarautar tazo ba, amma nasa ayi bincike akanta saboda naga haske atattare da Yarin yar dole mu kawar da ita gudun matsala, sannan babu fashi matar yarima Tafar ko itace Siyama, Naji labarin Yarin yar ta gudu daga taron batare da sanin kowa ba amma dole za asamota,! Batare da Yarima Safwan yace komai ba yatashi zuwa parlour don ayi masa treatment a hannun sa da yajiwa rauni saboda fushi..!! *_F pen's✍️_* [01/04, 3:10 pm] Zarah Tymre's Henna: _Typing📲_ What's app channel👇 https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V WhatsApp group👇 https://chat.whatsapp.com/C9sZ6UCsGEHKSALn3SYSqs *_AHALIN MU ƊAYA_* 💗💗💗 _CREATED AND WRITTEN_ _BY_ *_Fatima Y zakariyya👌_* _😍Oum Ameerah_😍 *Nazari writer's ass......📚* _Sarauniyar👸 Nazari writer's✍️_ *_(THE QUEEN👑)_* ________Dedicated to anty salma💎 *_Part 2_* (Littafi na biyu📘) *_Ina mai farin cikin sake haɗuwa daku a cikin Littafin AHALIN MU ƊAYA. Kashi na biyu, ina roƙon Allah ya amfanar da mu abin da ke cikin sa, akasin haka kuma da kuskure na ku watsar dashi gefe, saboda nima mutum ce kamar kowa zanyi dai dai zanyi kuskure, domin ɗan Adam ajizi ne, Allah ya shiga dukkan lamuran mu yayi mana jagoran ci_* _Godiya ta musamman gareku ɗaukacin masoya na ina matuƙar yaba muku🤗😘😘_ *Da sunan Allah mai rahma mai jin kai* *_in the name of Allah, the Entirely Merciful, the Especially Merciful_* ➡️🅿? 3️⃣?4️⃣📖 Batare da yarima safwan yace komai ba yata shi zuwa parlour, saboda an sanar masa zuwan DR. Zaiyi masa treatment a hannun sa da yaji ciwo, duk a ƙoƙarin kawar da fushin sa, A ɓangaran Ummul bait, sosai tasa aka shiga neman princess Salma, wadda ta gudu kafin atashi taga gurin taron, ko ina anduba acikin Masarautar amma babu ita ba alamar ta, Sai da tayi aike zuwa Sarkin ƙofa take yashai da musu babu wani baƙo da yafita daga masarautar, Mamaki ummul bait tayi tare da Faɗin to tabbas Yarin yar tana cikin masarautar, to amma ina ta shiga?, a ina za asamota? Shin wa ce ce ita? Meye alaƙar ta da ɗana Yarima Sultan har take kiranshi da yayan ta?, Waɗan nan tambayoyin sune suka yiwa ummul bait tsaye cikin ƙokwan rai, alƙawari ta ɗaukar wa kanta kowa ce ce wannan sai ta gano ta, Ya shugaba ta, Allah ya ƙara miki lafiya, gani na amsa kiran gimbiya, cewar wata kuyanga dake zaune daga gefan Gimbiya shaheedah wadda ke zaune ta ɗora ƙafa ɗaya kan ɗaya sai wani siririn glass dake Idon ta jikin ta sanye da riga da wando jikin su yanayin Kayan sanyi, amma kanta ko hula babu ta ɗaure gashin ta a tsakiyar kai ƙafar ta ɗaya sanye da tsarƙa ta zinare, Saida tagama danna wayar ta kafin taɗago dakanta kamar wadda akayi wa dole, ta kalli kuyangar dake zaune gaban ta ko kwakwkwaran motsi batayi saboda tsabar girmama wa, Magana tafara ahankali tamkar mai ciwon baki, Barira inason ki sanar min menene labarin da kika samo game da Yarin yar nan da tayi wa Yarima Sultan zamiya a filin Hawa, ina son jin komai dangane da ita, Kuyangar nan da aka kira da Bariri cikin girmamawa ta ƙara russunawa sosai kafin tace, " Allah ya temaki uwar ɗakina, babu wani tabbataccan labari game da ita saboda tayi ɓatan dabo acikin masarautar nan, hatta uwar gidan sarki (Ummul bait) tasa ane momata ita," Kallon ta gimbiya shaheedah tayi sosai tana nazarin wani abu, aranta can kuma tasa hannu ta ɗau wayar ta, Kinsan waye wannan? Yaya girman alaƙar su yake shida Yarima Sultan, Kallon fuskar wayar Kuyanga Barira tayi take kyakkyawar fuskar Sulaim ta bayyana cikin faffaɗan screen ɗin wayar saida taɗan kalla sosai kafin tace, Allah ya ƙara salama acikin zuciyar shugaba ta, wannan ai aminin Yarima ne, akwai tsananin So da shaƙuwa a tsakanin su, Kafin ta ƙara gimbiya shaheedah amma ai bansan shiba, sannan Meye Sunan sa? Ranki ya daɗe Shidin babaƙo bane a masarautar nan kowa yasan shi, ina tunanin kema don bakya ƙasar shiyasa biki sanan shiba, idan kika ganshi anan to tabbas Yarima na nan, sannan banida masani ya akan Sunan sa nafi jin kowa nakiran sa da Aminin Sultan, Jinjina kai Gimbiya shaheedah tayi cikin ƙasan maƙoshin ta tace zaki iya tafiya idan da buƙatar wani abu zanne meki, Angama, nabarki cikin aminci Gimbiya ƴar sarki jikar sarki, Allah yajiƙan Mahaifin gimbiya, Galadima Abdullahi Allah ya kyauta ta makwancin sa, takai ƙarshan maganar tare da miƙewa ta fice, Lumshe ido Shaheedah tayi tare da ɗan jingina bayan ta da jikin kujerar, da alama ba bacci take ba, ta nutsa cikin tunanin da take wayar ta ta ɗauki ruri, ko motsawa batayi ba bare asaran zata ɗaga wayar, akaro na biyu wayar ta ta ƙara ɗaukar ruri, saida takusa tsinkewa sannan ta kai hannu ta ɗauki wayar batare da ta buɗe idonuwan taba, Cikin sanyin murya wanda hakan kamar ajinin ta yake, "tace hello Mom barka da warhaka" tare da sa wayar a hansakowa, yadda da dawani akusa zai iya jin abunda tacikin wayar ke faɗa, " barka dai shaheedah fatan kin isa lafiya, shiru Gimbiya shaheedah tayi batare da za tace wani abu ba, Jin shirun yayi yawa ne Tace mom inajin kifa idan babu wani abu zan iya ajiye waya, Magana akacigaba dayi ta ɗayan ɓangaran wadda aka kira da mom tace, " shaheedah ina son sanar miki dole zaki haƙura da Auran Yarima Sultan, ki auri yarima Safwan ɗan gidan Fulanin sarki, Sai a lokacin gimbiya Shaheeda tabuɗe idanuwan ta ahankali, kafin tace komai Mom taci gaba da Faɗin," saboda munsamu tabbacin, Yarima Safwan ne zai gaji karagar mahaifin sa nan kusa, to kinga dole shizaki aura, domin lokacin cikar wasiyyar mahaifin ki yayi, kinsan dai haryana kan gaɓar mutuwa abu ɗaya yake faɗa, Mulki! Mulki!! Mulki!!! Kada mubari mulki yabar hannun mu tun dashi mafarkin sa nason hawa karagar sarki mai cikaba, har Allah yayi masa rasuwa to dole ne ɗansa ya gada, Shaheedah inaso kisani kece zaki iyadawo da martabar mu, amma hakan bazai samuba idan har ba auran Safwan kikai ba, Tunda sarki Yusuf yasa aka yimana korar kare acikin Masarautar nan nida ɗan uwa ki banƙara Bacci mai daɗi ba kema kinsani, sannan yakwace ki daga hannu na to nayi kuka kamar raina zai fita, amma gashi yanzu Rainon da yayi miki zai amfane mu, kice makasar su tabbas nasan zaki iya, Wani irin doguwar ajiyar zuciya gimbiya shaheedah tayi kafin tace, " mom kina son taso da abunda ya kwanta acikin zuciya ta pls kibar ni haka inason zan huta yanzu sannan zanyi tunani kan maganar auran Yarima safwan, kome kenan zamuyi magana amma pls kiyi takatsantsan saboda haryanzu aƙarƙashin kulawar, mai martaba sarki kuke, Ina meƙa gaisuwa zuwa ga ɗan uwa na ina fatan zaki sanar masa idan na tashi zanne me shi awaya Batare da jiran Cewar Mom ba Takashe Kiran "Ɗiff" tare da miƙewa ta nufi Bedroom ɗin ta, _TAƘAI TACCAN TARIHIN MASARAUTAR GABAS_👌 *_Waye sarkin Yusuf shareef???_* Masarauta ce mai tsohon tarihi sarautar Zaki, mutanan yankin, shuwa Arab asalin su ƴan yankin ƙasar Larabawan Africa ta kudu, wanda suke, kasuwanci, da auratayya tsakanin mutanan arewa hakan yajawo yawan su cikin garuruwan Nigeria bama kamar garin Maiduguri yankin barno State, Mai martaba sarki shareef zaki, shine sarki a wancan lokacin kafin zamanin, sarki adam shareef zaki, wanda asalin sunan sa ba shareef bane, Kasan cewar su gadon shareefai shiyasa suke amfani da shareef asalin kakan su kenan, ZAKI kuma shine tambarin MASARAUTAR saboda ƙarfin mulkin da take dashi ga arziƙi da izza, bayan rasuwar sarki shareef zaki, mulki ake gudanar wa mai cike da adalci da tsafta duk wani wanda ke ƙarƙashin sarki adam shareef zaki baƙar ramin daɗi yake jiba saboda adalcin sa da son al'ummar dake rayuwa aƙarƙashin mulkin sa, Allah ya azurta shi da ƴaƴa guda biyar 5 huɗu maza mace ɗaya , Yusuf, Murtala, Mahaifiyar su ɗaya, Abdullahi, Kabir, Mahaifiyar su suma ɗaya, Sai Aziza wadda ita kaɗai ce a gurin Mahaifiyar ta kuma tarasu, itace matar sarki Adam ta biyu 2 Ƴaƴan sun tashi cikin rashin jituwa tsakanin su babu wata kwakkwarar shaƙuwa tsakanin su Aziza sai ta tashi a ɗakin Hajiya Baitu, saboda matsalar iyayen su mata basu da haɗin kai ga kishin jaraba, ko wacce tana nuna tafin ɗaya saboda duka auran gida ne Ƴaƴan sarauta ne, Mahaifiyar su Yusuf, Murtala, itace uwar gida, wadda suke kira da Hajiya Baitu, bata ɗaukar raini akwai son mulki ga isa da nuna iko, tana matuƙar ƙaunar Ƴaƴan ta sosai, ita ta aurar da aziza saboda hannun ta tayi rayuwa tun tana ƙarama maman ta tarasu, tasamu gata sosai daga gurin Hajiya baitu, Kowa cikin mazan burin sa yaga yazama shine magajin karagar, sarki Adam, banda mutum ɗaya Yusuf babu ruwan sa da mulki hasalima shi ba mazauni bane kuma shine ɗan fari a gurin sarki adam, ƴan uwansa ne kaɗai suke bidirin su, Mahaifiyar, Abdullahi, Kabir, itace matarshi ta uku ta ƙarshe kuma wadda suke kira da Giwar sarki, tunkafin a haifi aziza sarki adam ya aure ta, saida ta yi haihuwar fari wanda ɗan ta na farko Abdullahi, kafin Mahaifiyar aziza itama ta haihu bayan haihuwar tata ba jimawa Allah yayi mata rasuwa, Sosai sarki yaji mutuwar ta saboda yana so ta sakamakon tana da hak'uri ga kyau da kai baruwan ta da kowa bata da wani abokin faɗa, hakan yaja mata soyayyar mutanen gidan dayawa, wanda hakan baƙaramin ciwo yake yiwa, Hajiya baitu ba, amma da ta mutu saida jikin ta yayi sanyi sosai itama taji babu daɗi duk da ada bata sonta, Hakan ne ma yasa ta ɗauki ƴar ta aziza tamkar ita tahaife ta cike da so da ƙauna da bata kulawa tamkar yadda Mahaifiyar ta zata yi mata bata bari aziza tayi kukan maraici ba, saboda ita tamayi zaton Hajiya baitu ce Mahaifiyar ta, saida Giwar sarki ta taɓa goran ta mata sannan tasan ba ita tahaife taba, ahaka babu abunda ya canza, Rayuwar su na tafi cike da rikice-rikice, kowa da abunda ke zuciyar sa burin kowa acikin su yaga shine asama ɗaya, Wata rana kwatsam Yusuf ya dawo daga ƙasar Mali, bayan ya hallaci ɗaurin auran abokin sa da sukai karatu tare, kai tsaye ya wuce fada gurin mai martaba sarki, ya sanar masa da magana yazo kuma mai girma, Mai martaba yabada umarnin ya shiga har tura kar sa domin suyi maganar, hakan kuwa akayi, cike da girmamawa Yusuf ya gaida mai martaba sarki adam, Gani Yusuf ɗin yayi shiru hakan yasa sarki faɗin inajin ka, zaka iya gabatar da komeye a zuciyar ka, Ranka ya daɗe ina neman gafara da kuma afuwa tuba nake bisa babban laifin dana aikata a gare ku batare da shawarar ku ba Allah yasanya nutsuwa da haƙuri a zuciyar mahaifi na, Sosai sarki ya kalli ɗan nasa Yusuf, Allah yagafar ta mana baki ɗaya, inajin ka yusufa jeka kai tsaye kan maganar ka, Allah shine mafi sannin dai dai, sannan shine sarkin dabaya kuskure mai yafiya a koda yaushe ga wanda yayi laifi kuma ya tuba tsarki ya tabbata a gareshi, Cike dajin daɗin furicin mahaifin nasu Yusuf yace, Allah ya ƙara maka yawan nasara, Yusuf yana tare da Iyali, ya furta hakan tare da ƙara yin ƙasa da kansa sosai cikin jin nauyi da kunya da kuma tsoron abunda zai biyo baya, Ɗan muskutawa mai martaba yayi cikin son jin ƙarin bayani abunda ɗan nasa yazo dashi, ganin alamar hakan ne yasa Yusuf ƙara gyara zama sosai ya cigaba da Faɗin, Ranka ya daɗe, anɗaura min aure safiyar jiya, a ƙasar Mali, Allah ya sanya hak'uri acikin zuciyar mahaifi na, ni mai laifi ne, na shirya ko ban shirya ba dole na karɓi hukunci, amma ina neman afuwa da kuma yafiya a gurin sarki mai adalci tuba nake, yana kaiwa nan yayi shiru, Sosai sarki Adam shareef ya girgiza dajin lamarin auran da Yusuf ɗin yace yayi, yasan ɗan nasa ko maganar aure baya so ayi masa bari har ace ga mata, mahaifiyar sa Hajiya baitu tasha nuna masa ƴan mata kala kala ƴaƴan manya da sarakuna wasu matan ma suke kawo kansu, amma bai taɓa kulawa ba saidai ma ransa yaɓaci, Saida sarki ya gama nazarin Yusuf ɗin kafin yace, Yusufa ai duk abunda kaga ya faru to dole Allah ya riga ya tsarawa bawa tunkafin wanzuwar ransa a duniya, bazai ce naji daɗin auran da kayi batare da sanin muba ba, sannan bazance banji daɗi ba saboda ai dama abunda nadaɗe inaso kayi kenan, kaine babba amma ƴan uwanka biyu, sunyi aure, to Alhamdulillah, Allah yasa albarka Allah yasa kubiyun alkhairan juna ne, Da mamaki Yusuf yaɗago kaɗan ya kalli mahaifin nasa abunda bai yiba tunza mansa, sosai yayi mamakin jin furucin, da sarki yayi take zuciyar sa ta mamaye da wani irin farin ciki, dama babbar damuwar da shine mai martaba idan ya amince to duk wani abayansa yake hatta ita Hajiya Baitu wadda itama yana fargabar abunda zai fito daga ɓangaran ta gashi matar da ya auro ɗin ba ƴar kowa bace hasalima ƴan gudun Hijira ne to tabbas akwai matsala idan Hajiya Baitu taji haka don bata son talaka ta tsani hada inuwa da wanda ba kowa bane, Cigaba da magana mai martaba yayi, "zamu zauna da Mahaifiyar ka insha Allah, sannan akwai hukunci akan ka na karya dokar masarauta wanda sanin kankane bane zanyanke wannan hukuncin ba, Alƙalan Fada suke da wannan alhaƙin, Yanzu ina ka ajiye ita iyalin naka sannan ƴar waye?? Sarki yayi masa tambayar a jere, Ranka ya daɗe tana sa shen kilishi Aziza, sunan ta Bahijjah, sannan ba ƴar kowa bace, Mahaifin ta Allah yayi masa rasuwa, sakamakon faɗan ƙabilanci da akayi a nahiyar su, Yanzu ita da Mahaifiyar tane suna aiki, a gidan su abokina wanda naje ɗaurin auran sa Mali, Da fari nayi niyar tahowa da su daga bayan idan kun amince sun ƴan tu daga wahala, sai a ɗaura mana aure, to bisa al'adar garin mutum ɓako baya tafiya da ɗan garin kowa wanda ke zaune a garin, sai dai idan auran ta mutum zaiyi shine zai iya tafiya da ita, ganin irin halin da suke ciki ne na tausaya musu sosai shiyasa na amince a ɗaura auran sai mu taho tare, yakai ƙarshen maganar cike girmama da nutsuwa, Zaka iya tafiya, sarki ya faɗa a taƙaice, Russuna wa yayi sosai tare da Faɗin Allah yasa mai martaba bazai yi fushi dani ba domin hakan zai cutar da ni matuƙar cutarwa nabar ku lafiya, ya tashi jiki a saɓule babu kwari, saboda baya son ganin fushin iyayan nasa Sam, Faransa yana ayyana yashirya karɓar duk wani hukunci daga Alƙalan fada, hakan baidameshi ba, amma dai kome za ayi bazai iya ra buwa da matar saba wadda ganin farko yakamu da tsananin son ta, daga shekaran jiya zuwa Yau amma ji yake idan akarabasu tabbas ƙarshan rayuwar sa yazo, Mai martaba yabi bayan ɗan nasa da kallon sannan yayi wani irin murmushin girma, harcikin ransa yana ƙaunar Yusuf sosai, kaf cikin ƴaƴan sa idan aka cire Aziza itama saboda ba Mahaifiyar tane, Yasan Yusuf akwai gaskiya gashi da amana bashida son zuciya kamar ƴan uwan sa shiyasa afi shiga ransa sama da kowa acikin su, dole yasan Alƙalan Fada zasu yi hukunci amma dole zai nema wa ɗan nasa sassauci kan a rangwan tamasa.!!! *_F pen's_*✍️ [01/04, 3:10 pm] Zarah Tymre's Henna: _Typing📲_ What's app channel👇 https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V WhatsApp group👇 https://chat.whatsapp.com/C9sZ6UCsGEHKSALn3SYSqs *_AHALIN MU ƊAYA_* 💗💗💗 _CREATED AND WRITTEN_ _BY_ *_Fatima Y zakariyya👌_* _😍Oum Ameerah_😍 *Nazari writer's ass......📚* _Sarauniyar👸 Nazari writer's✍️_ *_(THE QUEEN👑)_* ________Dedicated to anty salma💎 *_Part 2_* (Littafi na biyu📘) *_Ina mai farin cikin sake haɗuwa daku a cikin Littafin AHALIN MU ƊAYA. Kashi na biyu, ina roƙon Allah ya amfanar da mu abin da ke cikin sa, akasin haka kuma da kuskure na ku watsar dashi gefe, saboda nima mutum ce kamar kowa zanyi dai dai zanyi kuskure, domin ɗan Adam ajizi ne, Allah ya shiga dukkan lamuran mu yayi mana jagoran ci_* _Godiya ta musamman gareku ɗaukacin masoya na ina matuƙar yaba muku🤗😘😘_ *Da sunan Allah mai rahma mai jin kai* *_in the name of Allah, the Entirely Merciful, the Especially Merciful_* ➡️🅿? 5️⃣?6️⃣📖 Kamar yadda Yusuf yayi tsammani hakan ne ya faru saboda Hajiya Baitu, ta buga ƙasa tayi tsalle tace ita sam sam bazata yadda da wannan auran ba, sai Yusuf yasaki matar sa Bahijjah, Sosai mai martaba ya fahimtar da ita kan ta kwantar da hankalin ta amma tace ina ita fa bazata yadda da wannan ba, sai dai Yusuf yazaɓa ko ita ko matar shi, Bawan Allah a lokacin baƙaramin tashin hankali ya shiga ba, Mahaifin su ya kwantar mai da hankali kan cewa babu abunda zai rabashi da matar sa sai Allah, hakan kesawa ya ɗan samu nutsuwa, Sanda munafukai suka kaiwa Hajiya Baitu labarin, yarin yar da Yusuf ya aura, ƴan gudun Hijira ne ita da mahaifiyar ta, sannan ba ƴar kowa bace aikin wanke-wanke da shara suke yi, Take Hajiya Baitu tasa aka kira mata Yusuf ɗin saboda tsabar tashin hankalin da take ciki, yana zuwa tabashi umarnin sakin Matar shi Bahijjah, ko kuma ta tsine masa, saboda ta tsani talaka batason koda haɗa hanya dashi ne bare har su zauna inuwa ɗaya, Aganin ta hakan shine mafita, tana tunanin zaijayo mata abun kunya, da surutu acikin masarautar, Bisa al'adar masarautar babu sakin aure idan batare da kwakkwaran dalili ba, Cikin tsananin tashin hankali Yusuf yake neman afuwar Mahaifiyar tashi da ta sassauta masa amma bazai iya sakin matar shiba, Koda buɗar bakin ta, sai cewa tai, Magaji idan har kaga matar ka ta zauna zaman aure a masarautar nan tu tabbas bana raye, Saboda ɗan fari ne shiyasa bata iya kiran sunan sa saidai tace magajin sarki ko kuma magaji kawai, Ɓangaran Giwar sarki kuwa ita ma hankalin ta duk ya tashi saboda auran Yusuf ɗin, ada tana ta farin ciki yaƙi aure, to yanzu gashi yayi idan kuma haka ne to dole shizai gaji mahaifin sa, ba ɗan ta Abdullahi ba wanda saboda yazama magajin sarki, tayi masa auran wuri amma gashi tsarin ta ya rushe, Ita ko Bahijjah da Mahaifiyar ta wadda take kira da ummee sa'ada da kagansu kaga jinin Larabawa, Dan ma wahalar rayuwa ta maida su abin tausayi, Amma alhamdulillah suna samun komai najin daɗin rayuwa yadda yakamata agurin Aziza wanda acikin masarautar take auran ɗan ƙanin mahaifin su, sosai take bawa su Bahijjah kulawa saboda Yusuf yabata labarin komai, saboda tausayi har saida tayi kwalla ta tausaya musu matuƙa, Bugu daƙari tana ƙaunar ɗan uwan nata Yusuf sosai duk cikin su tafi shaƙuwa dashi, duk wata shawarar ta dashi takeyi shima kuma nasa ɓangaran haka ne, Har zuwa lokacin Hajiya Baitu taƙi yadda da auran Yusuf da Bahijjah, wanda ita Bahijjan batasan wainar da ake toyawa ba acikin masarautar, Bugu da ƙari bata ganin Yusuf ɗin kullum saitayi kwana biyu bata ganshi ba saidai bata taɓa damuwa ba saboda Aziza kullum saitaje ɓangaran da suke har taɗan jasu da hira tare da ƙara kwantar musu da hankali duk da ba sa wani fahimtar mai take cewa sosai kasan cewar bata jin Hausa yadda ya kamata wani abun zataji amma baza ta iya mai dawa ba sai kaɗan kaɗan, Ita ku Mahaifiyar tata bata ji kwata kwata kur mace, wanda ada tana magana kamar kowa sannan tanaji kamar kowa, lokaci ɗaya ta koma haka tun faɗan ƙabilancin da akayi a kyauyen su, ta rasa ɗan ta mafi soyuwa a gare ta sannan ta rasa jigon rayuwar ta mijin ta, shikenan ta koma kurma bata ji bata mayar wa, Hakan yasa Bahijjan bata damuwa saboda dama ita bawani sabawa tayi dashi Yusuf ɗin ba, batasan Meye soyayya ba soyayya ɗaya tasani itace ta iyayen ta sai kuma ɗan uwanta tilo da ta rasa a rayuwar ta hakan yasa take jin wani ɓangaran na zuciyar ta na sanar mata baza ta taɓa samun maka manciyar wannan soyayyar ba, ita dama babban dalilin ta na auran shine saboda mahaifiyar tane, tasamu hutu a rayuwa, ganin auran take tamkar almara, A kullum tunanin sa ɗaya Bahijjah baya son kullum ya ringa zirga-zirga a sashen Aziza har mutanan masarautar su fahimci wani abu saboda babu wanda yasan inda matar Yusuf ɗin take, kawai sun sandai yayi aure amma ba wanda ya taɓa ganin matar sai Gimbiya Aziza, Yafi son sai komai ya dai dai ta daga ɓangaran Hajiya Baitu, tare da jin hukuncin al'ƙalan fada, wanda sunkai tsawon kwana uku suna zama kan maganar auran da zartar da hukuncin da ya dace, Bayan alƙalan fada sun yanke hukunci, hukuncin da yakawo surutai kala kala acikin masarautar, wasu yayi musu daɗi wasu kam bahaka suka soba, Lokacin da labari ya riski Yusuf na hukuncin da aka yanke masa cewar Bazai ƙara fita daga ƙasar Nigeria ba zuwa ko wace ƙasa har na tsawon shekara 20, yaji babu daɗi sosai amma da ya tuna, akwai farin cikin ransa atare dashi wato Bahijjah sai yaji komai yawuce Bakomai zai iya haƙurin zama koda kuwa har ƙarshan rayuwar sane, Wannan kenan A daran ranar da a kasanar da bikin tariyar matar Yarima Yusuf, a daran Hajiya Baitu tace ga garin kunan, Yusuf yayi kuka sosai na rashin Mahaifiyar su, sannan yaɗora alhakin mutuwar tata akan shi saboda yaƙibin umarnin ta na sakin matar shi, shikuma yana bin umarnin mai martaba ne, wanda yace duk runtsi bai yadda ya rabu da itaba, koda bayan ranshi ne saidai ita Hajiya Baitun ta haƙura da nata auran ƙarshe mai faruwa ta faru, Tunda ga wannan rana Murtala ƙanin Yusuf ya ƙara tsanar ɗan uwan nasa saboda yana ganin shine silar kashe musu Mahaifiya tundaga nan ya ɗau alwashin ganin bayan Yusuf ɗin tare da iyalin sa, Gimbiya Aziza itama tayi kuka sosai wanda har saida hakan yaja mata rashin lafiya mai tsanani kafin Allah yabata lafiya amma ita Sam bata ɗora wa Yusuf laifin komai ba, cewar ta lokaci ne yayi, Saboda rasuwar aka ɗaga tariyar Bahijjah a ɓangaran da sarki yasa aka gyarawa Yusuf ɗin idan zai zauna da iyalin sa, kamar yadda ya mallakawa sauran ƴaƴan nasa mahalli a wani ɓangare na masarautar, _BAYAN WATA ƊAYA_ Sarki Adam shareef ya sanar da MURABIS ɗin sa sannan ya maida ɗan sa Yusuf a madadin sa, zai hau karagar sa ta mulki, Sannan ya tabbar da ranar tariyar Bahijjah itace ranar da za anaɗa Yusuf amatsayin sarki a masarautar Gabas, Ba iya cikin masarautar ba hatta masarautun dake makwaf taka dasu saida suka ɗauka da surutai kala kala, kowa nason jin Meye dalilin yin MURABIS ɗin sarki adam, Hankalin mutane dayawa ya tashi acikin masarautar, ɓangaran giwar sarki ba a magana, Tunda taji labarin MURABIS ɗin mai martaba kawai tasa aranta ai ɗanta Abdullahi shi zai maye gurbin sarki amma ina saitaji akasin haka, Saida ta suma yakai sau 4 ko 5 cikin ƙanƙanin lokaci taba zama wajan malamai tsibbu da bokaye, Shiku sarki ya toshe kunnuwan sa baya jin komai yaƙi ɗaukar shawarar kowa, sannan yaƙi faɗa wa kowa Meye dalilin sa nayin hakan, Shi kaɗai yasan abunda ya hango, yasan idan har ya bari sai ya mutu za ayi sabon naɗi, to tabbas akwai gagarumar ƙura da tashin hankali da zalunci haɗi da maguɗi wajan ɗora wanda bai daceba tare da raban kan iyalin sa shiyasa yayi hakan wanda dama shi ya daɗe yana son yayi MURABIS ɗin yaɗora Yusuf to ganin bashida aure shiyasa bai taɓa tada maganar ba, Cikin wani ƙungurmin daji mai haɗe da mugun baƙin duhu da manya manyan tsaunika, matar Abdullahi tanufi wajan bokan ta, take tasanar masa da abunda takeso, duk yadda za ayi mijin ta takeso yazama wanda zai hau karagar sarki a ranar naɗin da za ayi, ba musu boka yabata asiri tare da gindaya mata manya manyan sharuɗa da kuma sanar mata idan har tayi kuskure to tabbas mijin asirin zai koma kan mijin ta zai haukace daga ƙarshe kuma zai mutu, Batare da wani dogon tunani ba ta amsa da eh taji ta amince, Anyi shagali sosai na tariyar Bahijjah a sashan mijin ta, wanda Tunda Yusuf yakawo ta cikin masarautar bata taɓa koda taka bakin ƙofar fita daga sashen gimbiya Aziza ba sai ranar koda ya sanar mata da rasuwar Mahaifiyar sa taso yabar ta zuwa cikin masarautar danyin gaisuwa amma yahana ta, Anyi mata komai irin na al'adin su ƙarƙashin umarnin sarki Adam, wanda gimbiya Aziza itace akan komai na hidimar, sosai Bahijjah taji daɗi saboda, Yusuf tasanar mata akwai ɓangaran Mahaifiyar ta acikin sashen sannan akwai masu kula da ita da lafiyar, hakan yasa taji ya shiga ranta lokaci ɗaya tare da soyayyar shi mai tsanani, Abinda Allah ya hukunta dole sai ya faru Bahijjah ta tare a ɗakin ta a matsayin matar Yusuf bayan babu ran hajiya Baitu, Yusuf Adam shareef yazama sarki mai cikakkyan iko a masarautar Gabas, Wanda yayi dai dai da mafarin haukan Galadima Abdullahi, Giwar sarki saboda tsabar tashin hankali ɗan ta bai zama sarki ba kuma ya haukace batare da sanin dalili ba take tunanin ta yabata asiri Yusuf yayi masa, hakan yasa ta yanke jiki tafaɗin tasamu shanyewar ɓarin jiki, Magani sosai aka shiga nema wa Galadima Abdullahi na addini saboda an tabbatar sihiri ne ya koma masa, amma ina abun kullum cigaba yake hauka tuburan duka yake ga duk wanda yaje kusa dashi hatta masu gadin sa sai sunyi da gaske suke kuɓuta, Babu wanda yasan abunda ya faru sai matar shi wanda itace silar faruwar komai, a ranar da boka yace ta aiwatar da aikin sai Allah bai bata dama ba, cikin daran matsananciyar naƙuda ta kama ta, hakan yasa aka nufi asibiti da ita, saboda tsabar azaba tama manta da batun boka da shara ɗin da yabata, Ranar ta haifi ɗa namiji wadda yaci suna Mu'azzam, _BAYAN SHEKARA UKU DA RABI_ Lokacin sosai Sultan yayi wayu kyakkyawan yaro mai kama da Mahaifiyar sa wato bahijjah wadda suke kira da ummul bait (uwar gida) a gurin sarki Yusuf, saidai sultan ɗin Tunda aka haife shi bashida wata cikakkiyar lafiya, kamar irin yaran nan dasuka sha ruwan mahaifa kullum cikin dalalar da yawu ga hannu da ƙafa a shanye suke, Ƙarshan haukan Galadima Abdullahi yazo ƙarshe, ya mutu yabar yara biyu a duniya, Mu'azzam da shaheedah sai matar shi wadda taza silar komai amma duk da haka zuciyar ta nakan kwaɗayin mulki kuma ta ɗau aniyar dole sai ɗan ta Mu'azzam yayi sarki Tunda Mahaifinsa bai yiba, Sosai Galadima murtala ya ƙara tsanar ɗan uwan masa Yusuf amma dai baya nunawa a fili kullum ƙarashiga jikin sa yake domin son samun ma Kasar sa, amma ya kasa bashida burin da yawuce ganin babu ɗan uwan nasa a doron duniya gaba ɗaya, Shikuma sai ya maye gurbin sa idan bai samu dama ba dole yaɗora ɗan sa wato mudassir yaya ga sultana.!!! *_F pen's_* [01/04, 3:10 pm] Zarah Tymre's Henna: _Typing📲_ What's app channel👇 https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V WhatsApp group👇 https://chat.whatsapp.com/C9sZ6UCsGEHKSALn3SYSqs *_AHALIN MU ƊAYA_* 💗💗💗 _CREATED AND WRITTEN_ _BY_ *_Fatima Y zakariyya👌_* _😍Oum Ameerah_😍 *Nazari writer's ass......📚* _Sarauniyar👸 Nazari writer's✍️_ *_(THE QUEEN👑)_* ________Dedicated to anty salma💎 *_Part 2_* (Littafi na biyu📘) _Godiya ta musamman gareku ɗaukacin masoya na ina matuƙar yaba muku, alkhaerin Allah yakaimu ku a duk inda kuke.🤗😘😘_ *Da sunan Allah mai rahma mai jin kai* *_in the name of Allah, the Entirely Merciful, the Especially Merciful_* ➡️🅿? 7️⃣?8️⃣📖 Sosai Galadima Murtala ya ƙara tsanar ɗan uwan nasa Sarki Yusuf, amma saboda tsabar makirci baya taɓa nunawa a fili, kullum ƙarashiga jikin sa yake domin yasamu ma Kasar sa, amma Allah bai bashi dama ba har zuwa wannan lokacin, bashida burin da yawuce, yaga babu ɗan uwan nasa a doran duniya gaba ɗaya, Daga nan kuma sai ya maye gurbinsa na sarki, idan hakan bai samu ba, yaɗaukar wa kansa alwashin dole yaɗora ɗan sa mudassir, duk da a lokacin mudassir ɗin ƙaramine, Haka rayuwa ta cigaba da tafiya, Sosai bahijjah (Ummul Bait) tasamu karɓuwa daga wani ɓangare na mutanan masarautar saboda batashiga harkar kowa tsakanin ta da mutane kyautata wace sai girmama juna, shiyasa wasu keson ta bata da wulaƙanci Sam duk da irin matsayin da take dashi acikin masarautar gabas, Duk da tana fuskantar ƙalubale dayawa daga ɓangaran Facalolin ta da kuma kishiyar uwar mijin ta wato Giwar sarki Adam me murabis, amma bata taɓa kulawa ba ita basune agaban taba batada wani buri daya wuce ganin ɗan ta Sultan yasamu lafiya yazama cikakkyan yaro mai lafiya da kuzari kamar kowane ɗa duk da wasu abubuwan dayake tamkar shafar aljanu ko asiri, kullum cikin addu'a take, Lokacin tsohon sarki wato sarki adam yaɗaurawa ɗansa, sarki Yusuf aure da ƴar abokin sa wazirin Gombe, mai suna Fa'iza ba don sarki Yusuf ya so ba haka ya karɓi umarnin mahaifin nasa saboda bazai iya jayayya dashiba sannan yana ganin auran sa nafari yayi shine batare da sanin iyayen saba, kuma suka yi hak'uri ya zauna da matar, Don haka dole shima ya karɓi nasu umarnin, amma tabbas aranshi yafison rayuwa da matar shi wato bahijjah, Fa'iza ƴar gidan sarauta ce Tunda ta shiga masarautar gabas tasamu labarin, uwar gidan mijin ta, ƴan gudun hijirane ita da Mahaifiyar ta, shikenan tasamu damar rainata da wulaƙanci kala kala, Tunda sarki Yusuf yasamu labari sosai aranshi yaɓaci saboda bahijjah bata taɓa gaya masa abunda ke faruwa ba, Da babbar murya yajawa Fa'iza wani kyakkyan kashedi tare da jamata layi, yafaɗa mata ta tsaya iya matsayin ta, idan ba haka ba zai iyarabuwa da ita don shi bai haɗa matar shi bahijjah da komai ba, Ta razana kwarai dajin abunda sarki Yusuf yafaɗa, take taƙarajin tsanar Bahijjah aranta, tare da ɗaukar mummunan al'washi akan ta, Lokacin da Fa'iza ta cika shekara ɗaya a masarautar hakan yayi dai dai da haihuwar ɗan ta na fari, wanda yaci suna Safwan, hakan yasa ake kiran ta da (ummu Safwan) bayan Fulanin sarki da ake kiran ta dashi, A lokacin ne matar sarki Abdullahi mai rasuwa, tasa wasu ƴan fashi shiga cikin masarautar don yin gagarumar sata ta manya manya dukiya hadda hatimin Zaki na masarautar kasancewar na ƙarfe mai darajane zinare, tare da samun haɗun bakin wasu manya manyan mutane acikin masarautar da fadawa, Cikin rashin sa'a aka kamasu, sanda labari ya risketa cewar ankamasu take ta haɗa kayan ta tsaf daniyar guduwa ita da ɗan ta mu'azzam, sai shaheedah wadda bata haura wata takwas ba a duniya, Ƴan fashin da akakamasu da fari sunyi gaddama wajan faɗan gaskiya amma da sukaji azaba mai radaɗi, babu shiri suka bayyana wadda ta sasu tare da magoya bayan ta, Cikin sauri sarki yabada umarnin azo masa damar ɗan uwan sa Abdullahi, bata samu nasarar guduwa ba aka caff ke ta, kuda aka zauna zaman shari'ar sirri saboda duk cikin gida ne sarki yabada umarnin kada a fitar da maganar, Koda aka tambaye ta Meye dalilin ta na aikata hakan, babu wata kwakkwarar hujja, bata bayyana musu gaskiya ba, hakan yasa alƙalan fada yanke mata hukunci, nabarin cikin masarauta gabas na har'abada babu ita ba masarautar, tare da barin garin Barno gaba ɗaya, cikin tsananin tashin hankali da danasani mara amfani ta kwanta ta shiga kuka da ban hak'uri amma ina, babu wanda ya saurare ta, Mai martaba sarki Yusuf yaroƙi alfarmar alƙalan fada kan cewar, Tunda ita kaɗai tayi laifi ayi wa yaran afuwa abarsu a cikin masarautar su rayuwa ƙarƙashin kulawar sa, Nanfa aka sake sabon zama, saidai sarki bai samu yadda yake so ba, saboda ƙin amincewa da sukai tare da Faɗin saidai akarɓi jariryar wato shaheedah, itakuma ta tafi da mu'azzam, babu yadda sarki Yusuf ya iya haka ya hak'uri yakarɓi shaheedah tare da damƙa amanar ta a hannun matar shi ummul bait, cikin farin ciki da jin daɗi ta karɓi shaheedah, Cikin adalci irin nasa yasa aka kai ta har airport tare da mallaka mata hamshaƙin gida acikin garin Kano, ya buɗe mata account wanda za a rinƙa sama ta kuɗe koda yaushe, tare da damƙa mata gadon ɗan ta mu'azzam baki ɗaya wanda mahaifin sa ya bari sai yabar na shaheedah a hannun Ƙanin sa Galadima Murtala, Cikin kuka tabar masarautar gabas, wanda son zuciyar ta ya janyo mata, nasa ƴan fashi suyi gagarumar sata saboda tana ganin, sarautar da take kwaɗayin mijin ta yayi to babu shi a duniya, tanaganin bata da wani mahimmanci acikin masarautar, babu abunda zata samu sai abunda mijin ta yabar musu, shiyasa ta aikata hakan, Wannan shine dalilin barin Mahaifiyar Gimbiya shaheedah daga cikin masarautar gabas tare da ɗan ta mu'azzam wanda hakan yasa ta tsani kowa dake cikin masarautar tare da mummunan al'washi aranta sannan tayi alƙawarin koba daɗi ko bajima sai ta dawo masarautar gabas tare da ɗan ta kuma sai ya mulki masarautar sannan ta ɗauke ƴar ta da aka karɓa, da wannan tunani takoma garin Kano cikin baƙin cikin karɓar mata ƴar ta shaheedah da akayi, ƙarshan taƙai taccan tarihin Sarki Yusuf Adam shareef kenan, "Mukoma asalin labari" *_GARIN KANO_* Railway Quarters Arab Estate..... Night 10:04pm Alhaji imran tun ranar dayayi ar'ba da fuskar Suhaima wani abu wanda ya rasa Meye shi, ya tsaya masa acikin kai, tunani kala kala acikin kwakwalwar sa, mutanan da suka kasan ce wani jigo na rayuwar sa, wanda azahiri sun daɗe da shuɗewa, sune suka dawu cikin tunanin sa, Cikin ransa yafara tunanin Tabbas ita ɗin wani ɓangare ne na rayuwa ta, tabbas fuskar ƴar uwata nake gani atare da yarinyar nan, shin su waye iyayen ta? Zanso ƙara ganin fuskar ta, duk da taroƙeni batason wani bayan ni yaƙara ganin fuskar ta acikin gidan nan, Jin shirun yayi yawa ne hakan yasa Hajiya umma ƙara matsawa kusa da kujerar da Alhaji imaran ke zaune tare da ɗan bubbuga kujerar da ƙarfi, Cikin nutsuwa yakai dubansa kanta, tare da Faɗin yaushe kika zo nan? Zama Hajiya umma tayi tare da Faɗin, Haba alhaji najima da zuwa, ina ta magana amma kana can duniyar tunani, Meye yake damun ka har haka? Kallon ta alhaji imran yayi sosai kafin ya numfasa, tare da Faɗin ba wani abu bane kawai ina tunani kan rayuwa ne, Amma kuma alhaji kasan an hana tunani saboda lafiyar ka amma sai kazo Kazauna kai kaɗai karinga irin wannan dogon tunanin emm wanda na kai tsawan minti biyar anan ina magana shiru, Murmushi baffa yayi, to likita na tuba nake bazan ƙaraba yafaɗa cikin sigar wasa, Murmushi itama tayi irin nasu na manya, tace ko dai kewar shalelen naka kakeyi? Sosai yaƙara faɗaɗa murmushin nashi jin an'ambaci sanyi ruhin sa Sulaim, ai yanzu bajimawa muka gama waya, yace ma yanan tafe gobe insha Allah zaibaro Barno, Masha Allah, to Allah ya dawo dashi lafiya zaizo ya cigaba da yi mana miskilancin nasa sarkin rashin fara'allah yasa kafin ya taho daga masarautar subashi sarkin marasa fara'a, takai ƙarshan maganar tata da dariya, Shima dariyar baffa yayi tare da Faɗin kibari idan ya dawo sai kifaɗa masa da kanki, Sai yaɗora da Faɗin, Mero dama inaso muyi magana shiyasa nace kizo ina neman ki, Mero shine sunan da baffa ke kiran Hajiya umma kennan idan yakasan ce da gashi sai ita ne, Gaba ɗaya hankalin ta tamaida shi kan baffa tare da Faɗin inajin ka alhaji, Akwai wata yarinya da na ɗauke ta ita da ƴar'uwar ta, suna cikin estate ɗin nan, neman aiki ne yakawo su, to amma na ɗauke ta tamkar ƴa tane, inaso ta zauna a gurin ki zata rinƙa kula da Part ɗin Sulaim dake wannan house ɗin namu, Tunda ya dawo nan gaba ɗa, Ganin Hajiya umma tayi shiru ta tsuramasa ido hakan ne yasa shi yin shiru domin bata damar faɗar abunda ke bakin ta, Kamar me jira tafara da Faɗin, alhaji wacece Yarin yar sannan kuma a ina kasan ta, banji labarin taba, kuma kasan bama ɗaukar ma aikata, sai ƙarshan shekara, sannan Meyasa zata kula da ɓangaran Sulaim bayan kasan halin sa bayasan komai da ya shafi mace, Gaba ɗaya a jere tayi masa waɗan nan tambayoyin, wanda ita batasan ma tayi masa ba, Saida ya tabbatar ta gama sannan yaɗora da, Kikwantar da hankalin ki nima bansan komai akanta ba, sannan zata zauna dake kamar yadda nace, taɓan garan Sulaim kuma mai sauƙi ne nasan yadda zanbullu masa ya fahimta cikin sauƙi, sannan yarin ƴar nan kema kina ganin ta zakiji ta kwanta miki a rai, da sannu kuma zamu fahimci komai akanta, sannan abu na ƙarshe kada wani ya kuskura yace tabuɗe masa fuskar ta, saboda ta roƙeni wannan alfarmar, batason kowa yaga fuskar ta idan lokacin bayyana hakan yayi dakanta zata buɗe Sunan ta Suhaima, Cikin sanyin murya Hajiya umma tace to shikenan alhaji insha Allah yadda kace haka za'ayi, saboda nasan duk abunda kayi, bazai cutar damuba don cigaban mu ne, Allah yasa tazama alkhairi acikin mu, amma ita ƴar uwar tata fa naji ita kaɗai kake magana akai, Har cikin ransa baffa yaji daɗin abunda yafito daga bakin Hajiya umma, dama yasan baza tataɓayimasa gaddama ba, kafin yace wani abu, suka tsinci Mama bilki akan su ta shigo babu ko sallama, Wani irin mugun kallo ta jefawa Hajiya umma tare da jan guntun tsaki, batare da Hajiya umma tace komai ba ta tashi taraɓa mama bilki ta wuce, saboda dama yau girkin mama bilkin ne, badon kiran da baffa yayi mata ba daba tazo a irin wannan lokacin ba, Ko zama batayiba bare gaisuwa mama bilki tace, alhaji Meye kuke tattaunawa da wannan matar, tayi tambayar cikin ƙuncin zuciya, Ko kallon ta alhaji imran baiyi ba saima ya janyo, jaridar dake saman table tare da sai ta zaman medical glass ɗin dake Idon sa, Taɓe baki mama bilki tayi tare da zama ciki ciki ta furta barka da dare alhaji, Ko kallon ta baiyi ba bare tasa ran zai amsa, A fusace mama bilki ta tashi ta nufi bedroom ɗin baffa, Bayan ta yabi da kallo tare da girgiza kai, yamaida dubansa kan jaridar dayake karantawa, Suhaima tafiya take cikin wani guri da yayi nesa da gida jan cikin estate, babu wada taccan haske a gurin tamkar daji, babu motsin wani mahaluƙi agurin sai kukan tsintsaye, ga iska tana busawa, da sanyi cikin nutsuwa Suhaima ke tura kai cikin ɗan dajin, bubu alamun tsoro ko kaɗan atare da ita tafiya take cike da kwarin gwaiwa, Tana ƙara shiga ciki haske na ƙara gushewa, Saida ta tabbata tayi nesa sosai da acikin gurin sannan ta tsaya cak, sai kuma ta tsugunna, tafa tsintar, ƙirare wanda suka faɗo daga saman bishiyun dake gurin acinkushe, rass rass rass gabanta yafaɗin jin takun mutum abayan ta, cikin ranta ta furta waye a wannan gurin cikin wannan duhun daran ga sanyi.!!!! _F pen's_ [01/04, 3:10 pm] Zarah Tymre's Henna: _Typing📲_ What's app channel👇 https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V WhatsApp group👇 https://chat.whatsapp.com/C9sZ6UCsGEHKSALn3SYSqs *_AHALIN MU ƊAYA_* 💗💗💗 _CREATED AND WRITTEN_ _BY_ *_Fatima Y zakariyya👌_* _Tymer's henna_💅 *Nazari writer's ass......📚* _Sarauniyar👸 Nazari writer's✍️_ *_(THE QUEEN👑)_* ________Dedicated to anty salma💎 *_Part 2_* (Littafi na biyu📘) _Godiya ta musamman gareku ɗaukacin masoya na ina matuƙar yaba muku, alkhaerin Allah yakaimu ku a duk inda kuke.🤗😘😘_ *Da sunan Allah mai rahma mai jin kai* *_in the name of Allah, the Entirely Merciful, the Especially Merciful_* ➡️🅿?9⃣➖1?0⃣? Sai data tabbata tayi nisa sosai a cikin gurin sannan ta tsaya cak, tare da kasa kunne tamkar mai sauraron wani abu, shiru babu sautin komai illa na tsintsaye, sai ta tsugunna tafara tsintar ƙiraran bishiya wanda suka faɗo daga saman bishiyun gurin, "Rass Rass Rass, gaban ta yafaɗi jin takun mutum abayan ta" Cikin ranta ta furta waye a wannan gurin cikin wannan duhun daran ga sanyi, jin takun naƙara kusanto tane, yasa ta saurin miƙewa tsaye, a hankali ta juya don ganin waye, kallon kallo aka shiga yi tsakanin Suhaima da mutumin dake tsaye cikin shigar baƙaƙen kaya ƙugunsa ɗaure da jan ƙalle, yayi kwalliyar Jan fanti arabin fuskar shi, ba'a iya gane asalin kamanin sa, hannun sa ruƙe da wata ƴar madai dai ciyar ƙwarya, ƙafar sa ko ta kalmi babu, yaja ya tsaya cak daga ɗan nesa da Suhaima, Wanda duk a tunanin sa, ko waye a gaban sa baya iya ganin sa saboda duhun dake gurin, batare da sanin Suhaima tagama kallon sa ba tun daga sama har ƙasa, shima kuma anashin ɓangaran yana kallon ta, amma bakamar yadda ita ke ganin saba, Ganin Suhaima na tun karar sane hakan yasa shi fara ja dabaya kaɗan kaɗan, ganin haka ne Suhaima tafara sauri don cimma sa, amma ina tamkar isaka haka ya ɓace ɓat, waige waige ta shiga yi, cike da mamakin al'amarin da ya faru, ta tsaya shiru alamun nazari, kafin can tajuya abunta, Ƙiraran da ta tattara su ta koma ta kwashe babu alamun tsoro a tattare da ita, kafin ta nufi hanyar da tabiyu sanda tashigo daniyar komawa, masaukin da aka basu kafin akai su inda zasu zauna, Khaltum wadda tabaje saman carpet sai ciye ciye take, babu alamun damuwa, sannan babu alamun tashin hankali atare da ita, duk abunda take hankali kwance, Da sallama Suhaima ta shiga parlourn ganin khaltum ta baje a ƙasa tare da kayan abinci, hakan ne yasa ta jan ɗan gudun tun tsaki, ta wuce khaltum ɗin batare da tace mata komai ba aranta tana mamakin hali irin na khaltum, da rashin lissafi irin nata duk da itace babba, Tunda khaltum taga Suhaima ta wuce batare da tayi magana ba, sai ta taɓe baki ta cigaba da ciye ciyan ta, Cikin minti nan da basu wuce goma ba Suhaima ta fito bayan ta adana ƙiraran da ta ɗebo a wannan ɗan ƙaramin dajin, Guri tasamu saman kujera ta zauna, sosai, take kallon khaltum wadda bata masa tanayi ba, Khaltum wai kinsan inane nan kuwa? Suhaima ta tambaye ta, Au ashe kinfito, a a bansani ba, cewar khaltum, Amma shine kawai kika zauna saicin abinci kike batare da sanin inda muka zo ba sannan baza ki tambaya ba, hankalinki kwance, Sai a lokacin khaltum ta ajiye tsokar naman kazar dake hannun ta tare da ɗaukar, fresh milk, Mai sanyin takora, sannan ta fuskanci Suhaima, tare da Faɗin, Akan me za tambaye ki bayan duk tambayoyin danayi miki abaya nakasa samun amsar su, tun muna asibiti nake tambayar ki game da wasu abubuwan danakasa gane kansu a tattare dake, amma sai ki nuna bakida lokacina, kinga kuwa ai tambayar batada amfani, sannan kuma idan banci abinci ba Me zanyi, Tunda na fahimci ashe dama tsawon kwanakin nan da bakya zama ashe nan kike zuwa kina kwasar daɗi, shine nima nake fanshewa yanzu kafin ki kuma jana mubar nan ɗin, sai abu naƙar she, nibanga dalilin dazai sa na tashi hankalina ba Tunda nasan baza kikaine inda za'a cutar dani ba, takai ƙarshan maganar tare da kai lomar fish roll ɗin dake wani tire na kayan snacks, Idan ran Suhaima yakai dubu to yagama ɓaci dama gata da saurin fushi, ganin duk ƙoƙarin da take saboda sune, sannan tana tausawa khaltum ɗin shiyasa take duk wata fafutuka ita kaɗai, amma shine ta rasa abunda zata gaya mata sai waɗan nan maganganun, Batare da nuna komai ba, tace shikenan duka laifi nane, amma inaso insanar dake komai yanzu, zansanar dake kalma ɗaya wadda ta isa tazama amsar tambayoyin ki gaba ɗaya, Kallon ta khaltum tayi cikin son jin abunda zata faɗa, Ɗorawa Suhaima tayi da Faɗin, yanzu haka dani dake muna cikin inda muka daɗe muna nema, cikin gidan maƙiyan mu, ARAB ESTATE, Zabura khaltum tayi tare da zaro ido cikin mamaki ta furta ARAB ESTATE? Ɗaga mata kai Suhaima tayi alamar eh, Kasa zama khaltum tayi kamar wadda aka tsira da allora, haka ta tashi ta koma kusa da Suhaima ta zauna, tace amma taya ya kika samu nan ɗin har suka karɓe ki suka Bamu wannan kyakkyawan muhallin tare da kayan alatu na more rayuwa da daddaɗan abinci, tayaya??? Lokacin da muka taho a mota kina bacci har muka zo nan ɗin amma da Tunda ga bakin babban gate ɗin shigowa zaki ga sunan a rubuce don ko makaho yashafa zai iya karantawa, yanzu inaso kamar yadda hankalin ki yake a kwance kafin na sanar dake, yanzun ma ki kwantar da hankalin ki, saboda nasamu karɓuwa sosai a gurin mamallakin wannan Estate ɗin sannan da alama shi ɗin mutumin kirki ne duk da baza mu'iya gane hakan ba a yanzu, nidai ina roƙon ki da kibani haɗin kai sosai muyi abunda yakawomu mubar garin nan, sannan nidake ba guri ɗaya zamu zauna ba kowa da inda za'akaishe, naji daɗin hakan saboda zamu rinƙa samun bayanai ta kowane ɓangare, sannan zan samu mana waya wadda zamu rinƙa sanar da mother komai kinga Tunda muka baro Bichi mu bamuyi waya da ita ba, Suhaima takai ƙarshan maganar Indon ta tab da kwalla saboda ta tuna da mother, Sosai khaltum ke kuka saboda jin maganganun Suhaima, a hankali ta rungume Suhaiman tare da Faɗin dan Allah ƴar uwata ki yafemin, nayi miki mummunar fahimta har nafaɗa miki maganganu marasa daɗi abisa rashin sani dan Allah kiyi hak'uri, Da sauri Suhaima ta goge kwallar dake idon saboda bata son zuciyar ta takaryi, tare da sakin murmushi mai sauti, saitin kunnan khaltum ta furta, " Laaaa laaa wai kuka kikeye lallai waya gaya miki jarumai suna kuka, bai kamata ba, nafiso ki adana hawayanki har zuwa lokacin da zamuyi nasarar ɗaukar fansar mu, kinga lokacin hawaye zasu yi amfani, saboda zamuyi kukan farin ciki babu mai hana mu, Dariya khaltum tayi tare da Faɗin inason ki sosai Allah yarayamu tare da juna cikin aminci da ƙauna, Suhaima na daɗe ina faɗa miki ke ɗin ta musamman ce a cikin mutane samun kamar ke sai antona duk wanda yake da ƴar uwa irinki to tabbas bazai taɓa kukan rashi a rayuwa ba, insha Allah zamuyi nasara ɗari bisa ɗari, Sai dai abu ɗaya ina jin tsoro" Hannun Suhaima tasa tare da share hawayen da suka wankewa khaltum fuska, cikin tausasawa Suhaima tace, kada kiji tsoron komai, Allah yana tare da mai gaskiya, nasara tana tare da jajirtattun mutane, idan kikaji tsoro to tabbas zamuyi rashin nasara, wanda bazan bari hakan ya faruba, da yaddar Allah, sannan duk ɓangaran da aka kai ki acikin estate ɗin nan ina tare dake koda yaushe, kikasan ce cikin farin ciki da nutsuwa, idan kika zama mai gaskiya to komai naki zaizo cikin nasara yadda kike so, Tana kaiwa nan tazare jikin ta daga na khaltum, ta nufi inda kayan abincin nan suke, Kallon ta khaltum tayi tama kasa magana saboda jikin ta duk yayi sanyi, Duk da fuskar Suhaima a rufe take amma alamu sun nuna murmushi take yiwa khaltum tare da Faɗin malama sakko ki cigaba dacin abincin ki saboda ni rabona da abinci irin haka tun muna asibitin nan tsawan kwana 3, Maƙale kafaɗa khaltum tayi tamkar ƙaramar Yarin Ya tare da Faɗin A'a nibazan ƙara cin abinci gidan nan ba har mutafi, gidan azzalumai kuma sheɗanu, Dariya Suhaima tayi sosai saida tayi mai isar ta kafin tace to yanzu idan biki ci abinci na ba ya za ayi kenan haka zaki zauna da yunwa, kuma kin taɓa ganin anyi aiki babu abinci, ainasan halinki khaltum baza ki iya yiniba tare da abinci ba azumi ma dayaya kike yinsa bare kina ganin abincin kiƙi ci ai wannan labari ne, Itama dariya tayi saboda tasan tafaɗa ne kawai amma bawai don zata iyaba saboda khaltum tana ƙaunar abinci, koda babu daɗi bare ma irin wannan mai rai da lafiya, ____________________ ______________ _________ Mai girma Hasheem ne tsaye cikin ɗakin duhu, ɗakin dayake surkullan sa aciki, cikin shigar sa, wadda ya haɗu da Suhaima da ita, hannun sa ruƙe da wannan kwaryar, yana kallon mudubin tsafin sa, wanda wani ke magana ta cikin sa amma ba a iya ganin sa saidai sautin kakkausar muryar sa, "Hasheem tabbas kana son kawo mana gagarumar matsala acikin aikin mu, wanda baza mu bar hakan ya faru ba, akwai babbar matsala acikin gidan ku, ita wannan Yarin yar da kagani, itace ƙaddarar mu idan har baka kawar da itaba, To ƙarshan ka yazo domin sai ta tarwatsa komai, gashi tun yanzu kafara Bamu matsala, saboda a yau baka kai sadaukar warka ga Dodo ba, Dole acikin kwanakin nan kakawo HATIMIN MALLAKA, ahalin yanzu Sarauniyar tsafi tana fushi dakai, "mutumin dake maganar ta cikin mudubin yana kai wa nan wani irin baƙin hayaƙi mai duhu ya mamaye fuskar mudubin, batare dajiran abunda Mai girma Hasheem zai ce ba, Wani irin nannauyar ajiyar zuciya mai girma Hasheem ya sauke, idanuwan sa sunkaɗa sunyi jawur, kwaryar dake hannun sa ya buɗe, take wani irin mugun ƙarnin jini ya mamaye gurin, jini ne aciki kusan cikin kwaryar, haka ya ɗaga tare da juye jin asaman mudubin tsafin nashi, kamar wanda ake jira haka jinin yafara shiga cikin mudubin sannu ahankali, take yazama kamar ba'a taɓa zuba wani abu asaman shiba, wani abun mamaki ko ɗigo ɗaya bai zuba ƙasa ba, Saida ya tabbata jinin ya gama shiga ciki sannan ya ɗakko wani jan kyalle ya rufe gaba ɗaya fuskar mudubin, tare da karantu wasu ɗalatsuman tsafi, bai daina karan tasu a har saida ya shige, wannan ɗakin dayake janza kayan sa aciki, Cikin ƙan ƙanin lokaci yafito cikin shigar manyan kaya shadda da hula hadda babbar riga, kamar bashi ba hatta kwalliyar dake fuskar sa babu, haka yafita gaba ɗaya daga cikin gurin wanda ya kasan gidan ƙasa ne, wato ginin cikin ƙasa akayi, wanda baza ka taɓa cewa akwai wani, abu acikin ƙasar ba, abun mamaki yana fitowa gurin ya shafe gaba ɗaya, Wayar sa ya ciro yakira Mahaifiya su, mama bilki, bugu ɗaya ta ɗauka babu ko sallama yace mata, Mama inaso mu zauna yanzu yanzu, Abunka da shashashar uwa batare da musu ba tace to ina ɓangaran mahaifin ku amma ganinan zuwa ka sameni a babban parlour na, Batare daya ce komai ba ya katse wayar, sannan ya dannawa He Excellency Sambo Call, saida ta tsinke ya sake kira akaro na uku aka ɗaga, kana inane? Amsawa He Excellency Sambo yayi da, lafiya dai ko, Eh lafiya ba lafiya ba inaso mu haɗu a babban parlourn Mama zaman gaggawa ne kakira, Mansur yazo shima, nimakuma zankira, Sulaiman, Oky abunda He Excellency Sambo yace kenan, saboda kar ayi bashi da bazai jeba haka ya tashi cikin sauri ya zura jallabiya tare da kiran uncle Mansur, ya sanar masa kamar yadda, Mai girma Hasheem ɗin ya buƙata, Uncle Mansur kamar me jira yariga kowa halartar parlourn Mahaifiyar tasu.!!! *_F Pen's_* [01/04, 3:10 pm] Zarah Tymre's Henna: _Typing📲_ What's app channel👇 https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V WhatsApp group👇 https://chat.whatsapp.com/C9sZ6UCsGEHKSALn3SYSqs *_AHALIN MU ƊAYA_* 💗💗💗 _CREATED AND WRITTEN_ _BY_ *_Fatima Y zakariyya👌_* _Tymer's henna_💅 *Nazari writer's ass......📚* _Sarauniyar👸 Nazari writer's✍️_ *_(THE QUEEN👑)_* ________Dedicated to anty salma💎 *_Part 2_* (Littafi na biyu📘) _Godiya ta musamman gareku ɗaukacin masoya na ina matuƙar yaba muku, alkhaerin Allah yakaimu ku a duk inda kuke.🤗😘😘_ *Da sunan Allah mai rahma mai jin kai* *_in the name of Allah, the Entirely Merciful, the Especially Merciful_* ➡️🅿?1?1⃣➖1?2⃣? Uncle Mansur kamar me jira ya riga kowa zuwa parlourn mahaifiyar tasu saboda kada yayi asarar kalma ɗaya daza a faɗa ta wuceshi, Cikin minti nan daba zasu haura biyu ba, saiga, mai girma Hasheem, atare suka shiga, shida He Excellency Sambo, ko zama basu yi ba saiga mama bilki cikin sauri, Barrister Sulaiman ne ƙarshan halarta a parlon, Gaba ɗaya suka tattara hankalin su gurin Mai girma Hasheem ganin bashida niyar yin magana ne, Hakan yasa mama bilki Faɗin, "Hasheem kaifa muke sauraro katara mu anan sannan kayi shiru ga dare yana ƙara yi, Saida ya numfasa kafin ya kalle su ɗaya bayan ɗaya, yafara magana, " Akwai Gagarumar matsala, duka kunyi shiru kwana biyu babu wani bayani ta kowa ne ɓangare, ina so kusani akwai Yarin yar da take cikin estate ɗin nan, kusanar dani idan ɗaya daga cikin ku yasan zuwan ta sannan kuma a wane ɓangare take zaune, Cike da mamaki suka kai duban su gaba ɗaya kan Mai girma Hasheem, kafin kowa yace komai mama Bilki tace, wacece ita sannan kai waya faɗa maka? Ta jefa masa tambayar idon ta akan shi, Ba faɗa min akayi ba gani nayi zahiri da idona a daran nan, acikin ƙarshan estate ɗin nan, wani abun mamaki ma, A inda babu house ko ɗaya cikin gurin nan mai kama da daji, gashi fuskar ta a rufe, dagani annuba ce ita a gurin mu, Gaskiya ni banji labarin zuwan wata Yarin yaba ina tunanin idon kane kawai yake maka gizo, ko kuma aljanu sun buɗe maka ido, don da ace ankawo wata baƙuwar fuska to dole zansani koda ba a ɓangaran ɗaya daga cikin ku zatayi aiki ba, Amma mama bakya ganin mu fara bincika wa kafin mu yanke hukunci, kada muzu lokaci ya ƙure mana fa, cewar He Excellency Sambo, A ɗan harzuƙe Uncle Mansur yace Gaskiya kunɓatamin lokaci ninayi zaton wata kwakkwarar magana ce ashe shirme ne, ta yaya za a kawo Yarin Ya cikin gidan nan batare da sanin mu ba, kawai kafita cikin dare ba dole kayi gamo ba, Ya isa kowa ya tashi Yabani gurin zuwa gobe zan bincika don samun tabbacin maganar, cewar mama Bilki, Ina da magana barrister Sulaiman ne yayi maganar hankalin sa na akan wayar hannun sa, Gaba ɗaya hankalin su ya koma zuwa gare shi, alamar shi suke saurare, Kashe wayar yayi tare da gyara zaman sa, Dama Magana ne Akan HATIMIN Mallaka, ina da cikakkyan bayani akan tabbas yana hannun Sulaim Arab, sannan bai ajiye shi acikin gidan nan ba, saboda mun bincika, abu na gaba da nagano shine tabbas idan har baya cikin gidan nan to, yana Hospital ɗin sa, don babu inda ya ɗauka da mahimmanci kamar can kuma yana da babban gurin ajiyar sirri acikin office ɗin nasa, Hhmm, wata doguwar ajiyar zuciya ya sauke sannan yaɗora da Faɗin, saidai abu ɗaya shine bamu san inane ma ajin sirrin nasa ba, Yakai ƙarshan maganar idon sa akan iyayen nasa, Murmushi uncle Mansur yayi sannan yace yauwa yanzu naji batu, ai wannan abu mai sauƙi ne Tunda munsan inda yake to gano ma'ajiyar sirrin bazai yimana wahala ba, He Excellency Sambo yace, Kwarai da gaske dole zamu gano cikin sauƙi, kayi aiki mai kyau ɗana, Murmushi shima Barrister Sulaiman yayi mai ɗauke da ma'anoni kala kala saboda daga yadda yayi murmushin zakagane ciwa a kwai wata a ƙasa, "Good Job dear" wannan Labarin naka ai babban albishir ne, cewar mai girma Hasheem cikin washe baki, "Nagode abba, DaDa ina godiya" cewar Barrister Sulaiman, Tare da ɗagawa uncle Mansur gira batare da kowa ya kula da hakan ba, Wani shu'umin murmushi uncle Mansur yayi tare da kauda kan shi gefe, saboda yasan komai bakin su ɗaya da Barrister Sulaiman, wanda abunda suke shiryawa da Uncle Mansur, ko mahaifin sa Mai girma Hasheem bai zai iya sanar masa ba, Akwai baƙar kasuwa ɓoyayyar har ƙallar da suke yi wanda babu ko mutum ɗaya daya sani acikin estate, sun shahara wajan sa farar miyagun kwayoyi da shan su, (DRUGS TRAFFICKING) kama daga kan; _Heroin, Cocain, Methamphetamine (Meth), Fentanyl, Alcohol, Nicotine, Ecstasy(MDMA), Prescription Opioid, Benzodiazipines, Synthetic Cannabinoids,_ da dai sauran su kayan maye babu kalar wanda basa shigo dashi, suna shigo dasu taɓarauniyar hanya acikin tankokin _ARAB COMPANIES_ Batare da sanin alhaji Imran Arab ba, Kafin azo fidda kayan Company tuni suncire kwayoyin su tare da haɗin bakin Managers da Directors ɗin Companies, sai su raba a hannun manya manyan dilolin su na kwaya, shiyasa suke samun kuɗaɗe kamar hauka amma babu wanda ya kula saboda kowa yanada abunyi gashi dukan su masu kuɗi ne, Wannan shine dalilin da yasa uncle Mansur da ɗan yayan sa wato Barrister Sulaiman bakin su yake a haɗe, wanda suke da tabbacin idan suka mallaki HATIMIN MALLAKA, to zasu yi shaharar da sai sun gagari masu kudin duniya, _In the morning_ Sammako Suhaima tayi wajan tashi daga bacci, Duk da dama baccin nata rabi da rabi ne tayi, kwana tayi tana tunanin yadda zata bullowa mutanan Estate ɗin, tare da tunanin shin waye mutumin datagani cikin daji nan, ganin batada amsar tambayoyin tane hakan yasa ta tashi ta ɗora alwala tayi ta sallar nafila har asuba, Dagani kasan akwai bacci a idanuwan ta saboda sun ɗan ƙanƙan ce wanda su kaɗai ake iya gani a fuskar tata, Suhaima ko bacci zatai fuskar ta a rufe take, ko Meye dalilin ta naƙin bayyana fuskantar Oho! duban ta takai kan khaltum wadda take ta aikin sharar bacci, murmushi Suhaima tayi saboda ta tuna maganar khaltum a daran jiya, data ce ita fa tana tunanin ko a aljannah iya dadin daza taji kenan, sannan tasan ko a gidan shugaban ƙasa baza a taɓa samun irin wannan katifar ba saidai mai girman ta badai laushi ba, ƙauyan ci khaltum tayi tayi har Allah yasa bacci ya ɗauke ta, ita dai Suhaima idan ba dariya ba babu abun da take, duk da itama shiru kawai takeyi amma wasu abubuwan har mamaki suke bata da irin kuɗin da aka narka akayi wani abun da take ganin bashida wani amfani, Don ma Allah yasa suna da waye wa basa nuna ƙauyan ci a ko ina saidai suyi shiru, Jin alamun kamar ana magana daga parlour ne, yakatsewa Suhaima tunanin da take, cikin sauri tazuro ƙafar ta saman lallausan carpet wanda saboda laushi har lumshe idanuwan ta tayi, Tare da gara zaman hijab ɗin ta nufi parlourn, wata dattijuwar mata tagani tsaye ita da wata matashiyar budurwa hannun budurwar ruƙe da tire da alama kayan breakfast ne aka kawo musu, wanda da kagansu su biyun duka zaka shaida ƴan aiki ne saboda yanayin shigar su duk da komai nasu tsaf tsaf yake, rigar jikin su iri ɗaya an rubuta, _ARAB KITCHENS_ abayan rigunan nasu wanda suke har gwaiwa, Murmushi dattijuwar tayi wa Suhaima tare da Faɗin Yarin Ya kuntashi lafiya," Alhamdulillah abunda Suhaima tace kenan, Kallon matashiyar budurwar matar tayi tare da Faɗin" K.C jeki jera kayan abincin idan kingama kitafi ganinan zuwa, Da " To ta amsa tare da wucewa dinning wanda ke daga gefe acikin area parlourn, K.C Kuma wannan wane irin sunane? Suhaima tayi tambayar cikin ranta, Ba mamaki Cristan ce zuciyar ta tabbata amsa da haka, Ganin matar tasamu guri ƙasa ta zauna ga kuma kujeru, hakan yasa Suhaima ƙarasawa cikin Parlourn tare da kallon matar tace, BaBa yaki kazauna a ƙasa bayan ga kujera kikoma sama mana, cewar Suhaima dai dai tana zama saman kujera mai cin mutun biyu, A'a Yarin Ya Bakomai nan ma ya isa, dattijuwar tafaɗa fuskantar da yalwataccan murmushi, kafin Suhaima tace wani abu matar ta ɗora da Faɗin dama anci nazo ne mutafi tare, idan kungama karin kumallon, Kamar Suhaima za tace injiwa? Sai kuma tace to bari na taso ƴar uwata sai muyi sauri mu kammala, To badamuwa kuyi komai a nitse zanjira ku, Batare da Suhaima tace komai ba ta tashi tanufi bedroom ɗin da ta fito daga cikin, cikin ƙanƙanin lokaci suka fito tare da Khaltum wanda ta turo baki gaba tare da turɓune fuska, wai ita a dole Suhaima ta tasheta tana baccin ta mai daɗi wanda bata taɓa irin saba Tunda aka haife ta a cewar ta, Dariya Suhaima kawai tayi wadda idan ba akusa da ita kake ba baza kagane tayi dariyar ba, Dinning ɗin suka nufa kai tsaye, suna zama khaltum ta shiga washe haƙura cike da murna tace, amma wlh Suhaima kin kyautamin yanzu da biki tasheniba shikenan nayi asara ko? Tayi tambayar tare da tura wainar kwai abakin ta wanda ta haɗo da plantain (Agada), Hhmm Suhaima tace tare da Faɗin amma da kintashi sai masifa kike na tashi ki, wai nikam jiya bacewa kikai baza ki ƙara cikin abin cin gidan nan ba Tunda kingano inda muke, cikin wasa takai ƙatshan maganar, Wata irin harara khaltum ta kaiwa Suhaima, kafin tace wani abu da sauri ta furzar da abunda tasa abakin ta, kwai da plantain, kan Uban can Suhaima kinji wata ƙazan ta kuwa, kinga an haɗa gishiri da Suger, tana maganar tare da ka karin amai tana ƙara tofar da abun da ke bakin nata, Me Suhaima zata ba dariya ba, sosai tadara, khaltum hadda ƴar kwallar ta, Suhaima tace kewai khaltum dole saikin sa mutanan gidan nan Sun raina mu ko, da kika ci, kikaji haka saiki daure ki haɗeyi, ai kwaɗayin kine yaja miki, kika haɗa abu biyu lokaci guda, kuma fa baƙazan ta bane idan biki manta ba a cikin film ɗin nan da muka taɓa kallo ai munga ana soya ayaba kuma anaci da abinci, Ita dai khaltum Tunda ta janyo plask ɗin chickens and chips, tafara dannawa ɓata ƙarabi takan Suhaima ba don bama sauraran ta takeyi ba, Dahaka su kammala saida khaltum taji kamar cikin ta zai ɓillata bayan ta sannan ta hakura, Suhaima baiwar Allah hankalin ta duk ba yakan wannan kayan alatu babban burin ta shine taga tafara aiwatar da aikin da yakawo su, Sosai alhaji Imran yasakar musu fuska hadda ɗanjan su da hira, khaltum ce mai ƙoƙarin amsawa, ita dai Suhaima daga eh sai A'a, Hajiya umma wadda ke gefe, itama taɗan sakar musu fuska babu yabo ba fallasa, Tunda taga Suhaima fuskar ta a rufe ta gane itace wadda Baffa ke nufi, wanda ita ko kwayar idon Suhaiman baya samu nasarar gani ba, saboda Tunda suka shiga parlourn kanta na ƙasa, Anan Baffa ya sanar da Suhaima zata zauna a gurin hajiya umma zata rinƙa kulawa da sashen, jikan sa Sulaim wanda yake a cikin house ɗin nan, Sulaim! Sulaim!! Sulaim!!! Saida Suhaima ta mai maita sunan sau uku a zuciyar ta, wani irin ƙunci da baƙin ciki ne taji su lulluɓe ta, jin ance zata kula da ɓangaran DR Sulaim, wanda a duniya tanajin babu wanda ta tsana irin sa, idan aka cire wanda ya tarwatsa musu rayuwa to tabbas Sulaim ne na biyu, sau ɗaya ta taɓa ganin sa, amma suffar shi da kamanin sa sunan zane cikin ƙoƙon zuciyar ta, wulaƙancin dayayi mata nanan ajiye cikin ranta wanda kullum jin shi take tamkar sabo, shiyasa ta ƙudir ce a ranta matuƙar yana cikin mutanan da zata ɗau fansa akan su to tabbas sai azabar shi tafi ta kowa tsanani, idan kuma baya ciki to sai ta rama fiye da wulaƙancin dayayi mata, duk da shine silar ta zuwa ARAB ESTATE, take kuma sai taji tabar jin baƙin cikin saboda tasamu damar rama abun da yayi mata ɗin, Khaltum ce ta taɓo ta tare da Faɗin Suhaima sai magana akeyi kinyi shiru, Kafin tace komai, baffa ya ɗora da Faɗin ƴar ta tunanin Meye kikeyi Allah yasa lafiya? Firgigit tayi cikin inda inda tace a a babu komai inajin ku, Koda Inda aka bakine biye miki ba? Baffa yaƙara tambayar ta, A'a komai yayi nagode sosai, Baffa yaɗora da Faɗin to alhamdulillah, Ita ƴar uwar take za akaita inda zata zauna, amma zaku iya ganin juna a duk lokacin da kuke so, Ɗaga kai Suhaima tayi cike da gamsuwar abunda yafaɗa, Yanzu zaku iya yin magana ku kaɗai idan kuna so saboda yanzu kowa zai wuce inda zai zauna, hajiya umma ce tayi maganar wadda gaba ɗaya hankalin ta yana kan Suhaima, Eh muna so cewar Suhaima da sauri, Hajiya umma tace to shikenan, zaku iya komawa parlourn farko idan kuka gama sai kuyi magana, Kama hannun khaltum Suhaima tayi bayan sunfita, tafara magana kamar haka, khaltum kinji abunda nafaɗa miki daran jiya ko, basai na mai maitamiki komai ba, abu ɗaya zanfaɗa miki shine, kada kisaki jiki da kowa kada kiyi wani labarin komai da kowa kowane iri ne, sannan kada ki taɓa nunawa mu biyu ne ki nuna cewar ki kaɗai ce, nikuma zan sama mana inda zamu rinƙa haɗuwa, duk wani abu da biki yadda dashiba inaso kisanar min cikin gaggawa, tahakan ne kaɗai zamu cimma burin mu, kiyi hak'uri da duk abunda zakiji ko zaki gani hakan ma nasara ne, Matsar kwalla khaltum tafara, cikin sauri Suhaima tace Haba khaltum nace miki kuka ba namu bane, kada kibari zuciyar ki ta karaya a kowane hali, ki jajirce akan komai shine muradi na, saboda haka kibar wannan kuna muna tare fa idan kinason ganina zakizo inda nake idan inason ganin ki nima zanzo, Murmushi khaltum tayi tare da fadin babu komai nabari insha Allah, *_BARNO STATE_* _MASARAUTAR GABAS_ _F pen's_ [01/04, 3:10 pm] Zarah Tymre's Henna: _Typing📲_ What's app channel👇 https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V WhatsApp group👇 https://chat.whatsapp.com/C9sZ6UCsGEHKSALn3SYSqs *_AHALINMU ƊAYA_* 💗💗💗 *_Fatima Y zakariyya👌_* _Tymer's henna_💅 *Nazari writer's ass......📚* _Sarauniyar👸 Nazari writer's✍️_ *_(THE QUEEN👑)_* ________Dedicated to anty salma💎 *_Part 2_* (Littafi na biyu📘) _Godiya ta musamman gareku ɗaukacin masoya na ina matuƙar yaba muku, alkhaerin Allah yakaimu ku a duk inda kuke.🤗😘😘_ *Da sunan Allah mai rahma mai jin kai* *_in the name of Allah, the Entirely Merciful, the Especially Merciful_* ➡️🅿? 1?3⃣➖1?4⃣? Murmushi khaltum tayi tare da Faɗin nabari insha Allah, amma bakya ganin zasu iya gane cewar mu biyu ne, Eh to kafin su gane hakan, munyi nisa cikin aikin mu, cewar Suhaima, Ɗan rangwaɗar da kai khaltum tayi gefe alamar ta yadda, Kallon ta Suhaima tayi cikin lulluɓin fuskar ta ta saki murmushi mai sauti, Da sauri khaltum ta kalle ta jin murmushin da tayi, lafiya kuwa, Girgiza mata kai Suhaima tayi da sauri tace a'a Bakomai wani abu na tuna, Sai ta kyau da maganar ta hanyar Faɗin, yanzu ke a matsayin ki na babba babu wani abun da za kifaɗa min kafin murabu? Ɗan Farr khaltum tayi da ido cikin jin daɗin ankira ta da babba, don khaltum badai son girma ba, ina dashi mana, Ni abunda zanfaɗa miki Ba wata doguwar magana bace, inason duk abunda kikasamu kada kimanta dani, komai ƙanƙan tarshi kiraba biyu kikawomin nawa, Ganin da gaske take babu ko alamar wasa, hakan yabawa Suhaima dariya sosai, aranta tace wato ita dai khaltum bata da burin daya wuce naci kullum ci, "Kada kidamu khaltum Indai akan wannan ne bakida matsala, komai nasamu kinfi ƙarfin shi, insha Allah bazan taɓa mantawa dake ba saboda wani abun duniya, idan duka kika nuna kinaso zan iya baki, hakan Bakomai bane, saidai inaso inƙara tuna miki, munzo gidan nan, Dan Ɗaukar Fansa bawai don jin daɗi ba ko saba wa da mutanan gidan ba, kada mu bari kowa ya shiga jikin mu har yayi mana illa ta hanyar, zambo cikin aminci," Kafin khaltum ta ce wani abu, Hajiya umma ta shigo parlourn bakin ta ɗauke da sallama, Suhaima ce ta amsa, can ƙasan maƙoshin ta, " Kallon su hajiya umma tayi, idan kungama zamu iya tafiya ko, "Batare da sunce komai ba suka miƙe atare, Atunanin su ƙofar fita daga parlourn zata nufa sai suka ga, ta nufi wata hanya acikin parlourn, binta kawai suke abaya ko wacce da irin tunanin da take saƙawa aranta, wani corridor suka bi sai gashi sunɓilla babbar harabar house ɗin Alhaji Imran (Baffa) take kallo Yakoma sama, kasa hakuri khaltum tayi saboda tsabar kyan da house ɗin yayi mata, ta matsa sosai kusa da saitin kunna Suhaima tace "wlh Suhaima ko a film ban taɓa ganin irin wannan aljannar duniyar ba, nidai ɗan Allah kice musu abarni anan," "Ɗan zungurar khaltum, Suhaima tayi ƙasa ƙasa tace, dalla malama kedaina wannan abun, ko ina mai kyau ne acikin Estate ɗin nan, akwai ma inda yafi nan kikasani ko can za akai ki," "Da sauri khaltum tace dan Allah fa kice ke kinga ko ina, " A'a nima bako ina nagani ba amma ina da tabbacin ko ina na musamman ne, ta kai ƙarshan maganar dai dai ƙarasuwar su part ɗin Hajiya Umma, wanda babu nisa sosai tsakanin Part ɗin dana Baffa, Glass Door ɗin tashiga zugewa ahankali, tashiga ciki Suma suka fi bayan ta, tsarin parlourn sosai yaburge su, gashi me Ɗaukar ido saboda komai na ciki lemon Green ne da milk Mai haske colour ɗin, Ganin sun tsaya ne hakan yasa hajiya Umma juyawa takallesu, zaku iya zama, abunda tace kenan, Ba musu suka zauna, sannan itama tasamu kujera mai Ɗaukar mutum ɗaya ta zauna, Nuna Suhaima tayi tare da Faɗin nan shine inda zaki zauna, amma zaki rinƙa kulawa da part ɗin dake tsakiyar house ɗin nan, Kuma a yau zaki fara saboda mamallakin ɓangaran zai dawo yau insha Allah, amma za ahaɗaki da matemaki, "To kawai Suhaima tace sai a lokacin tasamu damar kallon hajiya Umma, Wanda tun farkon ganin ta da ita ta gane matar bata da matsala saidai kuma babu fara'a atare da ita, Magana hajiya Ummu tacigaba dayin hakanne yasa Suhaima ƙara maida hankalin ta kanta, Ke kuma yanzu za akai ki ɓangaran da zaki zauna tafaɗa tare da nuna khaltum, amma zaku tafi tare don ku gane mazaunin juna, 💗 _BARNO STATE_ *_MASARAUTAR GABAS_* Bayan kammala taron Yarima Sultan komai ya lafa a masarauta, sai dai ƙananan maganganu da suke tashi game da, kyautar da mai martaba sarki yayiwa ɗan sa Yarima Sultan, Wanda ya mallaka masa rabin Masarautar Gabas, sosai al'amarin yakawo cecekuce A wasu daga cikin ɓangarorin Masarautar, wasu na farin ciki wasu na ɓaƙin ciki da kuka, "Haba amini na kabar tafiyar nan taka sai zuwa gobe mana" cewar Yarima Sultan idon sa akan Sulaim yana jiran amsar shi, "Ɗago da shan yayyun idanuwan sa yayi wanda kwayar cikin su ta janza kala zuwa ash mai Ɗaukar hankali saboda hasken da idon yayi sosai, ya kalli Yarima Sultan," "Idan na zauna Meka keso nayi maka? Girgiza kai Yarima Sultan yayi tare da ɗan ɗaga kafaɗa yace A'a Bakomai, kawai inaso kabari sai goben, Na sanarwa Baffa ina tafe zuwa anjima cewar Sulaim, Yarima Sultan yayi murmushi ganin da gaske aminin nasa so yake ya tafi, take yace to shikenan zanyi magana da Baffa kan ayi hak'uri gobe sai mu tafi Tare, "Ƙara ɗaure fuska Sulaim yayi ganin ba yadda ya iya da aminin nasa, amma tabbas yaso komawa Kano a yau, batare da sanin dalilin hakan ba, wanda da baima shirya tafiya anan kusaba amma yaji ina bazai iyaba, jiyake tamkar ana kiran sa, tamkar yabuɗe ido ya tsince shi cikin Estate ɗin su haka yake ji", "Jin yayi shiru ne hakan ya tabbatar wa da Yarima Sultan Aminin nasa ya hakura, yaji daɗi sosai duk da dama yasan Bazaiƙi abunda yakeso ba," Wani bafade ne ya sanar wa da Yarima sultan akwai baƙo a waje, take Yarima Sultan yace, kowa ye Yarima bazai samu ganin sa yanzuba, Sultan na cikin tattauna da Aminin sa, Da sauri bafaden yace angama Ranka ya daɗe, ya tashe kenan da niyar komawa sanar da saƙon Yarima Sultan zuwa ga wanda yazo, "Sulaim yace Abashi izinin shigowa" , Kallon shi Yarima Sultan yayi, kasan wanda yazo ne, "Saleem Ne cewar Sulaim " Ayya ai da ya shigo, kallon bafaden nan Sultan yayi, Yace ace Yarima na maraba dashi muna masa barka da zuwa zai iya shigowa," Da sallama ɗauke abakin Saleem ya shiga parlourn fuskar sa ɗauke da yalwataccan murmushi, Martanin murmushi Yarima Sultan ya mayar masa, hannu ya miƙamasa alamar suyi musabaha, " Bamu su Saleem yamuƙa masa nashi hannu tare da Faɗin barkan ku da rana, fatan nasameku lafiya, Allah ya huci zuciyar Yarima, bansamu zuwa ba tunɗazu, Allah yasa Yarima baiyi fushiba, Guntun murmushi Sultan yasa ki, Babu laifi yazama dole ayi uziri ga baƙon sultan, "Agogon hannun Yarima Sultan ne yakawo haske tare da yin wata ƴar ƙara kaɗan wadda bakowa ne zai iyaji ba sai na kusa dashi sosai ƙarar tamkar (Meeting) alamun akwai mutum A Garden ɗin sa, matuƙar wani mahaluƙi ya shiga ɓangaran sa to dole wannan a gogon zai sanar masa, shikuma yana ganin wannan alamar to ya tabbata mutum ya shiga ɓangaran sa ko garden ɗin sa, "kallon Sulaim yayi tare da Faɗin ina zuwa, cikin nutsuwa ya tashi yabi hanyar da zata sa dashi da ɓangaran sa ta ƙofar baya, kai tsaye ya nufi Garden ɗin inda ya tabbatar mutum ya shigo saboda alamar da Agogon hannun sa yanuna masa, "Bayan fitar Yarima Sultan daga Parlourn, Kusada Sulaim, Saleem Yakoma tare da zama, Suka gaisa da Sulaim sosai, harma Sulaim ɗin ke sanar masa yaso tafiya yau amma, Sultan yahana," Sosai Saleem yayi dariya, jin kalmar wai yahana, cikin ransa ya ƙara jinjina shaƙuwar dake tsakanin, Yarima Sultan da Sulaim idan ba hakaba, Da wahalar gaske Ace akwai wanda ya isa hana Sulaim abunda yayi niya sai dai Baffa, amma yanzu ga Sultan yahana shi tafiya, A fili kuwa cewa yayi kaga shikenan sai mu tafi tare zuwa goben insha Allah, don nima jibi zan wuce sansanin mu dake Lagos, Allah yakaimu Abunda Sulaim yace kenan don shi ba'a doguwar hira dashi, Saleem ya amsa da ameen, tare da ciro wayar sa daga aljihu yafara sana'a tashi ta kallon hotunan Suhailat, wadda itama ahalin yanzu tagama faɗawa komai ya dai dai ta taɓan garan masoyan biyu, Saɗaf Saɗaf, princess ke tafiya kamar ranar da tafara zuwa garden ɗin Haka yau ma, Tundaga nesa Yarima Sultan yahangeta cikin ransa, yaƙara jinjina hatsabibancin Yarin yar, yana mamakin ta yaya, take iya shigowa part ɗin Sa batare da kowa ya gan taba, bare har yasamu, labarin isowar ta, jinjina kai kawai yayi yana tunanin abunda zai yi mata, Yana tsaye daga cikin harabar ƙofar parlourn, yana kallon ta," "Sai waige waige take kamar wadda ke neman wani abu, da sauri ta nufi bakin wannan ɗan ƙaramin ruwan, kallon ruwan tashi gayi abun ban sha'awa yanata gudana fari tasss dashi, ita kaɗai ta saki murmushi sai kuma ta tsugunna agaban ruwan, cike da zumuɗi takai hannun ta cikin ruwan, kamar shekaran jiya babu sanyi kwata kwata atare dashi duk da irin sanyin da akeyi a gari, Yana tsaye inda yake ko motsawa yakasayi ya goya hannaye sa aƙirji, Aransa yake tunanin kaddai yarinyar nan tace zata ƙara shiga ruwan nan," Idan ma ta shiga kai ina ruwan ka, zuciyar sa ce ta bashi amsa, lokaci ɗaya ya taɓe baki tare da ɗaga kafaɗa irin na _I don't care_. Ɗin nan, " wasa ta cigaba dayi da ruwan cikin nishaɗi dajin daɗin yanayin, can kuma sai ta tashi zunbur, tunawa da tai ummeetha tace kada ta daɗe tayi sauri ta dawo, hakan ne yasa ta cigaba da dube duben da take," "Kamar daga sama haka Yarima Sultan ya tsaya agaban ta," Cike da razana da tsoro da tashin hankali princess ta runtse ido, cikin tashin hankali ta rungume Yarima Sultan tana Faɗin, "wayyo Allah na, Dan Allah kuyi hakuri yanzu zan tafi wlh bazan ƙara dawowa ba, rigata da waya ta nazo nema, nina ma hakura da su, kubarni na tafi kawai," Shiru Sultan yayi yama rasa abunyi gashi takama ta riƙeshi gam, sai wasu surutai takeyi, satin kunna ta ya furta, ki dai dai ta nutsuwar ki nine fa, saboda ya gane tsorata tayi, " Sai da tayi shiru nawa ɗan lokaci sannan ahankali ta ɗago dakan ta daga ƙirjin sa, idon ta cike tab da kwalla, ta tsorata sosai, ganin Yarima Sultan ne yasa ta sauke wata nannauyar ajiyar zuciya, nagode sosai Yaya Yarima, Batare da yace komai ba yajan yeta daga jikin sa tare da kama hannun ta ya nufi sa shan ciki da ita, A parlour ya tsaya, ya sake hannun ta, ya zauna saman wata doguwar kujera mai kama da gadon sarauta, sosai ya ɗaure fuska, yaɗora ƙafa ɗaya kan ɗaya, "tsayawa princess tayi kanta a ƙasa tana jira yabata izinin zama, jin shirun yayi yawa ne gashi bashida niyar yi mata magana hakan ne yasa ta, fara tafiya zuwa gaban sa, russuna wa tayi a raunane cikin muryar ta mai sanyi da daɗin sauraro ta furta, Barka da Rana Yaya Yarima fatan kana cikin aminci, " "Kasa jurewa yayi, saida yakai dubansa zuwa gareta saboda jin raunin da muryar ta tayi, take yaga kwalla na gangarowa saman kuncin ta, yarasa dalilin kukan nata gashi baisan Meyasa ba har cikin zuciyar sa yakejin ciwon hawayan nata, har yakai hannu zai share mata hawayan sai kuma ya fasa, saboda abunda bai taɓa yiwa wata ƴa mace bace hatta Ummul Bait wato Mahaifiyar sa, Tissue ɗin dake gaban sa saman table ya zaro guda ɗaya ya miƙa mata," "hannu tasa ta karɓa, Yaya Yarima kayi hakuri tuba nake wlh bazan ƙara zuwa ba yanzuma nazo duba waya na da riga ta da nabari abakin ruwa ranar dana..." Waye ya koya miki zamiya?" Tambayar da Yarima ya jefa mata ne yasa ta kasa ƙarasa maganar tata, Ɗagowa tayi tana kallon sa da alamar tambaya a fuskar ta, sai akayi sa a shima ita ɗin yake kallo yana jiran amsa, Tunani tashigayi shin da ita yake ko A'a, idan ba dake yake ba to dawa yake? Tunda ki kaɗai ce anan ɗin Bakuma waya yake ba,. Zuciyar tace ta bata amsa da hakan, A ɗan ɗarare tace yaya Yarima Meye kuma zamiya? Kallon kin rainamin wayo yayi mata, Aransa yace lallai yarinyar nan ta rainani dole zanyi maganin ta, Tunawa princess Salma tayi da ranar da Yarima Yayi Hawa, Take kalmar zamiya ta faɗo mata, saboda a kunnan ta taji ana Faɗin Yarima zaiyi zamiya tare da Gimbiya Sultana, Sai kuma gimbiya Sultana takasa, ita kuma tayi, kenan wannan shine zamiya?" Ta tambayi kanta, da sauri tace" Ni babu wanda ya koyamin acikin film kawai na taɓa gani amma a film ɗin sarki da gimbiya ne sukayi, shine tambayi ummeetha, Meye wannan ɗin, sai tacemin a gidan sarauta akeyi lokacin hawa, sannan tace min ba aso gimbiya taji tsoro a lokacin da akeyi, idan ba haka ba ran Yarima ko sarki zai ɓaci, shiyasa danaga wannan gimbiyar da kuka yi tare, taji tsoro shine na daure amma fa naji tsoro nima sosai saboda har suman tsaye nayi kaɗan ya rage nahaɗeyi zuciya na mutu Allah ya temakeni," Kasa ruƙe dariya Yarima Sultan yayi saida yayi murmushi sosai har haƙoran sa suka bayyana batare da princess ta gani ba, wanda Tunda tafara surutun idon sa na kanta, abun ya matuƙar bashi mamaki wai a film tagani, _____________________ _______________ __________ "Ranka ya daɗe yakama kawai kajewa sarki da maganar Sultana da ɗan sa Sultan, tunkafin wani abun yaƙara bullo wa, cewar hajiya mai Soro" Kallon ta Galadima murtala yayi, eh nima haka nake tunani, zance nabawa Sultan auran ƴa ta A matsayina na mahaifin su gaba ɗaya, kinga dole su yarda da hakan" "Em ai babu wanda yama ya isa ya hana, kana matsayin ƙanin mahaifin Sultan ai kaima Kanada ikon zartar da hukunci akansa, Tunda munyi jiran yazo da kansa yaƙi kaga tunkafin wata maganar ta bullo gara ayi da jika," Sannun Boka nakan tudu, ya sanar min da cewar, wannan Yarin yar da tayiwa Sultan zamiya, akwai babban al'amari atare da ita, ita ɗin garkuwa ce ga yaro nan Sultan, yaƙara sanar dani cewa, ashe duk abunda muka shirya akan Sultan ranar da zaiyi hawa ita tarusa mana tsari ta hanyar hana shi saka tufafin da muka aika masa da dokin da muka sa akai aikin akanshi domin yin hawan, gaba ɗaya ita ta rusa komai, bugu da ƙari babu wanda yasan ta acikin masarautar nan, sai shi kaɗai Sultan ɗin, sannan suna da alaƙa tajini tsakanin su," Bazamuyi ƙasa a gwaiwa ba wajan gano wacece Yarin yar nan, cewar galadima murtala, idan har muka barta to zata cigaba da lalata mana komai, zanyi duk mai yiwuwa wajan ganin Sultsn bai auri ko wace Yarin Ya ba, face Sultana..!! _F pen_ *_React please and help me share this update please lovely fan's😍✨_* [01/04, 3:10 pm] Zarah Tymre's Henna: _Typing📲_ What's app channel👇 https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V WhatsApp group👇 https://chat.whatsapp.com/C9sZ6UCsGEHKSALn3SYSqs *_AHALINMU ƊAYA_* 💗💗💗 *_Fatima Y zakariyya👌_* _Tymer's henna_💅 *Nazari writer's ass......📚* _Sarauniyar👸 Nazari writer's✍️_ *_(THE QUEEN👑)_* ________Dedicated to anty salma💎 *_Part 2_* (Littafi na biyu📘) _Godiya ta musamman gareku ɗaukacin masoya na ina matuƙar yaba muku, alkhaerin Allah yakaimu ku a duk inda kuke.🤗😘😘_ *Da sunan Allah mai rahma mai jin kai* *_in the name of Allah, the Entirely Merciful, the Especially Merciful_* ➡️🅿? 1?5⃣➖1?6⃣? Bazamuyi ƙasa a gwaiwa wajan gano Yarin yar nan ba, cewar Galadima Murtala, sannan yaɗora da faɗin idan har muka barta to babu ko shakka zata cigaba da lalata mana komai, ba mamaki idan ba turota akayi ba, Zanyi duk mai yiwuwa wajan ganin Sultan bai auri kowace Yarin Ya ba face Sultana, ta haka ne kawai burinmu zai cika, To abunda dama yakamata kenan, yanzu kawai katashi kanufi, Fada wajan shi Mai Martaba ka sanar masa ta cikin ka tunkafin lokaci ya ƙure, idan ba hakaba ni zanyi abunda zan iya, Hajiya mai Soro takai ƙarshan maganar tare da buga cinya alamar ranta yaɓaci sosai, Batare da Galadima ya tankaba yamiƙe da hanzari ya nufi waje, _SASHEN UMMUL BAIT_ Dai dai ta zaman ta tayi sosai saman carpet a gaban, Barka da hutawa uwar ɗakin mu, "Barka dai cewar Ummul Bait, ikilima kice natura ɓangaran Yarima Sultan ranar da yayi Hawa ki kayiwa wata kwalliya ko?, "Nisawa me kwalliyar tayi wadda aka kira da iklima kafin tace Eh nice ranki ya daɗe Allah yasa ba laifi nayiba," "Babu laifi, inason ki gabatar min da hoton Yarin yar idan kin ɗauka Tunda naga idan kukaiwa mutum kwalliya kuna ɗaukar hoto a waya, "Angama ranki ya daɗe ina dashi amma banzo da wayar da akayi hoton aciki ba, Ɗan Jim Ummul Bait tayi, ba damuwa kituramin sai naduba, zaki iya tafiya" To ranki ya daɗe Allah ya ƙara miki lafiya Uwar Gida Acikin Babbar Masarauta, Mahaifiya Ga sarkin mu nagobe, Nabarki lafiya", Murmushi Ummul Bait tayi batare da tace komai ba Alama ce tanuna taji daɗin kirarin da tasamu, Cikin ranta kuma tana tunanin shin wacece Yarin yar nan?" kowa ce tabbas zangan ta sannan dole akwai wata alaƙa tsakanin ta da Sultan tayi maganar a fili ta yadda ko kuyangin kusa da ita bazasu iya jiba," "Saleem sosai yake kallon Suhailat fuskar shi ɗauke da annuri, Ganin hakan ne yasa Suhailat saurin sunkuyar da kanta cikin jin kunya, ta furta Yaya Saleem barka da wannan lokaci, fatan kana lafiya, daga haka taja bakin ta tayi shiru, Mai maƙon Saleem ya amsa Gaisuwar sai yaɗaukko wata maganar daban, "Suhailat kin bawa zuciya ta wahala Lallai na faɗa tarkon sonki, Ashe ahankali so kangame jiki yasanya ka cutu batare da kasani ba, Ashe haka so yake da daɗi idan ya karɓeka," sai kuma yayi shiru, Jin shirun yayi yawane yasa Suhailat ɗagowa a hankali, karaf sukai ido 4, Murmushi yasakar mata ma ɗauke da tsantsar so da ƙauna, Ƙanta tamayar ƙasa ta cigaba da wasa da zoben hannun ta, " Ƙanwata Cikin jin kunya Suhailat ta amsa da na'am Yaya Saleem," "Idanuwa na sunyi maraici, sun kasan ce cikin yunwa sai yau suka sami abinci, sunjima cikin ƙishi sai yau suka sami ruwa, bazan iya tuna tsawon lokacin da sukai cikin Duhu ba sai yau haske ya dawo cikin su," Tun muna Kano rabon da naganki irin haka sai yau, meye laifina? Saboda nace inason ki? Shine kika hukunta ni da rashin ganin ki na tsawon lokaci, saidai na hangeki daga nesa," "Suhailat gani gaki dagani sai ke sai kuma Allah kifaɗa min shin kina sona?" "Ganin bata da niyar ɗagowa ta kalle shi bare tayi masa magana, hakan ne yasa shi kai hannu tare da ɗago haɓar ta, suna haɗa ido ya ɗaga mata gira alamar yana jiran amsa, Tafikan hannayen ta tasa tare da rufe fuskar ta gaba ɗaya, Murmushi Saleem yayi tare da Faɗin nine fa yaya Saleem ɗinki yau kuma kunya ta kikeji, "_I'm Not joking when I say I love you Suhailat_" Emm Bazan takura miki ba idan biki shirya faɗamin bakya sona yanzuba, saina gama shan wahala kinga ƙarshe Na mutu kawai ki huta, "Da sauri Suhailat taɗago jin abunda yace, gyara zaman ta tayi sosai saman kujerar da take zaune, ganin idanuwan sa tayi a rufe, sosai taji babu daɗi cikin sanyin murya tafara magana, " Yaya Saleem kadaina Faɗin haka please baza ka mutu kabar niba," " _If I say I love you! I mean am going to live with you till the rest of my life Yayana_" Kasa motsawa Saleem yayi saboda tsabar tsananin farin ciki da jin daɗin kalaman Suhailat ji yayi tamkar yafi kowa sa'ar zuwa duniya a wannan ranar, "Jin yayi shiru hakan yasa Suhailat marairai cewa tare da Faɗin Haba yaya Saleem kayi hakuri mana, _so please and please I veggie u in the name of Allah forgive Mie_"🙏 hadda haɗa hannayen alamar ban hak'uri, Murmushi sosai Saleem yayi amma batare da Suhailat tagani ba, Hannun sa ɗaya ta kamo, _Yayana are you going to take care of me_?" _I'm going to take care off you more than myself ngd my life shalele_ yakai ƙarshan maganar tare da buɗe idanuwan sa akan kyakkyawar fuskar ta, da sauri ta runtse ido saboda kunya, Hhmm bawani kunya ai ina kallonki, kika gama ƙaremin kallo saboda kinga idona a rufe ko, "kai yaya Saleem ni ban kalle kaba, a shagwaɓe tayi maganar kamar zata yi kuka," "To shikenan ƴar guda ɗaya na kada kiyi kuka yanzu dai shikenan a yau basai gobe ba zan kira daddy na sanar masa kince kedai aure kike so kuma ni zaki aura"😊 Zaro ido waje Suhailat tayi yaya Saleem ka rufamin asiri ni Allah ba haka nace ba" "Oh ƙarya nake kunan? " Dafe baki tayi tare da Faɗin, A'a babu ruwana, "To kingani Tunda haka ne kawai a ɗaura mana aure muna komawa Kano kinga sai mu tafi Lagos tare, idan muka kammala aikin mu nacan sai na wuce dake Canada ki ƙarasa karatun ki acan ko?" "Kafin Suhailat tace wani abu wayar sa taɗau ruri, cikin ransa ya furta waye zai takuramin haka, ganin Sulaim ne yasa shi ɗaga wayar tare da karawa a kunne," Suhailat wadda kamar jira take dama ya ɗaga wayar ta gudu Tunda taji ya fara yimata maganar aure, Kafin ya ankara har ta fita daga cikin haɗaɗan gurin shaƙatawar mai ɗauke da nau'i nau'in itatuwan kayan marmari kala kala gurin gwanin ban sha'awa harda (Swimming pool) a gurin dake cikin Masarautar Gabas, a cikin sashen Baba Waziri, wanda kowane sashe na Masarautar yana da irin wannan Garden ɗin, saidai Duka basu kai girman na Yarima sultan ba, Ganin Suhailat ta gudu ne hakan yasa Saleem sakin murmushi haɗi da girgiza kai, tashi shima yayi ya nufi ɓangaran Yarima Sultan danjin kiran Meye Sulaim keyi masa, "Tsaye take cikin shiga ta alfarma taɗora alkyabba saman shadda ruwan ɗorawa wadda a kayi mata aikin baƙin zare da duwatsu, tun daga sama har ƙasa, ta ɗan tsuke fuska abakin ƙofar shiga parlourn Yarima Sultan, bayan ta kuyangi ne guda biyu ko wacce hannun ta ruƙe da tire, an lulluɓe abunda ke cikin tire ɗin da wani mayafi na karan miski launin blue, da alama Ko Meye aciki yana da yawan gaske saboda yadda tire ɗin yayi tozo daga sama," "A ɗan hassale Gimbiya Sultana ta furta, Asanar wa Yarima Gimbiya Sultana ce a ƙofa," "Ƙara russanawa bafadan yayi, ranki ya daɗe, Sarkin gobe yace a sanar wa dako waye yazo bazai iya ganin sa yanzuba saidai ya dawo anjima, saboda Yariman Gabas na tare da ba.... "Tunkafin Bafadan ya ƙarasa faɗar abunda ke bakin sa Gimbiya Sultana ta juya a fusace Fuuuu, ta nufi ƙofar fita daga sashan kuyangin ta suka rufa mata baya cikin sauri tare da Faɗin Allah ya huci zuciyar gimbiya ƴar Galadiman gabas jika ga sarki adam uwar gida ga sarkin mu na gobe Yarima Sultan, "ko kallon su ba tayi ba bare su da ran wani abu daga gareta kamar yadda tasaba yi musu alkhiri idan sukai mata irin wannan kirarin," "Cikin ƙunar zuciya ta koma ɓangaran su, harcikin ranta taso ganin Yarima sultan saboda tun ranar da yayi hawa bata ƙara sashi a idon taba, yanzuma tazo ne tayi masa bangajiya tare da kyautar hutu a gareshi amma yaƙi bata damar yin hakan, tasan Tunda yace bazai ga kowa ba to tabbas babu wanda ya isa ya ganshi idan ba mai martaba sarki ba ko Mahaifiyar sa Ummul Bait," " Kallon inda princess take zaune Yarima Sultan yayi, so yake yafita gurin aminin sa amma ya rasa dalilin da yasa baya son sallamar princess Yanzu, jiyayi shirman ta na burgeshi tana bashi dariya sosai, amma ko a fuska baya nuna hakan saboda tsare gida da mulki irin nashi, Zaiyi maga kenan sai ya tsinci muryar ta tana magana a hankali hakan yasa shi fasa faɗar abunda zai ce ya saurara don jin nata batun," "Yaya Yarima Ummeetha tace kada na daɗe Tunda banga waya na ba, idan kabani izini zan iya tafiya" Sai kace nina riƙe ta duk tazo ta cikamin kunne, cikin ransa yayi maganar, "batare da yace komai a zahiri ba ya tashi ya nufi bedroom ɗin sa, Bin bayan sa tayi da kallo dai dai zai shiga bedroom ɗin ta muguɗa masa baki tare da yimasa gwalo mutun sai girman kan tsiya, ayimasa magana sai yaga dama sannan zai bada amsa ni wlh ko bai bani izinin tafiya ba saina tafi yanzu yanzu Halin su ɗaya da yaya Sulaim masu ban haushi kaw...... "Ganin yafito ne ya kan yasa ta haɗiye sauran maganar dake bakin ta tare dayin ƙasa dakai kamar ba yanzu tagama masifa ita kaɗai ba," Kamar yadda ya saba tafiya cikin nutsuwa, izza, da isa, haka ya ƙarasa inda ya tashi saida ya zauna sannan yamiƙawa princess Salma, wata ƴar jaka da yafito da ita daga ɗakin sa, "Saida ta kalleshi kafin tasa hannu biyu ta karɓa, Yaya Yarima menene wannan?" Sai kuma tayi saurin kame bakin ta ganin irin kallon da yayi mata, Kiran Sulaim ne ya katse musu zancan zucin da suke a tsakanin su kowa da abunda yake saƙawa, "ita princess Allah Allah take tabar parlourn taje taga Meye acikin jakar wadda Tunda yabata wani irin dadda ɗan ƙamshi yamamaye hancin ta, "shikuma yana tunanin ta dameshi gashi ya kasa sallamar ta," "Allah ya huci zuciyar aminin sultan ayimin afuwa, Yarima nanan fitowa yanzu," batare da jiran me Sulaim zaiceba ya ajiye wayar tare da kallon princess wanda taga kamar harararta ma yake, "_You girl have a problem and u have disturbance, you can go_" Yarima Sultan ya faɗa tare da miƙa mata wani marks, ki rufe fuskar ki da wannan kibi ta inda muka shigo, kina fita zakiga wata ɓakar mota kishiga ciki za amai daki, sashan baba waziri, yana kaiwa nan yanuna mata ƙofar baya da yatsan hannun sa, "Turo baki princess tayi cikin jin haushi wai ita zai cewa tanada, damuwa gata da hayaniya, sosai taji haushi, marks ɗin ta saka tare da nufar ƙofa da sauri, har tasa ƙafar ta sa kuma ta juya, ƙasa ƙasa ta furta Na barka lafiya, kana da ciwon kai" tana kaiwa nan ta fice a ɗari da sittin," Sosai abun da tayi yabawa Yarima sultan ɗariya saɓanin yaji haushi, Tunda yake wani bai taɓa faɗa masa makamanciyar irin wannan kalmar ba, wato ramawa tayi, shine kuma tafita da gudu, cikin ransa ya ƙara shaida lallai princess Yarin yace, " Jin Galadima yayi shiru hakan yasa, sarki Faɗin ina jinka Galadima zaka iya faɗar duk abunda ke bakin ka munada lokaci bugu da ƙari kaiɗan uwa nane ina maraba da duk abunda kazo dashi matukar baisabawa shari'a ba," "Haka ne to dama magana ce wadda koni na zartar da hukunci akai nasan babu laifi to amma idan har da shugaba a guri kuma adali irinka to abar komai a hannunku yafi, Jinjina kai sarki yayi alamar gamsuwa da maganar", Cigaba da magana Galadima Murtala yayi, yauwa to dama magana ce akan ƴaƴan mu baki ɗaya, kuma babban al'amari ne Tunda magana ake ta aure...!!! _F pen_ Atemaka da react da kuma Share🙏 _Typing📲_ What's app channel👇 https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V WhatsApp group👇 https://chat.whatsapp.com/C9sZ6UCsGEHKSALn3SYSqs *_AHALINMU ƊAYA_* 💗💗💗 *_Fatima Y zakariyya👌_* _Tymer's henna_💅 *Nazari writer's ass......📚* _Sarauniyar👸 Nazari writer's✍️_ *_(THE QUEEN👑)_* ________Dedicated to anty salma💎 *_Part 2_* (Littafi na biyu📘) _Godiya ta musamman gareku ɗaukacin masoya na ina matuƙar yaba muku, alkhaerin Allah yakaimu ku a duk inda kuke.🤗😘😘_ *Da sunan Allah mai rahma mai jin kai* *_in the name of Allah, the Entirely Merciful, the Especially Merciful_* ➡️🅿? 1?5⃣➖1?6⃣? Bazamuyi ƙasa a gwaiwa wajan gano Yarin yar nan ba, cewar Galadima Murtala, sannan yaɗora da faɗin idan har muka barta to babu ko shakka zata cigaba da lalata mana komai, ba mamaki idan ba turota akayi ba, Zanyi duk mai yiwuwa wajan ganin Sultan bai auri kowace Yarin Ya ba face Sultana, ta haka ne kawai burinmu zai cika, To abunda dama yakamata kenan, yanzu kawai katashi kanufi, Fada wajan shi Mai Martaba ka sanar masa ta cikin ka tunkafin lokaci ya ƙure, idan ba hakaba ni zanyi abunda zan iya, Hajiya mai Soro takai ƙarshan maganar tare da buga cinya alamar ranta yaɓaci sosai, Batare da Galadima ya tankaba yamiƙe da hanzari ya nufi waje, _SASHEN UMMUL BAIT_ Dai dai ta zaman ta tayi sosai saman carpet a gaban, Barka da hutawa uwar ɗakin mu, "Barka dai cewar Ummul Bait, ikilima kice natura ɓangaran Yarima Sultan ranar da yayi Hawa ki kayiwa wata kwalliya ko?, "Nisawa me kwalliyar tayi wadda aka kira da iklima kafin tace Eh nice ranki ya daɗe Allah yasa ba laifi nayiba," "Babu laifi, inason ki gabatar min da hoton Yarin yar idan kin ɗauka Tunda naga idan kukaiwa mutum kwalliya kuna ɗaukar hoto a waya, "Angama ranki ya daɗe ina dashi amma banzo da wayar da akayi hoton aciki ba, Ɗan Jim Ummul Bait tayi, ba damuwa kituramin sai naduba, zaki iya tafiya" To ranki ya daɗe Allah ya ƙara miki lafiya Uwar Gida Acikin Babbar Masarauta, Mahaifiya Ga sarkin mu nagobe, Nabarki lafiya", Murmushi Ummul Bait tayi batare da tace komai ba Alama ce tanuna taji daɗin kirarin da tasamu, Cikin ranta kuma tana tunanin shin wacece Yarin yar nan?" kowa ce tabbas zangan ta sannan dole akwai wata alaƙa tsakanin ta da Sultan tayi maganar a fili ta yadda ko kuyangin kusa da ita bazasu iya jiba," "Saleem sosai yake kallon Suhailat fuskar shi ɗauke da annuri, Ganin hakan ne yasa Suhailat saurin sunkuyar da kanta cikin jin kunya, ta furta Yaya Saleem barka da wannan lokaci, fatan kana lafiya, daga haka taja bakin ta tayi shiru, Mai maƙon Saleem ya amsa Gaisuwar sai yaɗaukko wata maganar daban, "Suhailat kin bawa zuciya ta wahala Lallai na faɗa tarkon sonki, Ashe ahankali so kangame jiki yasanya ka cutu batare da kasani ba, Ashe haka so yake da daɗi idan ya karɓeka," sai kuma yayi shiru, Jin shirun yayi yawane yasa Suhailat ɗagowa a hankali, karaf sukai ido 4, Murmushi yasakar mata ma ɗauke da tsantsar so da ƙauna, Ƙanta tamayar ƙasa ta cigaba da wasa da zoben hannun ta, " Ƙanwata Cikin jin kunya Suhailat ta amsa da na'am Yaya Saleem," "Idanuwa na sunyi maraici, sun kasan ce cikin yunwa sai yau suka sami abinci, sunjima cikin ƙishi sai yau suka sami ruwa, bazan iya tuna tsawon lokacin da sukai cikin Duhu ba sai yau haske ya dawo cikin su," Tun muna Kano rabon da naganki irin haka sai yau, meye laifina? Saboda nace inason ki? Shine kika hukunta ni da rashin ganin ki na tsawon lokaci, saidai na hangeki daga nesa," "Suhailat gani gaki dagani sai ke sai kuma Allah kifaɗa min shin kina sona?" "Ganin bata da niyar ɗagowa ta kalle shi bare tayi masa magana, hakan ne yasa shi kai hannu tare da ɗago haɓar ta, suna haɗa ido ya ɗaga mata gira alamar yana jiran amsa, Tafikan hannayen ta tasa tare da rufe fuskar ta gaba ɗaya, Murmushi Saleem yayi tare da Faɗin nine fa yaya Saleem ɗinki yau kuma kunya ta kikeji, "_I'm Not joking when I say I love you Suhailat_" Emm Bazan takura miki ba idan biki shirya faɗamin bakya sona yanzuba, saina gama shan wahala kinga ƙarshe Na mutu kawai ki huta, "Da sauri Suhailat taɗago jin abunda yace, gyara zaman ta tayi sosai saman kujerar da take zaune, ganin idanuwan sa tayi a rufe, sosai taji babu daɗi cikin sanyin murya tafara magana, " Yaya Saleem kadaina Faɗin haka please baza ka mutu kabar niba," " _If I say I love you! I mean am going to live with you till the rest of my life Yayana_" Kasa motsawa Saleem yayi saboda tsabar tsananin farin ciki da jin daɗin kalaman Suhailat ji yayi tamkar yafi kowa sa'ar zuwa duniya a wannan ranar, "Jin yayi shiru hakan yasa Suhailat marairai cewa tare da Faɗin Haba yaya Saleem kayi hakuri mana, _so please and please I veggie u in the name of Allah forgive Mie_"🙏 hadda haɗa hannayen alamar ban hak'uri, Murmushi sosai Saleem yayi amma batare da Suhailat tagani ba, Hannun sa ɗaya ta kamo, _Yayana are you going to take care of me_?" _I'm going to take care off you more than myself ngd my life shalele_ yakai ƙarshan maganar tare da buɗe idanuwan sa akan kyakkyawar fuskar ta, da sauri ta runtse ido saboda kunya, Hhmm bawani kunya ai ina kallonki, kika gama ƙaremin kallo saboda kinga idona a rufe ko, "kai yaya Saleem ni ban kalle kaba, a shagwaɓe tayi maganar kamar zata yi kuka," "To shikenan ƴar guda ɗaya na kada kiyi kuka yanzu dai shikenan a yau basai gobe ba zan kira daddy na sanar masa kince kedai aure kike so kuma ni zaki aura"😊 Zaro ido waje Suhailat tayi yaya Saleem ka rufamin asiri ni Allah ba haka nace ba" "Oh ƙarya nake kunan? " Dafe baki tayi tare da Faɗin, A'a babu ruwana, "To kingani Tunda haka ne kawai a ɗaura mana aure muna komawa Kano kinga sai mu tafi Lagos tare, idan muka kammala aikin mu nacan sai na wuce dake Canada ki ƙarasa karatun ki acan ko?" "Kafin Suhailat tace wani abu wayar sa taɗau ruri, cikin ransa ya furta waye zai takuramin haka, ganin Sulaim ne yasa shi ɗaga wayar tare da karawa a kunne," Suhailat wadda kamar jira take dama ya ɗaga wayar ta gudu Tunda taji ya fara yimata maganar aure, Kafin ya ankara har ta fita daga cikin haɗaɗan gurin shaƙatawar mai ɗauke da nau'i nau'in itatuwan kayan marmari kala kala gurin gwanin ban sha'awa harda (Swimming pool) a gurin dake cikin Masarautar Gabas, a cikin sashen Baba Waziri, wanda kowane sashe na Masarautar yana da irin wannan Garden ɗin, saidai Duka basu kai girman na Yarima sultan ba, Ganin Suhailat ta gudu ne hakan yasa Saleem sakin murmushi haɗi da girgiza kai, tashi shima yayi ya nufi ɓangaran Yarima Sultan danjin kiran Meye Sulaim keyi masa, "Tsaye take cikin shiga ta alfarma taɗora alkyabba saman shadda ruwan ɗorawa wadda a kayi mata aikin baƙin zare da duwatsu, tun daga sama har ƙasa, ta ɗan tsuke fuska abakin ƙofar shiga parlourn Yarima Sultan, bayan ta kuyangi ne guda biyu ko wacce hannun ta ruƙe da tire, an lulluɓe abunda ke cikin tire ɗin da wani mayafi na karan miski launin blue, da alama Ko Meye aciki yana da yawan gaske saboda yadda tire ɗin yayi tozo daga sama," "A ɗan hassale Gimbiya Sultana ta furta, Asanar wa Yarima Gimbiya Sultana ce a ƙofa," "Ƙara russanawa bafadan yayi, ranki ya daɗe, Sarkin gobe yace a sanar wa dako waye yazo bazai iya ganin sa yanzuba saidai ya dawo anjima, saboda Yariman Gabas na tare da ba.... "Tunkafin Bafadan ya ƙarasa faɗar abunda ke bakin sa Gimbiya Sultana ta juya a fusace Fuuuu, ta nufi ƙofar fita daga sashan kuyangin ta suka rufa mata baya cikin sauri tare da Faɗin Allah ya huci zuciyar gimbiya ƴar Galadiman gabas jika ga sarki adam uwar gida ga sarkin mu na gobe Yarima Sultan, "ko kallon su ba tayi ba bare su da ran wani abu daga gareta kamar yadda tasaba yi musu alkhiri idan sukai mata irin wannan kirarin," "Cikin ƙunar zuciya ta koma ɓangaran su, harcikin ranta taso ganin Yarima sultan saboda tun ranar da yayi hawa bata ƙara sashi a idon taba, yanzuma tazo ne tayi masa bangajiya tare da kyautar hutu a gareshi amma yaƙi bata damar yin hakan, tasan Tunda yace bazai ga kowa ba to tabbas babu wanda ya isa ya ganshi idan ba mai martaba sarki ba ko Mahaifiyar sa Ummul Bait," " Kallon inda princess take zaune Yarima Sultan yayi, so yake yafita gurin aminin sa amma ya rasa dalilin da yasa baya son sallamar princess Yanzu, jiyayi shirman ta na burgeshi tana bashi dariya sosai, amma ko a fuska baya nuna hakan saboda tsare gida da mulki irin nashi, Zaiyi maga kenan sai ya tsinci muryar ta tana magana a hankali hakan yasa shi fasa faɗar abunda zai ce ya saurara don jin nata batun," "Yaya Yarima Ummeetha tace kada na daɗe Tunda banga waya na ba, idan kabani izini zan iya tafiya" Sai kace nina riƙe ta duk tazo ta cikamin kunne, cikin ransa yayi maganar, "batare da yace komai a zahiri ba ya tashi ya nufi bedroom ɗin sa, Bin bayan sa tayi da kallo dai dai zai shiga bedroom ɗin ta muguɗa masa baki tare da yimasa gwalo mutun sai girman kan tsiya, ayimasa magana sai yaga dama sannan zai bada amsa ni wlh ko bai bani izinin tafiya ba saina tafi yanzu yanzu Halin su ɗaya da yaya Sulaim masu ban haushi kaw...... "Ganin yafito ne ya kan yasa ta haɗiye sauran maganar dake bakin ta tare dayin ƙasa dakai kamar ba yanzu tagama masifa ita kaɗai ba," Kamar yadda ya saba tafiya cikin nutsuwa, izza, da isa, haka ya ƙarasa inda ya tashi saida ya zauna sannan yamiƙawa princess Salma, wata ƴar jaka da yafito da ita daga ɗakin sa, "Saida ta kalleshi kafin tasa hannu biyu ta karɓa, Yaya Yarima menene wannan?" Sai kuma tayi saurin kame bakin ta ganin irin kallon da yayi mata, Kiran Sulaim ne ya katse musu zancan zucin da suke a tsakanin su kowa da abunda yake saƙawa, "ita princess Allah Allah take tabar parlourn taje taga Meye acikin jakar wadda Tunda yabata wani irin dadda ɗan ƙamshi yamamaye hancin ta, "shikuma yana tunanin ta dameshi gashi ya kasa sallamar ta," "Allah ya huci zuciyar aminin sultan ayimin afuwa, Yarima nanan fitowa yanzu," batare da jiran me Sulaim zaiceba ya ajiye wayar tare da kallon princess wanda taga kamar harararta ma yake, "_You girl have a problem and u have disturbance, you can go_" Yarima Sultan ya faɗa tare da miƙa mata wani marks, ki rufe fuskar ki da wannan kibi ta inda muka shigo, kina fita zakiga wata ɓakar mota kishiga ciki za amai daki, sashan baba waziri, yana kaiwa nan yanuna mata ƙofar baya da yatsan hannun sa, "Turo baki princess tayi cikin jin haushi wai ita zai cewa tanada, damuwa gata da hayaniya, sosai taji haushi, marks ɗin ta saka tare da nufar ƙofa da sauri, har tasa ƙafar ta sa kuma ta juya, ƙasa ƙasa ta furta Na barka lafiya, kana da ciwon kai" tana kaiwa nan ta fice a ɗari da sittin," Sosai abun da tayi yabawa Yarima sultan ɗariya saɓanin yaji haushi, Tunda yake wani bai taɓa faɗa masa makamanciyar irin wannan kalmar ba, wato ramawa tayi, shine kuma tafita da gudu, cikin ransa ya ƙara shaida lallai princess Yarin yace, " Jin Galadima yayi shiru hakan yasa, sarki Faɗin ina jinka Galadima zaka iya faɗar duk abunda ke bakin ka munada lokaci bugu da ƙari kaiɗan uwa nane ina maraba da duk abunda kazo dashi matukar baisabawa shari'a ba," "Haka ne to dama magana ce wadda koni na zartar da hukunci akai nasan babu laifi to amma idan har da shugaba a guri kuma adali irinka to abar komai a hannunku yafi, Jinjina kai sarki yayi alamar gamsuwa da maganar", Cigaba da magana Galadima Murtala yayi, yauwa to dama magana ce akan ƴaƴan mu baki ɗaya, kuma babban al'amari ne Tunda magana ake ta aure...!!! _F pen_ Atemaka da react da kuma Share🙏 [01/04, 3:10 pm] Zarah Tymre's Henna: _Typing📲_ What's app channel👇 https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V WhatsApp group👇 https://chat.whatsapp.com/C9sZ6UCsGEHKSALn3SYSqs *_AHALINMU ƊAYA_* 💗💗💗 *_Fatima Y zakariyya👌_* _Tymer's henna_💅 *Nazari writer's ass......📚* _Sarauniyar👸 Nazari writer's✍️_ *_(THE QUEEN👑)_* ________Dedicated to anty salma💎 *_Part 2_* (Littafi na biyu📘) _Godiya ta musamman gareku ɗaukacin masoya na ina matuƙar yaba muku, alkhaerin Allah yakaimu ku a duk inda kuke.🤗😘😘_ *Da sunan Allah mai rahma mai jin kai* *_in the name of Allah, the Entirely Merciful, the Especially Merciful_* ➡️🅿? 1?7⃣➖1?8⃣? Shiru sarki yayi yana nazarin Galadima Murtala," "Shiyasa naga Tunda magana ce ta aure yakama ta azo ayi abunda duk yakamata tunkafin lokaci yaƙuri, Allah yabaka yawan nasara ya faɗa tare da ƙara nuna alamun girmamawa, gaba ɗaya ya kwashe komai kamar yadda matar shi hajiya mai soro ta kitsa mishi haka yayi, To alhamdulillah lallai kazo da babban al'amari, naji gaba ɗaya batunka, Galadima, amma abunda nakeso ka sanar dani shine, Maganar aure akan Suwaye?" cikin ƴaƴan namu, "To Allah ya temakeka dama akan Yarima Sultan da kuma ƴar wajena Sultana, naga da cewar yakama ayi magana," Shiru sarki yayi saboda bai yi tsammanin abunda Galadima yazo dashi kenan ba, har ga Allah yanaso yaga Sultan yayi aure yanzu to amma Baya so a matsa masa shiyasa yayi buris da maganar auran Sultan ɗin Tunda ko anyi masa sai yanuna baya so shi ba yanzu ba, "Gyaran murya mai martaba yayi, Naji daɗin wannan batunaka Galadima, ai hakan ba matsala bane, dama a har kullum burin mu shine kan ƴaran mu yakasan ce a haɗe, kuma yin hakan zai ƙara dan ƙon zuminci idan Allah ya yadda, auran ya tabbata to za'aji daɗi saboda cigaban mune baki ɗaya, matuƙar su yaran sun amince da juna to babu abunda zai hana ayi sai wani iko na sarki Allah," "Dim Dim galadima yaji ƙirjinsa na barazanar tsagewa, saboda yasan sarki bazai taɓa yiwa ɗansa Sultan auran dole ba, ita dama Sultana anata ɓangaran babu wata matsala dama ita tana cik," "Kayi shiru galadima kai nake sauraro lokacin ka na tafiya, cewar mai martaba yayin da ya tsare galadima da ido, kamar mai son gano wani abu a tattare dashi," "Allah ya temakeka tsakanin yaran ne to bazan iya cewa komai ba, amma dai ina ganin sun daɗe da Daidai tawa a tsakanin su, haka ita iyalin nawa take sanar min, shiyasa nace to ai shikenan komai yazo da sauƙi, yanzu kamata yayi kafin mu tashi daga nan kawai a tsaida ranar aure a tsakanin su," "Wani irin murmushin girma mai martaba yayi saboda ya daɗe dagane akwai wani abu da galadima yakeso game da wannan haɗin da yazo dashi, Ai duk al'amarin bana sauri bane zan zauna da manyan mu akan maganar Tunda dole sune masu saka lokacin ko ka mantane?, nida kai duka ƴaƴan mune baza mu ce mun yanke hukunci batare da shawarar kowa ba, "A'a ban mantaba haka ne to Allah yasa muji alkhairi amma dai a duba lamarin sosai Ranka ya daɗe", Hannu mai martaba yaɗa gawa Galadima saboda lokacin da yabashi yaƙare, take mulkin ya motsa, cikin isa sarki ya furta zaka iya tafiya ina godiya da ziyara," Shu'umin murmushi Galadima yayi wanda shikaɗai yasan fassarar kayan sa, Ina Nagode da lokacin da nasamu daga mai martaba, sai munhaɗu a Fada Na barka lafiya, "Galadima na kawa nan ya miƙe mai maƙon ya nufi waje sai ya nufi wasu hotuna manya manya guda uku wanda suke maƙale a jikin bangon babban parlourn Sarki,". Na Farko Yarima Sultan ne sanyi da kayan saraki tun yana yaro, Na biyu tsohon sarki Adam Shareef sanye da Jallabiya sai alkyabba da yaɗora akai, sai hoto na uku hoton wannan Yarin yar ne dake parlourn Ummul Bait, anan ma shine da alama duk rana ɗaya aka yiwa jariryar hoton saboda komai irin ɗaya da wancan hoton na parlourn Ummul Bait, tsarƙar wuyan Yarin yar sai ƙalli take ga tambarin zaki nan a jikin sarƙar, wanda Idan ba magajin Masarautar gabas ba babu me irin wannan sarƙar, acikin Masarautar ake ƙirata, bayan sarƙar kuma abun mamaki Zanan HATIMIN MALLAKA Ne a jiki, jariryar masha Allah kamar kasa hannu ka ɗakko ta saboda yadda ta fito sosai acikin hoton duk da jaririya ce hakan bai hana gaba ɗaya dinfull ɗin ta lotsawa," Hannu Galadima Murtala yasa ya shafi fuskar Yarin yar, cikin ransa ya furta shigeya da kinanan da tuni masifar da muke ciki tafi ta yanzu, mun kawar dake saura uwarki da ɗan uwanki tare da mahifinki, A zahiri kuwa kwallace ta gangaro saman kuncin sa cikin sanyin murya ya furta Allah sarki Jarumarmu munyi babban rashi a zuri'ar mu, Allah yasaka mana akan duk wanda yaraba mu dake, yakai ƙarshe tare da matsar kwalla, "Da sauri Mai martaba sarki Yusuf ya kauda kanshi, saboda Galadima ya sosa masa inda yake yi masa ƙaiƙayi, ƴa mafi soyuwa a gareshi kenan, Ahalin yanzu babu ita, son ta yake fiye da komai a rayuwar sa, gashi anraba su tun tana jaririya, amma haryanzu jinta yake acikin ransa fiye da duka ƴaƴan sa," "Ƙalla ido Galadima yayi ya kalli sarki Yusuf ganin ya kauda kai gefe hakan yasa shi nufar ƙofa da sauri yana share hawaye, buɗa masa hanya Dakaran dake tsaron ƙofar sukayi Fadawa biyu suka rufa masa baya, wanda suka kasance nasa ne dama dasu yazo, "wata irin ma haukaciyar dariya ya saki bayan fitar sa a fili ya furta zaka gane kuranka Yusuf dole mulkin nan da kake taƙama dashi sai ya dawo hannu na bazan taɓa barin kaba," saida yafita daga sashen mai martaba sannan yayi shiru, Saleema ce zaune a parlourn Su gimbiya Sultana kan ta a ƙasa sai faman kallon hoton Sulaim take, "Oh ƙawata ashe dama muna guri ɗaya tare har natsawan kwana uku amma Bamu saniba" kuma fa ko _last day_ nakira wayar ki amma bata zuwa, Gimbiya Sultana takai ƙarshan maganar dai dai lokacin tana zama kusa da Saleema, "Aje wayar Saleema tayi tajuya sosai ta fuskanci gimbiya Sultana tare da rungume ta baki ɗaya suka sa darita, janye jikin ta, ta sakar mata murmushi" Friendy ashe zamu sake haɗu, a zahiri, Tunda ki kabaro ƙasar mu shikenan kika manta da muta ne saidai a chat," "Haba Bello Arab wlh kinsan ina neman ku, nifa Tunda nabaro Canada itama antyn nawa tadawo Nigeria shiyasa banƙara zuwa ba Tunda wadda zanje gurin nata itama aiki ne yakai mijin ta can yanzu kuma sun dawo nan, " Ai idan da me laifi acikin mu ma kece saboda _at any moment_ Kuna Zuwa Nigeria amma biki taɓa ne mana ba" wai duk bawa wannan ba abun mamakin shine meya kawo ki masarautar mu?" na tambayeki tu a waya kince sai kinzo za kibani labari inajin ki," "Ɗan taɓe baki Saleema tayi, Emm babu wani dalili mai ƙarfi fa, matar uncle ɗin muce,Mahaifinta shine wazirin masarautar nan, to duk lokacin da muka zo ƙasar nan su mommy na zuwa su gaishesu, ni ban taɓa zuwa ba sai wannan karon shima saboda wani dalili ne," _Oky You mean_ Anty Maryam Nasan dai itace ke aure a Kano kuma itace babba cikin ƴaƴan Waziri, kuma family ɗin datake aure _something_ Arab ne kinga kema ai Saleema Bello Arab ne So ita cema, "Yeah ba mamaki namanta Meye sunan ta na asali amma ummeetha muke kiran ta dashi, "Of course itace tana tana da wani ɗa mai kama da aljanu saboda tsabar kyansa kamar ba mutumba ina yawan ganin shi aminin Yarima Sultan ne, Baya ko fara'a amma yana matuƙar burgeni da ace babu Yarima Sultan to tabbas shi zan aura" "Da sauri Saleema ta kalle ta jin abunda ta faɗa sarai ta gane akan wa Sultana ke magana, Yaya Sulaim ɗin ta, take annurin fuskar ta a ragu don ita bata haɗa soyayyar Sulaim da komai ba, ji take zata iya ɓatawa da kowa akan Sulaim" "jin tayi shiru hakan yabawa gimbiya sultana damar cigaba da magana saboda ita bata ma lura da chanzawar ƙawar tata ba, amma Bello Arab ina ganin ai na taɓa gaya miki ni ƴar cikin masarauta ce kuma a garin Barno amma shine ko kiyi tunanin ne mana" Sorry mana friendy yanzu dai Tunda mun haɗu ai komai ya wuce, ko sai nafaɗi ɗayan sunan ne, Murtala Shareef Zaki," Gaba ɗaya suka sa dariya haɗi da tafawa, "Wannan ai sunan school ne yanzu anan da Gimbiya Sultana zaki kirani" Heeyyy Sannu Gimbiya Saleema ta faɗa cikin wasa, Yauwa Bello Arab kuma kinsan me? A'a cewar Saleema tare da tattara hankalin ta akan Sultana, "sosai kuna yanayi da wannan kyakkyawan ɗan Anty Maryam ɗin, yauwa Natuna sunan sa Sulaim yeah Sulaim ta ƙara faɗa tare da ɗaga kai alamar dai dai tafaɗa, Wlh friendy bashida kirki ko dariya ba yayiwa mutane bare kasa ranyin magana dashi," Sallamar da akayine yasa gaba ɗaya suka maida hankalin su zuwa ƙofa, wasu kuyangi ne su biyu hannu ɗaya ruƙe da tiri anjira kayan abinci, ita kuma ɗayar anjira abunsha da kayan marmari kala kala, Sosai Gimbiya Sultana ta ɗaure fuska tare da maida ƙafar ta ɗaya ƙan ɗaya kamar ba itace keta faman surutu yanzu ba, cikin isa da izza ta kalli kuyangun, zaku iya ajeye wa, tace batare da ta ƙara wata maganar bisa haka ba," Da sauri suka ƙarasa shiga suka aje kayan hannun su a tare a gaban Gimbiya Sultana da Saleema wadda gaba ɗaya Haushin ƙawar tata ya kamata jin tana yaɓon kyan Sulaim a gaban ta, jitayi baza ta iya zama ba, kuyangin na fita itama ta miƙe, Ruƙo hannun ta Sultana tayi, Ina zakije badai tafiya zakiba, Tafiya zanyi mana Anjima nadawo, "A'a gaskiya ga abinci ankawo miki idan kikaci sai ki tafi Meye na damuwa Tunda duk muna guri ɗaya gashi mun daɗe Bamu haɗuba ko hira bamuyi sosai ba", _Look_ Sultana zandawo Yanzu inada uziri may be na kwanar miki anan ma, so please kibarni na tafi, Jin hakan ne yasa Sultana Faɗin oky ina jiranki yau anan zaki kwana, _promise_ "Ɗaga kai Saleema kawai tayi, ta ɗauke wayar ta, gimbiya sultana ta taka mata har zuwa bakin ƙofar parlourn, friendy bazan iya fita ba alkyabba ba kiyi hakuri, ki sauka lafiya nagode da ziyara sai najiki," "Murmushin yaƙe kawai Saleema tayi _don't worry about that_ Haka ma Nagode nabarki lafiya" tana kaiwa nan ta fita, "Saleema da Gimbiya Sultana ƙawayene sosai, Sun haɗu a school, *(UNIVERSITY OF TORONTO)* A ƙasar Canada, acan gimbiya Sultana tayi karatun ta na degree, a gurin ƙarwar Mahaifiyar ta hajiya mai soro, saboda babu kowa a wajan ƙanwar maman nata shine su roƙi alfarma taje ta zauna musu acan har Allah yasa ta kammala degreen ta na farko acan, ita kuma Saleema dama can ne ƙasar su acan aka haife su gaba ɗaya, sosai jinin su ya haɗu saboda kusan halin su yazo ɗaya, akwai wulaƙanci ka girman kai, ita Sultana mulki ke yawo acikin jikin ta, ita kuma Saleema dukiya da gayu ga kyau, duk da itama Sultana ba baya ba, wannan shine dalilin shaƙuwar su komai tare sukeyi, har suka kammala a lokacin ne Sultana ta dawo gida Nigeria, tare da begyan juna ita da Saleema saida ko wacce tayi kuka lokacin rabuwa kamar baza su ƙara ganin juna ba har Airport saida Saleema taraka Sultana, sannan suka yiwa juna alƙawarin ziyarar junanan su lokaci zuwa lokaci," wannan itace alaƙar dake tsakanin gimbiya Sultana da kuma Saleema a taƙaice, "Na daɗe inajiran wannan rana, naji daɗi sosai Gimbiya ta, Yarima Safwan ya ƙara she maganar tare da sakarwa Gimbiya shaheedah murmushi," "Martanin murmushin itama tamai da masa, Bakomai nima ina sonka saboda banfiye zama anan ɗin ba shiyasa bana nuna maka hakan _But I love you_ Yarima Na," Sosai maganar ta ratsashi hakan yasa shi kasa mayar mata da martani, Jin yayi shiru ne yasa tace Yaya Safwan kana lafiya dai ko?" "Murmushi yayi sosai tare da dai dai ta nutsuwar shi, _ Nothing is wrong with me_ farin ciki ne ya hanani magana, _So I really appreciate you, and I love you so very much beautiful angel my world_" Murmushin gefan baki ta sakar masa, cikin ranta kuma wani irin haushin sa take ji, ina ma Yarima Sultan ne ya agabana kamar haka yana faɗa min waɗan nan kalaman, "Daga lokacin dana zama sarki a masarautar gabas za kizama uwar gida a gurin na, lokacin da naji ance wancan Sultan ɗin kikeso, zuciya ta kasa jurewa tayi nashi matsanancin tashin hankali, saboda haka a yau basai gobe ba zan sanar wa da mahaifin mu mai martaba, kowa ya shaida gimbiya shaheedah ta zama ta Yarima Safwan sarkin gobe," Naji daɗin hakan tafaɗa tare da miƙewa, Nabar ka lafiya" "ki huta lafiya yabata amsa a gajarce" Tana shiga bedroom ɗin ta ko zama ba tayi ba tayi dialing No. Baɗin Mahaifiyar ta, bugu ɗaya aka ɗauka," "Mom barka da yamma kuna lafiya ya yah Mu'azzam?" "lafiya muke Allah yasa kema haka, "eh Mom wlh kinsan banason wannan Safwan ɗin ko? Amma yanzu saboda ke har lokaci na na bashi sai wani faɗamin magan ganun banza yake Mtss" taja wani dogon tsaki, "Haba shaheedah ke miye ruwan ki ai ba dole saikin so shiba na faɗa miki, an tabbatar min da shine zai haukaragar mahaifin sa ba Sultan ba shiyasa nace ki amince masa kamar gaske, idan akayi auran muka karɓi mulki kinga sai ki rabu dashi ki aure duk wanda kike so, Emm don a halin yanzu na turo da takar da zuwa ga Sarki Yusuf Akan maganar, saboda haka koda yakira ki nasan zantambayeki shin kinason Safwan? kada ki nuna komai kawai ki amince," Don wlh nagaji da zaman Kano ina so nadawo masarautar mu, kina ganin shaheedah nida masarautar mu amma ankore ni nida ɗana ki tuna fa mahaifina, Allah ya jiƙansa Wanbai ne acikin masarautar nan amma akayimin haka," "_Oh god please Mom enough is enough_ manah ya isa kinsan banason irin maganganun nan, komai zai wuce zamu dawo da komai hannun mu, Yanzu anga ƴar taki ko har yanzu," "Ba agan taba amma ana kan bincike, dole azzalumin mahaifin ta ya dawo min da ƴa ta saboda wlh shi ya ɗauke min ƴa tsahon shekaru nan, " _Any way_ Mom za aganta idan ma shi ya ɗauke ta dole ya dawo da ita, shiyasa tun farko nace kada ki aure wannan mutumin, amma kikace a'a komai _Normal_" "Allah yabamu alkhairi zanyi wani abu yanzu _I will call you back_ batare da jiran abunda za tace ba ta tsinke kiran, _____---------_____ "Nayi waya da Baffa na sanar masa muna nan tafe gobe da izinin Allah" Kallon Yarima Sultan, Sulaim yayi, Eh ya faɗa min, Allah ya kaimu," "ameen y rabb, cewar Yarima Sultan, Idan muka fita sallar magrib, zamu wuce ziyara ko?" Sulaim yace Ziyara zuwa ina?" "Ɓangaran baba waziri mu gaida su ummeetha sai mu dawo sashen Ummul Bait itama mu gaisa, Hakan yayi? Emm" "Babu laifi Allah yakaimu idan yayi maka nima _is fine_" Ya faɗa tare da ɗaga wayar Dr.jabir, Magana sukai sosai Sulaim ya sanar masa yana nan dawowa gobe sannan zai shigo hospital zuwa _next day_" To Allah ya dawo dakai lafiya, a miƙamin gaisuwa zuwa ga Sultan, cewar Dr.jabir" "yana jinka yanzu haka" Ɗan ɗaga murya kaɗan Dr.jabir yayi tare da Faɗin Allah ya temaki Yarima barka da yamma, Murmushi Yarima sultan yayi saboda yasan Dr.jabir sosai, Yarima baya amsa gaisuwar waya, idan anaso aganni ina masarautar gabas, "Tuba nake Ranka ya daɗe cewar Dr.jabir amin afuwa yanayin aiki ne yazo da haka amma ina nan tafe, kaina bisa gwaiwa ta," "to babu laifi likita bokan Turai ya aikin?" inaso a dubamin zuciya ta a wanke min ita yafaɗa cikin sigar wasa," "Dariya Dr.jabir yayi sosai, Ranka yadaɗe wlh nima babban likitan nakeso ya dawo yadubamin tawa zuciyar saboda ciwo take, ciwon so yakama min ita" Ɗil Ɗil Sulaim ya katse kiran, jin Dr.jabir ya fara maganar So," Murmushin girma irin nasu na sarakai Yarima Sultan yayi, aminina Meye laifin mu da za a katse kiran muna gaisawa, Kallon ƙasan ido Sulaim yayi masa can ƙasan maƙoshin sa ya furta _I don't know_ Shikenan yanzu dai gobe jirgin safe zamubi saboda mu isa da wuri, don kada zuciyar Dr.jabir tayi bonben, yafaɗa dariya ƙunshe abakin sa, "PillowSulaim ya ɗauka na kujerar dayake zaune tare da jefa wa Yarima Sultan, ya mutu kafin muje ƙarewar bonben" "Hannu yasa ya ruƙe pillown da Sulaim ya jefa masa, Haba aminina Har yanzu ba kadai na wasan yara ba, gashi kuma muna ta shirin aurar dakai, " "Gaba ɗaya annurin fuskar Sulaim saida ya ɗauke, tsam ya tashi kai tsaye ya nufi bedroom, bansan lokacin daka zama haka ba, Sultan ka koyi hayaniya ga damuwa, ya faɗa tare da shige wa room ɗin" "Hhmm" kawai Sultan yace shima ya miƙe yanufi nashi bedroom ɗin, domin fara shirin sallar magrib, "Auta yaushe kika fara ƙarya bansani ba, inaso kifaɗa min gaskiya kice wadda kika yiwa Yarima Sultan Zamiya ranar da yayi hawa ko?" "Kallon ummeetha princess Salma tayi, rau rau tayi da ido alamar zata yi kuka, ummeetha nace bane bace bafa," "To shikenan basai kinmin kuka ba, ina zoben hannayen ki? "Da sauri ta dubi hannun nata, take ta diriri ce abunka da wanda bai saba da ƙarya ba, em em dama cirewa nayi suna ɗaki duka..!! _F Pen_✍️ [01/04, 3:10 pm] Zarah Tymre's Henna: _Typing📲_ What's app channel👇 https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V WhatsApp group👇 https://chat.whatsapp.com/C9sZ6UCsGEHKSALn3SYSqs *_AHALINMU ƊAYA_* 💗💗💗 *_Fatima Y zakariyya👌_* _Tymer's henna_💅 Ko *Nazari writer's ass......📚* _Sarauniyar👸 Nazari writer's✍️_ *_(THE QUEEN👑)_* ________Dedicated to anty salma💎 *_Part 2_* (Littafi na biyu📘) _Godiya ta musamman gareku ɗaukacin masoya na ina matuƙar yaba muku, alkhaerin Allah yakaimu ku a duk inda kuke.🤗😘😘_ *Da sunan Allah mai rahma mai jin kai* *_in the name of Allah, the Entirely Merciful, the Especially Merciful_* ➡️🅿? 1?9⃣➖2?0⃣? Dasauri princess ta kalli hannun ta, take ta diriri ce, cikin kaɗuwa tace, em em dama cirewa nayi suna ɗaki na ajeyi duka, "Kul kika ƙara yimin ƙarya, Ranki zai ɓaci Ummeetha tafaɗa tare da kafe princess da ido," Allah Ummeetha baƙar ya bane, bari na ɗakko miki kigani ma, Oyah ɗakko nagani muje ni zan jira ki a parlour atare suka fito daga masaukin ummeetha, Princess wadda dama hanyar guduwa take nema da sauri ta tashi ta nufi bedroom ɗin da aka sauke su, ita da suhailat, da Saleema, babban room ne mai ɗauke da 2 bed aciki, Bayan ta shiga ɗakin zare ido tashiga yi tarasa Meye mafita ga Ummeetha na parlour tana jiran ta, Tunani tafara ko tabi ta window takoma, sashen Yarima Sultan tace yabata zoben da ta bashi, "wani irin farin ciki ne yakamata ganin ta samo mafita, shima idan na koma kamani zaiyi Tunda ɗazu nayi masa life kafin nafiito Cikin ranta tayi wannan tunanin, a fili ta furta koda idan na koma zai kashe ni ne wlh sainaje Yabani zobinana kafin ummeetha ta gane," " Takawa take cikin nutsuwa da yanga shigar riga da wando tayi, rigar har gwaiwa gaba ɗaya black colour sai ta yane kanta da J.C veil white colour tayi kyau sosai, hannun ta riƙe da jaka tasa takalmi mai tsini sosai shima white duk da tana da tsayi, tayi shigar black and white, ne Saboda Dr. Sulaim tasan favourite colour ɗin shine, wanda tayi tsammanin ranar zai dawo "Dr.Jabir wanda harya buɗe murfin mota zai shiga kenan, ganin Dr.Anisha gurin sa take tunkaro wa hakan yasa shi tsayawa batare da ya shiga ba sannan bai rufe murfin motar ba ya ruƙe da hannun sa ɗaya, Tunda ta taho yakasa koda ɗauke idon sa daga kanta," Murmushi Dr.Anisha ta sakar masa, "Kasa daurewa Dr.Jabir yayi take ya lumshe idon sa haɗe da dafe saitin zuciyar sa cikin ransa ya furta ya Allah kakawo min sauƙi cikin son Yarin yar nan, Dai dai ƙarasuwar ta, ta kalleshi sosai "Yauwa Dr. Dama inata addu'ar Allah yasa baka wuce ba gashi yamma yayi sosai, so idan babu damuwa ka ajiye ne a gida mana," "Oky ba matsala" abunda ya faɗa kenan fasa shiga mazaunin sa yayi saida yaza gaya ya buɗe mata harya juya daniyar komawa ya shiga, sai ya tsinci muryar ta tana tambayar shi, "_when Dr. Sulaim will come back_ nakira wayan shi baya picking up, Allah yasa lafiya ko kayi magana dashi ne?" "_I think tomorrow He on the way_ insha Allah, daga haka yashige mota, cikin ransa yana jinciwon shi yana wahala akanta amma ita hankalin ta nakan wani," Tafiya suke babu wanda ya tankawa ɗan uwa sa, babu abunda Dr.Jabir yake se saƙawa da warware wa, ita ko Dr.Anisha chat take hankalin ta kwance batasan ma yana yiba," "Meye yasamu motar ki?" "Ɗan Jim Dr.Anisha tayi dafari tayi tunanin ba da ita yake ba sai kuma ta ta kalleshi, Matsala tasamu nima bansan Meye ba amma an wuce da ita gurin gyara, nakira Mom ta turamin driver Yazo ya ɗaukeni tace sunfita gaba ɗaya suna tare da drives ɗi," Oky" Sosai ta juya takalleshi, Dr. Are you okay Kuwa?" kamar kana cikin damuwa na kula da hakan fa tun kwana biyu da suka wuce, me yake damun ka?" "kada kidamu _Nothing is wrong with me_ amma har cikin ransa yaji daɗin tambayar da tayi masa hakan na nufin ta damu dashi kenan" "hhmm baza dai kafaɗa minba kawai, Idan da nice zaka takuramin ne har sai na faɗamaka, Allah yayi maka maganin damuwar ka," Gangarawa yayi gefan titi yasamu guri yai parking," Dasauri Dr.Anisha ta furta lafiya dai?" "Ɗaga mata kai kawai Dr.Jabir yayi tare da rufe idonuwan sa a hankali" _I love you Anisha_" "Kallon mamakin jin abunda ya furta takeyi masa, idon sa na a rufe batare da sanin tana kallon sa ba" "Jin shiru ne yasa shi ƙara Faɗin, _I say I love you love you uncountable times_" Ahankali tace "What" Dr. Kodai baka da lafiya ne? Shin kasan abunda kake faɗa kuwa" "Anisha na daɗe banida lafiya kullum cikin jinya nake ni kaɗai batare da sanin kowa ba sai Allah, ciwo nake wanda bashida magani sai ke, ki kaɗai ce maganin cutar dake damuna" "ina da tabbacin kinsan irin yadda zuciya ke saurin cutuwa idan bata samu abunda take da muradi ba, hatta Salon bugun ta canzawa yake jijiyoyin isar da saƙo zuwa gareta daina isar da ko wane saƙo suke sai na iya wannan abunda zuciyar keda muradi, Dr. Na daɗe cikin azabtuwar ƙaunar ki amma na daure ina tunanin ko abun zai wuce amma ina a kullum ƙaruwa yake tare da harbawar duk wani seconds, ina sonki kije kiyi tunani, akaro na huɗu _I love you_ bawasa nake ba, da gaske nake zan aureki," "Tada motar yayi yajata ahankali ya hau kwalta, ajere ajere Yarinƙa sauke ajiyar zuciya kamar wanda yayi gudu a ƙafa ko wani aikin mai wahala," "Kwakkwaran motsi Dr.Anisha bata ƙara yi ba har suka hau titin TARAUNI wato unguwar, sai da yakai ta har bakin babban Gate ɗin gidan su, Tabaya saboda tanan tasaba cewa ya sauke ta tafi mata sauƙi wajan isa part ɗin su saboda gidan baƙaramin gida bane, sai a lokacin yakai duban sa kanta tayi wani sukuku da ita," "Ganin bata da niyar fita daga cikin motar ne yasa shi Faɗin, kishiga gida anfara kiran sallar magrib" _don't forget I'm waiting your answer by letter_" "Buɗe motar tayi, har ta zura ƙafar ta ɗaya a waje, cikin saryin murya tace, _thanks_ tafita da sauri," "Saida ta shige ya daina ganin koda sawun ta sannan ya ƙara sauke wata nannautar ajiyar zuciya, take wani annuri da murmushi suka kwace masa duk da yana fargabar irin amsar dazai samu daga gare ta, ya tashi motar sa da gudun gaske ya haura titi," _________________________ ______________ ________ Yatsan ta takai baki tare da ɗan cizawa kaɗan, ta rasa yadda zata yi ɗaga kai tayi takalli window ɗin ɗakin dake can sama ɗakin gani tayi koda ta taka wani abu tsayin ta bazai kaiba, shikuma window dake ƙasa-ƙasa babu hanyar da zata iya shiga tafita, "Mtsss princess taja gajeran tsaki gani babu wata hanya, shiru jim tayi kamar me tunani, tunawa tayi da ƴar jakar da Yarima Sultan yabata, da sauri tanufi wardrobe ɗin da kayan su ke ciki, ɗaukko wa tayi kafin ta koma tayiwa ɗakin key saboda kada wani yashigo, ɗaya bayan ɗaya tashi ga fito da kayan dake cikin jakar, turarene aciki mai matuƙar ƙamshi an rubuta (OCITION LOVE) A jikin kwalbar turaren, gaba ɗaya ƙamshin turaren ya karaɗe ƙofofin hancin ta, sosai ta shiga shaƙar ƙamshin tana lumshe ido, dubanta ta mayar kan wasu gifts guda biyu, wanda aka nannaɗe su acikin, wata haɗaɗɗiyar leda mai Ɗaukar hankali, ɗaya yafi ɗaya girma, harta ɗauki babban sai kuma ta mayar ta ajiye, tare da Ɗaukar ƙaramin, a hankali ta warware naɗin da akayi masa, sosai ɗan ƙaramin box ɗin ya burgeta, cike da zumuɗin ganin Meye aciki da buɗe, "Awwnn zobinane guda biyu aciki ɗaya na azurfa ɗaya kuma Diamond Ring ne, babban abunda ya bawa princess Salma mamaki, ganin zobenan sak irin nata komai da komai saidai su waɗan nan sabbi ne sannan a wancan diamond ɗin nata ƙannan rubutun dake jiki da larabci akayi shikuma wannan da Indian akayi, gaba ɗaya ta zura su a dogayen yatsun ta, inda tacire nada, farin ciki ne ɗauke kan kyakkyawar fuskar ta tamarasa abunda zatayi saboda murna, _thanks YAYA Yarima u are special to me_ ita kaɗai take surutan ta saboda tsananin farin ciki, Alhamdulillah ya Rabbi, Allah nagode maka daka temakeni yanzu nasan ummeetha baza ta taɓa gane ba asalin nawa bane, Knocking ƙofar bedroom ɗin datake ciki akashigayi, cikin sauri ta tattara komai ta tura cikin kayan ta batare da tabuɗe ɗayar kyautar taga Meye aciki ba," Sake knowing ɗin akayi a wannan karon da ɗan ƙarfi aka buga ƙofar, saida ta shiga toilet tajiƙa fuskar ta da ƙafafuwan ta da ruwa sannan taje ta buɗe ƙofar ganin Ummeetha tayi a tsaye, fuskar ta da alamar tuhuma, "Ummeetha kiyi hak'uri ina toilet ne ta faɗa tare da ƴarfe ruwan dake hannun ta" "Amma kinsan ke nake jira tunɗazu ina zaune a parlour har akayi salla na tashi naje nayi nadawo amma biki fito ba to Meye kike yi?" "kwaɓe fuska tayi abun ka da auta cikin shagwaɓa tace, Ummee nasha wahala fa daƙar nasamu naga Rings ɗina tun ɗazun nake neman su sai yanzu nagani, shine fa nashiga toilet nayi alwala" Gaba ɗaya hannayen nata takama, kallon zobenan ta shiga, sosai ta ƙura musu ido kamar me son gano wani abu, Wayyo Allah na, ya Allah kasa kada ta gane basu bane," "o yah jekiyi salla lokaci na fita zobenan naki ne naga kamar sun ƙara haske sai kyalli suke kamar sabbi takai ƙarshan maganar haɗin da sakar mata hannu," "Hhmm princess ta sauke wata nannauyar ajiyar zuciya hadda dafe ƙirji, sannan ta juya ta koma ciki, _Oh Allah thanks god_" *_In the night_* "Sulaim da Yarima Sultan zaune Gaban Ummul Bait a parlourn ta, "ɗana ashe gobe zaku wuce" "eh Ummul Bait da yaddar Allah Sulaim ya faɗa hankalin sa na kan hoton jariryar Yarin yar nan dake maƙale jikin bagon" "To Allah ya yarda tafaɗa, amma sai taga hankalin sa nawani gurin, duban ta takai inda yake kallon, ganin yana kallon hoton jaririyar nan ne yasa ta, Faɗin ɗana ko kasan tane," "Da sauri ya daidai ta nutsuwar shi, a'a bansan taba," "ita ɗin ƴa tace amma a yanzu bata tare da mu," Shiru Sulaim yayi yana sauraran ta, Allah sarki shine kaɗai abunda ya iya furta wa, shi baima san dalilin da yasa yake son kallon jaririyar a duk lokacin da suka zo gaida Ummul Bait," Kallon shi Yarima Sultan yayi, Aminina zamu iya tafiya ko kaga dare yana ƙara yi," "ɗaga kai yayi, Ummu Allah ya Bamu alkhairi a huta lafiya, "shima Yarima Sultan ban kwana yayi da mahaifiyar tasu sannan suka tashi suka nufi sashin Baba waziri, " cikin muryar roƙo Yarima sultan yace please Sultan Arab Dare yayi nafara gaji, ina neman alfarma muje a mota kada kace A'a," Murmushi Sulaim yayi saboda gaba ɗaya yasan ran wani abu Yarima Sultan ɗin yakeso ashema wannan ne, Nima zanso muje a motar saboda nagaji," "mota suka nufa da sauri sarkin mota ya shiga gaba sai part ɗin Baba Waziri Wanda tafiyar a mota bata fi ta mintin goma ba, "Dama Ummul l Bait nada wata ƴa kafin Tasleem da Tasleema Twins?" "Batare da Yarima Sultan ya kalleshi ba yace eh Akwai, Yanzu haka bata raye tun tana jaririya aka ɗauke ta, mai martaba yana matukar kaunar ta Ummul Bait kuwa har kwanciya tayi a asibiti lokacin da aka rasa ta ita ɗin NOORUL AIN Ce Abun so ga kowa," "I love her" Sulaim ya faɗa amma sai ka rantse bashi ya furta hakan ba, Sai a lokacin Yarima Sultan ya kalle shi sosai yayi murmushi, dariya taso kwace masa sai ya fasa ganin basu kaɗai bane a motar akwai sarkin mota," "Aminina yau da bakin ka kake furta kana son wata watan ma wadda bata raye banɗau ka soyayya zata kama ka nan kusa ba ko dai kaji faɗan Gwaggo murja ne?" "mtss Ina son duk wani abu daya sha feka ne shiyasa nace ina sonta a matsayin ta na ƙanwa garemu kuma bata raye, Meyasa kuke Ɗaukar maganar mutun _opposite in meaning_ "Ganin ranshi yaɓaci ne yasa Yarima sultan Faɗin _it's okay Aminina sorry my apologies_ "🙏, Bayan sun gaisa da su Ummeetha Sulaim yasanar mata zasu wuce gobe shida Sultan, Sosai Ummeetha taji daɗin jin hakan, Allah ya kaimu lpy," Yaran kunƙi aure sai Faɗin ran tsiya idan kuka tsufa naga macen da zata yadda ta auri tsoho gashinan ƙannan cikin ku sunfara shirin auran, Raufa da Tauheed, Gwaggo Murja tafaɗa a ɗan hassale, Dariya gaba ɗaya mutanan parlourn suka sa, banda Sulaim hatta Yarima Sultan saida ya murmusa, jin abunda gwaggo murja tafaɗa, Haɗe rai sosai Rafiq yayi tare da Faɗin Haba kefa tsohuwar nan kinfi ye karan bani Tunda biki iya ba ai saikiyi shiru, ni ba suna na Raufa ba Rafiq nake shikuma Taufiq, "dayake Taufiq yafi sauƙin kai shi hakan ko ajikin sa danna wayar sa kawai yake, yana chat da Tasleema," wanda Tunda suka haɗo a Sashen Ummul Bait Allah ya haɗa jinin su, Shi Rafiq da Tasleem shikuma Taufiq da Tasleema, suka exchange na numbers ɗin juna a cewar su zasu rinƙa gaisawa, " yoo ni ina ruwa na koma Meye ake kiranku dashi Tunda iyayen ku suka zaɓa muku sunan tsuntsaye, Yarima kaga saika shirya aurar da ƙannan ka, Sasseleem da Sassleema kai kuma ɗan kuma sai ka shirya auran da Tauheed da Raufa kunga kuna zaune sai su haifa muku ƴaƴa, Tunda ku kunrasa mashan shana, Yarima Sultan hankalin sa nakan princess Wadda take dariya sosai cikin nutsuwa, sai hakan yaja hankalin sa, "Gwaggo kiyi hakuri Tunda biki iya faɗa ba, Rafiq da Taufiq ne suka Tasleem da Tasleema haka sunayen suke," Suhailat tafaɗa tana dariya, Saleem na gefan ta shima dariyar yake, Tuni Rafiq ya tashi yabar parlourn ganin hakan ne yasa Shima Taufiq ɗin bin bayan shi, amma yaso ace dashi aka ƙarasa chapter ɗin nan,😂 Mommy kuwa hadda dafe ciki, Saleema batasan anayi ba saboda tana bedroom ɓata fitoba, "Ummeetha da murmushi a fuskar ta tace wai ina ruwan ku kada ku takurawa uwata yadda ta iya haka zata faɗa duk mai son tafaɗi sunan sa dai dai to yaje yayi aure," "Allah yayi miki albarka ƴan nan cewar gwaggo," Gumi ne yafara tsatssafowa Sulaim take jikin sa ya hau rawa jijiyoyin kansa suka tashi gaba ɗaya hannun sa biyu duk yasa yadafe kansa jin yana barazanar fashewa, kafin kowa ya ankara tuni ya sulale ƙasa babu Numfashi," "cikin kaɗuwa da tsantsar tashin hankali Yarima Sultan ya rungumo Sulaim ajikin sa wanda tuni yakai ƙasa daga zaune," " Ina lillahi wa'inna ilaihi raji'un Ummeetha tafaɗa cikin maɗaukakin tashin hankali, gaba ɗaya hankalin kowa ya dawo kansu, Kamar aljani haka Saleem ya iso gaban Sulaim wanda ke kwance jikin Yarima Sultan, Hospital ɗin dake cikin Masarautar Yarima Sultan yakira Waya, cikin ƙanƙanin lokaci Akazo da Ambulance mai tambarin zaki, Harcikin parlourn suka shigo aka tafi da Sulaim, sosai Su mommy Suke kuka," Laifin mune wlh bayason haya niya Suhailat tafaɗa cikin kuka, gashi yanzu ciwon sa ya tashi, Gadon da aka ɗorashi princess Salma tabi da gudun gaske, please yaya katashi wlh baza mu ƙara ba, _wake up please_," Da sauri mommy ta ruƙota ajikin ta tana lallashi, jin haya niya ne yasa Saleema fitowa da sauri kanta ko ɗan kwali babu, "Mommy Meye yake faru? Kinyi shiru mommy please wani ya faɗa min kukan Meye kuke take itama tafara hawaye, Wayyo Allah Yaya Sulaim Princess tafaɗa hadda shiɗewa, " Yaya Sulaim kuma Saleema tafaɗa tare da sulale wa ƙasa asume, "GAba ɗaya sukayi kanta cikin tashin hankali" Yarima sultan har yakai bakin ƙofar parlourn yajiyo a fusace yafara magana tare da kallon su ɗaya bayan ɗaya," "Na rantse da sarkin da raina yake hannun sa Idan wani abu yasamu Aminina, Babu wanda Zai tsira acikin ku, Saina hukunta kowa hukunci msi tsanani," Yakai ƙarshan maganar tare da ficewa da sauri fadawa suka rufa masa baya, yama manta akwai su Ummeetha a gurin, wanda idon shi yakaɗa yayi ja gaba ɗaya ya fita hayyacin sa", "Gaba ɗaya shi suke kallo kowa yayi tsuru tsuru idanuwan fal hawaye..!! _F pen_ [01/04, 3:10 pm] Zarah Tymre's Henna: https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V WhatsApp group👇 https://chat.whatsapp.com/C9sZ6UCsGEHKSALn3SYSqs _Typing📲_ *_AHALINMU ƊAYA_* 💗💗💗 *_Fatima Y zakariyya👌_* _Tymer's henna_💅 *Nazari writer's ass......📚* _Sarauniyar👸 Nazari writer's✍️_ *_(THE QUEEN👑)_* ________Dedicated to anty salma💎 *_Part 2_* (Littafi na biyu📘) _Godiya ta musamman gareku ɗaukacin masoya na ina matuƙar yaba muku, alkhaerin Allah yakaimu ku a duk inda kuke.🤗😘😘_ *Da sunan Allah mai rahma mai jin kai* *_in the name of Allah, the Entirely Merciful, the Especially Merciful_* ➡️🅿? 2️⃣1️⃣?2?2️⃣📖 "Yarima Sultan harya kai bakin ƙofar parlourn yajiyo a fusace cikin matsanancin ɓacin rai ya fara magana tare da kallon su ɗaya bayan ɗaya, "Na rantse da sarkin da raina yake hannun sa, idan wani abu yasamu aminina, babu wanda zai tsira acikin ku sai na hukunta ta kowa hukunci mai tsanani zansa azabtar daku daidai da abunda kuka aikata," "Magana yake cikin ƙaraji da kaushin murya kamar bashiba, yama manta da Ummeetha na gurin dasu mommy da gwaggo, "yana kai ƙarshan maganar yafice a fusace fadawa suka rufamasa baya, ya shiga mota kai tsaye suka wuce asibitin masarautar wanda aka tafi da Sulaim, can suka nufa," Saleem dama dashi aka ɗauki Sulaim zuwa asibitin, Allah sarki bawan Allah ya rasa ina zai saka ranshi yaji daɗi gaba ɗaya, faɗur Sulaim ta tayar musu da hankali, Cikin ƙanƙanin lokaci Yarima Sultan ya isa hospital ɗin, take akabashi hanya ya shiga adai dai ƙofar shiga ya dakatar da fadawan dake biye dashi ta hanyar ɗaga musu hannu, ya shiga shi kaɗai," Bayan farfaɗowar Saleema, dasunan Sulaim tafara, cikin kuka take Faɗin ina yaya Sulaim ɗina please Mommy kudawomin dashi Dan Allah kukaine gurin sa, ganin mommy bata da niyar magana sai sharar hawaye take babu mai lallashin wani acikin su, da sauri Saleema ta tashi daga jiki Mommy ta nufi, Inda Ummeetha ke zaune ta rabka uban tagumi hannu bibiyu, "Dan Allah Ummeetha ina yaya Sulaim kufaɗa min mana idan ma baza ku kainiba kufaɗamin naje da kaina," "Janyo ta ummeetha tayi jikin ta tare da Shafa kanta, lallashin ta ta shiga yi cikin shigar kwantar da hankali tace, ya'isa haka Daughter, kukan ya isa kada ya saki ciwon kai, jikin Sulaim da sauƙi, za a dawo dashi yanzu insha Allah" "Ƙara kwantar dakanta tayi sosai saman cinyar Ummeetha cikin muryar kuka, tace Ummeetha Meye yasami Yaya Sulaim dan Allah kufaɗamin bazan iya jurewa Ina..... Sai kuma ta kasa ƙarasawa," It's okay Rashin lafiyar sane ya tashi," Ta bata amsa a gajarce, "Kafin Saleema ta ƙara magana, Rafiq ya shigo da sauri babu ko sallama, gaba ɗaya sukai kanshi, suna tambayar Ya jikin Sulaim ya farfaɗo kuwa," "Aɗan harzuƙe ya furta, yanzu naji labarin rashin lafiyar tashi, aiku nazo tambaya yana ina?" "Jiki babu kwari kowa Yakoma inda ya taso, antafi dashi hospital, suhailat tafaɗa da dakusashshiyar muryar ta wadda dagaji kasan tasha kuka, ba yau suka saba ganin ciwon Sulaim ɗin yatashiba amma kullum ciwon ya tashi sai sunyi kuka sosai, duk da ba wata shaƙuwace tsakanin su ba amma dai suna san ɗan uwan nasu," "Kallon inda gwaggo murja take zaune a raƙuɓe damuwa ƙarara asaman fuskar ta, Rafiq yayi ƙasa ƙasa ya watsa mata harara, ciki ciki ya furta ai duk kece sula saboda bakinki baya shiru, saunawa za a faɗa muku cewar baya son hayaniya," "kai" tsawa ummeetha ta daka masa, fita kabawa mutane guri, kamanta ita wacece a gurina, to bari na tuna maka ita ɗin uwa tace ita tahaifeni, nikuma na haifeku daga ku har Sulaim ɗin dake kwance ba lafiya, koda ba tayi magana ba dole ciwon sa zai tashi Tunda Allah ya ƙaddara hakan, _in fact_ ma ai ba ita kaɗai tayi magana ba, saboda haka tayi ɗin," "Amma Ummeetha, "Rafiq _I say get out_ tunkafin nasaɓa maka _I don't hear anything from you about it_ Tafaɗa tare da nuna masa ƙofar fita da ɗan ya tsanta idanuwan ta duka a rufe," "Allah ya huci zuciyar ku, yana Faɗin haka yafita fuuuuu, da sauri Taufiq yaja baya ganin suna ƙoƙarin yin karo shida ɗan uwan nasa, shi yana shirin fitowa shikuma yana shirin shiga, "Ganin Rafiq a wannan yanayin ne yasa Taufiq fasa shiga yabi bayan sa da sauri wanda tuni yayi nisa yama kusa fita daga Sashen Baba wazirin," Sanarwa Akashiga cewar mai martaba yafito zuwa duba Aminin Yarima Sultan a asibiti, sosai Ummeetha taji daɗi ko Bakomai ankarrama ɗanta," "Gwaggo Murja cikin tane ya ƙara ɗurar ruwa jin, Zuwan mai martaba Asibiti tasan dole zai tambaye dalilin faɗuwar Sulaim ɗin, tasan kuma sunan tane a farko, Duk da tayi jika da sarki amma tasan hukunci bai barkan kowa ba gashi dama Yarima Sultan yayi alwashin sai ya hukunta kowa, haɓar zaninta takai zuwa fuskar ta tashare gumin daya tsatstsafo mata saman goshi goshi, " Princess na lura da ita ganin duk ta furgicene tsoro yakamata gashi hadda gumi hakan yaso bawa princess dariya sai kuma ta maze," "To aiko nayi murna Tunda ta amince ai haka muke so, Fulani tafaɗa fuskar ta ɗauke sa yalwataccen murmushi, kallon ta ta mayar zuwa ga ɗan ta Safwan, Yarima ainaji daɗi sosai kasan fa Yarin yar nan Gimbiya Shaheedah baƙaramin dukiya ne da itaba, Saboda gaba ɗaya gadon ta da mahaifin su yabari, Galadima Abdullahi, kasan suna hannun Galadima Murtala, yanzu kuwa da ka aure ta gaba ɗaya za a tattara abaka kaizaka cigaba da yadda kasu da gadon ta ga kuma mulki kakarɓa kaga batun kyautar rabin Masarutar ta ga wancan shashashan yaron Sultan ai babu shi yaron dabe san komai akan mulki ba daga yau yana waccan ƙasa gobe yana waccan ƙasa" "Nifa Fulani badon dukiya nake son taba, idan kuɗine na fita saboda karfa kimanta mahaifa na shine sarkin wannan Masarutar, nikuma magajin sa, to ai babu wani ɗa ko jika acikin Masarutar nan dazai nuna min kuɗi ko mulki," "Au Au ashe kai sakarai ne waya biya maka wannan karatun ai shi kogi baiƙi daɗi ba, idan akabaka gadon ta saikaƙara ka cigaba da bushashar ka, "Shiiiiiii" Yarima Safwan yaɗora ɗan yatsan sa ɗaya a saman laɓɓan sa yayiwa Mahaifiyar tasa alamun tayi shiru tare da kasa kunnan sa kamar mai sauraron wani abu," Ƙasa ƙasa da murya tace Meye ya faru," "Bikiji Alamar kamar ana Sanarwa ba, tabbas wani abun ake Sanarwa kuma wannan mai shelar Fada ne, duk yadda akai akwai wani abu da sarki zai gabatar ko ya gabatar," "Take kunnuwan Fulani yajiyo mata Sanarwar sarki ya ziyarci asibiti don duba Aminin Ɗan sa Yarima Sultan," "Mtssssss taja wani irin dogon tsaki cikin jin haushi da baƙin ciki tafara magana, kaji wani abun ban haushin ko wai mai martaba, ne yaje duba wannan yaron Aminin Sultan har asibiti dakan shi ba saƙo ba, amma kai nan kaji ciwo a hannu nake ga ko saƙon sannu da jiki bai aiko makaba, ga ciwon nan haryanzu bai warkeba tafaɗa tare da cunu baki ta nuna hannun ciwon da bakinta," To Meye yasa me shi?" Yarima Safwan ya tambaya cikin halin ko in kula, "Em nikam ina zansani, Tunda ni dakai muna nan zaune," Bari naje nagani, A a fa babu inda zakaje kaje awane dalilin, kana nan zaune jakadiya zata kawo labarin," "Dafe kan Sulaim Ummul Bait tayi fuskar ta na gaf da tashi da'alama addu'a takeyi masa tadaɗe sosai tana yi masa, wanda yana kwance ko motsi ba yayi an ɗaura masa Drive, idanuwan Sa a rufe, fuskar tashi har taɗan faɗa, hakan sai yaƙaramasa kyau sosai," "Ahaka mai martaba ya iso yasamesu, ga Yarima Sultan tsaye, sai Saleem dake zaune daga jikin bango yana fuskantar gadon, gaba ɗaya fuskokin su ɗauke da Matsananci damuwa," Har ƙasa suka russuna suka gaida mai martaba, bai iya ko amsa musu ba hannu kawai ya ɗaga musu, "Shiru sarki yayi yana kallon Ummul Bait nazarin ta yashigayi, Sosai yake ji daɗin yadda yasamesu tanayi wa Sulaim addu'a, tunani ya farayi cikin ransa ashe bashi kaɗai ke ƙaunar Sulaim ba yana son Yaron Tamkar Ɗan sa Sultan haka yake jin sa a rai," Ɗagowa tayi bayan ta kammala yi masa addu'ar, Fuskar ta babu yabo ba fallasa, ta dai dai ta zaman alkyabbar dake jikin ta launin ɓaki mai fararan duwatsu, "kallon mai martaba tayi, Barka da zuwa Ranka tadaɗe Allah ya ƙara maka yawan Nasara," "Barka dai ya jikin nasa fatan Da sauƙi," "Alhamdulillah, tafaɗa tare da matsawa daga jikin gadon saboda mai martaba yasamu damar duba shi," "Sunan Allah ɗauke abakin sa ya fara motsawa ahankali, ya ware manyan idanuwan sa gaba ɗaya, tare da cire hannu ya dafe kansa alamar ciwo yake masa," Gaba ɗaya suka nufo gadon Yarima Sultan da Saleem, ganin mai martaba ya isa jikin gadon hakan yasa su dakata wa gaɓa ɗaya," Ɗakyar Sulaim yakai Dubansa zuwa gurin Sarki, Yinƙurawa yayi zai tashi, Sarki ya dakatar dashi tare da kama kafaɗun sa duka biyun Yamai dashi kwance, Allah yabaka lafiya Sannu da jiki, Allah yasa ka kasan ce cikin aminci da samun sauƙi, ka huta sosai," "Baffa inaso naga Baffa yanzu, Sulaim ya faɗa muryar shi tayi ƙasa sosai har lokacin bai cire hannun sa daga goshin saba, Kasan cewar gaba ɗaya sunyi shiru hakan ya basu damar jin abunda yace, "Matsawa Yarima Sultan yayi kusa dashi, Alhamdulillah Sannu yakakejin jikin naka? "Kallon sa Sulaim yayi, Tare da ruƙo hannun Yarima Sultan ɗaya, Aminina yaushe Baffa yazo nan Ina Baffa inason ganinshi yanzu," Baffa bai zo ba kamanta yanzu dare ne kayi haƙuri zuwa gobe zamuje zakaga Baffa, Emm A'a Baffa yazo nan shine yayimin addu'a yanzun nan, naji hakan acikin raina, please ku kaine," "Aɗan raunane Yarima Sultan yakai Dubansa kan iyayen nasa, yana nuna musu alamar suna jin Abunda Sulaim yake faɗa," Tasowa Saleem yayi ya nufi gadon Dai dai lokacin wayar Sulaim dake hannun sa ta ɗauki ruri, kallon screen ɗin wayar yayi, Ras Ras, gaban sa yafaɗi ganin, _Lovely Grandad_ a rubuce, ganin Saleem yayi shiru yana kallon screen ɗin wayar ne gashi kiran ya katse wani ya sake shigowa," Saleem Lafiya dai? Yarima Sultan ya Tambaya, Baffa ne yake kira," Tabbas ansanar masa Rashin lafiyar Sulaim yanzu ya za ayi,? "Iska Yarima Sultan ya furzar, huuuuu, batare da yace komai ba," "Shi ko Sulaim ya ƙara rufe idon sa kamar mai bacci amma duk yana jin su baya son Magana ne kawai" Ɗana Meye yakemaka ciwo Yanzu?, Ya tsinci muryar Ummu Bait kunnuwan sa," "Buɗe idon yayi ahankali tare da Sakin murmushin ƙarfin hali, Ummu lafiya nakejina alhamdulillah babu inda kemin ciwo yanzu," "Itama murmushin ta sakar masa, har kanka baya maka ciwo? Ta sake tambayar sa ganin har lokacin yana dafe dakan, "Eh ya rage ciwo sosai, Ina godiya amadadin uwata," "Wannan murmushin bata ta sake sakar masa kafin tace to shikenan ka huta sosai kaji Karka damu kanka munanan tare dake, zuwa gobe zakaga Baffan ka insha Allah", "Ɗaga mata kai kawai Sulaim yayi ba don itaba to tabbas yasa aranshi sai Yakoma Kano a daran saboda ji yake kamar ana kiran sa, dole yana son ganin Masoyin kakan sa wayo baffa, "Kallon Saleem sarki yayi tare da bashi umarnin ya ɗaga kiran Baffa wanda yake ƙara shigowa Aƙaro na Huɗu," Ɗagawa Saleem yayi tare da ƙara matsawa kusa da Sulaim sosai yasa wayar a speaker, Sallama yayi cikin muryar mai kwarjini da dattaku," Da sauri Ummul Bait tadafe Kujerar dake kusa da ita jintana ƙoƙarin faɗuwa, wani abune ya ratsa mata tundaga tafin ƙafar ta harcikin kwaryar zuciyar ta, jin muryar Baffa, Batasan dalili ba kasa tsayawa tayi cikin ranta taji cewar tabbas ta ƙara koda minti 1 ne mutumin nan ya ƙara magana zata iya faɗuwa, "Russunawa tayi kaɗan kafin tace Ranka ya daɗe a fito lafiya, Aminin Sultan yana godiya bisa kularwa mai martaba, "Kallon ta mai martaba yayi yana son gane Meye dalilin canza war ta lokaci ɗaya ganin bata cikin nutsuwar tane yasa shi Faɗin, A sauka lafiya, Ina Sulaim?" Abunda Baffa yafara tambaya kenan jin Saleem ne ya amsa Sallamar, Gashinan Kansa ne kiɗan yi masa ciwo," "Subhanallah Ya jikin nasa amma dai Da sauƙi, Kodai ayi masa Booking jirgin ƙarfe tara ku taho?" Baffa ya faɗa cikin muryar damuwa, Ji Sulaim yayi kamar yace eh ganin har Lokacin Mai martaba nanan shiyasa Yayi shiru," A'a Baffa zamu biyo jirgin safe insha Allah jikin da sauƙi fa," To bani shi Sulaim ɗin inji, ƙara matsar da wayar yayi saitin Bakin Sulaim sosai, Baffa Barka da dare, Nayi kewar ka," "Sosai Baffa yayi Murmushi wanda harta cikin wayar saida Ya bayyana, Nema nayi kewar ka sosai Ya jikin naka ina fatan dai babu abunda ya faru,? Eh babu komai dama ciwon kaine yayi sauƙi," Hannu Sulaim yakai tare da karɓar wayar daga hannun Saleem, take ya maida kiran Video Call, Saida suka yi magana sosai suna kallon juna, Ashe a kwance kake Fuskar ka ta ɗan Faɗa Naga yanayin gadon da kake kai kamar na Asibiti, "Eh ina asibitin cikin masarautar Nayi kewar ka dayawa shiyasa, Sulaim ya faɗa hadda murmushi, Shima Murmushin Baffa Yayi, sai da ya tambayi Mai martaba sannan ya tambayi Yarima Sultan, Suna lafiya ga Yarima Anan kusa ai," Dariya Baffa yayi kace jinya Suke, Allah yasa sarkin magana baya takura maka, take Sulaim yakai duban sa Kan Saleem suna haɗa ido Sulaim yayi Murmushi, gashinan ai mai hali baya fasa halin sa, Sosai Saleem ya ɗaure fuska Tamau, don yasan dashi suke dama shi Baffa yake cewa sarkin Magana," "Da haka sukai Sallama, zuciyoyin su Fal da farin ciki, kowa ya samu Nutsuwa, Baya Sulaim ba hatta Saleem da Yarima Sultan sunji daɗin ganin Sulaim cikin yanayin farin ciki gashi ya warware lokaci ɗaya," Mai martaba yana daga zaune Saman wata haɗaɗiyar kujera wadda aka ajiye ta saboda zuwan shi, Cikin ransa ya ƙara jinjina shaƙuwar dake tsakanin Sulaim da kakan nasa Baffa, da haka shima ya miƙe tare da yiwa Sulaim fatan ƙara samun lafiya, sosai suka yi godiya gaba ɗayan su, Saleem da Yarima Sultan suka raka sarki har ƙofa sannan Fadawa suka rufa masa baya, Su kuma suka koma Gurin Sulaim," *_Wannan kenan_* "Bayan da Su Mommy da Suhailat da Saleema busuyi ba don abar su suga Sulaim amma akace Yarima Ya hana Abar kowa ya Shiga Princess kuwa tuni tasamu hanya ta shige basu sane ba saboda ta kware wajan fakar ido ta saci hanya, Sukuwa su mommy haka suka hakura suka koma ita da Suhailat Saleema kuwa guri tasamu tace tana nan har a fito mata da yaya Sulaim ɗin ta, "dama Ummeetha tace ita babu inda zata bawai don bata son ganin halin da ɗan na take cikiba, A'a sai dan karar da taga kowa yayi mata hadda mai martaba tasan duk inda Sulaim yake yana cikin ƙoshin lafiya wannan shine dalilin ta nacewa babu inda zata, Gwaggo Murja tasan dama kome take baza abarta ta shiga ba shiyasa ma bata ce zata jeba, Bayan fitar su mommy Ummeetha sosai ta kwantar mata da hankali kan cewa kada tadamu, Dama Sulaim ɗin yanayin irin wannan lokaci zuwa lokaci koda babu hayaniya," Da haka tasamu gwaggo taɗan saki ranta," Mai martaba na fita Aka sanar wa Yarima Sultan zuwan Baba Waziri, take yabada izinin ace ya shigo, Tunda yasan Sulaim jikane a gurin Baba waziri, Bazai iya hana shi shigaba dama yana ganin mutuncin sa,* "Princess wadda ke tsaye bakin ƙofar shiga ɗakin da Sulaim ke ciki, An hana ta shiga wasu dogarai guda biyu ruƙe da MASHI Dogaye ga kuma bindiga irin ta da rataye a wuyan su Suna tsaye suke gadin ƙofar babu wanda ya isa shiga sai wanda Yarima Sultan yabada izini, Babu yadda ta ita ta koma gefe tajingina tayi tayiwa kanta alwashin wlh saita shiga taga ɗan uwan ta, Cikin ranta ta furta aikin banza, Abakin ƙofar shiga asibitin anzuba waɗan nan saƙagunan sannan, anan ma ƙofar shiga anzuba su sai kace a kwantar da wani shugaban ƙasa ko sarki kuma nasan duk aikin sarkin iyayen nan ne Yaya Yarima, Mtsss taja ɗan gajeran tsaki, tana cikin masifa ne ta hangi baba Waziri da sauri taje gurin sa kallon ta yayi yana mamakin Meye take a gurin, Dan Allah kaka kabarni nashiga wannan babbar rigar taka mu wuce tare, muna shiga sai in fito, Dariya sosai tabashi, hakan yasa shi kasa magana, shi dama babu ruwansa gashi da wasa da dariya da jiko kin sa, aiko haka princess yashige Babbar rigar Sa, kasan cewar dogaran nan kansu asama yake hakan yasa basu kula da abunda ke faruwa ba, "Suna shiga ɗakin kafin su ƙarasa ciki ta fita daga cikin rigar tashi, wanda shi har a lokacin dariyar abun yake," Duba jikin Sulaim ɗin Baba Waziri yayi tare da yi masa Addu'oin samun lafiya, sai bayan ya fita, kawai Saleem yaga mutum, Kallon ta yayi sosai princess ce, Ke waya kawo ki nan?, Saleem ya tambaya, cikin mamaki, Gaba ɗaya hankalin su ya koma kanta hadda shi kanshi Sulaim ɗin, Nazo duba yaya Sulaim ne," Mamaki ne bayyane saman fuskar Yarima Sultan, shin Kodai Yarin yar nan aljana ce, ya tambayi kansa taya akai ta shigo batare sa izinina ba, Cikin nutsuwa ta ƙarasa bakin gadon, Yaya Sulaim Sannu ya jiki,? Kallon Sulaim yayi sosai koba komai yasan ƴan uwansa sun damu dashi, Alhamdulillah Auta kena lafiya kuwa? Idon ki yayi ja, Cikin farin cikin yau yaya Sulaim ya kula ta sosai ta furta, lafiya ƙalau nake," Masha Allah ya Ummeetha? Y ƙara tambaya, Itama tana lafiya, an hana shigowa shiyasa duk basu zoba, Saleem ne yace to ke taya akayi kika shigo?" Em em dama fakar idon su nayi shine na shigo danazo nan kuma shine na Shiga babbar rigar Baba Waziri nabiyo shi muka shigo😂," Babu wanda bai da raba acikin su hatta Yarima Sultan duk da shi bai bari kowa ya kula da hakan ba, Girgiza kai kawai Sulaim yayi yana mamakin hali irin na princess bata ji ita har yau kallon ƴar mitsitsiyar yarinya take yiwa kanta," Kedai Allah ya shiryeki Salamatu Haryau baza ki canza ba, cewar Saleem cikin sigar wasa, Aiko princess ta haɗe rai tacunu baki adole ita taji haushi, ance mata Salamatu," Yaya Sulaim Allah ya ƙara sauƙi tafaɗa tare da juyawa, ta nufi ƙofa, Dawo ki zauna cike da bada umarni Yarima Sultan yayi maganar, tsayawa tayi cak, kafin ta juyo ta kalleshi tamkar ba shine yayi maganar ba, haka ta koma cikin jin haushin sa, ko Meye zaimin oho ma, cikin ranta tayi maganar, Dai dai lokacin Ummal Bait ta aiko da abinci kala kala a tire sai kayan marmari nau'i nau'i a cikin wani mai dai daicin kwandon akushi aka kawo musu," Ɓan garan su Ummeetha da mommy sun samu labarin Sulaim yaji sauƙi sunyi farin ciki Saleema ma hakura tayi ta dawo daga bakin gate ɗin asibitin, Haka ta kwanta cikin alhini da jimami, Duk da haka bacci rabi da rabi sukayi Ummeetha kuwa kwana tayi tana salla har asuba tana addu'ar samun lafiya ga ɗanta Allah ya yaye masa koma Meye yake damun sa wanda ankasa gane kan ciwon nasa..!! _F pen✍️_ [01/04, 3:10 pm] Zarah Tymre's Henna: https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V WhatsApp group👇 https://chat.whatsapp.com/C9sZ6UCsGEHKSALn3SYSqs _Typing📲_ *_AHALINMU ƊAYA_* 💗💗💗 *_Fatima Y zakariyya👌_* _Tymer's henna_💅 *Nazari writer's ass......📚* _Sarauniyar👸 Nazari writer's✍️_ *_(THE QUEEN👑)_* ________Dedicated to anty salma💎 *_Part 2_* (Littafi na biyu📘) _Godiya ta musamman gareku ɗaukacin masoya na ina matuƙar yaba muku, alkhaerin Allah yakaimu ku a duk inda kuke.🤗😘😘_ *Da sunan Allah mai rahma mai jin kai* *_in the name of Allah, the Entirely Merciful, the Especially Merciful_* ➡️🅿? 2️⃣3⃣➖2?4⃣? Bacci ne sosai a idon princess, tana zaune sai hammar bacci take, Tunda Yarima Sultan yabata umarnin komawa ta zauna, take jin haushi gashi ta gaji ga bacci, lokaci zuwa lokaci takan kai dubanta zuwa gareshi, Amma ko a jikin sa ipad ɗin sa kawai yake dannawa da'alama ma aiki yake aciki saboda gaba ɗaya ya tattara hankalin sa akai, Tashi Sulaim yayi daga saman gadon daye kwance kamar bashi ba, jinshi yake tamkar ingarman doki saboda ƙarfin jikin sa daya keji sosai har yafi na baya sanda yake da lafiya sosai, "Da sauri Yarima Sultan ya ajiye Ipad ɗin dake hannun sa, Sannu aminina yakakejin jikin naka fatan lafiya, ko kana son wani abune? Yakai ƙarshan maganar cikin kulawa yana kallon Sulaim ɗin, "Irin kallon ka rainani Sulaim yayiwa Yarima Sultan, ina lafiya harma nafika, Cewar Sulaim wanda yayi zaune gefan gadon tare da sa hannunsa ya dafe katifar," "Murmushi Yarima Sultan yayi, sarai ya gane ciwa Sulaim neman rigima Yake, saboda dama sun saba, kafin Yarima Yace komai Sulaim har ya kai ƙofar toilet ɗin ɗakin daniyar ɗora alwala," Tashin shi keda wuya, shima Saleem ya miƙe ya nufi waje, tare da kara waya a kunne, _Hello My Suhailat_ yafaɗa dai dai ficewar sa," "Hannu Yarima Sultan yakai da niyar Ɗaukar Ipad ɗin sa don cigaba da abunda yake, kawai idon sa ya gano Masa princess wadda ketafaman gyan_gyaɗin Bacci, kallo ɗaya yayi mata ya ɗauke kai, sai kuma yaji tabashi tausayi, Tashi yayi ya fara takawa zuwa gabanta, kallon ta ya shiga yi sosai," "Ahankali princess ta ware idanuwan ta akanshi, jin alamun an tsaya mata aka," Cikin basarwa Yarima sultan ya kauda kai tare da kamo kunnan ta ɗaya, ya ɗan mirɗe shi kaɗan, "Ash, Wash, Allah kunne na Yaya Yarima zaka tsinkamin kunne please Meye nayi maka?" Ɗan ya tsansa ɗaya yakai baki, Shiiiii, alamun tayi masa shiru," Babu shiri ta haɗiye sauran maganar dake bakin ta, "Bakyajin magana ko? Yaushe nafara wasa dake, da har zansa doka, kekuma ki karyamin, ni abokin wasan kine?" Da sauri princess ta girgiza kai alamar A'a hawaye har sunfara sintiri asaman kuncin ta," "Good" Yarima Sultan, yaɗora da Faɗin, zan hukunta ki ta yadda gaba baza ki ƙara ba, zansa a tafi dake yanzu, a saki agaba saikin kwana kina tsallan kwaɗo wannan shine hukuncin laifin ki," "Ji tayi kunnan ta na barazanar Tsinkewa ne yasa ta kai hannun ta don janye na Shi, tana ɗora hannun nata saman nashi, da sauri ya janye nashi yana kallon ta, saboda wani irin yanayi da ya ratsamasa tun daga kansa hartafin ƙafa bai gama dawowa hanyyacin saba ta fara magana," Cikin kuka ta furta dan Allah kayi hakuri yaya Yarima wlh ban iyaba bansan ma yadda akeyi ba, bazan ƙara karya maka do kaba, Idan ma naƙara kaza neni," "Sosai kalmar ta ta ƙarshe tabashi dariya amma sai ya shanye, wai in zane ta," Batare da yace mata komai ba Yakoma gurin da ya tashi, ya zauna tare da Ɗaukar Ipad ɗin, bana son kuka share wannan hawayen kimin shiru," Matse kwallar ta tayi sannan ta goge fuskar ta da Tissue wanda ke gefan gadon ajiye saman wani ma dai dai cin table," Auta bari Amaidaki gida ki kwanta ko? "Gaba ɗaya suka kai duban su kan Sulaim wanda fitowar shikenan daga toilet jikin sa duk ruwa sosai yaji daɗin jikin nasa ji yake a yanzu tamkar yafi kowa lafiya a duniya," Da sauri princess tace to yaya Sulaim Ina godiya Allah ya ƙara lafiya, Batare da yace mata komai ba ya nemi guri gefan gadon ya zauna, kallon Yarima Sultan yayi, Saraki ina Saleem? Yakamata muyi sallah yanzu fa around 10pm, Saraki shine sunan da Sulaim yake faɗawa Yarima Sultan A wasu lokutan, Saidai kayi sallah mu munyi tunɗazu, Saleem kuma yafita bajinawa Yarima Yabashi amsa, Amma dai ku yaudare ni, shine ko ku tasheni muje masallaci ko?, "Sorry a lokacin kana cikin halin jinjiki sosai" "ƙasa ƙasa Sulaim ya Harare shi, batare da ya ƙara tanka masa ba, Princess kuwa daɗi ne fal zuciyar ta, Ta tsallake wa muguntar Yarima Sultan a cewar ta, tare da shafa kunnan ta wanda har lokacin yana yi mata raɗaɗin zafi," Jin Sulaim yace za amai da ita hakan yasa Yarima haƙura ba don yaso ba hukuncin aminin sa ne,sannan baya son kowa ya gane, princess na shiga harkar shi," "Emm Kuji shifa niko Fatima nace kaidai kake shiga har karta,😅" "Motso Motso yake sosai cikin baccin nasa, da alama Mafarki yake, "Kai ne mahaɗin rayuwata idan babu kai to tabbas nima babu ni, doguwar Yarinyar dake tsaye agaban shi ta juya masa baya, Tayi maganar cikin Sautin ta mai daɗi saurare," "Tayaya nazama nine ma haɗin rayuwar ki? Sulaim ya tambaye ta yana kallon bayan ta," "Saboda kai jigo nane" "Shin ki wacece?" "Ni jinin ka ce, kuma garkuwa a gareka, Sannan kaima garkuwa a gare ni," "Tayaya kika zama garkuwa ta bayan bansanki ba?" "Nima Bansani ba amma zamu haɗu a zahiri nan kusa" "Ina son ki jiyo inga fuskar ki" "Shin kana sauri ne? Idan kayi hak'uri Zamu gana da juna Nan kusa Saboda _we have the same relative_ tana kaiwa nan tafara tafiya a hankali, Hannu Sulaim yakai daniyar zai kama hannun ta" Bat" taɓa ce," "Hazbunallahu wa ni'imal wakil Sulaim ya furta dai dai yana farkawa daga baccin, wanda gaɓa ɗaya Gumi ya jiƙeshi duk da Sanyin A.C daya karaɗe ɗakin gaba ɗaya, tashi yayi ya zauna a tsakiyar gadon duban sa yakai zuwa makiken Agogon bangon dake maƙale daga sama 2:40 Na dare," Dafe kansa yayi ya fara tarayo mafarkin da yayi wanda Tunda yake baitaɓa maka mancin saba, kallon shi yakai zuwa ga Yarima Sultan wanda ya ƙudindune cikin Blanked bacci yake cikin kwan ciyar hankali," Saboda jikin Sulaim Yarima Sultan yace tare zasu kwana a bedroom ɗin sa," Jikin sa babu kwari ya sauka daga saman bed ɗin Toilet ya nufa ya ɗauro alwala sannan ya fara sallar nafila" Gaba ɗaya mamakin mafarkin da yayi yahanashi, yin isashshan bacci, Mafarki kuma mace!! Ya tambayi kansa, batare da yanada amsar komai game da hakan ba," _In the morning🌄_ *GARIN KANO* *_Railway Quarters Arab Estate_* "A shahararran Airport Na *MALAM AMINU INTERNATIONAL* dake Garin tadabo, Wato Jahar Kano, Jirgin Su Sulaim yayi Landing Ƙarfi 9:30am, Gudu yaciga dayi sosai akan Titin sa, har yakai dai dai inda zaiyi kwana, ya sauka a hankali sannan ya tsaya Cak ƙirar K.L.M, Take ƙofar jirgin ta wangale, fasinjoji suka shiga fitowa," "Sulaim wanda shine Mutun na Tara Ajerin mutanan dake fitowa daga cikin Jirgin, Cikin Nutsuwa ya sauka Bayan shi Yarima Sultan ne sai Saleem, "Fuskar Sulaim ɗaure Tamau babu Annuri, Ɗan ma tsakaicin glass ɗin dake Idon Sa ya gyarawa zama yana ɗan kalle kallan ta inda Motocin su zasu bullo" "Dogarai Uku wanda Yarima Sultan ya taho dasu, Suna biye dasu Suna take musu baya, Hannun ko wannan su, riƙe da TrolleyBag ɗin su, Motocin Arab Estate ne Suka yi musu ƙawanya, Uncle Yusuf ne yafara fitowa Shida matar sa Anty Raziƙa, da murmushi saman Fuskar su, Saiga Uncle Bello Daddyn Canada mahaifin Saleem, shima ya fito, Baffa ne ƙarshan fitowa," "Ganin baffa ne yasa Sulaim Sakin Fuskar shi da Murmushi, hannu Baffa ya buɗe masa alamar yazo, babu musu ya ƙarasa Suka Rungume juna, ɗaya bayan ɗaya saida Suka Rungume Sulaim fuskokin su da kaga ni zaka gane suna cikin Walwala," "Ahali Akwai daɗi abunda Yarima Sultan yafaɗa kenan cikin ransa, Sakin Sulaim Baffa yayi tare da Duban Yarima Sultan Yayi masa Alamar da yazo, Cikin Nutsuwa ya taka zuwa gaban su, Cike da girmamawa ya gaida su duka," Tunda bakwa sona, Bari naje nayi _Booking Flight_ NA wuce garin ikko (Lagos) gurin Aikina kawai," Gaba ɗaya suka kai duban su kan Saleem wanda ya harɗe Hannayen sa Saman ƙirji shima su yake kallo," "Dariya sukai gaba ɗaya, Uncle Yusuf ne yataka zuwa inda yake, Ya rungume shi, _Sorry lovely Son I really really missed you_ yana dariya, Dariyar shima Saleem yayi, _Missed Much dear Uncle_ har cikin ransa yasan soyayyar Sulaim a gurin iyayen su ta daban ce wadda Allah ne yasan wanda yafi son shi acikin su" "Sarkin Surutu kadawo kenan to barka da zuwa Baffa ne yayi maganar cikin sigar wasa," Murmushi ɗauke saman Fuskar Uncle Bello yace To Mu wuce gida mana a Buɗe mana jakar tsaraba," Dariya sukai tare da shige wa Motocin nasu, Sulaim da Baffa Mota ɗaya Suka shiga, Sai Gida Sulaim jinsa yake tamkar Ana Sauke masa Wani nauyi dake zuciyar sa, Sannu a hankali suna tun karar gida yana ƙara jin hakan," "Suhaima ce tsaye Gaban Wannan doguwar bishiyar kwakwar dake Cikin roundabout ɗin dake tsakiyar Arab Estate, Tariƙe ƙugu Kanta na kallon can saman Bishiyar kwakwar, da alama wani abu take Nazari game da bishiyar, ba ƴaƴan kwakwar take kallo ba," Dole inason ganin Saman bishiyar nan, akwai ƙulallan makirci asaman ta, to amma tayaya? Ta tambayi kanta, Dubanta tamayar Kan jerin gwanon Motocin dake shigo wa," Tunawa tayi da maganar, Baffa daya gayamata jiya cewar Sulaim zai dawo yau kuma da wuri, Da sauri sauri tabar gurin Kafin su ƙarasu tunawa da tayi, ko gyaran part ɗin nasa da aka sata batayiba," Titin Alhaji Imran Arab Street, suka Nufa gaba ɗayan su," A part ɗin Baffa Suka yada Zango a cewar Sulaim sai Zuwa Anjima Zasu koma Part ɗin Nasa," "Jinin dake tukunyar da aka sa Rigar Yaro nan yaƙare jiya, Dole sai anƙara Sadaukar wa Akanshi, Saboda a daran jiya yasha wahala sosai, Jinin jikin sa ya tafasa Zuciyar sa ta raurawa, Munƙara ɗaure jijiyoyin kansa sosai,Sannan Boka Zarshima yace Ana buƙatar wata Rigar tasa," Cikin zaro ido Khaltum tayi saurin dafe bakin ta jin abunda kunnuwan ta suka jiyo mata daga cikin parlourn, Mai girma Hasheem, Kuma muryar mace taji" Da sauri Khaltum ta bar gurin dama Zuwan ta kenan zata shiga gaidasu, kasan cewar safiya ce, Sannan ta gabatar da Aikace ai kacan ta, saboda Sashen Mai girma Hasheem aka kai ta da Niyar ta ringa kula da ɓangaran, Barrister Sulaiman ɗansa," Kai tsaye ta nufi House ɗin baffa don sanarwa da Suhaima abunda Kunnuwan ta suka jiyo mata, Sauri take sosai tana haɗa hanya ko nisan gurin a ranar bata gani gaba ɗaya tabi taruɗe, wanda da gani take zata daɗe bata je gurin Suhaima ba saboda nisan dake tsakanin su, amma yanzu ina bama ta ganin hakan..!! _F pen_,✍️ [01/04, 3:10 pm] Zarah Tymre's Henna: https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V WhatsApp group👇 https://chat.whatsapp.com/C9sZ6UCsGEHKSALn3SYSqs _Typing📲_ *_AHALINMU ƊAYA_* 💗💗💗 *_Fatima Y zakariyya👌_* _Tymer's henna_💅 *Nazari writer's ass......📚* _Sarauniyar👸 Nazari writer's✍️_ *_(THE QUEEN👑)_* ________Dedicated to anty salma💎 *_Part 2_* (Littafi na biyu📘) _Godiya ta musamman gareku ɗaukacin masoya na ina matuƙar yaba muku, alkhaerin Allah yakaimu ku a duk inda kuke.🤗😘😘_ *Da sunan Allah mai rahma mai jin kai* *_in the name of Allah, the Entirely Merciful, the Especially Merciful_* ➡️🅿? 2️⃣5⃣➖2?6⃣? Khaltum wadda ke sauri sosai tanata faman haɗa hanya, ko nisan gurin a ranar bata gani, gaba ɗaya tabi taruɗe, wanda da gani take zata daɗe bata je, inda Suhaiman take ba Saboda nisan dake tsakanin su, Amma yanzu ina bata ko ganin hakan, Ras" Gabanta yafaɗi jinta yi karo da mutum, take ta rufe fuskantar da tafukan hannayen ta, taruntse ido hankalin ta tashe ta furta wayyo Allah na shiga uku, jikin ta yahau ɓari dama ga tsoron abunda kunnuwan ta suka jiyo mata, "Ke Tsawa Barrister Sulaiman ya daka mata, _Are you Nonsense_? Ke wace irin shashasha ce da bakya kallon gabanki," "Sai a lokacin ta janye hannun ta daga fuskar tata, jin Mutum ne ba aljani ba Don ita gaba ɗaya tagama tsorata tayi tunanin aljani ne tayi karo dashi, saboda tsabar ruɗu da tashin hankali ko gaban ta bata kallo sauri kawai take," Kanta a ƙasa ta furta, Ayya kayi haƙuri, wallah bangan ka bane," "Mtss yaja tsaki tare da wucewa da hanzari, "Wata irin ajiyar zuciya Khaltum ta sauke, tare da dafe ƙirjin ta, Wai Allah Nagode, Bataji haushin abunda ya mata ba saboda tasan laifin tane, amma duk da haka taji haushin ce mata Mahaukaciya da yayi, Da sauri Barrister Sulaiman yajiyo, tunawa dayiyi, da maganar mahaifin sa, Na yarinyar da yace ya gani ankawo sannan kuma barazana acikin Rayuwar Su, Toko dai itace? ya tambayi kansa Gashi baigan ta da Uniform ɗin ma aikatan Estate ɗin ba," Ke" ke Sauri Khaltum ta ƙara jin ana Magana, Ke tsaya Dake nake shine kike ƙara Sauri, Jin hakanne yasa ta tsayawa Cak tajiyo a hankali, kanta na a ƙasa," "Dai dai ƙarasuwar sa ya Furta, Wacece ke?" "Aiki aka kawo ni, " Aiki Anan kuma? Sannan ina uniform ɗinki na ma aikata, kunawa ne aka kawo?, Tunawa tayi Suhaima tace duk wanda ya tambaye ta tace ita kaɗai ce, "Nikaɗai ce, Sannan ba abani uniform Ba ni baƙuwa ce anan," Ɗan Jim yayi kamar mai Nazarin ta gani yayi kamar bata da gaskiya gashi jikin ta na rawa, Ɗago da kanki inason ganin fuskar ki," A hankali ta Ɗago ta kalle shi, Barka da Safiya tafaɗa a hankali, Zuba mata ido yayi batare da yace komai ba sosai yake kallon ta har saida taji ta tsargu taƙarayin ƙasa da kai, Batare da ya ƙara cewa komai ba yajuya ya cigaba da tafiya abunsa, ganin hakanne yasa ta cigaba da tafiya itama cikin ranta kuma haushin sa ne fal, Idan ba rainin hankali ba kawai ka tsaidani ka hau kallo na aikin banza, masifa ta shiga yi ita kaɗai," "Ni banga abun da zangyara acikin parlour nan ba, Idan ba masifa ba, kalli ko ina tsaf yake, cikin ranta tayi maganar tare da kai duban ta zuwa, upstairs ɗin dake parlourn, ko dai na hau saman nan nagani, Batare da wani dogon tunani ba Suhaima ta haura upstairs ɗin sa sassarfa, Dr. Sulaim Hameed Arab Taga an rubuta jikin wani tangameman hoton sa dake maƙale jikin Bangon parlourn Upstairs ɗin, wanda kana hawa dashi zaka fara tozali sanye cikin shigar sa ta Doctor ga sirrin farin glass manne a idon sa, hakan baƙaramin kyau ya ƙara masa ba fuskar nan tashi kamar kullum a ɗaure Tamau, kallon hoton tayi wannan shine ganin ta dashi na biyu ɗaya a zahiri sai wannan hoton, Mutum sai kace aljani, Suhaima ta faɗa afili ta ɗora da Faɗin kuma wallahi sai na rama abunda kayimin," Sosai tsarin parlourn ya burgeta kasan cewar akwai banbanci da na ƙasan, shi wannan komai na ciki, black and white ne hakan baƙaramin burgeta yayi ba, tana son abu fari da baƙi sosai," Ganin shima a gyare yake ko ina tsaf tsaf, hakan yasa ta ɗan zage parlourn kamar me neman wani abu, saida ta ɗan jima kafin ta nufi downstairs da niyar anjima zata dawo,? Kai tsaye ta nufi waje bayan ta sakko," Suhaima, Suhaima, Khaltum takwala mata kira ganin tana shirin bin wata hanya cikin Far fajiyar Part ɗin, Da sauri Suhaima ta juya jin muryar Khaltum, tafiya ta farayi tana nufar inda Khaltum ɗin take, itama ta taho suka haɗe, da hanzari Suhaima ta kama Hannun ta, " Khaltum lafiya kuwa?, Ɗaga mata kai Khaltum tayi alamar eh saboda wahala tama kasa magana," "Kinga Khaltum ki nutsu ki sanar min Meye ya faru me ke damun ki? Gaba ɗaya bakya cikin hayyacinki, Talk Khaltum Menene? Ganin gaba ɗaya hankalin Suhaima ya tashi ne yasa, Khaltum ƙaƙalo Murmushi yaƙe, wanda yafi kuka ciwo, Ba wani abubane bafa kawai nagaji shiyasa kinsan tafiyar akwai ɗan tsayi, Oky ga can muzauna saiki sanar min sannu, Suhaima tayi gaba ruƙe da hannun Khaltum kamar wata ƙaramar yarinya haka takebin bayan Suhaima Sororo," "Bayan sun zauna Khaltum ta dawo hayyacin ta, Ta kwashe komai na abunda kunnuwan ta suka jiyo mata a cikin parlourn Mai Girma Hasheem, sai ta ɓoye mata haɗuwar ta da Barrister Sulaiman, don tasan halin Suhaima sarai idan taji baza a wanye lafiya ba," "Shiru Suhaima tayi na wasu ƴan daƙiƙu kafin ta nisa kaɗan, Dakyau Khaltum naji daɗin jin wannan sosai kada kidamu kedai kawai ki kula sannan kicigaba da sa ido sosai, Dama nasan akwai, Manya Manyan Ƙulli a cikin wannan Kurman Estate ɗin Amma Da sannu zangane komai" "Ni dai wlh abun harya fara bani tsoro anya baza mu haƙura mu koma gida..... Kallon da Suhaima ta watsama ta ne ya hanata ƙarasa maganar da ta ɗakko," Take kwayar cikin idon Suhaima tajuye ta rikiɗe zuwa Rainbow colour, Khaltum Babu abunda zai hanani Ɗaukar fansa Sai iKon Allah, Allah baya son zalinci baya son meyin sa saboda haka wlh ba gudu ba ja da baya, inason kicire wannan tsoron naki idan ba hakaba, saidai keki koma gida, Fansa ta cikar buri na, Tana kai wa nan tamiƙe," Kamo hannun ta Khaltum tayi cikin sanyin jiki, shikenan, Allah yabamu nasara akan su, Ameen, Suhaima ta faɗa har lokacin kwayar idon ta, bata koma dai dai ba," "Nibari Nakoma kada a nemeni khaltum tafaɗa dai dai tana miƙewa," "Suhaima tace Harkin Huta kenan, Em kawai Khaltum tace, Bata jira cewar Suhaima ba ta wuce kai tsaye," "Bayan Khaltum, Suhaima tabi da kallo, Ajikinta Tana jin kamar wani Babban Al'amari na shirin Faruwa tsakanin ta da ƴar Uwar tata, Da sauri ta kauda tunanin, jiki babu kwari tanufi Part ɗin Hajiya Umma saboda a can komai nata yake," Bayan La'asar, gaba ɗaya Aka hallara A Parlourn Baffa, Ƴa ƴan sane maza kusan dukan su Kamar yadda suka saba Hutun ƙarshan makon Su a gida Ranar Lahadi da yamma sai su ziyar ci mahaifin nasu, Alhaji Hameed, uncle Mansur, Daddyn Canada, Uncle Yusuf, Mai Girma Hasheem, Uncle Shaddad, wanda shi gaba ɗaya baya magana iya kacin sa ido ne kawai, yanzuma uncle Yusuf ne yaje part ɗin Sa ya taho dashi," He Excellency Sambo, yabada uzirin bazai samu halar taba yana da Meeting, uncle A, da CONOLET Aliyu, basa ƙasar su kaɗai ne babu a cikin ƴaƴan Baffa maza a parlour , Ga ba ɗaya suka gaisa da mahaifin nasu, Kafin kowa yaƙara cewa wani abu Sulaim yameƙe tsam, Kallon shi Baffa yayi, Ina zakaje? Baffa zamu koma Part ɗi nane, Yarima Nason Hutawa, Koma kazauna ai shima ɗan gida ne inaso na faɗi wani saƙo idan nagama, zaku iya tafiya, Bamusu Sulaim Yakoma ya zauna kusa da, Aminin Nasa sai Saleem dake gefe," "Alhamdulillah Naji daɗin Ganin ku Kamar kowane ƙarshan Sati, Gashi a wannan Satin mun samu ƙarin Babban Baƙo kuma ɗan gida, Ɗa ga Adalin Sarkin Gabas, Yarima Sultan Amadadin Iyalan gidana Muna maka Barka Da zuwa Tare da Fatan Zakaji daɗin zama Acikin mu, Baffa yakai ƙarshan Maganar tare da Duban Sultan," Murmushin Girma Yarima Sultan Yayi, Take Mulkin Ya motsa A nutse ya tashi yaje gaban Baffa, Cikin Girmamawa Ya russuna tare da cire hular kansa kamar yadda yake wa Mahaifin sa Alama ce ta Girmamawa Kuma iya sarakai suke yiwa haka amma gashi yayiwa Baffa, "Allah ya ƙarawa Baffa lafiya, Ina godiya bisa karramawar Dana samu, Bisa Haka Ina roƙon Allah ya ja Kwanan Ku, Mai Martaba yace Agaya Maka yana Miƙo Gaisuwa ga Abokin sa Dattijon Arziƙi," Shima Murmushin Baffa yayi, Tashi ka zauna Ɗana, Na gode kwarai, Ina amsa gaisuwar gwarzon Sarki," Saida Yarima Sultan ya maida hular kansa Tare da dai dai ta mata zama, sannan ya tashi ya nufi Gurin Alhaji Hameed Mahaifin Sulaim Wanda suke kira da Abiiy, Cikin tsananin Girmamawa ya gaidashi Tamkar wani Sirikin sa, Bayan yayi masa barka da zuwa, Yarima Sultan yayi jam'i wajan gaida sauran mutanan Parlourn sannan Yakoma ya zauna," "Sosai Uncle Mansur yaji haushi, Akan me Su bai girmama su kamar yadda yayiwa Abiiy ba, Uncle Mansur Akwai son Girma ga Hassada Da Baƙin ciki, ba bar komai daga cikin halin mahaifiyar suba, Bayan Yarima Sultan Ya zauna, Baffa ya cigaba da Magana, "Duk Da ba a Meeting Room muke ba ina so insanar muku da Cewar muncan za tsare tsaran Company's Ɗin mu, Sannan zamu Canza gaba ɗaya, Managers and Directors NA Kowane Community Of Companies, Mun Tattauna da ɗan uwanku Hameed Game da hakan Saboda Wasu dalilai Kasan cewar Akwai wata Matsala da Aka gano Amma anakan Bincike haryanzu," Dim Dim, DiDim ƙirjin Uncle Mansur Yabada Ƙara, Barrister Sulaiman wanda Har ya sako kai cikin Parlourn, Kunnuwan sa sun jeye masa komai, saboda tsabar tashin Hankalin da ya ziyar ce shi Mutuwar Tsaye Yayi, ya kasa gaba ya kasa baya, Sannan akwai Jirin Sunayen Sabbin Directors and Managers, A hannun Hameed, Duk wanda yake da magana Akan hakan ko yana da sunan wanda yaga yadace abawa dama to zai iya yin magana da Shi Hameed ɗin bayan mun tashi," "Wanka Suhaima tayi ta zura doguwar rigar Abayar da Dr.Muhibba tasa aka basu lokacin da suke asibiti, Haka Kawai take jin nishaɗi a cikin ranta, Bayan ta kammala shirin ta tare da Ɗaure Fuskar ta da mayafi kamar yadda tasaba kullum Idon ta kawai ake iya Gani a fuskar ta, "Fitowa tayi, a Parlourn ta tarar da Hajiya Umma na zaune tana kallon, Sunna TV, kasan cewar Baffa yace baza Su zauna a Sashen ma'aikata ba shiyasa aka bawa Suhaima ɗaki a acikin ɗakunan dake Parlourn ƙasa, ƙarasawa tayi gabanta, Barka da Gida," " Duban ta Hajiya Umma tayi, Barka dai kina lafiya?" Lafiya alhamdulillah, Akwai Abunda za'ayi ne yanzu?" A'a Babu, " "A huta lafiya Suhaima na kai wa nan ta tashi tanufi waje cikin ranta tana adda'ar Allah yasa kada hajiya umma ta da kayar da ita kamar yadda tayi mata jiya da yamma ta hana ta fita, Ita kuma Bazama ne yakawo taba, da wannan tunani Suhaima ta fice daga Cikin Parlourn salin alin batare da ta dakatar da ita ɗin ba", "Kai tsaye ta nufi Sashen Sulaim Yadda tafita ɗazu tabar shi bahaka ta tarar dashi ba, anƙara gyara komai, ko ina sai ƙalle yake, ba tayi wani mamaki ba, take zuciyar ta ta ayya na mata, Abokin aikin tane yayi gyaran saboda dama kullum shi yake aikin gyaran Parlourn da yamma, kasan cewar sa Christian ne kuma bayajin Hausa shiya basu taɓa gaisawa da Suhaima ba duk da suna yawan haɗuwa, koda sun haɗu saidai kowa yayi abunda ya kawo sa ya fice, "Kai Tsaye ta nufi kitchen dake Maƙale cikin Parlourn akaro na farko tun zuwan ta saidai taga wannan Christian ɗin dabatasan Sunan saba yana shiga yana fita amma ita bata taɓa shiga ba, Babu ko ɗar cikin ranta, Kallon kitchen ɗin take komai a tsare ya burgeta sosai, cikin ranta ta furta, wai ahaka kitchen Ne nan, yakai girman gidan wani saboda tsabar al'mubazzaran ci, ehm Allah yasa dai kuɗin halal ne ake facakar nan dasu, tafaɗa lokacin da take ƙarasa shiga cikin kitchen ɗin," "Gurin cooker gas tanufa kallon shi ta shiga yi ganin irin na Kichen ɗin Hajiya Umma ne yasa ta ɗan sakin murmushi saboda ta iya kunnashi hajiya umma ta koya mata dama shi kaɗai ne matsalar ta, Jitayi tana sha'awar yin Girki, Take tanufi wata ƙofa dake cikin Kichen ɗin bisa mamakin ta tana tura ƙofar ta tafi tabuɗe, kayan abinci ne aciki kala kala, STORE NE danƙare da nau'i nau'i na kayan abinci, sosai Suhaima tayi Mamakin to ko dai yana da Aure ne?" amma ai da yana da Aure da zanga matar Anan, ganin bata da amsar tambayar tane hakan yasa tabar gurin ta nufi freezer, key ɗin dake Maƙale jikin freezer ɗin ta murɗa, kayan miya ne aciki da nama kala kala, hadda niƙaƙƙen naman kaza ɗan ye, Kasa ɓoye mamakin ta tayi, Suhaima sai magana take ita kaɗai, ganin tana ɓatawa kanta lokaci ne yasa ta, fara shirya haɗaɗɗan girkin gargajiya," Bayan ta haɗa komai na girkin ta ɗora, sai tafita, takoma Parlourn SHOWGLASS tanufa ta ɗakko turaren wuta mai ƙamshin gaskiya tasa acikin Borner tare da jonawa acikin Socket take parlourn ya karaɗe da ƙamshi, ta ɗauki Room freshener taƙara fisawa saƙo da lungu na parlourn," "Wasu haɗaɗɗun Food flasks, Suhaima ta ɗaukko da aka jerasu daga ɗan saman kanter, irin Flasks ɗin nan ne da ake kira da CI BARI KALLO iya kallon suma sai yasa kaƙoshi, jikin su black ne sai ɗan ratsin golden, DASHISHI DA MIYAR GANYE Ne Suhaima tayi wanda miyar taji Nama da ganda, sai chicken and salad, da fish perpp soup, ƙamshi NE Mai daɗi Kawai ke tashi, Suhaima ba baya ba wajan girki gwana ce, Mother ta horasu akan girke girke kala kala, Suhaima ce kawai ta tsaya ta koya Amma Khaltum saidai a gama abata kawai tasani bata son aiki kwata kwata, "Saida ta kammala zuba komai, sannan tayi amfani da kayan iyatatuwa wajan haɗa lemon na'a na'a da lemongrass, tasa a friegh ta nufi dinning Area Tajira Komai a dinning Table, takoma Kichen ɗin ta gyara komai tsaf dama tanayi tana gyara gurin da ta ɓata, saida ta maida komai ma hallin sa, sannan ta ɗakko, lemon da ta haɗa, yayi sanyi sosai ta zuba acikin jog wanda yake mahaɗin, flasks ɗin ne, da ƴan cups ɗin sa ta ɗora saman tire shima takai saman dining table ɗin, "Sosai Suhaima ke hidima ta kaca me sai zirga zirga take daga parlour zuwa kitchen ," Jin anfara kiran sallar magrib yasa ta fita takoma part ɗin Hajiya Umma don gabatar da salla, gashi tanaso ta yau da daddare ta koma dajin nan don cigaba da binciken ta," _____________________ "Kasa shiga parlourn Baffa Barrister Sulaiman yayi, cikin tashin hankali Yakoma ya shiga mota yanufi house ɗin su, Shikenan tamu taƙare A fili ya Faɗin hakan tare da dannawa Uncle Mansur Call akaro na biyar baya ɗagawa," Sulaim kai tsaye daga masallaci bayan sun gabatar da sallar magrib suka wuce Part ɗin sa a mota ɗaya su ukun, gaba ɗaya sun gaji so suke su huta, gashi yayi waya da Ummeetha tace masa sunanan tafe Zasu biyu jirgin dare, To yasan dole zasuje suyi musu barka da zuwa," "Sosai ya ƙara ware manyan idanuwan sa don son tabbatarwa shin Part ɗin nasa ne ko ko, don shi a tunanin sa Part ɗi Hajiya Umma ne suke tunkara, saboda tsabar daddaɗan ƙamshin dake dukan hancin sa," Saleem ne ya kasa haƙuri yace, gaskiya inajin wani irin daddaɗan ƙamshi kuma na abinci, ko dai tsohuwar nance ke girki, amma kuma daga wannan part ɗin ne", Kodai yunwa kake ji ne cewar Yarima Sultan, "A'a amma dai wlh yanzu har nafarajin ta Saleem yafaɗa dai dai suna tura kai cikin Parlourn ɗauke da sallama," Masha Allah nima naji gaskiya Yarima Sultan ya faɗa, tare da kallon Sulaim Aminina Kodai Baffa yayi maka aure ne Bamu saniba don wannan ƙamshin abincin irin na matar gida ne..!! _F pen_ [01/04, 3:10 pm] Zarah Tymre's Henna: https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V WhatsApp group👇 https://chat.whatsapp.com/C9sZ6UCsGEHKSALn3SYSqs _Typing📲_ *_AHALINMU ƊAYA_* 💗💗💗 *_Fatima Y zakariyya👌_* _Tymer's henna_💅 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASS...✨?* *_T.M.W_✍️* _Sarauniyar👸 Taurarin Marubuta writer's✍️✨_ *_(THE QUEEN👑)_* ________Dedicated to anty salma💎 *_Part 2_* (Littafi na biyu📘) _Godiya ta musamman gareku ɗaukacin masoya na ina matuƙar yaba muku, alkhaerin Allah yakaimu ku a duk inda kuke.🤗😘😘_ *Da sunan Allah mai rahma mai jin kai* *_in the name of Allah, the Entirely Merciful, the Especially Merciful_* ➡️🅿? 2️⃣7️⃣?2?8️⃣📖 *Sulaim* Batare da yace komai ba yaraɓa tagefan Yarima Sultan ya haura Upstairs, don yin wanka, saboda yasan idan ya tsaya biyewa Yarima Sultan To ɓata masa rai zaiyi a banza, *Yarima Sultan* Ganin Sulaim ya wuce bai ko tanka masa ba hakan yasa shi sakin murmushi tare da Zama saman kujera yayi irin zaman su na sarakai, ƙafa ɗaya kanɗaya, Princess ce yafaɗo masa a rai take ya sake sakin wani murmushin tunawa da wautar ta da yayi, Ina son ganin ta, ya faɗa a fili batare da sanin wani zai iya jiba, Da sauri Saleem yakai dubansa Kan Yarima Sultan, Wacece? Saleem ya faɗa yana kallon sa, tare da son jin amsa, No bakowa ya faɗa cikin basarwa, don shi bai san maganar tafito fili ba, Badon Saleem ya yadda ba yace "OK" haɗi da tashi yanufi Dinning Area Gaskiya Yarima Amin Afuwa Bazan iya haƙuri ba, wannan ƙamshin abincin saiya sheƙeni idan banciba, yana tafe yana magana harya kai dinning area ɗin yana ƙoƙarin buɗe babban Food Flaks ɗin dake saman Dinning ɗin ko zama baiyiba," Ringing ɗin da wayar Sa tashigayi ne yasa shi dakata wa, tare da dubawa waye yake son katse masa hanzari, _My Suhailat_ ne ya bayyana ɓaro ɓaro akan screen ɗin wayar, Flaks ɗin dabai buɗe ba kenan, ya koma cikin Parlourn ya zauna, yaciga bada wayar sa cikin shauƙi da ƙauna, *Barrister Sulaiman* Haba Uncle Mansur tunɗazun nake kiran ka amma baka picking, Muna cikin Babbar Matsala _You Know_ Yanzu Meye mafita game da wannan? Emm, idonsa ƙir akan Uncle Mansur wanda ke tafaman kai kawo acikin ƴar bukkar da suke ciki," Buga Table ɗin da Uncle Mansur yayi ne yasa Suhaima cin burki ta tsaya Cak, mamaki ne yakamata, jin ƙarar kamar faɗuwar wani abu daga cikin Bukkar wadda ko kaɗan bata kawowa kanta cewar mutane ne aciki ba, kamar zata cigaba da tafiya sai kuma taji tason ganin Meye yafaɗo daga ciki, jin ana magana ƙasa ƙasa ne yasa Suhaima saurin ƙarasa wa jikin Bukkar sosai tare da kasa kunne, Uncle buga hannun ka saman table bashi ne mafita ba illa yaji maka cewo, kanutsu Kazauna munemo Solutions akan al'amarin nan don idan bamuyi da gaske ba to tamu tazo ƙarshe, Gashi mun narka dukiya akan kayan da suke hanya yanzu," Zama Uncle Mansur yayi kan kujerar rubar dake fuskan tar wadda Barrister Sulaiman ke kai, Hhmm Yanisa, "Mafita ɗaya ce zuwa biyu cewar Uncle Mansur, mafitar farko shine, dole Jadawalin sunayen Sabbin Directors da Managers mucanza su zuwa sunayen mutanan mu, tahaka ne kawai zamu samu damar cigaba da gudanar da kasuwancin mu, sannan kayan mu da suke hanya, daga ƙasar JORDAN idan suka iso kaga cikin sauƙi zamu karɓa Tunda mutanan mune akan komai na Companies, kuma Tunda nine matemakin Hameed zanyi duk yadda zan iya wajan ganin ba'a canzawa Tankokin dake raba Kaya, Register ba har zuwa lokacin da kayan mu zasu iso," Duhu ne cikin Bukkar kasan cewar babu wadataccan haske, sosai Suhaima take kallon Uncle Mansur ta cikin wata ƴar Raga a jikin Bukkar saboda Bukkar saƙa ce, tagama shaida kamannin sa tsaf, saboda dama tafi ganin abu acikin duhu sosai, so take taga Fuskar Barrister Sulaiman amma abun yaci tira ƙeyar sa kawai take iya gani," Inajin ka Uncle naji wannan shawarar saura ta biyun," Uncle Mansur yace Eh to ta biyun mai wahala ce amma kuma babu wahala, Kamar ya Bangane ba? Barrister yafaɗa yana gyara zama, Kisa" Zaro ido Barrister Sulaiman yayi jin Abunda Uncle Mansur yafaɗa, Kisa fa Kace, "Taɓe baki Uncle Mansur yayi, Eh Kisa mana Meye Aciki da zaka wani Tsorata kamar yau muka fara" "A'a Gaskiya Uncle kasan bana son Irin wannan nidai Duk abunda za ayi nafison abi taƙarƙashin ƙasa, Sannan kisan ai sau ɗaya muka taɓa yi shima Arashin makama ne yasa mukayi to amma wannan aibaikai na ayi kisa ba kuma kisan ma acikin Family ɗin mu wancan ma fa ɗan uncle Y..." Idan baka kashe ba to kai za'a kasheka uncle mansur ya katse masa hanzari, kuma ni inaji ina gani wallahi babu wanda ya isa yashiga tsakani na da kasuwanci na, bazan taɓa bari hakan ta faru ba, tunkafin a haifeka nake gudanar da irin wannan harƙallar kuma har yau babu wanda yasani, akan haka kuma zan iya kashe koma waye," _Enough Uncle_ Banason do guwar magana Bamu da lokaci, waye za'a kashe wanda kake ganin idan akayi hakan zamu samu mafita," Uncle Mansur yace Alhaji Hameed, idan muka kawar dashi to komai na Arab Companies zai dawo hannu na saboda nine matemakin sa kaga idan na koma matsayin sa ai shikenan kakar mu ta yanke saƙa, _Uncle What Mean?_ Abiiy fa Kallon Barrister Sulaiman, Uncle Mansur yayi, _Yes I mean_ Alhaji Hameed Imran Arab Uban Sulaim, ina fatan kagane, Wannan mutumin da kake gani mugun ɗan hana ruwa gudu ne, bashida kirki ko kaɗan idan aka kama mutum da laifi baya bari a sassauta masa, saboda haka shine ƙarshan matsalar mu," Shiru Barrister Sulaiman yayi ya zubawa Uncle Mansur ido yana sauraron shi, Idan kuma ba haka ba abu na ƙarshe shine Samo HATIMIN MALLAKA, Ana samun shi to babu baton kisa ko makirci shi kaɗai ya ishemu samun Nasara," Uncle ina ganin muɗau Shawarar farko, Tunda kaima Kanada muƙami sosai a companies dole za ayi shawara dakai, sannan ana buƙatar sa hannun ka kafin Ɗaukar sabbin directors, sai muyi amfani da wannan damar mu canza record ɗin jadawalin suna yen dana mutanan mu, kaga da sunayen sunkai zuwa ga Baffa ai shikenan magana taƙare, HATIMIN MALLAKA, bansa ranzuwan sa hannun mu nan kusa ba, duk da munsan inda yake, amma akwai tsaro mai tsauri acikin office ɗin Sulaim sai munbi a sannu, Mubar Uncle Hameed zuwa nan gaba Ya fara ganin mutur ɗan sa kafin tasa," Wata irin Mahaukaciyar Dariya Uncle Mansur yasaki, Da kyau yaro na ina alfahari dakai wannan bayani naka yayi, Allah ya temaki Hameed da yabaƙunci lahira a kwanan nan amma yanzu kafanshi rayuwar sa, Shiiiii" Uncle kamar akwai mutum a gurin nan fa ko kai ba kaji alamar hakan ba," Tsitt Uncle Mansur yayi yana ƙara kasa kunne, domin yaji hakan, "A'a babu kowa fa anan kawai ka tsurgune, Amma ina zuwa kai tsaye Uncle Mansur yayi waje daga cikin bukkar don tabbatar wa, " Cikin Zafin Nama Suhaima ta koma bayan waya bishiyar Mangwaro taɓuya amma tana lekyan sa," "Nafaɗa maka babu kowa har baya na zagaya amma banga komai ba, yanzu dai yakama ta mu tafi Tunda munsamu matsaya," "Barrister Sulaiman yace oky Badamuwa Mugu Uncle kana zuba Life, ya faɗa yana sakin Dariya," Shima Dariya yasa kafin Yamiƙa masa Hannu suka Kashe, Ai ina jin daɗin harka dakai ɗana, Kafi Sauran iyayen naka, shi Ubanka Hasheem, nama rasa gane alƙibilar shi, amma da kake ganin sa ƙasurgumin mara gaskiya ne," Mai maƙon Barrister Sulaiman yaji haushi zagin mahaifin nashi da akai, saima yace, Nasani Uncle kuma ina lura dashi, amma har yau nakasa gane Meye yake aikatawa," "Karka damu zamu gano ya faɗa lokacin suna fitowa daga bukkar a tare," kowa motar sa yanufa kai tsaye suka wuce," Akan idon Suhaima suka bar gurin, kunnuwan ta sunji komai, wani irin mamaki ne ya ɗaure mata kai, Batasan komai akan maganar suba, amma ta tabbatar wa kanta akwai matsala babba, sannan taji sun ambaci Sunan Sulaim shima hakan yabata mamaki, Taso ganin waye ɗayan amma bata samu damar hakan ba, HATIMIN MALLAKA Tabbas nasan wannan kalmar amma a ina? Akwai aiki a kaina dole sai nagano komai game da wannan kurman Estate ɗin mai cike da rikita_rikita, azzalumai da muggan mutane, da wannan tunanin ta nausa cikin wannan ɗan dajin," *Sulaim* A Nutse yake sakkowa daga upstairs ɗin cikin shigar kayan sanyi riga da wando ne masu jikin kuliya, black colour maɓallin su white ne masu girma, akwai kwala a jikin wuyan rigar itama anyi mata ratsin white, Yayi kyau Sosai hannun sa ruƙe da kofin Coffee sai tiriri yake, Barka da fitowa aminina kayimin wayo ko Yarima Sultan ya faɗa tare da ɗauke kallon shi daga kan Sulaim? Saida yasamu guri cikin kujerun parlourn 1siter ya zauna daga gefan Yarima Sultan ya ajeye cup ɗin hannun Sa saman table, Murmushin gefan baki yayi, Tuba nake Allah ya huci zuciyar Saraki," Saleem yafita ne?" Sulaim ya tambayi Sultan, "A'a yana dinning ba kaji motsi ba Dr.Jabir yazo suna tare" nima fa jiranka na tsaya yi amma ƙamshin abincin nan haryan zu yana shiga hancina, cikin wasa yakai ƙarshan maganar" Muje muyi Dinner Sulaim ya faɗa tare da wucewa gaba," Sosai Yarima Sultan yayi mamaki yau Sulaim nacewa aje aci abinci lallai wadda tayi girkin nan taciri tuta, Bamusu yamiƙe yabi bayan sa, *Dr.Jabir* "Nifa Tunda nake bantaɓa cin irin wannan abincin ba, "Kaima kennan Dr. Wlh niban masan shiba Allah yasa _My Suhailat_ ta iya irin sa, Dariya Dr.Jabir yasa ai inaganin sai na tafi da abincin nan gida," Kada ku kware fa," Kusan a tare suka kai duban su kan Yarima Sultan dai dai suna Zama shida Sulaim," Gaba ɗaya suka sa dariya banda Sulaim, Dr.Jabir yace A' Ranka ya daɗe kun ƙarasu kenan ai dole ni zanyi saving ɗin ku, take ya ɗau plate yayi saving Sultan da Sulaim," Shiru babu mai tankawa ɗan uwansa saida suka gama, Saleem saida ya cinye nashi tass, Dr.Jabir ma haka, Sulaim baiwani ci dayawa ba, Yarima Sultan yafishi ci dayawa saboda abincin yayi masa daɗi sosai ji yayi tamkar Ummul Bait ce tayi girkin yanayin ɗanɗanon," Badon Sulaim baiji daɗin abincin yabar shiba Sosai yayi masa daɗi, saida yaji cikin sa yayi masa nauyi, bashida cin abinci sam ahakama wai yaci dayawa, tashi sukai suka nufi Parlour hannun Dr.Jabir ruƙe da cup Methor joice ɗin da Suhaima tayi ne aciki, shifa abincin ya tafi dashi sosai," "Saleem yace Gaskiya hajiya Umma ta kauta yau ɗaya dai tayi abun arziƙi, zanje na tambaye ta sunan wannan abincin datayi sannan na roƙi alfarmar zankawo iyalina a koya mata," Dr.Jabir yace nima zan raka ka Ashe Hajiya Umma ce tayi aini nayi tunanin aure DR. Yayi bansani ba😂 To bansan dai takamaiman wanda yayi girkin nan ba nima ganin sa kawai mukai, Jin abunda Dr.Jabir yace hakan yasa Sulaim ƙara kame fuska," "Koma dai waye yayi girkin nan Muna godiya, Yarima Sultan ya faɗa tare da zama, Ashe Saleem kayi iyali ba labari naji kana shirin kawo ta koyan girkin gargajiya," Dariya Saleem yayi, Allah ya temakeka zandai yi tukunna," Dr.Jabir yace Au ashe girkin gargajiya ne ai wannan yafi nazamanin ma daɗi shi zan koma ci kullum amma idan nasamu mai daɗin wannan" Dr. Barka da dawowa fatan kun iso lafiya?" Kallon karaina min hankali Sulaim yayiwa Dr.Jabir, Sai yanzu ka ganni kenan, lafiya muka sauka fatan kana lafiya, ya aiki," "Ayimin afuwa na sha'afa ne duk abincin nan ne yaruɗani, ina lpy aiki alhamdulillah," Cikin nishaɗi dajin daɗin hirar da suke, gaba ɗaya suka nufi Masjid don gabatar da sallar Isha, *Suhaima* Ganin babu komai a dajin tagama zagayen ta aciki tana shirin tafiya, Turus Taja ta tsaya jin ƙafar ta tayi karo da wani abu, da sauri takai duban ta ƙasa, a nutse ta tsugunna ganin, ƙaton kwaɗo an kulle wani abun dashi, koda ta tsugunna babu komai a gurin sai iya kwaɗon, gashi yayi ƙura sosai jikin sa anyi wasu ƙannan rubutu da wani jan abu kamar painti, kamar jini, hannu tasa daniyar Ɗaukar shi, Gam Gam taji shi acikin ƙasa ƙomotsawa ba yayi, da ƙarfin ta ta ƙara jijjigashi, Still ko motsawa baiyi ba, ko alamar gajiya babu a tare da ita, tasa aranta dole saita cire shi taga Meye a gurin, ƙarfin ta tasa ta ƙara kai hannu ko zata iya, ko taɓa shi ba tayi ba taji kamar anyi wulgi da ita sai gata, a gefe yashe a ƙasa kwance, yun ƙurawa tayi bakin ta ɗauke da sunan Allah ta tashi tare da karkaɗe jikin ta, ta ƙara nufar inda ƙwaɗon yake, Tunkafin ta ƙarasa wata guguwa ta taso zata yi sama da ita, "kwayar cikin Idon Suhaima wadda dama Tuni ta koma Rainbow Colour wani Irin farin haske ne yafito daga cikin idon nata, tune wannan guguwar ta ɓace ɓat, "Mai Girma Hasheem dake can gefe tsaye ya goya hannayen sa saman ƙirji, mamaki ya bayyana akan fuskar shi duk da ba'a iya gane asalin kamannin sa saboda kwalliyar da yayiwa Fuskar ta shi," Kafin ya gama dogon Tunanin nasa Kamar Saukar a radu haka Suhaima ta tsaya A gaban Sa, babu alamar tsoro ko razani a tare dashi, magana yafara cikin wata irin ƙatuwar murya kamar bata shi ba, "Idan kika gaggauta barin Estate ɗin nan wataƙila zaki iya tsira da Ranki da na waɗan da suka aiko ki, bazan tambaye ki wacece keba saboda nasan turo ki akai, ina sane dake tun sanda kika shigo cikin mu kum...... *Suhaima* Ta katse shi cikin ƙara ji, Sauraron barazana da kashedin wani wannan baHali na bane, Banason doguwar magana, idan na tashi ai watar wa kawai nakeyi, Niba Shashasha bace dazan kashe muciji ban sare kanshi ba kamar yadda kukai, Fansa ce takawoni ba sauraron ɗayan kuba, Kashirya iya shirin ka domin yaƙi yana tunkaro ku, A tunanin ka Za ka kashe nine to kacanza tunani, tarihi bazai mai mai ta kanshi a nan ba, alƙawari nane ka sanar wa duk wanda kake jin yakai shege yayi shirin tun karata, har lokacin da na shigo Nan tunani na shene kashe ku, bayan dogon tunani nagane tonuwar Asirin ku kafin mutuwar ku yafi komai mahimmanci, da kisan zanyi da bawannan maganar ake ba, "Ɗan ya tsanta takai saitin Fuskar sa tace, kasani Banzo ba saida nashirya, Sannan ba gudu ba ja da baya, kowa ye kai ko dame kake taƙama, idan har kana cikin Fansata to bazan taɓa sassautawa ba, saina shafe tarihin ku, akwai kisa mai armashi, Tana kaiwa nan ta gyara zaman mayafin dake Fuskar ta kai tsaye ta nufi hanyar da zata sa data da House ɗin Baffa don aikin ta na yau yaƙare," *Mai Girma Hasheem* "Kasa Tsaiwa yayi da ƙafafuwan sa suka kasa Ɗaukar sa da sauri yanemi guri ƙasa ya baje cikin ƙunar rai, Damamakin kwarin gwaiwa Irin na Yarin yar nan, sannan da alama tana da taurin kai, Yaro Yaro ne idan da kinsan masifar da kika tarowa kanki haƙiƙa da kinyi gaggawar guduwa a daran nan, zan nuna miki asalin Hasheem, ba ayi mutumin dazai tonamin asiri ina kallon shi nabar shiba," *Barrister Sulaiman* Daya tuna ta sai yaji murmushi ya suɓoce masa Shin ina zan ganta yanzu? Ya tambaye kansa, siffar ta dataja hankalin sa yake ƙara tunawa, Yarin yar ta tafi dani _She is so beautiful_ ya faɗa a fili, amma ai bata kama ƙafar Sabrina kyau ba, Take yabawa Zuciyar Shi amsa, Ko wacce da irin kyan ta, "A yau basai gobe ba Zanne mo Yarin yar nan, Bazan iya runtsawa idan bangan taba, shi kaɗai yake maganar sa har yafice daga parlourn nasa hannun sa ruƙe da muƙullin mota," *Suhaima* Harta kusa shiga Part ɗin Hajiya Umma sai ta tuna da Girkin da tayi ɗazu a part ɗin Sulaim, da hanzari ta juya ta nufi Part ɗin nasa saboda tayi ne don taci abincin ta, Ace kawai Kiga An cinye Zuciyar tace ta raya mata hakan, Tab tashin hankali aiko da sai anbiya ni Tunda Bawani ƙato nayiwa ba, a fili take maganar har ta ƙarasa ƙofar shiga Parlourn..!! [01/04, 3:10 pm] Zarah Tymre's Henna: https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V WhatsApp group👇 https://chat.whatsapp.com/C9sZ6UCsGEHKSALn3SYSqs _Typing📲_ *_AHALINMU ƊAYA_* 💗💗💗 *_Fatima Y zakariyya👌_* _Tymer's henna_💅 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASS ......✨?* *_T.M.W_✍️* _Sarauniyar👸 Taurarin Marubuta writer's✍️✨_ *_(THE QUEEN👑)_* ________Dedicated to anty salma💎 *_Part 2_* (Littafi na biyu📘) _Godiya ta musamman gareku ɗaukacin masoya na ina matuƙar yaba muku, alkhaerin Allah yakaimu ku a duk inda kuke.🤗😘😘_ *Da sunan Allah mai rahma mai jin kai* *_in the name of Allah, the Entirely Merciful, the Especially Merciful_* ➡️🅿? 2️⃣9️⃣?3️⃣0️⃣📖 *Suhaima* Har takusa shiga Part ɗin Hajiya Umma sai ta tuna da Girkin da tayi ɗazun A part ɗin Sulaim, Da hanzari ta juya ta nufi Part ɗin nasa cikin Zumuɗin zataci Girkin ta gashi dama yaji nama ita kuma akwai Amana Tsakanin ta da Nama, "Ace kawai kiga Anciye Zuciyar ta taraya mata Hakan," Tab Tashin hankali aiko da sai anbiya ni Tunda Bawani ƙato nayiwa ba, Emm yadda mutanan gidan Nan suke kamar Turawa tayama zasu iyacin irin wannan Abincin, A fili take ta magana ita kaɗai har ta ƙarasa ƙofar shiga Parlourn Sannan tayi shiru, Da sallama ɗauke a bakinta tatura kai zuwa ciki, kallon Parlourn tashigayi cikin tsanaki, Ko ba'a faɗa mata ba ta tabbata an shigo Parlourn, ga daddaɗan ƙamshin turare daya kaura ye mata Hanci, Ya dawo kenan? Ta tambaye kanta tare da wucewa Dinning Area kai tsaye, Turus taja ta tsaya ganin plates Anci Abinci da alama abincin ta ne akaci, Gashi kusan 4 plates, Da sauri taƙarasa kamar zata yi kuka ta furta, Wayyo Allah Sun cinye wlh Sun cinye, ta shiga buɗe Food flakes ɗin data zuba DASHISHIN Aciki, hannu tasa tatattara saura gaba ɗaya acikin tafin hannun ta, juice ɗin ma Ko rabin ƙaramin kofi bai kaiba, flakes ɗin Chicken and Salad tabuɗe, Shi kaɗaine taga tamkar ba'a taɓa ba, amma komai antashi dashi, kallon kwanikan take ɗaya bayan ɗaya, wani irin suya zuciyar ta keyi mata, Wato hadda wasu ƙattin ya ɗakko suka cinye mun Abincin ko saboda ga baiwar shi, to wallahi basuci banza ba Sai sun biya ni gaba ɗayan su, kuma Na rantse bazanci ragowar ƙatti ba, Tana masifa Tana Tattara kwanikan kamar wadda aka yiwa dole gara ma in wanke kwani kan kona rage zafi gobe ma na huta da aikin safe, saida ta kwashe komai, takai kitchen ta wanke kafin tamaida komai mahallin sa, sannan ta fito daga cikin Kitchen ɗin Dinning ta koma shima ta gyara Tsaf, Allah kabimin haƙƙina Tafaɗa tare da fice daga Parlourn," *_In The Morning_* *Barrister Sulaiman* Kamar a mafarki yake kallon khaltum dake ta faman zazzare ido, Wayyo Allah munƙara haɗuwa, Khaltum tafaɗa cikin ranta, Ganin ya tsare ta da ido ne yasa ta Faɗin Barka da Safiya, "ke waye yabaki izinin shigo min part? "Dama' Dama nice sabuwar mai aikin dazan rinƙa kulawa da wannan sashe, Jiya nafara aiki anan ɗin bansan Waye mamallakin nan ɗin ba" "Tunda tafara magana yake kallon bakin ta, har saida Khaltum taji shiru, tayi zaton ya tafi, tana ɗagowa suka ido huɗu da juna," "Itace Wallahi itace na kwana tunanin ta Ashe tana kusa dani, Thank god, Takawa ya farayi zuwa inda khaltum ke tsaye cikin shigar doguwar rigar Material launin ɗorawa, ta lulluɓa mayafin Material ɗin akanta dayake babba ne ya rufe mata har bayan ta, Saida yaje daf da ita sannan ya tsaya tare da goya hannuwan sa ya baya, take jikin ta ya hau ɓari, Allah ka tseratar dani daga hannun Mutanan Gidan nan, Cikin Tsoro khaltum ta faɗi hakan a ranta, Tayi Tsammanin Wani Abu zaiyi mata, " "Nine mamallakin wannan ɓangaran Zaki kula dashi Sosai, Sannan inaso ki kula da mamallakin Part ɗin ma," "Eh zanyi Insha Allah, Hadda Mamallakin nashi Zaki kula dashi? Yaje fa mata wata Tambayar, Da sauri ta kalle shi Har lokacin batawani gane abunda yake nufi ba" Murmushi Yasaki ganin Alamar bata gane abunda yake nufiba, Kiyi aiki mai kyau kinji _Black Beauty_ see u later yana kaiwa nan ya haura Sama don shirin Office zuciyar sa fal Farin ciki ya rasa na Meye, Tunjiya nake son ganin ta gashi babu dalili," Dafe ƙirji Khaltum tayi tare da sauke wata nannauyar ajiyar Heart, aikin banza yasa zuciya ta tana barazanar barin ƙirjina, Ashe Nan ɓangaran shine, Nashiga Uku ni Khaltum, yanzu haka zancigaba da haƙuri da wannan mai jarabar kallon, wallahi dama a maidani wani sashan, Emm koda yake gyara nan ɗin akan da a kaini cikin masu kisan kai, su tsotsemin jini don gaba ɗaya mutanan gidan nan abun tsoro ne, Suhaima tajamin bala'i Dana san fargaba da tashin hankali zan tarar da banbiyo taba, Munzo dan Ɗaukar fansa amma kullum cikin Zullumi nake da'alama sai munyi taran mu nanan gidan, idan naji bazan Iyaba Allah guduwa zanyi, Jin alamar kamar Motsin mutum hakan yasa Khaltum saurin kame bakin, tafara aiki Gadan Gadan, Sabrina ce ta turo kai Parlourn ko sallama babu, jikin ta sanye da Egypt Gown red colour Mai kwalliyar duwatsu cin kushe guri ɗaya sai ƙalli suke kanta sanye da p-cap tasaki gashin ta tabaya, ƙaton glass ɗin Idon ta daya rufe rabin Fuskar ta, ta ɗan zameshi kaɗan, kallon khaltum tayi Sheƙeƙe, "You ina Yaya Sulaiman? Ganin ita take kallo yasa khaltum saurin Faɗin, Yana sama tare da nuna mata da ɗan ya tsantsa Batare da Sanin Waye Sulaiman ɗin da ta tambaya ba Kawai tayi amfani da Mutumin dayace shine mamallakin Part ɗin shiyasa ta ce mata yana sama, Ba tare da tace komai ba ta wuce Upstairs ɗin, Baki buɗe khaltum tabi bayan Sabrina da kallo jitayi inama Ace itace ita ce, Sudai kamar Larabawa ko Turawa Gaba ɗaya kyau ne dasu nidai Duk wanda naga Giftawar sa Sai naga haka Suke Allah yayi musu Baiwar kyau, Tana gyara pillown kujera tana Gulma ita kaɗai, Amma Gaskiya Haryanzu Banga Mai Irin kyan Suhaima ba Tamkar aljana gashi har wani canzawa take Dama ni" *Sulaim* Cikin shigar sa tazuwa Office yafito Hannun sa ruƙe da Briefcase Ɗin sa, ganin Baiga Yarima Sultan A parlour ba, yasa shi nufar Bedroom ɗin dake kusa da nashi, A hankali Yayi Knocking ƙofar, Haɗi da sallama," _Come in_ Yarima Sultan ya faɗa daga ciki, Turakai Ciki Sulaim yayi, Zaune ya tadda Shi Cikin shigar alfarma hannun sa Ruƙe da wayar sa yana dannawa, Barka da Safiya Sultan fatan katashi cikin Aminci, Allah yasa kana lpy, Sulaim ne yayi maganar Fuskar shi A sake, Lafiya Aminina Fatan kaima Haka Yau naga ka fito da wuri, Yafaɗa yana kallon Sulaim ɗin, Alhamdulillah zamu iya Tafiya Naga kana cikin shiri, Kasan Saleem Yayi Booking Jirgin 11:00am zamu ajeyi shi a airport ne," Tashi Yarima Sultan yayi suka Suka fita, A parlourn Downstairs suka same Saleem Yana Shirin Fita Da'alama Shima A Part ɗin ya kwana, Gaisawa Sukai sosai Sannan, suka nufi Part ɗin Baffa gaba ɗaya, A part ɗin Baffa Sukai Breakfast Baffa yaji daɗin ganin su gaba ɗaya Gashi yaga Annuri A fuskar Shalelen Nasa hakan sai ya ƙara yi masa daɗi, Allah yasa Yarima Ya tashi lafiya tare da Farin cikin Tashi a cikin mu, Murmushi Sultan Yayi cikin jin daɗin Karramawar da Baffa keyi masa, Ya Furta lafiya Alhamdulillah Naji daɗin tashi A cikin Dangina, Ai nan ɗin Tamkar gida ne," Kafin Sufita Saleem ya shaida wa Baffa Cewar yau zai wuce Lagos Gurin aikin sa Kuma By 11 Bazan samu damar dawowa ta nan ba Nafiso muyi sallama kada kacema ban faɗa maka ba Cikin sigar wasa irin Najika da kaka Saleem yayi maganar, Sai da Baffa ya zolayi Shikafin yayi masa Addu'a da fatan samun Nasara, Saleem yaji daɗi sosai Yanajin kakan nasu har cikin Ransa, Daga nan Suka wuce yiwa Su ummeetha Barka da dawowa wanda basu samu damar yi musu a daran jiya ba, Suhailat suka samu ita kaɗai a parlourn ga wasu tarun ta kaddu a gabanta da alama karatu take, Bazato babu tsammani Tagan su kallon su tayi Murmushi ɗauke saman Fuskar ta, kafin tayi Magana Ummeetha tafito daga Bedroom, Barka da Fito Ummeetha Kusan Atare suka Furta hakan Hadda Suhailat, saboda tsabar mamakin haɗa bakin da sukai saida suka kalli juna, Murmushi Ummeetha tayi don abin yabata dariya Barka dai ƴaƴana Fatan kuntashi lpy, Nayi kewar ku duka, Fatan Yarima Yasamu kyakkyawar Tarba daga Arab Family, tafa ɗa dai dai tana zama saman Sofer, Ƙarasawa Sultan yayi gaban ta, ya Russuna sosai, Ina godiya Mahaifiyar mu, Ina godiya bisa Karramawar ku a gareni, Alkhairin Allah ya lulluɓe ku, Fatan Ummeetha ta Sauka lpy," Tashi Kazauna Yarima, Lafiya ƙalau, Munbaro Daular Sultan Munsamu Sultan Anan to Allah yayi maka Albarka," Murmushi yayi, Ameen Ummee zama yayi lokacin Saleem shima ya zauna saitin Suhailat, Saida Sulaim ya ajeye Briefcase ɗin hannun sa saman Table sannan shima Ya zauna," Saleem Ɗana, Ashe yau ne tafiyar taka ko? Ummeetha tayi tambayar tana kallon Saleem wanda gaba ɗaya ya shagala wajan kallon Suhailat wanda A zahiri karatu take amma Cikin ranta wani tunanin ne daban, Gaba ɗaya ta tsargu ji take ta takura saboda Saleem, "Saleem Yace Eh Ummeetha Yaune insha Allah, To Madalla Allah yayi maka albarka ta faɗa tare da miƙewa ta nufi kitchen," "Ummeetha Ummeetha Ni Allah bazan koma School gobe ba, Tunda kuka ƙibari na A Masarautar Gabas, Ko abinci ma bazan ƙara ciba Cikin shagwaɓa Princess ke maganar, Wadda fitowar kenan ko rigar baccin jikin ta bata cire ba, idon ta sanye da siririn Medical Glass ɗin ta Saboda tana da matsalar ido, kanta ko hula babu gaba ɗaya gashin kanta ya warwatse a gadon bayan ta fararen ƙafafuwan ta sanye cikin Wani takalmi Plate kamar Silifas pink colour Mai jikin kuliya," Gaba ɗaya Mutanan Parlourn ita Suke kallo ita kuwa bama tasan dasuba saboda kai tsaye Dinning ta nufa tayi tunanin, Ummeetha nacan bata tsaya duba Parlour ba, Ganin Ummeetha Bata Dinning Area yasata juyawa Taduba Bedroom ɗinta ko tana can, Juyar da zata taga Mutane zazzaune A parlourn, A mugun razane taja baya takai hannun ta ta zare glass ɗin dake idon ta tare da zaro idanuwa waje, Yaya Sulaim Yaya Saleem And Yaya Yarima, gaba ɗaya ta ambaci sunayen su lokaci 1,sosai abun yabata mamaki ganin su da tayi, A wannan lokacin duk da ba'abin mamaki bane, Gaba ɗaya ta lissafo sunayen su, Ɗauke ido Sulaim yayi daga kanta yana jan wani guntun tsaki," "Waike yaushe zaki girma ne?, kawai kinfito sai ihu kikeyiwa mutane _in the morning what's wrong_? Ƙazama ko Sleeping dress bata cire ba Saleem Yafaɗa Yana Duban ta, Dariya Suhailat tayi Wadda gaba ɗaya hankalin ta Yakoma kansu, Turo baki gaba princess tayi, Haba YAYA Saleem nicema Ƙazama ko, Shikenan tafaɗa idon ta har yaciko tab da kwalla, da sauri ta wuce Bedroom ɗin da tafito, batare da ta ƙara cewa komai," Murmushi Saleem yayi haɗi da girgiza kai, Allah ya shiryeki auta, Mamakin Princess sosai Yarima Sultan ya shigayi, abun yabashi dariya Nibanga abun kuka anan ba, Yafaɗa cikin Ransa," Mommy ce tafito, kamar haɗin baki da shigowar Su Daddyn Canada da Abiiy, sosai suka gaisa da ƴaƴan nasu, Ummeetha ta dawo cikin parlourn bayan ta taimakawa mai aikin ta wajan Shirya Musu Breakfast" _Breakfast is Ready_ Tafaɗa tana kallon su gaba ɗaya batare da ta zauna ba, Dai dai Saleema na sakkowa daga Upstairs, Gani Sulaim yasata jin daɗin sosai bata zauna a parlourn ba kai tsaye dinning ta wuce ganin gaba ɗaya sun koma can, Banda Su Sulaim da sukace sunyi Breakfast a house ɗin baffa, Sunso tafiya Abiiy ya hanasu yace su jira Suma zasu yiwa Saleem rakiya zuwa Airport Sannan akwai maganar da zasuyi," Jin da gaske Saleem tafiya zaiyi hakan yasa Suhailat kasacin abinci sosai, Harcikin zuciyar ta tana jin babu daɗe, kewa tafara kamata, Ahaka ta daure ta tuttura ba don tanajin daɗin saba saidan kada ayi mata magana," *Suhaima* Cikin Girmamawa ta gaida Baffa saboda baƙaramin ganin Girman sa takeba ta rasa Dalilin hakan, Baffa yace Ƴata babu wata matsala dai ko? Idan akwai wani abu dakike so ki sanar min ko wani abunda bai yi miki ba," Shiru Suhaima tayi na ɗan wani lokaci, Yauwa Bazan bari wanna damar ta kuɓicemin ba gara nafaɗa masa Tunda bansan sanda zanƙara samun wata damar ba, Inajin ki kifaɗi ko menene inji ki ɗauka ni tamkar mahaifin kine, Baffa ya katse mata Tunani, Em am dama Waya nake so, Koda acikin kuɗin da za'abiya nine inaso Insiya ƙarama, saida ta faɗa gaba ɗaya kunya ta kamata taƙarayin ƙasa da kanta, Murmushi Baffa yayi irin nasu na manya, Danace ki ɗaukeni tamkar mahaifinki, ina nufin nima na ɗauke ki tamkar ƴar da na haifa ne, Zan iya siya miki duk abunda kike dabuƙata kada kiji komai ki sanar dani kai tsaye," Alkhairin wannan dattijon yawa gareshi, Suma sauran masu aikin haka akeyi musu kodai ni kaɗai yake yiwa hakan, A'a badai ni kaɗai ba Meye dalilin da zai yimin ni kaɗai, cikin zuciyar ta take magana ita kaɗai," Nagode Allah yasaka da alkhairi Allah ya ƙara lafiya, Baffa yaji daɗin addu'ar tata, Ameen Summa Ameen, Allah yayi miki Albarka, zansa akiramin ke anjima sai ki karɓa, Yanzu zanhaɗaki da driver yakai Ki, House ɗin Hameed Arab, Part ɗin Sulaim nacan akwai kaya daza kishiga ki ɗakko a ciki sai ki kawo masa part ɗin sa na nan," To Abinda Suhaima tafaɗa kenan, Yauwa ki fita yanzu zakiga Drivern yana jiran ki, Ƙaya ne Acikin akwati, Yanaso ya ɗakko masa Su Zaki iya tafiya," Tashi Tayi A huta lafiya tafaɗa tare da wucewa kai tsaye, "Kallon Part ɗin Suhaima take, Masha Allah a fili ta furta hakan, ganin wannan yafi wancan part ɗin haɗuwa, wannan wanda ki ciki yana iya ganin komai dake waje saboda da ko ina glass ne tsarin yayi kyau sosai komai na part ɗin zubin na Turai, Saidai shima tsarin parlourn Black and white ne, Kodai shima yana son kala Fari da baƙi? Oho ina ruwana ma, Ganin babu wata akwati a parlourn Gashi driver najiran ta, Tunani tayi bari ta duba Bedroom, kai tsaye ta nufi wanda ke Fuskantar ta, Ta murɗa key ɗin dake maƙale jikin ƙofar, take tabuɗe ta tura kai zuwa ciki, Inna lillahi wa inna ilaihi raji un, Dafe kai Suhaima tayi da duka hannuwan ta biyun, jikin ta ya hau rawa, wani irin zafi ne yaziyar ceta, tun daga cikin kanta har tafin ƙafa, Anbaton Allah take, idanuwan ta a runtse takame jikin ta a jikin bango gabaɗa tafita hayyacin, Ina zakaje? Yarima Sultan yafa ɗa yana kallon Sulaim da yamiƙe tsaye, kamar baya cikin Nutsuwa, Akwai abunda nakeson ɗauka a part ɗina, Dake house ɗin nan, Yanzu zandawo, Ganin Baya cikin Nutsuwar sa, Yasa Sultan Faɗin, Zan iya maka rakiya? "Sulaim yace, kabar shi yanzu zandawo, yana kaiwa nan ya nufi waje, wanda shima kanshi bai san abunda zai ɗakko ɗinba jiyayi Kamar anazugashi kancewa yaje, Tunda Yakoma Part ɗin Baffa bai ƙara zuwa, Part ɗin nashi dake House ɗin Nasuba Sai Yau, Yana tafe, Amma yanaji kamar yayi Fuffuke ya tashi don Sauri," Gudu Gudu sauri sauri, Saleema keyi don Tadda Sulaim, Wanda yafita akan idon ta "Yaya Sulaim ta ɗan ɗaga Muryar ta wajan kiran Nasa ganin yana ƙoƙarin Yi mata tazara sosai, Cikin Kunnuwan sa yaji, An Ambaci Sunan sa, Bai juyaba bare Saleema tasa ran zai tsaya, takalmin ƙafar ta mai tsinine, Amma saboda tasaba tafiya dashi haka tahaɗa da gudu sannan ta isa Gurin Sulaim," Ya Sulaim Barka da Safiya, Ya jikin ka Naso duba ka tun Muna Borno, Amma ba'a bani dama ba, Barka, ya faɗa yana jiran ta bashi hanya ya wuce, "Nayi kewar ka Ya Sulaim amma Bakason koyin magana dani, Meye Laifi na kona yimaka wani abune? Zandawo yanzu sai muyi Magana, yara ɓata gefe ya wuce ta tsaye Ganin zata ɓata masa lokaci, Saleema jitayi kamar ta fasa ihu, saboda baƙin ciki, juyawa tayi, Kwallace tazubu mata ganin Nisan tafiyar da tayi wanda da bataga nisan ba, gashi zata koma a ƙafar ta Sam bata saba da tafiyar ƙasaba komai ƙanƙan tar tafi a mota takeyi koda kuwa cikin Gida ne, shiyasa take ganin Tsayin tafiyar da tayi, Wlh Yaya Sulaim saika aure ni Dole kokana so ko baka so, sai kayita wulaƙantani, To wlh Yanzuma Zan faɗawa, Abiiy ina so ka a ɗaura mana aure tafaɗa tare da share hawayen ta da bayan hannu..!! _F pen_✍️ [01/04, 3:10 pm] Zarah Tymre's Henna: https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V WhatsApp group👇 https://chat.whatsapp.com/C9sZ6UCsGEHKSALn3SYSqs _Typing📲_ *_AHALINMU ƊAYA_* 💗💗💗 *_Fatima Y zakariyya👌_* _Tymer's henna_💅 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASS ......✨?* *_T.M.W_✍️* _Sarauniyar👸 Taurarin Marubuta writer's✍️✨_ *_(THE QUEEN👑)_* ________Dedicated to anty salma💎 *_Part 2_* (Littafi na biyu📘) _Godiya ta musamman gareku ɗaukacin masoya na ina matuƙar yaba muku, alkhaerin Allah yakaimu ku a duk inda kuke.🤗😘😘_ *Da sunan Allah mai rahma mai jin kai* *_in the name of Allah, the Entirely Merciful, the Especially Merciful_* ➡️🅿? 3️⃣1️⃣?3️⃣2️⃣📖 *_MASARAUTAR GABAS_* *Ummul Bait* Hannun ta ruƙe da waya, tana kallon Screen ɗin wayar, Wani ƙasaitaccan Murmushi ne Bayyane saman, Fuskar ta kallon ta tamayar kan Kuyangar da ta kawo mata wayar ɗurƙushe gabanta, zaki iya tafiya abunda Ummal Bait tace kenan, Taƙara Maida Dubanta kan Screen ɗin Sosai take kallon kyakkyawar yarinyar da tasha ado, Sotake ta tabbatar shin da gaske Princess take gani acikin hoton kokuwa mai kama da'ita ce, "Tabbas wannan ƙanwar, Sulaim ce Aminin Sultan, Meye haɗin Yarima da Ita? Kenan itace tayi masa zamiya Ranar da yayi Hawa, Mamaki ne Falcikin Zuciyar Ummal Bait wanda Yakasa ɓoyuwa akan fuskar ta, yasa ta zancan zuci, Salma Princess Salma Haka Sunan ta yake, tayaya Yarin yar tasan al'adun Masarauta? Meyasa Sultan ya ɓoye ta Yakasa Bayyana ta A matsayin Gwarzuwar da tayimasa Hawa? Menene dalilin hakan? Waɗan nan tambayoyi Sune Suke tsaya cikin Zuciyar Mahaifiyar Yarima Sultan," *Gimbiya Shaheedah* zaune gaban Mai Martaba kanta a ƙasa zama tayi cikin girmamawa da ladabi, Ƴa" ta kada kiji shakkar komai, inaso ki bayyana min, Shin da gaske ne kinason Safwan, idan har bakya son shi to ki sanar min, A gaggauta Sanarwa da Mahaifiyar ki, Babu wanda ya isa yayimiki auren dole matuƙar ina raye," "Shiru Gimbiya Shaheedah tayi, Tasani har ga Allah bata jin koda ɗigon son Yarima Safwan to amma yazatayi kodan Cikar burin su da son taga Mahaifiyar ta ta dawo cikin Masarautar Gabas Aita Amince ta aure shi, koda hakan zai cutar da ita, Da wannan tunani tayi amfani wajan ɗagawa mai Martaba kai alamar eh tana son shi," Murmushin Girma Sarki yayi Yana ɗauke ido daga kallon ta, Allah yayi miki albarka, Tashi kije, Muskutawa Girbiya Shaheedah tayi tare da Matsawa gaban Mai martaba, kanta na aƙasa, Hannu tasa ta cire hular dake saman Alkyabbar ta, Taƙara russunawa sosai, Alamar Girmamawa, "Allah ya ƙara maka yawan Nasara, Allah ya ƙara lpy, Ina godiya A madadin Mahaifina Nabarku lafiya, Tana kaiwa nan tamiƙe tafita cikin Nutsuwa kamar ta Allah, Gaba ɗaya yadda Sukai da Sarki ta kwashe ta sanarwa Mahaifiyar Su, A waya "Mom Akwai wani labari ne game da ƴar ki? "Hmm Nisa wa Mahaifiyar Tasu tayi, Eh To Ansamu labarinta amma ba'asan inda takeba, haryanzu anakan nema, nace masa wlh idan ba'samu min ƴata nanda 2 Months to zan makashi a kotu, Haka mukai dashi, Yanzu dai kome kenan zan sanar miki game dahaka, "Naji daɗin yadda kika amince da wannan auran Nasan, Al'Adar Masarautar nan ne ba'a saka biki dayawa, Idan yayi nisan duniya shine Wata biyu, kinga komai ya kusa dai dai ta kafin nan angano inda ƴata take," _Anyway_ Duk abunda kenan zamuyi waya, bata jira cewar Mahaifiyar tasuba ta kashe kiran, kamar wanda ake jira tana Kashewa saiga Kiran Yarima Safwan yana shigowa, Kallon Screen ɗin wayar Gimbiya Shaheedah tayi, ganin Sunan Yarima Safwan ya bayyana hakan yasata Jan wani Dogon Tsaki tare da kyau da kai gefe," Zarah kinga kiƙaleni Zaman mezanyi wlh gara inkoma gida, bazan iya jurewa ba, inaji ina kallo tsawan shekara ta nawa a Masarautar nan, Tun bansan kainaba, ina dakon Soyayyar Yarima Sultan, Amma Ace Wai Yanzu Gimbiya Sultana za'a aura masa, kinga kenan Annuna ni bare ce ba'ƴar gida ba, wani sabon kukan Siyama Taƙara fashewa dashi tare da tura rigar da ke hannun ta cikin akwatin data cika ta danƙare da kaya, Siyama kennan Wlh idan kikai haka kinbani kunya cewar Zarah, Nayi tunanin kinada wayo ashe bahaka bane, idan kika tafi soyayyar barin zuciyar ki zata yi? da haka gara ki zauna a goga dake inyaso duk abunda zai faru ya faru, dakike maganar, keba ƴar cikin Masarauta bace shiyasa akai miki haka, shin wane tabbaci kike dashi kan cewa, ansan kina son Yarima kisani Siyama idan Kin manta bari natuma miki nan Masarautace ba Normal Gida ba, da kowa zai san abunda kake ciki, Wannan yaƙin nakine idan kika tafi babu wanda kikayi wa sai kanki, Fulanin Sarki (Ummu Safwan) dakike gani Yanzu bata mu takeba Amatsayin mu na ƴaƴan yayyen ta, Taɗanta kawai take burin ta taga ya hau kujerar Mulki, A gaskiya bazan ɓoye miki ba Siyama bazan yi, Asarar zaman Shekarun danayi ba, Dole sai nayi aure acikin Masarautar nan kowaye zan aura kuwa," Zarah kennan, na daɗe dasanin Fulani batamu takeba dama akwai Wata manufa aranta nason haɗa aurena da Yarima Sultan, Zan aure Sultan Dole, Sannan zan bata mamak..... Ganin Fulani ta shigo Ko sallama Babu hakan yasa Siyama Saurin haɗe ragowar Maganar ta," *Fulani* Kallon Siyama take har saida Siyaman ta tsargu, Cikin ranta tafara tunanin ko dai taji abunda Suke tattaunawa tsakanin su ne? Ɗauke idon ta tayi tamayar kan zarah wadda gaba ɗaya tagama saddaƙarwa Fulanin taji su, "Tunda buku iya gaisuwa ba bari inyi abunda yakawoni, Ke Siyama Naji labarin kina kuka zaki koma gidan ku, To inaso kusani babu inda zaki tafi, yanzu dan asara da shiririta Akan Namiji kike wannan kukan, to bari na shaida miki, bikiyi kukaba sai nangaba, idan kika shiga hannun mai ban haushi nan, duk ƙoƙarin danake akan ku wato bakwa gani ko, to Shikenan yanzuma ga hanya nan tashi ki tafi dan Allah tafaɗa tare da nuna mata hanyar fita da ɗan ya tsanta, Masifa Fulani take ta inda take shiga ba tanan take fitaba, Dama Dole zaki aure Sultan mana, Koda kikaji labarin za'a aura masa Sultana ai bikiji ance banda keba, to ku fita idona wlh, ke kuma zarah kinzauna kinkasa falafalan kunnuwan ki kina saurarona idonki akaina don rashin kunya, saura naji kinkira Yaya, kinbata wannan labarin Tunda duk abunda akai saikin faɗa mata, ke kuma kicigaba da kuka karki fasa, Fuuuu, Fulani tajuya tafita alkyabbar jikin ta sai share hanya take," Kallon kallo tsakanin zarah da Siyama, gaba ɗaya suka taɓe baki, Zarah hadda Rakiyar harara ta haɗawa Fulani, Falafalan kunnuwa gasunan Maƙale a Ƙiyar ɗanki, tafaɗa tare da murguɗa baki saboda abun yaɓatawa zarah rai, wai mai falafalan kunnuwa," Abunda Zarah tayi Saida yaso bawa Siyama dariya," Bayan Mai Martaba ya kammala Faɗawa Ummul Bait, Za'asa ranar aure tsakanin Yarima Sultan da Gimbiya Sultana, Sosai Al'amarin ya taɓa mata zuciya, Kwata kwata bataji daɗiba har cikin ranta take jin ɓacin rai, Amma saboda Girmamawa da Mulki ko a fuska bata Nuna ba, Fatan Alkhairi kawai tayi tana tunanin yadda Sultan zai karɓi lamarin, Mai martaba ya ƙara da bayyana mata, Za ahaɗa Dana Yarima Safwan da Gimbiya Shaheedah, Sannan akwai Siyama ƴar gidan yayar Fulani (Ummu Safwan) data bayyana Soyayyar taga Sultan, Amma wannan Bamu karɓa ba na barshi zuwa nan gaba za'a bashi zaɓi akan hakan idan yanada ra'ayin sai ya aure ta, Sarki na magana amma hankalin sa nakan Ummul Bait, Wadda duk yadda taso taɓoye halin da take ciki nadamuwa lokaci ɗaya saida Mai martaba ya fahimci hakan, "Duk yadda Ummul Bait taso daurewa, Batasan lokacin da wani Siririn hawaye ya gangaro Saman kuncintaba, da sauri takai hannu ta ɗauke shi, Amma ina Mai Martaba ya riga daya gani, "Bahijjah Auren Sultan ne bakya so ko Auren Sultana da Yarima ne bakyaso? A zahiri nayi tsammanin Wannan abun Farin ciki ne a garemu amma naga saɓanin hakan daga gare ki," Allah yatemakeka bakomai Allah yasa Albarka aciki idan na ɓata muku rai Allah ya huci zuciyar Adalin sarki, Mahaifi ga Yarima Sultan, Duk hukuncin da ka zartar akan kowa dake ƙarƙashin ka ai dai dai ne, Bana ƙin jinin Mai Martaba, Sultana Ai ƴa ce a gurin mu baki ɗaya, Allah ya Tabbatar da alkhairi," Shiru Mai martaba yayi yana kallon ta harcikin zuciyar sa yaji daɗin Maganganun ta, itace mace mafi soyuwa a gurin Mai martaba, Tausayin tane yakama shi, yasan Dole zataji babu daɗi kasancewar tana matuƙar ƙaunar ɗan nata, Tunawa dayi tayi rashin Wasu mutane masu Mahimmanci, Arayuwar ta kuma jigo a rayuwar ta, hakan yasa ya ƙara jin tausayin ta, Tabbas badan Na 'Amincewa Galadima Murtala ba dana bawa Mahaifiyar Sultan haƙƙin ta na uwa akan ɗan ta, aikin gama ya riga ya gama, Saboda magana biyu ta ƙananan mutane ce," "Ummul Bait sosai take tausayin kanta da ɗan ta, Batada kowa daya rage nata a duniya sai ƴaƴan ta da mijin ta, Sultan Shine Take ɗauka amadadin komai, Taso ace yasamu mace ta gari saboda kwanciyar hankalin sa da nata, tasani sarai Hajiya mai Soro bason ta takeba, bason Yarima Sultan Suke ba, Dole akwai wani abu a ransu, Sannan ga Siyama yarinyar da kishiyar ta ke ruƙu, Tasan Tunda Mai martaba ya faɗa dole za'ayi auran, Tayaya ɗanta zai zauna tsakanin azzalumai Amatsayin matan sa, dole akwai wata manufa acikin auren nan, idan ta tuna hakan shike ƙara ɗaga mata hankali Bakomai ba, shikenan bashida wani zaɓi," Ganin Ummul Bait ta tsunduma Duniyar Tunani, yasa mai martaba sakkowa daga saman gadon Sarautar shi yazauna kusa da ita saman Lallausan carpet cikin Turakar sa, Idan yaganta cikin damuwa sai yaje ya rasa nutsuwar sa, Zai iya haƙura dakomai Akan shiga damuwar ta saboda yana jin ta amanar sa ce, Batada kowa sai shi, Shine silar zuwan ta nan ɗin, hannun ta ya kamo cikin nasa cikin sigar rarrashi ya fara kwantar mata da hankali har saida yaga Tasamu Nutsuwa sannan hankalin sa ya kwanta," *_ARAB ESTATE_* Kallon kallo ake tsakanin Sulaim da Suhaima A tsakiyar Parlourn Jikin Suhaima Har lokacin Rawaya yake, da 'alama bata gama dawowa hayyacin taba," " _Who are you?_ Ahankali Sulaim ya furta hakan, still idonsa nakan Suhaima wadda fuskar ta gaba ɗaya a rufe take, Suhaima wadda ta ruƙe Hannun Akwati, burin ta kawai tabar Part ɗin, Haushin Sulaim take ji sosai Take ta tuna Abunda ya faru tsakanin su, A asibiti, Saboda tsabar ƙarfin hali irin nata itama, tace masa, Kai waye? Saboda tsabar mamaki kasa cemata komai Sulaim yayi, Yana ganin tazo masa part sannan tana Tambayarshi shi waye, Takusa dashi tazo ta wuce hannun ta ruƙe da akwatin da ta ɗakko wadda Batasan komeye aciki ba, Banida lokacin ka Yanzu amma Kabari zamu haɗu, tafaɗa a zuciyar ta tare da zuge glass door ɗin Parlourn tafita abunda, ganin ta yasa driver saurin ƙarasuwa da sauri ya karɓi akwatin yasa a mota suka tafi, Na tabbata ƙarfin addu'a ne yasani fitowa daga ɗakin nan lafiya, a fili Suhaima tafaɗa Sai kuma tasaki Murmushi mai Sauti, Lallai akwai lauje cikin naɗi akwai Babban ƙulli acikin Estate ɗin nan, Su Suke kashe Junan su, Banfara don Nadaina ba wannan Bakomai bane, Magana Suhaima take bata damu da tunanin Driver najin taba Komai a fili take faɗa, Shin menene Mafita? Mother Yes Mother Uwata maganin kukana insha Allah A yau zanyi waya dake dole za sanar miki da komai, Tafaɗa a lokacin har su hau titin Alhaji Imran Arab, Sulaim ya rasa Meye dalilin da yakawo shi part ɗin tsaye yayi tunbayan Fitar Suhaima yake mamakin ta, Ganinta da Akwati yasa shi Tunanin Baffa ne ya aiko ta, Ta ɗauka, Amma Yarinyar batada kunya," *Saleem* _My Suhailat_ kinaso nima nayi kuka ne? Suhailat wadda ke sharar kwalla da sauri ta girgiza kai, A'a yaya Saleem, To kema kidena, nanda 2weeks zanzo fa kuma saboda ke, idan biki bar kukaba bazanzo bama, Saleem yafaɗa tare da leƙa fuskar Suhailat, Murmushi tayi to shikenan nabari, Ya Saleem zanyi Missing naka, Sosai ɗan Allah Karkamanta dani," Oh Baby Kintaɓa ganin mutum ya manta da rayuwar sa, kefa rayuwa tace, gashi tun ban tafiba harkin fara kewata ko, Emm to nima fiye da haka nakeji, kamar inta kuka madadin yadda nakejin yanzu zanyi nesa da bugun zuciya ta, _My Suhailat_ Duk na Susuce akan sonki, Allah yasa kema kinaso na haka, zuciya ta bugawa take da ƙarfi sosai, kwalla nake daga can ƙasan zuciya ta na rabuwa da waliyyiyata, _I do love u, I'm in love with you, I really love you, I wanna de you which you forever My Suhailat_ Zoben hannun sa yazaro tare da kamo hannun Suhailat, ya zura mata sannan ya ciro nata ya zura a ƙaramin ɗan ya tsanshi," Wlh ina sonka dayawa yaya Saleem, baki na ya rasa kalmar dazai faɗa dan bayyana hakan abunda nasani shine, na kamu da matsanancin sonka, a lokacin da ban shiryawa hakan ba, Kiran wayar Saleem da akayini ya katse musu kallon ƙaunar da suke yiwa juna, Daddy ne nasan Jirana suke bari natafi ina shiga jirgi zankira ki, sakin hannun ta yayi tare da buɗe mata hannayen sa duka biyun alamun tazo, Hannu tasa tarefe idanuwan ta tana dariya, shima dariyar yayi oky kunya ko, hmm to shikenan ai mungama magana da abiiy, acikin satin nan za'a samana rana, Zaro ido waje Suhailat tayi, Kai Ya Saleem wasa kake ko? Zakiga wasa yafaɗa tare da wucewa tabishi abaya," *in the Night* *Uncle Mansur* Cikin Duhun dare Bayan Sallar Isha, Sai faman sauri yake hannun sa ruƙe da wani File, Ganin ya taho sosai yakusa shiga part ɗin baffa yasa Suhaima fitowa daga buƴan da tayi daga can gefe, tayi shigar maza riga da wando wuyan rigar hadda kwala, ɓaƙaƙe wulik sai wani dogon takalmi shima baƙi yakawo mata harwajan gwaiwa tasa Mark's a fuskar ta takai shi har wajan idon ta sosai, saɓanin mayafi dayake ɗaure fuskar dashi, babu hijabi ko mayafi a jikin ta hulace akanta tatattara gaba ɗaya gashin ta acikin hular badon kwayar idon taba baza ka taɓa cewa ita bace, hannun ta itama ruƙe da file sak irin na hannun Uncle Mansur kai tsaye shi tatunkara..!! _F pen_✍️ [01/04, 3:10 pm] Zarah Tymre's Henna: https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V WhatsApp group👇 https://chat.whatsapp.com/C9sZ6UCsGEHKSALn3SYSqs _Typing📲_ *_AHALINMU ƊAYA_* 💗💗💗 *_Fatima Y zakariyya👌_* _Tymer's henna_💅 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASS ......✨?* *_T.M.W_✍️* _Sarauniyar👸 Taurarin Marubuta writer's✍️✨_ *_(THE QUEEN👑)_* ________Dedicated to anty salma💎 *_Part 2_* (Littafi na biyu📘) _Godiya ta musamman gareku ɗaukacin masoya na ina matuƙar yaba muku, alkhaerin Allah yakaimu ku a duk inda kuke.🤗😘😘_ *Da sunan Allah mai rahma mai jin kai* *_in the name of Allah, the Entirely Merciful, the Especially Merciful_* ➡️🅿? 3️⃣3⃣➖3️⃣4⃣? *IN THE NIGHT* *Uncle Mansur* Cikin Duhun Dare Bayan Sallar Isha'i, Duhu ne Sosai, Gaba ɗaya wutar Lantarkin Estate ɗin ta ɗauke lokaci ɗaya, Sauri yake tafaman zagawa, Hannun sa Ruƙe dawani file yanada ɗan Girma, Ɗayan hannun sa wayar sace yake amfani da'ita wajan haskawa, Sosai Suhaima ke Kollon sa Cikin Duhu batare da yasani ba, Ganin yakusa shiga Part ɗin Baffa Yasa Suhaima Fitowa daga ɓoyan da tayi Acan gefe nisa dashi, Shigar maza ce a jikin ta Riga da wando Rigar Mai Dogon Wuya da kwala, Launin Baƙaƙe Wulik, Wani Dogon Takalmine a ƙafar ta shima baƙi Irin na Sojoji yakawo mata har gwaiwar ta ga ɓakar safar hannu data, Mark's Ne A Fuskar ta wadda takaishe har wajan idon ta sosai, saɓanin Mayafin Da take ɗaure Fuskar ta dashi, Babu hijabi ko Mayafi Ajikin ta, Tatattara Gashin ta gaba ɗaya acikin Hular, hakan yasa Hular Ƙara Girma Akan nata da'alama tanada yalwataccan Gashi, Gaba ɗaya ta canza kama kamannin ta ta rufe ko ina a jikin ta, Tsayin ta sai ya ƙara fitowa sosai, Badon kwayar idon taba bazaka taɓa cewa Suhaima bace, Hannun ta Itama ruƙe da File Sak irin na hannun Uncle Mansur, Hatta Girmansu Ɗaya, Kai Tsaye Babu Alamar Tsoro ta nufi Uncle Mansur Wanda har yakusa shige wa Part ɗin Baffan, Wani Irin Accident Akayi Tsakanin Uncle Mansur Da Suhaima wanda hatta Kawunan su saida suka Gwaru, Gaba ɗaya Kayan Hannun Su Suka Zube, Hadda Wayar Uncle Mansur Dayake Haska hanya da'ita, A Matuƙar Razane Uncle Mansur ya ja baya, zuciyar sa ta harbawa da sauri, Ganin Baya iya ganin komai Saboda Tsabar Duhu Ga, Ƙarara Suhaima ke kallon Tsoro Bayyane saman Fuskar shi, Murmushi Tayi Saboda shi Baya ganin ta, ita ko Tamkar Tsakiyar Rana Haka take Kallon sa, Jin shiru ne yasa Uncle Mansur Daurewa cikin Rawar Murya ya Furta, Waw'Waye Anan? hannun sa dafe da goshin sa saboda gwaran dasuka yi da Suhaima ba ƙaramar Azaba yajiba, Canza Murya Suhaima tayi, Cikin Shaƙe Murya tayi Irin Muryar Maza, Dama Suhaima gwana ce wajan iya Salon Canza Murya, "Subhanallah Yi Haƙuri Yallaɓai, Duhu Bankula dakai ba, Suhaima tafaɗa, tare dayin Saurin Sunkuyawa Taɗakko Files ɗin Duka Biyun Tamiƙawa Uncle Mansur Tare da wayar sa duk da Faɗur da Wayar tayi Amma Harlokacin A kunne Fitilar take, Ɗan Hasken ne yabashi damar Ganin tana miƙa masa Hannu yasa Ya karɓa, Zuciyar sa Saifaman Zillo take masa a ƙirji saboda Harcikin Ransa Gani yake Yayi gamo Da aljani, Sorry Sir Suhaima tafaɗa tare da juyawa tanufi Hanyar Part ɗin Sulaim Hannu ruƙe da File ɗin wanda bazaka tantance natan neba ko na Uncle Mansur," Sulaiman Kunna Wutar Nan yanzu Yanzu Kayi Sauri, Jin Muryar Uncle Mansur cikin Tashin Hankali, Hayakan yasa Barrister Sulaiman Faɗin, Uncle Lafiya Kaddai Kacemin Ansamu Matsala?" Cikin Ruɗu Barrister Sulaiman yayi Maganar ganin Damar su zata kuɓuce da suna murna, Nace ka kunna haske Yanzu ko idan nadawo zanbaka labari Uncle Mansur yafaɗa yana waige waige, Kamar wanda za'a kama," Tunkafin yagama Rufe Baki Saiga Haske ya kauraye ko ina na cikin Estate ɗin, Tamkar Rana, Wanda ko Allurar kace tafaɗi sai ka ganta, Ganin Haske Yasa Uncle Mansur katse kiran Ɗif, Yamai da Dubansa Zuwa Hanyar Part ɗin Sulaim ko zai ganta, Amma ina babu ita babu Alamar ta, Mamaki Tsoro, Tashin Hankali bayyane Saman Fuskar Uncle Mansur, Ganin Babu Alamar ko Kwaro, Yasa shi ƙarasa Shiga Part ɗin Baffan, Yana Juya File ɗin Hannun sa don tabbatar dashi ɗin ne koko, Ganin File ɗin yasa shi jin daɗi harcikin Ransa, *Suhaima* Dariya take mai Sauti sosai hadda dafe ciki guri tasamu ta zauna saida tayi mai isarta sannan ta tashi kai tsaye ta wuce Part ɗin Hajiya Ummu Hannun ta ruƙe da wannan File ɗin, Batare da ta canza shigar taba, Idan kunsan wata ai buku san wata ba, tana Tafe Har ta ƙarasa Ƙofar Shiga Part ɗin Hajiya Ummu, tana Murmushi Jefe jefe, Allah yasa Matar nan Bata Parlour tafaɗa tare da tura kai ta shiga, ganin babu kowa a parlourn yasa Suhaima sauke wata irin Nannauyar ajiyar Zuciya, ta wuce ɗakinta kai tsaye, da wannan ƙaton takalmin wanda ko nauyin sama bata ji," *Baffa* Kallon File ɗin yake a tsanake saida yaduba ko wace takar da mai ɗauke da jerin Sunanyen mutane, Anyi Arranging Ɗin su in According to Numbers, Duban Sa ya mayar Zuwa kan Uncle Mansur Wanda gaba ɗaya hankalin sa baya jikin sa ya tafi can duniyar Tunani, Mansur, Mansur Baffa yakira Sunan sa har sau biyu, Firgigit Uncle Mansur yayi, Na'am Baffa ya faɗa yana dai dai ta nutsuwar sa, Baffa yace Mansur Tunanin mekake ina ta magana Babu komai Baffa Hankali nane yana kan Aikin Da zamu Shiga da Sabbin Ma'aikatan da za aɗiba, Jinjina kai Baffa yayi alamar Gamsuwa, To Allah yabada Sa'a wannan shine Jerin Sunayen Sabbin Managers and Directors da za a ɗauka? Da sauri Uncle Mansur ya ɗaga Kai Cikin Jin daɗin Abunda Suka aikata na canza Sunayen zuwa na Mutanan su da'alama nasara tasamu yafaɗin hakan a ransa, Murna yake yasanTunda Sunayen Sukazo Hannun Baffa ai aikin Gama Yariga Yagama, Ka Tabbata Sune? Baffa ya ƙara tambayar shi don son tabbatar wa, Uncle Mansur yace Eh Baffa Sune, Baffa ya ƙara cewa, Hameed yasa Hannu akai kuwa?, inason Kammala Komai daren yau Insha Allah, idan Kun tabbata Sune Sunayen to Shikenan, Eh yasa Hannu Hasalima ai shine yakawo Sunayen Yabani Nasa hannu Sannan aka Biga STAMP yace inkawo maka, Uncle Mansur Yayi Maganar tare da ƙara yin ƙasa dakan shi kamar wani na Allah, To Shikenan Zuwa Ranar Litinin zanga ko wanne daga cikin Sabbin ma aikatan, Allah yakaimu, Abunda Uncle Mansur ya faɗa kenan ya tashi daniyar ya tafi, Babu izinin tafiya Yanzu, Kajira ƴan uwanka yanzu zasu ƙaraso, Zamu Tattauna game dawani Al'amari, Baffa ya faɗa tare da Ajiye File ɗin Hannun Sa a gefan dayake zaune, Komawa Uncle Mansur yayi ya zauna jiki a sanyaye, Allah yasa ba wani Sabon Binciken bane Yataso, ya faɗa aransa a fili kuwa cewa yayi To, " *Sabrina* Nifa Mammy Gaskiya Banason Barrister, Doctor Nakeso Wallahi tun yaushe nake faɗa miki, Yanzu Shine kukeson sai kun haɗani dashi Dole, Kallon Ta Hajiya Turai tayi, cikin Sigar Rarrashi tace Haba My daughter Nace kiyi Haƙuri Ki auri Barrister Sulaiman Babu abunda ya rasa a rayuwa kyau, ilimi, kuɗi, Duk wani jin daɗi zaki sameshi kuma kinga yana sonki zai kula dake sosai, Sulaim dakike ganinsa ba lafiyayye bane Zai iya mutuwa ko yaushe, kuma koda bai mutu nan kusaba, bazai kulamin dake yadda nakeso ba, Kuma fa naji labarin da Saleema ƴar gidan Bello za'a haɗa shi idan kuma kinfi buƙatar zama da kishiya to," Never Wallahi Mammy Never Har 'abada bazan iya haɗa miji da wata ba, Bagwara in auri Yaya Sulaiman ɗin ba, Amma Wallahi Mammy Yaya Sulaim na daban ne kyan sa na musamman ne, gaba ɗaya Arab Family babu mai irin kyan sa Ga aji, Oh Daughter Shima Sulaiman yana dashi, saidai kawai baikai Sulaim ɗin ba, Yaro ne kamar Aljani wa yasa ne ma ko aljanune a jikin sa suka ƙara masa kyau, kuma nima har'abada idan ina raye bazan bari ki zauna da kishiya ba, Aljanu fa mammy Sabrina tafaɗa tare da zaro ido, Haba dai Mammy Wasa kike, Hajiya Turai tace, Daughter Bawasa Nake ba Keda Sai yau kika taɓaji, Aikowa yasan Bashi kaɗai bane, Shiru Sabrina tayi Kamar mai Nazari wani abu, Sosai hajiya Turai taji daɗi ganin tafara shawo kan ƴar tata, Yauwa Mammy naji Shikenan, na yadda amma da sharaɗi ɗaya, Cikin hanzari Hajiya Turai tace, Ina jinki komeye za'ayi, Murmushi Sabrina tayi akaron farko Tunda Suka fara maganar da mahaifiyarta ta, Mammy zan Auri Barrister Sulaiman, zanzauna dashi na 2 years ko Shekara ɗaya da rabi, Sannan Yaya Sulaim yasamu lafiya Tunda kince bashida lafiya zuwa lokacin sai murabashi da waccan Banzar Saleema Nikuma na'Aure shi," Kallon ta kawai hajiya Turai take ta marasa abunda za tace, tsabar takaici da baƙin ciki, "Cikin ranta tace, Wato yarinyar nan, baza ta taɓa gane abunda Muke so ta gane ba, Mtsss taja dogon tsaki, Afili kuwa Murmushin Saman laɓɓatayi Tace Ta shikenan Daughter zanyi magana da Da DADAN naki za'ayi duk yadda kike so," Tashi Sabrina tayi ta nufi Parlour wani ɓangaran na zuciyar ta Bai karɓi amincewar tayi ba, Saijin ɓacin rai take cikin Ranta, Bayan Fitar Sabrina waya Hajiya Turai ta ɗauka tare da dannawa He Excellency Sambo kira, Dama yanzu zankira ki, Saboda yanzu zamu shiga Meeting Room ɗin, inaso inji ta Amince kafin mushiga, Saida hajiya Turai ta nisa kafin tace, Eh ta amince amma, da sharaɗi Kasan yarinyar nan taurin kaine da ita, har maganin nan saida nabata amma duk a banza kamar bata shaba," Oky Tunda ta amince da kyau Sharaɗin kuma kunameye idan nadawo kyafaɗa min lokaci ya ƙure, yana kai wanan yayi rejecting call ɗin," Gaba ɗaya Sun haɗu a babban Parlourn Baffa manyan ƴaƴan gidan kawai ake jira, Alhaji Hameed, sai Mai Girma Hasheem, Alhaji Hameed yabada uzirin Meeting ɗin office ne ya tsaida shi amma gashinan zuwa, Mai Girma Hasheem kuwa babu wani Dalili, Zuba'idon ganin sa kawai ake baffa har sawa yayi aka kira wayar shi amma ba'a picking, shikuma baffa aƙa idar shi ba'a meeting idan babu ɗaya daga cikin su saidai idan mutum baya ƙasar," Ganin ba agama haɗuwa ba hakan yasa, Uncle Mansur ƙara tashi a karo na biyu, kai tsaye ya nufi kujerar da Baffa yake zaune, Russunawa yayi a gaban Baffa cikin girmamawa, Baffa inason abani izinin Fita Uziri ne yataso amin Afuwa na minti 10, Batare da Baffa ya kalle inda yake ba, Yace zaka'iya tafiya nabaka minti 15 ma," "Ina godiya ya faɗa tare da nufar waje cikin hanzari, Uncle wai Meye ya faru kabani tsoro da Allah yasa lafiya dai, Barrister Sulaiman yafaɗa tare da zuƙar hayaƙin Sigarin dake hannun sa, Ita kanta Sigarin ta musamman ce ba irin gama garin nan ba," Uncle Mansur yace Bari kawai A lokacin nan da kaji ne a razane Gamo nayi, Murmushin Barrister Sulaiman yayi Yana Fitar za hayaƙin dayazuƙa cikin wani irin salo na kwararru acikin harkar, Haba Uncle Gamo fa kace, To gamo dame? "Aljani mana kamar yadda mahaifinka yayi gamo da Aljana kwanakin nan har yazo yana tambayar mu ko ankawo sabbin masu aiki, Cewar Uncle Mansur, Wallahi ina gaya maka wani irin wawan karo mukayi har saida kawunan mu suka gwaru, maganar sa kawai naji amma ban iya ganin komai a tattare dashiba, ai wlh nayi Dana sanin cewar ka kashe gaba ɗaya wutar estate ɗin nan, Kuma lokacin da ka kunna bangan shiba ko alamar sa babu, wani ƙarin abun mamakin har haƙuri Yabani tare da tattaro min kayana da suka zube Yabani," Hhh, Uncle Kennan wlh ni kabani tsoro a time ɗin nan nayi tunanin wata matsalar ce ta faru, to wai a ina makayi gamon? "A cikin House ɗin Baffa gab da zanshiga Part ɗin sa, Kwatsam naji munyi karo, abun Yabani tsoro kuma kamar part ɗin Sulaim yanufa," Uncle Bafa komai, Tunda Duhu ne bazaka iya gane komai ba, Maybe Abokin Sulaim ɗin ne yazo, Amma babu wani Gamo da kayi, But saboda kauda kokwanto zamu iya duba, Cameras ɗin dake house ɗin mugani," Uncle Mansur yace, Yauwa hakan ma yayi, Uncle duk ba wannan ba, Kasamu ka kai File ɗin kuwa sunayen kuwa? "Nakai komai Lafiya yanzu babu wani sauran Fargaba, Yanzu Komai zai tafi normal, ka dai tabbata Sunayen Kasa su dai dai ko? Uncle Mansur yafaɗa yana kallon Barrister Sulaiman, Barrister Sulaim yace Komai bisa tsari nayi, _Good Job_ yaro na, Yanzu ai Tunda Suka shiga hannun baffa, duk wani fargaba taƙare, ko Hameed ya gano daga baya ne babu abunda ya isa yayi sunaye sun shiga record kuma baffa bazai yadda dashiba laifin komai zuwa kansa zai koma, nikuma zannuna babu ruwana shiya bani na kawo, " Dariya Suka sa, Uncle Mansur yakai hannu ya karɓi, tsinken karan Tabar Wiwin dake hannun Barrister Sulaiman yazuƙa, Yanzu nifa tashin hankalina ɗaya ne, wannan meeting ɗin daza ayi bansan akan Meye ba, Allah yasa dai Bawani sabon Binciken bane, "Karka damu Uncle nasan akan Meye za a zauna ba wata matsala, muje kawai kada a jira mu," *Suhaima* Ta canza shigar jikin ta zuwa riga da sket da alama wanka tayi, Wayar Da Baffa ya aiko mata da ita take ta faman dubawa, wani irin daɗi take ji har cikin ranta, sabuwa ce fil, acikin kwalin ta ta fito da ita, ƙirar Infinix, har ta danna madannin da niyar kunnawa, sai kuma ta dakata kamar mai nazari wani abu, Tashi tayi daga saman ɗan madaidaicin gadon da take zaune tayi, filla filla da kayan dake cikin kwalin wayar, Charji tajona wayar sannan ta koma tafara tattara komai ta mayar dashi ma hallin sa, "Idan khaltum taga wayar na aisai takusa suma saboda murna, Hhm idan ma tanuna tana so sai inbar mata a gurin ta idan zankira mother sai inkar ɓa," Ita kaɗai take magana tana Murmushi, Wanda sautin sa kawai kake ji saboda fuskar ta a rufe take da mayafi kamar kullum," Kayan ta tanufa da niyar ɗakko sim ɗin da ta taho dashi Tunda ga garin su Bichi, Mother ce ta bata, saboda Su rinƙa waya, Gashi Tunda suka baru garin Basu taɓa waya da'ita ba, A yau basai gobe ba zankira ki uwata komai dare," Jin ana knocking ne yasa ta saurin yin shiru, tana mamakin waye haka, Batare da tace komai ba ta nufi Ƙofar tabuɗe, ganin Hajiya Umma tayi tsaye, Cikin shigar Doguwar rigar Atamfa A'Sharp wadda tabuɗe sosai daga sama har ƙasa anyi mata adon net daga ƙasan anbishi da duwatsu masu haske, Ƙasa Suhaima tayi da kanta ta rasa Meye dalilin tana jin nauyin matar, Barka da dare," Barka dai Suhaima, zanje Part ɗin baffa idan nadawo zamuyi magana, ko da abunda kike buƙata? "Suhaima tace A'a adawo lafiya, To Allah yasa hajiya Ummu tafaɗa tare da juyawa, cikin ranta tana mamakin Suhaima kullum fuska A rufe ko damunta mayafin bayayi," *Sulaim* zaune yake a Parlourn ƙasa ya meƙe ƙafafuwan sa saman Table ɗin gaban sa, Computer ce saman Ƙafafuwan nashi, Hallo Sultan kana ina, _in oder Hand_ Yarima Sultan Yace Aminina Ina Part ɗin baffa ne Meeting akeyi, Baffa yahanani tahowa Yace Tunda kaƙi zuwa, Ni na zauna agama, ƙasa ƙasa Yarima Sultan ke maganar batare da wani yana jin saba Saboda Bluetooth ne a kunnan nasa, Saraki please Ana kammalawa Kataho Banson Magana, cewar Sulaim, Ina nan tafe, ka huta lpy kafin nadawo, Yarima bai jira cewar Sulaim ba yakatse kiran," "Ko Sallama Babu haka Suhaima ta turakai Cikin Parlourn Sulaim, kai Tsaye kasan cewar tasaba duk sanda tazo babu kowa shiyasa yasa kamar kullum ba tayi tunanin ganin kowa ba, Kamar ance ta kalli tsakiyar Parlourn sai ga Sulaim zaune kamar yadda yake, Yakafeta da Manyan idanuwan sa masu kaifi da kwarjini, kwayar ciki launin GRAY, Mai haske sai walwale suke, Itama shi take kallon, Shiru Babu wanda ya tan kawa ɗan uwan sa, idon sa yamar Kan Computer ɗin sa ya cigaba da abunda yake, Wani irin haushi ne yakama Suhaima lallai wannan yarainamin wayo, Kuma aini yakamata nafara yi masa magana ko? Ta tambayi kanta, Ciki ciki ta furta Barka da dare, Sarai yaji amma ko ido bai ɗago ya kalle ta ba bare tasa ran zai amsa gaisuwar tata, "Wani irin haushine ya turnuƙe Suhaima, Mtsss duk laifina ne dana gaida shi, kuma wlh ba hakan ne zai sa nafasa rama wulaƙancin da kayi min ba, cikin ranta tayi maganar, Kallon ta Sulaim yayi, Kin tsayamin akai, idan Akwai Aikin da zakiyi, kiyi ki fita, Tamkar bashine yayi maganar ba, Saboda can ƙasan maƙoshin sa yayi maganar, itama don tana dajine kamar miciji shiyasa har ta iya jin abunda yafaɗa, Takaici ne Yahana Suhaima Magana, Idan banfita ba Meye zaka iya, cikin ranta tayi maganar, Kamar Sulaim yasan Abunda tace, A fili yace Sai insa a fitar dake, cikin harshen su na Larabawa Yayi Maganar Suhaima taji amma batasan Meye yace ba, Tab zagina yayi da yaran su kenan, wallahi bazan haƙura ba sai yafaɗa min wa yake zagi, da wannan tunani tafara taka wa zuwa inda yake zaune ko motsawa bai yiba..!! [01/04, 3:10 pm] Zarah Tymre's Henna: https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V WhatsApp group👇 https://chat.whatsapp.com/C9sZ6UCsGEHKSALn3SYSqs _Typing📲_ *_AHALINMU ƊAYA_* 💗💗💗 *_Fatima Y zakariyya👌_* _Tymer's henna_💅 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASS ......✨?* *_T.M.W_✍️* _Sarauniyar👸 Taurarin Marubuta writer's✍️✨_ *_(THE QUEEN👑)_* ________Dedicated to anty salma💎 *_Part 2_* (Littafi na biyu📘) _Godiya ta musamman gareku ɗaukacin masoya na ina matuƙar yaba muku, alkhaerin Allah yakaimu ku a duk inda kuke.🤗😘😘_ *Da sunan Allah mai rahma mai jin kai* *_in the name of Allah, the Entirely Merciful, the Especially Merciful_* ➡️🅿? 3️⃣5️⃣?3️⃣6️⃣📖 *Suhaima* Saida takai har tsakiyar parlourn Gab da Kujerar da Sulaim yake Zaune, Cak taja ta tsaya, kollon ta tamaida gefe tana zare ido shiru tayi Cikin Ranta tana Tunanin ta'inama zata fara, Cikin Nutsuwa Sulaim ya sauke ƙafafuwan sa daga saman Tablet ɗin daya miƙesu, tare da Rufe Laptop ɗin ya ajiye ta a gefe, ya miƙe ya nufi Upstairs hannayen sa zube cikin Aljihun dogon wanda jikin sa, Batare da ya kalli ko inda Suhaima Take tsaye ba, Haka yasa cikin zafin nama Suhaima Tasha Gabansa Ganin yana ƙoƙarin, Hayewa Sama Batare da taji Meye ya faɗa ba, wanda harcikin ranta take Ayyana Zagin ta yayi Da Larabci, Ganin ta da Sulaim yayi A gaban sa yasa shi mamaki kamar wadda aka cillo, Abunda baya so kenan wani yasha masa gaba koda a Mota ne wani ya ari hannun sa koda bashi yake driving ɗin ba, Kaifafan idanuwan sa ya ɗago ya zuba mata yana mamakin ƙarfin hali irin na Yarin Yar, Take Sulaim ya ƙara shaida tabbas itace wadda nayiwa ƴar uwar ta aiki a hospital ɗina to Meye yakawo ta nan?, itama Ɗagowa tayi daniyar Yimasa magana Suna haɗa ido gaba ɗaya Suhaima, Taji ta kasa magana, Kwarjinin sa yakamata, wani irin Yar Taji _From Head to toes_ Kallon ta yaciga dayi da Shanyayyun idanuwan sa, Ya Rabb Ya Rabb yafaɗa cikin Zuciyar sa, saboda Harcikin ran shi bayajin zai iya magana da'ita, cigaba yayi data fi abunsa ganin Haka yasa Suhaima fara ja da baya yana tafe tana ja da baya, har sai da takai ƙarshe ta jingine da Handle Ɗin Stairs, saida yaji kusa da ita sosai, _So Tired_ Hannu Sulaim yakai Bayan Suhaima, Da Sauri ta runtse idon ta A tunanin ta ita zai ruƙe, Handle ɗin ya dafe da hannun sa ta yadda zai ji daɗin tsaiwar, Ɗayan hannun yasa ya tukare bango, gaba ɗaya yayi mata Cover, ya harɗe ƙafafuwan sa, Da'alama shi hakan dayayi ko ajikin sa, Ke wace? Ki buɗe Wannan ƙazamar Fuskar taki, Wacece ki dakike son shiga rayuwa ta, Bana Son Ganinki idan ma aiki akakawoki nan ki canza Part, Cikin Nutsuwar Sa yake magana amma da'alama rashin Aɓace yake, A hankali Suhaima ta Ware idanuwan ta Akan Fuskar shi Gaba ɗaya ta takure babu yadda zatayi wani kwakkwaran matsi yasa hannun ya tare ko ina, Cikin Jin zafin kalaman sa, ta furta Bansan ko ni wace ba, Sanin koni wacece bashida amfani a gurin kowa dake cikin dangin ku, Sannan babu mai ƙazamar Fuska sai Mutumin da baya Murmushi ko dariya babu annuri gaba ɗaya a tattare dashi, Abu nakusan Ƙarshe shine, idan Har baka son ganina to Saika ƙauracewa hakan, Ko kaɗau mataki akan hakan, zan cigaba da shiga inda nakeso acikin Estate ɗin nan matuƙar ina raye, maganar canza Part kuma Aiba kai ka kawo nib...... Cikin Tsawa Sulaim ya katse Suhaima, _Oh enough is enough I don't have time to listen to a Foolish girl like you_ _You think you can say whatever you want? I will shatter Your life And that your entire Family_ yakai ƙarshan maganar gaba ɗaya jijiyoyin kansa suntashi Fuskar tayi ja, Alamar ransa yaɓaci sosai, "Murmushin takaice Suhaima tayi wanda har saida Sauti yafito, tare da Faɗin ka kwantar da hankalin ka, _I Maybe Nobody, but you destroyed my Family long ago. Now it's my turn to destroy yours, you've Just Started seeing my wrath, and there's nothing you can do about it!!!_ Hannu Sulaim Yakai Daniyar Fizge Mayafin da Suhaima ta rufe Fuskar ta dashi, Da saure ta ruƙe masa Hannu tayi Zaton Marin ta zaiyi, "Wani Irin Rikitaccan Al'amari ne Ya faru, Gaba ɗaya hannuwan su suka ɗauki rawa, haɗi da Mannewa Tare da Fitar da wani Jan Haske mai duhu _Shocking_ Hannuwan sukai Wanda yasa Sulaim saurin Ɗauke hannun sa tare da ja baya, Idon sa akan Suhaima, Suhaima wadda tayi Suman tsaye Takasa koda motsawa da'alama Shock ɗin bai sake taba, Batare da Sulaim yace komai ba da sauri ya haura Upstairs wanda sauri baya cikin ɗabi'ar sa, Suhaima saida taɗau tsawon lokaci kafin tasamu taja ƙafa jiki babu kwari, Ta nufi Part ɗin Hajiya Umma Zuciyar ta cike da Saƙe Saƙe da Tambayoyi, Shin waye yayi masa haka Meye laifin sa? Dama bashida Cikakkiyar lafiya cikin ranta take maganar, A zahiri kuma wasu Siraran hawayen tausayi ne Suka gangaru daga Kuncin ta, Da haka har tafita daga part ɗin, gaba ɗaya zuciyar ta takarye, Ganin hajiya Umma Bata Parlour hakan yasa tayi tunanin Bata dawo daga Part ɗin Baffa ba, sai ta wuce ɗakin ta kawai, Kwanciya tayi idanuwan ta a rufe tana fuskantar Saman silin har lokacin Hawayen na gangarowa, Menene Mafita Ta'ina zanfara? Ana son kashemasa rayuwa kafin a kashesa gaba ɗaya, Suhaima ta rasa nutsuwar ta Tunda ta kama hannun Sulaim gaba ɗaya saida taji abunda ke faruwa dashi dakuma Abunda ke jikin sa, Tasan tanajin wani abu akan mutane matuƙar akwai Cutarwa a jikin su, tana kama hannun mutum ko shi yakama nata, Indai bashida lpy ko an masa wani mummunan abu to sai taji, hankalinta ya tashi sosai saboda bata taɓajin irin na Sulaim akan wani ba, "Ware idon ta tayi wanda Suka canza kala zuwa, Rainbow Colour a wannan karon harja saida Suka yi saɓanin ko yaushe, kamar irin wadda tasha kuka ta ƙoshi, Wayar ta data sa a charge taciro Tana kunnawa bisa mamakin ta sai ga Sim aciki babu wani dogon tunani, tasa number ɗin Mother tayi Dialling cikin sa'a kiran ya tafi batayi tsammanin akwai kati ba gwadawa kawai tayi, bugu Biyu aka ɗauka, Wata irin Nannauyar ajiyar Zuciya Suhaima ta sauke, tare da goge hawayen idon ta, "Assalamu'alaikum aka faɗa ta ɗayan ɓangaran" "Mother Suhaima, tafaɗa tare da fashewa da kuka" "Suhaima Suhaima ta, Ƴata kukan me kike, ko acikin Suma nake idan naji muryar ki sai nagane, Faɗamin kukan Meye kike waya taɓaki, Ina tare dake Kullum saina ganki cikin bacci na, duk shigar daƙiƙa ɗaya da fitar ta saina yi muku addu'a inada yaƙinin ko ina kuke Allah yana tare daku bazai bare a cutar min dakuba ko a wulaƙan Taku, ku ba jinin daza a tozarta bane, nayi Zaman jiran kiranki Suhaima har nagaji amma ban fidda Raiba kullum cikin zuba ido nake," " _My Mother, My World desire My only Mom in the world I really really Messed you_ Mother Fatan kina Lafiya, Bazan iya tuna A rana Saunawa nake iya tunaki ba, Kice kullum abakina, Munyi kewar ki sosai" Suhaima tafaɗa tana Murmushi jin daɗi, "Nasani ƴa ta danaji murmushin ki harnaji daɗi, Da kukan Meye kike Idan ban mantaba nafaɗa muku, kuka bana mu bane wannan hawayen adana su za'ayi akwai lokacin amfanin su, Tunda na iya turaku inda bansan kowa da komai ba kuma kuma ba kusan kowa ba a gurin ba nagane addu'a ita ce matakin nasarar ba kuka ba, Allah nabarma komai kuma inada yaƙini akan hakan, yanzu kuna ina? "Muna Arab Estate Mother muna lafiya cikin aminci da kariyar Allah A yau Gani cikin Inda na daɗe ina nema amma Haryanzu Ban Aiwatar da Komai ba nasan zakiyi Fushi da hakan," "Murmushi Mother tayi wanda har Suhaima saida taji, To Alhamdulillah Ina Khaltume na, Ya kuma haƙuri da Halinta dan nasan tana nan tanayi" "Tanan lafiya ba guri ɗaya muke ba shiyasa Amma zan haɗa ku zuwa safe insha Allah" "Suhaima nasan Kuna Arab Estate, Saboda hajiya fanteka takirani a waya tacemin wai ku gudu tanemeku ta rasa, Hankali na ba ƙaramin tashi yayi ba, Sai na tuna dako, kewa ce sannan nasan dole Kinsamu Estate ɗin nan, da biki samu ba da baza kubar gidan taba hakan yasa na ɗan kwantar da hankali na, Abunda nakeson ji Tayaya kuka iya shiga sannan a wane hali ake ciki yanzu," " Tunda ga Farko har ƙarshe Suhaima saida ta kwashe labarin komai ta faɗawa mother tun daga sanda Suka shigo Kano har kwanciyar Khaltum a Asibiti da yadda akai Suka shiga Cikin Arab Estate da yadda Baffa ya karɓe su, Da abubuwan da tagani, Da file ɗin da tayi musanyen sa na Uncle Mansur, Babu abunda taragewa mother aciki, Labarin Sulaim kawai taɓoye mata, wanda itama kanta bata san dalilin ta nayin hakan ba, bata taɓa jin akwai abunda zai zo taɓoyewa mother ba, amma yau gashi takasa gaba ɗaya jitayi harshan ta yayi mata nauyi, "Nisawa Mother tayi kafin tace, Suhaima Allah yayi miki albarka Allah ya ƙara tsare ku a duk inda kuke Allah yabaku ikon cin galaba akan azzaluman mutanan nan, Allah yasa kuɗau fansar abunda akayimana nan kusa, Amma Suhaima shi File ɗin da kikayi musanyen na meye? Kuma Meye dalilin yin hakan?" Suhaima tace, Wallahi bansan Meye dalilin ba, Amma naji kawai Inason nima Sanin nameye, abunda nasane shine, Wani zasu zalunta ta hanyar canza File ɗin daya basu zuwa wani, Tunda ga ranar danaji, nake bibiyar su, har zuwa ranar da suka karɓo file ɗin agaban idona suka canza da nasu suka ajiye wancan, shine nikuma na ɗakko wanda suka ajiye, na nakarɓi file ɗin hannun wancan, cikin salo da dabara, na canza da wanda Suka ajiye, Namayar musu da wanda Suke shirin kawai," Yanzu file ɗin yana ina? Mother ta tambayi Suhaima, Na mayar musu shi inda Suka ajiye wancan, zasu yi tsammanin shine wanda Suka bari agurin Tunda babu abunda ya banban ta files ɗin," Mother tace, Suhaima Kincemin kina yawan ganin wani Mutum Mara gaskiya kuma kamar ma tsafi, shi ɗin waye? Bansan ko waye ba shiyasa na ƙale shi har zuwa wannan lokacin, nafison yin komai da hujja da dalili, nakasa gane kan mutanan Estate ɗin har yanzu, akwai housing Estate dayawa, Har yanzu banshiga wasu ba, nabar komai akan dama saina faɗamiki, Amma da tuni, Nakoma nabuɗe wannan ɗan mukullin danagani a ƙasa cikin dajin nan, Sannan da tuni nagano abinda kisaman bishir Kwakwar nan saboda akwai abunda ba dai dai ba, Bankoma Part ɗin nan ba da nace miki na shiga ɗakko akwati a lokacin dana shiga bedroom ɗin jinayi kamar ana zubamin ruwan zafi sannan ana juya bedroom ɗin _upside down_ Shima Zankoma Dole sai nagano Meye a ciki ɗakin wanda ya haifar da hakan, Mother Akwai aiki, Wannan kurman Estate ne, Mutanan cikinsa suna yaƙar junan su, Suna kashe Rayukan Ahalinsu da kansu, Suhaima nasan zaki iya saboda nafi kowa sanin koke wace, Amma kisani bantura ku don ku temaka wa ɗaya daga cikin Mutanan gidan nan ba, bari intuna miki fansace ta kai ku, kar kimanta wannan Duk wannan ƙulle ƙullen Sharrin Makirci ne da Sihiri, Daga yadda naji labarin yanzu nafahimci hakan, To wannan matsalar suce idan sun so suƙone kawunan su, bance kitemaki ko mutum ɗaya acikin suba, kibar su da Zaluncin su, ki tabbata abunda ya kaiku shine zaki tun kara, Baruwan ki da kunce wani ɗauri ko makirci, Jin ana Biga ƙofa Suhaima saurin Faɗin Mother Ina zuwa zanƙara kira" Lafiya dai ko? Mother tafaɗa itama da sauri, Suhaima tace Eh lafiya ta katse wayar taɗau ƙaton hijabinta ta zura, Tana buɗewa taga hajiya Umma ce kamar yadda tayi Tsammani, barka da dawo wa Tayi mata, sannan suka ƙarasa cikin parlourn, hajiya Umma ta shaida wa Suhaima Cewar Daga Gobe tana so tafara yiwa Sulaim Girki A part ɗin sa, Shiru Suhaima tayi batace komai ba iya kacin to data ce," Saƙon gajerene hakan yasa Hajiya Umma nagama Faɗa ta wuce Upstairs Tabar Suhaima Anan, Tunani ne kala kala, Suka haɗewa Suhaima tama rasa wanne zatayi, Maganganun Mother, sai yawo sukeyi mata Acikin Kai, Tunanin Sulaim yafi ɗaga mata hankali da halin dayake ciki Yana cikin jarrabawa da wahala saboda shi kaɗai yasan abunda yake ji, Ta kasa gane shin tausayi ne ko menene, Gashi Mother tace kada ta ƙara temakon kowa, Tabbas itama tasan hakan amma ta rasa dalilin ta nason binciko komai, Jitayi Kanta har ciwo yake saboda rashin nutsuwar da take ciki," *Yarima Sultan* Jiki babu kwari yake Tunkarar Part ɗin Sulaim bayan Sun fito daga Meeting Wanda Baffa yace dole Sai ya zauna anyi dashi, ba don yaso ba, Bayan sa Dogarai ne guda uku suna take masa baya, waɗan da ya taho dasu daga Masarautar Gabas, Tausayin Aminin sa yake, Shin tayaya zai kalli wannan al'amarin Gashi Baffa yace nizan fara faɗa masa, Tayaya? Ta ina zanfara? Ya tambayi kansa cikin zuciyar sa, mamaki ne ƙarara kwance saman Fuskar Yarima Sultan, ganin Mace Da Hijabi har ƙasa Ta fito daga Part ɗin Sulaim, to Wacece wannan, Da wannan mamakin Sultan ya ƙarasa Shiga Part ɗin Dogaran sa Suka wuce makwancin su da akabasu, Ganin Sulaim baya Parlourn ƙasa hakan yasa Yarima Sultan wucewa Sama Kai tsaye, bedroom ɗin sa ya wuce saboda ya gaji, ko kaɗan baya son wahala komai ƙanƙantar ta, Tafiyar da yayi daga Part ɗin Baffa Zuwa na Sulaim gani yake yayi wani gagarumin aiki, Yasaba hatta waya idan aka kirasa Sai an ɗaga masa, Saida yayi wanka yasa kayan bacci sannan ya ɗora jallabiya asama, Yanufi Bedroom ɗin Sulaim Wanda yake da tabbacin yana Ciki Tunda bai ganshi A Parlourn saman ba, tura ƙofar yayi, Yajita a rufe hakan yasa shi yin knocking har sau biyu amma shiru da mamaki Sultan ya ƙara buga ƙofar, But ko motsi babu, Nisawa yayi kafin yaciru wayar sa ya shiga kiran Sulaim, Jin wayar akashe yasa hankalin Yarima Sultan ƙara tashi, Yana ƙoƙarin komawa ƙasa, sai yaji ana ƙoƙarin buɗe ƙofar, hakan yasa shi tsayawa, Kollon Sulaim Sultan yake wanda shima shi yake kallo da alama Sulaim ɗin wanka yafito saboda hatta gashin kansa ajiƙe yake da ruwa hakan yabawa gashin kan nasa damar kwanciya bisa dogon wuyan sa, juyawa yayi Yakoma ciki batare da yace komai ba, ƙarasa Shiga Yarima Sultan yayi, Saraki Barka da dawowa Fatan kana cikin aminci, Allah yasa ba gajiya a tare dakai, Alhamdulillah Ina lpy, Aminina Meye yake Damun ka,? Da sauri Sulaim Yakalle Shi Yana mamakin yadda Sultan ke saurin gane damuwar sa, ya daɗe da Tabbatar wa kansa idan aka cire Ummeetha da Baffa to kaf duniya babu wanda yake saurin Fahimtar halin dayake ciki kamar Amininsa Yarima Sultan, Bana jin daɗi ne, _but now is okay Everything is fine_ Lpy ka kashe wayoyin ka? Yarima Sultan yaƙara Tambayar sa, Lafiya, Abunda Sulaim yace kenan, Yana ƙoƙarin kauda Damuwar sa, Sosai Suhaima Ta tsaya masa acikin Rai, jin tsanar Yarin yar yake har cikin zuciyar sa, Baya fatan koda ƙara ganin ta, Ganin Sultan ne yasa shi rage jin zafin dayake ji acikin ransa ga kanshi yana ciwo duk saboda ita, Don ma yasakarwa kansa Ruwa shiyasa yaƙara jin sauƙin abun, Kayi Dinner? Sultan yakatse masa Tunani, Sulaim yace A'a Maybe anjima zanyi, Idan kai kayi Fine Yafaɗa yana ƙara hawa saman bed ɗin sosai, Saboda ji yake kamar kanshi zai fashe daƙar yake magana a Hakama wai don Sultan ne da wani ne bazai koda tankamasa ba, Ganin Hakan yasa Yarima Sultan ƙara tabbatar wa kansa Sulaim ɗin sa ba lafiya ba, shima bai ƙara cewa komai ba, Ya tashi ya ɗakko Tablet ɗin da yasan Sulaim yanasha idan yana irin wannan yanayin, Ya ajiye ta saman Bedside Drawe, kasan cewar acikin wata ƴar ƙaramar roba Suke, Yafita Don Samawa Sulaim Tea yasha kafin yasha Tablets ɗin," *After Three days Ago* Horn Take tafaman yi, Amma babu alamun wanda ke cikin motar zai motsa bare tasa ran zai matsar da motar daga hanyar daya babbake, Ganin hakanne yasa Suhanna Fitowa daga mota taɗan tsoƙe kyakkyawar Fuskar ta Da gani basai anfaɗa maka ba zaka gane jinin Arab ce, Cikin ɓacin rai Taja dogon Tsaki Ta kwankwasa glass ɗin motar wanda yake Tinted ne akaro na Biyu, ahankali glass ɗin motar ya fara Zugewa, Cikin Sanyin Muryar ta tafara magana wanda ita a ganin ta takai ƙarshe wajan ɗaga murya, Haba Kai yanzu kayiwa kanka Adalci kenan, kazo ka tsaya A hanya sai horn akeyi maka bakasan uzirin Mutum ba, Amma babu alamar zaka Motsa daga hanya, Shiru babu Amsa Hakan yasa Suhanna ƙara harzuƙa ta leƙa cikin motar Driver kawai tagani..!!! _F Pen_✍️ [01/04, 3:10 pm] Zarah Tymre's Henna: https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V WhatsApp group👇 https://chat.whatsapp.com/C9sZ6UCsGEHKSALn3SYSqs _Typing📲_ *_AHALINMU ƊAYA_* 💗💗💗 *_Fatima Y zakariyya👌_* _Tymer's henna_💅 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASS ......✨?* *_T.M.W_✍️* _Sarauniyar👸 Taurarin Marubuta writer's✍️✨_ *_(THE QUEEN👑)_* ________Dedicated to anty salma💎 *_Part 2_* (Littafi na biyu📘) _Godiya ta musamman gareku ɗaukacin masoya na ina matuƙar yaba muku, alkhaerin Allah yakaimu ku a duk inda kuke.🤗😘😘_ *Da sunan Allah mai rahma mai jin kai* *_in the name of Allah, the Entirely Merciful, the Especially Merciful_* ➡️🅿? 3️⃣7⃣➖3️⃣8⃣? *Suhanna* Ƙara harzuƙa tayi taleƙa cikin motar don ganin wane ɗan gwanar ne aciki da har ya isa tazo tana mai magana kuma yana ji, koda taleƙa cikin motar driver kawai tagani, Kamar baza tai magana ba sai kuma, tace kai waye yabaka izinin tsayawa Anan? Sannan bakaji ina maka horn ba kokai kurma ne? A fusace Suhanna ke maganar saboda ranta yaɓaci, Kiyi haƙuri Madam, nima umarni nake karɓa bazan iya matsawa konan da canba matuƙar ba'a mani umarni ba, Drivan yafaɗa cikin girmamawa batare da ya kalle Suhanna dake tsaye saitin murfin ƙofar gidan gaba, Kallon A gogon hannun ta tayi, Tare da jan dogon tsaki, Umarnin waye kake karɓa? Ta tambayi Drivan, Da hannu yanuna mata Bayan motar alamar yana ciki, Koda Suhanna ta ƙara zura kanta sosai bata ga kowa ba babu abunda tagani, sai wani irin wani irin dadda ɗan ƙamshin Turare mai Sanyi, Gashi ya haɗu da sanyin, A.C, Batare da ta ƙara cewa komai ba ta ƙara duban A gogon Dake ɗaure a tsintsiyar Hannun ta da alama sauri take akwai gurin da zataje, kai tsaye ta wuce Security Room ɗin Arab Estate wanda ke maƙale daga gefan babban Gate ɗin Shiga Estate ɗin, Tunkafin ta ƙarasa, Chif Security ɗin dake kula da gaba ɗaya Cameras Ɗin Estate ɗin ya hangeta ta ciki camera ganin Suhanna Room ɗin take Tunkara tasa shi saurin Fitowa saboda yasan gaba ɗaya Ahalin Arab Estate, daga kan ƴaƴa har jikoki yana da hoton kowa saboda tsaro yasan ɗan gida ya san baƙo, Cikin Girmamawa Securitin ya russuna a gaban Suhanna wadda gaba ɗaya annurin Fuskar ta ya ɗauke, Ranki ya daɗe barka da Yamma Allah yasa dai lafiya? Ko kallon shi ba tayi ba ta wuce tare da Faɗin Muje ciki, To yafaɗa tare da saurin wucewa gaba yafara buɗe mata Ƙofar tashiga sannan shima yabi bayan ta, Computer Room ne mai Girman Gaske, gaba ɗaya ɗakin Kayan na'ura ne aciki duk inda ka kalla videon wani ɓangare daga cikin Estate ɗin ne tun daga titin farko Na shiga cikin Estate ɗin har ciki, Shiru Suhanna tayi tare da Goya hannuyen ta Saman ƙirji, tare da zubawa Computer ɗin dake haske Bakin gate ɗin ido, wannan motar take kallo saida ta daɗe tana kallon motar kafin ta juya ta kalli wannan security ɗin, "Wannan motar waye? Ta tambaye shi " Ranki ya daɗe Bansani ba, Amma da'alama babban baƙone nasamu labarin zuwanshi tunjiya amma bansan waye ba" "Jin jina kai Tayi, Oky Amma daga Wajan wa kasamu Labarin Zuwan nashi, Baƙon waye? Ranki ya daɗe Bansan Baƙon waye ba sannan kiran daga Babban Sashe yazo amma bansan waye ya sanar ba, Inaso a ƙarasa kulle General Gate kada kabari motar ta shigo har sai nabaka izinin, Suhanna tafaɗa Tare da Samun Guri ta zauna cikin ɗaya daga cikin kujerun Room ɗin, Fuskar ta babu alamar wasa tayi maganar, Ganin haka ne yasa Securityn saurin Amsawa da To yakarasu yayi kamar yadda tace, zuciyar sa cike da tsoron kada wani abu ya biyo baya yasan akanshi za'a huce, Dama Gate ɗin inda yake a zuge ko rabi bai kaiba, bai wuce inda mota ɗaya zata wuce ba, Wanda da Anbuɗe shi gaba ɗaya, motoci biyar ma zasu iya Wucewa a lokaci guda harma da ragowa, Idon Suhanna nakan Computer ɗin tana kallon motar wadda aka kulle gate ɗin aka barta a daga waje dama bata shigo ciki ba, Sun tsaya ne a hanya, Wallahi gwara inyi asarar Zuwa Gurin aikin nan yau inga iya gudun ruwan Mutumin nan, ko mace cema oho, Zan nunawa wannan mai wulaƙan cin koni wace acikin Estate ɗin nan, saina nuna mishi shi ba kowa bane, Cikin Ranta Tayi maganar a fili kuma Tace Wani Wayema yace Arufe gate abar wannan ƴar hanyar? Security ɗin wanda tuni ya cigaba da Harkokin sa na kula da Cameras, yabata amsa da cewa, ALHAJI ARAB ne, Baffa kuma, To Meyasa? Ta tambayi kanta, Telephone ɗin dake saƙale A wuyan securityn ce taɗauki ruri, da sauri ya duba, Ganin daga idan kiran yake zuwa ne yasa shi saurin ɗagawa, Tunkafin yayi Magana, Sulaim ya katse masa hanzari ta hanyar Tambayar shi, "Waye yabaka izin Rufe gate? Bakasan akwai baƙo a wajan bane, Cikin tsantsar Girmamawa ya furta, Ayi haƙuri yallaɓai, Yanzu Aka bani Umarnin yin hakan, Tuba nake ayimin Afuwa gaba ɗaya ya ruɗe saboda yasan waye Sulaim yasan Hukuncin sa, Wanda idan ya zartar da Hukunci ko Baffa karɓa yake, Sulaim yace Umarni kuma waye yabaka? Security Kallon Suhanna yayi wadda ta ƙara hakimcewa saman kujera, Ba sunan kowa yasani acikin Suba, hakan yasa shi kasa magana ya rasa Meye zaice, Tunkafin Ranka yaɓaci ka gaggauta buɗe gate ɗin nan, Angama Yallaɓai, Kamar wanda yayi mantuwa saiga shi ya ƙara kira, Wannan karon bata waya bane kai tsaye yake kallon Securityn ta ciki Wata Computer, Motar waye Abakin Hanya kadubamin waye aciki, Ranka yada ɗe babu kowa aciki, Madam ce Aciki Kuma Gatanan Saita Camera ɗin yayi Saitin inda Suhanna ke zaune, Suhanna cikin Nutsuwa takai duban ta kan Computer ɗin saiga Sulaim tayi ido biyu dashi, "laaa Ya Sulaim barka da Yamma" Barka Suhanna Meye kike A anan, Dama kice kika ajiye mota a hanya,? Sulaim tambaye ta, fuskar sa ba yabo ba fallasa, Cikin harshen larabci, Suhanna tafara magana, Ya Sulaim kayi hakuri wlh bansan baƙon kabane, Shine ya fara Yimin wulaƙanci yaga na taho, sai suka ƙiyin baya da motar su, kuma nariga su sako kai, Sannan naje nayi musu magana amma shiru babu amsa shiyasa nace a rufe Gate ɗin, takai ƙarshan maganar cikin ƙasa da murya alamar ban haƙuri, Wani abun mamaki, Harar wasa Sulaim yayi mata tare da Faɗin, Dayake gidan kine ko kibari idan kikaje naki gidan saiki bada umarni yadda kikeso kuma wallahi kada kibari ki ƙara 5minute acikin Gurin nan, Sannan saina hukunta ki, shima cikin Harshan nasu yabata amsa, yana gama Faɗin haka ya kashe daga nashi ɓangaran, Da sauri sauri Suhanna tafita bata jira Securitin yabuɗe mata ƙofar fita ba, Ta fice abunta, Cikin ƙaunar zuciya na Bata rama Abunda wancan Mutumin yayi mata ba wanda bata masan waye ba, ko farcan sa bata samu damar gani ba, bare ta iya shaida sa, Motar ta tashiga tayi Rivers ta koma Cikin Estate ɗin da gudun Gaske cikin kwarewa, barin ta gurin keda wuya, Gate ɗin ya zuge kansa wannan motar tasamu damar shigowa kai kai tsaye suka haura titin da zai sa dasu da house ɗin Baffa," *Barrister Sulaiman* Ya Sunanki Ya Tambayi Khaltum wadda ke Zaune saman Kujerar dake Fuskantar Wadda Barrister Sulaiman ke zaune, Da alama A ɗarare take saboda bata wani zauna sosai ba, Batare da ta Kalleshi ba ta Furta, Sunana Khaltum Ranka Ya daɗe, Murmushi Sulaiman yayi, Idon sa nakan Ta, yace, _Wow Nice Name with Beautiful Girl_ Khaltum batasan Abunda yake nufi ba, Kawai tayi Murmushi Saboda bata jin wani yare idan Kacire Hausa, kamar wadda bata yi makaranta ba, Saɓanin Suhaima kwata kwata ba Layin Su ɗaya ba, Shima Murmushi yayi, A tsammanin sa taji abunda yafaɗa, Yaɗora da Faɗin kisa ki jikin ki ki zauna sosai nima nace kizo ne saboda muyi magana amma naga kinkasa sake wa, _Barrister Sulaiman Hasheem Arab By Name_ Shin wani ya taɓa faɗa miki ke kyakkyawa ce? Idon sa akanta yayi mata tambayar, Jin abunda Yafaɗa ne yasa Khaltum saurin ɗagowa ta Kalleshi Suka yi ido huɗu, Ji tayi maganar tamkar a mafarki, kamar kuma kunnuwan tane Sukajiyo mata badai dai ba, Ganin ta Kalleshi kuma tayi Shiru ne yasa shi ƙara mai maita mata Tambayar, Mamaki cike a zuciyar Khaltum, Meye Wannan mutum yake nufi dani, Allah yasa ba kasheni zasu yi ba, don nasan wallahi so yake yayimin wayo, Kamar yasan abunda, take tunani ya katse mata tunani ta hanyar Faɗin, idan Babu wanda ya taɓa faɗamiki ke kyakkyawa bace to yau gashi ni nafaɗa, idan kuma wani ya taɓa faɗa miki, to yau na zama na biyu wajan tuna miki hakan, Khaltum kinada kyau zanso ki kasance dani, kada kiji Tsoron komai niba me cutar wa bane ga abunda nake so," "Tunda yafara magana Khaltum ke kallon shi, da'alam hakan ko a jikin sa, yayin da shima ita yake kallo yayi shiru yana jiran Amsar daza ta fito daga bakin ta," *Yarima Sultan* Sosai ya Rungume baƙon nasu wanda Zuwan sa kenan, Fuskar Yarima Sultan ɗauke da Annurin ganin ɗan uwan nashi, Saitin kunnan sa yafurta Barka da Zuwa, Shattima Fatan ka iso cikin Aminci ya hanya?, Yauwa Prince Allah yasa kana cikin ƙoshin lafiya, Wanda Yarima Sultan yakira da Shattima yafaɗa cikin Muryar gajiya, Ganin Sulaim yasa shi saurin janye jikin sa daga Na Sultan ya ƙarasa inda Sulaim yake tsaye ya zuba hannu cikin aljihu, Ƙarasawa yayi tare da yiwa Sulaim _Big Hug_ Oh Man Baka ko nemana Nayi kewar ka Sosai, cewar Shattima, Barka da zuwa Samrat, _Miss u more_ Yaugaka cikin Arab Family Allah yasa za kaji daɗin zama Damu, Sulaim yafaɗa Fuskar sa babu yabo ba Fallasa, Saida Suka Zauna, Kafin Samrat ya Amsa da Alhamdulillah, Nasame ku lafiya? "Yarima Sultan ya amsa da Lafiya, Fatan Kilishi Aziza na Lafiya, Nayi kewar ta sosai sannan naji daɗin dawowar ku Nigeria cikin wannan lokacin" Samrat (Shattima) Yace tana lafiya kaine wanda tafara nema, muna isowa Daular Sultan, Prince Nagaji Allah inason hutawa, Kunbarni nayi jira abakin Gate ɗin nan, Gashi na haɗu da wata Yarin ya mai tsiwa, dazan ganta yanzu saina koya mata hankali, tanada matsala tayi parking a hanya amma tana tuhumar mu da tambayoyi, Ya Allah, Yarima Sultan yafaɗa yana kallon Samrat, Allah yakawo kafa ashe halinka nanan ba, To yanzu dai ayi mata afuwa duk da bansan wace ta ɓata maka rai ba, Murmushi gefan baki, Sulaim yayi yana jin Su, Baice komai ba, Saboda yasan Suhanna Itama akwai Mita, Amma Allah yahaɗa jinin su sosai tun tana ƙarama, Ƴar gidan Uncle Mansur ce Itace ƴar shi ta uku cikin ƴaƴan shi, wanda gaba ɗaya mata ne su ukun, itace ƙarama acikin su sauran biyun sunyi aure, Itace auta Amma sa'Asar Su Suhailat Sabrina da Saleema ce, Suhanna tana da Shiga rai sosai duk wanda ya zauna da ita sai ya yaba da halin ta, Kwata kwata bata biyu ko ɗaya daga cikin halin mahaifin taba, hasalima tana ƙamar wasu abubuwan da tasani daga gareshi, Ta kasance mai Kaifin basira da iya Sarrafa harshe ga Nutsuwa ga Girmama manya, ga ruƙo da addini akwai ta da hangen nesa, Allah yayi mata baiwa kala kala, Zata iya warware matsalolin da manya suka kasa gane bakin zaransu, Ta warware komai acikin ƙanƙanin lokaci, ma'aikaciya ce acibiyar bincike ta ƙasa wato, mai ruƙe da babban muƙami, kallo ɗaya takeyiwa mutum ta fahimci halin da yake ciki, kasan cewar Kullum cikin nunawa mahaifin su gaskiya take shiyasa, yafi ƙaunar sauran ƴaƴan nasa biyu a kanta, *Samrat* Allah prince Idan naganu Yarin ƴar nan saina koya mata hankali, Batasan dawa take ba inajin ta har tsaki ta jawa mutane, Shattima please kaje ka huta, tukunna Meyasa kake da meta ne, ni bansan wace ce bafa, Aminina ko gane ta? Yarima Sultan ya Tambayi Sulaim, Suhanna ce ƴar gidan Uncle Mansur, Naganta ta camera, Samrat Kasamu ka huta kaci abinci, zata zo tabaka haƙuri, Sulaim yafaɗa yana Kallon Shattima Don yasan shi akwai son girma, shiyasa yafaɗa masa haka," Murmushin ƙasaita Samrat yayi, Ta temaki kanta, yafaɗa tare da kiƙewa cikin isa da nuna Mulki, da'alama Salon mulkin su ɗaya da Sultan, Tamkar Yarima Sultan haka yake komai, Taku yake cikin isa da izza, yayi Shigar Riga da wando na Shadda ruwan ƙasa mai haske wanda akayi mata aikin Da zare Shima ruwan ƙasa amma me duhu, Rigar ta ɗan haura gwaiwar shi kaɗan akwai tsaga faga ko wane gefe na rigar irin aikin sarakai wanda shima anyi masa aiki siriri daga ƙasan shi, Samrat Kyakkyawan matashi ne mai jini ajika tauraron a gurin ƴan mata, Abun so ga kowa, farin jini ne dashi Sosai duk inda ya shiga sai ankalleshi saboda Aji da Mulki ga kyau ga sarauta kuɗi kwa ba'a magana, Shine ɗa ɗaya tilo a gurin Mahaifiyar sa, Wato Kilishi Aziza ƙanwar Sarki Yusuf Mahaifin Yarima Sultan, Samrat ɗan gata ne gaba da baya, Ɗan so ne Duk da yanada ƴan uba amma Shine nagaban goshi, Mahaifin sa Shine Sarkin *GOBIR* dake cikin garin Sakkwato, Samrat Shine ɗana na biyu A gurin mahaifin sa, Hakan Yasa Ake kiran sa Da Shattima, Samrat akwai izza amma bashida wulaƙanci, ga saurin sabo Saidai baya Ɗaukar raini akwai son girma, Ga shida farin jinin ƴan mata, Shiyasa baka raba shi da Waya kullum cikin Waya yake," *_Wannan kenan_* *Suhaima* Tsawon kwana Uku kenan haryanzu Bata dawo dai dai ba, Kullum cikin Tunanin yadda zata bulluwa lamarin Estate ɗin take, Gashi duk yadda taso ta manta da Sulaim acikin ranta ta kasa, Abunda ke damun sa ne kawai ke faɗo mata, sai taji Gaba ɗaya ta rasa sukuni, Tabbas Cikin Ranta Takejin baza ta iya barin Sulaim cikin halin da yake ciki ba, Har ga Allah tasan bata son Koda haɗa inuwa da Sulaim bata Sonshi bata son Ganin sa kamar yadda shima anashi ɓan garan haka, Amma idan ta tuna alkhairi da yayi musu A asibiti sai taji itama tana son saka masa da wannan alkhairin, Bawai don yaji daɗi ba sai don tana Saka alkhairi ga wanda yayi mata koda bai sani ba, sannan tana rama zalunci ko mugunta ga wanda yayi mata matuƙar taji bazata iya yafe wa ba, Idan nace zan temaka masa shin ta ina mazan fara? Ta tambayi kanta, yau tsawon kwana uku bangan shiba dole idon inason Temaka masa To saida haɗin kansa, Maganar Mother ce tafaɗo mata cikin rai, _Suhaima ban turo ku don ku temakawa kowa ba kusani fansa ce kusani fansar muce_, Ya Rabbi Suhaima tafaɗa A fili tare da dafe kanta, Ganin ta kasa samun wata mafita ne yasa ta miƙewa ta nufi Part ɗin Sulaim Tunawa da tayi gaba ɗaya Duk yau bata shiga sashen nasa ba", Fitowar Sulaim, Yana sauri Saboda Yarima Sultan da Shattima Suna Kiran Sa a mota zasu fita, Yana sako kai Suhaima na kawo kai itama a dai dai ƙofar Shiga parlourn, Karaf Suka haɗa ido, Da sauri Suhaima tayi ƙasa danata Idon, can ƙasan maƙoshin ta ta Furta, "Barka da Yamma" Batare da Sulaim yace komai ba yara ɓata ya wuce, Cikin Zuciyar sa ya Furta, Kodai Mayya ce Yarin yar nan" Bazata daina zuwar min part ba, Dole Baffa yasan Yadda zaiyi da ita, da wannan tunanin aka buɗe masa Mota Ya shiga," Suhaima har cikin ranta taji babu daɗin Abunda yayi mata, Amma Saita share, Lokaci na farko da Suhaima tayi wa Sulaim Uziri, gane take duk abunda yakeyi, Rashin lafiyar sace Sanadi, Wannan dalilin ne yasa ta Shanye wannan wulaƙanci," "Aikin take hankali kwance tagama komai kamar yadda ta saba Hatta abinci gaba ɗaya ta kammala, Wanda yanzu itace Mai kula da Abincin Sulaim Tunda hajiya Umma ta bata Umarnin Yimasa Girki Kullum, Ayyuka sunyi mata yawa amma Ahaka take ƙoƙarin ganin tagama komai, Sauri sauri take wajan jira Abinci A Dinning, Saboda yau tana son zuwa tsohon Part ɗin Sulaim, na House ɗin Alhaji Hameed (Abiiy), Bayan ta kammala a tsakiyar parlour, Ta samu Princess tana ƙoƙarin zama a kujera da'alama shigowar ta kenan, Murmushi Princess ta sakarwa Suhaima, Laaa Mai Rufaffiyar Fuska, Ya kike? Nazo inata sallama, nazaci Babu kowa anan," Suhaima itama Martanin murmushi ta maidawa Princess, duk da bata ganin Fuskarta, Ina lafiya Salma, ya kema ya kike, baza kidaina cemin mai Rufaffiyar Fuska ba ko nafaɗa miki suna na Suhaima," Princess, Gaskiya idan biki buɗemin Fuskarki nagani ba, Bazan daina faɗa ba, ace kullum mutum fuskar shi a rufe, Idan kaga yadda Suhaima da Princess suke, Saikayi tsammanin sun daɗe da sanin juna, Kamar ba shekaran jiya suka fara haɗuwa ba," Mai Rufaffiyar Fuska, Yaya Sulaim baya nan ne,? Gurin sa nazo..!!! _F Pen_✍️ [01/04, 3:10 pm] Zarah Tymre's Henna: https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V WhatsApp group👇 https://chat.whatsapp.com/C9sZ6UCsGEHKSALn3SYSqs _Typing📲_ *_AHALINMU ƊAYA_* 💗💗💗 *_Fatima Y zakariyya👌_* _Tymer's henna_💅 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASS ......✨?* *_T.M.W_✍️* _Sarauniyar👸 Taurarin Marubuta writer's✍️✨_ *_(THE QUEEN👑)_* ________Dedicated to anty salma💎 *_Part 2_* (Littafi na biyu📘) _Godiya ta musamman gareku ɗaukacin masoya na ina matuƙar yaba muku, alkhaerin Allah yakaimu ku a duk inda kuke.🤗😘😘_ *Da sunan Allah mai rahma mai jin kai* *_in the name of Allah, the Entirely Merciful, the Especially Merciful_* ➡️🅿? 3️⃣9️⃣?4️⃣0️⃣📖 *Princess* Mai Rufaffiyar Fuska, Yaya Sulaim Baya nan ne? Gurin sa nazo, Tayi Tambayar tana kallon Suhaima" Ɗan jin Suhaima tayi, har tabuɗe baki zatace yafita sai kuma Tace, Bansani ba Amma dai nima ban ganshi ba Tunda nazo, Oky badamuwa, Muma dawowar mu kenan Muka Sauka a part ɗin Grandad shine nazo nagai dashi, Ganin Princess ta sake Sosai da ita, Yasa Suhaima, tabbatar wa kan Princess batada matsala, Jitayi tana son Tambayar ta princess ɗin Wasu abubuwan game da Estate ɗin, Batare da wani Dogon tunani ba, Suhaima ta dubi Inda Princess ki zaune, Tace Yauwa Salma, zan iya tambayar ki dan Allah idan babu damuwa?" Princess wadda ke ƙoƙarin meƙewa da niyar tafiya, Jin abunda Suhaima tace, yasa ta Sakin Murmushi ta koma ta zauna, laaa Bakomai ki tambayi duk abunda kike son ji, idan nasan amsar zan faɗa miki" "Sosai Suhaima taji daɗin, Maganar da princess tayi, Yauwa nagode Amma Muje waje Cikin Harabar Part ɗin Nan sai muyi maganar" Hakan yayi, don Wallahi idan Yaya Sulaim yazo ya gammu a parlourn sa, mun Banu, Princess tafaɗa dai dai Suna Fita daga parlourn hannun ta ruƙe da wata ƴar madaidaicir jaka ta Kwali An rubuta *DOLLARS KITCHEN* sai akayi zanan fork da Shawarma Ajikin Jakar, Kindai Banu, Ke kaɗai Donni Bai siyasa yamin komaiba, Suhaima tafaɗa cikin ranta, Kujerun kaba ne a gurin wanda akayi su cikin wani Salo mai kyau dake Cikin Harabar Part ɗin daga gefe kaɗan , Gurin Tamkar garden, Saboda yanayin Sa, Amma ba garden bane gurin hutawa ne da shan coffee kamar yadda aka rubutu daga jikin wani ɗan Allo, Tunkafin Suhaima ta Zauna Idon ta ya hango mata Khaltum Na Nufo Part ɗin, Saboda daga inda Suke Ana iya ganin komai duk da an zagaye Gurin da Glass, Zaman Da Suhaima batayiba kenan Tana jiran zuwan Khaltum, ta tsaya atsaye ne yadda Khaltum ɗin zata fi gano ta, Lafiya dai? ki zauna mana princess tafaɗa tana kallon Suhaima, Lafiya yanzu zan zauna, Ganan ƴar Uwata ta taho So nake ta ganni, Princess tace, Ayya dama kinada Sister anan? Eh ina da ita, Suhaima tabbata amsa a gajar ce, Cikin nutsuwa Khaltum taƙarasu inda Suke Tunda ta taho Suhaima take kallon ta Tunda ga sama har ƙasa Saboda Tsabar mamakin ganin Khaltum da kayan da batasan ta dasu ba, Sabuwar Arabian Gown ce Ajikin ta Red colour ƙirar Dubai rigar Ta haɗu Sosai Ta ɗaure zaran Rigar Zuwa bayan ta, gashi rigar ta amshi jikin Khaltum ɗin Kasan cewar tana da ɗan garin jiki, Sannan tayane kanta da mayafin Rigar wanda bawani girma ne dashiba" Da wannan mamaki Suhaima tasamu Guri ta zauna, Cikin Ranta tama rasa tunanin da zatayi, Na inda Khaltum ta samu wannan rigar, wadda tasan ko ba'a faɗa mataba mai tsada ce, Babu ko alamar Wani abu A fuskar Khaltum, itama ta zauna, Murmushi Ta sakarwa Suhaima, Ganin princess yasa ta yin mamaki, Masha Allah Ina Suhaima ta samu wannan kyakkyawar, Ashe itama tafara shigewa cikin ƴan gidan shine ni zata hanani, gara da Allah yanuna min, dama itace matsala ta, waya sanima ko itama tayi Saurayi Acikin ƴan gidan, Uhm taya zatayi wani saurayi kullum fuska a rufe, wani ɓangaran na zuciyar Khaltum yabata Amsa," Da Sauri Khaltum ta miƙawa princess hannu Da Nufin Su gaisa, Sai a lokacin princess ta kalle ta sosai, Tare da ɗauke kai gefe, Barka da Zuwa, Abunda princess ɗin tafaɗa kenan Tare dayin murmushin gefan baki kamar na dole, gaba ɗaya taji Khaltum ɗin bata yimata ba Sam," haɗuwar jini ce ita kuma sam jinin su bai haɗuba Suhaima ta lura da hakan, Amma sai ta share suka gaisa da Khaltum ɗin sosai, Tare da nunawa junan su kulawa na rashin ganin juna a kwana biyun, "Princess Ga Khaltum, Ita ce ƴar uwata a gaba ɗaya duniyar nan," "Khaltum kema ga Princess Salma, Tanada kirki sosai," Ƙara washewa baki Khaltum tayi, Saboda ita dai a rayuwar ta tana son taga kyakkyawan mutum, bama ace tasan shi, tofa kobe kulataba ita saita kula shi, Bare wannan da take ganin ta kamar a Indian film Mamaki, matake da taga sunajin hausa, " Sannu Princess Ya kike Khaltum tafaɗa tana kallon ta" Princess Tace lafiya fatan kema haka, bata jira cewar Khaltum ba Tafara Fito da Shawarma daga cikin wannan ƴar jakar kwalin Wadda aka Rubuta Dallors Kichen, Guda Uku ce Shawarmar Acikin wata farar takarda kamar tissueee park, saida tafara miƙawa Suhaima Sannan tabawa Khaltum duk da itace mafi kusa da ita, Bayan Suhaima ta karɓa saida ta jujjuya ta A hannun ta Sannan tace, Nagode "Murmushi Princess tayi, tace Haba kinada yawan godiya kamar Anyi wani abu, Yanzu ki tambayeni abunda kike son Tambaya kafin na tafi, Saboda inason komawa House ɗin mu Before Magrib, Nima Nagode Princess, Khaltum ce tafaɗa, Saida Fuskar Salma ta canza Saboda bata son A katse mata magana, Khaltum Meye haka? Suhaima tafaɗa tanaɗan zaro ido waje, Cikin Rashin Sanin Abunda tayi, Tacewa Suhaima Mekika gani? Suhaima tace, Kallifa Abunda kike yi Tafaɗa tare da nuna Shawarmar dake gaban Khaltum wadda gaba ɗaya tabuɗe cikin ta tanacin Meat and salad ɗin sake cikin Shawarmar , Dama Haka Ake yi?" Duban Gaban Khaltum Princess tayi, Tare da kallon ya tsun Khaltum ɗin wanda gaba ɗaya ta Suka ɓaci da BAMA, Bata san lokacin da dariya ta kwace mata ba, To Meye? Dama Ba iya kayan Cikin Kawai ake ciba, Sai a yadda ɓawon," Inna lillahi, To Meye ɓawon Aciki Suhaima taƙara Tambayar ta, Take Khaltum ta nuna, Bread Ɗin Shawarmar 😂 Dariya Princess take hadda dafe ciki, Itama Suhaima saida ta dara, Amma ba sosai ba, Saboda batason Khaltum ɗin daji babu daɗi, Kallon gaban Su Khaltum tayi, don ganin su tayaya sukecin tasu,, sai tayi rashin sa'a babu wanda ya fara cin tashi acikin su," Ya akeci to? Ta tambayi Suhaima, Niko jiya da aka bani, Ahaka naci, Saboda Meye Amfanin ɓawon ? Oh Khaltum bafa ɓawon bane, kamar gurasa haka yake, gaba ɗaya ake haɗawa aci ba'a warware wa, Ahaka zaki ringa ci Suhaima tafaɗa tanajin haushin ƙauyancin da Khaltum keye," Ganin har lokacin Princess bata dena dariya ba yasa Khaltum jin haushin Suhaima don gani take gaba ɗaya ita ta Wulaƙan tata a gaban princess don kada tayi ƙawance da ita," Lura da kamar ran Khaltum ɗin ranta yaɓaci yasa Suhaima Faɗin anfara kin Magrib muje muyi Salla ko, Sai lokacin Salma ta bar dariyar, Sorry yama kike da Suna tafaɗa tana kallon Khaltum, Kinbani dariya Sosai, Like bikimasan yadda akecin Shawarma ba, Hhm Nah Wow Allah ya kyauta gaba, Yauwa yanzu Suhaima bikiyi tambayar ba gashi har anfara Ƙiran Sallah, Kuma zamu wuce house Maybe gobe zandawo Tunda ban haɗu da yaya Sulaim ɗin ba, Princess na kawa nan tamiƙe batabi ko takan Shawarmar da ta ajeye a gabanta saman ɗan table ɗin ba, tacewa Suhaima Allah yabamu alkhairi, Tana kaiwa nan ta tafi," Tana barin gurin, Khaltum itama tameƙe, Cikin ɓacin rai, Kallon ta Suhaima tayi tace, A'a ina zuwa? Zankoma ne ina da aiki, sai mu ƙara haɗuwa, Amma ai kabari muyi Salla ko? Banayi, Khaltum tafaɗa, Tana tafiya daniyar barin gurin, Khaltum, Suhaima tafaɗa a zafafe, Da sauri Khaltum tajuya bata masan lokacin data zauna ba, Har Ta tsorata Khaltum badai tsoro ba, Sannan tasan Wace Suhaima sarai, Zata iyayi mata abunda zatayi kwana 3 bata Fito ba, A Hakama wai don itace, Ganin Khaltum ta tsorata ne yasa, Suhaima kwantar da Murya cikin sanyi, Tace Khaltum kiyi Hak'uri ba daniya nayi ba, Laifin kine, Naga kamar kinji babu daɗi, Akan Maganar danayi, banyi don in wulaƙan takiba, gyara nayi miki a matsayi na na ƴar uwar ki, wanda ko wani naga zai wulaƙan tamin ke sai inda ƙarfina yaƙare, princess kuma Tayi dariya ne saboda abun yabata dariya bawai don wulaƙanci ba, a iya jiya zuwa yau nafahimci hakan daga gareta, idan kika fahimce ta tanada sauƙin kai sosai batada matsala yanzuma na kira ta ne don in tambaye ta wasu abubuwan game da estate ɗin nan yadda komai zai zo min da sauƙi" Murmushin yaƙe Khaltum tayi, tare da Faɗin Bakomai nasan baza ki cutar dani ba, Kun ƙara waya da Mother kuwa?" Suhaima tace, A'a Bamu ƙara ba, Amma zanƙirata Idan katin wayar bai ƙareba, Khaltum ina kika samu wannan rigar Suhaima tafaɗa tana nuna rigar jikin khaltum da ɗan ya tsanta? Ɗaguwa Khaltum tayi da sauri, don tama manta Suhaima bata santa da kayan ba, inda inda tafara, tama rasa Meye za tace saboda tasan ko giyar wake tasha idan Tabari Suhaima taji labarin tana tare da Wani ɗan cikin estate ɗin nan kuma a matsayin Saurayi har yayi mata siyayyar kaya, ai sai takasheta da duka😅 Tsareta Suhaima tayi da ido ƙarara tagano rashin gaskiya, cikin idon Khaltum ɗin amma sai ta basar, ta hanyar Faɗin inajin ki faɗamin, Em'Am'Am dama budurwar danake aiki a Part ɗin suce tabani, Shine nikuma nasa yau don taji daɗi, Cikin Alamar rashin gaskiya takai ƙarshan maganar, Hmm Suhaima tayi gajeran Murmushin mai ɗauke da Ma'anoni daban daban, Badamuwa Kiyi mata godiya sosai a madadi na idan nazo nima zanƙara yi mata," Ƙul ƙul" hantar cikin Khaltum takaɗa, Amma sai ta daure tace to Insha Allah, Suhaima jitayi tama fasa faɗawa Khaltum Abunda ke faru, Muje nayi Salla ko? Naji har sun shiga masallaci" Da sauri Khaltum tace A'a ni Zankoma saboda ina tsoron dare, tafaɗi hakanne tunawa datayi Tabaro Barrister Sulaiman a gate ɗin shigowa part ɗin Baffa yana jiran ta cikin mota kuma yace tayi Sauri dama shi yakawo ta," "Oh Allah Khaltum ke kam ki rage wannan tsoron naki mana ke komai tsoro yake baki, Shikenan nagode da ziyara, nima ina nan zuwa insha Allah kinga sauɗaya na taɓa zuwa aiki yamin yawa shiyasa," To Allah yakawo ki lpy Tafaɗa dai dai suna ficewa daga cikin Coffee gard ɗin, Suhaima tayi part ɗin hajiya Umma kai tsaye ita kuma khaltum ta miƙe ta nufi bakin gate daga can inda Barrister Sulaiman yayi Parking ta yadda ba wanda zai iya hango shi," *Ummeetha* Tunkafin Su ƙarasa shiga Cikin Parlourn Ummeetha Ta hange su, Marhaban lale, Da zuwan, Shattima, Tafaɗa Fuskarta ɗauke da Murmushi, Shima Shattima Murmushin Yayi, Dai dai Suna Zama Shikuma Yaje gaban Ummeetha ya russuna Cike da Girmamawa, Barka Da Warhaka, Umme Nayi Farin cikin Ganawa daku, Allah yasa kuna Lafiya, Masha Allah Lafiya Alhamdulillah, Ya Kilishi Aziza Fatan Tana cikin Aminci, yaushe kuka dawo ƙasar? Tana Lafiya Saƙon gaisuwa Agareku, Kilishi tace A gabatar, Cikin Satin nan muka dawo, "To muna godiya, idon ta tambayar kan Sultan, Yarima Fatan kana Lafiya, Sai a lokacin shima ya tashi yaje gabanta don Su gaisa, Saboda su haka al'adar su take, idan zasu gaida babba wanda suke jin kunya to sai sunje gaban shi, Sannan basa gaisuwa cikin gaisuwa, Ana gaisawa da Wani suma Su miƙa tasu, Basayin haka," Saida Suka gaisa Sosai, Sannan shima Sulaim ya matsa su gaisa, Nazari Sulaim Ummeetha ta shiga yi, Ganin yafaɗa tunani ta fara kodai rashin lafiyar sa tata shi kwana 2 bata sani ba, Ko kuma labarin Auran sa Da Saleema ne yasa shi canzawa haka, Tausayin shine ya lulluɓeta, tsakanin ɗa da uwa sai Allah, Tasan Zuwa Yanzu yasani amma bazai taɓa yi mata maganar ba, Ita dai taji daɗin hakan sosai Amma taso ace matar wata ce ba Saleema ba, Taso ace ɗanta yasu Macen da zata kula dashi sosai, Saboda Saleema ita kanta So take a kulada ita, Amma ya zatayi Dole Zata so Saleema kodan Alkhairin iyayen ta akan Sulaim, da su baki ɗaya" Part ɗin Baffa Suka wuce Acan ne, Baffa Yake ƙara Sanarwa Sulaim Maganar Auren Tsakanin shi da Saleema ƴar gidan Uncle Bello, dakuma Barrister Sulaiman shida Sabrina ƴar gidan He Excellency Sambo, Sai Saleem da Suhailat Ƴar gidan Alhaji Hameed Arab Ƴar uwar ka kenan, Ina fata Yariman Gabas ya Sanar maka Zuwa nan da Wata biyu masu zuwa insha Allah cikin sai kufara shiri, kame Fuska Baffa yayi maganar saboda kar Sulaim yace baya so," Sulaim Wanda gaba ɗaya Hankalinsa ma ba a gurin yake ba, Ba abunda yace jiyaye kawai bazai iya Zama ba gwara yaje ya kwanta ko yasamu sauƙin, Nauyin Da zuciyar sa tayi masa, Tashi yayi hakan yasa Suma duka Suƙa miƙe Su kayiwa Baffa Sallama, kana Suka wuce, Dama daga Asibitin Sulaim suke, Yaje ɗakko wani File, Gaba ɗaya Sungaji kamar waɗan da sukai tafiyar ƙasa," "Kace gaba ɗayan ku angwaye ne, Gaskiya dole nima na nemo matar Aure Bazai yiyuba da Auranku nikuma ina binku a baya ba Shattima yafaɗa yana kallon Yarima Sultan, Yarima Sultan yace Shine Angwan nace maka zanyi Aure ne? A'a baka faɗamin ba saboda banida mahimmanci a gurinka, Amma naji daga Babbar Taska Majiya mai ƙarfi, Kallon bangane abunda kake nufi ba, Sultan yayiwa, Samrat yana neman ƙarin baya ni, Ɗagamasa gira Samrat yayi, Eh Baka faɗa min ba, Mai martaba sarki ya sanar dani, Shine kuka haɗa baki aka samuku lokacin biki ɗaya ko, Dan nakun ma yace Wata Biyu ne, "Common Samrat, Banfahince abunda kake faɗa ba" "To Meye baka fahimta ba, Komai kasani, Bikin ka mana kaida Gimbiya Sultana, Da Safwan Shiga Gimbiya Shaheedah, jiya Mai martaba ya sanar a babbar fada, Amma dai kusan kwana 4 da tsaida ranar, nima Sha'afa nayi banyi maka maganar ba sai yanzu danaji anyi wannan, Amma gaskiya Prince ku yaudare ni Ai ko a waya sai kusanar min da cewa aure zakuyi nima na shirya" Kallon Shattima Yarima Sultan yake, Irin kallon ka zare ɗin nan, Aure kuma Gaba ɗaya Sultan ya marasa Tunanin Meye zaiyi, Ya kasa yadda gani yake tamkar a majigi, Yasan dai Samrat bazai taɓa yi masa ƙarya ba, To Amma ya akai niban saniba, cikin wannan tunanin yaji motar ta tsaya cak, Alamar Sun ƙaraso, Sulaim ne yafara fita, sai Shattima wanda ke zaune gidan gaba shima yafita, har ya fara tafiya sai ya dawo ɗan leƙawa cikin motar yayi kaɗan, Prince lafiyar ka kuwa, ka fito mu tafi naga Tunda nayi maka maganar nan ka canza, Allah yasa ban ɓata maka rai ba, No Shattima badamuwa kaje gani nan shigowa yanzu, Yarima Sultan yafaɗa. Yana gyara zaman sa acikin motar, A fito lafiya abunda Shattima yace kenan, Ya juya shima ya nufi cikin Part ɗin wanda Sulaim har ya shige, "Barin Shattima a gurin keda wuya, Yarima Sultan ya ajeye wata nannauyar ajiyar zuci, Tare da Dannawa Ummul Bait kira, Bayan Sun gaisa, Kamar kullum, Sultan ya Fara magana, "Allah ya temake Ummul Bait Yarima yasamu wani baƙon labari, shin akwai abunda ke faru acikin Daular Sultan ne? Yasamu labari kenan, Ummul Bait tafaɗa Cikin ranta, A fili kuma tace, Abubuwan da Suka faru bayan barin Yarima Daga Masarauta ai Suna da yawa, Kozan iya jin wanne, Yarima ke nufi? Shiru Yarima Sultan yayi babu Amsa, duk da a waya ne bazai iya ce mata maganar Aure ba, Yarima Na bisa layi kuwa? Ummul Bait tafaɗa daga ɗayan ɓangaran hadda Ɗan ƙunshe dariyar ta, "Allah yaƙara miki wayan nasara Sultan nakan layi, To shikenan nizan Sauka akwai abunda zanyi yanzu, bata jira cewar Yarima Sultan ba ta kashe wayar, Kamar Yarima Sultan zaiyi kuka hake yake bin wayar da kallo kamar mai Son gano wani abu a ciki, Tabbas ta tabbata, Amma me yasa za'ayimin haka, Ji yaye bai yadda ba hakan yasa tunanin sa yabashi damar kodai yakira mai Martaba ko Allah zaisa shi ya faɗa masa abunda ke faruwa, "Hakan kuwa a kayi, Dialling Wayar Sarki yayi, Tayita ruri ba'a ɗaga ba, Hakan yasa bai ƙara kiraba, Saboda bai san wane uziri Mai martabar yake ba, yana cikin dogon tunanin nasa sai ga kiran Sarki na shigowa, Da sauri ya ɗaga, Tamkar yana Gabansa haka ya Russuna Ciken tsantsar girmamawa yagaidashi sarki," Murmushin Farin cikin Jin muryar Yarima Sultan Sarki Yayi, Saida ya tambayi Baffa yana lafiya da Sulaim, Sannan yaɗora da Faɗin, "Yarima dama inason zankira ka kan wata magana, Nasan zuwa yanzu labari ya riskeka, To inason kafara shirin dawowa, Masarautar Gabas Don fara shirye shiryen Aure Tsakanin ka da Sultana, Tunda Kuna son Junanku Alhamdulillah, sai ɗan uwanka da Safwan da Shaheedah ƴar gidan marigayi Galadima Abdullahi, Yarima Sultan hi yayi gaba ɗaya Duniyar tana masa Yawo a saman kan sa komai na juya masa, Yamai rasa Abunda Zaice, Sultan kana lafiya kuwa? Da sauri yace, eh Ranka ya daɗe, Insha Allah zan sanar da ranar dawowar tawa Allah yasaka da Alkhairin sa Allah ya jiƙan Sarki Adam Shareef," Ameen Summa Ameen, Mai Martaba yafaɗa yana kashe wayar," Mamaki yake sosai, Yana tunanin yaushe yace yana son Gimbiya Sultana, waye yahaɗa masa wannan tarkon da makircin, Yasan da sarki yasan baya son ta Bazai taɓa yadda asaranar nan ba, saboda yana cikin dokar masarautar gabas, Ba'a auran dole ga kowa," Tunanin mafita ya fara, Amma ya hanga tako ina babu, Shiru yayi yadafe kansa princess ce tafaɗo masa cikin Zuciya, Tunawa yayi, da wayar da yabata da sabon Sim a ciki sannan ya ɗau number ɗin Layin, hakanan yaji yana son, jin shirmanta, numbar ya shiga lalube, yayi Save ɗin numbar da JERRY hadda emoji na Murmushi a gefan Sunan, sai kuma yaji kamar kada yakira, kamar wanda aka zungura kawai ya Danna kira, Saidai anyi rashin sa'a wayar a kashe take, hakan yasa shi ƙara zamewa ya kwantar da kansa jikin kujerar Motar da yake kai, ya lumshe ido ya tsunduma duniyar tunani," Barrister Sulaiman ke zaune shida khaltum hannun ta ruƙe da Chocolate Shikuma yana shan coffee, Dakagan su kasan suna cikin nishaɗi da farin ciki, Khaltum har ta canza shiga yanzu Riga da wando ne a jikin ta rigar har gwaiwa T-Bubu amma ƴar kanti, shikuma wanda ya buɗe sosai daga ƙasa, Hulace a kanta dagani ta kayan ce," Yallaɓai nagode sosai, da Alkhairin ka a gareni, Kullum baka gajiya kayan nan da kake ta siyamin ai sunyi yawa, Dariya yayi wanda har haƙoransa saida suka bayyana, _My Beautiful_ nace kidaina cemin Yallaɓai bana so, kisamu wani sunan mai daɗi ki ringa faɗa min, kuma Duk abunda na siya na baki ai banfaɗi ba ko kinma sonki nake sannan auranki zanyi, Nanda wata biyu za'a ɗauramin aure da Sabrina, anayi ba jimawa tsakani kema zan aure ki, Fatan dai kinshirya zama da Kishiya ya tambaye yana kallon idon ta cikin sigar wasa," Ƙasa tayi dakai yana wasa da ya tsunta, Kafin tace, Ni gaskiya bana son kishiya ban tsara rayuwata da haɗa miji da wataba ko wace, Amma Indai akan kane na yadda inzamu nice ta huɗu 4 ma, Amma inajin tsoro fa, Naga Sabrinan kamar tanada faɗa sannan kuma ita ƴar uwar kace gata kamar balarabiya tafini kyau..!! Hhm kwaɗayi mabuɗin Wahala khaltum sai a kula. *_Wannan kenan daga alƙalamin_* _F pen_✍️. [01/04, 3:10 pm] Zarah Tymre's Henna: https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V WhatsApp group👇 https://chat.whatsapp.com/C9sZ6UCsGEHKSALn3SYSqs _Typing📲_ *_AHALINMU ƊAYA_* 💗💗💗 *_Fatima Y zakariyya👌_* _Tymer's henna_💅 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASS ......✨?* *_T.M.W_✍️* _Sarauniyar👸 Taurarin Marubuta writer's✍️✨_ *_(THE QUEEN👑)_* *_TEAM FIVE STARS💫_* *TAURARI BIYAR*✨✨✨✨? ________Dedicated to anty salma💎 *_Part 2_* (Littafi na biyu📘) _Godiya ta musamman gareku ɗaukacin masoya na ina matuƙar yaba muku, alkhaerin Allah yakaimu ku a duk inda kuke.🤗😘😘_ *Da sunan Allah mai rahma mai jin kai* *_in the name of Allah, the Entirely Merciful, the Especially Merciful_* ➡️🅿? 4?1⃣➖4?2⃣? *Khaltum* "Ni fa ina jin tsoro, Na ga Sabrina kamar tana da faɗa, kuma ka ga ita ɗin ƴar uwar kace, gata da kyau kamar balarabiya, Tafini kyau, wai ku gaba ɗayan ku haka kuke? Tafaɗa Tare da kai kallon ta Kan Barrister Sulaiman, sai akayi sa'a Shima ita yake kallon," Ƙara Matsawa yayi sosai Jikin khaltum Hartanajin ƙamshin turaran sa tamkar ita tasa, Abunka da wadda bata saba ba, gaba ɗaya ta takure jikin ta guri ɗaya, jin yakama hannun ta yasa ta saurin Runtse ido, Murmushi Yayi, kafin yace wai Meyasa baza ki waye ba, wannan duk nameye? Emm, hakan ya nuna bakya sona kenan ko? "A'a Nifa bahaka nake nufi ba, Kawai dai Ni bansaba irin wannan abun ba, Babu wanda ya taɓa zuwa kusa dani irin haka, Saboda Mother tace Babu kyau matuƙar ba aure kukai ba, A Film kawai nake ganin irin haka" Ɗaure Fuska Barrister Sulaiman yayi, Yace To Nima ai auran naki zanyi ko kin manta, Sannan duk wanda yafaɗa miki Haka Ƙarya ne.... Zunbur Khaltum ta miƙe tsaye kamar wadda aka tsikarawa allura har saida Barrister ya ɗan tsorata yayi tsammanin wani abune ya cijeta, " Khaltum tace, Mother Bata ƙarya, Bakasan wace ita A guri naba, ita ɗin uwa ce da babu kamar ta, Ganin ya kafeta da ido hakan yasa tayin shiru, Tare da Sunkuyar dakai, Da'alama ta manta dawa take magana, Yallabai kayi haƙuri na manta kaine," Shi dariya ma ta bashi, Saboda har ga Allah yake Son ta, ya rasa Dalili, "Bakomai Zo ki zauna, Saida ta zauna sannan ya cigaba da magana, Beauty, Nifa bawasa nakeba da gaske ina sonki, Yakama ki saki jikinki, Idan kika saki jiki zakiji daɗin rayuwa dani komai zan miki babu abunda zaki nema ki rasa matuƙar ina raye, Sannan aure na da Sabrina ba wata matsala bane, Akwai dalilin yinshi, zan iya auran ki kuma in aure Sabrina Duka a rana ɗaya, babu wanda ya isa ya hana, Sannan nifa a gurina kinfi kowace mace kyau a duniya kema daina haɗa kanki da wata," Murmushi Khaltum kaye Wanda dagani kasan tun daga ƙasan zuciyar ta yake, Ashema Nafita kyau hasken fata kawai zata gwadamin, kuma shima idan na cigaba dacin kayan daɗi sai nazo Nafita, Tunanin ta zancen zuci take wanda batasan yafito fili ba," Ganin Barrister na dariya Sosai hakan yasa ta saure dafe bakin ta, Hannu yakai yaɗan ja kumatun ta kaɗan, Kinganki ko bakyaji Ashe kayan daɗi ne suke sa Hasken fata, Idan Sune kuwa to Saikin fi kowa ce mace haske a duniya, Wannan alƙawari ne, Kin san me kuwa? Da sauri Khaltum tace A'a, Zanyi miki, Wata babbar bazata Amma sai gobe, yanzu dai tashi mu tafi," "Cikin nishaɗi dajin daɗi ta miƙe, Hannun ta cikin nashi Suka nufi Sashen sa", *Dr Jabir* Kwance yake Saman kujera, Mai mazaunin mutum Uku 3 siter, gaba ɗaya ya tattara hankalin shi, Akan Screen ɗin wayar shi, Daka ganshi basai anfaɗa maka yana cikin Annushiwa, yanayin sa kaɗai Ya Isa kagane, video Call Suke shida Dr.Anisha Wanda itama Anata ɓangaran Tana cikin Farin ciki, " My Dr. Kasan me? Girgiza kai Dr. Jabir yayi, Kafin Yace, A'a Rayuwata saikin faɗa" Em, Dama, Am Yama tafaɗa tana kallon Shi ta screen ɗin, Murmushi yayi kafin yace, Hayatiy Ai bansan Meye za kifaɗa ba, Dan Allah kifaɗa min inajin ki, To shikenan kashirya infaɗa maka,? Dr. Aisha ta ƙara tambayar sa akaro na biyu, Shima ƙara ɗaga mata kai yayi kamar ƙaramin yaro, Saida Dr. Anisha tagama jamasa rai, tagama sa masa tunanin wani babban Abun zata faɗa kawai tace, "Yauwa My Dr. Kanaji ba Em Rayuwar Jabir, Ina jinki Inajiran ki Bazan gajiba, duk abunda kikai girman kine, Awwwn😍 To rufe idon ka, ba musu ya rufe Idon sa kamar yadda ta buƙata, Cikin Nutsuwa, Dalla Dalla, Ta Furta, Ina Son Ka, _I love you More than My Self_," Jin daɗin kalamanta ne ya hana Dr. Jabir buɗe ido har'na tsawon wani lokaci, Murmushi kawai yake famanyi, jiyayi kanshi yana Masa yawo a sararin Samaniya, Kabuɗe idon ka mana, A hankali ya ware idon sa akan Fuskar ta Tana Murmushi, Hannu yasa yashafi gefan Fuskar ta tasaman Screen ɗin Wayar tashi Sannan yace, "Lillahi Ya faranta miki Hayatiy, ina ƙaunar ki fiye da rayuwa ta, Komai ya kusa zuwa ƙarshe, nan da 2 months zakiza ma mallakin Jabir gaba ɗaya, Anisha," cikin Sanyi murya yakira Sunan ta, Na'am, Ta amsa tare da maida hankalin ta gurin shi baki ɗaya, Zanyi miki wata tambaya, Ina fatan zaki amsamin, Insha Allah, taba shi amsa, Kinga jiya, Aka Samana Ranar aure, Nayi matuƙar farin ciki, jin abun nake tamkar a mafarki, Sannan nayi mamakin karɓar soyayya ta da kikayi da Sauri haka, wanda banyi tsammani ba, keɗin ta musamman ce acikin rayuwa ta, Ina son kifaɗamin, har yanzu kina son Dr. Sulaim?. Kyakkyawar Fuskar ta da ta ɓace daga Saman Screen ɗin wayar sa hakan ya tabbatar masa data Kashe Kiran, cikin Sauri ya ƙara kiran ta amma ina Bata ɗaga ba Da'alama tama sauka daga Layi, Oh Allah Jabir ka kwafsa, Yafaɗa tare da dafe goshin sa, Shikenan najawa kaina,ya faɗa dai dai yana tashi zaune daga kwanciyar da yake," *Princess* Kallon Ya tsunta hannun ta take tana tafaman sakin murmushi Da'alama Jan lallan da akayi mata a ya tsun nata, Ya burgeta gashi Sunyi Ja sosai, zoben hannun ta ɗaya ta dai dai tawa zama saboda yaɗan kar kace, Take zuciyar ta ta tuna mata da wanda yabata, zoben nanYarima Sultan ne, Murmushi ta ƙara saki a karo na biyu, Da sauri ta miƙe tayi hanyar Bedroom ɗin ta tunawa da tayi akwai Ɗayar Kyautar da Yarima Yabata wadda tama manta da ita bata duba taga Meye ba, hakan yasa ta tashi cikin Sassarfa, "Diamond ina zuwa haka Cikin sauri? Juyawa princess tayi ta kalle Mommy wadda suke zaune ita da Ummeetha suna Tattaunawa game da Yadda hidimar biki zata kasan ce," "Mommy yanzu zandawo, Wani abu zan ɗakko a bedroom ɗina, Afito Lafiya mommy tafaɗa, tare da maida hankalin ta gurin Ummeetha, Bayan Princess tashiga, Bedroom ɗin Har key saida tayi masa taciki, Kafin tayi tsalle ta faɗa saman makeken Bed ɗin nata, Box ɗin ta ta janyo wadda Tunda suka dawo daga, Masarautar Gabas, bata ƙara koda taɓa taba, kayan ciki tashiga fito dasu ɗaya bayan ɗaya, saiga wannan kyautar da Yarima Sultan yabata wadda, Aranar bata kai ga buɗewa ba Ummeetha ta tazo, Buɗewa tashiga cikin zumuɗin ganin Meye aciki, saida tagama buɗe gaba ɗaya ledar dake jiki kafin tazo kan kwalin waya, "Waya, Princess tafaɗa a hankali kafin ta cigaba da ƙoƙarin buɗe kwalin, Wow, ta furta tare da zaro wayar daga cikin kwalin ta, Wayar ta haɗu sosai ƴar madai dai ciya, ƙirar IPhone tafi waccan wayar tata girma wadda ta bari a part ɗin Yarima Sultan ɗin, Amma komai iri ɗaya, hatta colour ɗin, Murna tahana ta magana, iya kacin ta murmushi kawai, Batare da wani dogon tunani ba, ta kunna wayar, Abunda ya ɗaure mata kai ganin komai tayi akan tsari ansaita komai nakan wayar irin tsarin waccan tatan, gashi sim ɗin tane aciki, hatta Hoton waccan wayar dake kan Wallpaper ɗin ta, shine A saman wannan, Ga Full Charge, Acan ɓangaran Yarima Sultan kuwa, Har wannan lokacin yana Cikin mota Ya rasa Abunda keyi masa daɗi yama rasa ta ina Zai fara, Wannan "A gogon hannun nasa mai sanar masa da saƙone yayi ƙara tare da kawo haske, a hankali Yarima Sultan yakai duban sa, Kan Agogon, Cikin ransa ya Furta, Sai yau taga damar kunna wayar kenan," Gani tayi Hatta Contact ɗin ta suna nan Babban abunda ya ƙara ɗaure mata kai hadda videos ɗin ta da pictures duka aciki, har lokacin mamaki Princess take badon wannan wayar tafi tata tsayi da faɗi ba, aida cewa zatayi tatace aka dawo mata da ita, Dayake Numbers ɗin dake cikin Contact ɗin nata basu da yawa, saida tagama dubawa su tsaf, Idon ta ne ya tsaya akan wata _Special Number_ amma babu Suna Ajiki, gashi Tazo cikin jeren contact ɗin ta wanda ita bata masan da'ita ba, To wannan Number ɗin waye? Ta tambayi kanta, ki kira kiji mana, kamar yadda zuciyar ta tabata Umarni haka tabi, kiran Number ɗin ta shiga yi, sai kuma taji zuciyar ta na bugawa, Dum Dum" Yarima Sultan da mamaki yake kallon, Wayar sa, JERRY sunan da ya bayyana kenan Akan screen ɗin wayar sa, Har kiran ya yanke yana mamakin, ya akai take kiran shi, ko dai batasan waye take kiraba, Baigama tunanin ba saiga wani kiran na ƙara shigowa, Ɗagawa yayi, batare da yace komai ba, Hello" Hello Princess tafaɗa Har sau biyu, Amma shiru, Ba amsa Hello Idan anaji na ayi magana, Bansan Number ɗin waye ba shiyasa nakira, "_Hello Can you Hearing me_ "Kina da Hayaniya gaki da Damuwa, Waya baki izinin kiran Layin nan?" daga can ƙasan maƙoshin sa yayi maganar tamkar mai ciwon baki," Laaa laaa Yaya Yarima, Barka da Dare Tuba nake Ayimin Afuwa, Ya Yarima Allah kai na Musamman ne, Komai naka daban ne, _You are Special_ Nifa bansan kaina kira ba Kayi Haƙuri bansan Number ɗin waye ba shiyasa nakira don tabbatar wa, Yaushe Nafara Wasa dake,? Tuba nake Ranka ya daɗe, Allah bansan Number ɗin waye bane, Kuma ɗazun nazo Part ɗin yaya Sulaim, Inason na tambaye ku ba'aga wata bane har yanzu, sai na tadda bakwanan, Ya Yarima nagode Sosai Allah ya jazamanin ka, Alkairin Allah ya lulluɓeka a gaba ɗaya rayuwar ka, Kasan me yanzu Sabbin wayana biyu, Uncle Bello yasiyamin Sabuwa jiya, Gashi kaima Haka, mantawa nayi da kyautar Tunda na cire zuben shiyasa banbuɗe ba tun tuni sai yau," Sosai yaji daɗin Addu'ar da tayi masa, Jiyayi ɓacin ransa na sauka Sannu a hankali, Haya niyar ki na damuna, Zaki samun ciwon kai ne? Yarima Sultan yafaɗa yana ɗan haɗe rai kamar tana gaban sa," Sorry Ya Yarima Dama Allah ne ya dubeni na samu Number ɗinka, Da A daran nan driver zai kawoni nayi maka godiya, ina ƙara godiya sosai Ya Yarima, Godiyar ta isa haka, cikin zuciyar shi ya furta hakan, Abunda ya lura dashi ɗabi'ar Family ɗin suce haka suna da Yawan godiya duk ƙanƙantar kyauta, wadda a zahiri ma sunfi ƙarfin ta," Jin yayi Shiru yasa Princess Faɗin Ya Yarima," "Ya Rabbi Wai yaushe nazama ya yanki ne? Banson kalan dangi," Cikin Shagwaɓa princess tace, Allah kai yaya nane kuma ni ina yayan dakai, koda kaibaza kayi ƙanwar dani ba, kuma Allah saina faɗawa ummeetha kace baka ƙawa dani" Sosai yadda tayi maganar yaso bashi dariya sai kuma ya Basar, Yace To naji inda ake dole, ni ƙanwata Suhailat ce kawai, Idan kuwa kika ƙara kirana da ya yanki, sainasa, Anzane ki na tsawon kwana bakwai," Zaro ido waje princess tayi tamkar yana kallon ta, Please kayi haƙuri bazan ƙara ba," Dariya Yarima Sultan yayi, Yadda ba zataji ba, _Better_ kinte maki kanki, Maza ki kwanta yanzu, yana Faɗin haka ya katse kiran batare da ya jira cewar taba," Wani irin nishaɗi Yarima Sultan ya tsinci kanshi aciki gaba ɗaya ya nemi damuwar sa ya rasa, Jiyayi dama ya cigaba da sauraron Shirmanta, Da haka ya fita daga cikin motar Yanufi parlour kai tsaye, Baiyi tsammanin ganin Aminin nasa a parlourn ba, Sallama ɗauke a bakin sa haka ya shiga, Amsawa Sulaim yayi yana Kallon Sultan ɗin, "Saraki ina ka zauna ne? Murmushi Sultan yayi najin daɗin ganin Aminin sa lafiya tare da ƙoƙarin ɓoye tashi damuwar don kada Sulaim ɗin ya gane wani abu, "Barka da hutawa Aminina Allah yasa kana cikin farin ciki, ina cikin mota fitowa ta kenan," Sulaim yace, Wani abuna damun Saraki, Allah yasa lafiya, Murmushi Sultan yayi, babu komai Ina lafiya kamar kai, Sulaim Kofin Coffee ɗin dake gabansa ya ɗauka ya kai baki, sannan ya ajiye, Banma san Yaushe kafara ɓoyemin Damuwar kaba, Yarima Sultan har ya daina mamakin Sulaim yanzu, Saboda Koda yana dariya yana murmushi matuƙar akwai wata damuwa a ranshi wadda koda ta kwana biyu, ko Ba azahiraba waya kawai sukai sai Sulaim ya gane, Abun nashi da har tsoro yake bashi kamar wani Malamin duba, Amma yanzu ya daina mamakin, ya alaƙanta hakan da girman abotar su ne kawai dakuma sha ƙuwa," "Shikenan Sultan na neman Afuwa Ga Amininan sa, Insha Allah zamu zauna dan tattaunawa akan hakan" Kallon su suka mayar Kan Samrat wanda ke sakkowa daga Upstairs hannun sa ruƙe da waya, da alama Chat yake mai daɗi, Saboda Annurin dake bayyane saman Fuskar sa, Ƙarasa sakkowa yayi, tare da faɗin Barkan ku da hutawa, Allah yasa kuna cikin Aminci, Yarima Sultan yace, Barka dai muna lafiya, Sarkin Chat Daddyn Soyayya, Da'alama an hau saman Network," Samrat Saida yasamu guri Kusa da Sulaim ya zauna kafin yace, Prince kenan Bakasan Halin danake ciki ba yanzu, Shattima Meye yake damun ka? Sultan ya tambaye shi cikin kulawa, Ajiyar Zuciya Shattima ya sauke yajingina bayan shi, jikin kujerar, Yace Prince nafaɗa Wallahi nafaɗa, What kafaɗa kuma, Ina? A wannan karon Sulaim ne yayi tambayar, Saida Samrat yayi murmushi ganin duk sundawo da hankin su kanshi," Ya kalli Sulaim yace, (MAN) Nasan baza ku fahimta ba Amma tabbas na faɗa, Duk Ƙauna da soyayyar da Ƴan mata kenuna min, Kawai ina ɗan kula wasu daga cikin sune Saboda kada su faɗa wani hali, Bawai don ni ɗin ina son suba, Amma gashi Acikin Ƴan kwanakin nan Nafaɗa ma tsananciyar soyayyar wata yarinya, Wadda bansanta ba bansan a inda take ba, pic ɗin ta kawai nagani, Amma ji nake idan narasa ta zan iya zaucewa, Ashe ada Abota nasani Bawai Soyayya ba" Wani irin Naushi Sulaim Yakai masa A gefan hannun sa wanda Badon Allah yasa yayi saurin kaucewa ba, daya karya masa kafaɗa, Yarima Sultan shima duka yakaimasa anashi ɓangaran, Shima cikin rashin Sa'a bai sameshiba, Saboda wani irin tsalle da Samrat ɗin yayi yana dariya, "Au yanzu Saboda na faɗa muku sirrin raina shine zaku haɗu ku kasheni, Wallahi da Annata tayi shari'a daku," ANNA shine sunan dayake kiran mahaifiyarsa dashi, wato (Kilishi Aziza) Yarima Sultan yace Ashe dama kai ɗan iska ne bansani ba, Aiko Anna idan taji wannan ita dakanta zata sa mu huraka, Baccin ka maida mu sakar karu, shine zaka zauna kana faɗa mana kafaɗa ko Allah yasa ruwan maliya kafaɗa ba Soyayya ba, Sulaim kuwa saboda tsabar takaici ya kasa ma magana, Laptop ɗinsa ya janyo, yabuɗe wanda shi bai san ma abunda zaiyi acikiba tsabar haushi NE Yasa shi buɗeta, Samrat wanda ke tsaye daga can gefe, tun tsallan da yayi yafita daga cikin su, magana yafara cikin dariya wanda ba ƙaramin kyau dariya keƙara masaba, wanda har wushiryar sa dake tsakanin haƙuran sa ta gefe saida ta bayyana, "You Guys dama haka kuke, Wallahi bawasa nake muku ba Nafaɗa ƙaunar ta, Gashi bansanta ba inaso kutayani samun Mafita, tacemin acikin garin Kano ɗin nan take, Amma naga kun tasomin kamar wasu mayun watan zakuna, To, Anna tana sona bata shirya rasa Shalelen taba," Allah idan ka ƙara cewa kafaɗa ɗin nan sainasa an ɗaure ka, Idan bama kaiba waye yake soyayya da wadda bai sani ba baisan asalin taba, maybe ma Aljana ce, Prince, bakasan Meye so ba sai Allah ya jarab ceka da son wata zaka gane hakan saima idan ita bata sonka gwara ni yanzu Wannan masoyiyar tawa tana Sona, idan kace aljana ce, ba mamaki, Saboda kyanta ba irin na mutane bane, kafin kasamu kamar ta saika tona, Kallon bakada hankali Yarima Sultan keye wa Shattima, To naji, Amma ya sunan ta? Da sauri Samrat yadafe goshi tare da Faɗin _Oh God Allah niban masan Sunan taba No Name_ Amma dai nafaɗa, yana kaiwa nan ya haura Upstairs da sauri yana dariya," *Saleema* Ƙawata Yanzu tafiya, zakiyi? Maleeka tace, To Amarya idan ban tafiba kwana kikeso nayi anan, Yanzu dai Gaskiya Namiki Murnar Samun Sulaim ɗinki, Ɗan far Saleema tayi da ido tace Emm kedai bari Wai damma biki ganshi ba Amma zantura miki hoton sa, Ta waya Anan zaki gane waye Ya Sulaim danake faɗa miki kullum Zake gane nafi ko wace mace sa'a a duniya, Eye lallai to Shikenan inajira, Yanzu dai Nima nawa Sadaukin Na mota yana jirana, Kinga dare yana ƙara yi, da Wannan Estate ɗin naku da mutum sai ya ɓace acikin sa bai saniba, Amma Saleema karki manta da Shawarar dana baki Ki jarraba kigani, Maleeka takai ƙarshan Maganar Suka sa dariya A tare, "Na gode da ziyara zanyi komai yadda kikace, ki gaida Khaleel ɗin naki," Saida Saleema ta raka ta har Gurin Su mommy tayi musu Sallama kafin ta kai ta bakin ƙofar shigowa parlourn, ta tafi ita kuma ta juya ciki, Saleema fa kai ya ƙara girma, Gani take gaba ɗaya Ta mallaki Sulaim hakan yasa Ko magana bata fiyaye sosai ba, Batare da tabi takan kowa dake Parlourn ba ta wuce Sama abunta, Gimbiya Sultana ce tafaɗo mata arai, Take taji bari takirata ta sanar mata," "Bugu ɗaya gimbiya Sultan ta ɗaga kamar mejira," Hello Wallahi Bello Arab bakida Kirki Ashe har zaki iya Tafiya bikimin sallama ba" Saleema tace Ayya to kiyi haƙuri mana kiji Meye Uziri na, naji kamar kina cikin farin ciki, To inaji dama yanzu fa zankira ki sai kuma ga kiranki, Ina so inyi miki Albishir kafin kiji Abakin wasu, Yarima Sultan yazama mallakin Gimbiya Sultana, Saleema ta furta Wow Sultana really? Ai duk abu ɗaya ne abakin namu, Nima nazama Mallaki Ya Sulaim, daga nan zuwa 2 months Amma Gaskiya namiki Murna," Da gaske mana, Amma wane Sulaim Ɗin? Badai Aminin Sultan ba, Shi mana, kinsan ai Cousin Brother nane, Saleema tafaɗa cikin Nishaɗi dajin daɗi," Ɗil Ɗil, Gimbiya Sultana ta katse kiran batare da tace komai ba, Da mamaki Saleema ta ɗauke wayar daga Kunnan ta Jin Sultana ta katse mata kira, kallon Screen ɗin wayar take cike da mamaki, Can kuma ta taɓe baki tare da ɗaga kafaɗa irin na _I don't care_ ɗin nan," *Suhaima* Har ƙara juyawa take, Tana kallon Uncle Shaddad, Wanda take mamakin Meye yake a zaune shi kaɗai Acikin dare, Gashi babu kowa a kusa dashi ko waya babu A hannun sa bare tace wani abun yake, Tabbas ta gane shi tasha ganinshi shi kaɗai a zaune gashi baya magana, Bata taɓa kawo komai a rantaba sai yau, ko dai yanada damuwa ne? Tayiwa kanta Tambayar, Take taji tana son Jin wani abu akan shi, Kallon House ɗin Alhaji Hameed take wanda shigowar ta kenan, Babu a'lamar mutum ko ɗaya, kowa na cikin Part ɗin sa, Motoci ne gasunan barkatai Anyi parking ɗin su, sai kuma kukan tsintsaye dake tashi, da yanayin dare dakuma Sanyin Gari da yake kaɗawa da iska kaɗan kaɗan, Part ɗin daya tsaya mata a cikin Zuciya shi ta nufa gadan gadan, Part ɗin Sulaim dake cikin House ɗin Abiiy, Wanda tun ranar da tazo Ɗaukar, Akwati bata ƙara zuwa ba, Amma ya tsaya mata arai Saboda mawuyacin halin data shiga ranar da ta shiga wannan bedroom ɗin, Kamar yadda tayi tsammani, tana tsayawa a bakin ƙofar shiga parlourn, take glass door ɗin tashiga zuge kanta A hankali, Sannu a hankali ta tura kai ciki bakin ta ɗauke da Sallama, Kallon parlourn tashiga yi, ko ina tsaf a gyare kamar Ana rayuwa aciki," Babu alamar tsoro ko wani tashin hankali, zuciyar ta a dake, ta nufi ƙofar bedroom ɗin nan, Bayan tagama karanta Addu'o'i Sannan ta murɗa Handle ɗin ƙofar bedroom ɗin ta tura kai ciki, ɗakin tashiga zagaye wa Kamar mai neman wani abu, Gashi babu haske sosai Amma da yake Ita babu ruwanta da Akwai haske ko babu, haka ta cigaba da dube duben ta, A yau lafiya lau Ba abunda ya faru da ita, ba kamar ranar Farko ba da tazo taji ana juyata, Hatta zanin gado saida ta yaye ta ɗaɗɗaga pillows da'alama akwai abunda take nema" "Kamar Ance ta Tsugunna, Haka ta Sunkuya tare da leƙawa ƙasan bed ɗin, ta Zura kanta cikin ƙarƙashin Gadon Sulaim ɗin, Wanda babu komai Har ta fito da kanta sai kuma ta ƙara mayarwa, Hannun ta ta ta zura don son kamu abunda take hangowa, Amma ina hannun bai kai ba kasancewar Abunda take hangowar yana can daga ƙarshe, Jikin ta ta zura sannan taƙara sa hannun ta, take ta kamu Wata ƙaramar Tukunyar ƙasa, janyo tukunyar tayi, Tafito da ita ganin, ta A rufe yasa Suhaima tabbatar wa kanta Akwai wani abu aciki, Babu ko ɗar Aranta Haka tasa hannun tabuɗe Tukunyar, Da maɗaukakin mamaki Suhaima ke kallon Cikin Tukunyar Jini tagani Fal aciki, Gashi kamar Ansaka wani abun aciki, Hannu ta zura cikin Aljihun rigar ta, tafara laluɓe sai gashi ta zaro, Hand gloves guda biyu, ɗaya ta saka a hannun ta nadama, sannan ta maida Ɗayar Aljihu, Wannan abun dabs tasan Meye ba tashiga zarowa Acikin jinin dake cikin Tukunyar ƙasar, Sannu a hankali take za ruwa yana Fitowa saidai tagama Zaruwa gaba ɗaya, Sannan ta gane Ashe riga ce akasa aciki, "Ta yunƙura daniyar miƙewa, taji anbuga mata wani abu a tsakiyar kanta tabaya, kamar guduma, Take ta sulale ƙasa A sume, Wanda yayi dai dai da Fasa gigitacciyar ƙarar Sulaim shima ya faɗi Ƙasa A sume, Cikin Tsantsar tashin Hankali Yarima Sultan da Shattima sukaiyi kansa..!!! _F pen_✍️ [01/04, 3:10 pm] Zarah Tymre's Henna: https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V WhatsApp group👇 https://chat.whatsapp.com/C9sZ6UCsGEHKSALn3SYSqs _Typing📲_ *_AHALINMU ƊAYA_* 💗💗💗 *_Fatima Y zakariyya👌_* _Tymer's henna_💅 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASS ......✨?* *_T.M.W_✍️* _Sarauniyar👸 Taurarin Marubuta writer's✍️✨_ *_(THE QUEEN👑)_* *_TEAM FIVE STARS💫_* *TAURARI BIYAR*✨✨✨✨? ________Dedicated to anty salma💎 *_Part 2_* (Littafi na biyu📘) _Godiya ta musamman gareku ɗaukacin masoya na ina matuƙar yaba muku, alkhaerin Allah yakaimu ku a duk inda kuke.🤗😘😘_ *Da sunan Allah mai rahma mai jin kai* *_in the name of Allah, the Entirely Merciful, the Especially Merciful_* ➡️🅿? 4?3⃣➖4?4⃣? "Cikin Rashin sanin Abunyi Dakuma Matsanancin Ta shin hankali Yarima Sultan Ya kira Dr. Jabir, Cikin ƙanƙanin lokaci Yazo, Dr. Jabir sai da yakai Kusan Awa Uku Akan Sulaim Amma Babu Abunda ya canza Dan ko Farcan sa Bai Motsaba bare Asaran Zai farfaɗo," "A daran wannan Rana Wadda ta kasan ce, Alhamis, Yarima Sultan, Dr.Jabir, Samrat, Sunga tashin Hankali Yadda Suka ga Rana Haka suka ga dare, Sultan ne ya hana Asanar wa kowa, A cewar sa kada a tashi hankalin Su, Amma ina Ganin Amininsa Kwance Ba'alamar Numfashi A tare dashi Hakan yasa Shi Kiran Abiiy Asubar Fari Tunkafin A shiga Masjid," "A na fitowa Daga Sallah Abiiy, Daddyn Canada, Uncle Yusuf, Ga ba ɗaya Suka Nufi house ɗin Baffa kai tsaye suka Wuce Part ɗin Sulaim, Uncle Bello da Uncle Yusuf, Suka Wuce Upstairs Har cikin Bedroom ɗin Sulaim Wanda Aciki Yake Kwance A lokacin DR. Jabir ya koma kan Sulaim Ɗin Don ganin ko zai farfaɗo, Abiiy na Zaune A Downstairs Shi kaɗai Amma zuciyar sa da gaba ɗaya Tunanin sa na gurin ɗansa Sulaim, *WASHE GARI* Lillimin Hadari Mai haɗe da Sassanyar iska, Tamkar lokacin tsakiyar Damina, Garin yayi duhu Sosai Kasan cewar Hazon Da Aka tashi dashi, Wanda ya lulluɓe Sararin Samaniya, Lokacin Sanyi ne Amma Tamkar Za'a tsuge da ruwan sama Hakan ba ƙaramin kyau ya ƙarawa Cikin Estate ɗin ba, Karka so kaga Yadda Shuke-Shuken dake Harabar Cikin Estate ɗin Suka buɗe, Ganyayyaken Sukai kore shar, suna bada ƙamshin Firanni da Bishiyu Kala kala, A yayin da Iska ke kaɗa wannan Doguwar Bishiyar Kwakwar Dake Tsakiyar Roundabout, Ɗin nan Sannu a hankali, "A zahiri Wannan yana yin, Nishaɗi ne da Farin ciki, Amma A Ɓangaran mutanan cikin Estate ɗin Yanayin, Baƙin ciki ne da Damuwa A gurin Su Wanda Kusan Gaba ɗaya acikin Alhini Suke," *Baffa* Zaune yake cikin ɗakinsa ya Fuskanci Alƙibila Addu'a Kawai yake Akan Zaman lafiya da haɗin kai Ahalin sa, Tunda ya dawo daga Masallaci Yake jin babu daɗi A jikin sa, hakan yasa ko zaman Parlour baiyi ba, kamar yadda ya saba kullum yanayi, kasan cewar Ƴaƴan sa na zuwa Gaidashi, "Haya niyar Da yake ji na tashi daga Cikin parlourn sa, yasa shi Saurarawa, Yanayin yadda yake jin Suna magana A jujjuye Cikin Tashin Hankali, Yasa Baffa Ya miƙewa, Tare da ɗaura jaffar shi Irin ta malamai Saman kayan jikin sa, Cikin Nutsuwa Ya fito Parlourn Kallon su ya shiga yi ɗaya bayan ɗaya, Yanayin Fuskokin su dakuma Tsantsar Tashin Hankalin Dayagani Cikin Idanuwan su, Ya tabbatar masa Ba Lafiya ba, Dattakun sa Da cikar Fuskar sa da Kamala, Hakan yasa gaba ɗaya sukai shiru, Ba tare da yace komai ba illa kallo," Ganin kowa Yayi Shiru Yasa Baffa Faɗin Ina Sulaim?? Ƙirjin Wasu daga cikin Mutanan Parlourn saida ya buga, Ciki Hadda Daddyn Canada, A karo na biyu Baffa ya ƙara cewa, Meye yasami Sulaim, Kuma yana Ina? Kallon Kallo Aka shigayi, kusan Tunani ɗaya Suke A zuciyoyin su, Shin ko dai An faɗawa Baffa rashin lafiyar Sulaim ne, Wani Guntun Tsaki Mai Girma Hasheem yaja, Ƙasa Ƙasa yadda babu wanda Yaji shi, Tsabar Son zuciya mutane nawa ne Basa nan Amma Ba'a Tambaye Suna ina ba Sai Wannan Shegen Yaron, Wanda Dashi da babu duk ɗaya ne Zaku gane kuranku Basai ya tashi ba Sannan za a cigaba da maganar sa, Cikin Zuciyar sa Yayi maganar, A fili kuma "Ganin babu Wanda yake daniyar Bawa Baffa Amsa Hakan yasa shi yin magana, Ai Baffa Yana can Kwana ya ƙare Don yanzuma munzo sanar maka ne Domin Ayi Jana'iza da wuri kafin gare yayi haske sosai, kowa yasan idan yanuf...... Ɗaga Masa Hannun da Baffa Yayi ne, Yasa shi Haɗeye Sauran Maganar sa, Hasheem Tashi Kafita Daga yau Har zuwa Lokacin da Sulaim zai Farfaɗo Bana Son ƙara ganin ka Anan Har sai na nemeka, Daganin Yadda Baffa Yayi Maganar kasan Ranshi Yagama ɓaci, Mama Bilki Ji tayi Kamar an da ɓa mata wuƙa aciki, Saboda Kurar da Baffa Yayiwa Mai Girma Hasheem, Ta ƙara cika Tayi Fomm, Dama gashi tana ganin An Sata Ta fito da Sassafe ba tare da tayi niya ba, Akan wani Banza Acewar ta, Amma Baffa Ai Gaskiya nafaɗa, Cikin Fushi Baffa Yace, Hasheem idan ka ƙara Minti Guda Anan, Tabbas Zakabar Jahar Kano Baki ɗaya, Fuuuu Mai Girma Hasheem ya tashi ya fita, zuciyar sa cike Fal da ƙunci da baƙin ciki, Baffa Dubansa ya mayar Kan Uncle Yusuf, "Yusuf Akaini Inda Sulaim yake," Ba Musu Uncle Yusuf Yace to, Tare da miƙewa yashiga Gaba, Baffa na Fita kowa Yafice, Banda Abiiy Da Uncle Bello, "Bayan Sun fita Abiiy yacewa Uncle Bello, Wai waye yafaɗa Mutanan Gidan Nan?" "Uncle Bello yace, Bansani ba Amma ina ganin, Yusuf ne Yasanar wa Hajiyan mu (Hajiya Umma) Ita kuma Tace Muhaɗu Anan, Kasan idan mutum ɗaya Yaji Magana To Shikenan Sai kuma Yadda Allah yayi" Bansan Hasheem Ba shida Hankali ba Sai Yau, Amma Baka ganin Rashin lafiyar Sulaim bana Asibiti bane? Nisawa Abiiy yayi kafin Yace, Na daɗe da sanin haka, Rashin Lafiyar Sa bana Asibiti bane, What Meye kake faɗa haka, A zabure Uncle Bello Ya furta hakan sannan yaƙara cewa, Dama kasani baka taɓa faɗaba, Anya kana son Sulaim kuwa? Ni tunani na bai taɓa kawomin hakan ba sai yau," Murmushin ƙarfin Hali, Abiiy Yayi, Bello inason Sulaim ko bana son shi wannan ba shine Mafita ba, Ina tabbatar maka da cewar Baffa yafimu ƙaunar Sulaim, Saboda haka bazan taɓa magana akan hakan ba, Kamar yadda ka gano, yau to shima yana ganewa, Zakaga Yanema masa Magani," "Hameed Wallahi Banyi Tunanin Har yanzu ana wani kawaici Akan ƴaƴa ba, ko nuna _Like_ yadda kakeyi, Amma Bakomai Amfanin iyaye dayawa kenan, Nibari nabi Bayan su, Uncle Bello baijira cewar Abiiy ba ya miƙe, yafita Saboda Ranshi yaɓaci, Saboda jin Abunda ɗan uwan sa kuma yayansa ya faɗa," A Ɓan garan Suhaima Kuwa, Ɗaure Take Cikin Wani ɗaki, Mai Ƙarancin Haske, Ga tsayi ga daɗi, Komai na ɗakin Yayi ƙura Ga kayayyaki An Ajiye Wasu a ɗaure Wasu Ba'a ɗaure ba, Da'alama dai Ɗakin Ajiya ne, Tamkar Ragon Layya Haka Aka ɗaure Suhaima Da Wata Irin Mur'Tukekiyar igiya, Ƙafa Fuwan ta Da kuma Hannayen ta Amma Har'Lokacin Idon ta a rufe Yake, Ga rigar data ciro acikin jinin, Ta riƙeta Gam A hannun ta, Sai dai Babban Abun Mamakin Rigar ta koma Asalin Kalar ta Fara Tass, Kamar wani Datti bai taɓa wul'gawa ta kusa da itaba," Uncle Mansur, Mai Girma Hasheem, He Excellency Sambo, Mama Bilki, Su Huɗu Gaba ɗaya Sunyi Shiru Ida nuwan su kamar zasu Faffaɗo, Saboda Tsabar kallon Suhaima, Ganin Suna ɓatawa Kansu Lokaci, Yasa Mama Bilki Kallon Uncle Mansur, Tace kai Mansur Wuce ka ƙara Jarraba Buɗe mana Fuskar ta mugani," "A Haba Mama Kina Kallo A gabanki, Duk Wanda ya tun kare ta Kafin a ƙarasa Kusa da ita, A keyin Cilli da mutum Kamar wani Tsinma, Dan Haka Wallahi bazan ƙara Tunkarar taba, Inje Amin Cillin da idan nayi Sama Bazan Dawo ba, Nafaɗa muku Allah wannan ba Mutum bace", A hassale Mama Bilki tace, Kai Dalla Sakarai Ragon Namiji kamana Shiru, Sambo Je ka buɗe mana Fuskar ta yanzu Mugani, Mama Wallahi Har yanzu ƙuguna Bai dawo dai dai ba Tun Wurgin Da'akayi Dani Ɗazun, Amma dai Bari naƙara Gwadawa, Ba tare da yajira Cewar Taba, Ya tunkari inda Suhaima Take Yaushe gadan gadan, A wannan karon Ba'iya Wurgi Akayi da He Excellency Sambo Ba, Bigashi Akayi A ƙasa Tare da cilla shi can gefe, Da Sauri Sukayi kansa gaba ɗaya, Ganin ko Motsi Bayayi Hakan ya Tabbatar Musu da Suma Yayi, Ruwan Gora Mai Girma Hasheem ya buɗe, yasa Bakin Gorar ya Sheƙa masa A fuska, Take yaja wani irin dogon numfashi Far'Fara Ido ya shigayi yana muzurai Saboda tsabar wahalar da yasha, yasa shi kasa tashi zaune," Aciki su babu wanda yayi masa koda Sannu, da dai Sukaga ya Farfaɗo Sai suka koma inda Suke Suka ƙara Tsayawa cirko Cirko, Ko wannen su Da tunanin da yake cikin Ransa," "Zarshima Boka Zarshima ne yafaɗo wa Mama Bilki A rai, wani irin Murmushi tasaki don gani Take Maganin Matsalar Yazo, Murmushin Saman Fuskar tane ya ɓace ɓat, Tunawa Datayi Yau Juma'a, Bokan ta baya aiki A wannan Rana, Saidai Ta kira shi a waya," Wayar ta dake Ajiye gefe, Ta ɗakko tare da Watsa Ƴan Ya tsunta Saman screen ɗin tashiga laluben Layin Boka, Bugun Farko ya Ɗaga, Tare da Mulmulo Wani irin Mummunan Zagi, Sannan yayi shiru na ƴan sakanni, Can yaƙara Ƙundumo Wata Ashariyar Wadda tafi ta farko Muni, Sai yaɗora da karanto wasu Ɗala Sumai, Saida Yayi Shiru Alamar Ya Gama, Sannan Mama Bilki itama ta Ƙunduma Nata Zagin Cikin Wani irin salo, Kasan cewar A speaker tasa wayar Gaba ɗaya Hankalin ƴaƴan ta ya dawo gurin Hadda He Excellency Sambo dake Zaune Yana maida Numfashi," "Bana Son Mai mai ta Magana idan na riga nayi Ta Abaya, Nariga Nafaɗa Miki Kada Kubari Wannan Yarin yar ta shigo Cikin ku, Amma ina Bakuji ba, Yanzu Me zan muku?" Bayan Zarshima Yagama, Mama Bilki ta ɗora Da faɗin, Rauhanai Suƙara maka Matsayi, Girman ka ya wuce na kowa A guri na kai ne Madubi na Kai ne Maganin Kuka na, Zarshima Ka dubani ina cikin wani hali nida iyali na kai ne kaɗai zaka iya Cire mu cikin matsala", cikin Girmamawa Take ƙarshan maganar kamar zatayi kuka," *Wa iya zubillah, Allah Kayi Mana Tsari daga Shirka* "wa ta irin mahaukaciyar Dariya Zarshima yayi, A ƙalla yakai minti Biyu yana yin dariyar da sautin tama kaɗai babu daɗin ji" "Ita wannan Yarin yar ba Aljana bace kamar yadda kuke tsammani, mutunce kamar ku, samun nasara Akanta ba abu bane mai sauƙi, Domin Baƙaƙen Aljanu ne Suke Gadin Ta tun tana jaririya aka tura su Gare ta, Sosai suke tsaron ta, Saboda Akwai a jiyar su acikin Idanuwan ta, Zata iya hallaka ku cikin ƴan daƙiƙu, A daran jiya ta riga da tagama war-ware Aikin mu Wanda muka ɓata shekaru mu nayi, saboda Sakaci Irin Naki, Ha Ha Ha, Yaƙara kecewa da wata Mahaukaciyar Dariyar," Jin ya Tsagaita da dariyar ne yasa Mama Bilki cewa, Kayi haƙuri Shugaban Boka yan Na hiyar Nan, Kafaɗa mana Yanzu Yadda Za'a Muna son ganin Fuskar ta Amma Da Mun tunkare ta Sai Kaga kamar an ɗau Mutum Anyi Wurgi dashi," "Haƙuri Baya ɗaya daga cikin Aikin mu, Ganin Fuskar ta Abune Bame Sauƙi ba, Matuƙar Suna Cikin Tsaron Ta, Yanzu Haka Basu bari kutunkare taba, Kunyi Laifi mai Girma Dakar mata kai da kuka yi, Matuƙar ta Farfaɗo A jiyar dake cikin Idon ta tafara Aiki To Babu wanda Zai Tsira acikin ku, Kifa ɗawa ɗaya daga cikin ƴaƴan ki ya dakatar da Dodon tsafin Su ɗaya ke Bibiyar ta, Shine wanda ya dake ta A daran jiya, A lokacin manyan Aljanun Dake Tare da ita Sun kyau ce shiyasa Har Dodon Tsafin su yasamu Nasara" Dodon Tsafi kuma? Mama Bilki tafaɗa tare da Duban ƴaƴan nata ɗaya bayan ɗaya hadda Sambo dake gefe Zaune? Wannan tsakanin ki da ƴaƴan kine, Temako ɗaya zanyi, shima sai zuwa gobe, Saboda yau ba ranar aiki bace, kuci gaba da tsare ta Anan har zuwa gobe, Sai kizo ki karɓi haya ƙin Mallaka Wanda aka samu shi daga, HATIMIN MALLAKA shi kaɗai idan Aka tura ra zai sa Aljanun dake tare da ita suɗan, Gusa na ɗan wani lokaci Kafin nan, sai ku buɗe Fuskar tata Kugani, Idan kukai Komai Cikin Tsari zaku iya cin galaba Akan ta," Hatta buɗe baki zatayi magana, Taji ya kashe wayar Ɗif, Gaba ɗayan su sumar Tsaye Sukai Hadda Mai Girma Hasheem, da A'alama Lamarin ya matuƙar Girgiza su, Ita mama Bilki Abu biyu ne suka fi tsaya mata A rai Dodon Tsafi, to waye Matsafi Cikin ƴaƴa na? Tayiwa kanta tambayar, Cikin Uncle Mansur Har ƙara Yake Saboda tsabar Tsoro, "Dama Yaya lafiyar Kura Bare taga Nama" wannan shi ake kira da kowa ya ɗibo da zafi Bakin sa, *Mu ko ma Ɓangaran Sulaim* Baffa ne zaune Kusa da kansa, Yakama Hannun Sulaim ɗin cikin nasa, Tashin hankali ne kwance Saman Fuskar Dattijon, Ga Shalelen sa kwance Baya Motsi, Bugun zuciyar sane kaɗai zai Tabbatar Maka Yana raye, Yarima Sultan Cikin Sanyin Jiki, Ya taka zuwa Gaban baffa, Russuna wa yayi cike da Girmamawa kamar yadda ya saba, "Baffa Inada Magana idan Anbani izini, A hankali Ya furta hakan kamar mai koyan magana, Ɗaga masa kai Baffa yayi tare da Faɗin Kana da Dama Yarima, ina Sauraron ka, "Godiya nake Allah Yaƙara lafiya, Dama inaso ince ko zamu wuce Egypt ne nayi waya yanzu Akwai jirgin da zai tashi zuwa 12pm Saboda ina ganin Kamar Zaifi," To Alhamdulillah Allah yayi maka Albarka, Amma kafin Nan inaso Nafara Magana da, *ABUL ƘASIM* wanda koda Misran zamuje to A hannun sa zamu sauka, Ina da tabbacin kasan shi Ko? Yarima Sultan yace" eh Nasan shi, Yusuf Kira Muji Idan yana nan gida Nigeria Sai muje nan ɗin kawai Don bana son yawo da mara lafiya A jirgi, Ayi komai A gama yanzu, sai muje *BAITUSHSHIFA* ɗin sa, Uncle Yusuf yace Baffa wayar sa bata tafiya fa, Yarima Sultan yace bari na kira ƙasim Muji, Bugu ɗaya wanda Aka kira da ƙasim ya ɗaga, Da'alama ɗan Malamin ne, Daga can ɓangaran akayi Sallama Yarima Sultan Ya amsa, Allah ya Temaki Yariman Gabas, Ɗan zaki Takawar ka lafiya, Babban goro sai magogin Ƙarfe, Hasken Farin Wata Mai daɗin kallo, A yau ji Yarima Sultan yayi Tamƙar ƙasim yana zuba masa Wuta acikin Zuciya, Mai makon daɗi, "Ƙasim ya Isa Dan Allah Malan Nake Nema Wayar sa bata Tafiya" Daga yanayin Maganar ƙasim zaka gane bai ji daɗin Gwasalewar Da Sultan yayi masa ba, Amma sai yayi masa uxiri Saboda yasan Ba haka yake ba, "Yarima Abul Ƙasim Baya ƙasa, Yaje Umara, Amma Yana tafe Zuwa Gobe insha Allah, Allah yasa Lafiya dai" Wata irin Iska Yarima Sultan Ya Furzar a bakin sa, Sannan Yace Shikenan Allah ya kaimu Dama Sulaim ne ba lafiya, Subhanallah To kozan iya temakawa da wani abun, Dana zo yanzu ko a kawo shi, Baitushshifa, Tunda akwai Manyan Malamai a can, A'a Kaidai zaka Iya zuwa, Yarima Na Faɗin haka ya datse kiran, Tare da ko rawa Su Baffa bayani, Baffa yace Bakomai Shima ƙasim ɗin ai Yana bada magani yanzu, Idan ya gagara Sai muje Baitushshifa ɗin Saboda Manyan likitocin Islamic ne Acan kuma kusan duk Larabawan Saudiyya ne," *Ummeetha* Gaba ɗaya Hankalin ta, Ba Ya kan Abincin dake gaban ta, Tunanin ta na wani gurin Har cikin ranta take jin Babu daɗi, Kallon ta Mommy tayi, Anty Maryam Lafiya dai, kin tasa Breakfast a gaba Kici mana, Murmushi Ummeetha tayi Kafin tace, bakomai kawai inajin yanayin babu daɗi ne, Nama ƙoshi, Tana gama Faɗin haka ta miƙe Kuci Gani nan zuwa, Suhailat, Rafiq, Taufiq, Sakeema Princess Da ita kanta Mommyn A tare suka bi bayan Ummeetha da kallo Saboda basu taɓa ganin ta a irin wannan yanayin ba, Tana cikin damuwa Amma bata son su gane Saboda koda sun tambaye ta batada Amsa," Bedroom ɗin ta tashiga, ta zauna A bakin Makiken gadon ta, Saida tayi ɗan Jim nawani lokaci, kafin ta janyo wayar ta ta dannawa Abiiy kira, miss call, sai akira na Biyu ya ɗaga, Jin tayi shiru ne yasa shi Faɗin Lafiya kuwa? Yana jin babu daɗi Saboda yasan Dole hankalin ta zai tashi sosai Matuƙar taji," Ta ma rasa abunda za tace, Am dama naga kai da Daddyn Yara Baku shigo Yin Breakfast ba, Shine nace bari nakira naji lafiya, Har cikin Ransa yasan ba wannan ne dalilin daya sa ta kira ba, Amma sai yayi murmushi yace, Lafiya Alhamdulillah, Zamu shigo yanzu Akwai abunda muke yi, Cikin sanyin Murya Ummeetha tace to a gama lafiya, Sam ba haka taso ba taso ace yayi mata maganar Sulaim wanda take jin kamar Akwai abunda ke faruwa, Ita dai ba faɗa mata akai ba, Amma tsakanin ɗa da uwa sai Allah, Soyayyar tafi ƙarfin Soyayya, sai dai A kira hakan da Rayuwa da ƙauna, Bayan ta kashe Wayar Sulaim ta kira wanda wannan shine kusan miss call na 25 da tayi masa, tana shiga Amma ba'a ɗagawa, Hakan yasa hankalin ta kasa kwanciya, Da ace a kashe taji wayar tasan dama Sulaim gwanin kashe waya ne don kada A dameshi, Amma tasan koda Zaiga kiran kowa A duniya yaƙi ɗagawa to Ba shakka banda Nata, Tana cikin Wannan tunanin ne saiga kiran Abiiy yana shigowa wayar ta, Hannun ta Narawa ta ɗaga saboda tsabar sauri, Abiiy Tunani yayi Gara yafaɗa mata, Ko koba komai yasan addu'ar uwa akan ƴaƴan ta karɓaɓɓiya ce, Sulaim Bashida lafiya Amma inaso ki kwantar da hankalin ki, Bance kuma Kifaɗawa kowa ba, yanzu haka Baffa da yana gurin sa, Ankira Abul ƙasim, To Amma ba asameshiba Sai ƙasim ɗin yana hanyar zuwa, Nannauyar A jiyar Zuciya ummeetha ta sauke, Allah ka dubi Bawannan naka da Rahma kayaye masa abunda ke damun sa, cikin ranta tayi maganar A fili kuma tace to Allah ya bashi lafiya, Ina neman Alfarmar Idan Abiiy ya Amince inason ganin Sulaim," Me zakiyi Idan kinje, Yanzu kina fita hankalin su zai dawo kanki, Ganin sa kawai zanyi Nayi masa Addu'a, Sannan nayi maka Alƙawarin babu wanda za faɗawa, sannan Taƙofar baya zan fita yadda babu wanda zai lura da hakan, Idan bangan shiba bazan taɓa samun nutsuwa ba," To shikenan ki kula, Tun jiya da daddare take jin Babu daɗi a ranta, Har zuwa safiyar nan, Sulaim ne kawai ke faɗo mata A rai, Shiyasa Tasa aranta ba lafiya ba, Gashi tunanin ta yazama gaskiya, Amma Taji daɗin Jin Abul ƙasim a ka kira saboda ita ta daɗe dagane Rashin lafiyar ɗan ta bana Asibiti bane, Hijabi kawai ta zura ajikin ta, jin Abiiy yace Baffa yana gurin, Duguwar hijab har ƙasa, Tunkafin tafita Ta sanarwa Driver yafito da mota zasuje, Babban House, A dai dai ƙofar shiga Part ɗin Sulaim drivan yayi parking, Kai tsaye Ummeetha ta shiga ƙirjin ta na dukan tara tara, Shattima ne kita faman Safa da marwa a tsakiyar parlourn ya goya Hanbayen sa Duka biyun A baya, faɗuwar Sulaim ta bashi tsoro Abunda bai taɓa gani bane shiyasa Har wannan lokacin bai dawo hayyacin saba, Sallama Ummeetha tayi a karo Na uku sannan yayi Firgigit, Yana kallon ta idanuwan sa gaba ɗaya Sun rune sunyi jajir, Saboda tsabar tashin hankali da kuma rashin bacci, ƙarasawa yayi ta gaida ummeetha, ta amsa ba yabo ba fallasa, Sannan yayi mata Jagora suka Wuce Upstairs har ɗakin Sulaim wanda bata taɓa taka Part ɗin sa dake House ɗin baffa ba Sai yau gashi har cikin Bedroom, wanda A wancan Part ɗin nashi dake House ɗin su Kusan kullun sai taje, Amma nan saboda da kunya yana tare da sirikan ta bata taɓa zuwa ba," Gaba ɗaya saida sukai mamakin ganin ta, tashi baffa yayi Yakoma Saman kujera ya zauna, Itako har ƙasa ta Russuna ta gaida baffa kanta a ƙasa Tare da yi masa ya mejiki, Amsawa baffa yayi Ɗauke da murmushin yaƙe wanda Yafi kuka ciwo, Maryama yakira Sunan Ummeetha Saboda shi ba ruwan sa Sirikan sa Tamƙar ƴaƴan cikin sa haka yake kallon su, Jim yakira Sunan ta yasa ta Amsawa batare da ta ɗago ba Sulaim na buƙatar addu'ar ki A matsayin ki na Mahaifiya, To Baffa Insha Allah, Allah ya bashi lafiya," Ameen tashi ke duba shi, Ba musu ta tashi, Yarima Sultan, Dr. Jabir wanda yama rasa abunda zaiyi, gaba ɗaya suka matso suka gaida Ummeetha, cikin kulawa ta Amsa, Jikin gadon taje saitin Kansa ta zauna tare da ɗora hannun ta ɗaya A saman Kwantacciyar Sumar kan shi, Wadda ta ƙara yin lif lif idon shi a rufe kamar mai bacci, Amma idan ka taɓa jikin sa baza kaso ka ƙara taɓa wa ba, saboda tamkar garwashi haka ya ɗau zafi, jin zafin dake jikin Sulaim yasa ummeetha bata san Lokacin da wasu Siraran hawaye masu ɗumi Suka Gangaro daga idon ta zuwa kuncin taba," Tausayin ɗan nata yakama ta sosai fiye da na da, Ganin Ummeetha a zaune yasa Uncle uncle Tsayawa hannun sa ruƙe da wani tsafta taccen bucket ɗan ma dai dai ci, Ruwa ne aciki wanda ko rabin bucket ɗin bai kaiba, Sai Towel fari Tass da Alama Shafa masa za'ayi ajikin nasa don samun sauƙin zafin, Ƙasa ummeetha tayi da kanta zuwa saitin kunnen Sulaim Addu'a tashiga yi masa Tamkar baza ta daina ba, Tayi da Hausa tayi da larabci saida taɗau lokaci kafin ta janye bakin ta daga saitin kunnan nasa," Ganin Kamar ita uncle Yusuf yake jira, hakan yasa ta Tashi Daniyar komawa, Kamar A mafarki taji An ruƙe mata Hannu, tsayawa tayi cak, A sukwane ta juya, Sulaim ne Hannun ta takalla ya ruƙe shi gam, Amma babu alamar motsi A tattare da shi, Yana nan yadda yake kwance, Gaba ɗaya mamaki ya kama su, Baffa yadda tasowa daga inda yake zaune, Yarima Sultan ya matso, baima san lokacin da yace "Aminina Sulaim dan Allah katashi na ruƙeka" A hankali ummeetha ta ta koma ta zauna Kamar mai tsoron Kada Sulaim ɗin ya saketa, Cikin Taushin Murya da daɗin Sauraro Sulaim ya fara magana, idon sa a rufe, kamar yadda yake, " _May Thoughts Are telling me that Something might be happening to me. I don't feel well, But I always love you Ummeetha, when I see you, Nothing can happen to me_" Badon Bakin sa dake motsiba baza ka taɓa cewa shi ke maganar ba, Banda bakin sa babu abunda ke motsawa, Jin yayi shiru ne yasa Ummeetha daina kallon bakin sa, Cikin raunin murya tace Sulaim Sulaim, katashi mana Dan Allah nima ina son ka, Nima idan ina ganin ka nasan babu abunda zai da meni, Sulaim Ummeetha ta ƙara faɗa tana girgiza Sulaim wanda Tunda yayi shiru, bai ƙara motsawa ba, Bare asa Ran zan buɗe ido, Karo na farko da hawaye suka fito daga cikin idon Yarima Sultan na tausayin Uwa da ɗan, Samrat kasa tsayawa yayi da sauri ya fita daga cikin bedroom ɗin...!! *Suhaima* _F Pen_✍️ [01/04, 3:10 pm] Zarah Tymre's Henna: https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V WhatsApp group👇 https://chat.whatsapp.com/C9sZ6UCsGEHKSALn3SYSqs _Typing📲_ *_AHALINMU ƊAYA_* 💗💗💗 *_Fatima Y zakariyya👌_* _Tymer's henna_💅 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASS...✨?* *_T.M.W_*✍️ _Sarauniyar👸 Taurarin Marubuta writer's✍️✨_ *_(THE QUEEN👑)_* *_TEAM FIVE STARS💫_* *TAURARI BIYAR* ________Dedicated to anty salma💎 *_Part 2_* (Littafi na biyu📘) _Godiya ta musamman gareku ɗaukacin masoya na ina matuƙar yaba muku, alkhaerin Allah yakaimu ku a duk inda kuke.🤗😘😘_ *Da sunan Allah mai rahma mai jin kai* *_in the name of Allah, the Entirely Merciful, the Especially Merciful_* ➡️🅿? 4️⃣5️⃣?4️⃣6️⃣📖 Ummeetha Sosai idon ta yaka ɗa yayi ja kamar wadda tasha kuka, ƙallon Sulaim take kamar baza ta daina ba, Lokaci ɗaya taji jikin shi yayi sanyi sosai sa ɓanin zafi, Kallon Ta ta maida Kan DR.Jabir wanda gaba ɗaya Tunanin sa ya tsaya cak, "Dr. Dubamin kodai Sulaim mutuwa yayi, cikin rawar murya tayi maganar idon ta na zubar da kwalla" Rige-rige aka shiga yi tsakanin DR. Jabir, Daddy Canada, uncle Yusuf, ganin haka yasa Ummeetha tashi ta koma gefe ta tsaya, Sai tin zuciyar Sulaim Dr. Jabir yasa Kunnan sa, jin bugun zuciyar Sulaim ɗin na tafi yadda akeso hakan yasa Dr. Jabir ɗagowa Ya sauke wata gajiyayyar Ajiyar zuciya, ganin Ummeetha ta kafe shi da ido, A'alamar Amsa take jira, "Alhamdulillah Zuciyar sa na Aiki yadda ake so" Baffa Ganin Ummeetha ba tada Niyar tafiya taja ta tsaya gashi lokacin Azahar ta ga bato, Hakan yasa Baffa Faɗin, "Maryama zaki iya tafiya" Jiki babu kwari, Ummeetha tace to, Tare da sa kai ta fice ba don taso ba, jin zuciyar ta na mata ciwo hakan yasa ta saurin Dafe Saitin zuciyar tare da Ambaton Allah har tasamu ta fita daga Parlourn, Tana sa kai Ƙasim na sako nashi Da niyar shiga ciki, Da sauri ya ja baya Yabata hanya, sannan suka gaisa yayi mata ya me jiki, Kana ya wuce, Kamar yadda tabawa Driver Umarnin Tsayawa ya jira ta, Haka Tazo ta Sa meshi yadda ta barshi, Cikin ƙanƙanin Lokaci ya tashi mota Suka wuce, Hameed Arab House, Wayar Yarima Sultan ce taɗau ruri, kamar bazai ɗa ga ba sai kuma ya kalli Screen ɗin wayar, Ganin ƙasim ne mai kiran Ya sashi ɗaga wa, "Ranka ya daɗe Na ƙara su, "Ciki ciki Yarima Sultan Yace,"Oky Samrat ya ƙara so da kai, Yana Faɗin haka ya katse kiran, Takawa Yarima Sultan yayi Zuwa Gaban Baffa, Cikin Girmamawa Ya shaida masa Zuwan Ƙasim, "Baffa yace to Bismillah yashigo mana" Baki ɗauke da Sallama Ƙasim ya tura kai cikin Bedroom ɗin hannun sa ruƙe da Wata ƴar ma dai dai ciyar Box, wadda Aka rubuta (Ashshifa Islamic medicine) Bayan Ƙasim ya Gaisa da kowa, Ba tare da ɓata lokaci ba yashiga aikin sa, cikin Nutsuwa Ya shiga fito da komai da yake da buƙata, daga cikin wannan Box ɗin, *Mama Bilki* Ina ganin Yarin yar nan Zuwa gobe Zamu kashe ta Kawai, batare da wani yaji ko Ya gani ba, Kuna ganin yadda Da an tun kare ta Sai a yi cilli da mutum kamar wani tsumma ko takalmi, Mutuƙar zarshima yabamu Hayaƙin Mallaka to Dashi zamuyi Amfani wajan kawar da ita, ~ Suhaima ~ Babu Ciga ba A gurin mutanan da Zalunci shine Aikin Su, ka gina Ramin mugunta dai dai kai, hakan zai sa Koda katashi faɗa ciki To ba lallai ka nitse ba, idan maye ya manta to Uwar ɗa bazai wu ta manta ba, komai Yazo ƙarshe, Ina so kusani, miciji Baya Saran Mumini A rami ɗaya Sau biyu, Komai nisan jifa dole ƙasa Zai dawo, Babu wanda zai tsira acikin ku, kasheni ba abune mai sauƙi kamar yadda kuka ɗauka ba, A cikin Taswirar Rayuwar ko wane ɗan Adam Baya taɓa Tsallakewa ƙaddarar sa mai kyau ko A kasin ta, A wannan yaƙin tarihi bazan taɓa bari tarihi ya mai mai takan sa ba," "Mama Bilki, Mai Girma Hasheem, He Excellency Sambo, Uncle Mansur, Cikin Matsanancin Tsoro da Razani, Suka Dubi Inda Sautin Maganar Ke tashi," Ko ba'a faɗa musu ba Sunsan Daga Suhaima Maganar tafito, Kallon ta Suka shiga yi Itama su take Kallo Da Kyawawan idanuwan ta masu matuƙar Jan hankalin mai kallon su, Abun Mamakin shine, A yau idanuwan ta Sunyi wani irin haske Kwayar cikin idon Tayi baƙi Siɗik, Tarin Baiwa ne Acikin idanuwan nata, wani Irin Ruwa ne garai garai Tamkar Hawayen daya taru yana Shirin Zubowa, Wani irin Shape ne da Kwayar idon, Sai yawo take a cikin Idon A saman Wannan Sihir taccan Ruwan, Tamkar Wadda ta zizara ɓakin kwalli a ƙasan fatar idon hakan ba ƙaramin kyau ya ƙarawa Idanuwan na taɓa," Akwai ƴar tazara a tsakanin inda Su mama Bilki ke tsaye da inda Suhaima take, A ɗaure kamar ragon Layya, ta zarar dake tsakanin su bata hana su Ganin Fuskokin su, Na yawo A cikin Idon Suhaima Tamkar Acikin Mudubi Haka Suke Kallon Kan su, Cak Suhaima ta Tsayar da Idonta a kan, fuskar Mutum da baza ta taɓa mantawa da Itaba, Fuskar da take Take Ganin ta Kullum Acikin Tunanin ta, Fuskar da take ganin Ko da bayan shuɗewar ƙarni guda Ta ganta Baza ta manta ba, Fuskar da ta zamar mata mugun gani acikin Rayuwar ta ta ƙuruciya, "Ta ke Kwakwalwar ta tafara ta rayo mata, Mummunan Tarihin da baza ta taɓa mantawa dashiba, baƙar Ƙaddara, Baƙar Rana A gare ta, Jitayi komai yana dawo mata Sabo Rayuwar shekarun baya na dawo mata cikin Kai, Cikin ƙanƙanin lokaci Yanayin Suhaima yafara Canzawa, Ɗauke Idon ta, tayi daga Kan Mai girma Hasheem, Ta mai dasu kan Mama Bilki, Mama Bilki ganin Suhaima ta kafe ta da'ido yasa ta Faɗin" Kur'wata Kur, Laƙamtu Ƙafa Uku A kanki mayya Wallahi Banzan cinwu ba, Nama na ɗaci ne dashi, Cikin Fusata mama Bilki takai ƙarshan maganar tare da watsawa Suhaima Wata irin muguwar harara, "He Excellency Sambo, Magana Yafara tare da Nuna Suhaima da ɗan yatsa, "ke Matuƙar Kina son Mutuwa cikin Salama, Dole sai kin kiyaye harshan ki, Mu Ba ƙananan Muta ne bane, Da zamu zauna Muna sauraron Shir man kiba, Idan taƙamar ki tsafi, To Zaki gane Ke ba komai bace, da tsafin naki zamuyi miki kisan wulaƙanci Babu wanda zai tsaya miki, Shin ke wacece? Me kike Ne ma a gurin mu? Meye Alaƙar mu dake? A jere yayi mata Tambayar," "Hmm Kun riga Da kun makara, Wannan Tambayoyin Ba masu Amsa bane, Saboda Tunran Gini Tun ran zane, A halin da ake ciki yanzu Sanin ƙone wace ba shine mai Amfani A gurin ku ba, Abu mafi mahimmanci shine kuje Kuyi Shirin Yaƙi Kushirya iya shirin da kuke ganin zaku iya, Ni ba kowa bace Sai dai, Jinin Fansa na Tafasa a cikin Jiki na," "Tamkar Iska Haka mama Bilki ta Nufi ƙofar Fita daga ɗakin, Fuuuu" Tana fita Uncle Mansur yabi bayan ta Batare da Sambo ya ƙara cewa komai ba Shima ya fice," Mai Girma Hasheem, Hannuwan sa ya goya A saman ƙirjin sa, Tare da zubawa Suhaima ido kamar mai son Gano wani abu a tattare da ita, ji yayi wani abu na kai kawo acikin ƙirjin sa, Hakan yasa shi bin bayan ƴan Uwan sa, Saida ya tabbatar yayiwa ɗakin A jiyar da Suhaima keciki Key, hadda kwaɗo sannan ya tafi," ~ Suhailat ~ Zaune take tsakiyar Bed ɗin ta, Saman luntsu me miyar katifar dake saman bed ɗin, (Water Matrics) GA Lallausan Bedsheet wanda aka Yane Saman gadon dashi, Karatu take Ta baje takaddu da littattafai Kala kala, ta ajiye wancan ta ɗau wannan, Kanta gaba ɗaya ya ɗau zafi saboda karatun Exam. Ɗin da take kwana biyu, "Kiran da ya shigo wayar tane yasa ta Saurin A jiye Littafin dake Hannun ta Saboda Tasan Waye me kiran, Saleem ne Ta tabbatar wa kanta hakan Kasan cewar Ringtone ɗin sa da banne," Waya Suka farayi Bayan Sun gaisa, Saleem Yace, "My Queen I wanna see you Please Kinsan bana gajiya da kallon Kyakkyawar Fuskar ki Ta Mutane Masu gaskiya, "Murmushi kawai Suhailat tayi mai Sauti Wanda Har Saleem sai da yaji, "Dan Allah Cutie kibari naganki kinsan ko ɗazu bangaji da kallon ki ba kika tafi kika barni, Emma so please and please Beb" "Oh Ya Saleem.... Remember you're my Husband to be.. Ya Isa Allah idan kana roƙon a kan wannan Nikunya ma na kije, "I know My Suhailat, Amma kunyar me? "Uhm, Nothing ooo, Suhailat tafaɗa Tare da Maida kiran Video Call, Don son kawar da waccan maganar, "Murmushin jin daɗi, Saleem yayi, I love you 100% Cutie, "Ɗaga Gare ni zuwa Gareka 1000% ne ya Saleem, Ya aikin ku fatan Kana samun Hutu? "Same Alhamdulillah, , Zamu bar Damaturu nan da, 1week insha Allah, Beb Aikin mu akwai wahala, Tawagar Da mukaje Atisayen tare manya ne sosai, Ba Rukunin mu ɗaya ba, Kuma daga nan Lagos zan koma, Babu wani hutu Tsakani, Akin san mijin Anty Bahijja, Major Ibrahim Aiki dashi Ba sauƙi kuma ba daɗi, rau-rau Suhailat tayi da ido tamkar zata fashe da kuka, Ganin hakan ne yasa Saleem Faɗin, What's wrong? Me ya ɓata miki rai kona faɗi abunda ba dai dai ba,? Jijjiga kai Suhailat tayi alamar A'a, "Oh ya faɗamin meya faru cike da damuwa Saleem yayi maganar, "Nifa Bana son kasha wahala ina so ka ringa hutawa, ya saleem Duk na meye wannan?, Yanda Suhailat tayi maganar cikin shagwaba Hakan ba ƙaramin tafiya yayi da imanin Saleem ba, Ya Shagala da kallon ta, Sai ya tsinci muryar ta, Ya Saleem magana nake fa, " I'm hearing u Gimbiya Yadda kike so haka za ayi, "Murmushin Suhailat tayi batare da tace masa, uffan ba, " Yau kinga Sulaim kuwa? "A'a Maybe ya shigo ni kuma, ina nan " Nadamu Sosai tunjiya nake kiran wayar shi Amma Baya picking, hope dai lafiya, "kasan Ma halin shi ai, "No Sulaim bazai taɓa ganin Call ɗina yayi watsi dashi ba, dole a kwai wani abu, Bari nakira Yarima don nasan suna tare, "Oky Oky Bye Suhailat tafaɗa tare dayin Waving Hand ɗin ta, "Bye Love, Saleem ya Kashe kiran daniyar Kiran Yarima Sultan, ~ In the Night ~ Duhu Ya mamaye ko ina a cikin Ɗakin, sai wani ɗan haske daya ɓullo daga can saman Windown ɗakin, Kasan cewar tar tar Suhaima take kallon Komai, Istagfirllah" Suhaima ta faɗa A hankali Cikin Tashin hankali, tunawa da tayi rabon ta da Salla tunjiya, hakan yasa tafara Yunƙurin miƙewa tsaye, Tamkar Zaran lilo Ko audiga, Hakan wannan mutukekiyar igiyar da suka ɗaure ta, tafara Warwarewa Da kanta Tamkar leda, Bayan tagama Tsitstsinkewa, cikin hanzari Suhaima ta nufi ƙofar Fita daga Ɗakin, Jitayi ƙofar a rufe, Ja tayi da baya kaɗan tare da runtse idon ta, ta ja handle ɗin ƙofar, take Tabuɗe Bawani tashin hankali hatta kwaɗon dakan shi ya ɓalle, Fita tayi tana bin ko ina da kallo Da'alama bata gane A inda take ba, Tafiya Ta cigaba daya Tana sa kai, Mutane biyu ta hango zaune cikin Wani ɗan Gurin hutawa a ɗaya daga cikin Part ɗin House ɗin, Ko ba a faɗa makaba Daga yadda Suke zaune, zaka gane masoya ne, Take Tunanin Suhaima yabata cewar ko dai mata da miji ne, Tafiyar ta ta cigaba dayi tana tun karar su, Amma daganin yadda take tafiyar, zaka gane akwai gajiya a tattare da ita, Da'alama jikin ta yayi tsami, (House No.2 Hasheem Arab) taga an rubuta a jikin wani Gini, Cike da nishaɗi da jin daɗi khaltum tayi Juyo tana Dariya, Waro ido Waje Suhaima tayi cike da mamakin Ganin Khaltum ce zaune da wani, Cikin rashin yadda da abunda zuciyar ta ke raya mata ta ƙara ma tsawa sosai Kusa dasu ta yadda baza su ganta ba, Har a lokacin ta kasa yadda Khaltum ɗin tace, wani sashen na zuciyar ta yaƙi a mincewa da hakan, Sai da Suhaima ta Tabbatarwa kan Ta Tabbas khaltum ce, cikin Jin takaice da baƙin ciki jiki babu kwari Suhaima taja ƙafa tabar gurin don ji take baza ta iya yi mata magana ba, idan tace zata tsaya kula ta to dole hankali zai tashi, Gashi ita yanzu Ba wannan ne a gaban taba Sallolin da ke bisa kanta, sune a gaban ta, "Ashe khaltum Amana ta take ci, Ashe Bata da hankali, idan mother taji wannan mezan ce mata, khaltum ta manta da abunda ya kawo mu, ta manta babu inda kwaɗayi yake kai mutum sai halaka da dana sani, ko wanene wannan ɗin Oho? Tamkar Suhaima zatayi kuka haka take Maganar a fili ita kaɗai, Da wannan tunani ta isa house ɗin Baffa, Ganin House ɗin tayi tamkar ba shiba ya juya mata, Ga wasu motoci data gani, kala kala A ƙofar shiga part ɗin Sulaim, Damamake take bins da kallo ɗaya bayan ɗaya, Kodai wani Taron Suke? Ta tambayi kanta, jin abubuwa na neman tare mata a cikin kaine yasa ta saurin kawae da zance ta wuce Part ɗin hajiya umma don tsaf tace jikin ta da yin Salloli," *LAGOS NIGERIA🇳🇬*~~~🦋 ......BANANA ISLAND, Cikin Jerin manya manyan gine ginan Hamsha ƙan masu kuɗi dake Cikin Unguwar Banana Island, House No.242 dogon gine ne mai ɗauke da upstairs hawa biyu, Gidan tun daga waje zaka gane Asalin haɗuwar sa, Tsarin ginin Ƙasar INDIA ne, Daga jikin gate Ɗin gidan Anyi rubutu a wani ɗan ƙaramin allo cikin manyan baƙi aka rubuta, (MAJOR IBRAHIM KHALIL BICHI). "Kai kawo take tsakanin kujerun cikin Makeken Parlourn Ta na ƙasa, wanda suka kasan ce, Silver colour Mai duhu, Sai mafan safa da marwa take Lokaci zuwa lokaci tana Duba Agogon dake ɗaure a wrist ɗin ta, Ganin kusan, 1Hours Tana Abu ɗaya hakan yasa ta samu guri saman kushin ta zauna da'alamar gajiya bayyana ne saman Fuskar ta, Sanye take cikin Shigar Alfarma Shadda ce a jikin ta Army colour, Anyi mata Aiki iya Saman Rigar Anzuba mata Duwatsu, Golden Colour, Tsarƙa da ɗan kunnan ta da Diamond sai Ƙalli suke, Fuskar ta fayau, Babu ko kwalli, Tayi Ɗaurin Ture kaga tsiya Akan ta, Abunka da Mai hasken fata Sosai Tayi kyau, idan kaga ta baza ka taɓa cewa tana da Manyan ƴaƴa Ba, Wata Mata shiyar Buduwar ce tafita daga Wata hanya Cikin Parlourn, Da sauri ta ƙarasa Ta rungume Matar dake Zaune a Parlourn Ta baya, "Oh Momma Allah kinyi kyau Wannan Duk kwalliyar Papa ce, Cikin wasa da dariya Buduwar tayi maganar tare da sakin Mahaifiyar tata Tazagayo gaban ta, "Shukra Kinyi Waya da Papan Kune? Duk Nadamu Wayan shi baya Tafiya, Kusan Hours kenan, "Kamo hannun Mahaifiyar tata tayi cikin nata hannun kafin tace, No Bamuyi waya Ba Amma Please Momma Calm down, duk inda yake yana lafiya insha Allah, So ki kwantar da hankalin ki, "Kinsan Tunɗazun yacemin yana Hanya sun kusa ƙaraso wa, Kuma tun daga nan Banƙara samun shiba, At All saida nace karsuyu tafiyar mota.... Kiran da ya shigo wayar tane ya katse mata Sauran maganar, Cikin hanzari takai hannu Ta ɗauka, Ɗan guntun tsaki taja ganin Ba wanda tayi tsammani bane, Kallon ta Shukra tayi Ƙasa ƙasa tace, Momma waye kiɗaga mana, "Sajad Ne Tafaɗa Tare da kara wayar a kunnan ta, "hello Kana ina Haka na kejin haya niya, "Naje *Parkview* I'm on the way, Momma Papa Yace Sun kusa Shigowa Yanzu Haka Nayi magana dashi, "Alhamdulillah Allah Yakawo su lafiya, Dama Tunɗazun Su nake jira Hankali na duk ya tashi saboda number ɗin Major ɓata shiga, Allah yasa yayi nasarar Tahowa Da ita, "Wacece? Sajad Ya tambaya Anashi ɓangaran, "Oho kana nufin bakasan abunda yakai shi Kano ba kenan, Banason ya dawo Bai same ka a gida ba kayi sauri ka ƙara su, Idan kazo yafaɗa maka dalilin Zuwa nasa Kano da kanshi, Bata jira cewar saba ta ajiye wayar, "A hankali Shukra tace Momma, Allah yasa Papa ba ba gurin tsohuwar nan ya koma ba, "Kallon gefan ido mai kama da harara Momma tayi mata tare da Faɗin, Waiku Meye yake damunku ne, Emm, nayi tunanin zaku taya mahaifin ku farin ciki ya shawo kan Mahaifiyar sa Amma shine kuke nuna rashin jin daɗin ku, To Wallahi kada ma kubari ya fahimci hakan daga gare ku, "Sorry My love Nifa ba haka nake nufi ba, Momma Idan biki manta ba lokacin da Papa ya ɗauke mu Har wannan, bush village ɗin, Matar nan A gaban mu ta Mari Papa Sannan tace Kice kika rabata da ɗan ta, Ta zageku da cin fuska a gaban mu nida ya Sajad, Haba Momm....Hawaye da suka gangaro daga Idon Shukra ne yasa ta kasa ƙarasa maganar ta, "Cikin sigar Lallashi da Kwantar da hankali Momma ta janyo ta jikin tana shafa bayan ta cikin kwantar da hankali tace, "My Noor nasha faɗa miki ba'a rama mugunta da mugunta Idan aka biye wa zuciya to babu abunda Zai wuce a rayuwa, Kisani Shi Alheri dan ƙone, Komai yayi farko ai yana da ƙarshe, Haƙuri baya taɓa faɗuwa ƙasa banza, Allah yana sane da kowa, Grandad ɗin ku ɓata da laifi koni ce abunda tayi shine zanyi, Tsawon shekaru Ace ɗanta baya tare da ita Alhalin yana raye Dole Zatayi zargin matar shi, Bazan so ace matar da Sajad zai aura nima tayi min haka ba, Ɗago da Shukra tayi daga jikin ta Sannan Tace, Daughter nasan duk yanzu baza ku fahimci hakan ba, Amma akwai lokaci, tafaɗa tare da sharewa Shukran hawayen idonta," "Alright Momma ya wuce, Yanzu ya maganar Zuwa na, Kano Tana nan amma Nace miki gaba ɗaya zamuje, "To Momma Wallahi kawai so nake naga Suhailat Amarya, duk da har yanzu bata faɗamin ba, Sai Y saleem ne yafaɗa min Da muka haɗu a.... Ke waya faɗa miki amarya na faɗar bikin ta to, What amma Meyasa? Shukra ta Tambayi Mahaifiyar tasu tana jiran Amsa, "Saboda kunya, " Oh oh Allah momma nizan iya faɗawa kowa nawa, tafaɗa tare da miƙewa tana dariya, Baki sake Momma ke kallon Shukra, tare Faɗin, to ni mezan miki ai dakin dawo kinfaɗa min waye mijin, Itama tana dariya Tayi maganar, Wace Momma.... "Hajiya Bahijjah Imran Arab, Itace ƴa mace ta fari a gurin Baffa, Mafi Soyuwa A gurin shi, A kaf cikin ƴaƴan shi mata, hakan yasamu a saline da Sunan ƴar uwar shi da taci, Bugu da ƙari, Sai ta ɗakko kamannin waccan Bahijjan Sai yake jinta tamkar, Ƴar uwar tasa wadda ita kaɗai ce ƴar uwar sa a duniya kuma ya rasa ta, Bahijjah Na zaune a garin Lagos Ita da mijin ta da ƴaƴan ta guda Biyu, Sajad ne baffa sai Shukra, Rayuwa suke mai tsafta da bawa juna kulawa, Rayuwar Farin ciki Suke sosai, Major Ibrahim khalil mutum ne Mai son ƴaƴa Amma hakan bai hana su Bawa yaran su ingantacciyar Tarbiyya ba, Bahijjah Arab Babbar Ma Aikaciya ce, A ƙungiyar Kare Haƙƙin mata wato (HUMAN RIGHT) Anan Cikin Birnin ikko., ***Wannan Kenan*** Rayuwar Jin daɗi ko Farin ciki Babu ita a cikin Arab Estate, Tsawon kwana Huɗu kenan Sulaim bai far faɗo ba, A halin yanzu kowa yasan Sulaim bashida lafiya, Wa suma sun fidda rai, Kwanan Su uku A Asibitin Ashshifa Sunyi bakin ƙoƙarin su, A lokacin Har Abulƙasim ya dawo daga umara, Manyan likitoci Larabawa da Turawa Sunyi aiki Sosai akan Sulaim amma babu wani canji, Sun tabbatar da, Lafiyar ƙalau Komai nashi na aiki yadda akeso, A yadda bincike ya nuna Haryafi wani cikakken mai lafiyar, Kuzari da Sauran abubuwan da ake buƙata, Shidai ga shinan kwance Kamar me bacci, sai wani irin kyau da yake ƙarawa, "Abulƙasim ya Tabbatar wa Baffa cewar Wani Baƙin Asiri ne Ya karye Wanda akan Sulaim ɗin akayi Shiyasa Har zuwa wannan lokacin yagaza Farfaɗowa Abun na sakin shi Sannun a hankali, Magunguna kala kala, Na wanka da a turare Da nasha Wanda aka haɗawa Sulaim ɗin Anason Bayan ya farfaɗo Yayi amfani da su, "Cikin Muryar Tashin da kwantar da hankali, Abulƙasim yacewa baffa, "Alhaji Ka kwantar da hankalin ka dan Allah, Kasan Ita ƙaddara Babu wanda ya isa ya kauce wa faruwar ta, Saidai mutum yayi addu'ar Allah yasa tazo masa da sauƙi, Wannan yaron Na tausaya mishi sosai, Ya daɗe da lalura a jikin shi amma buku taɓa tunanin Yi masa maganin Islamic ba, A yanzu haka Akwai Sihiri ajikin sa wanda yake aiki kusan Tun lokacin da aka haife shi, Anyi masa Sihiri kusan uku a jiki kuma duk na cutar wa yanzu Ga ɗaya ya karye wanda tabbas akwai Silar Warware warshi, inaso Idan Allah SWT Yasa ya farfaɗo to, zaku Bamu shi Tsawon Na wata guda insha Allah komai zai dai dai ta, A Hakama don yanada Ruƙon Ibada Sosai, shiyasa Amma da Wani ne bama lallai ya tashi ba, Saboda Ai niyar kashe shi akai, Abun ya daɗe yana cin jikin shi, Muna roƙon Allah yabashi lafiya Mai ɗorewa, "Ameen baffa ya Amsa Zuciyar shi kamar zata fito saboda tsabar zafi da raɗaɗi, bunu abunda yake ji Aransa sai tsantsar tausayin Sulaim, Waye yayi masa haka? Meye laifin sa? Baffa ya tambayi kansa batare da Yasan Amsar ba, Abulƙasim da Baffa lokaci ɗaya Suka fito Daga cikin Babban Office ɗin Abulƙasim, A lokacin angama Shirya komai da cike ciken ta kaddu Na Sallama, har bakin mota Saida Abulƙasim ya raka baffa, Dama shi Su Uncle Yusuf suke jira, Yana shiga Suka Tafi, A motar Asibitin Aka maida Sulaim gida Wanda Yarima Sultan ne kawai aciki, Sauran duk suna biye dasu a wasu motocin, Su Ummeetha na fita Saiga Su Baffa Sun sako kai Cikin Jerin gwanon Motocin Arab Estate Motar a Asibitin ce a tsakiya, Ta glass ɗin mota Ummeetha ta hangi dawowar su Jitayi Tamkar ta fita taga ɗan ta sai taga, Ai Saleema ma ƴace a gurin ta, Tunda taji labarin rashin lafiyar Sulaim yau kwanan ta biyu kwance a asibiti yanzuma gurin ta zasuje, Kullum cikin kuka take taƙi cin abinci Drive kawai aki samata, Idan kaga ta buɗe baki to Sulaim zata furta, kowa yayi kukasan Suna ma cikinyi Tunda kullum sai sunyi, Ummeetha baiwar Allah Tarame ta ɗanyi duhu, A Hakama wai dan Tayi tawakkali, Suhaima Gaba ɗaya ta rasa Meye yake mata daɗi a duniya, Wayar Mother bata shiga, Gashi Tun ranar da taga Khaltum ita da Barrister Sulaiman da daddare bata ƙara sata a idon taba, taje neman ta yafi sau a irga, Suma kansu Masu aikin House ɗin sunce Tsawon kwana uku kenan basa ganin Gilma warta, Tana Cikin wannan Tunani, Ta hangi Princess Tana tunkaro ta Fuskar ta tayi jajir, Alamar taci kuka ta ƙoshi, Idanuwan ta duk sun faɗa ciki, Da sauri Suhaima ta Nufe ta, Tare da Faɗin Princess lafiya kuwa? Ina lafiya Suhaima Kina nan Amma biki san Ya Sulaim bashida lafiya ba yau kusan kwana Huɗu ko biyar, Yanzu haka Sundawo daga asibiti kuma ance bai farfaɗo ba, Ya Yarima yace around 4pm zasu wuce, Birnin Jidda, ganin kuka yaci ƙarfin ta yasa Suhaima kamo hannun ta duka biyun, tare da Faɗin, Y Rabb wallahi bansan bashida lafiya ba nayi tunanin yayi tafiya ne, Allah yabashi lafiya Yanzu ke ina zakije? Da hannu Princess ta nunawa Suhaima Part ɗin Baffa, Zanje na ganshi kafin Su tafi, "To muje Nima na duba shi Suhaima tafaɗa Harcikin ranta tana Tsammanin baza abarta tagan shi ba, Saboda taga Motoci sunfi Ashirin A gurin da'alama hadda baƙi aciki, Addu'a Suhaima tashiga yi Allah yasa Babu Mutane Huɗu a gurin, "Sai da aka sanarwa Baffa Zuwan su, yabada umarnin Su shigo A Central parlour Suka sameshi, Daga Shi Sai abiyy Sauran duk Sun Fita Suntafi, Uncle Yusuf da Uncle A wanda a daran jiya ya sauka a Ƙasar, Da Daddyn Canada tare dasu Za'a tafi, Ƙasa mai tsarki, MADINATUL MUNAWWARA, Ganin Suhaima Yasa Baffa sakin Murmushin Ƙarfin Hali wanda ko ba a faɗa maka ba kasan Yaƙeni, Shima ya rasa me yasa duk lokacin da zai ga Suhaima sai yaji Wani irin Farin ciki Aran sa, Kanta a ƙasa cikin girmamawa ta gaida baffa Ganin shi haka yasa taji ta ƙara rasa gaba ɗaya wal'walar ta Tausayin Dattijon ne yakama ta, shima kanshi Sai yanzu ta tuna rabon da tagan shi ankusa sati, "Baffa dan Allah idan kun Bamu izini muna son mu duba Ya Sulaim kafin ku wuce, wannan itace mai kula da shahen part ɗin sa itama tana son duba jikin nashi, princess ce ke maganar Saboda tsabar kuka muryar ta gaba ɗaya ta dashe, "Sosai Tausayin Princess yakama Baffa yasan ko ba a faɗa ba Sulaim abun sone ga kowa, Jin Baffa yayi shiru ne yasa Princess tunanin Bazai bar suba, kodan yaga Fuskar Suhaima a rufe, Hakan yasa ta ɗan matsawa Saitin kunnan Suhaima tace, "Suhaima ki buɗe fuskar ki, idan ba haka ba bazai bar mu ba, kafin Suhaima tace wani abu suka tsinci muryar baffa na Faɗin, "To Autar Maman ta Kutashi Muje ko, Cikin jin daɗi da zumuɗi Princess tamiƙe Suhaima ma ta tashi suka bi bayan Baffa Har cikin Bedroom ɗin sa, "Mamaki ne yakama abiiy Yana mamakin Wace wannan, Fuskar ta a rufe Kuma baffa Ya sake da ita haka Harcikin Bedroom ɗin sa, kawai dan ta kasan ce mai aikin Sulaim, Gashi Fuskar ta a rufe, Kai Tabbas akwai wani abu a ƙasa, Abiiy yafaɗa cikin Ransa Saboda shi bai taɓa ganin Suhaima ba sai yau," "Yarima Sultan, Samrat, Dr. Jabir Wanda basu daɗe da zuwa ba shida Dr. Anisha sunzu ƙara duba jikin Sulaim, Suhailat, Uncle Shaddad, gaba ɗayan su suna cikin bedroom ɗin baffa babu mai cewa ɗan uwan sa Ƙala, kowa tunanin da yake daban, daka kalli Fuskokin su zaga, tsantsar Tausayin Sulaim a tare da su bama kamar amininsa da gaba ɗaya ya zabure, baya cikin nutsuwar sa, Jin Sallamar Baffa ne yasa gaba ɗaya suka maida hankalin su baki ƙofar shigowa, Dayake Bedroom ɗin Mai girman gaske ni Baza kace mutane ciki suna da ɗan yawa ba saboda tsabar girman Room ɗin Bayan tangamemen Bed Hadda Sait na kujeru, Kowa yana zaune a gurin sa, Ganin Princess bai basu mamaki ba, Amma ita ɗayar wace? Abunda ke yawo acikin zuciyoyin su kenan, Gaba ɗaya Suhaima saida ta tsargu jin idanuwan mutane nayi mata yawo ajiki, ganin ta tsaya ne hakan yasa Baffa Faɗin ƙarasu mana ƴa ta, A hankali Yarima Sultan ya ɗaga kai yana kallon Suhaima yaji wani irin DAM-DAM A ƙirjin sa har sai da ya dafe Saitin zuciyar sa, yana ambaton sunan Allah, Suhaima kanta a ƙasa ko idon ta ta ƙibasu damar gani gashi gaba ɗaya ita suke kallo, A bakin Gadon da Sulaim ke kwance Suka tsaya, Sai a lokacin ta ɗaga idon ta ta sauke akan Sulaim Taɗau tsawon lokaci tana kallon sa kafin, Ta Tace Allah ya bashi lafiya, Ameen Baffa ya amsa, Princess ma addu'oi tayi wa ɗan uwan nata sanan taka baya, A hankali Suhaima takai du banta, kan mutanan Room ɗin ganin Sun maida hankalin su kan wani abun yasa, Suhaima ƙara fakar idon kowa ta matsa Saitin Sulaim sosai ta gefe, Wani abu ta furta asaitin kunnan sa na dama Cikin sauri A hankali kuma wanda koda a kusa da ita kake baza ka iya jiba, Abun mamaki da Al'ajabi, Sulaim ya saki wani irin Ƙaya taccan Murmushin gefan baki wanda har saida Kyawawan haƙoran sa suka bayyana, Sannu a hankali yafara ware Idanuwan sa Cikin Na Suhaima..!!! _F pen_✍️. [01/04, 3:10 pm] Zarah Tymre's Henna: https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V WhatsApp group👇 https://chat.whatsapp.com/C9sZ6UCsGEHKSALn3SYSqs _Typing📲_ *_AHALINMU ƊAYA_* 💗💗💗 *_Fatima Y zakariyya👌_* _Tymer's henna_💅 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASS...✨?* *_T.M.W_*✍️ _Sarauniyar👸 Taurarin Marubuta writer's✍️✨_ *_(THE QUEEN👑)_* *_TEAM FIVE STARS💫_* *TAURARI BIYAR* ________Dedicated to anty salma💎 *_Part 2_* (Littafi na biyu📘) _Godiya ta musamman gareku ɗaukacin masoya na ina matuƙar yaba muku, alkhaerin Allah yakaimu ku a duk inda kuke.🤗😘😘_ *Da sunan Allah mai rahma mai jin kai* *_in the name of Allah, the Entirely Merciful, the Especially Merciful_* ➡️🅿? 4️⃣7⃣➖4️⃣8⃣? Abun Mamaki da Al'ajabi, Sulaim Yasaki Wani irin Ƙayataccan Murmushin, Gefan baki Har saida kyawawa Kuma fararan Haƙoran sa Suka Bayya na, Sannu a hankali ya fara Ware idanuwan sa cikin na Suhaima," Saboda Tsabar Mamaki, Saida Baffa Ya zare Farin Glass ɗin Idon Sa, Yana Zaro Su waje kaɗan, "Azza'Wajalla Baffa yafaɗa Cikin Mamaki, Kaf Cikin Ɗakin shi kaɗai ne ya Kula da abunda Suhaima tayi Da kuma, Murmushin da Sulaim yayi Gashi Yanzu ya buɗe ido, A hankali Baffa ya taka zuwa Gaban Gadon Sosai, Wanda Har wannan lokacin idon Sulaim na cikin na Suhaima, Duka su biyun Kallon Juna Suke Kamar Masu Son gano wani abu a tsakanin su, Lokaci ɗaya Murmushin Saman Fuskar Sulaim ya ɗauke, Amma Bai bar Kallon Suhaima ba, "Sulaim Baffa ya Furta A hankali," Sulaim aka Ambata Amma Saidai kowa dake Cikin Bedroom ɗin Ya dawo da kallon Sa Gurin Baffa, Wanda yayi dai dai Daganin Idanuwan Sulaim a buɗe, Ganin Hankalin kowa ya dawo gurin Hakan yasa Suhaima zare jiki A hankali taja baya Kafin ta silale daga Ɗakin, Yarima Sultan, Ba'a hankali yake tafiya ba, Sannan babu Hanzari acikin yadda yake Takun nasa, Baza ka iya tantance a wane hali yake ciki ba, Saida ya ƙarasa bakin Bed ɗin da Sulaim ke kwance, Fuskar shi ɗauke da Bayya nannan Mamaki, Yarasa Meye zaiyi Farin ciki ko Tambayar Yadda akayi Aminin sa ya Buɗe ido, Sosai ya rungume Sulaim dake kwance Yana bin su da kallo ɗaya bayan ɗaya, Shima Sulaim ɗin ƙara Rungumo shi jikin sa yayi, Cikin Nutsuwa Yarima Sultan ya zare jikin shi, daga na Sulaim dan ƙara kallon Fuskar shi, Ya tabbatar hakanne ko kuwa gezo idanuwan sa keyi masa, Kowa ya kasa magana gaba ɗaya su zagaye bed ɗin wasu na Murmushi wasu na hawayen farin ciki, Ganin Basuda Niyar magana Hakan yasa Sulaim tashi Zaune yajin gina Bayan sa Jikin Fuskar Gadon, kamar bashi ba Kallon Yarima Sultan yayi Wanda shi kaɗai ne Zaune kusa dashi, "Saraki Lafiya? Sulaim ya tambaya Fuskar shi ɗauke da Annurin da Abaya babu, Kamar ƙaramin yaro Yarima Sultan yakama hannun Sulaim tare da Faɗin. "Aminina shine kayi dogon Bacci ko Barka da tashi Ya jikin naka Ina fatan baza ka ƙara irin wannan Baccin ba" "Sosai Sulaim yayi Murmushi, "Easy Man, Bacci Kuma Kana so kayimin Sharri ko, Baffa kana jin fa, Sulaim yakai ƙarshan maganar yana kallon Baffa, Baffa ya kasa Magana Yara sama mezai yi don Farin ciki Gashi yaga Sulaim ya tashi da wani irin Canji Kamar bashi ba, "Ya Rabb Kallon Meye kuke min? Sulaim ya ƙara magana Yana kallo Su Princess dake Tsaye Suna Hawayen Farin ciki, Jin sunyi Shiru babu Amsa, Sulaim yace lafiya dai? Kukan Meye kike Yana faɗar haka idon sa ya sauka Akan Suhailat itama tana Matsar kwalla, Ɗan zaro ido Sulaim yayi Tare da Faɗin, "Ya Salam, kuzo kaina kuna kuka Wane abu ya faru ne, Yaushe nafara wasa daku? Cikin Harshen Su yayi maganar" tare da ɗaure fuska kaɗan, Baffa Ganin Zasu da gulawa Shalelen nasa Zuciya, Yasa shi faɗi, Tunda kungan shi kuma ya Farka zaku iya tafiya, Da sauri Princess tace "Allah nayi Shiru" Sai da kowa ya ɗan murmusa, banda Sulaim da Aminin sa, Kallon ta Sulaim yayi tare da Faɗin zonan, Babu tunanin komai a zuciyar princess ta taka zuwa Bakin Bed ɗin, DUK da a tsaye take hakan bai hana Sulaim kai hannun Saman kanta ba yayi mata Wani kyakkyawan Ranƙoshi A tsakiyar ka, Wanda yasa saida ta ɗan durƙushe Tare da Faɗin wash, Kafin tamiƙe Yarima Sultan ya ƙara mata Wani Ranƙoshin A saitin inda Sulaim yayi mata, "Wayyo Allah Ummeetha Sun kashe..... Kallon da Sultan ya watsa mata ne yasa ta saurin haɗeye kukan ta, "Dariya Sosai Dr. Anisha tayi, Cikin dariyar tace, Sannu Dr Lallai jiki yasamu Allah ya ƙara Lafiya, Gashi har zaku kashewa Autar Ummeetha kai," "Sulaim yace, Dr. Ya aikin? "Aiki Ba daɗi Kuma ba'a bari Alhmdllh" Dr. Jabir Yana murmushi, Yace Sannu Dr. Ya jikin ka? "Sannu kuma Nida ba noma Kaga inayi ba Sannun Meye za kaimin, Sannan Waye yace maka bani da lafiya? Sulaim ya faɗa yana kallon DR.Jabir, Dariya Dr. Jabir yayi kafin yace Allah ya huci zuciyar ka, Samrat,"Man Gaskiya Ka ruɗani ka rikitamin tunani nifa Tunda nake Ban taɓa ganin, Abun Al'ajabi irin wannan ba, Rashin lafiya Lokaci ɗaya, Kuma Har After 5days Mutum Na Bacci, shi ba mutuwa yayi ba ba kuma Suma yayi ba, irin A'amarin nan ko a film ban taɓa gani ba, It Shocked me and Frightened me." Yarima Sultan yace Shattima, da ɗan ƙarfi Kallon sa kawai Samrat yayi tare da yin shiru da'alama ya gane abunda Sultan ɗin ke nufi, Suhaima kuwa Bayan Tabar Bedroom ɗin batare da kowa ya kulaba, Baffa ne kaɗai Yaga Lokacin da tafita, A parlour ta ga abiiy zaune inda Yake, Saida A wannan karon waya yake, Sai lokacin tasamu damar kallon shi sosai batare da ya kula da hakan ba, Sosai Suhaima taga Kamannin sa da Sulaim, saidai kawai Abiiy yafi kama da Hajiya Umma, Ya ɗakko Kamar Buzaye Sosai," Akan idon Suhaima Uncle Shaddad Ya fito Daga Part ɗin Baffa Yanufi hanyar fita daga house ɗin gaba ɗaya, Take tafara tunanin Meye Matsalar Mutumin nan, Ta lura dashi sosai koda yaushe Yafison kaɗai cewa, Gashi baya magana kanshi kullum a ƙasa, Ƙara gyara tsayuwar ta tayi daga inda take tsaye Wajan Part ɗin hajiya umma tana kallon masu shige da fice, motoci Kala kala jibga jibga Suna shigowa suna parking, Ita dai Suhaima Fitowar princess take jira, saboda A yau tasa aranta saita tambayi princess komai da take son sani Wanda bata gane ba game da mutanan Cikin Estate ɗin, "Akan idon ta Uncle Mansur da wani wanda bata san waye ba kuma bata ga Fuskar shi sosai ba, suka zo suka shiga Part ɗin Baffa, Sosai Ta gane Uncle Mansur A yanzu kaf cikin waɗan da Takewa kallon Azzalumi shi tafi ganewa, da Sahida Kamannin sa, Duk da Suhaima idan taga mutum sau ɗaya to shikenan kashiga kanta, ko bayan Shekaru Zata iya zana ka a takadda koda a lokacin baganin ka taƙarayi ba,Idan daga nesa ne kuwa, idanuwan ta har zooming ɗin Abu suke mata idan tana son ganin shi sosai a kusa," Cikin Damuwa Saleem Yakira Daddyn Su, bayan Sun gaisa, Saleem yace. "Daddy Na nemi Permission a gurin Aiki Sun Hanani Dakyar nasamu Na kwana ɗaya, Allah Daddy I'm tired Wallahi idan nazo bazan koma ba, Sulaim ne fa bashida lafiya Tsawon Kwana Biyar Ace Banduba shiba,"It can be possible" Zan biyo jirgin Dare Daga Damaturu," "Saida Uncle Bello ya Numfasa Kafin Yace,"Calm down Dear," Give me your full Attention, Take it easy" Yanzu Haka Sulaim ya farfaɗo Kawai kayi zaman ka Har zuwa Nan da 1week ɗin Tunda Duk After 2weeks kana zuwa, "Really Dad? Saleem yafaɗa cikin mamaki, "Yeah, Sulaim ya Farka, "Alhamdulillah, I'm Really glad to hear it Thanks Dad, that's a good news, "Okay Take care And Safe Dear, Uncle Bello ya faɗa tare da Katse kiran, Shima zuciyar sa Fall Take da farin ciki, Cikin ƙanƙanin lokaci Estate ɗin ya ɗauka Sulaim ya farfaɗo, Abun Mamaki Saiga Maganar Farfaɗowar Sulaim na Yawo har A social media, Kiran waya, tako ta ina, Sosai Abun Yabawa Su baffa Mamaki Ba'a san wanda Ya ɗora a Twitter Ba Kowaye dai a cikin sune, Hatta su ummeetha dake Asibiti wajan Saleema, A media Taufiq ya gani yake faɗa musu, Abunka da Babban Ahali Masu Dukiyar gaske da ƙarfin iko a ƙasa, da manyan masa na'antu, Babu wanda bai san Dr. Sulaim Hameed Arab ba Hakan yasa Maganar taja hankalin mutane da cece Kuce a Yanar gezo gezon, Babu wanda yasan rashin lafiyar Sulaim, Sai labarin Farfaɗowar sa ake taji, Kallon Baffa Sulaim yayi, Wanda har lokacin yana Zaune Inda yake daga Saman Bed ɗin, Baffa Na Waime yake faruwa? Sulaim yayi tambayar, Rabon da baffa yaji Sulaim yakira shi da Baffa na Tun Sulaim ɗin na yaro, Amma yau gashi Ya faɗa, Kawar da Mamakin Baffa yayi, Tare da bawa Sulaim ɗin amsa da cewa, "Kowa da kagani anan yazo Gaida kane, "Ɗan zaro ido waje Sulaim yayi yana kallon Mutane da Suka ƙara cika Bedroom ɗin, Wanda gaba ɗayan su ƴan gida ne, Amma Baffa har cikin Bedroom ɗin ka, Sulaim yayi maganar Fuskar shi babu, alamun wasa, Yana Tantama Acikin ransa, Shi Tunda yake bai taɓa ganin hakan ba, Sannan Yanajin Duk wanda yazo sai baffa yace Abar shi ya shigo, Zama Baffa yayi daga ɗayan ɓangaran Sulaim ɗin wanda a ɗayan ɓangaran Yarima Sultan ne, "Baffa yace Sulaim ka kwantar da hankalin ka yanzu kowa zai tafi, Hakan Yayi maka ko? "Ɗaga kai Sulaim yayi tamkar wani ƙaramin yaro, Baffa Bana son kallo Jifa yadda suke kallo na tamkar Television, A hankali Sulaim yayi maganar yadda babu wanda yaji daga Yarima Sultan sai baffa, Murmushi kawai Baffa yayi, Yarima Sultan yace."Aminina You need to be Cautious, now is not the time to Talk, oky" Ɗan Hararar wasa Sulaim ya wurgawa Sultan, To taya zan huta bayan anzo duk an zagaye ni" Murmushi Yarima Sultan yayi, don ya fahimci Rigima Sulaim yake ji, Shi Mamakin Canzawar Aminin nasa yake Lokaci ɗaya ya tashi da wasu Sabbin Halayya, Shi shaida ne yasan Da dane, Sulaim bazai yadda ya zauna cikin mutane kamar haka ba, Sannan Acikin 24 hours, baya doguwar magana kamar wadda yayi Tun Farfaɗowar sa, Yasan Sulaim sai yayi fiye da Sati biyu Baiyi fara'a ba, Amma yanzu da Farfaɗowar sa yayi murmushi Kusan sau uku hadda dariya, Sannan baya iya jure haya niya duk ƙanƙantar ta, ko kallo, amma yanzu gashi Duk anayi A gaban sa, Wannan wane irin sauye ne? Sultan ya Tambayi kansa, Cikin Zuciyar sa ya Furta Alhamdulillah Allah yasa ya ɗore a haka," ~ Mama Bilki ~ Sosai take Sheƙa gudu, Saman Babban Titin, (ZARIA ROAD) acikin baƙar motar ta ƙirar, G.L.K, Wayar Tace tasa ta ɗan rage gudun kaɗan Tare da karawa a kunnan ta, kafin tace komai Aka fara magana ta ɗayan ɓangaran, "Hello mama Wai kina ina Haryanzu kefa muke jira Kada Yarin yar nan ta ƙara aikata wani abu muna nan" A ɗan harzuƙe He Excellency Sambo yayi maganar Tamkar ba da Mahaifiyar Su yake magana ba, "Ina hanya na shigo cikin gari, Shiga cikin ƙauyen shine tashin hankali ga nisa, Amma yanzu haka Nakusa ƙarasowa, Babu abunda ta isa tayi, Tunda na karɓo hayaƙin, A yau basai gobe ba zamu gama da ita," "Okay Abunda Sambo ya furta kenan ya kashe wayar, Gaba ɗaya ƴan uwan sa suka zubu masa ido, donjin ƙarin baya ni, "Tana hanya takusa gida, Yafaɗa a taƙaice, "Uncle Yusuf ne yace Wai ina Maman ta tafi ne Sulaim fa ya farka Amma ku kuna nan? "Kallon shi Mai Girma hasheem yayi, Yace Au dama kanan, Yau katuna da uwar da ta haifeka kenan, Uwar Wasun Tabaka izinin zuwa ganin taka ko? "Uncle Yusuf yace Subhanallah, Wannan wace irin magana ce, Idan zagina kake sonyi gara aka zageni kai tsaye, Amma Karka sake ka taɓa, Hajiya Umma" "Eye Lallai Yusuf, Kaga dama Idan mama ta dawo maganar da zamuyi bata shafe kaba zaka iya tashi kabamu guri tunkafin ta dawo mu kore ka, Bama son munafiki a cikin mu, Uncle Mansur ne yayi maganar Hadda nunawa Uncle Yusuf ƙofar fita, Kafin Uncle Yusuf yace komai Anty Jamila tafara magana, Wadda Tazo tun safiyar yau Daga garin abuje a cewar ta Tazo duba Sulaim ne, "Gaskiya Ya Yusuf Asiri na aiki a jikin ka, gaba ɗaya angama dakai an raba ka da Mahaifiyar ka, kai kamar ba ɗan uwan mu ba, Wani irin kallo Uncle Yusuf yayi mata, wanda yasa, Har hantar Anty Jamila saida ta kaɗa, tasan halin shi tasan Waye shi bashi da sauƙi Sam matuƙar rashi ya ɓaci, ba mai iya control ɗin sa, Suma Sumai Girma hasheem ɗin sun san yana da Haƙuri Amma bai iya fushi ba, Batare da yace musu, Ƙala ba ya tashi Ranshi duk a dagule Ya fice daga house ɗin gaba ɗaya, dama zuwa yayi ya gaishe da Mahaifiyar tasu ganin Gaba ɗaya yau basu gaisa ba, Gashi yazo bai same taba sai ɓacin rai, Duk da yasan koda ya same ta sai Ranshi ya ɓaci," Yana Barin House ɗin, Mama bilki na dawo wa, cikin Sauri ta shiga Part ɗin, Suna ganin ta suka miƙe tsaye kusan a tare, Hadda anty Jamila, Babu wanda yayi mata sannu da zuwa bare Su Tambaye ta ya hanya, "Mama kin daɗe tunɗazu muke jira, kinsan Nacewa, Abban Reeyam Gobe zandawo da wuri to banason Asamu matsala, Muje Dan Allah inga wannan HmSheɗaniyar Yarin yar da kuke faɗa Wallahi sai nayi maganin ta, Kallon Baki da Hankali Uncle Mansur ya watsa mata,"ko mu da muke Maza Kuma yayyenki mun kasa tun ƙarar hatsabibiyar Yarin yar nan Saike Ƙaramar Alhaki" "Anty Jamila tace, Hmm Ya Mansur kenan Gaskiya Bakasan wace ni ba, Ai maganin Biri Karan Maguzawa, Maganin Mugu sai Mugu, kuma ai sai an gwada akan san na ƙwarai, "Mtsss dalla Kuma na shiru, Muje Gurin Duk wannan Surutun banza ne, Sai munje za'a Tantance, Mugani a ƙasa Shine baya ni, Mama Bilki ta faɗi Hakan tare da shigewa gaba ko jakar ta bata ajiye ba, bare ta huta, Har sun fita, Anty Jamila tace Yanzu ina zamu samu Garwashin da zamuyi turaren? "Irin dariyar Basawan nan Mama Bilki tayi Tare da Faɗin karki wani damu Komai da ma haɗin sa A shirye Yabani komai, Akwai kaskwan da Yabani muna zuba Garin, hayaƙi zai tashi basai munyi amfani da Wuta ko Garwashi ba, Nafaɗa masa babu inda zamu samu Garwashi, shiyasa Yabani Wannan gagarumin haɗin, Mama Bilki takai ƙarshan maganar dai dai suna Isa ƙofar ɗakin Da suka kulle Suhaima jiya aciki, Kamar yadda Suka sa kwaɗo haka Suka tarar da ita a kulle da kwaɗon ta, Ganin haka yasa zuciyoyin su Cikin farin ciki," ~ Princess ~ Ina jinki Suhaima kiyi Tambayar ki, Suhaima tace "Oh Princess yanzu kuma kukan Meye kikai daga nin idanuwan ki kinƙarayin kuka, Naga yayan naki ya farfaɗo to Meye ya rage kuma? Wasu Siraran Hawayen ne Suka ƙara gangarowa Saman kuncin ta, Kafin cikin Kuka tafara magana. "Me Rufaffiyar Fuska Ya Sulaim mugu ne shida wannan Ya Yariman, Wallahi Saina faɗawa Ummeetha, Tofa Ikon Allah, Me suka yi miki? Suhaima ta tambaya, Saida Princess taja Majina, Kafin tace, Tsakiyar kaina Suka samu sukai ta Bugamin Ƙarfe, Kamar Suhaima zatayi dariya sai ta Shanye, Cikin Ranta tace ya za ayi mutumin da aka bugawa ƙarfe a tsakiyar kai, A zauna har haka yana Surutai, Sosai Suhaima ta fahimci princess shagwaɓaɓɓiya ce, A fili Tace, Ayya Allah sarki gaskiya basu kyauta ba, kiyi haƙuri, kinga yayyen ki ne ba yadda zakiyi dasu, Yauma dai Saida in haƙura da Tambayar nan Tunda Bakya jin dai dai," A'a mai Rufaffiyar Fuska kawai kiyi Tambayar ki, Ai bazan haƙura ba inada mai ramamin yanzu bata nan tana dawowa daga Hospital zan. Faɗa mata, Suhaima har zata ce waye bashida lafiya sai kuma taga hakan ba hurin min ta bane, "Oyah kiyi tambayar ki, Inaji don su Anty raziƙa na dawowa zan tafi, Princess tayi maganar tana share kwallar idon ta da Tissue kamar ba'ita ba," Suhaima tace, Allah yasa baza ki damu da abunda zan tambaya ba, Abu na farko inason Sanin, House nawa ne acikin Estate ɗin nan, Sannan Suwaye Mamallakan su? "Ɗan Jim Princess tayi tana kallon sama Alamar tunani, can sai tace, Gaskiya bazan iya ganewa ba, Amma mu duba Google Map zamu Iya Gani, Tafaɗa Tare da kunna Wayar hannun ta, Tashiga Shafawa tana research, "Yauwa matso ki gani Ma tsawa Suhaima tayi kusa da princess kaɗan, ita dai babu abunda take ga newa, saboda ba abunda take gani sai sararin Sama niya, A ƙalla, Muna da 12 House Acikin Estate ɗin nan ga Sunan kingani, Princess takai ɗan ya tsan ta saman Screen ɗin tana nunawa Suhaima, Ɗaga mata kai kawai Suhaima tayi, "Acikin House Sha biyu, ko wanne da Sunan Mamallakin sa ajikin Titin dazai sada ka da house ɗin, Kinga ƴaƴan Baffa maza Tara 9 ne, kowanne acikin su yana da house a cikin estate ɗin nan duk da wasu ba'anan suke zaune ba, Amma duk lokacin da suka zo To suna sauka a house ɗin su, Sai House na goman shi ne na baffa, Sauran Biyun kuma babu kowa a cikin su, Babu ma Number ko suna a jikin Board ɗin su, Bansan na su waye ba, Sannan acikin ko wane house akwai Part uku 3 Wani House ɗin kuma part Huɗu 4, "Like this, "And then, Mamallakan su, Sune kamar haka, Na farko, Baffa, Abiiy, Daddyn Canada, Uncle A, Uncle Shaddad, uncle Hasheem, Uncle Sambo, Uncle Aliyu, Uncle Mansur, "And Last Uncle Yusuf, Sune Mamallakan Amma wasu ba'anan suke ba, Yanzu haka dai Uncle Bello da Uncle A, Suna nan, Uncle Ali ne baya nan Acikin waɗan da ba a ƙasar nan Suke ba," Gaba ɗaya bayanin Tamkar a waya take kwararo shi, saboda tanayi tana kallon wayar ta, Nisawa Suhaima tayi Jin surutun yayi mata yawa, kuma ita duk ba wannan take son ji ba, Princess kuwa babu alamar gajiya a tattare da ita tace Yanzu sai Meye tambaya ta gaba, "Idan babu damuwa zan iya ganin Hotunan su,? Dariya Princess tayi, Tace To bari na Duba miki, kamar Suhaima ta tuna wani abu sai tayi saurin Faɗin, Ina son ganin hoton su ne don ingane Su saboda ni babu wanda nake iya ganewa a cikin su Saboda kusan kamar su ɗaya, Cikin sigar wayo Suhaima tayi maganar tana Kallon princess dan ganin Reaction ɗin ta, Ita ko Murmushi tayi batare da ta kawo komai a ran taba tace to, Har cikin ranta take jin Suhaima ita dai Allah ya haɗa jinin su, Ba a matsayin ƴar aiki ta ɗau Suhaima ba, ita a matsayin ƙawa ta ɗauke ta, Duk da bata taɓa ganin fuskar taba kuma bata damu ba, don Su basa takurawa mutum akan abinda baya so ko baiyi niyya ba," Princess tace kinga wannan, Abiiy shine Mahaifin mu, Ya Sulaim, ya Rafiq da Taufiq, Sai Anty Suhailat sai ni Auta, ta nuna kanta Murmushi Suhaima tayi tace Ashe Rigimar ba banza ba Auta ce, Suhaima ta gane shi, shine ta gani ɗazu a parlourn Baffa, Haka Princess ta shiga nuna mata su ɗaya bayan ɗaya da Suna yen su, har su mai Girma Hasheem Saida ta nuna mata, Murmushi kawai Suhaima tayi Tanajin wani abu acikin ranta, Yauwa Princess wannan waye? Suhaima ta faɗa tana nuna Uncle Shaddad, "Wannan Shine Uncle Shaddad, Bawan Allah ba ruwan shi, Baya magana, baya shiga harkar kowa, yanada matsalar tunani acikin kwakwalwar sa, Ya taɓa samun wata Matsala ne a rayuwar sa? Suhaima ta tambaya, "Eh Da bahaka yake ba, Nima bansan lokacin da ya koma hakan ba, ina ƙarama a lokacin da abun yasa me shi, A yadda labarin yake, Yarasa wasu mutane masu Matuƙar mahimmanci a rayuwar sa, Yasa matar sa da ƴar sa, wadda ita kaɗai, Matar shi ta haifa, sai aka kashe Matar, lokacin ƴar tana ƙarama, Ba'afi kwana Uku da rasuwar matar tasa ba, aka nemi ƴar aka rasa, wanda har zuwa wannan lokacin ba'asan inda take ba ta mutu ko tana raye, Allah masani, Haka Baffa muma yaba mu labari, Shiyasa Yakoma haka lokaci ɗaya ya daina magana yaƙi aure yafiso ya kaɗai ce shi kaɗai a ko wane lokaci, Wasu lokutan har kuka zakiga yana yi, Abun tausayi, Kafin Suhaima ta buɗe baki tayi magana, princess Tamiƙe tare da Faɗin, Suhaima zandawo Nayi mantuwa, Ɓata jira cewar Suhaima ba ta tafi cikin sauri, "Shiru Suhaima tayi Kamar tana Son Tuna Wani abu, Can ƙasan maƙoshin ta ta Furta, Sajeedah Gidan hajiya Fanteka Tabbas, Ita ce ƴar Wannan Uncle Shaddad ɗin..!!! _F pen_ [01/04, 3:10 pm] Zarah Tymre's Henna: https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V WhatsApp group👇 https://chat.whatsapp.com/C9sZ6UCsGEHKSALn3SYSqs _Typing📲_ *_AHALINMU ƊAYA_* 💗💗💗 *_Fatima Y zakariyya👌_* _Tymer's henna_💅 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASS...✨?* *_T.M.W_*✍️ _Sarauniyar👸 Taurarin Marubuta writer's✍️✨_ *_(THE QUEEN👑)_* *_TEAM FIVE STARS💫_* *TAURARI BIYAR* ________Dedicated to anty salma💎 *_Part 2_* (Littafi na biyu📘) _Godiya ta musamman gareku ɗaukacin masoya na ina matuƙar yaba muku, alkhaerin Allah yakaimu ku a duk inda kuke.🤗😘😘_ *Da sunan Allah mai rahma mai jin kai* *_in the name of Allah, the Entirely Merciful, the Especially Merciful_* ➡️🅿? 4️⃣9⃣➖5?0⃣? ~ Suhaima ~ Shiru Suhaima tayi kamar tana Son Gano wani abu, Can ƙasan maƙoshinta ta Furta Sajeedah, Gidan hajiya Fanteka Tabbas Itace Sajeedah itace ƴar wannan Uncle Shaddad ɗin, Hanneyen Ta ta haɗe guri Ɗaya tare da ɗaga kan ta Sama Alamar Tunani, ~~~ Da sauri Anty Jamila ta taro Mama Bilki Ganin zata Faɗi ƙasa, Dafe kai Tayi cikin Tsantsar Tashin Hankali ta Furta "Mun shiga Uku Ina Aljanar Yarin yar Take Ta gudu Wallahi ta gudu Cikin Ruɗu Mama Bilki Ke maganar ko ga haɗiyar yawu bata yi" Ido A war waje Uncle Mansur ke kallon Inda Suka ɗaure Suhaima Amma babu ita ba Dalilin ta, Tashin Hankali Da ba'asa masa rana, "Kun barni a duhu fa Wai ina Yarin yar take? Anty Jamila tafaɗa tana sakin Hannun Mama Bilki da ta ruƙo, Wani irin Kallo Uncle Mansur yayi mata kafin yace"Ai bansan ke ma kauniya bace sai Yau Tunda bakya iya ganin abun da muke gani" "He Excellency Sambo Yace Duk inda Yarin yar nan Take Tana cikin gidan nan Dole tana nan baza ta taɓa tsira ba" "Nifa har yanzu bangane ba Naga lokacin da muka zo Ƙofar nan a rufe take da Kwaɗo Ga kuma key Amma Kuma kuna maganar wai ta gudu To ta ina? Anty Jamila ce ta ƙara magana Tana Kallon su Fuskar ta da Alamar koƙon to, "Mama Bilki wadda Tunda tayi shiru gaba ɗaya ta susuce, zuciyar ta Suya kawai take mata, Cikin Hassala da fushi tace Kinga Jamila yadda Idon ki Ya gane miki ba labari ba ne Muma haka muka gani, Idan baza ki iya shiru ba to ki koma gidan Mijin ki" "Haba Mama Daga magana Kuma sai a hauni da faɗa Bafa ni nakar Zomon ba, Saboda ban gane ba shiyasa na tambaya, Amma..... "Kina ƙara magana sai kin fita, Da sauri Anty jamila ta dubi Sambo Yana muzurai ganin hakan ne yasa Ta ja bakin ta tayi Tsitt, Ina Hasheem? Mama Bilki ta Tambaya tana Duban su ɗaya bayan ɗaya, Da sauri suka shiga waige waige, Mamaki ne yaka masu Ganin baya nan, Babu wanda yaga fitar shi amma tabbas Sunsan tare Suka Shiga ɗakin, Fita Mama Bilki tayi Zuciyar ta a da gule Sannan, can ƙasan ranta Tafara zargin Babban ɗan nata, Mai Girma Hasheem, Kai kawo yake Daga Bangon Kudu Zuwa na Arewa acikin Kata faran Parlourn sa na Alfarma wanda ya gama Gajiya da haɗuwa, Da kagan shi zaka gane ba'a cikin Hayyacin sa yake ba, Babban tashin hankalin sa shine Yau tsawon kwana 3 mudubin tsafin sa bai kawo haske ba, Gashi ya kasa samun Labari daga ƙungiyar su ta (SECRET SOCIETY) Yasan Hakan ba ƙaramar Matsala bace a gurin sa, Yayi sadaukar war Amma Dodon Tsafin Yaƙi Karɓar jinin, Suhaima ce tafaɗo masa arai hakan yasa yasaki wancan tunanin ya faɗa nata, Yadda yake hango Tsantsar Tsanar sa acikin idanuwan Suhaima Yake Lokacin da take Kallon sa cikin Tsana da ƙama, Da Idanuwan ta Tamkar Mashi, Shi ba wannan ne damuwar sa ba So yake yasan wacece sannan Me Alaƙar sa da ita don yasan Tabbas akwai Matsala, Amma Yana jin ya shirya Tunkarar ta, Yana wannan Tunani Barrister Sulaiman ya shigo yasa meshi Har lokacin yana kai komo, "Abba Lafiya Dai? Da katawa Mai Girma Hasheem yayi Tare da Kallon sa, "Em Lafiya, Yau kaje Office kuwa? Ya Tambayi ɗan nasa, "Naje, Abba ka zauna Zamuyi magana, Zama Mai Girma Hasheem yayi Saman Kujera mai Mazaunin Mutum Uku 3 siter ya ɗora ƙafar sa ɗaya saman ɗaya, "Yace Ina Sauraron ka, ~LAGOS~Banana Island Momma Momma, "Ya Allah Waye haka Zai ƙarar min da Suna, Hajiya Bahijja tafaɗa Tana ƙoƙarin Sakkowa daga Upstairs Hannun ta Ruƙe da Jaridar Yammacin Ranar, Kallon Sajad tayi Tare da Faɗin wani aiki sai kai, lpy kakemin irin wannan kira haka tamkar makaho" "Momma, I couldn't Believe what my eyes were Seeing" "Ƙarasa sakkowa tayi daga Upstairs, Tace me kagani, Nasan ka sarkin Gane gane da labarai" "Sajad yace Momma wannan ba labarin banza bane abune wanda ya shafe mu, Naga ansa Yau tsawon 1 week brother bashida lafiya," "Brother Wane brother kuma? "Brother Sulaim Allah Gashi yanzu nake gani,Amma Momma ko kifaɗa min Yadda yayi maganar tamkar zaiyi kuka, "Banida labari gaskiya ban yadda ba mugani Tafaɗa tana karɓar wayan hannun shi, "Bayan ta duba Miƙa masa tayi batare da tace komai ba, "Momma "_Here we are, it has been Written, All praise be to Allah After a long illness that lasted for Five days, Today Saturday DR. SULAIM HAMEED ARAB has recovered. we pray that Allah grants him Continued Good Health_" Yakai ƙarshe yana kallon Mahaifiyar tasu, "Cikin sanyin Murya Ta furta Waye ya ɗora, "I don't know ooo Momma babu Suna a shafin da aka wallafa Amma Tabbas Sulaim ne Tunda har Hoton sa gashi an ɗora" "Shiru Momma tayi Tamarasa tacewa Sannan ta kasa Zama Jaridar hannun ta ta cilla saman Table Sannan ta Fara Shafa Wayar ta Fuskar ta babu Annuri, "Da Sauri Sajad Ya ruƙo hannun Mahaifiya tasu, tare da Faɗin "Wait Momma, Meye zakiyi" Kallon shi tayi, Zankira Baffa ne? Saboda in tabbatar, "Sorry My Happiness, Kafin ki kirashi Dan Allah ki sauke Fushin ki, Ni inaso yanzu Zan wuce Kano," "Shiru tayi tana kallon ɗan nata kafin tace, Yaushe?, Da Yamma nan kabari sai gobe, ko kayi Booking Flight ne? "No no Momma Yanzu zanyi Booking Kafin na shirya ko Flight ɗin 7:pm nasamu zanbi ko na 9:pm Just inaso kawai naga Big Broo yau, kar kice, No Please yafaɗa tare da haɗe hannensa Guri ɗaya alamar roƙon," "Murmushi kawai tayi wanda da gani kasan iya Fuska ne, Allah ya tsare Sai munzo Abunda tace kenan" "Awwwn Good Mommy, gaskiya U are The best one Momma u are special to me I love you" ya faɗa tare da manna mata Kiss a goshi, ya haura Upstairs da sauri don fara shiri, Kasan cewar sa dogo sosai Kamar Mahaifiyar tasu, Dagani ko ba'a faɗa ba kasan Jinin Baffa ne, Bin Bayan Sa da kallon Momma tayi Tana, Murmushi, tanajin soyayyar ɗan nata har cikin ranta, Kamar yadda yake son ta Tabbata Sajad bai haɗa son ta da kowa ba, Haka itama ƴar uwar sa shukra, Duban ta ta mai da saman wayar Hannun ta, Number ɗin baffa Tashiga kira wanda batada yaƙinin za a ɗaga don shi idan bai san da kiran kaba to ba lallai ka same shiba, Can ƙasan zuciyar ta tana jin zafin Ace ɗan yayan ta Abin so a gurin ta, bashida lafiya har na tsawon kwana biyar Amma akasa gaya mata, Take zuciyar ta ta ƙara sama, Tana da zuciya Sosai ga saurin Fushi tsaye take akan komai jajirtacciyar mace tamkar namiji, har cikin zuciyar ta take jin, da ace wani ne yayi rashin lafiya ba'a sanar mata ba to Baza ta ne me kowa ba, amma Kash sai akayi rashin sa'a Masoyin ɗan tane wato Sulaim baza ta iya Sharewa ba, Sau biyu Tana kiran Baffa amma ba'a ɗagawa har ta haƙura ta ajiye wayar, Ta zauna saman Sopar saiga kiran Baffa yana shigowa, Da sauri ta ɗaga tare da kara wayar a kunne, "Assalamu'alaikum, Amincin Allah Ya tabbata ga mahaifi na, Allah yasa kuna lafiya, "Ta ɗayan ɓangaran Baffa ya Amsa da faɗin, Albarkar Allah ya tabbata a gurin ƴa ta da Iyalan ta, Muna lafiya Allah yasa kuma haka," "Alhamdulillah Muna lafiya, Baffa Barka da Yamma" "Murmushi Baffa yayi kafin yace Barka Bahijja, Faɗamin Meya faru waya ta ɓaki? "Sai lokacin Momma ta sauke Nannauyar ajiyar zuciya wadda saida ta tafi da rabi da kwata na ɓacin ran ta, Baffa Ya jikin Sulaim? "A karo na biyu Baffa ya ƙara sakin Murmushi, Don Tunda yaji tayi ajiyar zuciya yasan ta Sakko, saboda Sanin Halin ta Tsaf da yayi, Jikin ɗanki da sauƙi, ba a sanar miki ba Shine Na Fushin ko? Cikin Harshen su ta cigaba da magana, "Baffa Sulaim bashida lafiya na tsawon kwana Biyar Amma ban sani ba, kun cire ni daga cikin kune? Amin afuwa idan nayi Kuskure, Shima cikin Harshen yabata Amsa, "Biki laifin komai ba, Nasan idan kuka ji dole zakuzo Shiyasa na hana asanar wa kowa, Gashi Jamila har tazo bansan ina tasamu labari ba" "Nagode da fahimta ta Daku kai Baffa Allah ya ƙara lafiya da imani, Muma muna nan tafe Jibi, Da gobe zamu taho to Major ya ɗakko Mahaifiyar Sa, kuma har yanzu Bamu samu fahimtar juna ba amma dai, Komai zai wuce insha Allah, "Baffa yayi ɗan Jim kafin yace, ki kwantar da hankalinki, Kisamu fahimtar juna keda Sirikar ki kibi komai a sannu A wannan karon zakiyi nasara insha Allah, Addu'ar mu na tare daku baki ɗaya, Ki haƙura da zuwa Tunda nan da wani ɗan lokaci Za a ɗaura musu aure, Sai kuzo, "To Baffa yadda kuka ce haka za'ayi, Allah ya kaimu Bikin sai mu taho baki ɗaya, Amma Sajad Yana nan tafe yanzu haka yana shiri, "Dariya baffa Yayi, kice sarkin Wasa zaizo ya dame ni, To Allah ya kawo shi lafiya, Allah kuma yayi muku Albarka, "Itama murmushi tayi, tace Ameen Summa Ameen Kuhuta lafiya, Zankira ɗana Naduba shi" "To Allah ya bada iko Baffa ya faɗa tare da ajiye waya, Yana Farin cikin jin ƴar tashi Tasaki ranta, Saboda yafi kowa Sanin Bahijjan Tun tana Ƙarama Akwai Rigima, Zuciya ga saurin Fushi Kaf ciki ƴan uwan ta Ba wanda ya isa ya taka ta Saboda tafiso zafin rai, duk rashin mutuncin Anty Jamila bata yi mata, Don tasan ba kyau idan kuwa Laifi akayi Har tsoron faɗa mata ake, Shiyasa hatta ƴaƴan ta suke Shakkar ta idan suka ganta cikin Fushi, ~ Sulaim ~ Wanka yayi Acikin toilet ɗin Baffa, Bayan ya fito, Sai da ya Murza Mayu ka kusan Kala Biyar A fatar shi, Sannan Ya fisa Perfumes a ƙalla sunkai ƙala huɗu Yahaɗa da Oud, Kayan da Yarima Sultan ya ɗakko masa Yasa, Shadda ce ƴar uban su Fara Tass, rigar ta ɗan haura gwaiwar sa kaɗan, Yayi kyau cikin Shigar Da kakkiyar Shaddar Sai faman ƙalli take Hular da yasa anyi Amfani Da baƙin Zare wajan yin ta, Gashi ya ɗaura Agogo A wrist ɗin Sa shima jikin sa Black Takalma ya zura Masu rufaffen Sama, Amma ya tsun ƙafar sun bayyana do gaye Farare Sai ƙafar ta Haska sosai acikin Black Shoe ɗin, Yayi shigar Favourite Colour ɗin Shi, Hannu yasa ya shafa, siririn Sajan Fuskar shi Wanda ya zagaye Fuskar Cikin wani irin Salo mai kyau da Ɗaukar hankali gashi Baƙi Wulik, Kwantacciyar Sumar kanshi wadda ta sakko har saman dogon wuyan sa itama sai ƙalli take tasha gara da mayuka Duk da yasa Hula Amma hakan bai hana ta bayyana daga bayan sa ba saboda ta sauka, Cikin Nutsuwar sa Ya taka zuwa Babban Parlourn Baffa Inda kowa ke zaune, shi ake jira, A lokacin har Su ummeetha sun Dawo daga Asibiti wajan Saleema Wadda Tunda taji labarin Sulaim ya farfaɗo itama ta miƙe, daƙar aka samu Tabari ruwan da akasa mata ya ƙare, yana ƙarewa aka sallame ta suka yo gida, A hankali yakai Duban sa cikin Parlourn Idanuwan sa, Ya tsayar Guri ɗaya cak, Ganin yayi tsaye bashi da niyar zama ko magana, hakan yasa Baffa kallon sa Ganin ya zubawa window ido hakan yasa baffa meƙewa don ganin Meye Sulaim ɗin ya shagala da kallo haka, Suhaima Suhaima ce, kallon ta yake ko motsa kwayar idon sa ba yayi, Itako tsaye take tana ta faman Kallon wata pink Flower Wadda tayi Wasu Korayen Furanni Masu kyau hakan ya ɗau hankalin ta har ta tsaya tana zubawa Flower ɗin Bottle water ɗin hannun ta a hankali tana murmushi Kamar bata da wata damuwa, Duk da Fuskar ta a rufe take Hakan bai hana Sulaim kallon ta sosai ba, Murmushi Baffa yayi ya ƙara duban ta wadda ita bata masan Suna yi ba, Kama Hannun Sulaim baffa yayi, Da sauri a ɗan razane Sulaim ɗin ya dube shi, Tare da Faɗin "Baffa na Barka da Yamma" "Barka Sulaim zauna ko" Baffa ya faɗa yana nuna masa Kujerar kusa da tashi, Zama Sulaim yayi yana bin kowa da kallo, Duk wani masoyin Sulaim Zuciyar sa ƙal take da Farin cikin ganin Sulaim ɗin saman ƙafa fuwan sa, Ga wani irin kyau da ya ƙara daka ganshi zaka gane kwanciyar hankalin dake saman Fuskar shi ba irin ta baya bace, Jam'u Sulaim yayi wajan gaida iyayen nasa Fuskar shi baya bo ba fallasa, Saida kowa yayi masa ya jiki, Hadda baƙi acikin mutanan dake zazzune cikin Babban Parlourn, Mahaifin Dr. Jabir Wato Alhaji Idris Aminin Baffa shima yazo, Ga su Dr. Anisha, Hadda ɗan gidan gwamna Abokin Sulaim ne sosai Amma shi da muƙarraban sa Suna part ɗin Sulaim ɗin zai same su acan, Daga masarautar Gabas Ƙanan Yarima Sultan Twins Suma sun zo, Tasleem da Tasleema, Sannan baba Waziri Amma shi har Yakoma, Sosai Arab Estate ta karɓi baƙuncin Manya manyan mutane ɓaki Daga ɓangarori daban daban Wasu basu ma samu ganin Sulaim ɗin ba, Kiran waya kuwa hadda ga, _UNITED STATE_ Birnin _Las Vegas_ Abokan Aikin Sulaim Da waɗan da Sukai karatu tare a Babbar Jami'ar, _HARVARD UNIVERSITY (Massachusetts)_ America🇺🇸 Abun Har ya dai na bawa Sulaim mamaki ya koma bashi tsoro, Shidai ya rasa bakin Magana ya rasa wanda zai tambaya Wace irin rashin lafiya yayi Bai sani ba, Har ya gaji da amsa kira, duba saƙonni kuwa baya ma bi ta kansu, Shima kanshi yaga An wallafa Samun lafiyar shi a twitter Amma bai san Waye ba, Sai da akayi kwarya kwaryar Walima Sosai a kaci aka sha, Duk Sulaim na Zaune Amma baisa ko ruwa a bakin sa ba, Gab da Magrib Suka Tashi bayan Baffa yayi Wasu jawabai Da jan hankali Da Nuna Farin cikin Sa na Farfaɗowar Sulaim, Kai tsaye Sulaim, Yarima Sultan, Shattima Suka Wuce Part ɗin Sulaim ɗin don gaisawa da wasu baƙin, Kafin su wuce Masjid Inda yaga Suhaima ɗazun Nan yake tafan bi da kallo Amma babu Alamar ta, Aɓangaran Mama Bilki kuwa, Ta rasa Ina zata Tsoma Ranta taji daɗi Gaba ɗaya Tunanin ta Ya tafi Wajan, Ta yadda Zasu samu Suhaima, Gashi Ta Kira Boka Zarshima Yaƙi ɗaga Wayar ta, Gashi Baffa yakira ta Bata je ba Har angama walimar, Komai ya dagule mata, Kiran Sara ne ya katse mata Tunani, kamar baza ta ɗaga ba sai kuma ta ɗaga, "Ina jinki" "Hello Mama Barka da dare Fatan kuna Lafiya" "Lafiya Yanzu ina wani abu zankira anjima, Mama Bilki tafaɗa tana ƙoƙarin Katse kiran, Jin alamar hakan yasa Sara Saurin faɗi, Mama Lafiya dai Kiyi haƙuri in faɗi abunda zan faɗa mana, "Wani Dogon Tsaki Mama Bilki taja Kafin Tace To Uwata Ina jinki, "Mama Dan Allah Ki rinƙa kwantar da Hankalin ki, kina kauda ido akan Wasu abubuwan, Kada wani ciwon Yaka maki, "A ƙufule Mama Bilki tace Zaki faɗi abunda zaki faɗa ko sai kingama yimin faɗan, "Allah ya huci zuciyar ki, Ashe Sulaim Bashida lpy Babu wanda Yafaɗa min Yanzu Nasamu labari" "To tinda kinji yanzu ai shikenan, karki dameni, "Shikenan Mama ina nan Tafe Next week Har biki Idan muka zo Saboda Ayi komai damu sai Induba jikin nashi idan nazo, "Ke kika sani, Tana Faɗin haka ta kashe Wayar ta ta ajiye, Zuru Sara tayi tana kallon Screen ɗin wayar, duk da tasan maman nasu, Akwai faɗa Amma Yau taji abun ba sauƙi, wai (Ciwon Ar ne,) Sara Itace Ƙarama A Ƴaƴan mama Bilki Yanzu haka tana Aure a ƙasar Senegal 🇸🇳 Wanda aiki ne yakai mijin ta can Allah Bai bata haihuwa ba ita kadai daga ita sai mijin ta, Tana son Ƴan uwan ta Fiye da yadda su suke son ta, Amma Mama Bilki da Anty Jamila Basa ta acikin Al'amuran su, Saboda ita babu ruwan ta Batasan komai akan Abubuwan da suke ƙullawa ba, Ko yaushe cikin basu shawar warin gaskiya take, Amma a banza (Man kare) ita halin ta ɗaya da Uncle Yusuf shiyasa tasu tafi zuwa ɗaya, Shine abokin shawarar ta, A Daran Ranar Sajad ya Sauka, kai tsaye part ɗin Sulaim Acan yayi landing Gaba ɗayan su suna zaune a parlour, Bayan baƙi Sun tafi Kowa na huta, Kallon Idan Sulaim Ke Zaune yana ta faman Typing A Computer ɗin shi Gefan shi Cup ɗin Coffee ne sai Tiriri Yake, "Aminina wai Meye kakeyi? Ɗagowa Sulaim yayi Tare da Faɗin, Zan koma Aiki ne Ina shigar da Sabbin Decumenents ne, "What Aiki ina? Sajad Ya tambaya yana kallon Sulaim, "Abuja Sulaim ya bashi amsa a taƙaice, "Wow Really? Sulaim Yau da kanka, cikin mamaki Sajad yayi Maganar "Sulaim yace "Em ko akwai matsala, " No no Nayi farin ciki ne matuƙa "Aminina wai da gaske kake ko wasa? Yarima Sultan ya tambaya, wanda Tunda Sulaim yayi magana Shock NA mamaki yaka masa, "I'm not joking, meye ma abun wasa aciki? "Sultan yace Masha Allah, Amma Baffa ya sani kuwa? Sulaim yace Babu wanda yasani amma zan sanar musu, Hakan yayi kyau gaskiya kowa zaiyi farin ciki, bayan tsawon lokaci Gashi yau Aminina yana maganar aiki da kanshi, Murmushi kawai Sulaim yayi don shima kanshi ji yake tamkar an sauke masa wani abu da yayi masa nauyi a ka da kuma zuciya wanda yake jin tamkar shi yake hana shi ai watar da abunda ya dace a cikin rayuwar sa, ya rasa dalilin can za warsa, Wayar Hannun Samrat Sajad ya faki idon sa ya waf ce, kallon sa Samrat yayi da sauri, "Ana ta magana kazo nan sai wani danna waya kake, "Omg Give me my phone please," abunda Nake me mahimmanci ne, Samrat yayi magana yana miƙawa Sajad hannu alamar yabashi, "Meye mai mahimmancin Ai da sai kabar cikin mu, Sultan ya faɗa yana harar sa, Murmushi Shattima yayi, "Na faɗa muku ita ɗin ta musamman ce, dole Duk wanda ya ganta zuciyar sa sai ta karye a kanta Yarin yar kyakkyawa ce, Kallo ya koma sama, Shiru sukai duka suna kallon shi, Sajad ne yace"Wow Cigaba muna sauraron ka wacece wannan mai sa'ar? Samrat Murmushin sa ya faɗaɗa, cikin jin daɗi Sajad ya goyi bayan sa yace, "Har yau ban ganta a zahiri ba bansan inda take ba, Amma ina mutuwar son ta, itama tana sona, Sun kasa Bani goyan baya saboda Su Sunkama nasu matan a hannu, "To Siffan ta mana ita yaya kamannin ta suke? Sajad ya ƙara magana yana Matsawa kusa da Shattima, Dama Sajad akwai son labari, "Siffar Hmm ta Ita ɗin abar so ce ga kowa, Mai Haske, Hasken ta tamkar Tauraruwa acikin Hasken Farin wata, Kyakkyawar Fuskar ta, Fuskar mutanan kirki. Dai dai tattun haƙura. Idanuwa masu Ɗaukar hankalin mai kallo. Murmushin zinare. Tabbas akwai hasken makaranta atare da ita, ilimin ta Tamkar kogi. "Samrat Sulaim yakira Sunan sa, Da Sauri Shattima yabuɗe idanuwan sa Wanda tunda ya rufe su yana ta karantu Baitikan yabo ga ɓoyayyar masoyiyar sa, Ɗaga wasa Sulaim gira yayi alamar, lafiya inajin ka, "Oh shatt Gaskiya Bro ka ɓatamana yanayi Yanzu gashi ka katse shi bai gama ba, Sajad ne yayi maganar yana kallon Sulaim, Tsaki Sulaim yaja Tare da Sun kutar, Computer ɗin shi Yanufi Dinning Area, Gaba ɗaya suka dariya, Yarima Sultan yace Wallahi, ku ƴan iska ne, Amma zanyi maganin ku Soon, yafaɗa shima yamiƙe yabar musu gurin, Yanufi Upstairs Don yagaji sosai, Sajad yace Amma ai da kun tsaya yafaɗa mana sunan ta, kafin kutafi cikin ɗaga murya yayi maganar Amma ko juyawa Sultan baiyi ba bare yayi magana, Suma tashi Sukai a tare, Samrat yace Ina son Zuwa MALL Ko zamuje? "OK muje Sajad yabashi amsa a taƙaice, "Samrat yace Oh sorry, Naman ta baka jima da zuwa ba Akwai gajiya a tare da kai, Ka huta kawai, "No Muje kawai Ba wani gajiya fa, Key ɗin mota Samrat ya ɗauka sama table suka fice abun su, Suna sa kai Suhanna itama na sako nata kan, Da sauri taja baya tana basu hanya, "Tace Kuyi haƙuri ban kula ba" Ba tare da Sun kalle taba Suka wuce itama dama basu take kallo ba Waya ce a hannun ta, kuma hankalin ta nakan wayar, Suna wuce wa tasa kai, Suna shiga mota Samrat ya kalli Sajad yace, "Man Allah kamar nasan Voice na Wannan data wuce, Cikin halin ko in kula Sajad yace, To a ina kuma? "Shiru yayi tare da Faɗin, Nakasa tunawa amma tana min kama da muryar Masoyiya ta, SOHANA, "Dariya Sajad yayi Sosai, "Kace Har Gezo take maka Kana Jin Voice ɗin wasu like her, Easy Man Mutafi Kawai, "Ɗan ɗaga kafaɗa Samrat yayi, Batare da yace komai ba ya tada mota, ~ Suhanna ~ Zama tayi Saman kujera ta ciga ba da Shafa wayar ta, Tana jiran Sulaim kamar yadda yabata Umarnin ta jirashi, Tayi Tsammanin yana Upstairs kawai tagan shi daga Dinning Area yafito Hannayen Sa zube cikin Aljihu, Murmushi ta sakar masa, ta ajiye wayar tace, "Ya Sulaim barka da dare, Fatan anfito Lafiya ya ƙarfin jiki? Ɗan ɗaure Fuska Sulaim ɗin yayi, "I don't know,it's not what I ask you, Nace kizo tun ɗazun sai yanzu ko, Suhanna yaushe nafara wasa dake? "Dan Allah Yayana kayi haƙuri, Naje aiki nadawo, Nasamu ana walima Na zauna, bayan an gama na koma House, Sannan na cimma saƙon ka, A Time ɗin nagaji sosai, Kuma inayin..... "Na Tambaye kine?"Just answer my questions, Sulaim yafaɗa yana Kallon ta ƙasa ƙasa, "A'a Please ya Sulaim nayi Laifi amin Afuwa, gani na amsa kira, "Better, Gashi wanda ki kaiwa laifin Har Ya fita Kidawo gobe ki bashi haƙuri, "Ya Sulaim laifi kuma ni? Tafaɗa tana nuna kan ta Tamkar zata fashe da kuka, "No Maybe Ni, "Sorry Amma bansan laifin dana aika ta ba, Please kafaɗa min, "Zaki iya Tafiya dare yayi, Idan kika dawo Gobe Zakiji laifin da kikai Tunda, U don't Know oky" Ɗaga kai tayi alamar Eh, Tashi tayi jiki ba kwari ta gyara, Maya finta Wanda yake Siriri ko gashin kanta bai Rufe ba, Amma jikin ta sanye da wata jib gegiyar Rigar Sanyi wanda ta ɗora Saman Kayan jikin ta takai mata har gwaiwa, Bin bayan ta Sulaim yayi da kallo Yana sakin Murmushi dan yasan da'alama ta shaƙa, Bayan ta fita Da har yayi hanyar Sama Sai kuma ya dawo yabi bayan ta shima sai da yafita har waje, Akan idon sa tashiga motar da tazo da ita, Bai dana kallon motar, ba har saida yaga ta fita daga House ɗin gaba ɗaya, Bai koma ciki ba Sai ya nufi Coffee Garden Aran Sa yaji ya daɗe bai jeba, yana son gurin kodan Shuke shuken dake cikin Garden ɗin masu Dadda ɗan ƙamshi, Ƙarasawa yayi cikin gurin, Haske Tamkar da rana Ko ina gwanin ban sha'awa ga Dadda ɗan isakar dake ƙadawa A hankali Cikin yanayin sanyin garin, Mutum ya gani zaune An juya baya da'alama Wanda ke zaune ya shagala da tunanin wani abu ko kallon wani abun, Saboda daga yadda Wanda ke zaune Ko alamar yaji motsi ya juyo bai yi ba, Mace ce, Sulaim ya Furta hakan a ranshi, Kasan cewar Daya ƙara matsawa yagan ta sanye da Hijab, Sosai ya ƙara matsawa Kanta, don ganin wace, Kamar wanda aka ɗaure haka yaja ya tsaya cak ya kasa Matsawa gaba ya kasa matsawa baya, "Kama ta yayi kamin Sallama baka tsaya min a kaba, Suhaima ce tayi maganar ko motsawa ba taiba daga yadda take, "who are you and what are you doing here? Sulaim yayi maganar babu ƙoɗar a ranshi, "Baka ganewa ne, Ko bakajin Hausa, Nace Sallama ce fari, Zagayawa Sulaim yayi, Ga mamakin Suhaima Sai taga ya zauna kusa da ita Kujera ɗaya, bata ko motsa daga yadda take ba, Kallon ƙasa ido tayi masa batare da ce komai ba, "Kena son shiga rayuwa ta, Shinke wace?" That's last Question About who are you," "Good it's the only solution, da haka kayi da tuni ka huta, Zan ƙara faɗa maka Sanin koni wace ce bashida wani amfani a gurin kowa dake Cikin Ahalin ka," "Murmushin gefan baki Sulaim yayi Yace, Kin temakeni Nasani, Amma ban saki ba, Saboda rayuwa tace, "Tamkar shirme na ɗauki wannan maganar, Saboda, Idan na bari Ka mutu a hannun wasu ai nayi asara, Daga nan har zuwa wani lokaci Matuƙar ina raye bakai ba koma waye bazan bari Wani abu yasa meshi nabari ya cutu Kuma ina da yadda zanyi, bazan bari hakan ya faru ba, sai idan kwanan mutum ne ya ƙare ba yadda muka iya da ƙaddara, Zan kula da kowa, Saboda inaso komai ya ƙasan ce na musamman kuma faruwar hakan ya zama a hannu na, Ita fansa a jini take yawo, har sai lokacin da aka aiwatar sannan ake samun salama, amma ba kowa ke gane hakan ba Ɗan halak kaɗai kijin hakan, Zanso kayi farin ciki na wani ɗan lokaci Saboda ku ɗin Fansar rayuka ne, "Idan ki kai magana da yawa, Kaina zaiyi ciwo bana son hayaniya, "Murmushi mai Sauti Suhaima tayi Kafin tace karka Damu, Shima wannan Lokaci ne kuma za kadai naji, "Ban yadda dake ba kullum Fuska a rufe, Sulaim ya faɗa yana kallon wata Flower data zuba Furanni ƙana na, "Kamar yadda nima ban yadda dakai ba, ba mamaki nice baka yadda dani ba, To ni kowa ma ban yadda dashi ba, Tana kaiwa nan Ta miƙe ta nufi Hanyar fita daga Gurin, Bayan Ta tafi ya daɗe a gurin kafin shima ya tashi, Zuciyar sa Fal Da tunanin Kala kala game da Suhaima, Baya Son ganin Yarin yar Sam Amma koda yaushe Ta tsaya masa a rai, A gogon dake ɗaure a tsintsiyar hannun sa ya duba ganin dare ya ja, Yanufi ciki A parlourn Sama ya samu Yarima Sultan Zaune Mulkin nan ya Motsa Rannan a haɗe, ƙarasawa Sulaim yayi kusa da shi Sosai ya zauna, Kallon shi Yarima Sultan yayi, Yace "Amini na me matsalar ka? Murmushi Sulaim Yayi yace"Nothing is wrong with me" Kana son yimin wayo Saboda kasan naga damuwa A tattare da kai ko, Shima Sultan ɗin murmushi yayi, yace Nima Lafiya kamar kai, Gobe zan koma Masarautar Gabas insha Allah, Da sauri Sulaim ya ruƙo hannun Sultan yace, Aminina Munyi maka laifi ne? "Dariya Sultan yayi, Yace Gaskiya Dr. Kana da Matsala, Meye na Shiga damuwa, Yanzu haka Ba jimawa Ummul Bait Ta kira ni Tace, Inzo gida Gobe, Bata Saurare niba ta kashe wayar, Gashi inason Fara shirin komawa South Korea 🇰🇷 Saboda aiki na, Ɗan Jim Yarima Sultan yayi Fuskar sa ta ƙara Bayyana damuwa ƙarara, "Calm down Saraki Komai Mai sauƙi ne, kar kadamu" We are together At Any moment" "I know, Muna Tare Amma Bana son Maganar auran nan, kuma Nasan shine Dalilin kiran, "Shiru Sulaim yayi Don shi har ga Allah ya ma manta dawani batun Auren da Aka sa, "Wace Zaka Aura? "Yarima Sultan yace, Sultana, Da ita suka haɗani, "Kallon Shi sosai Sulaim yayi, jin kusan damuwar Su ɗaya da Aminin nasa, Yace Amma baka son tane? "Shiru Sultan yayi, har saida Sulaim ya ƙara Magana, "ina jinka Kafaɗa min mana, "Just Bata cikin tsarin irin Matan da nake so, At all Batsari na bace kuma ni bana son ƙaramar Mace, Shekarun ta Basu kai irin yadda nake so ba, Dariya Sulaim yayi, Saraki Duk bansan wannan ba, idan Shekarun Sultana Sunyi Kaɗan Ƴar shekara nawa kake so? "Hhm Aminina Baza ka gane ba, Sam Bata cikin Tsari na ne, Bazai ma yiyuba Wallahi."_I Must warn this girl. If She Doesn't say she's cancelling this Marriage, then Surely, she will Regret marrying me_" "Dafa ƙafaɗar shi Sulaim yayi, Yace kayi haƙuri Saraki Bayayya ga iyaye Dole Na Tabbata Baza suyi komai don su cutar damu ba, ina so kada kayi wani yunƙuri, kamiƙa komai ga Allah, zanso kasaki Ranka kayi Farin ciki, Sultana zata iya zama yadda kake so bayan Auren ko, Emm" "Murmushin yaƙe Sultan yayi, tare da faɗi komai Ya wuce Amma dole sai na fara jamata kunne, ta janye maganar auren Da kanta idan ba haka ba zata ga abunda bata so, Yanzu kai ya maganar naka Aure, Har yanzu banga Saleeman ba, "Ɗaure Fuska Sulaim yayi Tamau, Nifa ban tsara Wani aure yanzu ba, Inada plan da yawa sai na fara gyara aiki na Sannan komai zaimin dai dai, Ita fa wannan Yarin yar Tanada Damuwa, Ga hayaniya tana son takura min, Ban masan ta yadda zan iya zama da ita ba, "Idan ka nuna baka so Zata bari, Yarima Sultan yafaɗa yana kallon sa, "Oh Matsalar ta ne, Ni ba ruwa na Idan suka ajiye ta ta gaji da zama Dole zata tafi, Saboda bazan taɓa iya Cutar da jinin Uncle Bello ba, kuma ƙanwa ga, Saleem ɗina" Kawai bana son wani Aure gaba ɗaya yanzu, ba da ita ba koma da wace, A haka Suka Cigaba da Hirar su Cikin nuna Kulawa da damuwar Juna, Daga yadda Suke Maganganun zaka fahimci Gaba ɗayan su basa Son auren, Sai da Dare ya raba sosai har lokacin, Samrat da Sajad basu dawo ba, Tunda ga Wannan rana Kullum Sulaim da Suhaima sai sun haɗu a wannan Garden ɗin, Dama Sulaim, Yana Son kaɗai cewa shi kaɗai Duk lokacin da yake baƙatar hakan wannan Garden ɗin ne wajan zuwan sa, Sai Allah yasa wa Son Gurin Itama Kullum idan bata jeba Sai taji duk babu daɗi, Wata rana ya riga ta zuwa wata rana ta riga shi zuwa, Basa kula juna wata rana kuma sukan yi magana jefe jefe, Har sai ran kowa ya ɓaci acikin su, Sulaim yarasa dalilin Ɗaya sa ta shike son shiga rayuwar sa, ita kuma ta rasa dalilin daya Kullum yake Bibiyar ta, ***Niko Nace Lallai Suhaima Sannu da ƙoƙari kizo har part ɗin Mutum Kuma ki ringa tunanin ya na bibiyar ki😂*** ~ Barrister Sulaiman ~ "Haba Beb dan Allah kiyi haƙuri yanzu idan kika tafi ina zakije Nace miki fa, Ana ɗaura aure na da Sabrina zan mai dake gida Sannan babu wanda ya isa ya hana ni zama dake Tunda a yanzu kin zama mallaki na," Cikin Zafin rai, khaltum ta Fizge hannun ta, cikin Kuka ta furta, Gaskiya Nidai ka mai dani ko kabar ni natafi yau kusan Tsawon Wata guda Ina cikin wannan ƙaton gidan ni kaɗai wata rana Ka kwana wata rana kabar ni ni kaɗai, ina kake so na tsoma raina Karaba ni da ƴar uwa ta yanzu nasan kullum cikin ne mana take don baza ta taɓa gajiya ba, Tunda mun riga munyi Aure kawai mu koma, cikin Kuka Mai sauti takai ƙarshan maganar, "Oh my god, Beb Kiyi shiru kukan ki na tadamin hankali kinsan ina son ki, Zama mu koma Soon Bawani long time NE ba, ko two weeks bazai kai ba, kuma ina tare dake, yanzu idan muka je ke a matsayin mata ta, akwai damuwa ne, Yanzu kin haƙura ko? Zan siya miki duk abunda kike so ko Meye shi matuƙar da kuɗi ake siya, Da sauri Khaltum ta goge hawayen idon ta tare da washe baki, To Shikenan na haƙura amma yanzu ka kaini inda mukaje ran nan ɗin nan, Murmushi Barrister Sulaiman yayi don ya gane inda take nufi, Gaba ɗaya yagama gano Khaltum Indai da abun duniya to tabbas mantawa take da komai, amma shi son gaskiya yake yi mata, "Yauwa yanzu naji kince na Rabaki da ƴar uwar ki, Dama kina da ƴar uwa a cikin Estate ɗin mu? "Cikin dabir dabir tace, A'a Kawai ba ruɗe ne shiya Amma bani da kowa, Maganar Suhaima ce ta dawo mata cikin kai, wanda tace mata katta sake ta bari wani yasan su biyu ne, "Ɗaga ƙafa ɗaya yayi tare da taɓa baki, OK yanzu ki shirya sai mu tafi ko? Tun kafin yagama rufe baki Khaltum ta Nufi bedroom ɗin ta da gudu, ta faɗa toilet, Shikam Murmushi kawai yayi, ~ Suhaima ~ A yau kiran da tayiwa wayar Mother yafi Ɗari, Take tausayin kanta ya kamata, tafara tunanin ta yadda zataje Garin su can Bichi Don Duba halin da mother ɗin take ciki, Abun ya fara bata tsoro, a iya sanin ta Mother bata kashe wayar ta, Kuma Ta tabbata ba rashin Caji bane, Don Basuda matsalar wuta, Koda matsala ta samu A iya Tsawon Kwanakin nan sana da wata Ɗaya ai yaci ace ko gurin masu caji take, Tuni jikin Suhaima ya bata ba lafiya ba, Khaltum ce ta faɗo mata a rai Kasa daure wa tayi Wasu siraran hawaye suka zubo nata, Yanzu Shi kenan na zama ni kaɗai, Khaltum ina kika shiga Me yasa zakimin haka Why khaltum, kar kibari Arabamu ina tare dake, Sosai Suhaima tashiga sun bato ita kaɗai, daga ƙarshe ta yanke Shawarar Duk yadda zatayi wajan Zuwa Bichi sai tayi don Dubu mother ko zuciyar ta Ta samu salama, A yanzu ji take komai yazo ƙarshe tagama gano komai da kowa acikin Estate ɗin jira kawai take lokacin fara gabatar da hukunci yayi, kuma bata son fara ai wayar da komai Sai ta fara faɗa wa mother," *BARNO STATE* _Masarautar Gabas_ Gaba ɗaya hankalin kowa dake cikin Masarautar, Ya koma Gurin shirye shiryen biki Sosai kowa ne ɓangare an kaca me da hidima, ko wane sashe da irin shirye shiryen da Suke, Gaba ɗaya hankalin kowa ya koma gurin shagalin Bikin Yarima Sultan da gimbiya Sultana, Yarima Safwan da Gimbiya Shaheeda, Mai Martaba yabada umarnin A faɗawa Ummu Mu'azzam Mahaifiyar Su Gimbiya shaheedah, An bata izinin halartar bikin ƴar ta, Amma baza ta wuce kwana uku ba, lokacin da saƙon ya risketa Ba laifi taji daɗin hakan, Tunda batasa rai da wannan alfarmar ba, Itako Gimbiya Shaheeda sosai tayi baƙin ciki Ace wai Mahaifiyar ta Sai an bata izinin Zuwa shagalin Auran ta kuma shima sai an ƙa'ide mata kwanankin da zata yi, Ji tayi ai kodan wannan wulaƙancin sai tasan yadda tayi Mulki ya dawo hannu yayan ta mu'azzam kodan jin daɗin Mahaifiyar ta, Yanzu kowa ya ajiye baton duk wani ƙulli da makirci da wani da maganar mulki, bawai don abun baya ransu ba, kowa da abunda yake shiryawa, Sai zuwa bayan biki a ɗora sabon lale daga inda aka tsaya, ko wane mugu ya adana muguntar sa har zuwa a gama gaba ɗaya hidimar, Yarima Sultan ne, Zaune a Babban Parlourn Galadima Murtala na sauƙar baƙi, Ancika gaban shi da nau'i Nau'in abinci kala kala, da kwandon kayan Mar'mari, Wanda aka lulluɓe shi da Lallausan yadin karan miski, Daga ni kasan hankalin sa na wani gurin, Fuskar shi, Babu alamar wasa Ya haɗe cikin Shigar Sarakai ba ƙaramin kyau yayi ba, A gogon dake ɗaure a wrist ɗin sa yaduba, tare da sakin siririn tsaki, Cikin Taku izza da isa Gimbiya Sultana ke taka wa taci ado Sosai Tayi kyau sai dai sai dai Tufafin da tasa Sam bai hau da Kwalliyar taba, Bayan ta kuyan gine guda biyu, A dai dai ƙofar shiga Parlourn suka ja suka tsaya, ita kuma ta tura kai ciki, Bakin ta ɗauke da Sallama, Fuskar ta ɗauke da Annurin ganin Abun ƙaunar ta, Ciki Ciki Sultan ya Amsa Sallamar, Wanda badon, Bakin shi da taga ya motsaba da sai tace bai Amsa ba, "Barka da Warhaka Yarima na Allah yasa kana cikin Aminci" "Lokacin da na Ɗibar miki ya ƙare, Sai kuma wani lokacin Yarima Sultan ya faɗa yana miƙewa tsaye, "Da sauri Sultana ta Miƙe itama, Haba Yarima Na kofa magana baka bani damar yi ba, "Kin zaɓi Aure na ko? To kiɗau mata kan zama dani, Amma a yanzu lokacin ki yaƙare, yana kaiwa nan ya fara taka wa A hankali, sai kuma ya tsaya cak, ba tare da ya juya ba yace,"Haryan zu kina da zaɓi, da Sauran Dama, ki janye Aure na ko, ki Barshi wannan ba matsala ta bace, da hanzari ya ƙara sa fita daga Parlourn, Fadawan sa suka rufa masa baya, Har ya ɗau tsawon lokaci da fita, Sultana bata daina kallon ƙofar ba, Can kuma ta Duƙushe Saman Gwaiwar ta ta fashe da wani irin kuka mai tsuma zuciya, Ummul Bait Kallon Sultan tayi, Tace Yarima Kafara bujerewa magana ta ko? "Cikin Sauri Yarima Sultan yace, tuba nake Amin Afuwa, Bana fatan Allah yanuna min Ranar da zan koda ƙin sauraron ku bare na bujerewa maganar ku, "Ameen, Amma ai nace kaje Gurin Sultana ku tattauna, Kaji ko tana da buƙatar wani abu ko? "Allah ya temaki ke daga can nake, na baro ta cikin Aminci, "Masha Allah Amma kayi Sauri, Akwai wani Saƙo da ya iso Bayan Fitar ka, "Allah ya ƙara miki Lafiya, Yarima zai so sanin daga ina saƙon yake, "Sulaim ne Ya aiko, Zuwa ga Amaryar Yarima Zaka iya zuwa ka duba, Shiru Yarima Sultan yayi yana mamakin Jin saƙo daga Aminin sa kuma Ta hannun Ummul Bait Sannan zuwa ga Amaryar ta, Me hakan ke nufi? Take yayi wa kansa Tambayar, Yaushe Aminina yazama Mara kirki yanzu goyan bayan Auren nan yake kenan!? Wallahi sai na rama, "Allah yasa Yarima yana lafiya, Tunanin Meye kake? "Murmushi ya ƙirƙiro tare da Faɗin, Alhamdulillah Ummee, ina lafiya, "To zaka iya tafiya, sai ka duba saƙon Meye, Da'alama kaya ne, "To na barku lafiya ya faɗa tare da fice wa yanufi Part ɗin sa yana tunanin, irin Rashin mutumcin da zai wa Sulaim tun a waya kafin su haɗu, saboda dama sun tsara A Kano za suyi Walima, ~ Suhaima ~ Zaune take inda tasa ba zama, a kowa ne dare, Sulaim na tsaye daga gefe kamar dole hannun sa ruƙe da Cup mai ɗauke da Black Tea aciki, Kallon gefan ido Sulaim yayi mata Ganin ta zubawa Guri ɗaya ido ne yasa shi kai nashi idon gurin, "Suhaima ce tace, Bana son a tsaya min akai, Naji daɗi zaka zama Ango jibi, ka daina zuwa inda nake, Duban ta Sulaim yayi sosai, Amma dai kamar kinada Taɓin Hankali, ko kin manta nan ɗin Mallaki nane, kin takuramin kin shiga rayuwa ta, ina so dama in sanar miki, Da zarar angama Wannan Bikin Zanyi maganin ki, "Suhaima tace, Wani lokacin kamar ba kai ba, Saboda kana da abun dariya, Ba mamaki inada Taɓin hankali, Amma koda nan ɗin yake mallakin ka, tunda kaga ina zuwa sai ka huƙura saboda akwai abunda nake yi anan ɗin, Amma kada kadamu kan ka dan baza ka taɓa sanin ko Meye ba, Sannan kamar yadda kake jira agama biki kayi magani na, nima hakan kawai nake jira" "kamar yadda kike zuwa nan saboda wani abu nima Ina da nawa dalilin, Wanda bazai sa saboda ke na bari ba, idan kina buƙatar kaɗai cewa to ki canza guri, Dama irin ku marasa gaskiya ai dole su runga zama su kaɗai, Bansan dalilin daya sa baffa ya yadda dake ba, Yakai ƙarshan maganar yana kai cup ɗin Black tea ɗin bakin Sa, "A ɗan zabure Suhaima ta furta, Inna lillahi wa inna ilaihi raji un, wanda yayi dai dai da Shima Sulaim ya furta, Ya rabb me wannan yana kallon sama, "Wannan shi ne karo na biyu da Suhaima ta kalli Sulaim sosai, Cikin yanayin mamaki ta Furta, Shin Dama kaima kana ganin abunda nake gani anan,? "Kema kina gani?Shima da mamaki ya tambaye ta, Ɗaga masa kai tayi alamar eh, Harcikin zuciyar ta tana ƙara tsinkewa da Al'amarin, Ta taɓa tambayar Princess ko tana ganin abunda take gani a gurin Tace mata, A'a Suhaiman ta ƙara nuna mata Amma tace ba abunda taganin, har mata so mai da Suhaiman mahaukaci ya, Shima Sulaim mamaki yake taya akai Suhaima ke ganin abunda Ya tabbatarwa kansa shi kaɗai ke ganin sa, Tun yana ƙarami acikin Estate ɗin, A kwai lokacin da ya taɓa faɗa wa baffa, Suka zo tare Baffa baiga komai ba, Sai sukai tunanin wai aljanune suka buɗe masa ido, Yaƙara tambayar Sultan still amsar ɗaya ce babu abunda shima ya gani, Tunda ga lokacin ya tabbatar wa kansa shi kaɗai ke ganin Abun, Tabbas akwai wani abu a ƙasa, Suhaima tafaɗa tana kallon Sulaim shima ita yake kallo..!!! ALHAMDULILLAH! ALHAMDULILLAHI!! ALHAMDULILLAHI!!! *_Anan ne nakawo ƙarshen Littafin AHALINMU ƊAYA BOOK 2 sai mun haɗu acikin AHALIN MU ƊAYA Takun Ƙarshe Insha Allah, ina roƙon Allah S.W.T Yasa damu da Alkhairan sa, Allah ka haɗa mu aladan, kuskuran dana aikata acikin wannan littafi Allah kaya femin_*, *Kuci gaba da bibiyar, Alƙalamin Fatima Y zakariyya (Tymer's Henna)✍️ don samun da ɗaɗan littattafan Hausa novels📚* _Ƙirƙirarran labari ne, idan wani ko wata yaji yayi dai dai da rayuwar sa ko wani labarin to, Arashi akasamun, Kuskurana da zaku tsinta aciki kuyi watsi dashi saboda nima ƴar Adam ce kamar kowa zanyi kuskure zan aikata dai dai,_ *_Godiya ta musamman gare ku Masoya na Alkhaerin Allah yakaimu ku a duk inda kuke a Faɗin duniya, Allah ya faran tamuku ya albarkaci rayuwar mu baki ɗaya, Allah ya sakawa iyayen mu da Mafificin alkhaeri, Ka gafar ta musu, kabiya su da aljannah ma ɗaukakiya🤲🤲🤲_* *NOTE! NOTE!! NOTE!!!* _Gamasu Ƙorafi ko shawara, ƙofa a boɗe take, zaku iya nemana ta wannan number ɗin 08141825210 WhatsApp only,_ _Sarauniyar👸 Nazari writer's✍️_ *_(THE QUEEN👑)_* ________Dedicated to anty salma💎 *_Part 2_* (Littafi na biyu📘) *_Ina mai farin cikin sake haɗuwa daku a cikin Littafin AHALIN MU ƊAYA. Kashi na biyu, ina roƙon Allah ya amfanar da mu abin da ke cikin sa, akasin haka kuma da kuskure na ku watsar dashi gefe, saboda nima mutum ce kamar kowa zanyi dai dai zanyi kuskure, domin ɗan Adam ajizi ne, Allah ya shiga dukkan lamuran mu yayi mana jagoran ci_* _Godiya ta musamman gareku ɗaukacin masoya na ina matuƙar yaba muku🤗😘😘_ *Da sunan Allah mai rahma mai jin kai* *_in the name of Allah, the Entirely Merciful, the Especially Merciful_* ➡️🅿?1️⃣?2️⃣📖 "Gimbiya Sultana sosai take jin zafi a ƙasan ranta, jitayi tamkar ta haɗiye zuciya ta mutu dan baƙin ciki, Mamaki yahana Galadima motsawa daga inda yake zaune, ganin abun yake tamkar amajigi, Mamakin ganin Yarima Sultan yayi hawa kuma ya sauka lafiya, Ba tare da wani abu ya same shi ba, kenan aikin damukai ya tashi abanza kenan? Cikin Ransa Yayi wa kansa tambayar, Duk da sanyin da ake a gari hakan bai hana Jakadiya jiƙewa sharkaf da gumi ba, Saboda tsabar tsoro da fargabar abunda zata tarar daga gurin Hajiya mai soro, Ya a kai Yarima ya tsallake wa tarkwan su, ina Bazai Yiwuba, Tabbas akwai abun da ya faru amma nidai nasan nayi komai kamar yadda aka bani umarni, Tafaɗa cikin ranta tana ƙara rarraba ido, Cikin isa, izza, da taƙama Yarima Sultan ke tafiya shida princess Salma, zuwa inda aka tanada don zaman shi Fadawa biye dasu Suna kirari, Suna isa gurin da aka Ta nada Don zaman su, Yarima ya nufi gurin da Aminin sa Sulaim ke zaune, rungume Sulaim ɗin Yarima yayi cikin kunnuwan Sulaim ya Furta "Allah yasa Amini na yana lafiya kasan cewar aminin sultan cikin farin ciki shi zai faran Zuciyar Yarima ina fatan kasan cewar ka haka" Ɗan ɗaga kai Sulaim yayi tare da Faɗin komai dai dai Sultan ina fatan babu damuwa a tare da kai" Shima Ɗaga kai kawai Yarima Sultan yayi tare da janye jikin shi batare dayace komai ba ya nufi gurin zaman sa, Ya haye kan Kujerar sa mai kama da karagar mulki, Ita kuma princess aka bata kujerar Da aka tanada Ga tauraruwar da tayi nasara a Hawan da Yarima Yayi, wanda Gaba ɗaya mutanan Gurin suka sa ran Gimbiya Sultana ce zata hau Saman Kujerar, Cike da alfahari da murna princess ta ɗane gujerar wadda ke kusa da Ta Yarima kaɗan, taɓan garan hannun daman shi amma har a lokacin bata dawo hayyaci taba, saboda ta tsorata sosai, Har lokacin Ji take tamkar ana mata lugude a ƙirjin ta, Ba mutanan gurin ba hatta Sarki yaji daɗin hawan da yarima yayi tare da princess, wadda duk wajan babu wanda ya iya gane wace ce, Banyan hayaniya taragu sai tashin ƙananun maganganu ƙasa-ƙasa, a lokacin Maga Takar da ya sanar, da za'a fara Gabatar da kyaututtuka ga Yarima Sultan, ɗaya bayan ɗaya aka fara gudanar da shagalin kyauta, abun ban sha'awa cikin irin, al'adun su, sai da aka fara gabatar da kyaututtuka, da ɓakin masarautar suka bayar, ga Yarima sultan tare da yi masa barka da dawowa, Sai da aka gabatar da kyautar sarakuna kafin na "ƴaƴan su, da haka aka kammala aka dawo cikin Masarautar Gabas, Akafara gabatar da kyautar Mai martaba sarki zuwa ga ɗan sa Yarima Sultan, wanda mai martaba yace a sanar ya sadaukar da Rabin Masarautar Gabas ga Yarima Sultan, tare da bashi damar zaɓar duk wani abun daya keso bayan haka, Wani irin zabura Galadima murtala yayi wanda har sai da rawanin kansa ya kusa faɗuwa yayi Saurin tarosa, batare da kowa ya kula da hakan ba, illa baba Waziri wanda Yaga komai Murmushi yayi haɗi da girgiza kai don yasan akwai matsala, Kasa jurewa Fulani tayi, tsabar baƙin ciki batasan lokacin da ta tashi ta nufi sa shan taba, kuyangin ta suka rufa mata baya, Yama za ayi inaji ina gani ga ɗana amma ace sarki yayi kyau ta da rabin masarauta, cikin ƙunar rai, ta furta wlh bazai yiyuba Da sake An ɗaura zanin Mahaukaciya, A Ɓangaran Sultana kuwa Cikin sanyin jiki Da suyar Zuci, Wanda gaba ɗaya kunya ta hana ta Ɗaga kai ta dubi mutanan gurin, A haka tagabatar da kyautar ta zuwa ga Yarima, Wasu kyawawan alkyabba ne guda 5 launi daban daban masu kwalliyar Azurfa a jikin su, sai tagwayen Dokuna Majiya ƙarfi da gudun gaske, farare tass Masu Baƙin Bindi guda biyu, haɗi da sandar girma launin ruwan zinare, Sai da kowa yayi mamakin Kyautar Sultana ga yarima, Da'alama shi hakan Sam bai dameshi ba ko a fuska bai nuna komai ba, Bayan Gimbiya Sultana, Ta kammala Aka gabatar da Saƙon gimbiya Shaheedah wadda ita tsabar mulki Ko tashi batayi ba yayin gabatar war daga zaune tafaɗi komai, tabada manya manyan kyaututtukan Girma ga Sultan wanda sunshafe Na gimbiya Sultana, Nesa ba kusa ba, Tashi Siyama Tayi cikin shigar ta takaran miskin, tayi kyau sosai ita da zara suga gabatar da kyautar su zuwa ga Yarima Sultan Yarima, Fadawa ne suka amsa da Cewa Yarima ya amsa kuma yana godiya ga "ƴaƴan Fulanin Sarki Mahaifiya ga Yarima Safwan, Nan fa kallo ya koma sama Hankalin kowa Yakoma zuwa ga Princess ana jiran ganin Meye kyautar ta kowa abunda yake jiran gani kenan, Kamar princess tasan Abun dake cikin zuciyoyin su, cikin nutsuwar ta tashi ta ɗan juya ta kalli Yarima, Cikin sa'a shima ita yake kallo mamakin ganin ta tashi, cikin Ransa yake Tunanin Meye zatayi, sannu ahankali tafara gangara wa zuwa ƙasa gurin maga takarda, hannu tamiƙa masa alamun yabata abun magana, Babu musu yamiƙa mata Cikin Rawar jiki, bayan tayi sallama ta gabatar da gaisuwa zuwa ga mai martaba sarki da manya manyan ɓakin, sannan ta ɗora dafaɗin, "A matsayi na na baƙuwa a wannan masarauta mai albarka da cikakken iko da adalci ga al'ummar da suke ƙasan ta, ina matuƙar godiya da karramawa, Na duba kaf cikin Abunda na mallaka a rayuwa, Kuɗi, Dukiya, Matsayi, Babu abunda yadace Ga Yayana kuma Sarkin mu na gobe Yarima Sultan, amma zan sadaukar da duk wani abu da yake, mafi girma daga sashen rayuta, kyauta ce mafi girma a gurina, Amma mafi ƙanƙanta a zahiri, kyauta ce ƙarama amma kuma mafi girma a zuciya," Tana kaiwa nan ta juya tare da nufar gurin da Yarima yake zaune, Gaba ɗaya akabi ta da kallo hatta Yarima Sultan ita yake kallo har ta isa zuwa gareshi, Kowa na gurin yazuba ido yaga abunda zata yi, take tazare zoban hannun ta guda biyu, duka zobinan na ɗutse mai daraja ne sai ƙalli suke, Ɗaya zoban azurfa ne mai kwalliyar Jan Dutse, ɗayan kuma zinare ne mai haske da ɗaukar ido wanda akayi masa ado da Farin Dutse, cikin wani irin salo princess ta russuna agaban Yarima Sultan Tare da miƙa masa Zobinan da hannu biyu cike da girmamawa, ba musu Yarima Sultan ya buɗe hannun sa mai ɗauke da kyawawan yatsu dogaye, take ta ɗora masa zoban a tsakiyar tafin hannun sa, Wani irin murmushin girma Ummul Bait, daga inda take zaune, lamarin Yarin yar duk ya ɗaure mata kai ta rasa daga ina Yarin yar tazo, har cikin ranta take jin daɗin Yadda ta gabatar da komai, Meƙewa princess tayi daga gaban yarima tafara tafiya tare da zagayawa bayan Sultan ta tsaya, guri yayi shiru kowa na kallon iKon Allah saboda yadda princess takeyi ko ɗan da ya tashi ya tsufa acikin masarauta bazai iya abunda princess salma take ba komai irin na masu mulki, Hannun tasa ta dai dai ta zaman Hular da aka ɗora mata Alkyabbar jikin ta wadda akayi Hular da azurfa mara nauyi, akayi mata ado da dutsan mundurwar zinare, idan kaga hular sai kayi tunanin ta Sarauniyar matan Larabawa ce gashi sai ɗaukar ido take, shiyasa mutane kitunane Princess daga wata babbar masarauta ta fito, Tsayawa tayi a bayan Yarima takai hannu akaro na biyu ta cire Hular, Ƙara matsawa tayi Sosai bayan Yarima Sultan Hakan yasa fadawan Saurin Matsawa daga Gurin, Bisa mamakin kowa Princess ta ɗora hular saman rawanin Yarima, Wannan itace kyautata ga Ga sarkin mu Nagobe insha Allah, inayiwa Yaya Yarima Sultan barka da dawowa Gida Nigeria Allah ya tsare mana shi daga sharrin dukkan magauta, Tana kaiwa nan ta koma mazaunin ta, tare da miƙa abun maganar ga maga takarda, Babu wanda bata burgeshi a gurin ba, sai ɗai ɗai kun mutanan dasukeji tamkar su tashi su kashe ta a gurin Tafaɗi ta mutu, Suhailat ce ta matsa kusa da inda ummeetha ke zaune cikin kunnan ta tace, Ummeetha wlh ji nake muryar wannan Gimbiyar Kamar Autar ki, Kallon Suhailat ummeetha tayi kafin tace, ashe bani kaɗai naji hakan ba, komai nasu iri ɗaya amma wannan ƴar gidan sarauta ce, ai auta bata ji tana can tana yawo ko yanzu nakira wayar ta tana shiga amma bata ɗagawa, Gaskiya wannan auta ce nidai nakasa yadda ace ba iya bace, mommy ce tayi maganar tana daga kan kujerar da ke gefan ta ummeetha, Murmushi kawai ummeetha tayi batare da tace komai ba, Kyautar da Sulaim yabawa Yarima Sultan saida kowa ya girgiza agurin saboda babu wanda yabada makaman ciyar ta idan aka cire mai martaba sarki, Dakan sa Sultan ya gabatar da godiya zuwa ga aminin sa Sulaim, Bayan kammala gabatar da kyauta masu kiɗe kiɗe da busa suka cigaba da yi haɗi da kirari ga Yarima Sultan Yusuf Shareef Zaki, A lokacin kasanar da tafiyar mai martaba sarki, saboda babu abunda ya rage sai cin abinci, hakan yasa Shima Sultan tashi Zuwa ciki Fadawan sa suka rufa masa baya yadda yaje gurin a doki haka Yakoma a saman doki, Sulaim dama tunkafin tafiyar sarki shiya fara barin gurin saboda dama kawai daurewa yake yi amma kansa har ciwo yake yi masa saboda hayaniya ga kiɗe kiɗe, Ɓat aka nemi Princess aka rasa agurin ashe ta faki idon mutane ta gudu daga gurin, don gani take ai yau ta shiga uku ta jawa kanta duk nisan Gidan Baba waziri haka ta taka da ƙafafuwan ta zuwa can ɗin domin ta canza shigar ta tunkafin kowa ya dawo, kasan cewar kowa na gurin taron hakan yasa bata haɗu da muta ne sosai ba sai Bayi da kuyangin da suke zirga zirga suma jefi jefi take haɗuwa dasu, Duk inda taje giftawa sai an russuna ankwashe gaisuwa saboda yanayin shigar ta, duk yadda princess takai gason taga a na girma mata kamar Gimbiya, amma saboda tsabar ta ruɗe ko tsayawa batayi bare ta amsa gaisuwar, ________------_______ Kai kawo yake tsakanin bangon kudu da na arewa, cikin tsananin tashin hankali da ruɗani, ya goya hannun sa abaya sai zirga zirga yake cikin nazarin abun yi, Haba Ranka ya daɗe kabar wannan abunda da kake Tunda babu abunda zai amfana maka Kazauna muyi tunanin akan abunda ya dace muyi, don gaskiya munyi sake wankin hula yakaimu dare, amma bazai yiwu ba dole mu san makama, Hajiya mai soro ce zaune tana magana da Galadima wanda ya kasa zama Sai zarya yake cikin babban parlourn sa, Saboda ɗan uwan ka Yusuf ya rainaka taya za ai ya ɗauki Rabin masarauta ya kyautar zuwa ga ɗansa, ni Tunda nake bantaɓajin masarautar da akayi haka ba ai kaima kana da hakki Tunda Kanada gado acikin ta, amma batare da shawarar kowa ba ace an sadaukar da rabin masarauta kamar wannan mai girma da arziƙi da tsohon tarihi, gaskiya musan abunyi, Takai ƙarshan maganar tana kallon Galadima wanda ya nutsu cikin sauraron matar tashi, guri yasamu ya zauna saman kujera, kafin ya furzar da wani wata zazzafar ajiyar zuciya mai haɗe da ɓacin rai, Naji duk abunda kika faɗa Mai soro, akwai mafita wadda idan muka same ta, Ba iya Masarautar Gabas ba za mu iya mulkar Gaba ɗaya nahiyar mu da ƙasa ma baki ɗaya, mu shafe tarihin Yusuf da iyalansa komai ya dawo hannun mu, Cike da mamaki Hajiya mai soro ke kallon Galadima domin jin ƙara yin bayani, Jin yayi shiru ne yasa ta cewa to menene wannan ɗin?, ai Indai a duniya yake to tabbas sai mun sameshi domin cikar burin mu, Saida Galadima ya numfasa kafin yace HATIMIN MALLAKA, HATIMIN mallaka kuma? Mene ne shi ɗin?, tasake tambayar shi, Eh shine abunda nake faɗa miki idan muka sameshi to tabbas mungama samun komai a duniya, To babban abun tashin hankalin bansan a ina zamu samoshiba, saboda shi ɗin mallakin wannan Masarautar ne tun kakannen iyayen mu, dalilin barin sa Masarautar nan shine wani yaƙi da akai tsakanin Masarautar ABZIN Dake yankin ƙasar NIGER Cikin garin AGADAS zamanin sarki Shareef zaki, a lokacin aka nemeshi aka rasa, Kallon shi Hajiya mai soro take tamkar zata fashe da kuka jin, sunga samu sunga rashi, Ɗorawa Galadima yayi da cewa amma yanzu Sarkin Bokaye yake sanar min da cewa tabbas HATIMIN mallaka yana nan kuma Akusa damu idan har muka yi nasarar samoshi to matsalar tazo ƙarshe, Cikin sauri Hajiya mai soro tace to abazama neman shi mana idan ma mutane baza su iyaba atura Aljanu susa moshi mana,! Shiru Galadima murtala yayi kafin yamiƙe kamar wanda aka tsikara yace inazuwa cikin sauri yayi waje, Yana fita aka sanar wa da Hajiya mai soro isowar, Matar ɗan ta Mudassir Wato Sa'adatu wadda ake kiran ta da Kilishi, saboda itace babbar Ƴa ga sarki Yusuf shareef, wadda Mahaifiyar ta yafara aure kafin Ummul Bait, tun tana ƙarama Mahaifiyar tata ta rasu, tata so a gurin Kakar su Mahaifiyar su sarki Yusuf, sai suka haɗa auran zumin tsakanin, ɗan gidan Galadima Wato Mudassir da ita Sa'da Kilishi, Bayan ta fashe da Hajiya mai soro cikin isa da ƙasaita, tace waini Hajiya naji wata magana shin da gaske ne akwai tabbacin maganar kuwa? Kallon ta mai soro tayi wace magana kuma? Mai martaba sarki mahaifina, shin ya sadaukar da rabin Masarautar nan ga Sultan,! Hararar ƙasan ido mai soro tayi mata aranta tace wai mai martaba mahaifin ta, to ina ruwan mu da mahaifinki, mahaifin naki mara adalci kamar wata tsiyar yake tsinanawa, Afili kuma tace eh muma haka muka samu labari, tafaɗa ataƙai ce, Miƙewa Kilishi tayi tare da gyara zaman Alkabbar jikin ta cikin jin wani irin zafi a zuciyar ta ta furta nabarki lafiya, tafita zuwa sa shan su saboda tasamu amsar abunda takeson ji saboda bata samu zuwa wajan hawan da Yarima Sultan yayiba shiyasa bataji komai daya wakana ba saida mijin ta ya dawo a hautsine yabata labari, Tana tafe cikin ranta tana tunanin wlh bazai yiyuba kullum burin ta shine mijin ta Mudassir ya gaji kujerar mahaifin ta, amma shine za ayi kyauta da Rabin Masarauta, cikin sauri ta ƙarasa shiga cikin sa shan tare da kuyangi biyu a bayan ta, a zahiri tace ai dole na je Fada yau gurin Mai martaba sarki, _________________________ ____________________ _____________ Idan ka raunata kanka aikin banza kayi gara Ka tsaya ka fuskance ni mu samu hanyar bullewa, Haba Fulani taya za ayi ace sarki ya bada wani ɓan gare acikin masarautar mu, kuma ga ɗan uwana, sai kace niba ɗanshi bane, yarima Safwan ne ke magana hannun sa ɗaya na zubar da jini sakamakon wata kwalbar turare da ya fasa, saboda tsabar baƙin cikin abun da ya faru, Fulanin sarki wato (ummu Safwan) wadda idanuwan ta suka kaɗa sukai ja abunka da farin mutum hatta jijiyoyin ta ana gani sunyi data dara fuskar Nan babu annuri, Kar kabari fushin ka yarinjayi hankalin ka yanzu Meye amfanin wannan abunda kayi, idan har ka yadda da abunda nake faɗa maka to ka kwantar da hankalin ka komai ya kusa zuwa ƙarshe, a yau ba ƙar amin mamaki nayi ba ganin Yaron nan yayi hawa lafiya duk abunda muka shirya akansa ya warware, bansan Meye dalilin hakan ba saboda gabaɗaya filin hawan saida nasa akayi aiki a gurin amma duk abanza, Nasan abunda zanyi yanzu ga likita yazo katashi muje ya duba ka, To wai Fulani ita wannan Yarin yar da tayi zamiya da sultan yayin gabatar da hawan sa wacece ita? izuwa yanzu banda wata masaniya dangane da ita ba musan daga wace masarautar tazo ba, amma nasa ayi bincike akanta saboda naga haske atattare da Yarin yar dole mu kawar da ita gudun matsala, sannan babu fashi matar yarima Tafar ko itace Siyama, Naji labarin Yarin yar ta gudu daga taron batare da sanin kowa ba amma dole za asamota,! Batare da Yarima Safwan yace komai ba yatashi zuwa parlour don ayi masa treatment a hannun sa da yajiwa rauni saboda fushi..!! *_F pen's✍️_* [01/04, 3:10 pm] Zarah Tymre's Henna: _Typing📲_ What's app channel👇 https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V WhatsApp group👇 https://chat.whatsapp.com/C9sZ6UCsGEHKSALn3SYSqs *_AHALIN MU ƊAYA_* 💗💗💗 _CREATED AND WRITTEN_ _BY_ *_Fatima Y zakariyya👌_* _😍Oum Ameerah_😍 *Nazari writer's ass......📚* _Sarauniyar👸 Nazari writer's✍️_ *_(THE QUEEN👑)_* ________Dedicated to anty salma💎 *_Part 2_* (Littafi na biyu📘) *_Ina mai farin cikin sake haɗuwa daku a cikin Littafin AHALIN MU ƊAYA. Kashi na biyu, ina roƙon Allah ya amfanar da mu abin da ke cikin sa, akasin haka kuma da kuskure na ku watsar dashi gefe, saboda nima mutum ce kamar kowa zanyi dai dai zanyi kuskure, domin ɗan Adam ajizi ne, Allah ya shiga dukkan lamuran mu yayi mana jagoran ci_* _Godiya ta musamman gareku ɗaukacin masoya na ina matuƙar yaba muku🤗😘😘_ *Da sunan Allah mai rahma mai jin kai* *_in the name of Allah, the Entirely Merciful, the Especially Merciful_* ➡️🅿? 3️⃣?4️⃣📖 Batare da yarima safwan yace komai ba yata shi zuwa parlour, saboda an sanar masa zuwan DR. Zaiyi masa treatment a hannun sa da yaji ciwo, duk a ƙoƙarin kawar da fushin sa, A ɓangaran Ummul bait, sosai tasa aka shiga neman princess Salma, wadda ta gudu kafin atashi taga gurin taron, ko ina anduba acikin Masarautar amma babu ita ba alamar ta, Sai da tayi aike zuwa Sarkin ƙofa take yashai da musu babu wani baƙo da yafita daga masarautar, Mamaki ummul bait tayi tare da Faɗin to tabbas Yarin yar tana cikin masarautar, to amma ina ta shiga?, a ina za asamota? Shin wa ce ce ita? Meye alaƙar ta da ɗana Yarima Sultan har take kiranshi da yayan ta?, Waɗan nan tambayoyin sune suka yiwa ummul bait tsaye cikin ƙokwan rai, alƙawari ta ɗaukar wa kanta kowa ce ce wannan sai ta gano ta, Ya shugaba ta, Allah ya ƙara miki lafiya, gani na amsa kiran gimbiya, cewar wata kuyanga dake zaune daga gefan Gimbiya shaheedah wadda ke zaune ta ɗora ƙafa ɗaya kan ɗaya sai wani siririn glass dake Idon ta jikin ta sanye da riga da wando jikin su yanayin Kayan sanyi, amma kanta ko hula babu ta ɗaure gashin ta a tsakiyar kai ƙafar ta ɗaya sanye da tsarƙa ta zinare, Saida tagama danna wayar ta kafin taɗago dakanta kamar wadda akayi wa dole, ta kalli kuyangar dake zaune gaban ta ko kwakwkwaran motsi batayi saboda tsabar girmama wa, Magana tafara ahankali tamkar mai ciwon baki, Barira inason ki sanar min menene labarin da kika samo game da Yarin yar nan da tayi wa Yarima Sultan zamiya a filin Hawa, ina son jin komai dangane da ita, Kuyangar nan da aka kira da Bariri cikin girmamawa ta ƙara russunawa sosai kafin tace, " Allah ya temaki uwar ɗakina, babu wani tabbataccan labari game da ita saboda tayi ɓatan dabo acikin masarautar nan, hatta uwar gidan sarki (Ummul bait) tasa ane momata ita," Kallon ta gimbiya shaheedah tayi sosai tana nazarin wani abu, aranta can kuma tasa hannu ta ɗau wayar ta, Kinsan waye wannan? Yaya girman alaƙar su yake shida Yarima Sultan, Kallon fuskar wayar Kuyanga Barira tayi take kyakkyawar fuskar Sulaim ta bayyana cikin faffaɗan screen ɗin wayar saida taɗan kalla sosai kafin tace, Allah ya ƙara salama acikin zuciyar shugaba ta, wannan ai aminin Yarima ne, akwai tsananin So da shaƙuwa a tsakanin su, Kafin ta ƙara gimbiya shaheedah amma ai bansan shiba, sannan Meye Sunan sa? Ranki ya daɗe Shidin babaƙo bane a masarautar nan kowa yasan shi, ina tunanin kema don bakya ƙasar shiyasa biki sanan shiba, idan kika ganshi anan to tabbas Yarima na nan, sannan banida masani ya akan Sunan sa nafi jin kowa nakiran sa da Aminin Sultan, Jinjina kai Gimbiya shaheedah tayi cikin ƙasan maƙoshin ta tace zaki iya tafiya idan da buƙatar wani abu zanne meki, Angama, nabarki cikin aminci Gimbiya ƴar sarki jikar sarki, Allah yajiƙan Mahaifin gimbiya, Galadima Abdullahi Allah ya kyauta ta makwancin sa, takai ƙarshan maganar tare da miƙewa ta fice, Lumshe ido Shaheedah tayi tare da ɗan jingina bayan ta da jikin kujerar, da alama ba bacci take ba, ta nutsa cikin tunanin da take wayar ta ta ɗauki ruri, ko motsawa batayi ba bare asaran zata ɗaga wayar, akaro na biyu wayar ta ta ƙara ɗaukar ruri, saida takusa tsinkewa sannan ta kai hannu ta ɗauki wayar batare da ta buɗe idonuwan taba, Cikin sanyin murya wanda hakan kamar ajinin ta yake, "tace hello Mom barka da warhaka" tare da sa wayar a hansakowa, yadda da dawani akusa zai iya jin abunda tacikin wayar ke faɗa, " barka dai shaheedah fatan kin isa lafiya, shiru Gimbiya shaheedah tayi batare da za tace wani abu ba, Jin shirun yayi yawa ne Tace mom inajin kifa idan babu wani abu zan iya ajiye waya, Magana akacigaba dayi ta ɗayan ɓangaran wadda aka kira da mom tace, " shaheedah ina son sanar miki dole zaki haƙura da Auran Yarima Sultan, ki auri yarima Safwan ɗan gidan Fulanin sarki, Sai a lokacin gimbiya Shaheeda tabuɗe idanuwan ta ahankali, kafin tace komai Mom taci gaba da Faɗin," saboda munsamu tabbacin, Yarima Safwan ne zai gaji karagar mahaifin sa nan kusa, to kinga dole shizaki aura, domin lokacin cikar wasiyyar mahaifin ki yayi, kinsan dai haryana kan gaɓar mutuwa abu ɗaya yake faɗa, Mulki! Mulki!! Mulki!!! Kada mubari mulki yabar hannun mu tun dashi mafarkin sa nason hawa karagar sarki mai cikaba, har Allah yayi masa rasuwa to dole ne ɗansa ya gada, Shaheedah inaso kisani kece zaki iyadawo da martabar mu, amma hakan bazai samuba idan har ba auran Safwan kikai ba, Tunda sarki Yusuf yasa aka yimana korar kare acikin Masarautar nan nida ɗan uwa ki banƙara Bacci mai daɗi ba kema kinsani, sannan yakwace ki daga hannu na to nayi kuka kamar raina zai fita, amma gashi yanzu Rainon da yayi miki zai amfane mu, kice makasar su tabbas nasan zaki iya, Wani irin doguwar ajiyar zuciya gimbiya shaheedah tayi kafin tace, " mom kina son taso da abunda ya kwanta acikin zuciya ta pls kibar ni haka inason zan huta yanzu sannan zanyi tunani kan maganar auran Yarima safwan, kome kenan zamuyi magana amma pls kiyi takatsantsan saboda haryanzu aƙarƙashin kulawar, mai martaba sarki kuke, Ina meƙa gaisuwa zuwa ga ɗan uwa na ina fatan zaki sanar masa idan na tashi zanne me shi awaya Batare da jiran Cewar Mom ba Takashe Kiran "Ɗiff" tare da miƙewa ta nufi Bedroom ɗin ta, _TAƘAI TACCAN TARIHIN MASARAUTAR GABAS_👌 *_Waye sarkin Yusuf shareef???_* Masarauta ce mai tsohon tarihi sarautar Zaki, mutanan yankin, shuwa Arab asalin su ƴan yankin ƙasar Larabawan Africa ta kudu, wanda suke, kasuwanci, da auratayya tsakanin mutanan arewa hakan yajawo yawan su cikin garuruwan Nigeria bama kamar garin Maiduguri yankin barno State, Mai martaba sarki shareef zaki, shine sarki a wancan lokacin kafin zamanin, sarki adam shareef zaki, wanda asalin sunan sa ba shareef bane, Kasan cewar su gadon shareefai shiyasa suke amfani da shareef asalin kakan su kenan, ZAKI kuma shine tambarin MASARAUTAR saboda ƙarfin mulkin da take dashi ga arziƙi da izza, bayan rasuwar sarki shareef zaki, mulki ake gudanar wa mai cike da adalci da tsafta duk wani wanda ke ƙarƙashin sarki adam shareef zaki baƙar ramin daɗi yake jiba saboda adalcin sa da son al'ummar dake rayuwa aƙarƙashin mulkin sa, Allah ya azurta shi da ƴaƴa guda biyar 5 huɗu maza mace ɗaya , Yusuf, Murtala, Mahaifiyar su ɗaya, Abdullahi, Kabir, Mahaifiyar su suma ɗaya, Sai Aziza wadda ita kaɗai ce a gurin Mahaifiyar ta kuma tarasu, itace matar sarki Adam ta biyu 2 Ƴaƴan sun tashi cikin rashin jituwa tsakanin su babu wata kwakkwarar shaƙuwa tsakanin su Aziza sai ta tashi a ɗakin Hajiya Baitu, saboda matsalar iyayen su mata basu da haɗin kai ga kishin jaraba, ko wacce tana nuna tafin ɗaya saboda duka auran gida ne Ƴaƴan sarauta ne, Mahaifiyar su Yusuf, Murtala, itace uwar gida, wadda suke kira da Hajiya Baitu, bata ɗaukar raini akwai son mulki ga isa da nuna iko, tana matuƙar ƙaunar Ƴaƴan ta sosai, ita ta aurar da aziza saboda hannun ta tayi rayuwa tun tana ƙarama maman ta tarasu, tasamu gata sosai daga gurin Hajiya baitu, Kowa cikin mazan burin sa yaga yazama shine magajin karagar, sarki Adam, banda mutum ɗaya Yusuf babu ruwan sa da mulki hasalima shi ba mazauni bane kuma shine ɗan fari a gurin sarki adam, ƴan uwansa ne kaɗai suke bidirin su, Mahaifiyar, Abdullahi, Kabir, itace matarshi ta uku ta ƙarshe kuma wadda suke kira da Giwar sarki, tunkafin a haifi aziza sarki adam ya aure ta, saida ta yi haihuwar fari wanda ɗan ta na farko Abdullahi, kafin Mahaifiyar aziza itama ta haihu bayan haihuwar tata ba jimawa Allah yayi mata rasuwa, Sosai sarki yaji mutuwar ta saboda yana so ta sakamakon tana da hak'uri ga kyau da kai baruwan ta da kowa bata da wani abokin faɗa, hakan yaja mata soyayyar mutanen gidan dayawa, wanda hakan baƙaramin ciwo yake yiwa, Hajiya baitu ba, amma da ta mutu saida jikin ta yayi sanyi sosai itama taji babu daɗi duk da ada bata sonta, Hakan ne ma yasa ta ɗauki ƴar ta aziza tamkar ita tahaife ta cike da so da ƙauna da bata kulawa tamkar yadda Mahaifiyar ta zata yi mata bata bari aziza tayi kukan maraici ba, saboda ita tamayi zaton Hajiya baitu ce Mahaifiyar ta, saida Giwar sarki ta taɓa goran ta mata sannan tasan ba ita tahaife taba, ahaka babu abunda ya canza, Rayuwar su na tafi cike da rikice-rikice, kowa da abunda ke zuciyar sa burin kowa acikin su yaga shine asama ɗaya, Wata rana kwatsam Yusuf ya dawo daga ƙasar Mali, bayan ya hallaci ɗaurin auran abokin sa da sukai karatu tare, kai tsaye ya wuce fada gurin mai martaba sarki, ya sanar masa da magana yazo kuma mai girma, Mai martaba yabada umarnin ya shiga har tura kar sa domin suyi maganar, hakan kuwa akayi, cike da girmamawa Yusuf ya gaida mai martaba sarki adam, Gani Yusuf ɗin yayi shiru hakan yasa sarki faɗin inajin ka, zaka iya gabatar da komeye a zuciyar ka, Ranka ya daɗe ina neman gafara da kuma afuwa tuba nake bisa babban laifin dana aikata a gare ku batare da shawarar ku ba Allah yasanya nutsuwa da haƙuri a zuciyar mahaifi na, Sosai sarki ya kalli ɗan nasa Yusuf, Allah yagafar ta mana baki ɗaya, inajin ka yusufa jeka kai tsaye kan maganar ka, Allah shine mafi sannin dai dai, sannan shine sarkin dabaya kuskure mai yafiya a koda yaushe ga wanda yayi laifi kuma ya tuba tsarki ya tabbata a gareshi, Cike dajin daɗin furicin mahaifin nasu Yusuf yace, Allah ya ƙara maka yawan nasara, Yusuf yana tare da Iyali, ya furta hakan tare da ƙara yin ƙasa da kansa sosai cikin jin nauyi da kunya da kuma tsoron abunda zai biyo baya, Ɗan muskutawa mai martaba yayi cikin son jin ƙarin bayani abunda ɗan nasa yazo dashi, ganin alamar hakan ne yasa Yusuf ƙara gyara zama sosai ya cigaba da Faɗin, Ranka ya daɗe, anɗaura min aure safiyar jiya, a ƙasar Mali, Allah ya sanya hak'uri acikin zuciyar mahaifi na, ni mai laifi ne, na shirya ko ban shirya ba dole na karɓi hukunci, amma ina neman afuwa da kuma yafiya a gurin sarki mai adalci tuba nake, yana kaiwa nan yayi shiru, Sosai sarki Adam shareef ya girgiza dajin lamarin auran da Yusuf ɗin yace yayi, yasan ɗan nasa ko maganar aure baya so ayi masa bari har ace ga mata, mahaifiyar sa Hajiya baitu tasha nuna masa ƴan mata kala kala ƴaƴan manya da sarakuna wasu matan ma suke kawo kansu, amma bai taɓa kulawa ba saidai ma ransa yaɓaci, Saida sarki ya gama nazarin Yusuf ɗin kafin yace, Yusufa ai duk abunda kaga ya faru to dole Allah ya riga ya tsarawa bawa tunkafin wanzuwar ransa a duniya, bazai ce naji daɗin auran da kayi batare da sanin muba ba, sannan bazance banji daɗi ba saboda ai dama abunda nadaɗe inaso kayi kenan, kaine babba amma ƴan uwanka biyu, sunyi aure, to Alhamdulillah, Allah yasa albarka Allah yasa kubiyun alkhairan juna ne, Da mamaki Yusuf yaɗago kaɗan ya kalli mahaifin nasa abunda bai yiba tunza mansa, sosai yayi mamakin jin furucin, da sarki yayi take zuciyar sa ta mamaye da wani irin farin ciki, dama babbar damuwar da shine mai martaba idan ya amince to duk wani abayansa yake hatta ita Hajiya Baitu wadda itama yana fargabar abunda zai fito daga ɓangaran ta gashi matar da ya auro ɗin ba ƴar kowa bace hasalima ƴan gudun Hijira ne to tabbas akwai matsala idan Hajiya Baitu taji haka don bata son talaka ta tsani hada inuwa da wanda ba kowa bane, Cigaba da magana mai martaba yayi, "zamu zauna da Mahaifiyar ka insha Allah, sannan akwai hukunci akan ka na karya dokar masarauta wanda sanin kankane bane zanyanke wannan hukuncin ba, Alƙalan Fada suke da wannan alhaƙin, Yanzu ina ka ajiye ita iyalin naka sannan ƴar waye?? Sarki yayi masa tambayar a jere, Ranka ya daɗe tana sa shen kilishi Aziza, sunan ta Bahijjah, sannan ba ƴar kowa bace, Mahaifin ta Allah yayi masa rasuwa, sakamakon faɗan ƙabilanci da akayi a nahiyar su, Yanzu ita da Mahaifiyar tane suna aiki, a gidan su abokina wanda naje ɗaurin auran sa Mali, Da fari nayi niyar tahowa da su daga bayan idan kun amince sun ƴan tu daga wahala, sai a ɗaura mana aure, to bisa al'adar garin mutum ɓako baya tafiya da ɗan garin kowa wanda ke zaune a garin, sai dai idan auran ta mutum zaiyi shine zai iya tafiya da ita, ganin irin halin da suke ciki ne na tausaya musu sosai shiyasa na amince a ɗaura auran sai mu taho tare, yakai ƙarshen maganar cike girmama da nutsuwa, Zaka iya tafiya, sarki ya faɗa a taƙaice, Russuna wa yayi sosai tare da Faɗin Allah yasa mai martaba bazai yi fushi dani ba domin hakan zai cutar da ni matuƙar cutarwa nabar ku lafiya, ya tashi jiki a saɓule babu kwari, saboda baya son ganin fushin iyayan nasa Sam, Faransa yana ayyana yashirya karɓar duk wani hukunci daga Alƙalan fada, hakan baidameshi ba, amma dai kome za ayi bazai iya ra buwa da matar saba wadda ganin farko yakamu da tsananin son ta, daga shekaran jiya zuwa Yau amma ji yake idan akarabasu tabbas ƙarshan rayuwar sa yazo, Mai martaba yabi bayan ɗan nasa da kallon sannan yayi wani irin murmushin girma, harcikin ransa yana ƙaunar Yusuf sosai, kaf cikin ƴaƴan sa idan aka cire Aziza itama saboda ba Mahaifiyar tane, Yasan Yusuf akwai gaskiya gashi da amana bashida son zuciya kamar ƴan uwan sa shiyasa afi shiga ransa sama da kowa acikin su, dole yasan Alƙalan Fada zasu yi hukunci amma dole zai nema wa ɗan nasa sassauci kan a rangwan tamasa.!!! *_F pen's_*✍️ [01/04, 3:10 pm] Zarah Tymre's Henna: _Typing📲_ What's app channel👇 https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V WhatsApp group👇 https://chat.whatsapp.com/C9sZ6UCsGEHKSALn3SYSqs *_AHALIN MU ƊAYA_* 💗💗💗 _CREATED AND WRITTEN_ _BY_ *_Fatima Y zakariyya👌_* _😍Oum Ameerah_😍 *Nazari writer's ass......📚* _Sarauniyar👸 Nazari writer's✍️_ *_(THE QUEEN👑)_* ________Dedicated to anty salma💎 *_Part 2_* (Littafi na biyu📘) *_Ina mai farin cikin sake haɗuwa daku a cikin Littafin AHALIN MU ƊAYA. Kashi na biyu, ina roƙon Allah ya amfanar da mu abin da ke cikin sa, akasin haka kuma da kuskure na ku watsar dashi gefe, saboda nima mutum ce kamar kowa zanyi dai dai zanyi kuskure, domin ɗan Adam ajizi ne, Allah ya shiga dukkan lamuran mu yayi mana jagoran ci_* _Godiya ta musamman gareku ɗaukacin masoya na ina matuƙar yaba muku🤗😘😘_ *Da sunan Allah mai rahma mai jin kai* *_in the name of Allah, the Entirely Merciful, the Especially Merciful_* ➡️🅿? 5️⃣?6️⃣📖 Kamar yadda Yusuf yayi tsammani hakan ne ya faru saboda Hajiya Baitu, ta buga ƙasa tayi tsalle tace ita sam sam bazata yadda da wannan auran ba, sai Yusuf yasaki matar sa Bahijjah, Sosai mai martaba ya fahimtar da ita kan ta kwantar da hankalin ta amma tace ina ita fa bazata yadda da wannan ba, sai dai Yusuf yazaɓa ko ita ko matar shi, Bawan Allah a lokacin baƙaramin tashin hankali ya shiga ba, Mahaifin su ya kwantar mai da hankali kan cewa babu abunda zai rabashi da matar sa sai Allah, hakan kesawa ya ɗan samu nutsuwa, Sanda munafukai suka kaiwa Hajiya Baitu labarin, yarin yar da Yusuf ya aura, ƴan gudun Hijira ne ita da mahaifiyar ta, sannan ba ƴar kowa bace aikin wanke-wanke da shara suke yi, Take Hajiya Baitu tasa aka kira mata Yusuf ɗin saboda tsabar tashin hankalin da take ciki, yana zuwa tabashi umarnin sakin Matar shi Bahijjah, ko kuma ta tsine masa, saboda ta tsani talaka batason koda haɗa hanya dashi ne bare har su zauna inuwa ɗaya, Aganin ta hakan shine mafita, tana tunanin zaijayo mata abun kunya, da surutu acikin masarautar, Bisa al'adar masarautar babu sakin aure idan batare da kwakkwaran dalili ba, Cikin tsananin tashin hankali Yusuf yake neman afuwar Mahaifiyar tashi da ta sassauta masa amma bazai iya sakin matar shiba, Koda buɗar bakin ta, sai cewa tai, Magaji idan har kaga matar ka ta zauna zaman aure a masarautar nan tu tabbas bana raye, Saboda ɗan fari ne shiyasa bata iya kiran sunan sa saidai tace magajin sarki ko kuma magaji kawai, Ɓangaran Giwar sarki kuwa ita ma hankalin ta duk ya tashi saboda auran Yusuf ɗin, ada tana ta farin ciki yaƙi aure, to yanzu gashi yayi idan kuma haka ne to dole shizai gaji mahaifin sa, ba ɗan ta Abdullahi ba wanda saboda yazama magajin sarki, tayi masa auran wuri amma gashi tsarin ta ya rushe, Ita ko Bahijjah da Mahaifiyar ta wadda take kira da ummee sa'ada da kagansu kaga jinin Larabawa, Dan ma wahalar rayuwa ta maida su abin tausayi, Amma alhamdulillah suna samun komai najin daɗin rayuwa yadda yakamata agurin Aziza wanda acikin masarautar take auran ɗan ƙanin mahaifin su, sosai take bawa su Bahijjah kulawa saboda Yusuf yabata labarin komai, saboda tausayi har saida tayi kwalla ta tausaya musu matuƙa, Bugu daƙari tana ƙaunar ɗan uwan nata Yusuf sosai duk cikin su tafi shaƙuwa dashi, duk wata shawarar ta dashi takeyi shima kuma nasa ɓangaran haka ne, Har zuwa lokacin Hajiya Baitu taƙi yadda da auran Yusuf da Bahijjah, wanda ita Bahijjan batasan wainar da ake toyawa ba acikin masarautar, Bugu da ƙari bata ganin Yusuf ɗin kullum saitayi kwana biyu bata ganshi ba saidai bata taɓa damuwa ba saboda Aziza kullum saitaje ɓangaran da suke har taɗan jasu da hira tare da ƙara kwantar musu da hankali duk da ba sa wani fahimtar mai take cewa sosai kasan cewar bata jin Hausa yadda ya kamata wani abun zataji amma baza ta iya mai dawa ba sai kaɗan kaɗan, Ita ku Mahaifiyar tata bata ji kwata kwata kur mace, wanda ada tana magana kamar kowa sannan tanaji kamar kowa, lokaci ɗaya ta koma haka tun faɗan ƙabilancin da akayi a kyauyen su, ta rasa ɗan ta mafi soyuwa a gare ta sannan ta rasa jigon rayuwar ta mijin ta, shikenan ta koma kurma bata ji bata mayar wa, Hakan yasa Bahijjan bata damuwa saboda dama ita bawani sabawa tayi dashi Yusuf ɗin ba, batasan Meye soyayya ba soyayya ɗaya tasani itace ta iyayen ta sai kuma ɗan uwanta tilo da ta rasa a rayuwar ta hakan yasa take jin wani ɓangaran na zuciyar ta na sanar mata baza ta taɓa samun maka manciyar wannan soyayyar ba, ita dama babban dalilin ta na auran shine saboda mahaifiyar tane, tasamu hutu a rayuwa, ganin auran take tamkar almara, A kullum tunanin sa ɗaya Bahijjah baya son kullum ya ringa zirga-zirga a sashen Aziza har mutanan masarautar su fahimci wani abu saboda babu wanda yasan inda matar Yusuf ɗin take, kawai sun sandai yayi aure amma ba wanda ya taɓa ganin matar sai Gimbiya Aziza, Yafi son sai komai ya dai dai ta daga ɓangaran Hajiya Baitu, tare da jin hukuncin al'ƙalan fada, wanda sunkai tsawon kwana uku suna zama kan maganar auran da zartar da hukuncin da ya dace, Bayan alƙalan fada sun yanke hukunci, hukuncin da yakawo surutai kala kala acikin masarautar, wasu yayi musu daɗi wasu kam bahaka suka soba, Lokacin da labari ya riski Yusuf na hukuncin da aka yanke masa cewar Bazai ƙara fita daga ƙasar Nigeria ba zuwa ko wace ƙasa har na tsawon shekara 20, yaji babu daɗi sosai amma da ya tuna, akwai farin cikin ransa atare dashi wato Bahijjah sai yaji komai yawuce Bakomai zai iya haƙurin zama koda kuwa har ƙarshan rayuwar sane, Wannan kenan A daran ranar da a kasanar da bikin tariyar matar Yarima Yusuf, a daran Hajiya Baitu tace ga garin kunan, Yusuf yayi kuka sosai na rashin Mahaifiyar su, sannan yaɗora alhakin mutuwar tata akan shi saboda yaƙibin umarnin ta na sakin matar shi, shikuma yana bin umarnin mai martaba ne, wanda yace duk runtsi bai yadda ya rabu da itaba, koda bayan ranshi ne saidai ita Hajiya Baitun ta haƙura da nata auran ƙarshe mai faruwa ta faru, Tunda ga wannan rana Murtala ƙanin Yusuf ya ƙara tsanar ɗan uwan nasa saboda yana ganin shine silar kashe musu Mahaifiya tundaga nan ya ɗau alwashin ganin bayan Yusuf ɗin tare da iyalin sa, Gimbiya Aziza itama tayi kuka sosai wanda har saida hakan yaja mata rashin lafiya mai tsanani kafin Allah yabata lafiya amma ita Sam bata ɗora wa Yusuf laifin komai ba, cewar ta lokaci ne yayi, Saboda rasuwar aka ɗaga tariyar Bahijjah a ɓangaran da sarki yasa aka gyarawa Yusuf ɗin idan zai zauna da iyalin sa, kamar yadda ya mallakawa sauran ƴaƴan nasa mahalli a wani ɓangare na masarautar, _BAYAN WATA ƊAYA_ Sarki Adam shareef ya sanar da MURABIS ɗin sa sannan ya maida ɗan sa Yusuf a madadin sa, zai hau karagar sa ta mulki, Sannan ya tabbar da ranar tariyar Bahijjah itace ranar da za anaɗa Yusuf amatsayin sarki a masarautar Gabas, Ba iya cikin masarautar ba hatta masarautun dake makwaf taka dasu saida suka ɗauka da surutai kala kala, kowa nason jin Meye dalilin yin MURABIS ɗin sarki adam, Hankalin mutane dayawa ya tashi acikin masarautar, ɓangaran giwar sarki ba a magana, Tunda taji labarin MURABIS ɗin mai martaba kawai tasa aranta ai ɗanta Abdullahi shi zai maye gurbin sarki amma ina saitaji akasin haka, Saida ta suma yakai sau 4 ko 5 cikin ƙanƙanin lokaci taba zama wajan malamai tsibbu da bokaye, Shiku sarki ya toshe kunnuwan sa baya jin komai yaƙi ɗaukar shawarar kowa, sannan yaƙi faɗa wa kowa Meye dalilin sa nayin hakan, Shi kaɗai yasan abunda ya hango, yasan idan har ya bari sai ya mutu za ayi sabon naɗi, to tabbas akwai gagarumar ƙura da tashin hankali da zalunci haɗi da maguɗi wajan ɗora wanda bai daceba tare da raban kan iyalin sa shiyasa yayi hakan wanda dama shi ya daɗe yana son yayi MURABIS ɗin yaɗora Yusuf to ganin bashida aure shiyasa bai taɓa tada maganar ba, Cikin wani ƙungurmin daji mai haɗe da mugun baƙin duhu da manya manyan tsaunika, matar Abdullahi tanufi wajan bokan ta, take tasanar masa da abunda takeso, duk yadda za ayi mijin ta takeso yazama wanda zai hau karagar sarki a ranar naɗin da za ayi, ba musu boka yabata asiri tare da gindaya mata manya manyan sharuɗa da kuma sanar mata idan har tayi kuskure to tabbas mijin asirin zai koma kan mijin ta zai haukace daga ƙarshe kuma zai mutu, Batare da wani dogon tunani ba ta amsa da eh taji ta amince, Anyi shagali sosai na tariyar Bahijjah a sashan mijin ta, wanda Tunda Yusuf yakawo ta cikin masarautar bata taɓa koda taka bakin ƙofar fita daga sashen gimbiya Aziza ba sai ranar koda ya sanar mata da rasuwar Mahaifiyar sa taso yabar ta zuwa cikin masarautar danyin gaisuwa amma yahana ta, Anyi mata komai irin na al'adin su ƙarƙashin umarnin sarki Adam, wanda gimbiya Aziza itace akan komai na hidimar, sosai Bahijjah taji daɗi saboda, Yusuf tasanar mata akwai ɓangaran Mahaifiyar ta acikin sashen sannan akwai masu kula da ita da lafiyar, hakan yasa taji ya shiga ranta lokaci ɗaya tare da soyayyar shi mai tsanani, Abinda Allah ya hukunta dole sai ya faru Bahijjah ta tare a ɗakin ta a matsayin matar Yusuf bayan babu ran hajiya Baitu, Yusuf Adam shareef yazama sarki mai cikakkyan iko a masarautar Gabas, Wanda yayi dai dai da mafarin haukan Galadima Abdullahi, Giwar sarki saboda tsabar tashin hankali ɗan ta bai zama sarki ba kuma ya haukace batare da sanin dalili ba take tunanin ta yabata asiri Yusuf yayi masa, hakan yasa ta yanke jiki tafaɗin tasamu shanyewar ɓarin jiki, Magani sosai aka shiga nema wa Galadima Abdullahi na addini saboda an tabbatar sihiri ne ya koma masa, amma ina abun kullum cigaba yake hauka tuburan duka yake ga duk wanda yaje kusa dashi hatta masu gadin sa sai sunyi da gaske suke kuɓuta, Babu wanda yasan abunda ya faru sai matar shi wanda itace silar faruwar komai, a ranar da boka yace ta aiwatar da aikin sai Allah bai bata dama ba, cikin daran matsananciyar naƙuda ta kama ta, hakan yasa aka nufi asibiti da ita, saboda tsabar azaba tama manta da batun boka da shara ɗin da yabata, Ranar ta haifi ɗa namiji wadda yaci suna Mu'azzam, _BAYAN SHEKARA UKU DA RABI_ Lokacin sosai Sultan yayi wayu kyakkyawan yaro mai kama da Mahaifiyar sa wato bahijjah wadda suke kira da ummul bait (uwar gida) a gurin sarki Yusuf, saidai sultan ɗin Tunda aka haife shi bashida wata cikakkiyar lafiya, kamar irin yaran nan dasuka sha ruwan mahaifa kullum cikin dalalar da yawu ga hannu da ƙafa a shanye suke, Ƙarshan haukan Galadima Abdullahi yazo ƙarshe, ya mutu yabar yara biyu a duniya, Mu'azzam da shaheedah sai matar shi wadda taza silar komai amma duk da haka zuciyar ta nakan kwaɗayin mulki kuma ta ɗau aniyar dole sai ɗan ta Mu'azzam yayi sarki Tunda Mahaifinsa bai yiba, Sosai Galadima murtala ya ƙara tsanar ɗan uwan masa Yusuf amma dai baya nunawa a fili kullum ƙarashiga jikin sa yake domin son samun ma Kasar sa, amma ya kasa bashida burin da yawuce ganin babu ɗan uwan nasa a doron duniya gaba ɗaya, Shikuma sai ya maye gurbin sa idan bai samu dama ba dole yaɗora ɗan sa wato mudassir yaya ga sultana.!!! *_F pen's_* [01/04, 3:10 pm] Zarah Tymre's Henna: _Typing📲_ What's app channel👇 https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V WhatsApp group👇 https://chat.whatsapp.com/C9sZ6UCsGEHKSALn3SYSqs *_AHALIN MU ƊAYA_* 💗💗💗 _CREATED AND WRITTEN_ _BY_ *_Fatima Y zakariyya👌_* _😍Oum Ameerah_😍 *Nazari writer's ass......📚* _Sarauniyar👸 Nazari writer's✍️_ *_(THE QUEEN👑)_* ________Dedicated to anty salma💎 *_Part 2_* (Littafi na biyu📘) _Godiya ta musamman gareku ɗaukacin masoya na ina matuƙar yaba muku, alkhaerin Allah yakaimu ku a duk inda kuke.🤗😘😘_ *Da sunan Allah mai rahma mai jin kai* *_in the name of Allah, the Entirely Merciful, the Especially Merciful_* ➡️🅿? 7️⃣?8️⃣📖 Sosai Galadima Murtala ya ƙara tsanar ɗan uwan nasa Sarki Yusuf, amma saboda tsabar makirci baya taɓa nunawa a fili, kullum ƙarashiga jikin sa yake domin yasamu ma Kasar sa, amma Allah bai bashi dama ba har zuwa wannan lokacin, bashida burin da yawuce, yaga babu ɗan uwan nasa a doran duniya gaba ɗaya, Daga nan kuma sai ya maye gurbinsa na sarki, idan hakan bai samu ba, yaɗaukar wa kansa alwashin dole yaɗora ɗan sa mudassir, duk da a lokacin mudassir ɗin ƙaramine, Haka rayuwa ta cigaba da tafiya, Sosai bahijjah (Ummul Bait) tasamu karɓuwa daga wani ɓangare na mutanan masarautar saboda batashiga harkar kowa tsakanin ta da mutane kyautata wace sai girmama juna, shiyasa wasu keson ta bata da wulaƙanci Sam duk da irin matsayin da take dashi acikin masarautar gabas, Duk da tana fuskantar ƙalubale dayawa daga ɓangaran Facalolin ta da kuma kishiyar uwar mijin ta wato Giwar sarki Adam me murabis, amma bata taɓa kulawa ba ita basune agaban taba batada wani buri daya wuce ganin ɗan ta Sultan yasamu lafiya yazama cikakkyan yaro mai lafiya da kuzari kamar kowane ɗa duk da wasu abubuwan dayake tamkar shafar aljanu ko asiri, kullum cikin addu'a take, Lokacin tsohon sarki wato sarki adam yaɗaurawa ɗansa, sarki Yusuf aure da ƴar abokin sa wazirin Gombe, mai suna Fa'iza ba don sarki Yusuf ya so ba haka ya karɓi umarnin mahaifin nasa saboda bazai iya jayayya dashiba sannan yana ganin auran sa nafari yayi shine batare da sanin iyayen saba, kuma suka yi hak'uri ya zauna da matar, Don haka dole shima ya karɓi nasu umarnin, amma tabbas aranshi yafison rayuwa da matar shi wato bahijjah, Fa'iza ƴar gidan sarauta ce Tunda ta shiga masarautar gabas tasamu labarin, uwar gidan mijin ta, ƴan gudun hijirane ita da Mahaifiyar ta, shikenan tasamu damar rainata da wulaƙanci kala kala, Tunda sarki Yusuf yasamu labari sosai aranshi yaɓaci saboda bahijjah bata taɓa gaya masa abunda ke faruwa ba, Da babbar murya yajawa Fa'iza wani kyakkyan kashedi tare da jamata layi, yafaɗa mata ta tsaya iya matsayin ta, idan ba haka ba zai iyarabuwa da ita don shi bai haɗa matar shi bahijjah da komai ba, Ta razana kwarai dajin abunda sarki Yusuf yafaɗa, take taƙarajin tsanar Bahijjah aranta, tare da ɗaukar mummunan al'washi akan ta, Lokacin da Fa'iza ta cika shekara ɗaya a masarautar hakan yayi dai dai da haihuwar ɗan ta na fari, wanda yaci suna Safwan, hakan yasa ake kiran ta da (ummu Safwan) bayan Fulanin sarki da ake kiran ta dashi, A lokacin ne matar sarki Abdullahi mai rasuwa, tasa wasu ƴan fashi shiga cikin masarautar don yin gagarumar sata ta manya manya dukiya hadda hatimin Zaki na masarautar kasancewar na ƙarfe mai darajane zinare, tare da samun haɗun bakin wasu manya manyan mutane acikin masarautar da fadawa, Cikin rashin sa'a aka kamasu, sanda labari ya risketa cewar ankamasu take ta haɗa kayan ta tsaf daniyar guduwa ita da ɗan ta mu'azzam, sai shaheedah wadda bata haura wata takwas ba a duniya, Ƴan fashin da akakamasu da fari sunyi gaddama wajan faɗan gaskiya amma da sukaji azaba mai radaɗi, babu shiri suka bayyana wadda ta sasu tare da magoya bayan ta, Cikin sauri sarki yabada umarnin azo masa damar ɗan uwan sa Abdullahi, bata samu nasarar guduwa ba aka caff ke ta, kuda aka zauna zaman shari'ar sirri saboda duk cikin gida ne sarki yabada umarnin kada a fitar da maganar, Koda aka tambaye ta Meye dalilin ta na aikata hakan, babu wata kwakkwarar hujja, bata bayyana musu gaskiya ba, hakan yasa alƙalan fada yanke mata hukunci, nabarin cikin masarauta gabas na har'abada babu ita ba masarautar, tare da barin garin Barno gaba ɗaya, cikin tsananin tashin hankali da danasani mara amfani ta kwanta ta shiga kuka da ban hak'uri amma ina, babu wanda ya saurare ta, Mai martaba sarki Yusuf yaroƙi alfarmar alƙalan fada kan cewar, Tunda ita kaɗai tayi laifi ayi wa yaran afuwa abarsu a cikin masarautar su rayuwa ƙarƙashin kulawar sa, Nanfa aka sake sabon zama, saidai sarki bai samu yadda yake so ba, saboda ƙin amincewa da sukai tare da Faɗin saidai akarɓi jariryar wato shaheedah, itakuma ta tafi da mu'azzam, babu yadda sarki Yusuf ya iya haka ya hak'uri yakarɓi shaheedah tare da damƙa amanar ta a hannun matar shi ummul bait, cikin farin ciki da jin daɗi ta karɓi shaheedah, Cikin adalci irin nasa yasa aka kai ta har airport tare da mallaka mata hamshaƙin gida acikin garin Kano, ya buɗe mata account wanda za a rinƙa sama ta kuɗe koda yaushe, tare da damƙa mata gadon ɗan ta mu'azzam baki ɗaya wanda mahaifin sa ya bari sai yabar na shaheedah a hannun Ƙanin sa Galadima Murtala, Cikin kuka tabar masarautar gabas, wanda son zuciyar ta ya janyo mata, nasa ƴan fashi suyi gagarumar sata saboda tana ganin, sarautar da take kwaɗayin mijin ta yayi to babu shi a duniya, tanaganin bata da wani mahimmanci acikin masarautar, babu abunda zata samu sai abunda mijin ta yabar musu, shiyasa ta aikata hakan, Wannan shine dalilin barin Mahaifiyar Gimbiya shaheedah daga cikin masarautar gabas tare da ɗan ta mu'azzam wanda hakan yasa ta tsani kowa dake cikin masarautar tare da mummunan al'washi aranta sannan tayi alƙawarin koba daɗi ko bajima sai ta dawo masarautar gabas tare da ɗan ta kuma sai ya mulki masarautar sannan ta ɗauke ƴar ta da aka karɓa, da wannan tunani takoma garin Kano cikin baƙin cikin karɓar mata ƴar ta shaheedah da akayi, ƙarshan taƙai taccan tarihin Sarki Yusuf Adam shareef kenan, "Mukoma asalin labari" *_GARIN KANO_* Railway Quarters Arab Estate..... Night 10:04pm Alhaji imran tun ranar dayayi ar'ba da fuskar Suhaima wani abu wanda ya rasa Meye shi, ya tsaya masa acikin kai, tunani kala kala acikin kwakwalwar sa, mutanan da suka kasan ce wani jigo na rayuwar sa, wanda azahiri sun daɗe da shuɗewa, sune suka dawu cikin tunanin sa, Cikin ransa yafara tunanin Tabbas ita ɗin wani ɓangare ne na rayuwa ta, tabbas fuskar ƴar uwata nake gani atare da yarinyar nan, shin su waye iyayen ta? Zanso ƙara ganin fuskar ta, duk da taroƙeni batason wani bayan ni yaƙara ganin fuskar ta acikin gidan nan, Jin shirun yayi yawa ne hakan yasa Hajiya umma ƙara matsawa kusa da kujerar da Alhaji imaran ke zaune tare da ɗan bubbuga kujerar da ƙarfi, Cikin nutsuwa yakai dubansa kanta, tare da Faɗin yaushe kika zo nan? Zama Hajiya umma tayi tare da Faɗin, Haba alhaji najima da zuwa, ina ta magana amma kana can duniyar tunani, Meye yake damun ka har haka? Kallon ta alhaji imran yayi sosai kafin ya numfasa, tare da Faɗin ba wani abu bane kawai ina tunani kan rayuwa ne, Amma kuma alhaji kasan an hana tunani saboda lafiyar ka amma sai kazo Kazauna kai kaɗai karinga irin wannan dogon tunanin emm wanda na kai tsawan minti biyar anan ina magana shiru, Murmushi baffa yayi, to likita na tuba nake bazan ƙaraba yafaɗa cikin sigar wasa, Murmushi itama tayi irin nasu na manya, tace ko dai kewar shalelen naka kakeyi? Sosai yaƙara faɗaɗa murmushin nashi jin an'ambaci sanyi ruhin sa Sulaim, ai yanzu bajimawa muka gama waya, yace ma yanan tafe gobe insha Allah zaibaro Barno, Masha Allah, to Allah ya dawo dashi lafiya zaizo ya cigaba da yi mana miskilancin nasa sarkin rashin fara'allah yasa kafin ya taho daga masarautar subashi sarkin marasa fara'a, takai ƙarshan maganar tata da dariya, Shima dariyar baffa yayi tare da Faɗin kibari idan ya dawo sai kifaɗa masa da kanki, Sai yaɗora da Faɗin, Mero dama inaso muyi magana shiyasa nace kizo ina neman ki, Mero shine sunan da baffa ke kiran Hajiya umma kennan idan yakasan ce da gashi sai ita ne, Gaba ɗaya hankalin ta tamaida shi kan baffa tare da Faɗin inajin ka alhaji, Akwai wata yarinya da na ɗauke ta ita da ƴar'uwar ta, suna cikin estate ɗin nan, neman aiki ne yakawo su, to amma na ɗauke ta tamkar ƴa tane, inaso ta zauna a gurin ki zata rinƙa kula da Part ɗin Sulaim dake wannan house ɗin namu, Tunda ya dawo nan gaba ɗa, Ganin Hajiya umma tayi shiru ta tsuramasa ido hakan ne yasa shi yin shiru domin bata damar faɗar abunda ke bakin ta, Kamar me jira tafara da Faɗin, alhaji wacece Yarin yar sannan kuma a ina kasan ta, banji labarin taba, kuma kasan bama ɗaukar ma aikata, sai ƙarshan shekara, sannan Meyasa zata kula da ɓangaran Sulaim bayan kasan halin sa bayasan komai da ya shafi mace, Gaba ɗaya a jere tayi masa waɗan nan tambayoyin, wanda ita batasan ma tayi masa ba, Saida ya tabbatar ta gama sannan yaɗora da, Kikwantar da hankalin ki nima bansan komai akanta ba, sannan zata zauna dake kamar yadda nace, taɓan garan Sulaim kuma mai sauƙi ne nasan yadda zanbullu masa ya fahimta cikin sauƙi, sannan yarin ƴar nan kema kina ganin ta zakiji ta kwanta miki a rai, da sannu kuma zamu fahimci komai akanta, sannan abu na ƙarshe kada wani ya kuskura yace tabuɗe masa fuskar ta, saboda ta roƙeni wannan alfarmar, batason kowa yaga fuskar ta idan lokacin bayyana hakan yayi dakanta zata buɗe Sunan ta Suhaima, Cikin sanyin murya Hajiya umma tace to shikenan alhaji insha Allah yadda kace haka za'ayi, saboda nasan duk abunda kayi, bazai cutar damuba don cigaban mu ne, Allah yasa tazama alkhairi acikin mu, amma ita ƴar uwar tata fa naji ita kaɗai kake magana akai, Har cikin ransa baffa yaji daɗin abunda yafito daga bakin Hajiya umma, dama yasan baza tataɓayimasa gaddama ba, kafin yace wani abu, suka tsinci Mama bilki akan su ta shigo babu ko sallama, Wani irin mugun kallo ta jefawa Hajiya umma tare da jan guntun tsaki, batare da Hajiya umma tace komai ba ta tashi taraɓa mama bilki ta wuce, saboda dama yau girkin mama bilkin ne, badon kiran da baffa yayi mata ba daba tazo a irin wannan lokacin ba, Ko zama batayiba bare gaisuwa mama bilki tace, alhaji Meye kuke tattaunawa da wannan matar, tayi tambayar cikin ƙuncin zuciya, Ko kallon ta alhaji imran baiyi ba saima ya janyo, jaridar dake saman table tare da sai ta zaman medical glass ɗin dake Idon sa, Taɓe baki mama bilki tayi tare da zama ciki ciki ta furta barka da dare alhaji, Ko kallon ta baiyi ba bare tasa ran zai amsa, A fusace mama bilki ta tashi ta nufi bedroom ɗin baffa, Bayan ta yabi da kallo tare da girgiza kai, yamaida dubansa kan jaridar dayake karantawa, Suhaima tafiya take cikin wani guri da yayi nesa da gida jan cikin estate, babu wada taccan haske a gurin tamkar daji, babu motsin wani mahaluƙi agurin sai kukan tsintsaye, ga iska tana busawa, da sanyi cikin nutsuwa Suhaima ke tura kai cikin ɗan dajin, bubu alamun tsoro ko kaɗan atare da ita tafiya take cike da kwarin gwaiwa, Tana ƙara shiga ciki haske na ƙara gushewa, Saida ta tabbata tayi nesa sosai da acikin gurin sannan ta tsaya cak, sai kuma ta tsugunna, tafa tsintar, ƙirare wanda suka faɗo daga saman bishiyun dake gurin acinkushe, rass rass rass gabanta yafaɗin jin takun mutum abayan ta, cikin ranta ta furta waye a wannan gurin cikin wannan duhun daran ga sanyi.!!!! _F pen's_ [01/04, 3:10 pm] Zarah Tymre's Henna: _Typing📲_ What's app channel👇 https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V WhatsApp group👇 https://chat.whatsapp.com/C9sZ6UCsGEHKSALn3SYSqs *_AHALIN MU ƊAYA_* 💗💗💗 _CREATED AND WRITTEN_ _BY_ *_Fatima Y zakariyya👌_* _Tymer's henna_💅 *Nazari writer's ass......📚* _Sarauniyar👸 Nazari writer's✍️_ *_(THE QUEEN👑)_* ________Dedicated to anty salma💎 *_Part 2_* (Littafi na biyu📘) _Godiya ta musamman gareku ɗaukacin masoya na ina matuƙar yaba muku, alkhaerin Allah yakaimu ku a duk inda kuke.🤗😘😘_ *Da sunan Allah mai rahma mai jin kai* *_in the name of Allah, the Entirely Merciful, the Especially Merciful_* ➡️🅿?9⃣➖1?0⃣? Sai data tabbata tayi nisa sosai a cikin gurin sannan ta tsaya cak, tare da kasa kunne tamkar mai sauraron wani abu, shiru babu sautin komai illa na tsintsaye, sai ta tsugunna tafara tsintar ƙiraran bishiya wanda suka faɗo daga saman bishiyun gurin, "Rass Rass Rass, gaban ta yafaɗi jin takun mutum abayan ta" Cikin ranta ta furta waye a wannan gurin cikin wannan duhun daran ga sanyi, jin takun naƙara kusanto tane, yasa ta saurin miƙewa tsaye, a hankali ta juya don ganin waye, kallon kallo aka shiga yi tsakanin Suhaima da mutumin dake tsaye cikin shigar baƙaƙen kaya ƙugunsa ɗaure da jan ƙalle, yayi kwalliyar Jan fanti arabin fuskar shi, ba'a iya gane asalin kamanin sa, hannun sa ruƙe da wata ƴar madai dai ciyar ƙwarya, ƙafar sa ko ta kalmi babu, yaja ya tsaya cak daga ɗan nesa da Suhaima, Wanda duk a tunanin sa, ko waye a gaban sa baya iya ganin sa saboda duhun dake gurin, batare da sanin Suhaima tagama kallon sa ba tun daga sama har ƙasa, shima kuma anashin ɓangaran yana kallon ta, amma bakamar yadda ita ke ganin saba, Ganin Suhaima na tun karar sane hakan yasa shi fara ja dabaya kaɗan kaɗan, ganin haka ne Suhaima tafara sauri don cimma sa, amma ina tamkar isaka haka ya ɓace ɓat, waige waige ta shiga yi, cike da mamakin al'amarin da ya faru, ta tsaya shiru alamun nazari, kafin can tajuya abunta, Ƙiraran da ta tattara su ta koma ta kwashe babu alamun tsoro a tattare da ita, kafin ta nufi hanyar da tabiyu sanda tashigo daniyar komawa, masaukin da aka basu kafin akai su inda zasu zauna, Khaltum wadda tabaje saman carpet sai ciye ciye take, babu alamun damuwa, sannan babu alamun tashin hankali atare da ita, duk abunda take hankali kwance, Da sallama Suhaima ta shiga parlourn ganin khaltum ta baje a ƙasa tare da kayan abinci, hakan ne yasa ta jan ɗan gudun tun tsaki, ta wuce khaltum ɗin batare da tace mata komai ba aranta tana mamakin hali irin na khaltum, da rashin lissafi irin nata duk da itace babba, Tunda khaltum taga Suhaima ta wuce batare da tayi magana ba, sai ta taɓe baki ta cigaba da ciye ciyan ta, Cikin minti nan da basu wuce goma ba Suhaima ta fito bayan ta adana ƙiraran da ta ɗebo a wannan ɗan ƙaramin dajin, Guri tasamu saman kujera ta zauna, sosai, take kallon khaltum wadda bata masa tanayi ba, Khaltum wai kinsan inane nan kuwa? Suhaima ta tambaye ta, Au ashe kinfito, a a bansani ba, cewar khaltum, Amma shine kawai kika zauna saicin abinci kike batare da sanin inda muka zo ba sannan baza ki tambaya ba, hankalinki kwance, Sai a lokacin khaltum ta ajiye tsokar naman kazar dake hannun ta tare da ɗaukar, fresh milk, Mai sanyin takora, sannan ta fuskanci Suhaima, tare da Faɗin, Akan me za tambaye ki bayan duk tambayoyin danayi miki abaya nakasa samun amsar su, tun muna asibiti nake tambayar ki game da wasu abubuwan danakasa gane kansu a tattare dake, amma sai ki nuna bakida lokacina, kinga kuwa ai tambayar batada amfani, sannan kuma idan banci abinci ba Me zanyi, Tunda na fahimci ashe dama tsawon kwanakin nan da bakya zama ashe nan kike zuwa kina kwasar daɗi, shine nima nake fanshewa yanzu kafin ki kuma jana mubar nan ɗin, sai abu naƙar she, nibanga dalilin dazai sa na tashi hankalina ba Tunda nasan baza kikaine inda za'a cutar dani ba, takai ƙarshan maganar tare da kai lomar fish roll ɗin dake wani tire na kayan snacks, Idan ran Suhaima yakai dubu to yagama ɓaci dama gata da saurin fushi, ganin duk ƙoƙarin da take saboda sune, sannan tana tausawa khaltum ɗin shiyasa take duk wata fafutuka ita kaɗai, amma shine ta rasa abunda zata gaya mata sai waɗan nan maganganun, Batare da nuna komai ba, tace shikenan duka laifi nane, amma inaso insanar dake komai yanzu, zansanar dake kalma ɗaya wadda ta isa tazama amsar tambayoyin ki gaba ɗaya, Kallon ta khaltum tayi cikin son jin abunda zata faɗa, Ɗorawa Suhaima tayi da Faɗin, yanzu haka dani dake muna cikin inda muka daɗe muna nema, cikin gidan maƙiyan mu, ARAB ESTATE, Zabura khaltum tayi tare da zaro ido cikin mamaki ta furta ARAB ESTATE? Ɗaga mata kai Suhaima tayi alamar eh, Kasa zama khaltum tayi kamar wadda aka tsira da allora, haka ta tashi ta koma kusa da Suhaima ta zauna, tace amma taya ya kika samu nan ɗin har suka karɓe ki suka Bamu wannan kyakkyawan muhallin tare da kayan alatu na more rayuwa da daddaɗan abinci, tayaya??? Lokacin da muka taho a mota kina bacci har muka zo nan ɗin amma da Tunda ga bakin babban gate ɗin shigowa zaki ga sunan a rubuce don ko makaho yashafa zai iya karantawa, yanzu inaso kamar yadda hankalin ki yake a kwance kafin na sanar dake, yanzun ma ki kwantar da hankalin ki, saboda nasamu karɓuwa sosai a gurin mamallakin wannan Estate ɗin sannan da alama shi ɗin mutumin kirki ne duk da baza mu'iya gane hakan ba a yanzu, nidai ina roƙon ki da kibani haɗin kai sosai muyi abunda yakawomu mubar garin nan, sannan nidake ba guri ɗaya zamu zauna ba kowa da inda za'akaishe, naji daɗin hakan saboda zamu rinƙa samun bayanai ta kowane ɓangare, sannan zan samu mana waya wadda zamu rinƙa sanar da mother komai kinga Tunda muka baro Bichi mu bamuyi waya da ita ba, Suhaima takai ƙarshan maganar Indon ta tab da kwalla saboda ta tuna da mother, Sosai khaltum ke kuka saboda jin maganganun Suhaima, a hankali ta rungume Suhaiman tare da Faɗin dan Allah ƴar uwata ki yafemin, nayi miki mummunar fahimta har nafaɗa miki maganganu marasa daɗi abisa rashin sani dan Allah kiyi hak'uri, Da sauri Suhaima ta goge kwallar dake idon saboda bata son zuciyar ta takaryi, tare da sakin murmushi mai sauti, saitin kunnan khaltum ta furta, " Laaaa laaa wai kuka kikeye lallai waya gaya miki jarumai suna kuka, bai kamata ba, nafiso ki adana hawayanki har zuwa lokacin da zamuyi nasarar ɗaukar fansar mu, kinga lokacin hawaye zasu yi amfani, saboda zamuyi kukan farin ciki babu mai hana mu, Dariya khaltum tayi tare da Faɗin inason ki sosai Allah yarayamu tare da juna cikin aminci da ƙauna, Suhaima na daɗe ina faɗa miki ke ɗin ta musamman ce a cikin mutane samun kamar ke sai antona duk wanda yake da ƴar uwa irinki to tabbas bazai taɓa kukan rashi a rayuwa ba, insha Allah zamuyi nasara ɗari bisa ɗari, Sai dai abu ɗaya ina jin tsoro" Hannun Suhaima tasa tare da share hawayen da suka wankewa khaltum fuska, cikin tausasawa Suhaima tace, kada kiji tsoron komai, Allah yana tare da mai gaskiya, nasara tana tare da jajirtattun mutane, idan kikaji tsoro to tabbas zamuyi rashin nasara, wanda bazan bari hakan ya faruba, da yaddar Allah, sannan duk ɓangaran da aka kai ki acikin estate ɗin nan ina tare dake koda yaushe, kikasan ce cikin farin ciki da nutsuwa, idan kika zama mai gaskiya to komai naki zaizo cikin nasara yadda kike so, Tana kaiwa nan tazare jikin ta daga na khaltum, ta nufi inda kayan abincin nan suke, Kallon ta khaltum tayi tama kasa magana saboda jikin ta duk yayi sanyi, Duk da fuskar Suhaima a rufe take amma alamu sun nuna murmushi take yiwa khaltum tare da Faɗin malama sakko ki cigaba dacin abincin ki saboda ni rabona da abinci irin haka tun muna asibitin nan tsawan kwana 3, Maƙale kafaɗa khaltum tayi tamkar ƙaramar Yarin Ya tare da Faɗin A'a nibazan ƙara cin abinci gidan nan ba har mutafi, gidan azzalumai kuma sheɗanu, Dariya Suhaima tayi sosai saida tayi mai isar ta kafin tace to yanzu idan biki ci abinci na ba ya za ayi kenan haka zaki zauna da yunwa, kuma kin taɓa ganin anyi aiki babu abinci, ainasan halinki khaltum baza ki iya yiniba tare da abinci ba azumi ma dayaya kike yinsa bare kina ganin abincin kiƙi ci ai wannan labari ne, Itama dariya tayi saboda tasan tafaɗa ne kawai amma bawai don zata iyaba saboda khaltum tana ƙaunar abinci, koda babu daɗi bare ma irin wannan mai rai da lafiya, ____________________ ______________ _________ Mai girma Hasheem ne tsaye cikin ɗakin duhu, ɗakin dayake surkullan sa aciki, cikin shigar sa, wadda ya haɗu da Suhaima da ita, hannun sa ruƙe da wannan kwaryar, yana kallon mudubin tsafin sa, wanda wani ke magana ta cikin sa amma ba a iya ganin sa saidai sautin kakkausar muryar sa, "Hasheem tabbas kana son kawo mana gagarumar matsala acikin aikin mu, wanda baza mu bar hakan ya faru ba, akwai babbar matsala acikin gidan ku, ita wannan Yarin yar da kagani, itace ƙaddarar mu idan har baka kawar da itaba, To ƙarshan ka yazo domin sai ta tarwatsa komai, gashi tun yanzu kafara Bamu matsala, saboda a yau baka kai sadaukar warka ga Dodo ba, Dole acikin kwanakin nan kakawo HATIMIN MALLAKA, ahalin yanzu Sarauniyar tsafi tana fushi dakai, "mutumin dake maganar ta cikin mudubin yana kai wa nan wani irin baƙin hayaƙi mai duhu ya mamaye fuskar mudubin, batare dajiran abunda Mai girma Hasheem zai ce ba, Wani irin nannauyar ajiyar zuciya mai girma Hasheem ya sauke, idanuwan sa sunkaɗa sunyi jawur, kwaryar dake hannun sa ya buɗe, take wani irin mugun ƙarnin jini ya mamaye gurin, jini ne aciki kusan cikin kwaryar, haka ya ɗaga tare da juye jin asaman mudubin tsafin nashi, kamar wanda ake jira haka jinin yafara shiga cikin mudubin sannu ahankali, take yazama kamar ba'a taɓa zuba wani abu asaman shiba, wani abun mamaki ko ɗigo ɗaya bai zuba ƙasa ba, Saida ya tabbata jinin ya gama shiga ciki sannan ya ɗakko wani jan kyalle ya rufe gaba ɗaya fuskar mudubin, tare da karantu wasu ɗalatsuman tsafi, bai daina karan tasu a har saida ya shige, wannan ɗakin dayake janza kayan sa aciki, Cikin ƙan ƙanin lokaci yafito cikin shigar manyan kaya shadda da hula hadda babbar riga, kamar bashi ba hatta kwalliyar dake fuskar sa babu, haka yafita gaba ɗaya daga cikin gurin wanda ya kasan gidan ƙasa ne, wato ginin cikin ƙasa akayi, wanda baza ka taɓa cewa akwai wani, abu acikin ƙasar ba, abun mamaki yana fitowa gurin ya shafe gaba ɗaya, Wayar sa ya ciro yakira Mahaifiya su, mama bilki, bugu ɗaya ta ɗauka babu ko sallama yace mata, Mama inaso mu zauna yanzu yanzu, Abunka da shashashar uwa batare da musu ba tace to ina ɓangaran mahaifin ku amma ganinan zuwa ka sameni a babban parlour na, Batare daya ce komai ba ya katse wayar, sannan ya dannawa He Excellency Sambo Call, saida ta tsinke ya sake kira akaro na uku aka ɗaga, kana inane? Amsawa He Excellency Sambo yayi da, lafiya dai ko, Eh lafiya ba lafiya ba inaso mu haɗu a babban parlourn Mama zaman gaggawa ne kakira, Mansur yazo shima, nimakuma zankira, Sulaiman, Oky abunda He Excellency Sambo yace kenan, saboda kar ayi bashi da bazai jeba haka ya tashi cikin sauri ya zura jallabiya tare da kiran uncle Mansur, ya sanar masa kamar yadda, Mai girma Hasheem ɗin ya buƙata, Uncle Mansur kamar me jira yariga kowa halartar parlourn Mahaifiyar tasu.!!! *_F Pen's_* [01/04, 3:10 pm] Zarah Tymre's Henna: _Typing📲_ What's app channel👇 https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V WhatsApp group👇 https://chat.whatsapp.com/C9sZ6UCsGEHKSALn3SYSqs *_AHALIN MU ƊAYA_* 💗💗💗 _CREATED AND WRITTEN_ _BY_ *_Fatima Y zakariyya👌_* _Tymer's henna_💅 *Nazari writer's ass......📚* _Sarauniyar👸 Nazari writer's✍️_ *_(THE QUEEN👑)_* ________Dedicated to anty salma💎 *_Part 2_* (Littafi na biyu📘) _Godiya ta musamman gareku ɗaukacin masoya na ina matuƙar yaba muku, alkhaerin Allah yakaimu ku a duk inda kuke.🤗😘😘_ *Da sunan Allah mai rahma mai jin kai* *_in the name of Allah, the Entirely Merciful, the Especially Merciful_* ➡️🅿?1?1⃣➖1?2⃣? Uncle Mansur kamar me jira ya riga kowa zuwa parlourn mahaifiyar tasu saboda kada yayi asarar kalma ɗaya daza a faɗa ta wuceshi, Cikin minti nan daba zasu haura biyu ba, saiga, mai girma Hasheem, atare suka shiga, shida He Excellency Sambo, ko zama basu yi ba saiga mama bilki cikin sauri, Barrister Sulaiman ne ƙarshan halarta a parlon, Gaba ɗaya suka tattara hankalin su gurin Mai girma Hasheem ganin bashida niyar yin magana ne, Hakan yasa mama bilki Faɗin, "Hasheem kaifa muke sauraro katara mu anan sannan kayi shiru ga dare yana ƙara yi, Saida ya numfasa kafin ya kalle su ɗaya bayan ɗaya, yafara magana, " Akwai Gagarumar matsala, duka kunyi shiru kwana biyu babu wani bayani ta kowa ne ɓangare, ina so kusani akwai Yarin yar da take cikin estate ɗin nan, kusanar dani idan ɗaya daga cikin ku yasan zuwan ta sannan kuma a wane ɓangare take zaune, Cike da mamaki suka kai duban su gaba ɗaya kan Mai girma Hasheem, kafin kowa yace komai mama Bilki tace, wacece ita sannan kai waya faɗa maka? Ta jefa masa tambayar idon ta akan shi, Ba faɗa min akayi ba gani nayi zahiri da idona a daran nan, acikin ƙarshan estate ɗin nan, wani abun mamaki ma, A inda babu house ko ɗaya cikin gurin nan mai kama da daji, gashi fuskar ta a rufe, dagani annuba ce ita a gurin mu, Gaskiya ni banji labarin zuwan wata Yarin yaba ina tunanin idon kane kawai yake maka gizo, ko kuma aljanu sun buɗe maka ido, don da ace ankawo wata baƙuwar fuska to dole zansani koda ba a ɓangaran ɗaya daga cikin ku zatayi aiki ba, Amma mama bakya ganin mu fara bincika wa kafin mu yanke hukunci, kada muzu lokaci ya ƙure mana fa, cewar He Excellency Sambo, A ɗan harzuƙe Uncle Mansur yace Gaskiya kunɓatamin lokaci ninayi zaton wata kwakkwarar magana ce ashe shirme ne, ta yaya za a kawo Yarin Ya cikin gidan nan batare da sanin mu ba, kawai kafita cikin dare ba dole kayi gamo ba, Ya isa kowa ya tashi Yabani gurin zuwa gobe zan bincika don samun tabbacin maganar, cewar mama Bilki, Ina da magana barrister Sulaiman ne yayi maganar hankalin sa na akan wayar hannun sa, Gaba ɗaya hankalin su ya koma zuwa gare shi, alamar shi suke saurare, Kashe wayar yayi tare da gyara zaman sa, Dama Magana ne Akan HATIMIN Mallaka, ina da cikakkyan bayani akan tabbas yana hannun Sulaim Arab, sannan bai ajiye shi acikin gidan nan ba, saboda mun bincika, abu na gaba da nagano shine tabbas idan har baya cikin gidan nan to, yana Hospital ɗin sa, don babu inda ya ɗauka da mahimmanci kamar can kuma yana da babban gurin ajiyar sirri acikin office ɗin nasa, Hhmm, wata doguwar ajiyar zuciya ya sauke sannan yaɗora da Faɗin, saidai abu ɗaya shine bamu san inane ma ajin sirrin nasa ba, Yakai ƙarshan maganar idon sa akan iyayen nasa, Murmushi uncle Mansur yayi sannan yace yauwa yanzu naji batu, ai wannan abu mai sauƙi ne Tunda munsan inda yake to gano ma'ajiyar sirrin bazai yimana wahala ba, He Excellency Sambo yace, Kwarai da gaske dole zamu gano cikin sauƙi, kayi aiki mai kyau ɗana, Murmushi shima Barrister Sulaiman yayi mai ɗauke da ma'anoni kala kala saboda daga yadda yayi murmushin zakagane ciwa a kwai wata a ƙasa, "Good Job dear" wannan Labarin naka ai babban albishir ne, cewar mai girma Hasheem cikin washe baki, "Nagode abba, DaDa ina godiya" cewar Barrister Sulaiman, Tare da ɗagawa uncle Mansur gira batare da kowa ya kula da hakan ba, Wani shu'umin murmushi uncle Mansur yayi tare da kauda kan shi gefe, saboda yasan komai bakin su ɗaya da Barrister Sulaiman, wanda abunda suke shiryawa da Uncle Mansur, ko mahaifin sa Mai girma Hasheem bai zai iya sanar masa ba, Akwai baƙar kasuwa ɓoyayyar har ƙallar da suke yi wanda babu ko mutum ɗaya daya sani acikin estate, sun shahara wajan sa farar miyagun kwayoyi da shan su, (DRUGS TRAFFICKING) kama daga kan; _Heroin, Cocain, Methamphetamine (Meth), Fentanyl, Alcohol, Nicotine, Ecstasy(MDMA), Prescription Opioid, Benzodiazipines, Synthetic Cannabinoids,_ da dai sauran su kayan maye babu kalar wanda basa shigo dashi, suna shigo dasu taɓarauniyar hanya acikin tankokin _ARAB COMPANIES_ Batare da sanin alhaji Imran Arab ba, Kafin azo fidda kayan Company tuni suncire kwayoyin su tare da haɗin bakin Managers da Directors ɗin Companies, sai su raba a hannun manya manyan dilolin su na kwaya, shiyasa suke samun kuɗaɗe kamar hauka amma babu wanda ya kula saboda kowa yanada abunyi gashi dukan su masu kuɗi ne, Wannan shine dalilin da yasa uncle Mansur da ɗan yayan sa wato Barrister Sulaiman bakin su yake a haɗe, wanda suke da tabbacin idan suka mallaki HATIMIN MALLAKA, to zasu yi shaharar da sai sun gagari masu kudin duniya, _In the morning_ Sammako Suhaima tayi wajan tashi daga bacci, Duk da dama baccin nata rabi da rabi ne tayi, kwana tayi tana tunanin yadda zata bullowa mutanan Estate ɗin, tare da tunanin shin waye mutumin datagani cikin daji nan, ganin batada amsar tambayoyin tane hakan yasa ta tashi ta ɗora alwala tayi ta sallar nafila har asuba, Dagani kasan akwai bacci a idanuwan ta saboda sun ɗan ƙanƙan ce wanda su kaɗai ake iya gani a fuskar tata, Suhaima ko bacci zatai fuskar ta a rufe take, ko Meye dalilin ta naƙin bayyana fuskantar Oho! duban ta takai kan khaltum wadda take ta aikin sharar bacci, murmushi Suhaima tayi saboda ta tuna maganar khaltum a daran jiya, data ce ita fa tana tunanin ko a aljannah iya dadin daza taji kenan, sannan tasan ko a gidan shugaban ƙasa baza a taɓa samun irin wannan katifar ba saidai mai girman ta badai laushi ba, ƙauyan ci khaltum tayi tayi har Allah yasa bacci ya ɗauke ta, ita dai Suhaima idan ba dariya ba babu abun da take, duk da itama shiru kawai takeyi amma wasu abubuwan har mamaki suke bata da irin kuɗin da aka narka akayi wani abun da take ganin bashida wani amfani, Don ma Allah yasa suna da waye wa basa nuna ƙauyan ci a ko ina saidai suyi shiru, Jin alamun kamar ana magana daga parlour ne, yakatsewa Suhaima tunanin da take, cikin sauri tazuro ƙafar ta saman lallausan carpet wanda saboda laushi har lumshe idanuwan ta tayi, Tare da gara zaman hijab ɗin ta nufi parlourn, wata dattijuwar mata tagani tsaye ita da wata matashiyar budurwa hannun budurwar ruƙe da tire da alama kayan breakfast ne aka kawo musu, wanda da kagansu su biyun duka zaka shaida ƴan aiki ne saboda yanayin shigar su duk da komai nasu tsaf tsaf yake, rigar jikin su iri ɗaya an rubuta, _ARAB KITCHENS_ abayan rigunan nasu wanda suke har gwaiwa, Murmushi dattijuwar tayi wa Suhaima tare da Faɗin Yarin Ya kuntashi lafiya," Alhamdulillah abunda Suhaima tace kenan, Kallon matashiyar budurwar matar tayi tare da Faɗin" K.C jeki jera kayan abincin idan kingama kitafi ganinan zuwa, Da " To ta amsa tare da wucewa dinning wanda ke daga gefe acikin area parlourn, K.C Kuma wannan wane irin sunane? Suhaima tayi tambayar cikin ranta, Ba mamaki Cristan ce zuciyar ta tabbata amsa da haka, Ganin matar tasamu guri ƙasa ta zauna ga kuma kujeru, hakan yasa Suhaima ƙarasawa cikin Parlourn tare da kallon matar tace, BaBa yaki kazauna a ƙasa bayan ga kujera kikoma sama mana, cewar Suhaima dai dai tana zama saman kujera mai cin mutun biyu, A'a Yarin Ya Bakomai nan ma ya isa, dattijuwar tafaɗa fuskantar da yalwataccan murmushi, kafin Suhaima tace wani abu matar ta ɗora da Faɗin dama anci nazo ne mutafi tare, idan kungama karin kumallon, Kamar Suhaima za tace injiwa? Sai kuma tace to bari na taso ƴar uwata sai muyi sauri mu kammala, To badamuwa kuyi komai a nitse zanjira ku, Batare da Suhaima tace komai ba ta tashi tanufi bedroom ɗin da ta fito daga cikin, cikin ƙanƙanin lokaci suka fito tare da Khaltum wanda ta turo baki gaba tare da turɓune fuska, wai ita a dole Suhaima ta tasheta tana baccin ta mai daɗi wanda bata taɓa irin saba Tunda aka haife ta a cewar ta, Dariya Suhaima kawai tayi wadda idan ba akusa da ita kake ba baza kagane tayi dariyar ba, Dinning ɗin suka nufa kai tsaye, suna zama khaltum ta shiga washe haƙura cike da murna tace, amma wlh Suhaima kin kyautamin yanzu da biki tasheniba shikenan nayi asara ko? Tayi tambayar tare da tura wainar kwai abakin ta wanda ta haɗo da plantain (Agada), Hhmm Suhaima tace tare da Faɗin amma da kintashi sai masifa kike na tashi ki, wai nikam jiya bacewa kikai baza ki ƙara cikin abin cin gidan nan ba Tunda kingano inda muke, cikin wasa takai ƙatshan maganar, Wata irin harara khaltum ta kaiwa Suhaima, kafin tace wani abu da sauri ta furzar da abunda tasa abakin ta, kwai da plantain, kan Uban can Suhaima kinji wata ƙazan ta kuwa, kinga an haɗa gishiri da Suger, tana maganar tare da ka karin amai tana ƙara tofar da abun da ke bakin nata, Me Suhaima zata ba dariya ba, sosai tadara, khaltum hadda ƴar kwallar ta, Suhaima tace kewai khaltum dole saikin sa mutanan gidan nan Sun raina mu ko, da kika ci, kikaji haka saiki daure ki haɗeyi, ai kwaɗayin kine yaja miki, kika haɗa abu biyu lokaci guda, kuma fa baƙazan ta bane idan biki manta ba a cikin film ɗin nan da muka taɓa kallo ai munga ana soya ayaba kuma anaci da abinci, Ita dai khaltum Tunda ta janyo plask ɗin chickens and chips, tafara dannawa ɓata ƙarabi takan Suhaima ba don bama sauraran ta takeyi ba, Dahaka su kammala saida khaltum taji kamar cikin ta zai ɓillata bayan ta sannan ta hakura, Suhaima baiwar Allah hankalin ta duk ba yakan wannan kayan alatu babban burin ta shine taga tafara aiwatar da aikin da yakawo su, Sosai alhaji Imran yasakar musu fuska hadda ɗanjan su da hira, khaltum ce mai ƙoƙarin amsawa, ita dai Suhaima daga eh sai A'a, Hajiya umma wadda ke gefe, itama taɗan sakar musu fuska babu yabo ba fallasa, Tunda taga Suhaima fuskar ta a rufe ta gane itace wadda Baffa ke nufi, wanda ita ko kwayar idon Suhaiman baya samu nasarar gani ba, saboda Tunda suka shiga parlourn kanta na ƙasa, Anan Baffa ya sanar da Suhaima zata zauna a gurin hajiya umma zata rinƙa kulawa da sashen, jikan sa Sulaim wanda yake a cikin house ɗin nan, Sulaim! Sulaim!! Sulaim!!! Saida Suhaima ta mai maita sunan sau uku a zuciyar ta, wani irin ƙunci da baƙin ciki ne taji su lulluɓe ta, jin ance zata kula da ɓangaran DR Sulaim, wanda a duniya tanajin babu wanda ta tsana irin sa, idan aka cire wanda ya tarwatsa musu rayuwa to tabbas Sulaim ne na biyu, sau ɗaya ta taɓa ganin sa, amma suffar shi da kamanin sa sunan zane cikin ƙoƙon zuciyar ta, wulaƙancin dayayi mata nanan ajiye cikin ranta wanda kullum jin shi take tamkar sabo, shiyasa ta ƙudir ce a ranta matuƙar yana cikin mutanan da zata ɗau fansa akan su to tabbas sai azabar shi tafi ta kowa tsanani, idan kuma baya ciki to sai ta rama fiye da wulaƙancin dayayi mata, duk da shine silar ta zuwa ARAB ESTATE, take kuma sai taji tabar jin baƙin cikin saboda tasamu damar rama abun da yayi mata ɗin, Khaltum ce ta taɓo ta tare da Faɗin Suhaima sai magana akeyi kinyi shiru, Kafin tace komai, baffa ya ɗora da Faɗin ƴar ta tunanin Meye kikeyi Allah yasa lafiya? Firgigit tayi cikin inda inda tace a a babu komai inajin ku, Koda Inda aka bakine biye miki ba? Baffa yaƙara tambayar ta, A'a komai yayi nagode sosai, Baffa yaɗora da Faɗin to alhamdulillah, Ita ƴar uwar take za akaita inda zata zauna, amma zaku iya ganin juna a duk lokacin da kuke so, Ɗaga kai Suhaima tayi cike da gamsuwar abunda yafaɗa, Yanzu zaku iya yin magana ku kaɗai idan kuna so saboda yanzu kowa zai wuce inda zai zauna, hajiya umma ce tayi maganar wadda gaba ɗaya hankalin ta yana kan Suhaima, Eh muna so cewar Suhaima da sauri, Hajiya umma tace to shikenan, zaku iya komawa parlourn farko idan kuka gama sai kuyi magana, Kama hannun khaltum Suhaima tayi bayan sunfita, tafara magana kamar haka, khaltum kinji abunda nafaɗa miki daran jiya ko, basai na mai maitamiki komai ba, abu ɗaya zanfaɗa miki shine, kada kisaki jiki da kowa kada kiyi wani labarin komai da kowa kowane iri ne, sannan kada ki taɓa nunawa mu biyu ne ki nuna cewar ki kaɗai ce, nikuma zan sama mana inda zamu rinƙa haɗuwa, duk wani abu da biki yadda dashiba inaso kisanar min cikin gaggawa, tahakan ne kaɗai zamu cimma burin mu, kiyi hak'uri da duk abunda zakiji ko zaki gani hakan ma nasara ne, Matsar kwalla khaltum tafara, cikin sauri Suhaima tace Haba khaltum nace miki kuka ba namu bane, kada kibari zuciyar ki ta karaya a kowane hali, ki jajirce akan komai shine muradi na, saboda haka kibar wannan kuna muna tare fa idan kinason ganina zakizo inda nake idan inason ganin ki nima zanzo, Murmushi khaltum tayi tare da fadin babu komai nabari insha Allah, *_BARNO STATE_* _MASARAUTAR GABAS_ _F pen's_ [01/04, 3:10 pm] Zarah Tymre's Henna: _Typing📲_ What's app channel👇 https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V WhatsApp group👇 https://chat.whatsapp.com/C9sZ6UCsGEHKSALn3SYSqs *_AHALINMU ƊAYA_* 💗💗💗 *_Fatima Y zakariyya👌_* _Tymer's henna_💅 *Nazari writer's ass......📚* _Sarauniyar👸 Nazari writer's✍️_ *_(THE QUEEN👑)_* ________Dedicated to anty salma💎 *_Part 2_* (Littafi na biyu📘) _Godiya ta musamman gareku ɗaukacin masoya na ina matuƙar yaba muku, alkhaerin Allah yakaimu ku a duk inda kuke.🤗😘😘_ *Da sunan Allah mai rahma mai jin kai* *_in the name of Allah, the Entirely Merciful, the Especially Merciful_* ➡️🅿? 1?3⃣➖1?4⃣? Murmushi khaltum tayi tare da Faɗin nabari insha Allah, amma bakya ganin zasu iya gane cewar mu biyu ne, Eh to kafin su gane hakan, munyi nisa cikin aikin mu, cewar Suhaima, Ɗan rangwaɗar da kai khaltum tayi gefe alamar ta yadda, Kallon ta Suhaima tayi cikin lulluɓin fuskar ta ta saki murmushi mai sauti, Da sauri khaltum ta kalle ta jin murmushin da tayi, lafiya kuwa, Girgiza mata kai Suhaima tayi da sauri tace a'a Bakomai wani abu na tuna, Sai ta kyau da maganar ta hanyar Faɗin, yanzu ke a matsayin ki na babba babu wani abun da za kifaɗa min kafin murabu? Ɗan Farr khaltum tayi da ido cikin jin daɗin ankira ta da babba, don khaltum badai son girma ba, ina dashi mana, Ni abunda zanfaɗa miki Ba wata doguwar magana bace, inason duk abunda kikasamu kada kimanta dani, komai ƙanƙan tarshi kiraba biyu kikawomin nawa, Ganin da gaske take babu ko alamar wasa, hakan yabawa Suhaima dariya sosai, aranta tace wato ita dai khaltum bata da burin daya wuce naci kullum ci, "Kada kidamu khaltum Indai akan wannan ne bakida matsala, komai nasamu kinfi ƙarfin shi, insha Allah bazan taɓa mantawa dake ba saboda wani abun duniya, idan duka kika nuna kinaso zan iya baki, hakan Bakomai bane, saidai inaso inƙara tuna miki, munzo gidan nan, Dan Ɗaukar Fansa bawai don jin daɗi ba ko saba wa da mutanan gidan ba, kada mu bari kowa ya shiga jikin mu har yayi mana illa ta hanyar, zambo cikin aminci," Kafin khaltum ta ce wani abu, Hajiya umma ta shigo parlourn bakin ta ɗauke da sallama, Suhaima ce ta amsa, can ƙasan maƙoshin ta, " Kallon su hajiya umma tayi, idan kungama zamu iya tafiya ko, "Batare da sunce komai ba suka miƙe atare, Atunanin su ƙofar fita daga parlourn zata nufa sai suka ga, ta nufi wata hanya acikin parlourn, binta kawai suke abaya ko wacce da irin tunanin da take saƙawa aranta, wani corridor suka bi sai gashi sunɓilla babbar harabar house ɗin Alhaji Imran (Baffa) take kallo Yakoma sama, kasa hakuri khaltum tayi saboda tsabar kyan da house ɗin yayi mata, ta matsa sosai kusa da saitin kunna Suhaima tace "wlh Suhaima ko a film ban taɓa ganin irin wannan aljannar duniyar ba, nidai ɗan Allah kice musu abarni anan," "Ɗan zungurar khaltum, Suhaima tayi ƙasa ƙasa tace, dalla malama kedaina wannan abun, ko ina mai kyau ne acikin Estate ɗin nan, akwai ma inda yafi nan kikasani ko can za akai ki," "Da sauri khaltum tace dan Allah fa kice ke kinga ko ina, " A'a nima bako ina nagani ba amma ina da tabbacin ko ina na musamman ne, ta kai ƙarshan maganar dai dai ƙarasuwar su part ɗin Hajiya Umma, wanda babu nisa sosai tsakanin Part ɗin dana Baffa, Glass Door ɗin tashiga zugewa ahankali, tashiga ciki Suma suka fi bayan ta, tsarin parlourn sosai yaburge su, gashi me Ɗaukar ido saboda komai na ciki lemon Green ne da milk Mai haske colour ɗin, Ganin sun tsaya ne hakan yasa hajiya Umma juyawa takallesu, zaku iya zama, abunda tace kenan, Ba musu suka zauna, sannan itama tasamu kujera mai Ɗaukar mutum ɗaya ta zauna, Nuna Suhaima tayi tare da Faɗin nan shine inda zaki zauna, amma zaki rinƙa kulawa da part ɗin dake tsakiyar house ɗin nan, Kuma a yau zaki fara saboda mamallakin ɓangaran zai dawo yau insha Allah, amma za ahaɗaki da matemaki, "To kawai Suhaima tace sai a lokacin tasamu damar kallon hajiya Umma, Wanda tun farkon ganin ta da ita ta gane matar bata da matsala saidai kuma babu fara'a atare da ita, Magana hajiya Ummu tacigaba dayin hakanne yasa Suhaima ƙara maida hankalin ta kanta, Ke kuma yanzu za akai ki ɓangaran da zaki zauna tafaɗa tare da nuna khaltum, amma zaku tafi tare don ku gane mazaunin juna, 💗 _BARNO STATE_ *_MASARAUTAR GABAS_* Bayan kammala taron Yarima Sultan komai ya lafa a masarauta, sai dai ƙananan maganganu da suke tashi game da, kyautar da mai martaba sarki yayiwa ɗan sa Yarima Sultan, Wanda ya mallaka masa rabin Masarautar Gabas, sosai al'amarin yakawo cecekuce A wasu daga cikin ɓangarorin Masarautar, wasu na farin ciki wasu na ɓaƙin ciki da kuka, "Haba amini na kabar tafiyar nan taka sai zuwa gobe mana" cewar Yarima Sultan idon sa akan Sulaim yana jiran amsar shi, "Ɗago da shan yayyun idanuwan sa yayi wanda kwayar cikin su ta janza kala zuwa ash mai Ɗaukar hankali saboda hasken da idon yayi sosai, ya kalli Yarima Sultan," "Idan na zauna Meka keso nayi maka? Girgiza kai Yarima Sultan yayi tare da ɗan ɗaga kafaɗa yace A'a Bakomai, kawai inaso kabari sai goben, Na sanarwa Baffa ina tafe zuwa anjima cewar Sulaim, Yarima Sultan yayi murmushi ganin da gaske aminin nasa so yake ya tafi, take yace to shikenan zanyi magana da Baffa kan ayi hak'uri gobe sai mu tafi Tare, "Ƙara ɗaure fuska Sulaim yayi ganin ba yadda ya iya da aminin nasa, amma tabbas yaso komawa Kano a yau, batare da sanin dalilin hakan ba, wanda da baima shirya tafiya anan kusaba amma yaji ina bazai iyaba, jiyake tamkar ana kiran sa, tamkar yabuɗe ido ya tsince shi cikin Estate ɗin su haka yake ji", "Jin yayi shiru ne hakan ya tabbatar wa da Yarima Sultan Aminin nasa ya hakura, yaji daɗi sosai duk da dama yasan Bazaiƙi abunda yakeso ba," Wani bafade ne ya sanar wa da Yarima sultan akwai baƙo a waje, take Yarima Sultan yace, kowa ye Yarima bazai samu ganin sa yanzuba, Sultan na cikin tattauna da Aminin sa, Da sauri bafaden yace angama Ranka ya daɗe, ya tashe kenan da niyar komawa sanar da saƙon Yarima Sultan zuwa ga wanda yazo, "Sulaim yace Abashi izinin shigowa" , Kallon shi Yarima Sultan yayi, kasan wanda yazo ne, "Saleem Ne cewar Sulaim " Ayya ai da ya shigo, kallon bafaden nan Sultan yayi, Yace ace Yarima na maraba dashi muna masa barka da zuwa zai iya shigowa," Da sallama ɗauke abakin Saleem ya shiga parlourn fuskar sa ɗauke da yalwataccan murmushi, Martanin murmushi Yarima Sultan ya mayar masa, hannu ya miƙamasa alamar suyi musabaha, " Bamu su Saleem yamuƙa masa nashi hannu tare da Faɗin barkan ku da rana, fatan nasameku lafiya, Allah ya huci zuciyar Yarima, bansamu zuwa ba tunɗazu, Allah yasa Yarima baiyi fushiba, Guntun murmushi Sultan yasa ki, Babu laifi yazama dole ayi uziri ga baƙon sultan, "Agogon hannun Yarima Sultan ne yakawo haske tare da yin wata ƴar ƙara kaɗan wadda bakowa ne zai iyaji ba sai na kusa dashi sosai ƙarar tamkar (Meeting) alamun akwai mutum A Garden ɗin sa, matuƙar wani mahaluƙi ya shiga ɓangaran sa to dole wannan a gogon zai sanar masa, shikuma yana ganin wannan alamar to ya tabbata mutum ya shiga ɓangaran sa ko garden ɗin sa, "kallon Sulaim yayi tare da Faɗin ina zuwa, cikin nutsuwa ya tashi yabi hanyar da zata sa dashi da ɓangaran sa ta ƙofar baya, kai tsaye ya nufi Garden ɗin inda ya tabbatar mutum ya shigo saboda alamar da Agogon hannun sa yanuna masa, "Bayan fitar Yarima Sultan daga Parlourn, Kusada Sulaim, Saleem Yakoma tare da zama, Suka gaisa da Sulaim sosai, harma Sulaim ɗin ke sanar masa yaso tafiya yau amma, Sultan yahana," Sosai Saleem yayi dariya, jin kalmar wai yahana, cikin ransa ya ƙara jinjina shaƙuwar dake tsakanin, Yarima Sultan da Sulaim idan ba hakaba, Da wahalar gaske Ace akwai wanda ya isa hana Sulaim abunda yayi niya sai dai Baffa, amma yanzu ga Sultan yahana shi tafiya, A fili kuwa cewa yayi kaga shikenan sai mu tafi tare zuwa goben insha Allah, don nima jibi zan wuce sansanin mu dake Lagos, Allah yakaimu Abunda Sulaim yace kenan don shi ba'a doguwar hira dashi, Saleem ya amsa da ameen, tare da ciro wayar sa daga aljihu yafara sana'a tashi ta kallon hotunan Suhailat, wadda itama ahalin yanzu tagama faɗawa komai ya dai dai ta taɓan garan masoyan biyu, Saɗaf Saɗaf, princess ke tafiya kamar ranar da tafara zuwa garden ɗin Haka yau ma, Tundaga nesa Yarima Sultan yahangeta cikin ransa, yaƙara jinjina hatsabibancin Yarin yar, yana mamakin ta yaya, take iya shigowa part ɗin Sa batare da kowa ya gan taba, bare har yasamu, labarin isowar ta, jinjina kai kawai yayi yana tunanin abunda zai yi mata, Yana tsaye daga cikin harabar ƙofar parlourn, yana kallon ta," "Sai waige waige take kamar wadda ke neman wani abu, da sauri ta nufi bakin wannan ɗan ƙaramin ruwan, kallon ruwan tashi gayi abun ban sha'awa yanata gudana fari tasss dashi, ita kaɗai ta saki murmushi sai kuma ta tsugunna agaban ruwan, cike da zumuɗi takai hannun ta cikin ruwan, kamar shekaran jiya babu sanyi kwata kwata atare dashi duk da irin sanyin da akeyi a gari, Yana tsaye inda yake ko motsawa yakasayi ya goya hannaye sa aƙirji, Aransa yake tunanin kaddai yarinyar nan tace zata ƙara shiga ruwan nan," Idan ma ta shiga kai ina ruwan ka, zuciyar sa ce ta bashi amsa, lokaci ɗaya ya taɓe baki tare da ɗaga kafaɗa irin na _I don't care_. Ɗin nan, " wasa ta cigaba dayi da ruwan cikin nishaɗi dajin daɗin yanayin, can kuma sai ta tashi zunbur, tunawa da tai ummeetha tace kada ta daɗe tayi sauri ta dawo, hakan ne yasa ta cigaba da dube duben da take," "Kamar daga sama haka Yarima Sultan ya tsaya agaban ta," Cike da razana da tsoro da tashin hankali princess ta runtse ido, cikin tashin hankali ta rungume Yarima Sultan tana Faɗin, "wayyo Allah na, Dan Allah kuyi hakuri yanzu zan tafi wlh bazan ƙara dawowa ba, rigata da waya ta nazo nema, nina ma hakura da su, kubarni na tafi kawai," Shiru Sultan yayi yama rasa abunyi gashi takama ta riƙeshi gam, sai wasu surutai takeyi, satin kunna ta ya furta, ki dai dai ta nutsuwar ki nine fa, saboda ya gane tsorata tayi, " Sai da tayi shiru nawa ɗan lokaci sannan ahankali ta ɗago dakan ta daga ƙirjin sa, idon ta cike tab da kwalla, ta tsorata sosai, ganin Yarima Sultan ne yasa ta sauke wata nannauyar ajiyar zuciya, nagode sosai Yaya Yarima, Batare da yace komai ba yajan yeta daga jikin sa tare da kama hannun ta ya nufi sa shan ciki da ita, A parlour ya tsaya, ya sake hannun ta, ya zauna saman wata doguwar kujera mai kama da gadon sarauta, sosai ya ɗaure fuska, yaɗora ƙafa ɗaya kan ɗaya, "tsayawa princess tayi kanta a ƙasa tana jira yabata izinin zama, jin shirun yayi yawa ne gashi bashida niyar yi mata magana hakan ne yasa ta, fara tafiya zuwa gaban sa, russuna wa tayi a raunane cikin muryar ta mai sanyi da daɗin sauraro ta furta, Barka da Rana Yaya Yarima fatan kana cikin aminci, " "Kasa jurewa yayi, saida yakai dubansa zuwa gareta saboda jin raunin da muryar ta tayi, take yaga kwalla na gangarowa saman kuncin ta, yarasa dalilin kukan nata gashi baisan Meyasa ba har cikin zuciyar sa yakejin ciwon hawayan nata, har yakai hannu zai share mata hawayan sai kuma ya fasa, saboda abunda bai taɓa yiwa wata ƴa mace bace hatta Ummul Bait wato Mahaifiyar sa, Tissue ɗin dake gaban sa saman table ya zaro guda ɗaya ya miƙa mata," "hannu tasa ta karɓa, Yaya Yarima kayi hakuri tuba nake wlh bazan ƙara zuwa ba yanzuma nazo duba waya na da riga ta da nabari abakin ruwa ranar dana..." Waye ya koya miki zamiya?" Tambayar da Yarima ya jefa mata ne yasa ta kasa ƙarasa maganar tata, Ɗagowa tayi tana kallon sa da alamar tambaya a fuskar ta, sai akayi sa a shima ita ɗin yake kallo yana jiran amsa, Tunani tashigayi shin da ita yake ko A'a, idan ba dake yake ba to dawa yake? Tunda ki kaɗai ce anan ɗin Bakuma waya yake ba,. Zuciyar tace ta bata amsa da hakan, A ɗan ɗarare tace yaya Yarima Meye kuma zamiya? Kallon kin rainamin wayo yayi mata, Aransa yace lallai yarinyar nan ta rainani dole zanyi maganin ta, Tunawa princess Salma tayi da ranar da Yarima Yayi Hawa, Take kalmar zamiya ta faɗo mata, saboda a kunnan ta taji ana Faɗin Yarima zaiyi zamiya tare da Gimbiya Sultana, Sai kuma gimbiya Sultana takasa, ita kuma tayi, kenan wannan shine zamiya?" Ta tambayi kanta, da sauri tace" Ni babu wanda ya koyamin acikin film kawai na taɓa gani amma a film ɗin sarki da gimbiya ne sukayi, shine tambayi ummeetha, Meye wannan ɗin, sai tacemin a gidan sarauta akeyi lokacin hawa, sannan tace min ba aso gimbiya taji tsoro a lokacin da akeyi, idan ba haka ba ran Yarima ko sarki zai ɓaci, shiyasa danaga wannan gimbiyar da kuka yi tare, taji tsoro shine na daure amma fa naji tsoro nima sosai saboda har suman tsaye nayi kaɗan ya rage nahaɗeyi zuciya na mutu Allah ya temakeni," Kasa ruƙe dariya Yarima Sultan yayi saida yayi murmushi sosai har haƙoran sa suka bayyana batare da princess ta gani ba, wanda Tunda tafara surutun idon sa na kanta, abun ya matuƙar bashi mamaki wai a film tagani, _____________________ _______________ __________ "Ranka ya daɗe yakama kawai kajewa sarki da maganar Sultana da ɗan sa Sultan, tunkafin wani abun yaƙara bullo wa, cewar hajiya mai Soro" Kallon ta Galadima murtala yayi, eh nima haka nake tunani, zance nabawa Sultan auran ƴa ta A matsayina na mahaifin su gaba ɗaya, kinga dole su yarda da hakan" "Em ai babu wanda yama ya isa ya hana, kana matsayin ƙanin mahaifin Sultan ai kaima Kanada ikon zartar da hukunci akansa, Tunda munyi jiran yazo da kansa yaƙi kaga tunkafin wata maganar ta bullo gara ayi da jika," Sannun Boka nakan tudu, ya sanar min da cewar, wannan Yarin yar da tayiwa Sultan zamiya, akwai babban al'amari atare da ita, ita ɗin garkuwa ce ga yaro nan Sultan, yaƙara sanar dani cewa, ashe duk abunda muka shirya akan Sultan ranar da zaiyi hawa ita tarusa mana tsari ta hanyar hana shi saka tufafin da muka aika masa da dokin da muka sa akai aikin akanshi domin yin hawan, gaba ɗaya ita ta rusa komai, bugu da ƙari babu wanda yasan ta acikin masarautar nan, sai shi kaɗai Sultan ɗin, sannan suna da alaƙa tajini tsakanin su," Bazamuyi ƙasa a gwaiwa ba wajan gano wacece Yarin yar nan, cewar galadima murtala, idan har muka barta to zata cigaba da lalata mana komai, zanyi duk mai yiwuwa wajan ganin Sultsn bai auri ko wace Yarin Ya ba, face Sultana..!! _F pen_ *_React please and help me share this update please lovely fan's😍✨_* [01/04, 3:10 pm] Zarah Tymre's Henna: _Typing📲_ What's app channel👇 https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V WhatsApp group👇 https://chat.whatsapp.com/C9sZ6UCsGEHKSALn3SYSqs *_AHALINMU ƊAYA_* 💗💗💗 *_Fatima Y zakariyya👌_* _Tymer's henna_💅 *Nazari writer's ass......📚* _Sarauniyar👸 Nazari writer's✍️_ *_(THE QUEEN👑)_* ________Dedicated to anty salma💎 *_Part 2_* (Littafi na biyu📘) _Godiya ta musamman gareku ɗaukacin masoya na ina matuƙar yaba muku, alkhaerin Allah yakaimu ku a duk inda kuke.🤗😘😘_ *Da sunan Allah mai rahma mai jin kai* *_in the name of Allah, the Entirely Merciful, the Especially Merciful_* ➡️🅿? 1?5⃣➖1?6⃣? Bazamuyi ƙasa a gwaiwa wajan gano Yarin yar nan ba, cewar Galadima Murtala, sannan yaɗora da faɗin idan har muka barta to babu ko shakka zata cigaba da lalata mana komai, ba mamaki idan ba turota akayi ba, Zanyi duk mai yiwuwa wajan ganin Sultan bai auri kowace Yarin Ya ba face Sultana, ta haka ne kawai burinmu zai cika, To abunda dama yakamata kenan, yanzu kawai katashi kanufi, Fada wajan shi Mai Martaba ka sanar masa ta cikin ka tunkafin lokaci ya ƙure, idan ba hakaba ni zanyi abunda zan iya, Hajiya mai Soro takai ƙarshan maganar tare da buga cinya alamar ranta yaɓaci sosai, Batare da Galadima ya tankaba yamiƙe da hanzari ya nufi waje, _SASHEN UMMUL BAIT_ Dai dai ta zaman ta tayi sosai saman carpet a gaban, Barka da hutawa uwar ɗakin mu, "Barka dai cewar Ummul Bait, ikilima kice natura ɓangaran Yarima Sultan ranar da yayi Hawa ki kayiwa wata kwalliya ko?, "Nisawa me kwalliyar tayi wadda aka kira da iklima kafin tace Eh nice ranki ya daɗe Allah yasa ba laifi nayiba," "Babu laifi, inason ki gabatar min da hoton Yarin yar idan kin ɗauka Tunda naga idan kukaiwa mutum kwalliya kuna ɗaukar hoto a waya, "Angama ranki ya daɗe ina dashi amma banzo da wayar da akayi hoton aciki ba, Ɗan Jim Ummul Bait tayi, ba damuwa kituramin sai naduba, zaki iya tafiya" To ranki ya daɗe Allah ya ƙara miki lafiya Uwar Gida Acikin Babbar Masarauta, Mahaifiya Ga sarkin mu nagobe, Nabarki lafiya", Murmushi Ummul Bait tayi batare da tace komai ba Alama ce tanuna taji daɗin kirarin da tasamu, Cikin ranta kuma tana tunanin shin wacece Yarin yar nan?" kowa ce tabbas zangan ta sannan dole akwai wata alaƙa tsakanin ta da Sultan tayi maganar a fili ta yadda ko kuyangin kusa da ita bazasu iya jiba," "Saleem sosai yake kallon Suhailat fuskar shi ɗauke da annuri, Ganin hakan ne yasa Suhailat saurin sunkuyar da kanta cikin jin kunya, ta furta Yaya Saleem barka da wannan lokaci, fatan kana lafiya, daga haka taja bakin ta tayi shiru, Mai maƙon Saleem ya amsa Gaisuwar sai yaɗaukko wata maganar daban, "Suhailat kin bawa zuciya ta wahala Lallai na faɗa tarkon sonki, Ashe ahankali so kangame jiki yasanya ka cutu batare da kasani ba, Ashe haka so yake da daɗi idan ya karɓeka," sai kuma yayi shiru, Jin shirun yayi yawane yasa Suhailat ɗagowa a hankali, karaf sukai ido 4, Murmushi yasakar mata ma ɗauke da tsantsar so da ƙauna, Ƙanta tamayar ƙasa ta cigaba da wasa da zoben hannun ta, " Ƙanwata Cikin jin kunya Suhailat ta amsa da na'am Yaya Saleem," "Idanuwa na sunyi maraici, sun kasan ce cikin yunwa sai yau suka sami abinci, sunjima cikin ƙishi sai yau suka sami ruwa, bazan iya tuna tsawon lokacin da sukai cikin Duhu ba sai yau haske ya dawo cikin su," Tun muna Kano rabon da naganki irin haka sai yau, meye laifina? Saboda nace inason ki? Shine kika hukunta ni da rashin ganin ki na tsawon lokaci, saidai na hangeki daga nesa," "Suhailat gani gaki dagani sai ke sai kuma Allah kifaɗa min shin kina sona?" "Ganin bata da niyar ɗagowa ta kalle shi bare tayi masa magana, hakan ne yasa shi kai hannu tare da ɗago haɓar ta, suna haɗa ido ya ɗaga mata gira alamar yana jiran amsa, Tafikan hannayen ta tasa tare da rufe fuskar ta gaba ɗaya, Murmushi Saleem yayi tare da Faɗin nine fa yaya Saleem ɗinki yau kuma kunya ta kikeji, "_I'm Not joking when I say I love you Suhailat_" Emm Bazan takura miki ba idan biki shirya faɗamin bakya sona yanzuba, saina gama shan wahala kinga ƙarshe Na mutu kawai ki huta, "Da sauri Suhailat taɗago jin abunda yace, gyara zaman ta tayi sosai saman kujerar da take zaune, ganin idanuwan sa tayi a rufe, sosai taji babu daɗi cikin sanyin murya tafara magana, " Yaya Saleem kadaina Faɗin haka please baza ka mutu kabar niba," " _If I say I love you! I mean am going to live with you till the rest of my life Yayana_" Kasa motsawa Saleem yayi saboda tsabar tsananin farin ciki da jin daɗin kalaman Suhailat ji yayi tamkar yafi kowa sa'ar zuwa duniya a wannan ranar, "Jin yayi shiru hakan yasa Suhailat marairai cewa tare da Faɗin Haba yaya Saleem kayi hakuri mana, _so please and please I veggie u in the name of Allah forgive Mie_"🙏 hadda haɗa hannayen alamar ban hak'uri, Murmushi sosai Saleem yayi amma batare da Suhailat tagani ba, Hannun sa ɗaya ta kamo, _Yayana are you going to take care of me_?" _I'm going to take care off you more than myself ngd my life shalele_ yakai ƙarshan maganar tare da buɗe idanuwan sa akan kyakkyawar fuskar ta, da sauri ta runtse ido saboda kunya, Hhmm bawani kunya ai ina kallonki, kika gama ƙaremin kallo saboda kinga idona a rufe ko, "kai yaya Saleem ni ban kalle kaba, a shagwaɓe tayi maganar kamar zata yi kuka," "To shikenan ƴar guda ɗaya na kada kiyi kuka yanzu dai shikenan a yau basai gobe ba zan kira daddy na sanar masa kince kedai aure kike so kuma ni zaki aura"😊 Zaro ido waje Suhailat tayi yaya Saleem ka rufamin asiri ni Allah ba haka nace ba" "Oh ƙarya nake kunan? " Dafe baki tayi tare da Faɗin, A'a babu ruwana, "To kingani Tunda haka ne kawai a ɗaura mana aure muna komawa Kano kinga sai mu tafi Lagos tare, idan muka kammala aikin mu nacan sai na wuce dake Canada ki ƙarasa karatun ki acan ko?" "Kafin Suhailat tace wani abu wayar sa taɗau ruri, cikin ransa ya furta waye zai takuramin haka, ganin Sulaim ne yasa shi ɗaga wayar tare da karawa a kunne," Suhailat wadda kamar jira take dama ya ɗaga wayar ta gudu Tunda taji ya fara yimata maganar aure, Kafin ya ankara har ta fita daga cikin haɗaɗan gurin shaƙatawar mai ɗauke da nau'i nau'in itatuwan kayan marmari kala kala gurin gwanin ban sha'awa harda (Swimming pool) a gurin dake cikin Masarautar Gabas, a cikin sashen Baba Waziri, wanda kowane sashe na Masarautar yana da irin wannan Garden ɗin, saidai Duka basu kai girman na Yarima sultan ba, Ganin Suhailat ta gudu ne hakan yasa Saleem sakin murmushi haɗi da girgiza kai, tashi shima yayi ya nufi ɓangaran Yarima Sultan danjin kiran Meye Sulaim keyi masa, "Tsaye take cikin shiga ta alfarma taɗora alkyabba saman shadda ruwan ɗorawa wadda a kayi mata aikin baƙin zare da duwatsu, tun daga sama har ƙasa, ta ɗan tsuke fuska abakin ƙofar shiga parlourn Yarima Sultan, bayan ta kuyangi ne guda biyu ko wacce hannun ta ruƙe da tire, an lulluɓe abunda ke cikin tire ɗin da wani mayafi na karan miski launin blue, da alama Ko Meye aciki yana da yawan gaske saboda yadda tire ɗin yayi tozo daga sama," "A ɗan hassale Gimbiya Sultana ta furta, Asanar wa Yarima Gimbiya Sultana ce a ƙofa," "Ƙara russanawa bafadan yayi, ranki ya daɗe, Sarkin gobe yace a sanar wa dako waye yazo bazai iya ganin sa yanzuba saidai ya dawo anjima, saboda Yariman Gabas na tare da ba.... "Tunkafin Bafadan ya ƙarasa faɗar abunda ke bakin sa Gimbiya Sultana ta juya a fusace Fuuuu, ta nufi ƙofar fita daga sashan kuyangin ta suka rufa mata baya cikin sauri tare da Faɗin Allah ya huci zuciyar gimbiya ƴar Galadiman gabas jika ga sarki adam uwar gida ga sarkin mu na gobe Yarima Sultan, "ko kallon su ba tayi ba bare su da ran wani abu daga gareta kamar yadda tasaba yi musu alkhiri idan sukai mata irin wannan kirarin," "Cikin ƙunar zuciya ta koma ɓangaran su, harcikin ranta taso ganin Yarima sultan saboda tun ranar da yayi hawa bata ƙara sashi a idon taba, yanzuma tazo ne tayi masa bangajiya tare da kyautar hutu a gareshi amma yaƙi bata damar yin hakan, tasan Tunda yace bazai ga kowa ba to tabbas babu wanda ya isa ya ganshi idan ba mai martaba sarki ba ko Mahaifiyar sa Ummul Bait," " Kallon inda princess take zaune Yarima Sultan yayi, so yake yafita gurin aminin sa amma ya rasa dalilin da yasa baya son sallamar princess Yanzu, jiyayi shirman ta na burgeshi tana bashi dariya sosai, amma ko a fuska baya nuna hakan saboda tsare gida da mulki irin nashi, Zaiyi maga kenan sai ya tsinci muryar ta tana magana a hankali hakan yasa shi fasa faɗar abunda zai ce ya saurara don jin nata batun," "Yaya Yarima Ummeetha tace kada na daɗe Tunda banga waya na ba, idan kabani izini zan iya tafiya" Sai kace nina riƙe ta duk tazo ta cikamin kunne, cikin ransa yayi maganar, "batare da yace komai a zahiri ba ya tashi ya nufi bedroom ɗin sa, Bin bayan sa tayi da kallo dai dai zai shiga bedroom ɗin ta muguɗa masa baki tare da yimasa gwalo mutun sai girman kan tsiya, ayimasa magana sai yaga dama sannan zai bada amsa ni wlh ko bai bani izinin tafiya ba saina tafi yanzu yanzu Halin su ɗaya da yaya Sulaim masu ban haushi kaw...... "Ganin yafito ne ya kan yasa ta haɗiye sauran maganar dake bakin ta tare dayin ƙasa dakai kamar ba yanzu tagama masifa ita kaɗai ba," Kamar yadda ya saba tafiya cikin nutsuwa, izza, da isa, haka ya ƙarasa inda ya tashi saida ya zauna sannan yamiƙawa princess Salma, wata ƴar jaka da yafito da ita daga ɗakin sa, "Saida ta kalleshi kafin tasa hannu biyu ta karɓa, Yaya Yarima menene wannan?" Sai kuma tayi saurin kame bakin ta ganin irin kallon da yayi mata, Kiran Sulaim ne ya katse musu zancan zucin da suke a tsakanin su kowa da abunda yake saƙawa, "ita princess Allah Allah take tabar parlourn taje taga Meye acikin jakar wadda Tunda yabata wani irin dadda ɗan ƙamshi yamamaye hancin ta, "shikuma yana tunanin ta dameshi gashi ya kasa sallamar ta," "Allah ya huci zuciyar aminin sultan ayimin afuwa, Yarima nanan fitowa yanzu," batare da jiran me Sulaim zaiceba ya ajiye wayar tare da kallon princess wanda taga kamar harararta ma yake, "_You girl have a problem and u have disturbance, you can go_" Yarima Sultan ya faɗa tare da miƙa mata wani marks, ki rufe fuskar ki da wannan kibi ta inda muka shigo, kina fita zakiga wata ɓakar mota kishiga ciki za amai daki, sashan baba waziri, yana kaiwa nan yanuna mata ƙofar baya da yatsan hannun sa, "Turo baki princess tayi cikin jin haushi wai ita zai cewa tanada, damuwa gata da hayaniya, sosai taji haushi, marks ɗin ta saka tare da nufar ƙofa da sauri, har tasa ƙafar ta sa kuma ta juya, ƙasa ƙasa ta furta Na barka lafiya, kana da ciwon kai" tana kaiwa nan ta fice a ɗari da sittin," Sosai abun da tayi yabawa Yarima sultan ɗariya saɓanin yaji haushi, Tunda yake wani bai taɓa faɗa masa makamanciyar irin wannan kalmar ba, wato ramawa tayi, shine kuma tafita da gudu, cikin ransa ya ƙara shaida lallai princess Yarin yace, " Jin Galadima yayi shiru hakan yasa, sarki Faɗin ina jinka Galadima zaka iya faɗar duk abunda ke bakin ka munada lokaci bugu da ƙari kaiɗan uwa nane ina maraba da duk abunda kazo dashi matukar baisabawa shari'a ba," "Haka ne to dama magana ce wadda koni na zartar da hukunci akai nasan babu laifi to amma idan har da shugaba a guri kuma adali irinka to abar komai a hannunku yafi, Jinjina kai sarki yayi alamar gamsuwa da maganar", Cigaba da magana Galadima Murtala yayi, yauwa to dama magana ce akan ƴaƴan mu baki ɗaya, kuma babban al'amari ne Tunda magana ake ta aure...!!! _F pen_ Atemaka da react da kuma Share🙏 _Typing📲_ What's app channel👇 https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V WhatsApp group👇 https://chat.whatsapp.com/C9sZ6UCsGEHKSALn3SYSqs *_AHALINMU ƊAYA_* 💗💗💗 *_Fatima Y zakariyya👌_* _Tymer's henna_💅 *Nazari writer's ass......📚* _Sarauniyar👸 Nazari writer's✍️_ *_(THE QUEEN👑)_* ________Dedicated to anty salma💎 *_Part 2_* (Littafi na biyu📘) _Godiya ta musamman gareku ɗaukacin masoya na ina matuƙar yaba muku, alkhaerin Allah yakaimu ku a duk inda kuke.🤗😘😘_ *Da sunan Allah mai rahma mai jin kai* *_in the name of Allah, the Entirely Merciful, the Especially Merciful_* ➡️🅿? 1?5⃣➖1?6⃣? Bazamuyi ƙasa a gwaiwa wajan gano Yarin yar nan ba, cewar Galadima Murtala, sannan yaɗora da faɗin idan har muka barta to babu ko shakka zata cigaba da lalata mana komai, ba mamaki idan ba turota akayi ba, Zanyi duk mai yiwuwa wajan ganin Sultan bai auri kowace Yarin Ya ba face Sultana, ta haka ne kawai burinmu zai cika, To abunda dama yakamata kenan, yanzu kawai katashi kanufi, Fada wajan shi Mai Martaba ka sanar masa ta cikin ka tunkafin lokaci ya ƙure, idan ba hakaba ni zanyi abunda zan iya, Hajiya mai Soro takai ƙarshan maganar tare da buga cinya alamar ranta yaɓaci sosai, Batare da Galadima ya tankaba yamiƙe da hanzari ya nufi waje, _SASHEN UMMUL BAIT_ Dai dai ta zaman ta tayi sosai saman carpet a gaban, Barka da hutawa uwar ɗakin mu, "Barka dai cewar Ummul Bait, ikilima kice natura ɓangaran Yarima Sultan ranar da yayi Hawa ki kayiwa wata kwalliya ko?, "Nisawa me kwalliyar tayi wadda aka kira da iklima kafin tace Eh nice ranki ya daɗe Allah yasa ba laifi nayiba," "Babu laifi, inason ki gabatar min da hoton Yarin yar idan kin ɗauka Tunda naga idan kukaiwa mutum kwalliya kuna ɗaukar hoto a waya, "Angama ranki ya daɗe ina dashi amma banzo da wayar da akayi hoton aciki ba, Ɗan Jim Ummul Bait tayi, ba damuwa kituramin sai naduba, zaki iya tafiya" To ranki ya daɗe Allah ya ƙara miki lafiya Uwar Gida Acikin Babbar Masarauta, Mahaifiya Ga sarkin mu nagobe, Nabarki lafiya", Murmushi Ummul Bait tayi batare da tace komai ba Alama ce tanuna taji daɗin kirarin da tasamu, Cikin ranta kuma tana tunanin shin wacece Yarin yar nan?" kowa ce tabbas zangan ta sannan dole akwai wata alaƙa tsakanin ta da Sultan tayi maganar a fili ta yadda ko kuyangin kusa da ita bazasu iya jiba," "Saleem sosai yake kallon Suhailat fuskar shi ɗauke da annuri, Ganin hakan ne yasa Suhailat saurin sunkuyar da kanta cikin jin kunya, ta furta Yaya Saleem barka da wannan lokaci, fatan kana lafiya, daga haka taja bakin ta tayi shiru, Mai maƙon Saleem ya amsa Gaisuwar sai yaɗaukko wata maganar daban, "Suhailat kin bawa zuciya ta wahala Lallai na faɗa tarkon sonki, Ashe ahankali so kangame jiki yasanya ka cutu batare da kasani ba, Ashe haka so yake da daɗi idan ya karɓeka," sai kuma yayi shiru, Jin shirun yayi yawane yasa Suhailat ɗagowa a hankali, karaf sukai ido 4, Murmushi yasakar mata ma ɗauke da tsantsar so da ƙauna, Ƙanta tamayar ƙasa ta cigaba da wasa da zoben hannun ta, " Ƙanwata Cikin jin kunya Suhailat ta amsa da na'am Yaya Saleem," "Idanuwa na sunyi maraici, sun kasan ce cikin yunwa sai yau suka sami abinci, sunjima cikin ƙishi sai yau suka sami ruwa, bazan iya tuna tsawon lokacin da sukai cikin Duhu ba sai yau haske ya dawo cikin su," Tun muna Kano rabon da naganki irin haka sai yau, meye laifina? Saboda nace inason ki? Shine kika hukunta ni da rashin ganin ki na tsawon lokaci, saidai na hangeki daga nesa," "Suhailat gani gaki dagani sai ke sai kuma Allah kifaɗa min shin kina sona?" "Ganin bata da niyar ɗagowa ta kalle shi bare tayi masa magana, hakan ne yasa shi kai hannu tare da ɗago haɓar ta, suna haɗa ido ya ɗaga mata gira alamar yana jiran amsa, Tafikan hannayen ta tasa tare da rufe fuskar ta gaba ɗaya, Murmushi Saleem yayi tare da Faɗin nine fa yaya Saleem ɗinki yau kuma kunya ta kikeji, "_I'm Not joking when I say I love you Suhailat_" Emm Bazan takura miki ba idan biki shirya faɗamin bakya sona yanzuba, saina gama shan wahala kinga ƙarshe Na mutu kawai ki huta, "Da sauri Suhailat taɗago jin abunda yace, gyara zaman ta tayi sosai saman kujerar da take zaune, ganin idanuwan sa tayi a rufe, sosai taji babu daɗi cikin sanyin murya tafara magana, " Yaya Saleem kadaina Faɗin haka please baza ka mutu kabar niba," " _If I say I love you! I mean am going to live with you till the rest of my life Yayana_" Kasa motsawa Saleem yayi saboda tsabar tsananin farin ciki da jin daɗin kalaman Suhailat ji yayi tamkar yafi kowa sa'ar zuwa duniya a wannan ranar, "Jin yayi shiru hakan yasa Suhailat marairai cewa tare da Faɗin Haba yaya Saleem kayi hakuri mana, _so please and please I veggie u in the name of Allah forgive Mie_"🙏 hadda haɗa hannayen alamar ban hak'uri, Murmushi sosai Saleem yayi amma batare da Suhailat tagani ba, Hannun sa ɗaya ta kamo, _Yayana are you going to take care of me_?" _I'm going to take care off you more than myself ngd my life shalele_ yakai ƙarshan maganar tare da buɗe idanuwan sa akan kyakkyawar fuskar ta, da sauri ta runtse ido saboda kunya, Hhmm bawani kunya ai ina kallonki, kika gama ƙaremin kallo saboda kinga idona a rufe ko, "kai yaya Saleem ni ban kalle kaba, a shagwaɓe tayi maganar kamar zata yi kuka," "To shikenan ƴar guda ɗaya na kada kiyi kuka yanzu dai shikenan a yau basai gobe ba zan kira daddy na sanar masa kince kedai aure kike so kuma ni zaki aura"😊 Zaro ido waje Suhailat tayi yaya Saleem ka rufamin asiri ni Allah ba haka nace ba" "Oh ƙarya nake kunan? " Dafe baki tayi tare da Faɗin, A'a babu ruwana, "To kingani Tunda haka ne kawai a ɗaura mana aure muna komawa Kano kinga sai mu tafi Lagos tare, idan muka kammala aikin mu nacan sai na wuce dake Canada ki ƙarasa karatun ki acan ko?" "Kafin Suhailat tace wani abu wayar sa taɗau ruri, cikin ransa ya furta waye zai takuramin haka, ganin Sulaim ne yasa shi ɗaga wayar tare da karawa a kunne," Suhailat wadda kamar jira take dama ya ɗaga wayar ta gudu Tunda taji ya fara yimata maganar aure, Kafin ya ankara har ta fita daga cikin haɗaɗan gurin shaƙatawar mai ɗauke da nau'i nau'in itatuwan kayan marmari kala kala gurin gwanin ban sha'awa harda (Swimming pool) a gurin dake cikin Masarautar Gabas, a cikin sashen Baba Waziri, wanda kowane sashe na Masarautar yana da irin wannan Garden ɗin, saidai Duka basu kai girman na Yarima sultan ba, Ganin Suhailat ta gudu ne hakan yasa Saleem sakin murmushi haɗi da girgiza kai, tashi shima yayi ya nufi ɓangaran Yarima Sultan danjin kiran Meye Sulaim keyi masa, "Tsaye take cikin shiga ta alfarma taɗora alkyabba saman shadda ruwan ɗorawa wadda a kayi mata aikin baƙin zare da duwatsu, tun daga sama har ƙasa, ta ɗan tsuke fuska abakin ƙofar shiga parlourn Yarima Sultan, bayan ta kuyangi ne guda biyu ko wacce hannun ta ruƙe da tire, an lulluɓe abunda ke cikin tire ɗin da wani mayafi na karan miski launin blue, da alama Ko Meye aciki yana da yawan gaske saboda yadda tire ɗin yayi tozo daga sama," "A ɗan hassale Gimbiya Sultana ta furta, Asanar wa Yarima Gimbiya Sultana ce a ƙofa," "Ƙara russanawa bafadan yayi, ranki ya daɗe, Sarkin gobe yace a sanar wa dako waye yazo bazai iya ganin sa yanzuba saidai ya dawo anjima, saboda Yariman Gabas na tare da ba.... "Tunkafin Bafadan ya ƙarasa faɗar abunda ke bakin sa Gimbiya Sultana ta juya a fusace Fuuuu, ta nufi ƙofar fita daga sashan kuyangin ta suka rufa mata baya cikin sauri tare da Faɗin Allah ya huci zuciyar gimbiya ƴar Galadiman gabas jika ga sarki adam uwar gida ga sarkin mu na gobe Yarima Sultan, "ko kallon su ba tayi ba bare su da ran wani abu daga gareta kamar yadda tasaba yi musu alkhiri idan sukai mata irin wannan kirarin," "Cikin ƙunar zuciya ta koma ɓangaran su, harcikin ranta taso ganin Yarima sultan saboda tun ranar da yayi hawa bata ƙara sashi a idon taba, yanzuma tazo ne tayi masa bangajiya tare da kyautar hutu a gareshi amma yaƙi bata damar yin hakan, tasan Tunda yace bazai ga kowa ba to tabbas babu wanda ya isa ya ganshi idan ba mai martaba sarki ba ko Mahaifiyar sa Ummul Bait," " Kallon inda princess take zaune Yarima Sultan yayi, so yake yafita gurin aminin sa amma ya rasa dalilin da yasa baya son sallamar princess Yanzu, jiyayi shirman ta na burgeshi tana bashi dariya sosai, amma ko a fuska baya nuna hakan saboda tsare gida da mulki irin nashi, Zaiyi maga kenan sai ya tsinci muryar ta tana magana a hankali hakan yasa shi fasa faɗar abunda zai ce ya saurara don jin nata batun," "Yaya Yarima Ummeetha tace kada na daɗe Tunda banga waya na ba, idan kabani izini zan iya tafiya" Sai kace nina riƙe ta duk tazo ta cikamin kunne, cikin ransa yayi maganar, "batare da yace komai a zahiri ba ya tashi ya nufi bedroom ɗin sa, Bin bayan sa tayi da kallo dai dai zai shiga bedroom ɗin ta muguɗa masa baki tare da yimasa gwalo mutun sai girman kan tsiya, ayimasa magana sai yaga dama sannan zai bada amsa ni wlh ko bai bani izinin tafiya ba saina tafi yanzu yanzu Halin su ɗaya da yaya Sulaim masu ban haushi kaw...... "Ganin yafito ne ya kan yasa ta haɗiye sauran maganar dake bakin ta tare dayin ƙasa dakai kamar ba yanzu tagama masifa ita kaɗai ba," Kamar yadda ya saba tafiya cikin nutsuwa, izza, da isa, haka ya ƙarasa inda ya tashi saida ya zauna sannan yamiƙawa princess Salma, wata ƴar jaka da yafito da ita daga ɗakin sa, "Saida ta kalleshi kafin tasa hannu biyu ta karɓa, Yaya Yarima menene wannan?" Sai kuma tayi saurin kame bakin ta ganin irin kallon da yayi mata, Kiran Sulaim ne ya katse musu zancan zucin da suke a tsakanin su kowa da abunda yake saƙawa, "ita princess Allah Allah take tabar parlourn taje taga Meye acikin jakar wadda Tunda yabata wani irin dadda ɗan ƙamshi yamamaye hancin ta, "shikuma yana tunanin ta dameshi gashi ya kasa sallamar ta," "Allah ya huci zuciyar aminin sultan ayimin afuwa, Yarima nanan fitowa yanzu," batare da jiran me Sulaim zaiceba ya ajiye wayar tare da kallon princess wanda taga kamar harararta ma yake, "_You girl have a problem and u have disturbance, you can go_" Yarima Sultan ya faɗa tare da miƙa mata wani marks, ki rufe fuskar ki da wannan kibi ta inda muka shigo, kina fita zakiga wata ɓakar mota kishiga ciki za amai daki, sashan baba waziri, yana kaiwa nan yanuna mata ƙofar baya da yatsan hannun sa, "Turo baki princess tayi cikin jin haushi wai ita zai cewa tanada, damuwa gata da hayaniya, sosai taji haushi, marks ɗin ta saka tare da nufar ƙofa da sauri, har tasa ƙafar ta sa kuma ta juya, ƙasa ƙasa ta furta Na barka lafiya, kana da ciwon kai" tana kaiwa nan ta fice a ɗari da sittin," Sosai abun da tayi yabawa Yarima sultan ɗariya saɓanin yaji haushi, Tunda yake wani bai taɓa faɗa masa makamanciyar irin wannan kalmar ba, wato ramawa tayi, shine kuma tafita da gudu, cikin ransa ya ƙara shaida lallai princess Yarin yace, " Jin Galadima yayi shiru hakan yasa, sarki Faɗin ina jinka Galadima zaka iya faɗar duk abunda ke bakin ka munada lokaci bugu da ƙari kaiɗan uwa nane ina maraba da duk abunda kazo dashi matukar baisabawa shari'a ba," "Haka ne to dama magana ce wadda koni na zartar da hukunci akai nasan babu laifi to amma idan har da shugaba a guri kuma adali irinka to abar komai a hannunku yafi, Jinjina kai sarki yayi alamar gamsuwa da maganar", Cigaba da magana Galadima Murtala yayi, yauwa to dama magana ce akan ƴaƴan mu baki ɗaya, kuma babban al'amari ne Tunda magana ake ta aure...!!! _F pen_ Atemaka da react da kuma Share🙏 [01/04, 3:10 pm] Zarah Tymre's Henna: _Typing📲_ What's app channel👇 https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V WhatsApp group👇 https://chat.whatsapp.com/C9sZ6UCsGEHKSALn3SYSqs *_AHALINMU ƊAYA_* 💗💗💗 *_Fatima Y zakariyya👌_* _Tymer's henna_💅 *Nazari writer's ass......📚* _Sarauniyar👸 Nazari writer's✍️_ *_(THE QUEEN👑)_* ________Dedicated to anty salma💎 *_Part 2_* (Littafi na biyu📘) _Godiya ta musamman gareku ɗaukacin masoya na ina matuƙar yaba muku, alkhaerin Allah yakaimu ku a duk inda kuke.🤗😘😘_ *Da sunan Allah mai rahma mai jin kai* *_in the name of Allah, the Entirely Merciful, the Especially Merciful_* ➡️🅿? 1?7⃣➖1?8⃣? Shiru sarki yayi yana nazarin Galadima Murtala," "Shiyasa naga Tunda magana ce ta aure yakama ta azo ayi abunda duk yakamata tunkafin lokaci yaƙuri, Allah yabaka yawan nasara ya faɗa tare da ƙara nuna alamun girmamawa, gaba ɗaya ya kwashe komai kamar yadda matar shi hajiya mai soro ta kitsa mishi haka yayi, To alhamdulillah lallai kazo da babban al'amari, naji gaba ɗaya batunka, Galadima, amma abunda nakeso ka sanar dani shine, Maganar aure akan Suwaye?" cikin ƴaƴan namu, "To Allah ya temakeka dama akan Yarima Sultan da kuma ƴar wajena Sultana, naga da cewar yakama ayi magana," Shiru sarki yayi saboda bai yi tsammanin abunda Galadima yazo dashi kenan ba, har ga Allah yanaso yaga Sultan yayi aure yanzu to amma Baya so a matsa masa shiyasa yayi buris da maganar auran Sultan ɗin Tunda ko anyi masa sai yanuna baya so shi ba yanzu ba, "Gyaran murya mai martaba yayi, Naji daɗin wannan batunaka Galadima, ai hakan ba matsala bane, dama a har kullum burin mu shine kan ƴaran mu yakasan ce a haɗe, kuma yin hakan zai ƙara dan ƙon zuminci idan Allah ya yadda, auran ya tabbata to za'aji daɗi saboda cigaban mune baki ɗaya, matuƙar su yaran sun amince da juna to babu abunda zai hana ayi sai wani iko na sarki Allah," "Dim Dim galadima yaji ƙirjinsa na barazanar tsagewa, saboda yasan sarki bazai taɓa yiwa ɗansa Sultan auran dole ba, ita dama Sultana anata ɓangaran babu wata matsala dama ita tana cik," "Kayi shiru galadima kai nake sauraro lokacin ka na tafiya, cewar mai martaba yayin da ya tsare galadima da ido, kamar mai son gano wani abu a tattare dashi," "Allah ya temakeka tsakanin yaran ne to bazan iya cewa komai ba, amma dai ina ganin sun daɗe da Daidai tawa a tsakanin su, haka ita iyalin nawa take sanar min, shiyasa nace to ai shikenan komai yazo da sauƙi, yanzu kamata yayi kafin mu tashi daga nan kawai a tsaida ranar aure a tsakanin su," "Wani irin murmushin girma mai martaba yayi saboda ya daɗe dagane akwai wani abu da galadima yakeso game da wannan haɗin da yazo dashi, Ai duk al'amarin bana sauri bane zan zauna da manyan mu akan maganar Tunda dole sune masu saka lokacin ko ka mantane?, nida kai duka ƴaƴan mune baza mu ce mun yanke hukunci batare da shawarar kowa ba, "A'a ban mantaba haka ne to Allah yasa muji alkhairi amma dai a duba lamarin sosai Ranka ya daɗe", Hannu mai martaba yaɗa gawa Galadima saboda lokacin da yabashi yaƙare, take mulkin ya motsa, cikin isa sarki ya furta zaka iya tafiya ina godiya da ziyara," Shu'umin murmushi Galadima yayi wanda shikaɗai yasan fassarar kayan sa, Ina Nagode da lokacin da nasamu daga mai martaba, sai munhaɗu a Fada Na barka lafiya, "Galadima na kawa nan ya miƙe mai maƙon ya nufi waje sai ya nufi wasu hotuna manya manya guda uku wanda suke maƙale a jikin bangon babban parlourn Sarki,". Na Farko Yarima Sultan ne sanyi da kayan saraki tun yana yaro, Na biyu tsohon sarki Adam Shareef sanye da Jallabiya sai alkyabba da yaɗora akai, sai hoto na uku hoton wannan Yarin yar ne dake parlourn Ummul Bait, anan ma shine da alama duk rana ɗaya aka yiwa jariryar hoton saboda komai irin ɗaya da wancan hoton na parlourn Ummul Bait, tsarƙar wuyan Yarin yar sai ƙalli take ga tambarin zaki nan a jikin sarƙar, wanda Idan ba magajin Masarautar gabas ba babu me irin wannan sarƙar, acikin Masarautar ake ƙirata, bayan sarƙar kuma abun mamaki Zanan HATIMIN MALLAKA Ne a jiki, jariryar masha Allah kamar kasa hannu ka ɗakko ta saboda yadda ta fito sosai acikin hoton duk da jaririya ce hakan bai hana gaba ɗaya dinfull ɗin ta lotsawa," Hannu Galadima Murtala yasa ya shafi fuskar Yarin yar, cikin ransa ya furta shigeya da kinanan da tuni masifar da muke ciki tafi ta yanzu, mun kawar dake saura uwarki da ɗan uwanki tare da mahifinki, A zahiri kuwa kwallace ta gangaro saman kuncin sa cikin sanyin murya ya furta Allah sarki Jarumarmu munyi babban rashi a zuri'ar mu, Allah yasaka mana akan duk wanda yaraba mu dake, yakai ƙarshe tare da matsar kwalla, "Da sauri Mai martaba sarki Yusuf ya kauda kanshi, saboda Galadima ya sosa masa inda yake yi masa ƙaiƙayi, ƴa mafi soyuwa a gareshi kenan, Ahalin yanzu babu ita, son ta yake fiye da komai a rayuwar sa, gashi anraba su tun tana jaririya, amma haryanzu jinta yake acikin ransa fiye da duka ƴaƴan sa," "Ƙalla ido Galadima yayi ya kalli sarki Yusuf ganin ya kauda kai gefe hakan yasa shi nufar ƙofa da sauri yana share hawaye, buɗa masa hanya Dakaran dake tsaron ƙofar sukayi Fadawa biyu suka rufa masa baya, wanda suka kasance nasa ne dama dasu yazo, "wata irin ma haukaciyar dariya ya saki bayan fitar sa a fili ya furta zaka gane kuranka Yusuf dole mulkin nan da kake taƙama dashi sai ya dawo hannu na bazan taɓa barin kaba," saida yafita daga sashen mai martaba sannan yayi shiru, Saleema ce zaune a parlourn Su gimbiya Sultana kan ta a ƙasa sai faman kallon hoton Sulaim take, "Oh ƙawata ashe dama muna guri ɗaya tare har natsawan kwana uku amma Bamu saniba" kuma fa ko _last day_ nakira wayar ki amma bata zuwa, Gimbiya Sultana takai ƙarshan maganar dai dai lokacin tana zama kusa da Saleema, "Aje wayar Saleema tayi tajuya sosai ta fuskanci gimbiya Sultana tare da rungume ta baki ɗaya suka sa darita, janye jikin ta, ta sakar mata murmushi" Friendy ashe zamu sake haɗu, a zahiri, Tunda ki kabaro ƙasar mu shikenan kika manta da muta ne saidai a chat," "Haba Bello Arab wlh kinsan ina neman ku, nifa Tunda nabaro Canada itama antyn nawa tadawo Nigeria shiyasa banƙara zuwa ba Tunda wadda zanje gurin nata itama aiki ne yakai mijin ta can yanzu kuma sun dawo nan, " Ai idan da me laifi acikin mu ma kece saboda _at any moment_ Kuna Zuwa Nigeria amma biki taɓa ne mana ba" wai duk bawa wannan ba abun mamakin shine meya kawo ki masarautar mu?" na tambayeki tu a waya kince sai kinzo za kibani labari inajin ki," "Ɗan taɓe baki Saleema tayi, Emm babu wani dalili mai ƙarfi fa, matar uncle ɗin muce,Mahaifinta shine wazirin masarautar nan, to duk lokacin da muka zo ƙasar nan su mommy na zuwa su gaishesu, ni ban taɓa zuwa ba sai wannan karon shima saboda wani dalili ne," _Oky You mean_ Anty Maryam Nasan dai itace ke aure a Kano kuma itace babba cikin ƴaƴan Waziri, kuma family ɗin datake aure _something_ Arab ne kinga kema ai Saleema Bello Arab ne So ita cema, "Yeah ba mamaki namanta Meye sunan ta na asali amma ummeetha muke kiran ta dashi, "Of course itace tana tana da wani ɗa mai kama da aljanu saboda tsabar kyansa kamar ba mutumba ina yawan ganin shi aminin Yarima Sultan ne, Baya ko fara'a amma yana matuƙar burgeni da ace babu Yarima Sultan to tabbas shi zan aura" "Da sauri Saleema ta kalle ta jin abunda ta faɗa sarai ta gane akan wa Sultana ke magana, Yaya Sulaim ɗin ta, take annurin fuskar ta a ragu don ita bata haɗa soyayyar Sulaim da komai ba, ji take zata iya ɓatawa da kowa akan Sulaim" "jin tayi shiru hakan yabawa gimbiya sultana damar cigaba da magana saboda ita bata ma lura da chanzawar ƙawar tata ba, amma Bello Arab ina ganin ai na taɓa gaya miki ni ƴar cikin masarauta ce kuma a garin Barno amma shine ko kiyi tunanin ne mana" Sorry mana friendy yanzu dai Tunda mun haɗu ai komai ya wuce, ko sai nafaɗi ɗayan sunan ne, Murtala Shareef Zaki," Gaba ɗaya suka sa dariya haɗi da tafawa, "Wannan ai sunan school ne yanzu anan da Gimbiya Sultana zaki kirani" Heeyyy Sannu Gimbiya Saleema ta faɗa cikin wasa, Yauwa Bello Arab kuma kinsan me? A'a cewar Saleema tare da tattara hankalin ta akan Sultana, "sosai kuna yanayi da wannan kyakkyawan ɗan Anty Maryam ɗin, yauwa Natuna sunan sa Sulaim yeah Sulaim ta ƙara faɗa tare da ɗaga kai alamar dai dai tafaɗa, Wlh friendy bashida kirki ko dariya ba yayiwa mutane bare kasa ranyin magana dashi," Sallamar da akayine yasa gaba ɗaya suka maida hankalin su zuwa ƙofa, wasu kuyangi ne su biyu hannu ɗaya ruƙe da tiri anjira kayan abinci, ita kuma ɗayar anjira abunsha da kayan marmari kala kala, Sosai Gimbiya Sultana ta ɗaure fuska tare da maida ƙafar ta ɗaya ƙan ɗaya kamar ba itace keta faman surutu yanzu ba, cikin isa da izza ta kalli kuyangun, zaku iya ajeye wa, tace batare da ta ƙara wata maganar bisa haka ba," Da sauri suka ƙarasa shiga suka aje kayan hannun su a tare a gaban Gimbiya Sultana da Saleema wadda gaba ɗaya Haushin ƙawar tata ya kamata jin tana yaɓon kyan Sulaim a gaban ta, jitayi baza ta iya zama ba, kuyangin na fita itama ta miƙe, Ruƙo hannun ta Sultana tayi, Ina zakije badai tafiya zakiba, Tafiya zanyi mana Anjima nadawo, "A'a gaskiya ga abinci ankawo miki idan kikaci sai ki tafi Meye na damuwa Tunda duk muna guri ɗaya gashi mun daɗe Bamu haɗuba ko hira bamuyi sosai ba", _Look_ Sultana zandawo Yanzu inada uziri may be na kwanar miki anan ma, so please kibarni na tafi, Jin hakan ne yasa Sultana Faɗin oky ina jiranki yau anan zaki kwana, _promise_ "Ɗaga kai Saleema kawai tayi, ta ɗauke wayar ta, gimbiya sultana ta taka mata har zuwa bakin ƙofar parlourn, friendy bazan iya fita ba alkyabba ba kiyi hakuri, ki sauka lafiya nagode da ziyara sai najiki," "Murmushin yaƙe kawai Saleema tayi _don't worry about that_ Haka ma Nagode nabarki lafiya" tana kaiwa nan ta fita, "Saleema da Gimbiya Sultana ƙawayene sosai, Sun haɗu a school, *(UNIVERSITY OF TORONTO)* A ƙasar Canada, acan gimbiya Sultana tayi karatun ta na degree, a gurin ƙarwar Mahaifiyar ta hajiya mai soro, saboda babu kowa a wajan ƙanwar maman nata shine su roƙi alfarma taje ta zauna musu acan har Allah yasa ta kammala degreen ta na farko acan, ita kuma Saleema dama can ne ƙasar su acan aka haife su gaba ɗaya, sosai jinin su ya haɗu saboda kusan halin su yazo ɗaya, akwai wulaƙanci ka girman kai, ita Sultana mulki ke yawo acikin jikin ta, ita kuma Saleema dukiya da gayu ga kyau, duk da itama Sultana ba baya ba, wannan shine dalilin shaƙuwar su komai tare sukeyi, har suka kammala a lokacin ne Sultana ta dawo gida Nigeria, tare da begyan juna ita da Saleema saida ko wacce tayi kuka lokacin rabuwa kamar baza su ƙara ganin juna ba har Airport saida Saleema taraka Sultana, sannan suka yiwa juna alƙawarin ziyarar junanan su lokaci zuwa lokaci," wannan itace alaƙar dake tsakanin gimbiya Sultana da kuma Saleema a taƙaice, "Na daɗe inajiran wannan rana, naji daɗi sosai Gimbiya ta, Yarima Safwan ya ƙara she maganar tare da sakarwa Gimbiya shaheedah murmushi," "Martanin murmushin itama tamai da masa, Bakomai nima ina sonka saboda banfiye zama anan ɗin ba shiyasa bana nuna maka hakan _But I love you_ Yarima Na," Sosai maganar ta ratsashi hakan yasa shi kasa mayar mata da martani, Jin yayi shiru ne yasa tace Yaya Safwan kana lafiya dai ko?" "Murmushi yayi sosai tare da dai dai ta nutsuwar shi, _ Nothing is wrong with me_ farin ciki ne ya hanani magana, _So I really appreciate you, and I love you so very much beautiful angel my world_" Murmushin gefan baki ta sakar masa, cikin ranta kuma wani irin haushin sa take ji, ina ma Yarima Sultan ne ya agabana kamar haka yana faɗa min waɗan nan kalaman, "Daga lokacin dana zama sarki a masarautar gabas za kizama uwar gida a gurin na, lokacin da naji ance wancan Sultan ɗin kikeso, zuciya ta kasa jurewa tayi nashi matsanancin tashin hankali, saboda haka a yau basai gobe ba zan sanar wa da mahaifin mu mai martaba, kowa ya shaida gimbiya shaheedah ta zama ta Yarima Safwan sarkin gobe," Naji daɗin hakan tafaɗa tare da miƙewa, Nabar ka lafiya" "ki huta lafiya yabata amsa a gajarce" Tana shiga bedroom ɗin ta ko zama ba tayi ba tayi dialing No. Baɗin Mahaifiyar ta, bugu ɗaya aka ɗauka," "Mom barka da yamma kuna lafiya ya yah Mu'azzam?" "lafiya muke Allah yasa kema haka, "eh Mom wlh kinsan banason wannan Safwan ɗin ko? Amma yanzu saboda ke har lokaci na na bashi sai wani faɗamin magan ganun banza yake Mtss" taja wani dogon tsaki, "Haba shaheedah ke miye ruwan ki ai ba dole saikin so shiba na faɗa miki, an tabbatar min da shine zai haukaragar mahaifin sa ba Sultan ba shiyasa nace ki amince masa kamar gaske, idan akayi auran muka karɓi mulki kinga sai ki rabu dashi ki aure duk wanda kike so, Emm don a halin yanzu na turo da takar da zuwa ga Sarki Yusuf Akan maganar, saboda haka koda yakira ki nasan zantambayeki shin kinason Safwan? kada ki nuna komai kawai ki amince," Don wlh nagaji da zaman Kano ina so nadawo masarautar mu, kina ganin shaheedah nida masarautar mu amma ankore ni nida ɗana ki tuna fa mahaifina, Allah ya jiƙansa Wanbai ne acikin masarautar nan amma akayimin haka," "_Oh god please Mom enough is enough_ manah ya isa kinsan banason irin maganganun nan, komai zai wuce zamu dawo da komai hannun mu, Yanzu anga ƴar taki ko har yanzu," "Ba agan taba amma ana kan bincike, dole azzalumin mahaifin ta ya dawo min da ƴa ta saboda wlh shi ya ɗauke min ƴa tsahon shekaru nan, " _Any way_ Mom za aganta idan ma shi ya ɗauke ta dole ya dawo da ita, shiyasa tun farko nace kada ki aure wannan mutumin, amma kikace a'a komai _Normal_" "Allah yabamu alkhairi zanyi wani abu yanzu _I will call you back_ batare da jiran abunda za tace ba ta tsinke kiran, _____---------_____ "Nayi waya da Baffa na sanar masa muna nan tafe gobe da izinin Allah" Kallon Yarima Sultan, Sulaim yayi, Eh ya faɗa min, Allah ya kaimu," "ameen y rabb, cewar Yarima Sultan, Idan muka fita sallar magrib, zamu wuce ziyara ko?" Sulaim yace Ziyara zuwa ina?" "Ɓangaran baba waziri mu gaida su ummeetha sai mu dawo sashen Ummul Bait itama mu gaisa, Hakan yayi? Emm" "Babu laifi Allah yakaimu idan yayi maka nima _is fine_" Ya faɗa tare da ɗaga wayar Dr.jabir, Magana sukai sosai Sulaim ya sanar masa yana nan dawowa gobe sannan zai shigo hospital zuwa _next day_" To Allah ya dawo dakai lafiya, a miƙamin gaisuwa zuwa ga Sultan, cewar Dr.jabir" "yana jinka yanzu haka" Ɗan ɗaga murya kaɗan Dr.jabir yayi tare da Faɗin Allah ya temaki Yarima barka da yamma, Murmushi Yarima sultan yayi saboda yasan Dr.jabir sosai, Yarima baya amsa gaisuwar waya, idan anaso aganni ina masarautar gabas, "Tuba nake Ranka ya daɗe cewar Dr.jabir amin afuwa yanayin aiki ne yazo da haka amma ina nan tafe, kaina bisa gwaiwa ta," "to babu laifi likita bokan Turai ya aikin?" inaso a dubamin zuciya ta a wanke min ita yafaɗa cikin sigar wasa," "Dariya Dr.jabir yayi sosai, Ranka yadaɗe wlh nima babban likitan nakeso ya dawo yadubamin tawa zuciyar saboda ciwo take, ciwon so yakama min ita" Ɗil Ɗil Sulaim ya katse kiran, jin Dr.jabir ya fara maganar So," Murmushin girma irin nasu na sarakai Yarima Sultan yayi, aminina Meye laifin mu da za a katse kiran muna gaisawa, Kallon ƙasan ido Sulaim yayi masa can ƙasan maƙoshin sa ya furta _I don't know_ Shikenan yanzu dai gobe jirgin safe zamubi saboda mu isa da wuri, don kada zuciyar Dr.jabir tayi bonben, yafaɗa dariya ƙunshe abakin sa, "PillowSulaim ya ɗauka na kujerar dayake zaune tare da jefa wa Yarima Sultan, ya mutu kafin muje ƙarewar bonben" "Hannu yasa ya ruƙe pillown da Sulaim ya jefa masa, Haba aminina Har yanzu ba kadai na wasan yara ba, gashi kuma muna ta shirin aurar dakai, " "Gaba ɗaya annurin fuskar Sulaim saida ya ɗauke, tsam ya tashi kai tsaye ya nufi bedroom, bansan lokacin daka zama haka ba, Sultan ka koyi hayaniya ga damuwa, ya faɗa tare da shige wa room ɗin" "Hhmm" kawai Sultan yace shima ya miƙe yanufi nashi bedroom ɗin, domin fara shirin sallar magrib, "Auta yaushe kika fara ƙarya bansani ba, inaso kifaɗa min gaskiya kice wadda kika yiwa Yarima Sultan Zamiya ranar da yayi hawa ko?" "Kallon ummeetha princess Salma tayi, rau rau tayi da ido alamar zata yi kuka, ummeetha nace bane bace bafa," "To shikenan basai kinmin kuka ba, ina zoben hannayen ki? "Da sauri ta dubi hannun nata, take ta diriri ce abunka da wanda bai saba da ƙarya ba, em em dama cirewa nayi suna ɗaki duka..!! _F Pen_✍️ [01/04, 3:10 pm] Zarah Tymre's Henna: _Typing📲_ What's app channel👇 https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V WhatsApp group👇 https://chat.whatsapp.com/C9sZ6UCsGEHKSALn3SYSqs *_AHALINMU ƊAYA_* 💗💗💗 *_Fatima Y zakariyya👌_* _Tymer's henna_💅 Ko *Nazari writer's ass......📚* _Sarauniyar👸 Nazari writer's✍️_ *_(THE QUEEN👑)_* ________Dedicated to anty salma💎 *_Part 2_* (Littafi na biyu📘) _Godiya ta musamman gareku ɗaukacin masoya na ina matuƙar yaba muku, alkhaerin Allah yakaimu ku a duk inda kuke.🤗😘😘_ *Da sunan Allah mai rahma mai jin kai* *_in the name of Allah, the Entirely Merciful, the Especially Merciful_* ➡️🅿? 1?9⃣➖2?0⃣? Dasauri princess ta kalli hannun ta, take ta diriri ce, cikin kaɗuwa tace, em em dama cirewa nayi suna ɗaki na ajeyi duka, "Kul kika ƙara yimin ƙarya, Ranki zai ɓaci Ummeetha tafaɗa tare da kafe princess da ido," Allah Ummeetha baƙar ya bane, bari na ɗakko miki kigani ma, Oyah ɗakko nagani muje ni zan jira ki a parlour atare suka fito daga masaukin ummeetha, Princess wadda dama hanyar guduwa take nema da sauri ta tashi ta nufi bedroom ɗin da aka sauke su, ita da suhailat, da Saleema, babban room ne mai ɗauke da 2 bed aciki, Bayan ta shiga ɗakin zare ido tashiga yi tarasa Meye mafita ga Ummeetha na parlour tana jiran ta, Tunani tafara ko tabi ta window takoma, sashen Yarima Sultan tace yabata zoben da ta bashi, "wani irin farin ciki ne yakamata ganin ta samo mafita, shima idan na koma kamani zaiyi Tunda ɗazu nayi masa life kafin nafiito Cikin ranta tayi wannan tunanin, a fili ta furta koda idan na koma zai kashe ni ne wlh sainaje Yabani zobinana kafin ummeetha ta gane," " Takawa take cikin nutsuwa da yanga shigar riga da wando tayi, rigar har gwaiwa gaba ɗaya black colour sai ta yane kanta da J.C veil white colour tayi kyau sosai, hannun ta riƙe da jaka tasa takalmi mai tsini sosai shima white duk da tana da tsayi, tayi shigar black and white, ne Saboda Dr. Sulaim tasan favourite colour ɗin shine, wanda tayi tsammanin ranar zai dawo "Dr.Jabir wanda harya buɗe murfin mota zai shiga kenan, ganin Dr.Anisha gurin sa take tunkaro wa hakan yasa shi tsayawa batare da ya shiga ba sannan bai rufe murfin motar ba ya ruƙe da hannun sa ɗaya, Tunda ta taho yakasa koda ɗauke idon sa daga kanta," Murmushi Dr.Anisha ta sakar masa, "Kasa daurewa Dr.Jabir yayi take ya lumshe idon sa haɗe da dafe saitin zuciyar sa cikin ransa ya furta ya Allah kakawo min sauƙi cikin son Yarin yar nan, Dai dai ƙarasuwar ta, ta kalleshi sosai "Yauwa Dr. Dama inata addu'ar Allah yasa baka wuce ba gashi yamma yayi sosai, so idan babu damuwa ka ajiye ne a gida mana," "Oky ba matsala" abunda ya faɗa kenan fasa shiga mazaunin sa yayi saida yaza gaya ya buɗe mata harya juya daniyar komawa ya shiga, sai ya tsinci muryar ta tana tambayar shi, "_when Dr. Sulaim will come back_ nakira wayan shi baya picking up, Allah yasa lafiya ko kayi magana dashi ne?" "_I think tomorrow He on the way_ insha Allah, daga haka yashige mota, cikin ransa yana jinciwon shi yana wahala akanta amma ita hankalin ta nakan wani," Tafiya suke babu wanda ya tankawa ɗan uwa sa, babu abunda Dr.Jabir yake se saƙawa da warware wa, ita ko Dr.Anisha chat take hankalin ta kwance batasan ma yana yiba," "Meye yasamu motar ki?" "Ɗan Jim Dr.Anisha tayi dafari tayi tunanin ba da ita yake ba sai kuma ta ta kalleshi, Matsala tasamu nima bansan Meye ba amma an wuce da ita gurin gyara, nakira Mom ta turamin driver Yazo ya ɗaukeni tace sunfita gaba ɗaya suna tare da drives ɗi," Oky" Sosai ta juya takalleshi, Dr. Are you okay Kuwa?" kamar kana cikin damuwa na kula da hakan fa tun kwana biyu da suka wuce, me yake damun ka?" "kada kidamu _Nothing is wrong with me_ amma har cikin ransa yaji daɗin tambayar da tayi masa hakan na nufin ta damu dashi kenan" "hhmm baza dai kafaɗa minba kawai, Idan da nice zaka takuramin ne har sai na faɗamaka, Allah yayi maka maganin damuwar ka," Gangarawa yayi gefan titi yasamu guri yai parking," Dasauri Dr.Anisha ta furta lafiya dai?" "Ɗaga mata kai kawai Dr.Jabir yayi tare da rufe idonuwan sa a hankali" _I love you Anisha_" "Kallon mamakin jin abunda ya furta takeyi masa, idon sa na a rufe batare da sanin tana kallon sa ba" "Jin shiru ne yasa shi ƙara Faɗin, _I say I love you love you uncountable times_" Ahankali tace "What" Dr. Kodai baka da lafiya ne? Shin kasan abunda kake faɗa kuwa" "Anisha na daɗe banida lafiya kullum cikin jinya nake ni kaɗai batare da sanin kowa ba sai Allah, ciwo nake wanda bashida magani sai ke, ki kaɗai ce maganin cutar dake damuna" "ina da tabbacin kinsan irin yadda zuciya ke saurin cutuwa idan bata samu abunda take da muradi ba, hatta Salon bugun ta canzawa yake jijiyoyin isar da saƙo zuwa gareta daina isar da ko wane saƙo suke sai na iya wannan abunda zuciyar keda muradi, Dr. Na daɗe cikin azabtuwar ƙaunar ki amma na daure ina tunanin ko abun zai wuce amma ina a kullum ƙaruwa yake tare da harbawar duk wani seconds, ina sonki kije kiyi tunani, akaro na huɗu _I love you_ bawasa nake ba, da gaske nake zan aureki," "Tada motar yayi yajata ahankali ya hau kwalta, ajere ajere Yarinƙa sauke ajiyar zuciya kamar wanda yayi gudu a ƙafa ko wani aikin mai wahala," "Kwakkwaran motsi Dr.Anisha bata ƙara yi ba har suka hau titin TARAUNI wato unguwar, sai da yakai ta har bakin babban Gate ɗin gidan su, Tabaya saboda tanan tasaba cewa ya sauke ta tafi mata sauƙi wajan isa part ɗin su saboda gidan baƙaramin gida bane, sai a lokacin yakai duban sa kanta tayi wani sukuku da ita," "Ganin bata da niyar fita daga cikin motar ne yasa shi Faɗin, kishiga gida anfara kiran sallar magrib" _don't forget I'm waiting your answer by letter_" "Buɗe motar tayi, har ta zura ƙafar ta ɗaya a waje, cikin saryin murya tace, _thanks_ tafita da sauri," "Saida ta shige ya daina ganin koda sawun ta sannan ya ƙara sauke wata nannautar ajiyar zuciya, take wani annuri da murmushi suka kwace masa duk da yana fargabar irin amsar dazai samu daga gare ta, ya tashi motar sa da gudun gaske ya haura titi," _________________________ ______________ ________ Yatsan ta takai baki tare da ɗan cizawa kaɗan, ta rasa yadda zata yi ɗaga kai tayi takalli window ɗin ɗakin dake can sama ɗakin gani tayi koda ta taka wani abu tsayin ta bazai kaiba, shikuma window dake ƙasa-ƙasa babu hanyar da zata iya shiga tafita, "Mtsss princess taja gajeran tsaki gani babu wata hanya, shiru jim tayi kamar me tunani, tunawa tayi da ƴar jakar da Yarima Sultan yabata, da sauri tanufi wardrobe ɗin da kayan su ke ciki, ɗaukko wa tayi kafin ta koma tayiwa ɗakin key saboda kada wani yashigo, ɗaya bayan ɗaya tashi ga fito da kayan dake cikin jakar, turarene aciki mai matuƙar ƙamshi an rubuta (OCITION LOVE) A jikin kwalbar turaren, gaba ɗaya ƙamshin turaren ya karaɗe ƙofofin hancin ta, sosai ta shiga shaƙar ƙamshin tana lumshe ido, dubanta ta mayar kan wasu gifts guda biyu, wanda aka nannaɗe su acikin, wata haɗaɗɗiyar leda mai Ɗaukar hankali, ɗaya yafi ɗaya girma, harta ɗauki babban sai kuma ta mayar ta ajiye, tare da Ɗaukar ƙaramin, a hankali ta warware naɗin da akayi masa, sosai ɗan ƙaramin box ɗin ya burgeta, cike da zumuɗin ganin Meye aciki da buɗe, "Awwnn zobinane guda biyu aciki ɗaya na azurfa ɗaya kuma Diamond Ring ne, babban abunda ya bawa princess Salma mamaki, ganin zobenan sak irin nata komai da komai saidai su waɗan nan sabbi ne sannan a wancan diamond ɗin nata ƙannan rubutun dake jiki da larabci akayi shikuma wannan da Indian akayi, gaba ɗaya ta zura su a dogayen yatsun ta, inda tacire nada, farin ciki ne ɗauke kan kyakkyawar fuskar ta tamarasa abunda zatayi saboda murna, _thanks YAYA Yarima u are special to me_ ita kaɗai take surutan ta saboda tsananin farin ciki, Alhamdulillah ya Rabbi, Allah nagode maka daka temakeni yanzu nasan ummeetha baza ta taɓa gane ba asalin nawa bane, Knocking ƙofar bedroom ɗin datake ciki akashigayi, cikin sauri ta tattara komai ta tura cikin kayan ta batare da tabuɗe ɗayar kyautar taga Meye aciki ba," Sake knowing ɗin akayi a wannan karon da ɗan ƙarfi aka buga ƙofar, saida ta shiga toilet tajiƙa fuskar ta da ƙafafuwan ta da ruwa sannan taje ta buɗe ƙofar ganin Ummeetha tayi a tsaye, fuskar ta da alamar tuhuma, "Ummeetha kiyi hak'uri ina toilet ne ta faɗa tare da ƴarfe ruwan dake hannun ta" "Amma kinsan ke nake jira tunɗazu ina zaune a parlour har akayi salla na tashi naje nayi nadawo amma biki fito ba to Meye kike yi?" "kwaɓe fuska tayi abun ka da auta cikin shagwaɓa tace, Ummee nasha wahala fa daƙar nasamu naga Rings ɗina tun ɗazun nake neman su sai yanzu nagani, shine fa nashiga toilet nayi alwala" Gaba ɗaya hannayen nata takama, kallon zobenan ta shiga, sosai ta ƙura musu ido kamar me son gano wani abu, Wayyo Allah na, ya Allah kasa kada ta gane basu bane," "o yah jekiyi salla lokaci na fita zobenan naki ne naga kamar sun ƙara haske sai kyalli suke kamar sabbi takai ƙarshan maganar haɗin da sakar mata hannu," "Hhmm princess ta sauke wata nannauyar ajiyar zuciya hadda dafe ƙirji, sannan ta juya ta koma ciki, _Oh Allah thanks god_" *_In the night_* "Sulaim da Yarima Sultan zaune Gaban Ummul Bait a parlourn ta, "ɗana ashe gobe zaku wuce" "eh Ummul Bait da yaddar Allah Sulaim ya faɗa hankalin sa na kan hoton jariryar Yarin yar nan dake maƙale jikin bagon" "To Allah ya yarda tafaɗa, amma sai taga hankalin sa nawani gurin, duban ta takai inda yake kallon, ganin yana kallon hoton jaririyar nan ne yasa ta, Faɗin ɗana ko kasan tane," "Da sauri ya daidai ta nutsuwar shi, a'a bansan taba," "ita ɗin ƴa tace amma a yanzu bata tare da mu," Shiru Sulaim yayi yana sauraran ta, Allah sarki shine kaɗai abunda ya iya furta wa, shi baima san dalilin da yasa yake son kallon jaririyar a duk lokacin da suka zo gaida Ummul Bait," Kallon shi Yarima Sultan yayi, Aminina zamu iya tafiya ko kaga dare yana ƙara yi," "ɗaga kai yayi, Ummu Allah ya Bamu alkhairi a huta lafiya, "shima Yarima Sultan ban kwana yayi da mahaifiyar tasu sannan suka tashi suka nufi sashin Baba waziri, " cikin muryar roƙo Yarima sultan yace please Sultan Arab Dare yayi nafara gaji, ina neman alfarma muje a mota kada kace A'a," Murmushi Sulaim yayi saboda gaba ɗaya yasan ran wani abu Yarima Sultan ɗin yakeso ashema wannan ne, Nima zanso muje a motar saboda nagaji," "mota suka nufa da sauri sarkin mota ya shiga gaba sai part ɗin Baba Waziri Wanda tafiyar a mota bata fi ta mintin goma ba, "Dama Ummul l Bait nada wata ƴa kafin Tasleem da Tasleema Twins?" "Batare da Yarima Sultan ya kalleshi ba yace eh Akwai, Yanzu haka bata raye tun tana jaririya aka ɗauke ta, mai martaba yana matukar kaunar ta Ummul Bait kuwa har kwanciya tayi a asibiti lokacin da aka rasa ta ita ɗin NOORUL AIN Ce Abun so ga kowa," "I love her" Sulaim ya faɗa amma sai ka rantse bashi ya furta hakan ba, Sai a lokacin Yarima Sultan ya kalle shi sosai yayi murmushi, dariya taso kwace masa sai ya fasa ganin basu kaɗai bane a motar akwai sarkin mota," "Aminina yau da bakin ka kake furta kana son wata watan ma wadda bata raye banɗau ka soyayya zata kama ka nan kusa ba ko dai kaji faɗan Gwaggo murja ne?" "mtss Ina son duk wani abu daya sha feka ne shiyasa nace ina sonta a matsayin ta na ƙanwa garemu kuma bata raye, Meyasa kuke Ɗaukar maganar mutun _opposite in meaning_ "Ganin ranshi yaɓaci ne yasa Yarima sultan Faɗin _it's okay Aminina sorry my apologies_ "🙏, Bayan sun gaisa da su Ummeetha Sulaim yasanar mata zasu wuce gobe shida Sultan, Sosai Ummeetha taji daɗin jin hakan, Allah ya kaimu lpy," Yaran kunƙi aure sai Faɗin ran tsiya idan kuka tsufa naga macen da zata yadda ta auri tsoho gashinan ƙannan cikin ku sunfara shirin auran, Raufa da Tauheed, Gwaggo Murja tafaɗa a ɗan hassale, Dariya gaba ɗaya mutanan parlourn suka sa, banda Sulaim hatta Yarima Sultan saida ya murmusa, jin abunda gwaggo murja tafaɗa, Haɗe rai sosai Rafiq yayi tare da Faɗin Haba kefa tsohuwar nan kinfi ye karan bani Tunda biki iya ba ai saikiyi shiru, ni ba suna na Raufa ba Rafiq nake shikuma Taufiq, "dayake Taufiq yafi sauƙin kai shi hakan ko ajikin sa danna wayar sa kawai yake, yana chat da Tasleema," wanda Tunda suka haɗo a Sashen Ummul Bait Allah ya haɗa jinin su, Shi Rafiq da Tasleem shikuma Taufiq da Tasleema, suka exchange na numbers ɗin juna a cewar su zasu rinƙa gaisawa, " yoo ni ina ruwa na koma Meye ake kiranku dashi Tunda iyayen ku suka zaɓa muku sunan tsuntsaye, Yarima kaga saika shirya aurar da ƙannan ka, Sasseleem da Sassleema kai kuma ɗan kuma sai ka shirya auran da Tauheed da Raufa kunga kuna zaune sai su haifa muku ƴaƴa, Tunda ku kunrasa mashan shana, Yarima Sultan hankalin sa nakan princess Wadda take dariya sosai cikin nutsuwa, sai hakan yaja hankalin sa, "Gwaggo kiyi hakuri Tunda biki iya faɗa ba, Rafiq da Taufiq ne suka Tasleem da Tasleema haka sunayen suke," Suhailat tafaɗa tana dariya, Saleem na gefan ta shima dariyar yake, Tuni Rafiq ya tashi yabar parlourn ganin hakan ne yasa Shima Taufiq ɗin bin bayan shi, amma yaso ace dashi aka ƙarasa chapter ɗin nan,😂 Mommy kuwa hadda dafe ciki, Saleema batasan anayi ba saboda tana bedroom ɓata fitoba, "Ummeetha da murmushi a fuskar ta tace wai ina ruwan ku kada ku takurawa uwata yadda ta iya haka zata faɗa duk mai son tafaɗi sunan sa dai dai to yaje yayi aure," "Allah yayi miki albarka ƴan nan cewar gwaggo," Gumi ne yafara tsatssafowa Sulaim take jikin sa ya hau rawa jijiyoyin kansa suka tashi gaba ɗaya hannun sa biyu duk yasa yadafe kansa jin yana barazanar fashewa, kafin kowa ya ankara tuni ya sulale ƙasa babu Numfashi," "cikin kaɗuwa da tsantsar tashin hankali Yarima Sultan ya rungumo Sulaim ajikin sa wanda tuni yakai ƙasa daga zaune," " Ina lillahi wa'inna ilaihi raji'un Ummeetha tafaɗa cikin maɗaukakin tashin hankali, gaba ɗaya hankalin kowa ya dawo kansu, Kamar aljani haka Saleem ya iso gaban Sulaim wanda ke kwance jikin Yarima Sultan, Hospital ɗin dake cikin Masarautar Yarima Sultan yakira Waya, cikin ƙanƙanin lokaci Akazo da Ambulance mai tambarin zaki, Harcikin parlourn suka shigo aka tafi da Sulaim, sosai Su mommy Suke kuka," Laifin mune wlh bayason haya niya Suhailat tafaɗa cikin kuka, gashi yanzu ciwon sa ya tashi, Gadon da aka ɗorashi princess Salma tabi da gudun gaske, please yaya katashi wlh baza mu ƙara ba, _wake up please_," Da sauri mommy ta ruƙota ajikin ta tana lallashi, jin haya niya ne yasa Saleema fitowa da sauri kanta ko ɗan kwali babu, "Mommy Meye yake faru? Kinyi shiru mommy please wani ya faɗa min kukan Meye kuke take itama tafara hawaye, Wayyo Allah Yaya Sulaim Princess tafaɗa hadda shiɗewa, " Yaya Sulaim kuma Saleema tafaɗa tare da sulale wa ƙasa asume, "GAba ɗaya sukayi kanta cikin tashin hankali" Yarima sultan har yakai bakin ƙofar parlourn yajiyo a fusace yafara magana tare da kallon su ɗaya bayan ɗaya," "Na rantse da sarkin da raina yake hannun sa Idan wani abu yasamu Aminina, Babu wanda Zai tsira acikin ku, Saina hukunta kowa hukunci msi tsanani," Yakai ƙarshan maganar tare da ficewa da sauri fadawa suka rufa masa baya, yama manta akwai su Ummeetha a gurin, wanda idon shi yakaɗa yayi ja gaba ɗaya ya fita hayyacin sa", "Gaba ɗaya shi suke kallo kowa yayi tsuru tsuru idanuwan fal hawaye..!! _F pen_ [01/04, 3:10 pm] Zarah Tymre's Henna: https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V WhatsApp group👇 https://chat.whatsapp.com/C9sZ6UCsGEHKSALn3SYSqs _Typing📲_ *_AHALINMU ƊAYA_* 💗💗💗 *_Fatima Y zakariyya👌_* _Tymer's henna_💅 *Nazari writer's ass......📚* _Sarauniyar👸 Nazari writer's✍️_ *_(THE QUEEN👑)_* ________Dedicated to anty salma💎 *_Part 2_* (Littafi na biyu📘) _Godiya ta musamman gareku ɗaukacin masoya na ina matuƙar yaba muku, alkhaerin Allah yakaimu ku a duk inda kuke.🤗😘😘_ *Da sunan Allah mai rahma mai jin kai* *_in the name of Allah, the Entirely Merciful, the Especially Merciful_* ➡️🅿? 2️⃣1️⃣?2?2️⃣📖 "Yarima Sultan harya kai bakin ƙofar parlourn yajiyo a fusace cikin matsanancin ɓacin rai ya fara magana tare da kallon su ɗaya bayan ɗaya, "Na rantse da sarkin da raina yake hannun sa, idan wani abu yasamu aminina, babu wanda zai tsira acikin ku sai na hukunta ta kowa hukunci mai tsanani zansa azabtar daku daidai da abunda kuka aikata," "Magana yake cikin ƙaraji da kaushin murya kamar bashiba, yama manta da Ummeetha na gurin dasu mommy da gwaggo, "yana kai ƙarshan maganar yafice a fusace fadawa suka rufamasa baya, ya shiga mota kai tsaye suka wuce asibitin masarautar wanda aka tafi da Sulaim, can suka nufa," Saleem dama dashi aka ɗauki Sulaim zuwa asibitin, Allah sarki bawan Allah ya rasa ina zai saka ranshi yaji daɗi gaba ɗaya, faɗur Sulaim ta tayar musu da hankali, Cikin ƙanƙanin lokaci Yarima Sultan ya isa hospital ɗin, take akabashi hanya ya shiga adai dai ƙofar shiga ya dakatar da fadawan dake biye dashi ta hanyar ɗaga musu hannu, ya shiga shi kaɗai," Bayan farfaɗowar Saleema, dasunan Sulaim tafara, cikin kuka take Faɗin ina yaya Sulaim ɗina please Mommy kudawomin dashi Dan Allah kukaine gurin sa, ganin mommy bata da niyar magana sai sharar hawaye take babu mai lallashin wani acikin su, da sauri Saleema ta tashi daga jiki Mommy ta nufi, Inda Ummeetha ke zaune ta rabka uban tagumi hannu bibiyu, "Dan Allah Ummeetha ina yaya Sulaim kufaɗa min mana idan ma baza ku kainiba kufaɗamin naje da kaina," "Janyo ta ummeetha tayi jikin ta tare da Shafa kanta, lallashin ta ta shiga yi cikin shigar kwantar da hankali tace, ya'isa haka Daughter, kukan ya isa kada ya saki ciwon kai, jikin Sulaim da sauƙi, za a dawo dashi yanzu insha Allah" "Ƙara kwantar dakanta tayi sosai saman cinyar Ummeetha cikin muryar kuka, tace Ummeetha Meye yasami Yaya Sulaim dan Allah kufaɗamin bazan iya jurewa Ina..... Sai kuma ta kasa ƙarasawa," It's okay Rashin lafiyar sane ya tashi," Ta bata amsa a gajarce, "Kafin Saleema ta ƙara magana, Rafiq ya shigo da sauri babu ko sallama, gaba ɗaya sukai kanshi, suna tambayar Ya jikin Sulaim ya farfaɗo kuwa," "Aɗan harzuƙe ya furta, yanzu naji labarin rashin lafiyar tashi, aiku nazo tambaya yana ina?" "Jiki babu kwari kowa Yakoma inda ya taso, antafi dashi hospital, suhailat tafaɗa da dakusashshiyar muryar ta wadda dagaji kasan tasha kuka, ba yau suka saba ganin ciwon Sulaim ɗin yatashiba amma kullum ciwon ya tashi sai sunyi kuka sosai, duk da ba wata shaƙuwace tsakanin su ba amma dai suna san ɗan uwan nasu," "Kallon inda gwaggo murja take zaune a raƙuɓe damuwa ƙarara asaman fuskar ta, Rafiq yayi ƙasa ƙasa ya watsa mata harara, ciki ciki ya furta ai duk kece sula saboda bakinki baya shiru, saunawa za a faɗa muku cewar baya son hayaniya," "kai" tsawa ummeetha ta daka masa, fita kabawa mutane guri, kamanta ita wacece a gurina, to bari na tuna maka ita ɗin uwa tace ita tahaifeni, nikuma na haifeku daga ku har Sulaim ɗin dake kwance ba lafiya, koda ba tayi magana ba dole ciwon sa zai tashi Tunda Allah ya ƙaddara hakan, _in fact_ ma ai ba ita kaɗai tayi magana ba, saboda haka tayi ɗin," "Amma Ummeetha, "Rafiq _I say get out_ tunkafin nasaɓa maka _I don't hear anything from you about it_ Tafaɗa tare da nuna masa ƙofar fita da ɗan ya tsanta idanuwan ta duka a rufe," "Allah ya huci zuciyar ku, yana Faɗin haka yafita fuuuuu, da sauri Taufiq yaja baya ganin suna ƙoƙarin yin karo shida ɗan uwan nasa, shi yana shirin fitowa shikuma yana shirin shiga, "Ganin Rafiq a wannan yanayin ne yasa Taufiq fasa shiga yabi bayan sa da sauri wanda tuni yayi nisa yama kusa fita daga Sashen Baba wazirin," Sanarwa Akashiga cewar mai martaba yafito zuwa duba Aminin Yarima Sultan a asibiti, sosai Ummeetha taji daɗi ko Bakomai ankarrama ɗanta," "Gwaggo Murja cikin tane ya ƙara ɗurar ruwa jin, Zuwan mai martaba Asibiti tasan dole zai tambaye dalilin faɗuwar Sulaim ɗin, tasan kuma sunan tane a farko, Duk da tayi jika da sarki amma tasan hukunci bai barkan kowa ba gashi dama Yarima Sultan yayi alwashin sai ya hukunta kowa, haɓar zaninta takai zuwa fuskar ta tashare gumin daya tsatstsafo mata saman goshi goshi, " Princess na lura da ita ganin duk ta furgicene tsoro yakamata gashi hadda gumi hakan yaso bawa princess dariya sai kuma ta maze," "To aiko nayi murna Tunda ta amince ai haka muke so, Fulani tafaɗa fuskar ta ɗauke sa yalwataccen murmushi, kallon ta ta mayar zuwa ga ɗan ta Safwan, Yarima ainaji daɗi sosai kasan fa Yarin yar nan Gimbiya Shaheedah baƙaramin dukiya ne da itaba, Saboda gaba ɗaya gadon ta da mahaifin su yabari, Galadima Abdullahi, kasan suna hannun Galadima Murtala, yanzu kuwa da ka aure ta gaba ɗaya za a tattara abaka kaizaka cigaba da yadda kasu da gadon ta ga kuma mulki kakarɓa kaga batun kyautar rabin Masarutar ta ga wancan shashashan yaron Sultan ai babu shi yaron dabe san komai akan mulki ba daga yau yana waccan ƙasa gobe yana waccan ƙasa" "Nifa Fulani badon dukiya nake son taba, idan kuɗine na fita saboda karfa kimanta mahaifa na shine sarkin wannan Masarutar, nikuma magajin sa, to ai babu wani ɗa ko jika acikin Masarutar nan dazai nuna min kuɗi ko mulki," "Au Au ashe kai sakarai ne waya biya maka wannan karatun ai shi kogi baiƙi daɗi ba, idan akabaka gadon ta saikaƙara ka cigaba da bushashar ka, "Shiiiiiii" Yarima Safwan yaɗora ɗan yatsan sa ɗaya a saman laɓɓan sa yayiwa Mahaifiyar tasa alamun tayi shiru tare da kasa kunnan sa kamar mai sauraron wani abu," Ƙasa ƙasa da murya tace Meye ya faru," "Bikiji Alamar kamar ana Sanarwa ba, tabbas wani abun ake Sanarwa kuma wannan mai shelar Fada ne, duk yadda akai akwai wani abu da sarki zai gabatar ko ya gabatar," "Take kunnuwan Fulani yajiyo mata Sanarwar sarki ya ziyarci asibiti don duba Aminin Ɗan sa Yarima Sultan," "Mtssssss taja wani irin dogon tsaki cikin jin haushi da baƙin ciki tafara magana, kaji wani abun ban haushin ko wai mai martaba, ne yaje duba wannan yaron Aminin Sultan har asibiti dakan shi ba saƙo ba, amma kai nan kaji ciwo a hannu nake ga ko saƙon sannu da jiki bai aiko makaba, ga ciwon nan haryanzu bai warkeba tafaɗa tare da cunu baki ta nuna hannun ciwon da bakinta," To Meye yasa me shi?" Yarima Safwan ya tambaya cikin halin ko in kula, "Em nikam ina zansani, Tunda ni dakai muna nan zaune," Bari naje nagani, A a fa babu inda zakaje kaje awane dalilin, kana nan zaune jakadiya zata kawo labarin," "Dafe kan Sulaim Ummul Bait tayi fuskar ta na gaf da tashi da'alama addu'a takeyi masa tadaɗe sosai tana yi masa, wanda yana kwance ko motsi ba yayi an ɗaura masa Drive, idanuwan Sa a rufe, fuskar tashi har taɗan faɗa, hakan sai yaƙaramasa kyau sosai," "Ahaka mai martaba ya iso yasamesu, ga Yarima Sultan tsaye, sai Saleem dake zaune daga jikin bango yana fuskantar gadon, gaba ɗaya fuskokin su ɗauke da Matsananci damuwa," Har ƙasa suka russuna suka gaida mai martaba, bai iya ko amsa musu ba hannu kawai ya ɗaga musu, "Shiru sarki yayi yana kallon Ummul Bait nazarin ta yashigayi, Sosai yake ji daɗin yadda yasamesu tanayi wa Sulaim addu'a, tunani ya farayi cikin ransa ashe bashi kaɗai ke ƙaunar Sulaim ba yana son Yaron Tamkar Ɗan sa Sultan haka yake jin sa a rai," Ɗagowa tayi bayan ta kammala yi masa addu'ar, Fuskar ta babu yabo ba fallasa, ta dai dai ta zaman alkyabbar dake jikin ta launin ɓaki mai fararan duwatsu, "kallon mai martaba tayi, Barka da zuwa Ranka tadaɗe Allah ya ƙara maka yawan Nasara," "Barka dai ya jikin nasa fatan Da sauƙi," "Alhamdulillah, tafaɗa tare da matsawa daga jikin gadon saboda mai martaba yasamu damar duba shi," "Sunan Allah ɗauke abakin sa ya fara motsawa ahankali, ya ware manyan idanuwan sa gaba ɗaya, tare da cire hannu ya dafe kansa alamar ciwo yake masa," Gaba ɗaya suka nufo gadon Yarima Sultan da Saleem, ganin mai martaba ya isa jikin gadon hakan yasa su dakata wa gaɓa ɗaya," Ɗakyar Sulaim yakai Dubansa zuwa gurin Sarki, Yinƙurawa yayi zai tashi, Sarki ya dakatar dashi tare da kama kafaɗun sa duka biyun Yamai dashi kwance, Allah yabaka lafiya Sannu da jiki, Allah yasa ka kasan ce cikin aminci da samun sauƙi, ka huta sosai," "Baffa inaso naga Baffa yanzu, Sulaim ya faɗa muryar shi tayi ƙasa sosai har lokacin bai cire hannun sa daga goshin saba, Kasan cewar gaba ɗaya sunyi shiru hakan ya basu damar jin abunda yace, "Matsawa Yarima Sultan yayi kusa dashi, Alhamdulillah Sannu yakakejin jikin naka? "Kallon sa Sulaim yayi, Tare da ruƙo hannun Yarima Sultan ɗaya, Aminina yaushe Baffa yazo nan Ina Baffa inason ganinshi yanzu," Baffa bai zo ba kamanta yanzu dare ne kayi haƙuri zuwa gobe zamuje zakaga Baffa, Emm A'a Baffa yazo nan shine yayimin addu'a yanzun nan, naji hakan acikin raina, please ku kaine," "Aɗan raunane Yarima Sultan yakai Dubansa kan iyayen nasa, yana nuna musu alamar suna jin Abunda Sulaim yake faɗa," Tasowa Saleem yayi ya nufi gadon Dai dai lokacin wayar Sulaim dake hannun sa ta ɗauki ruri, kallon screen ɗin wayar yayi, Ras Ras, gaban sa yafaɗi ganin, _Lovely Grandad_ a rubuce, ganin Saleem yayi shiru yana kallon screen ɗin wayar ne gashi kiran ya katse wani ya sake shigowa," Saleem Lafiya dai? Yarima Sultan ya Tambaya, Baffa ne yake kira," Tabbas ansanar masa Rashin lafiyar Sulaim yanzu ya za ayi,? "Iska Yarima Sultan ya furzar, huuuuu, batare da yace komai ba," "Shi ko Sulaim ya ƙara rufe idon sa kamar mai bacci amma duk yana jin su baya son Magana ne kawai" Ɗana Meye yakemaka ciwo Yanzu?, Ya tsinci muryar Ummu Bait kunnuwan sa," "Buɗe idon yayi ahankali tare da Sakin murmushin ƙarfin hali, Ummu lafiya nakejina alhamdulillah babu inda kemin ciwo yanzu," "Itama murmushin ta sakar masa, har kanka baya maka ciwo? Ta sake tambayar sa ganin har lokacin yana dafe dakan, "Eh ya rage ciwo sosai, Ina godiya amadadin uwata," "Wannan murmushin bata ta sake sakar masa kafin tace to shikenan ka huta sosai kaji Karka damu kanka munanan tare dake, zuwa gobe zakaga Baffan ka insha Allah", "Ɗaga mata kai kawai Sulaim yayi ba don itaba to tabbas yasa aranshi sai Yakoma Kano a daran saboda ji yake kamar ana kiran sa, dole yana son ganin Masoyin kakan sa wayo baffa, "Kallon Saleem sarki yayi tare da bashi umarnin ya ɗaga kiran Baffa wanda yake ƙara shigowa Aƙaro na Huɗu," Ɗagawa Saleem yayi tare da ƙara matsawa kusa da Sulaim sosai yasa wayar a speaker, Sallama yayi cikin muryar mai kwarjini da dattaku," Da sauri Ummul Bait tadafe Kujerar dake kusa da ita jintana ƙoƙarin faɗuwa, wani abune ya ratsa mata tundaga tafin ƙafar ta harcikin kwaryar zuciyar ta, jin muryar Baffa, Batasan dalili ba kasa tsayawa tayi cikin ranta taji cewar tabbas ta ƙara koda minti 1 ne mutumin nan ya ƙara magana zata iya faɗuwa, "Russunawa tayi kaɗan kafin tace Ranka ya daɗe a fito lafiya, Aminin Sultan yana godiya bisa kularwa mai martaba, "Kallon ta mai martaba yayi yana son gane Meye dalilin canza war ta lokaci ɗaya ganin bata cikin nutsuwar tane yasa shi Faɗin, A sauka lafiya, Ina Sulaim?" Abunda Baffa yafara tambaya kenan jin Saleem ne ya amsa Sallamar, Gashinan Kansa ne kiɗan yi masa ciwo," "Subhanallah Ya jikin nasa amma dai Da sauƙi, Kodai ayi masa Booking jirgin ƙarfe tara ku taho?" Baffa ya faɗa cikin muryar damuwa, Ji Sulaim yayi kamar yace eh ganin har Lokacin Mai martaba nanan shiyasa Yayi shiru," A'a Baffa zamu biyo jirgin safe insha Allah jikin da sauƙi fa," To bani shi Sulaim ɗin inji, ƙara matsar da wayar yayi saitin Bakin Sulaim sosai, Baffa Barka da dare, Nayi kewar ka," "Sosai Baffa yayi Murmushi wanda harta cikin wayar saida Ya bayyana, Nema nayi kewar ka sosai Ya jikin naka ina fatan dai babu abunda ya faru,? Eh babu komai dama ciwon kaine yayi sauƙi," Hannu Sulaim yakai tare da karɓar wayar daga hannun Saleem, take ya maida kiran Video Call, Saida suka yi magana sosai suna kallon juna, Ashe a kwance kake Fuskar ka ta ɗan Faɗa Naga yanayin gadon da kake kai kamar na Asibiti, "Eh ina asibitin cikin masarautar Nayi kewar ka dayawa shiyasa, Sulaim ya faɗa hadda murmushi, Shima Murmushin Baffa Yayi, sai da ya tambayi Mai martaba sannan ya tambayi Yarima Sultan, Suna lafiya ga Yarima Anan kusa ai," Dariya Baffa yayi kace jinya Suke, Allah yasa sarkin magana baya takura maka, take Sulaim yakai duban sa Kan Saleem suna haɗa ido Sulaim yayi Murmushi, gashinan ai mai hali baya fasa halin sa, Sosai Saleem ya ɗaure fuska Tamau, don yasan dashi suke dama shi Baffa yake cewa sarkin Magana," "Da haka sukai Sallama, zuciyoyin su Fal da farin ciki, kowa ya samu Nutsuwa, Baya Sulaim ba hatta Saleem da Yarima Sultan sunji daɗin ganin Sulaim cikin yanayin farin ciki gashi ya warware lokaci ɗaya," Mai martaba yana daga zaune Saman wata haɗaɗiyar kujera wadda aka ajiye ta saboda zuwan shi, Cikin ransa ya ƙara jinjina shaƙuwar dake tsakanin Sulaim da kakan nasa Baffa, da haka shima ya miƙe tare da yiwa Sulaim fatan ƙara samun lafiya, sosai suka yi godiya gaba ɗayan su, Saleem da Yarima Sultan suka raka sarki har ƙofa sannan Fadawa suka rufa masa baya, Su kuma suka koma Gurin Sulaim," *_Wannan kenan_* "Bayan da Su Mommy da Suhailat da Saleema busuyi ba don abar su suga Sulaim amma akace Yarima Ya hana Abar kowa ya Shiga Princess kuwa tuni tasamu hanya ta shige basu sane ba saboda ta kware wajan fakar ido ta saci hanya, Sukuwa su mommy haka suka hakura suka koma ita da Suhailat Saleema kuwa guri tasamu tace tana nan har a fito mata da yaya Sulaim ɗin ta, "dama Ummeetha tace ita babu inda zata bawai don bata son ganin halin da ɗan na take cikiba, A'a sai dan karar da taga kowa yayi mata hadda mai martaba tasan duk inda Sulaim yake yana cikin ƙoshin lafiya wannan shine dalilin ta nacewa babu inda zata, Gwaggo Murja tasan dama kome take baza abarta ta shiga ba shiyasa ma bata ce zata jeba, Bayan fitar su mommy Ummeetha sosai ta kwantar mata da hankali kan cewa kada tadamu, Dama Sulaim ɗin yanayin irin wannan lokaci zuwa lokaci koda babu hayaniya," Da haka tasamu gwaggo taɗan saki ranta," Mai martaba na fita Aka sanar wa Yarima Sultan zuwan Baba Waziri, take yabada izinin ace ya shigo, Tunda yasan Sulaim jikane a gurin Baba waziri, Bazai iya hana shi shigaba dama yana ganin mutuncin sa,* "Princess wadda ke tsaye bakin ƙofar shiga ɗakin da Sulaim ke ciki, An hana ta shiga wasu dogarai guda biyu ruƙe da MASHI Dogaye ga kuma bindiga irin ta da rataye a wuyan su Suna tsaye suke gadin ƙofar babu wanda ya isa shiga sai wanda Yarima Sultan yabada izini, Babu yadda ta ita ta koma gefe tajingina tayi tayiwa kanta alwashin wlh saita shiga taga ɗan uwan ta, Cikin ranta ta furta aikin banza, Abakin ƙofar shiga asibitin anzuba waɗan nan saƙagunan sannan, anan ma ƙofar shiga anzuba su sai kace a kwantar da wani shugaban ƙasa ko sarki kuma nasan duk aikin sarkin iyayen nan ne Yaya Yarima, Mtsss taja ɗan gajeran tsaki, tana cikin masifa ne ta hangi baba Waziri da sauri taje gurin sa kallon ta yayi yana mamakin Meye take a gurin, Dan Allah kaka kabarni nashiga wannan babbar rigar taka mu wuce tare, muna shiga sai in fito, Dariya sosai tabashi, hakan yasa shi kasa magana, shi dama babu ruwansa gashi da wasa da dariya da jiko kin sa, aiko haka princess yashige Babbar rigar Sa, kasan cewar dogaran nan kansu asama yake hakan yasa basu kula da abunda ke faruwa ba, "Suna shiga ɗakin kafin su ƙarasa ciki ta fita daga cikin rigar tashi, wanda shi har a lokacin dariyar abun yake," Duba jikin Sulaim ɗin Baba Waziri yayi tare da yi masa Addu'oin samun lafiya, sai bayan ya fita, kawai Saleem yaga mutum, Kallon ta yayi sosai princess ce, Ke waya kawo ki nan?, Saleem ya tambaya, cikin mamaki, Gaba ɗaya hankalin su ya koma kanta hadda shi kanshi Sulaim ɗin, Nazo duba yaya Sulaim ne," Mamaki ne bayyane saman fuskar Yarima Sultan, shin Kodai Yarin yar nan aljana ce, ya tambayi kansa taya akai ta shigo batare sa izinina ba, Cikin nutsuwa ta ƙarasa bakin gadon, Yaya Sulaim Sannu ya jiki,? Kallon Sulaim yayi sosai koba komai yasan ƴan uwansa sun damu dashi, Alhamdulillah Auta kena lafiya kuwa? Idon ki yayi ja, Cikin farin cikin yau yaya Sulaim ya kula ta sosai ta furta, lafiya ƙalau nake," Masha Allah ya Ummeetha? Y ƙara tambaya, Itama tana lafiya, an hana shigowa shiyasa duk basu zoba, Saleem ne yace to ke taya akayi kika shigo?" Em em dama fakar idon su nayi shine na shigo danazo nan kuma shine na Shiga babbar rigar Baba Waziri nabiyo shi muka shigo😂," Babu wanda bai da raba acikin su hatta Yarima Sultan duk da shi bai bari kowa ya kula da hakan ba, Girgiza kai kawai Sulaim yayi yana mamakin hali irin na princess bata ji ita har yau kallon ƴar mitsitsiyar yarinya take yiwa kanta," Kedai Allah ya shiryeki Salamatu Haryau baza ki canza ba, cewar Saleem cikin sigar wasa, Aiko princess ta haɗe rai tacunu baki adole ita taji haushi, ance mata Salamatu," Yaya Sulaim Allah ya ƙara sauƙi tafaɗa tare da juyawa, ta nufi ƙofa, Dawo ki zauna cike da bada umarni Yarima Sultan yayi maganar, tsayawa tayi cak, kafin ta juyo ta kalleshi tamkar ba shine yayi maganar ba, haka ta koma cikin jin haushin sa, ko Meye zaimin oho ma, cikin ranta tayi maganar, Dai dai lokacin Ummal Bait ta aiko da abinci kala kala a tire sai kayan marmari nau'i nau'i a cikin wani mai dai daicin kwandon akushi aka kawo musu," Ɓan garan su Ummeetha da mommy sun samu labarin Sulaim yaji sauƙi sunyi farin ciki Saleema ma hakura tayi ta dawo daga bakin gate ɗin asibitin, Haka ta kwanta cikin alhini da jimami, Duk da haka bacci rabi da rabi sukayi Ummeetha kuwa kwana tayi tana salla har asuba tana addu'ar samun lafiya ga ɗanta Allah ya yaye masa koma Meye yake damun sa wanda ankasa gane kan ciwon nasa..!! _F pen✍️_ [01/04, 3:10 pm] Zarah Tymre's Henna: https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V WhatsApp group👇 https://chat.whatsapp.com/C9sZ6UCsGEHKSALn3SYSqs _Typing📲_ *_AHALINMU ƊAYA_* 💗💗💗 *_Fatima Y zakariyya👌_* _Tymer's henna_💅 *Nazari writer's ass......📚* _Sarauniyar👸 Nazari writer's✍️_ *_(THE QUEEN👑)_* ________Dedicated to anty salma💎 *_Part 2_* (Littafi na biyu📘) _Godiya ta musamman gareku ɗaukacin masoya na ina matuƙar yaba muku, alkhaerin Allah yakaimu ku a duk inda kuke.🤗😘😘_ *Da sunan Allah mai rahma mai jin kai* *_in the name of Allah, the Entirely Merciful, the Especially Merciful_* ➡️🅿? 2️⃣3⃣➖2?4⃣? Bacci ne sosai a idon princess, tana zaune sai hammar bacci take, Tunda Yarima Sultan yabata umarnin komawa ta zauna, take jin haushi gashi ta gaji ga bacci, lokaci zuwa lokaci takan kai dubanta zuwa gareshi, Amma ko a jikin sa ipad ɗin sa kawai yake dannawa da'alama ma aiki yake aciki saboda gaba ɗaya ya tattara hankalin sa akai, Tashi Sulaim yayi daga saman gadon daye kwance kamar bashi ba, jinshi yake tamkar ingarman doki saboda ƙarfin jikin sa daya keji sosai har yafi na baya sanda yake da lafiya sosai, "Da sauri Yarima Sultan ya ajiye Ipad ɗin dake hannun sa, Sannu aminina yakakejin jikin naka fatan lafiya, ko kana son wani abune? Yakai ƙarshan maganar cikin kulawa yana kallon Sulaim ɗin, "Irin kallon ka rainani Sulaim yayiwa Yarima Sultan, ina lafiya harma nafika, Cewar Sulaim wanda yayi zaune gefan gadon tare da sa hannunsa ya dafe katifar," "Murmushi Yarima Sultan yayi, sarai ya gane ciwa Sulaim neman rigima Yake, saboda dama sun saba, kafin Yarima Yace komai Sulaim har ya kai ƙofar toilet ɗin ɗakin daniyar ɗora alwala," Tashin shi keda wuya, shima Saleem ya miƙe ya nufi waje, tare da kara waya a kunne, _Hello My Suhailat_ yafaɗa dai dai ficewar sa," "Hannu Yarima Sultan yakai da niyar Ɗaukar Ipad ɗin sa don cigaba da abunda yake, kawai idon sa ya gano Masa princess wadda ketafaman gyan_gyaɗin Bacci, kallo ɗaya yayi mata ya ɗauke kai, sai kuma yaji tabashi tausayi, Tashi yayi ya fara takawa zuwa gabanta, kallon ta ya shiga yi sosai," "Ahankali princess ta ware idanuwan ta akanshi, jin alamun an tsaya mata aka," Cikin basarwa Yarima sultan ya kauda kai tare da kamo kunnan ta ɗaya, ya ɗan mirɗe shi kaɗan, "Ash, Wash, Allah kunne na Yaya Yarima zaka tsinkamin kunne please Meye nayi maka?" Ɗan ya tsansa ɗaya yakai baki, Shiiiii, alamun tayi masa shiru," Babu shiri ta haɗiye sauran maganar dake bakin ta, "Bakyajin magana ko? Yaushe nafara wasa dake, da har zansa doka, kekuma ki karyamin, ni abokin wasan kine?" Da sauri princess ta girgiza kai alamar A'a hawaye har sunfara sintiri asaman kuncin ta," "Good" Yarima Sultan, yaɗora da Faɗin, zan hukunta ki ta yadda gaba baza ki ƙara ba, zansa a tafi dake yanzu, a saki agaba saikin kwana kina tsallan kwaɗo wannan shine hukuncin laifin ki," "Ji tayi kunnan ta na barazanar Tsinkewa ne yasa ta kai hannun ta don janye na Shi, tana ɗora hannun nata saman nashi, da sauri ya janye nashi yana kallon ta, saboda wani irin yanayi da ya ratsamasa tun daga kansa hartafin ƙafa bai gama dawowa hanyyacin saba ta fara magana," Cikin kuka ta furta dan Allah kayi hakuri yaya Yarima wlh ban iyaba bansan ma yadda akeyi ba, bazan ƙara karya maka do kaba, Idan ma naƙara kaza neni," "Sosai kalmar ta ta ƙarshe tabashi dariya amma sai ya shanye, wai in zane ta," Batare da yace mata komai ba Yakoma gurin da ya tashi, ya zauna tare da Ɗaukar Ipad ɗin, bana son kuka share wannan hawayen kimin shiru," Matse kwallar ta tayi sannan ta goge fuskar ta da Tissue wanda ke gefan gadon ajiye saman wani ma dai dai cin table," Auta bari Amaidaki gida ki kwanta ko? "Gaba ɗaya suka kai duban su kan Sulaim wanda fitowar shikenan daga toilet jikin sa duk ruwa sosai yaji daɗin jikin nasa ji yake a yanzu tamkar yafi kowa lafiya a duniya," Da sauri princess tace to yaya Sulaim Ina godiya Allah ya ƙara lafiya, Batare da yace mata komai ba ya nemi guri gefan gadon ya zauna, kallon Yarima Sultan yayi, Saraki ina Saleem? Yakamata muyi sallah yanzu fa around 10pm, Saraki shine sunan da Sulaim yake faɗawa Yarima Sultan A wasu lokutan, Saidai kayi sallah mu munyi tunɗazu, Saleem kuma yafita bajinawa Yarima Yabashi amsa, Amma dai ku yaudare ni, shine ko ku tasheni muje masallaci ko?, "Sorry a lokacin kana cikin halin jinjiki sosai" "ƙasa ƙasa Sulaim ya Harare shi, batare da ya ƙara tanka masa ba, Princess kuwa daɗi ne fal zuciyar ta, Ta tsallake wa muguntar Yarima Sultan a cewar ta, tare da shafa kunnan ta wanda har lokacin yana yi mata raɗaɗin zafi," Jin Sulaim yace za amai da ita hakan yasa Yarima haƙura ba don yaso ba hukuncin aminin sa ne,sannan baya son kowa ya gane, princess na shiga harkar shi," "Emm Kuji shifa niko Fatima nace kaidai kake shiga har karta,😅" "Motso Motso yake sosai cikin baccin nasa, da alama Mafarki yake, "Kai ne mahaɗin rayuwata idan babu kai to tabbas nima babu ni, doguwar Yarinyar dake tsaye agaban shi ta juya masa baya, Tayi maganar cikin Sautin ta mai daɗi saurare," "Tayaya nazama nine ma haɗin rayuwar ki? Sulaim ya tambaye ta yana kallon bayan ta," "Saboda kai jigo nane" "Shin ki wacece?" "Ni jinin ka ce, kuma garkuwa a gareka, Sannan kaima garkuwa a gare ni," "Tayaya kika zama garkuwa ta bayan bansanki ba?" "Nima Bansani ba amma zamu haɗu a zahiri nan kusa" "Ina son ki jiyo inga fuskar ki" "Shin kana sauri ne? Idan kayi hak'uri Zamu gana da juna Nan kusa Saboda _we have the same relative_ tana kaiwa nan tafara tafiya a hankali, Hannu Sulaim yakai daniyar zai kama hannun ta" Bat" taɓa ce," "Hazbunallahu wa ni'imal wakil Sulaim ya furta dai dai yana farkawa daga baccin, wanda gaɓa ɗaya Gumi ya jiƙeshi duk da Sanyin A.C daya karaɗe ɗakin gaba ɗaya, tashi yayi ya zauna a tsakiyar gadon duban sa yakai zuwa makiken Agogon bangon dake maƙale daga sama 2:40 Na dare," Dafe kansa yayi ya fara tarayo mafarkin da yayi wanda Tunda yake baitaɓa maka mancin saba, kallon shi yakai zuwa ga Yarima Sultan wanda ya ƙudindune cikin Blanked bacci yake cikin kwan ciyar hankali," Saboda jikin Sulaim Yarima Sultan yace tare zasu kwana a bedroom ɗin sa," Jikin sa babu kwari ya sauka daga saman bed ɗin Toilet ya nufa ya ɗauro alwala sannan ya fara sallar nafila" Gaba ɗaya mamakin mafarkin da yayi yahanashi, yin isashshan bacci, Mafarki kuma mace!! Ya tambayi kansa, batare da yanada amsar komai game da hakan ba," _In the morning🌄_ *GARIN KANO* *_Railway Quarters Arab Estate_* "A shahararran Airport Na *MALAM AMINU INTERNATIONAL* dake Garin tadabo, Wato Jahar Kano, Jirgin Su Sulaim yayi Landing Ƙarfi 9:30am, Gudu yaciga dayi sosai akan Titin sa, har yakai dai dai inda zaiyi kwana, ya sauka a hankali sannan ya tsaya Cak ƙirar K.L.M, Take ƙofar jirgin ta wangale, fasinjoji suka shiga fitowa," "Sulaim wanda shine Mutun na Tara Ajerin mutanan dake fitowa daga cikin Jirgin, Cikin Nutsuwa ya sauka Bayan shi Yarima Sultan ne sai Saleem, "Fuskar Sulaim ɗaure Tamau babu Annuri, Ɗan ma tsakaicin glass ɗin dake Idon Sa ya gyarawa zama yana ɗan kalle kallan ta inda Motocin su zasu bullo" "Dogarai Uku wanda Yarima Sultan ya taho dasu, Suna biye dasu Suna take musu baya, Hannun ko wannan su, riƙe da TrolleyBag ɗin su, Motocin Arab Estate ne Suka yi musu ƙawanya, Uncle Yusuf ne yafara fitowa Shida matar sa Anty Raziƙa, da murmushi saman Fuskar su, Saiga Uncle Bello Daddyn Canada mahaifin Saleem, shima ya fito, Baffa ne ƙarshan fitowa," "Ganin baffa ne yasa Sulaim Sakin Fuskar shi da Murmushi, hannu Baffa ya buɗe masa alamar yazo, babu musu ya ƙarasa Suka Rungume juna, ɗaya bayan ɗaya saida Suka Rungume Sulaim fuskokin su da kaga ni zaka gane suna cikin Walwala," "Ahali Akwai daɗi abunda Yarima Sultan yafaɗa kenan cikin ransa, Sakin Sulaim Baffa yayi tare da Duban Yarima Sultan Yayi masa Alamar da yazo, Cikin Nutsuwa ya taka zuwa gaban su, Cike da girmamawa ya gaida su duka," Tunda bakwa sona, Bari naje nayi _Booking Flight_ NA wuce garin ikko (Lagos) gurin Aikina kawai," Gaba ɗaya suka kai duban su kan Saleem wanda ya harɗe Hannayen sa Saman ƙirji shima su yake kallo," "Dariya sukai gaba ɗaya, Uncle Yusuf ne yataka zuwa inda yake, Ya rungume shi, _Sorry lovely Son I really really missed you_ yana dariya, Dariyar shima Saleem yayi, _Missed Much dear Uncle_ har cikin ransa yasan soyayyar Sulaim a gurin iyayen su ta daban ce wadda Allah ne yasan wanda yafi son shi acikin su" "Sarkin Surutu kadawo kenan to barka da zuwa Baffa ne yayi maganar cikin sigar wasa," Murmushi ɗauke saman Fuskar Uncle Bello yace To Mu wuce gida mana a Buɗe mana jakar tsaraba," Dariya sukai tare da shige wa Motocin nasu, Sulaim da Baffa Mota ɗaya Suka shiga, Sai Gida Sulaim jinsa yake tamkar Ana Sauke masa Wani nauyi dake zuciyar sa, Sannu a hankali suna tun karar gida yana ƙara jin hakan," "Suhaima ce tsaye Gaban Wannan doguwar bishiyar kwakwar dake Cikin roundabout ɗin dake tsakiyar Arab Estate, Tariƙe ƙugu Kanta na kallon can saman Bishiyar kwakwar, da alama wani abu take Nazari game da bishiyar, ba ƴaƴan kwakwar take kallo ba," Dole inason ganin Saman bishiyar nan, akwai ƙulallan makirci asaman ta, to amma tayaya? Ta tambayi kanta, Dubanta tamayar Kan jerin gwanon Motocin dake shigo wa," Tunawa tayi da maganar, Baffa daya gayamata jiya cewar Sulaim zai dawo yau kuma da wuri, Da sauri sauri tabar gurin Kafin su ƙarasu tunawa da tayi, ko gyaran part ɗin nasa da aka sata batayiba," Titin Alhaji Imran Arab Street, suka Nufa gaba ɗayan su," A part ɗin Baffa Suka yada Zango a cewar Sulaim sai Zuwa Anjima Zasu koma Part ɗin Nasa," "Jinin dake tukunyar da aka sa Rigar Yaro nan yaƙare jiya, Dole sai anƙara Sadaukar wa Akanshi, Saboda a daran jiya yasha wahala sosai, Jinin jikin sa ya tafasa Zuciyar sa ta raurawa, Munƙara ɗaure jijiyoyin kansa sosai,Sannan Boka Zarshima yace Ana buƙatar wata Rigar tasa," Cikin zaro ido Khaltum tayi saurin dafe bakin ta jin abunda kunnuwan ta suka jiyo mata daga cikin parlourn, Mai girma Hasheem, Kuma muryar mace taji" Da sauri Khaltum ta bar gurin dama Zuwan ta kenan zata shiga gaidasu, kasan cewar safiya ce, Sannan ta gabatar da Aikace ai kacan ta, saboda Sashen Mai girma Hasheem aka kai ta da Niyar ta ringa kula da ɓangaran, Barrister Sulaiman ɗansa," Kai tsaye ta nufi House ɗin baffa don sanarwa da Suhaima abunda Kunnuwan ta suka jiyo mata, Sauri take sosai tana haɗa hanya ko nisan gurin a ranar bata gani gaba ɗaya tabi taruɗe, wanda da gani take zata daɗe bata je gurin Suhaima ba saboda nisan dake tsakanin su, amma yanzu ina bama ta ganin hakan..!! _F pen_,✍️ [01/04, 3:10 pm] Zarah Tymre's Henna: https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V WhatsApp group👇 https://chat.whatsapp.com/C9sZ6UCsGEHKSALn3SYSqs _Typing📲_ *_AHALINMU ƊAYA_* 💗💗💗 *_Fatima Y zakariyya👌_* _Tymer's henna_💅 *Nazari writer's ass......📚* _Sarauniyar👸 Nazari writer's✍️_ *_(THE QUEEN👑)_* ________Dedicated to anty salma💎 *_Part 2_* (Littafi na biyu📘) _Godiya ta musamman gareku ɗaukacin masoya na ina matuƙar yaba muku, alkhaerin Allah yakaimu ku a duk inda kuke.🤗😘😘_ *Da sunan Allah mai rahma mai jin kai* *_in the name of Allah, the Entirely Merciful, the Especially Merciful_* ➡️🅿? 2️⃣5⃣➖2?6⃣? Khaltum wadda ke sauri sosai tanata faman haɗa hanya, ko nisan gurin a ranar bata gani, gaba ɗaya tabi taruɗe, wanda da gani take zata daɗe bata je, inda Suhaiman take ba Saboda nisan dake tsakanin su, Amma yanzu ina bata ko ganin hakan, Ras" Gabanta yafaɗi jinta yi karo da mutum, take ta rufe fuskantar da tafukan hannayen ta, taruntse ido hankalin ta tashe ta furta wayyo Allah na shiga uku, jikin ta yahau ɓari dama ga tsoron abunda kunnuwan ta suka jiyo mata, "Ke Tsawa Barrister Sulaiman ya daka mata, _Are you Nonsense_? Ke wace irin shashasha ce da bakya kallon gabanki," "Sai a lokacin ta janye hannun ta daga fuskar tata, jin Mutum ne ba aljani ba Don ita gaba ɗaya tagama tsorata tayi tunanin aljani ne tayi karo dashi, saboda tsabar ruɗu da tashin hankali ko gaban ta bata kallo sauri kawai take," Kanta a ƙasa ta furta, Ayya kayi haƙuri, wallah bangan ka bane," "Mtss yaja tsaki tare da wucewa da hanzari, "Wata irin ajiyar zuciya Khaltum ta sauke, tare da dafe ƙirjin ta, Wai Allah Nagode, Bataji haushin abunda ya mata ba saboda tasan laifin tane, amma duk da haka taji haushin ce mata Mahaukaciya da yayi, Da sauri Barrister Sulaiman yajiyo, tunawa dayiyi, da maganar mahaifin sa, Na yarinyar da yace ya gani ankawo sannan kuma barazana acikin Rayuwar Su, Toko dai itace? ya tambayi kansa Gashi baigan ta da Uniform ɗin ma aikatan Estate ɗin ba," Ke" ke Sauri Khaltum ta ƙara jin ana Magana, Ke tsaya Dake nake shine kike ƙara Sauri, Jin hakanne yasa ta tsayawa Cak tajiyo a hankali, kanta na a ƙasa," "Dai dai ƙarasuwar sa ya Furta, Wacece ke?" "Aiki aka kawo ni, " Aiki Anan kuma? Sannan ina uniform ɗinki na ma aikata, kunawa ne aka kawo?, Tunawa tayi Suhaima tace duk wanda ya tambaye ta tace ita kaɗai ce, "Nikaɗai ce, Sannan ba abani uniform Ba ni baƙuwa ce anan," Ɗan Jim yayi kamar mai Nazarin ta gani yayi kamar bata da gaskiya gashi jikin ta na rawa, Ɗago da kanki inason ganin fuskar ki," A hankali ta Ɗago ta kalle shi, Barka da Safiya tafaɗa a hankali, Zuba mata ido yayi batare da yace komai ba sosai yake kallon ta har saida taji ta tsargu taƙarayin ƙasa da kai, Batare da ya ƙara cewa komai ba yajuya ya cigaba da tafiya abunsa, ganin hakanne yasa ta cigaba da tafiya itama cikin ranta kuma haushin sa ne fal, Idan ba rainin hankali ba kawai ka tsaidani ka hau kallo na aikin banza, masifa ta shiga yi ita kaɗai," "Ni banga abun da zangyara acikin parlour nan ba, Idan ba masifa ba, kalli ko ina tsaf yake, cikin ranta tayi maganar tare da kai duban ta zuwa, upstairs ɗin dake parlourn, ko dai na hau saman nan nagani, Batare da wani dogon tunani ba Suhaima ta haura upstairs ɗin sa sassarfa, Dr. Sulaim Hameed Arab Taga an rubuta jikin wani tangameman hoton sa dake maƙale jikin Bangon parlourn Upstairs ɗin, wanda kana hawa dashi zaka fara tozali sanye cikin shigar sa ta Doctor ga sirrin farin glass manne a idon sa, hakan baƙaramin kyau ya ƙara masa ba fuskar nan tashi kamar kullum a ɗaure Tamau, kallon hoton tayi wannan shine ganin ta dashi na biyu ɗaya a zahiri sai wannan hoton, Mutum sai kace aljani, Suhaima ta faɗa afili ta ɗora da Faɗin kuma wallahi sai na rama abunda kayimin," Sosai tsarin parlourn ya burgeta kasan cewar akwai banbanci da na ƙasan, shi wannan komai na ciki, black and white ne hakan baƙaramin burgeta yayi ba, tana son abu fari da baƙi sosai," Ganin shima a gyare yake ko ina tsaf tsaf, hakan yasa ta ɗan zage parlourn kamar me neman wani abu, saida ta ɗan jima kafin ta nufi downstairs da niyar anjima zata dawo,? Kai tsaye ta nufi waje bayan ta sakko," Suhaima, Suhaima, Khaltum takwala mata kira ganin tana shirin bin wata hanya cikin Far fajiyar Part ɗin, Da sauri Suhaima ta juya jin muryar Khaltum, tafiya ta farayi tana nufar inda Khaltum ɗin take, itama ta taho suka haɗe, da hanzari Suhaima ta kama Hannun ta, " Khaltum lafiya kuwa?, Ɗaga mata kai Khaltum tayi alamar eh saboda wahala tama kasa magana," "Kinga Khaltum ki nutsu ki sanar min Meye ya faru me ke damun ki? Gaba ɗaya bakya cikin hayyacinki, Talk Khaltum Menene? Ganin gaba ɗaya hankalin Suhaima ya tashi ne yasa, Khaltum ƙaƙalo Murmushi yaƙe, wanda yafi kuka ciwo, Ba wani abubane bafa kawai nagaji shiyasa kinsan tafiyar akwai ɗan tsayi, Oky ga can muzauna saiki sanar min sannu, Suhaima tayi gaba ruƙe da hannun Khaltum kamar wata ƙaramar yarinya haka takebin bayan Suhaima Sororo," "Bayan sun zauna Khaltum ta dawo hayyacin ta, Ta kwashe komai na abunda kunnuwan ta suka jiyo mata a cikin parlourn Mai Girma Hasheem, sai ta ɓoye mata haɗuwar ta da Barrister Sulaiman, don tasan halin Suhaima sarai idan taji baza a wanye lafiya ba," "Shiru Suhaima tayi na wasu ƴan daƙiƙu kafin ta nisa kaɗan, Dakyau Khaltum naji daɗin jin wannan sosai kada kidamu kedai kawai ki kula sannan kicigaba da sa ido sosai, Dama nasan akwai, Manya Manyan Ƙulli a cikin wannan Kurman Estate ɗin Amma Da sannu zangane komai" "Ni dai wlh abun harya fara bani tsoro anya baza mu haƙura mu koma gida..... Kallon da Suhaima ta watsama ta ne ya hanata ƙarasa maganar da ta ɗakko," Take kwayar cikin idon Suhaima tajuye ta rikiɗe zuwa Rainbow colour, Khaltum Babu abunda zai hanani Ɗaukar fansa Sai iKon Allah, Allah baya son zalinci baya son meyin sa saboda haka wlh ba gudu ba ja da baya, inason kicire wannan tsoron naki idan ba hakaba, saidai keki koma gida, Fansa ta cikar buri na, Tana kai wa nan tamiƙe," Kamo hannun ta Khaltum tayi cikin sanyin jiki, shikenan, Allah yabamu nasara akan su, Ameen, Suhaima ta faɗa har lokacin kwayar idon ta, bata koma dai dai ba," "Nibari Nakoma kada a nemeni khaltum tafaɗa dai dai tana miƙewa," "Suhaima tace Harkin Huta kenan, Em kawai Khaltum tace, Bata jira cewar Suhaima ba ta wuce kai tsaye," "Bayan Khaltum, Suhaima tabi da kallo, Ajikinta Tana jin kamar wani Babban Al'amari na shirin Faruwa tsakanin ta da ƴar Uwar tata, Da sauri ta kauda tunanin, jiki babu kwari tanufi Part ɗin Hajiya Umma saboda a can komai nata yake," Bayan La'asar, gaba ɗaya Aka hallara A Parlourn Baffa, Ƴa ƴan sane maza kusan dukan su Kamar yadda suka saba Hutun ƙarshan makon Su a gida Ranar Lahadi da yamma sai su ziyar ci mahaifin nasu, Alhaji Hameed, uncle Mansur, Daddyn Canada, Uncle Yusuf, Mai Girma Hasheem, Uncle Shaddad, wanda shi gaba ɗaya baya magana iya kacin sa ido ne kawai, yanzuma uncle Yusuf ne yaje part ɗin Sa ya taho dashi," He Excellency Sambo, yabada uzirin bazai samu halar taba yana da Meeting, uncle A, da CONOLET Aliyu, basa ƙasar su kaɗai ne babu a cikin ƴaƴan Baffa maza a parlour , Ga ba ɗaya suka gaisa da mahaifin nasu, Kafin kowa yaƙara cewa wani abu Sulaim yameƙe tsam, Kallon shi Baffa yayi, Ina zakaje? Baffa zamu koma Part ɗi nane, Yarima Nason Hutawa, Koma kazauna ai shima ɗan gida ne inaso na faɗi wani saƙo idan nagama, zaku iya tafiya, Bamusu Sulaim Yakoma ya zauna kusa da, Aminin Nasa sai Saleem dake gefe," "Alhamdulillah Naji daɗin Ganin ku Kamar kowane ƙarshan Sati, Gashi a wannan Satin mun samu ƙarin Babban Baƙo kuma ɗan gida, Ɗa ga Adalin Sarkin Gabas, Yarima Sultan Amadadin Iyalan gidana Muna maka Barka Da zuwa Tare da Fatan Zakaji daɗin zama Acikin mu, Baffa yakai ƙarshan Maganar tare da Duban Sultan," Murmushin Girma Yarima Sultan Yayi, Take Mulkin Ya motsa A nutse ya tashi yaje gaban Baffa, Cikin Girmamawa Ya russuna tare da cire hular kansa kamar yadda yake wa Mahaifin sa Alama ce ta Girmamawa Kuma iya sarakai suke yiwa haka amma gashi yayiwa Baffa, "Allah ya ƙarawa Baffa lafiya, Ina godiya bisa karramawar Dana samu, Bisa Haka Ina roƙon Allah ya ja Kwanan Ku, Mai Martaba yace Agaya Maka yana Miƙo Gaisuwa ga Abokin sa Dattijon Arziƙi," Shima Murmushin Baffa yayi, Tashi ka zauna Ɗana, Na gode kwarai, Ina amsa gaisuwar gwarzon Sarki," Saida Yarima Sultan ya maida hular kansa Tare da dai dai ta mata zama, sannan ya tashi ya nufi Gurin Alhaji Hameed Mahaifin Sulaim Wanda suke kira da Abiiy, Cikin tsananin Girmamawa ya gaidashi Tamkar wani Sirikin sa, Bayan yayi masa barka da zuwa, Yarima Sultan yayi jam'i wajan gaida sauran mutanan Parlourn sannan Yakoma ya zauna," "Sosai Uncle Mansur yaji haushi, Akan me Su bai girmama su kamar yadda yayiwa Abiiy ba, Uncle Mansur Akwai son Girma ga Hassada Da Baƙin ciki, ba bar komai daga cikin halin mahaifiyar suba, Bayan Yarima Sultan Ya zauna, Baffa ya cigaba da Magana, "Duk Da ba a Meeting Room muke ba ina so insanar muku da Cewar muncan za tsare tsaran Company's Ɗin mu, Sannan zamu Canza gaba ɗaya, Managers and Directors NA Kowane Community Of Companies, Mun Tattauna da ɗan uwanku Hameed Game da hakan Saboda Wasu dalilai Kasan cewar Akwai wata Matsala da Aka gano Amma anakan Bincike haryanzu," Dim Dim, DiDim ƙirjin Uncle Mansur Yabada Ƙara, Barrister Sulaiman wanda Har ya sako kai cikin Parlourn, Kunnuwan sa sun jeye masa komai, saboda tsabar tashin Hankalin da ya ziyar ce shi Mutuwar Tsaye Yayi, ya kasa gaba ya kasa baya, Sannan akwai Jirin Sunayen Sabbin Directors and Managers, A hannun Hameed, Duk wanda yake da magana Akan hakan ko yana da sunan wanda yaga yadace abawa dama to zai iya yin magana da Shi Hameed ɗin bayan mun tashi," "Wanka Suhaima tayi ta zura doguwar rigar Abayar da Dr.Muhibba tasa aka basu lokacin da suke asibiti, Haka Kawai take jin nishaɗi a cikin ranta, Bayan ta kammala shirin ta tare da Ɗaure Fuskar ta da mayafi kamar yadda tasaba kullum Idon ta kawai ake iya Gani a fuskar ta, "Fitowa tayi, a Parlourn ta tarar da Hajiya Umma na zaune tana kallon, Sunna TV, kasan cewar Baffa yace baza Su zauna a Sashen ma'aikata ba shiyasa aka bawa Suhaima ɗaki a acikin ɗakunan dake Parlourn ƙasa, ƙarasawa tayi gabanta, Barka da Gida," " Duban ta Hajiya Umma tayi, Barka dai kina lafiya?" Lafiya alhamdulillah, Akwai Abunda za'ayi ne yanzu?" A'a Babu, " "A huta lafiya Suhaima na kai wa nan ta tashi tanufi waje cikin ranta tana adda'ar Allah yasa kada hajiya umma ta da kayar da ita kamar yadda tayi mata jiya da yamma ta hana ta fita, Ita kuma Bazama ne yakawo taba, da wannan tunani Suhaima ta fice daga Cikin Parlourn salin alin batare da ta dakatar da ita ɗin ba", "Kai tsaye ta nufi Sashen Sulaim Yadda tafita ɗazu tabar shi bahaka ta tarar dashi ba, anƙara gyara komai, ko ina sai ƙalle yake, ba tayi wani mamaki ba, take zuciyar ta ta ayya na mata, Abokin aikin tane yayi gyaran saboda dama kullum shi yake aikin gyaran Parlourn da yamma, kasan cewar sa Christian ne kuma bayajin Hausa shiya basu taɓa gaisawa da Suhaima ba duk da suna yawan haɗuwa, koda sun haɗu saidai kowa yayi abunda ya kawo sa ya fice, "Kai Tsaye ta nufi kitchen dake Maƙale cikin Parlourn akaro na farko tun zuwan ta saidai taga wannan Christian ɗin dabatasan Sunan saba yana shiga yana fita amma ita bata taɓa shiga ba, Babu ko ɗar cikin ranta, Kallon kitchen ɗin take komai a tsare ya burgeta sosai, cikin ranta ta furta, wai ahaka kitchen Ne nan, yakai girman gidan wani saboda tsabar al'mubazzaran ci, ehm Allah yasa dai kuɗin halal ne ake facakar nan dasu, tafaɗa lokacin da take ƙarasa shiga cikin kitchen ɗin," "Gurin cooker gas tanufa kallon shi ta shiga yi ganin irin na Kichen ɗin Hajiya Umma ne yasa ta ɗan sakin murmushi saboda ta iya kunnashi hajiya umma ta koya mata dama shi kaɗai ne matsalar ta, Jitayi tana sha'awar yin Girki, Take tanufi wata ƙofa dake cikin Kichen ɗin bisa mamakin ta tana tura ƙofar ta tafi tabuɗe, kayan abinci ne aciki kala kala, STORE NE danƙare da nau'i nau'i na kayan abinci, sosai Suhaima tayi Mamakin to ko dai yana da Aure ne?" amma ai da yana da Aure da zanga matar Anan, ganin bata da amsar tambayar tane hakan yasa tabar gurin ta nufi freezer, key ɗin dake Maƙale jikin freezer ɗin ta murɗa, kayan miya ne aciki da nama kala kala, hadda niƙaƙƙen naman kaza ɗan ye, Kasa ɓoye mamakin ta tayi, Suhaima sai magana take ita kaɗai, ganin tana ɓatawa kanta lokaci ne yasa ta, fara shirya haɗaɗɗan girkin gargajiya," Bayan ta haɗa komai na girkin ta ɗora, sai tafita, takoma Parlourn SHOWGLASS tanufa ta ɗakko turaren wuta mai ƙamshin gaskiya tasa acikin Borner tare da jonawa acikin Socket take parlourn ya karaɗe da ƙamshi, ta ɗauki Room freshener taƙara fisawa saƙo da lungu na parlourn," "Wasu haɗaɗɗun Food flasks, Suhaima ta ɗaukko da aka jerasu daga ɗan saman kanter, irin Flasks ɗin nan ne da ake kira da CI BARI KALLO iya kallon suma sai yasa kaƙoshi, jikin su black ne sai ɗan ratsin golden, DASHISHI DA MIYAR GANYE Ne Suhaima tayi wanda miyar taji Nama da ganda, sai chicken and salad, da fish perpp soup, ƙamshi NE Mai daɗi Kawai ke tashi, Suhaima ba baya ba wajan girki gwana ce, Mother ta horasu akan girke girke kala kala, Suhaima ce kawai ta tsaya ta koya Amma Khaltum saidai a gama abata kawai tasani bata son aiki kwata kwata, "Saida ta kammala zuba komai, sannan tayi amfani da kayan iyatatuwa wajan haɗa lemon na'a na'a da lemongrass, tasa a friegh ta nufi dinning Area Tajira Komai a dinning Table, takoma Kichen ɗin ta gyara komai tsaf dama tanayi tana gyara gurin da ta ɓata, saida ta maida komai ma hallin sa, sannan ta ɗakko, lemon da ta haɗa, yayi sanyi sosai ta zuba acikin jog wanda yake mahaɗin, flasks ɗin ne, da ƴan cups ɗin sa ta ɗora saman tire shima takai saman dining table ɗin, "Sosai Suhaima ke hidima ta kaca me sai zirga zirga take daga parlour zuwa kitchen ," Jin anfara kiran sallar magrib yasa ta fita takoma part ɗin Hajiya Umma don gabatar da salla, gashi tanaso ta yau da daddare ta koma dajin nan don cigaba da binciken ta," _____________________ "Kasa shiga parlourn Baffa Barrister Sulaiman yayi, cikin tashin hankali Yakoma ya shiga mota yanufi house ɗin su, Shikenan tamu taƙare A fili ya Faɗin hakan tare da dannawa Uncle Mansur Call akaro na biyar baya ɗagawa," Sulaim kai tsaye daga masallaci bayan sun gabatar da sallar magrib suka wuce Part ɗin sa a mota ɗaya su ukun, gaba ɗaya sun gaji so suke su huta, gashi yayi waya da Ummeetha tace masa sunanan tafe Zasu biyu jirgin dare, To yasan dole zasuje suyi musu barka da zuwa," "Sosai ya ƙara ware manyan idanuwan sa don son tabbatarwa shin Part ɗin nasa ne ko ko, don shi a tunanin sa Part ɗi Hajiya Umma ne suke tunkara, saboda tsabar daddaɗan ƙamshin dake dukan hancin sa," Saleem ne ya kasa haƙuri yace, gaskiya inajin wani irin daddaɗan ƙamshi kuma na abinci, ko dai tsohuwar nance ke girki, amma kuma daga wannan part ɗin ne", Kodai yunwa kake ji ne cewar Yarima Sultan, "A'a amma dai wlh yanzu har nafarajin ta Saleem yafaɗa dai dai suna tura kai cikin Parlourn ɗauke da sallama," Masha Allah nima naji gaskiya Yarima Sultan ya faɗa, tare da kallon Sulaim Aminina Kodai Baffa yayi maka aure ne Bamu saniba don wannan ƙamshin abincin irin na matar gida ne..!! _F pen_ [01/04, 3:10 pm] Zarah Tymre's Henna: https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V WhatsApp group👇 https://chat.whatsapp.com/C9sZ6UCsGEHKSALn3SYSqs _Typing📲_ *_AHALINMU ƊAYA_* 💗💗💗 *_Fatima Y zakariyya👌_* _Tymer's henna_💅 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASS...✨?* *_T.M.W_✍️* _Sarauniyar👸 Taurarin Marubuta writer's✍️✨_ *_(THE QUEEN👑)_* ________Dedicated to anty salma💎 *_Part 2_* (Littafi na biyu📘) _Godiya ta musamman gareku ɗaukacin masoya na ina matuƙar yaba muku, alkhaerin Allah yakaimu ku a duk inda kuke.🤗😘😘_ *Da sunan Allah mai rahma mai jin kai* *_in the name of Allah, the Entirely Merciful, the Especially Merciful_* ➡️🅿? 2️⃣7️⃣?2?8️⃣📖 *Sulaim* Batare da yace komai ba yaraɓa tagefan Yarima Sultan ya haura Upstairs, don yin wanka, saboda yasan idan ya tsaya biyewa Yarima Sultan To ɓata masa rai zaiyi a banza, *Yarima Sultan* Ganin Sulaim ya wuce bai ko tanka masa ba hakan yasa shi sakin murmushi tare da Zama saman kujera yayi irin zaman su na sarakai, ƙafa ɗaya kanɗaya, Princess ce yafaɗo masa a rai take ya sake sakin wani murmushin tunawa da wautar ta da yayi, Ina son ganin ta, ya faɗa a fili batare da sanin wani zai iya jiba, Da sauri Saleem yakai dubansa Kan Yarima Sultan, Wacece? Saleem ya faɗa yana kallon sa, tare da son jin amsa, No bakowa ya faɗa cikin basarwa, don shi bai san maganar tafito fili ba, Badon Saleem ya yadda ba yace "OK" haɗi da tashi yanufi Dinning Area Gaskiya Yarima Amin Afuwa Bazan iya haƙuri ba, wannan ƙamshin abincin saiya sheƙeni idan banciba, yana tafe yana magana harya kai dinning area ɗin yana ƙoƙarin buɗe babban Food Flaks ɗin dake saman Dinning ɗin ko zama baiyiba," Ringing ɗin da wayar Sa tashigayi ne yasa shi dakata wa, tare da dubawa waye yake son katse masa hanzari, _My Suhailat_ ne ya bayyana ɓaro ɓaro akan screen ɗin wayar, Flaks ɗin dabai buɗe ba kenan, ya koma cikin Parlourn ya zauna, yaciga bada wayar sa cikin shauƙi da ƙauna, *Barrister Sulaiman* Haba Uncle Mansur tunɗazun nake kiran ka amma baka picking, Muna cikin Babbar Matsala _You Know_ Yanzu Meye mafita game da wannan? Emm, idonsa ƙir akan Uncle Mansur wanda ke tafaman kai kawo acikin ƴar bukkar da suke ciki," Buga Table ɗin da Uncle Mansur yayi ne yasa Suhaima cin burki ta tsaya Cak, mamaki ne yakamata, jin ƙarar kamar faɗuwar wani abu daga cikin Bukkar wadda ko kaɗan bata kawowa kanta cewar mutane ne aciki ba, kamar zata cigaba da tafiya sai kuma taji tason ganin Meye yafaɗo daga ciki, jin ana magana ƙasa ƙasa ne yasa Suhaima saurin ƙarasa wa jikin Bukkar sosai tare da kasa kunne, Uncle buga hannun ka saman table bashi ne mafita ba illa yaji maka cewo, kanutsu Kazauna munemo Solutions akan al'amarin nan don idan bamuyi da gaske ba to tamu tazo ƙarshe, Gashi mun narka dukiya akan kayan da suke hanya yanzu," Zama Uncle Mansur yayi kan kujerar rubar dake fuskan tar wadda Barrister Sulaiman ke kai, Hhmm Yanisa, "Mafita ɗaya ce zuwa biyu cewar Uncle Mansur, mafitar farko shine, dole Jadawalin sunayen Sabbin Directors da Managers mucanza su zuwa sunayen mutanan mu, tahaka ne kawai zamu samu damar cigaba da gudanar da kasuwancin mu, sannan kayan mu da suke hanya, daga ƙasar JORDAN idan suka iso kaga cikin sauƙi zamu karɓa Tunda mutanan mune akan komai na Companies, kuma Tunda nine matemakin Hameed zanyi duk yadda zan iya wajan ganin ba'a canzawa Tankokin dake raba Kaya, Register ba har zuwa lokacin da kayan mu zasu iso," Duhu ne cikin Bukkar kasan cewar babu wadataccan haske, sosai Suhaima take kallon Uncle Mansur ta cikin wata ƴar Raga a jikin Bukkar saboda Bukkar saƙa ce, tagama shaida kamannin sa tsaf, saboda dama tafi ganin abu acikin duhu sosai, so take taga Fuskar Barrister Sulaiman amma abun yaci tira ƙeyar sa kawai take iya gani," Inajin ka Uncle naji wannan shawarar saura ta biyun," Uncle Mansur yace Eh to ta biyun mai wahala ce amma kuma babu wahala, Kamar ya Bangane ba? Barrister yafaɗa yana gyara zama, Kisa" Zaro ido Barrister Sulaiman yayi jin Abunda Uncle Mansur yafaɗa, Kisa fa Kace, "Taɓe baki Uncle Mansur yayi, Eh Kisa mana Meye Aciki da zaka wani Tsorata kamar yau muka fara" "A'a Gaskiya Uncle kasan bana son Irin wannan nidai Duk abunda za ayi nafison abi taƙarƙashin ƙasa, Sannan kisan ai sau ɗaya muka taɓa yi shima Arashin makama ne yasa mukayi to amma wannan aibaikai na ayi kisa ba kuma kisan ma acikin Family ɗin mu wancan ma fa ɗan uncle Y..." Idan baka kashe ba to kai za'a kasheka uncle mansur ya katse masa hanzari, kuma ni inaji ina gani wallahi babu wanda ya isa yashiga tsakani na da kasuwanci na, bazan taɓa bari hakan ta faru ba, tunkafin a haifeka nake gudanar da irin wannan harƙallar kuma har yau babu wanda yasani, akan haka kuma zan iya kashe koma waye," _Enough Uncle_ Banason do guwar magana Bamu da lokaci, waye za'a kashe wanda kake ganin idan akayi hakan zamu samu mafita," Uncle Mansur yace Alhaji Hameed, idan muka kawar dashi to komai na Arab Companies zai dawo hannu na saboda nine matemakin sa kaga idan na koma matsayin sa ai shikenan kakar mu ta yanke saƙa, _Uncle What Mean?_ Abiiy fa Kallon Barrister Sulaiman, Uncle Mansur yayi, _Yes I mean_ Alhaji Hameed Imran Arab Uban Sulaim, ina fatan kagane, Wannan mutumin da kake gani mugun ɗan hana ruwa gudu ne, bashida kirki ko kaɗan idan aka kama mutum da laifi baya bari a sassauta masa, saboda haka shine ƙarshan matsalar mu," Shiru Barrister Sulaiman yayi ya zubawa Uncle Mansur ido yana sauraron shi, Idan kuma ba haka ba abu na ƙarshe shine Samo HATIMIN MALLAKA, Ana samun shi to babu baton kisa ko makirci shi kaɗai ya ishemu samun Nasara," Uncle ina ganin muɗau Shawarar farko, Tunda kaima Kanada muƙami sosai a companies dole za ayi shawara dakai, sannan ana buƙatar sa hannun ka kafin Ɗaukar sabbin directors, sai muyi amfani da wannan damar mu canza record ɗin jadawalin suna yen dana mutanan mu, kaga da sunayen sunkai zuwa ga Baffa ai shikenan magana taƙare, HATIMIN MALLAKA, bansa ranzuwan sa hannun mu nan kusa ba, duk da munsan inda yake, amma akwai tsaro mai tsauri acikin office ɗin Sulaim sai munbi a sannu, Mubar Uncle Hameed zuwa nan gaba Ya fara ganin mutur ɗan sa kafin tasa," Wata irin Mahaukaciyar Dariya Uncle Mansur yasaki, Da kyau yaro na ina alfahari dakai wannan bayani naka yayi, Allah ya temaki Hameed da yabaƙunci lahira a kwanan nan amma yanzu kafanshi rayuwar sa, Shiiiii" Uncle kamar akwai mutum a gurin nan fa ko kai ba kaji alamar hakan ba," Tsitt Uncle Mansur yayi yana ƙara kasa kunne, domin yaji hakan, "A'a babu kowa fa anan kawai ka tsurgune, Amma ina zuwa kai tsaye Uncle Mansur yayi waje daga cikin bukkar don tabbatar wa, " Cikin Zafin Nama Suhaima ta koma bayan waya bishiyar Mangwaro taɓuya amma tana lekyan sa," "Nafaɗa maka babu kowa har baya na zagaya amma banga komai ba, yanzu dai yakama ta mu tafi Tunda munsamu matsaya," "Barrister Sulaiman yace oky Badamuwa Mugu Uncle kana zuba Life, ya faɗa yana sakin Dariya," Shima Dariya yasa kafin Yamiƙa masa Hannu suka Kashe, Ai ina jin daɗin harka dakai ɗana, Kafi Sauran iyayen naka, shi Ubanka Hasheem, nama rasa gane alƙibilar shi, amma da kake ganin sa ƙasurgumin mara gaskiya ne," Mai maƙon Barrister Sulaiman yaji haushi zagin mahaifin nashi da akai, saima yace, Nasani Uncle kuma ina lura dashi, amma har yau nakasa gane Meye yake aikatawa," "Karka damu zamu gano ya faɗa lokacin suna fitowa daga bukkar a tare," kowa motar sa yanufa kai tsaye suka wuce," Akan idon Suhaima suka bar gurin, kunnuwan ta sunji komai, wani irin mamaki ne ya ɗaure mata kai, Batasan komai akan maganar suba, amma ta tabbatar wa kanta akwai matsala babba, sannan taji sun ambaci Sunan Sulaim shima hakan yabata mamaki, Taso ganin waye ɗayan amma bata samu damar hakan ba, HATIMIN MALLAKA Tabbas nasan wannan kalmar amma a ina? Akwai aiki a kaina dole sai nagano komai game da wannan kurman Estate ɗin mai cike da rikita_rikita, azzalumai da muggan mutane, da wannan tunanin ta nausa cikin wannan ɗan dajin," *Sulaim* A Nutse yake sakkowa daga upstairs ɗin cikin shigar kayan sanyi riga da wando ne masu jikin kuliya, black colour maɓallin su white ne masu girma, akwai kwala a jikin wuyan rigar itama anyi mata ratsin white, Yayi kyau Sosai hannun sa ruƙe da kofin Coffee sai tiriri yake, Barka da fitowa aminina kayimin wayo ko Yarima Sultan ya faɗa tare da ɗauke kallon shi daga kan Sulaim? Saida yasamu guri cikin kujerun parlourn 1siter ya zauna daga gefan Yarima Sultan ya ajeye cup ɗin hannun Sa saman table, Murmushin gefan baki yayi, Tuba nake Allah ya huci zuciyar Saraki," Saleem yafita ne?" Sulaim ya tambayi Sultan, "A'a yana dinning ba kaji motsi ba Dr.Jabir yazo suna tare" nima fa jiranka na tsaya yi amma ƙamshin abincin nan haryan zu yana shiga hancina, cikin wasa yakai ƙarshan maganar" Muje muyi Dinner Sulaim ya faɗa tare da wucewa gaba," Sosai Yarima Sultan yayi mamaki yau Sulaim nacewa aje aci abinci lallai wadda tayi girkin nan taciri tuta, Bamusu yamiƙe yabi bayan sa, *Dr.Jabir* "Nifa Tunda nake bantaɓa cin irin wannan abincin ba, "Kaima kennan Dr. Wlh niban masan shiba Allah yasa _My Suhailat_ ta iya irin sa, Dariya Dr.Jabir yasa ai inaganin sai na tafi da abincin nan gida," Kada ku kware fa," Kusan a tare suka kai duban su kan Yarima Sultan dai dai suna Zama shida Sulaim," Gaba ɗaya suka sa dariya banda Sulaim, Dr.Jabir yace A' Ranka ya daɗe kun ƙarasu kenan ai dole ni zanyi saving ɗin ku, take ya ɗau plate yayi saving Sultan da Sulaim," Shiru babu mai tankawa ɗan uwansa saida suka gama, Saleem saida ya cinye nashi tass, Dr.Jabir ma haka, Sulaim baiwani ci dayawa ba, Yarima Sultan yafishi ci dayawa saboda abincin yayi masa daɗi sosai ji yayi tamkar Ummul Bait ce tayi girkin yanayin ɗanɗanon," Badon Sulaim baiji daɗin abincin yabar shiba Sosai yayi masa daɗi, saida yaji cikin sa yayi masa nauyi, bashida cin abinci sam ahakama wai yaci dayawa, tashi sukai suka nufi Parlour hannun Dr.Jabir ruƙe da cup Methor joice ɗin da Suhaima tayi ne aciki, shifa abincin ya tafi dashi sosai," "Saleem yace Gaskiya hajiya Umma ta kauta yau ɗaya dai tayi abun arziƙi, zanje na tambaye ta sunan wannan abincin datayi sannan na roƙi alfarmar zankawo iyalina a koya mata," Dr.Jabir yace nima zan raka ka Ashe Hajiya Umma ce tayi aini nayi tunanin aure DR. Yayi bansani ba😂 To bansan dai takamaiman wanda yayi girkin nan ba nima ganin sa kawai mukai, Jin abunda Dr.Jabir yace hakan yasa Sulaim ƙara kame fuska," "Koma dai waye yayi girkin nan Muna godiya, Yarima Sultan ya faɗa tare da zama, Ashe Saleem kayi iyali ba labari naji kana shirin kawo ta koyan girkin gargajiya," Dariya Saleem yayi, Allah ya temakeka zandai yi tukunna," Dr.Jabir yace Au ashe girkin gargajiya ne ai wannan yafi nazamanin ma daɗi shi zan koma ci kullum amma idan nasamu mai daɗin wannan" Dr. Barka da dawowa fatan kun iso lafiya?" Kallon karaina min hankali Sulaim yayiwa Dr.Jabir, Sai yanzu ka ganni kenan, lafiya muka sauka fatan kana lafiya, ya aiki," "Ayimin afuwa na sha'afa ne duk abincin nan ne yaruɗani, ina lpy aiki alhamdulillah," Cikin nishaɗi dajin daɗin hirar da suke, gaba ɗaya suka nufi Masjid don gabatar da sallar Isha, *Suhaima* Ganin babu komai a dajin tagama zagayen ta aciki tana shirin tafiya, Turus Taja ta tsaya jin ƙafar ta tayi karo da wani abu, da sauri takai duban ta ƙasa, a nutse ta tsugunna ganin, ƙaton kwaɗo an kulle wani abun dashi, koda ta tsugunna babu komai a gurin sai iya kwaɗon, gashi yayi ƙura sosai jikin sa anyi wasu ƙannan rubutu da wani jan abu kamar painti, kamar jini, hannu tasa daniyar Ɗaukar shi, Gam Gam taji shi acikin ƙasa ƙomotsawa ba yayi, da ƙarfin ta ta ƙara jijjigashi, Still ko motsawa baiyi ba, ko alamar gajiya babu a tare da ita, tasa aranta dole saita cire shi taga Meye a gurin, ƙarfin ta tasa ta ƙara kai hannu ko zata iya, ko taɓa shi ba tayi ba taji kamar anyi wulgi da ita sai gata, a gefe yashe a ƙasa kwance, yun ƙurawa tayi bakin ta ɗauke da sunan Allah ta tashi tare da karkaɗe jikin ta, ta ƙara nufar inda ƙwaɗon yake, Tunkafin ta ƙarasa wata guguwa ta taso zata yi sama da ita, "kwayar cikin Idon Suhaima wadda dama Tuni ta koma Rainbow Colour wani Irin farin haske ne yafito daga cikin idon nata, tune wannan guguwar ta ɓace ɓat, "Mai Girma Hasheem dake can gefe tsaye ya goya hannayen sa saman ƙirji, mamaki ya bayyana akan fuskar shi duk da ba'a iya gane asalin kamannin sa saboda kwalliyar da yayiwa Fuskar ta shi," Kafin ya gama dogon Tunanin nasa Kamar Saukar a radu haka Suhaima ta tsaya A gaban Sa, babu alamar tsoro ko razani a tare dashi, magana yafara cikin wata irin ƙatuwar murya kamar bata shi ba, "Idan kika gaggauta barin Estate ɗin nan wataƙila zaki iya tsira da Ranki da na waɗan da suka aiko ki, bazan tambaye ki wacece keba saboda nasan turo ki akai, ina sane dake tun sanda kika shigo cikin mu kum...... *Suhaima* Ta katse shi cikin ƙara ji, Sauraron barazana da kashedin wani wannan baHali na bane, Banason doguwar magana, idan na tashi ai watar wa kawai nakeyi, Niba Shashasha bace dazan kashe muciji ban sare kanshi ba kamar yadda kukai, Fansa ce takawoni ba sauraron ɗayan kuba, Kashirya iya shirin ka domin yaƙi yana tunkaro ku, A tunanin ka Za ka kashe nine to kacanza tunani, tarihi bazai mai mai ta kanshi a nan ba, alƙawari nane ka sanar wa duk wanda kake jin yakai shege yayi shirin tun karata, har lokacin da na shigo Nan tunani na shene kashe ku, bayan dogon tunani nagane tonuwar Asirin ku kafin mutuwar ku yafi komai mahimmanci, da kisan zanyi da bawannan maganar ake ba, "Ɗan ya tsanta takai saitin Fuskar sa tace, kasani Banzo ba saida nashirya, Sannan ba gudu ba ja da baya, kowa ye kai ko dame kake taƙama, idan har kana cikin Fansata to bazan taɓa sassautawa ba, saina shafe tarihin ku, akwai kisa mai armashi, Tana kaiwa nan ta gyara zaman mayafin dake Fuskar ta kai tsaye ta nufi hanyar da zata sa data da House ɗin Baffa don aikin ta na yau yaƙare," *Mai Girma Hasheem* "Kasa Tsaiwa yayi da ƙafafuwan sa suka kasa Ɗaukar sa da sauri yanemi guri ƙasa ya baje cikin ƙunar rai, Damamakin kwarin gwaiwa Irin na Yarin yar nan, sannan da alama tana da taurin kai, Yaro Yaro ne idan da kinsan masifar da kika tarowa kanki haƙiƙa da kinyi gaggawar guduwa a daran nan, zan nuna miki asalin Hasheem, ba ayi mutumin dazai tonamin asiri ina kallon shi nabar shiba," *Barrister Sulaiman* Daya tuna ta sai yaji murmushi ya suɓoce masa Shin ina zan ganta yanzu? Ya tambaye kansa, siffar ta dataja hankalin sa yake ƙara tunawa, Yarin yar ta tafi dani _She is so beautiful_ ya faɗa a fili, amma ai bata kama ƙafar Sabrina kyau ba, Take yabawa Zuciyar Shi amsa, Ko wacce da irin kyan ta, "A yau basai gobe ba Zanne mo Yarin yar nan, Bazan iya runtsawa idan bangan taba, shi kaɗai yake maganar sa har yafice daga parlourn nasa hannun sa ruƙe da muƙullin mota," *Suhaima* Harta kusa shiga Part ɗin Hajiya Umma sai ta tuna da Girkin da tayi ɗazu a part ɗin Sulaim, da hanzari ta juya ta nufi Part ɗin nasa saboda tayi ne don taci abincin ta, Ace kawai Kiga An cinye Zuciyar tace ta raya mata hakan, Tab tashin hankali aiko da sai anbiya ni Tunda Bawani ƙato nayiwa ba, a fili take maganar har ta ƙarasa ƙofar shiga Parlourn..!! [01/04, 3:10 pm] Zarah Tymre's Henna: https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V WhatsApp group👇 https://chat.whatsapp.com/C9sZ6UCsGEHKSALn3SYSqs _Typing📲_ *_AHALINMU ƊAYA_* 💗💗💗 *_Fatima Y zakariyya👌_* _Tymer's henna_💅 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASS ......✨?* *_T.M.W_✍️* _Sarauniyar👸 Taurarin Marubuta writer's✍️✨_ *_(THE QUEEN👑)_* ________Dedicated to anty salma💎 *_Part 2_* (Littafi na biyu📘) _Godiya ta musamman gareku ɗaukacin masoya na ina matuƙar yaba muku, alkhaerin Allah yakaimu ku a duk inda kuke.🤗😘😘_ *Da sunan Allah mai rahma mai jin kai* *_in the name of Allah, the Entirely Merciful, the Especially Merciful_* ➡️🅿? 2️⃣9️⃣?3️⃣0️⃣📖 *Suhaima* Har takusa shiga Part ɗin Hajiya Umma sai ta tuna da Girkin da tayi ɗazun A part ɗin Sulaim, Da hanzari ta juya ta nufi Part ɗin nasa cikin Zumuɗin zataci Girkin ta gashi dama yaji nama ita kuma akwai Amana Tsakanin ta da Nama, "Ace kawai kiga Anciye Zuciyar ta taraya mata Hakan," Tab Tashin hankali aiko da sai anbiya ni Tunda Bawani ƙato nayiwa ba, Emm yadda mutanan gidan Nan suke kamar Turawa tayama zasu iyacin irin wannan Abincin, A fili take ta magana ita kaɗai har ta ƙarasa ƙofar shiga Parlourn Sannan tayi shiru, Da sallama ɗauke a bakinta tatura kai zuwa ciki, kallon Parlourn tashigayi cikin tsanaki, Ko ba'a faɗa mata ba ta tabbata an shigo Parlourn, ga daddaɗan ƙamshin turare daya kaura ye mata Hanci, Ya dawo kenan? Ta tambaye kanta tare da wucewa Dinning Area kai tsaye, Turus taja ta tsaya ganin plates Anci Abinci da alama abincin ta ne akaci, Gashi kusan 4 plates, Da sauri taƙarasa kamar zata yi kuka ta furta, Wayyo Allah Sun cinye wlh Sun cinye, ta shiga buɗe Food flakes ɗin data zuba DASHISHIN Aciki, hannu tasa tatattara saura gaba ɗaya acikin tafin hannun ta, juice ɗin ma Ko rabin ƙaramin kofi bai kaiba, flakes ɗin Chicken and Salad tabuɗe, Shi kaɗaine taga tamkar ba'a taɓa ba, amma komai antashi dashi, kallon kwanikan take ɗaya bayan ɗaya, wani irin suya zuciyar ta keyi mata, Wato hadda wasu ƙattin ya ɗakko suka cinye mun Abincin ko saboda ga baiwar shi, to wallahi basuci banza ba Sai sun biya ni gaba ɗayan su, kuma Na rantse bazanci ragowar ƙatti ba, Tana masifa Tana Tattara kwanikan kamar wadda aka yiwa dole gara ma in wanke kwani kan kona rage zafi gobe ma na huta da aikin safe, saida ta kwashe komai, takai kitchen ta wanke kafin tamaida komai mahallin sa, sannan ta fito daga cikin Kitchen ɗin Dinning ta koma shima ta gyara Tsaf, Allah kabimin haƙƙina Tafaɗa tare da fice daga Parlourn," *_In The Morning_* *Barrister Sulaiman* Kamar a mafarki yake kallon khaltum dake ta faman zazzare ido, Wayyo Allah munƙara haɗuwa, Khaltum tafaɗa cikin ranta, Ganin ya tsare ta da ido ne yasa ta Faɗin Barka da Safiya, "ke waye yabaki izinin shigo min part? "Dama' Dama nice sabuwar mai aikin dazan rinƙa kulawa da wannan sashe, Jiya nafara aiki anan ɗin bansan Waye mamallakin nan ɗin ba" "Tunda tafara magana yake kallon bakin ta, har saida Khaltum taji shiru, tayi zaton ya tafi, tana ɗagowa suka ido huɗu da juna," "Itace Wallahi itace na kwana tunanin ta Ashe tana kusa dani, Thank god, Takawa ya farayi zuwa inda khaltum ke tsaye cikin shigar doguwar rigar Material launin ɗorawa, ta lulluɓa mayafin Material ɗin akanta dayake babba ne ya rufe mata har bayan ta, Saida yaje daf da ita sannan ya tsaya tare da goya hannuwan sa ya baya, take jikin ta ya hau ɓari, Allah ka tseratar dani daga hannun Mutanan Gidan nan, Cikin Tsoro khaltum ta faɗi hakan a ranta, Tayi Tsammanin Wani Abu zaiyi mata, " "Nine mamallakin wannan ɓangaran Zaki kula dashi Sosai, Sannan inaso ki kula da mamallakin Part ɗin ma," "Eh zanyi Insha Allah, Hadda Mamallakin nashi Zaki kula dashi? Yaje fa mata wata Tambayar, Da sauri ta kalle shi Har lokacin batawani gane abunda yake nufi ba" Murmushi Yasaki ganin Alamar bata gane abunda yake nufiba, Kiyi aiki mai kyau kinji _Black Beauty_ see u later yana kaiwa nan ya haura Sama don shirin Office zuciyar sa fal Farin ciki ya rasa na Meye, Tunjiya nake son ganin ta gashi babu dalili," Dafe ƙirji Khaltum tayi tare da sauke wata nannauyar ajiyar Heart, aikin banza yasa zuciya ta tana barazanar barin ƙirjina, Ashe Nan ɓangaran shine, Nashiga Uku ni Khaltum, yanzu haka zancigaba da haƙuri da wannan mai jarabar kallon, wallahi dama a maidani wani sashan, Emm koda yake gyara nan ɗin akan da a kaini cikin masu kisan kai, su tsotsemin jini don gaba ɗaya mutanan gidan nan abun tsoro ne, Suhaima tajamin bala'i Dana san fargaba da tashin hankali zan tarar da banbiyo taba, Munzo dan Ɗaukar fansa amma kullum cikin Zullumi nake da'alama sai munyi taran mu nanan gidan, idan naji bazan Iyaba Allah guduwa zanyi, Jin alamar kamar Motsin mutum hakan yasa Khaltum saurin kame bakin, tafara aiki Gadan Gadan, Sabrina ce ta turo kai Parlourn ko sallama babu, jikin ta sanye da Egypt Gown red colour Mai kwalliyar duwatsu cin kushe guri ɗaya sai ƙalli suke kanta sanye da p-cap tasaki gashin ta tabaya, ƙaton glass ɗin Idon ta daya rufe rabin Fuskar ta, ta ɗan zameshi kaɗan, kallon khaltum tayi Sheƙeƙe, "You ina Yaya Sulaiman? Ganin ita take kallo yasa khaltum saurin Faɗin, Yana sama tare da nuna mata da ɗan ya tsantsa Batare da Sanin Waye Sulaiman ɗin da ta tambaya ba Kawai tayi amfani da Mutumin dayace shine mamallakin Part ɗin shiyasa ta ce mata yana sama, Ba tare da tace komai ba ta wuce Upstairs ɗin, Baki buɗe khaltum tabi bayan Sabrina da kallo jitayi inama Ace itace ita ce, Sudai kamar Larabawa ko Turawa Gaba ɗaya kyau ne dasu nidai Duk wanda naga Giftawar sa Sai naga haka Suke Allah yayi musu Baiwar kyau, Tana gyara pillown kujera tana Gulma ita kaɗai, Amma Gaskiya Haryanzu Banga Mai Irin kyan Suhaima ba Tamkar aljana gashi har wani canzawa take Dama ni" *Sulaim* Cikin shigar sa tazuwa Office yafito Hannun sa ruƙe da Briefcase Ɗin sa, ganin Baiga Yarima Sultan A parlour ba, yasa shi nufar Bedroom ɗin dake kusa da nashi, A hankali Yayi Knocking ƙofar, Haɗi da sallama," _Come in_ Yarima Sultan ya faɗa daga ciki, Turakai Ciki Sulaim yayi, Zaune ya tadda Shi Cikin shigar alfarma hannun sa Ruƙe da wayar sa yana dannawa, Barka da Safiya Sultan fatan katashi cikin Aminci, Allah yasa kana lpy, Sulaim ne yayi maganar Fuskar shi A sake, Lafiya Aminina Fatan kaima Haka Yau naga ka fito da wuri, Yafaɗa yana kallon Sulaim ɗin, Alhamdulillah zamu iya Tafiya Naga kana cikin shiri, Kasan Saleem Yayi Booking Jirgin 11:00am zamu ajeyi shi a airport ne," Tashi Yarima Sultan yayi suka Suka fita, A parlourn Downstairs suka same Saleem Yana Shirin Fita Da'alama Shima A Part ɗin ya kwana, Gaisawa Sukai sosai Sannan, suka nufi Part ɗin Baffa gaba ɗaya, A part ɗin Baffa Sukai Breakfast Baffa yaji daɗin ganin su gaba ɗaya Gashi yaga Annuri A fuskar Shalelen Nasa hakan sai ya ƙara yi masa daɗi, Allah yasa Yarima Ya tashi lafiya tare da Farin cikin Tashi a cikin mu, Murmushi Sultan Yayi cikin jin daɗin Karramawar da Baffa keyi masa, Ya Furta lafiya Alhamdulillah Naji daɗin tashi A cikin Dangina, Ai nan ɗin Tamkar gida ne," Kafin Sufita Saleem ya shaida wa Baffa Cewar yau zai wuce Lagos Gurin aikin sa Kuma By 11 Bazan samu damar dawowa ta nan ba Nafiso muyi sallama kada kacema ban faɗa maka ba Cikin sigar wasa irin Najika da kaka Saleem yayi maganar, Sai da Baffa ya zolayi Shikafin yayi masa Addu'a da fatan samun Nasara, Saleem yaji daɗi sosai Yanajin kakan nasu har cikin Ransa, Daga nan Suka wuce yiwa Su ummeetha Barka da dawowa wanda basu samu damar yi musu a daran jiya ba, Suhailat suka samu ita kaɗai a parlourn ga wasu tarun ta kaddu a gabanta da alama karatu take, Bazato babu tsammani Tagan su kallon su tayi Murmushi ɗauke saman Fuskar ta, kafin tayi Magana Ummeetha tafito daga Bedroom, Barka da Fito Ummeetha Kusan Atare suka Furta hakan Hadda Suhailat, saboda tsabar mamakin haɗa bakin da sukai saida suka kalli juna, Murmushi Ummeetha tayi don abin yabata dariya Barka dai ƴaƴana Fatan kuntashi lpy, Nayi kewar ku duka, Fatan Yarima Yasamu kyakkyawar Tarba daga Arab Family, tafa ɗa dai dai tana zama saman Sofer, Ƙarasawa Sultan yayi gaban ta, ya Russuna sosai, Ina godiya Mahaifiyar mu, Ina godiya bisa Karramawar ku a gareni, Alkhairin Allah ya lulluɓe ku, Fatan Ummeetha ta Sauka lpy," Tashi Kazauna Yarima, Lafiya ƙalau, Munbaro Daular Sultan Munsamu Sultan Anan to Allah yayi maka Albarka," Murmushi yayi, Ameen Ummee zama yayi lokacin Saleem shima ya zauna saitin Suhailat, Saida Sulaim ya ajeye Briefcase ɗin hannun sa saman Table sannan shima Ya zauna," Saleem Ɗana, Ashe yau ne tafiyar taka ko? Ummeetha tayi tambayar tana kallon Saleem wanda gaba ɗaya ya shagala wajan kallon Suhailat wanda A zahiri karatu take amma Cikin ranta wani tunanin ne daban, Gaba ɗaya ta tsargu ji take ta takura saboda Saleem, "Saleem Yace Eh Ummeetha Yaune insha Allah, To Madalla Allah yayi maka albarka ta faɗa tare da miƙewa ta nufi kitchen," "Ummeetha Ummeetha Ni Allah bazan koma School gobe ba, Tunda kuka ƙibari na A Masarautar Gabas, Ko abinci ma bazan ƙara ciba Cikin shagwaɓa Princess ke maganar, Wadda fitowar kenan ko rigar baccin jikin ta bata cire ba, idon ta sanye da siririn Medical Glass ɗin ta Saboda tana da matsalar ido, kanta ko hula babu gaba ɗaya gashin kanta ya warwatse a gadon bayan ta fararen ƙafafuwan ta sanye cikin Wani takalmi Plate kamar Silifas pink colour Mai jikin kuliya," Gaba ɗaya Mutanan Parlourn ita Suke kallo ita kuwa bama tasan dasuba saboda kai tsaye Dinning ta nufa tayi tunanin, Ummeetha nacan bata tsaya duba Parlour ba, Ganin Ummeetha Bata Dinning Area yasata juyawa Taduba Bedroom ɗinta ko tana can, Juyar da zata taga Mutane zazzaune A parlourn, A mugun razane taja baya takai hannun ta ta zare glass ɗin dake idon ta tare da zaro idanuwa waje, Yaya Sulaim Yaya Saleem And Yaya Yarima, gaba ɗaya ta ambaci sunayen su lokaci 1,sosai abun yabata mamaki ganin su da tayi, A wannan lokacin duk da ba'abin mamaki bane, Gaba ɗaya ta lissafo sunayen su, Ɗauke ido Sulaim yayi daga kanta yana jan wani guntun tsaki," "Waike yaushe zaki girma ne?, kawai kinfito sai ihu kikeyiwa mutane _in the morning what's wrong_? Ƙazama ko Sleeping dress bata cire ba Saleem Yafaɗa Yana Duban ta, Dariya Suhailat tayi Wadda gaba ɗaya hankalin ta Yakoma kansu, Turo baki gaba princess tayi, Haba YAYA Saleem nicema Ƙazama ko, Shikenan tafaɗa idon ta har yaciko tab da kwalla, da sauri ta wuce Bedroom ɗin da tafito, batare da ta ƙara cewa komai," Murmushi Saleem yayi haɗi da girgiza kai, Allah ya shiryeki auta, Mamakin Princess sosai Yarima Sultan ya shigayi, abun yabashi dariya Nibanga abun kuka anan ba, Yafaɗa cikin Ransa," Mommy ce tafito, kamar haɗin baki da shigowar Su Daddyn Canada da Abiiy, sosai suka gaisa da ƴaƴan nasu, Ummeetha ta dawo cikin parlourn bayan ta taimakawa mai aikin ta wajan Shirya Musu Breakfast" _Breakfast is Ready_ Tafaɗa tana kallon su gaba ɗaya batare da ta zauna ba, Dai dai Saleema na sakkowa daga Upstairs, Gani Sulaim yasata jin daɗin sosai bata zauna a parlourn ba kai tsaye dinning ta wuce ganin gaba ɗaya sun koma can, Banda Su Sulaim da sukace sunyi Breakfast a house ɗin baffa, Sunso tafiya Abiiy ya hanasu yace su jira Suma zasu yiwa Saleem rakiya zuwa Airport Sannan akwai maganar da zasuyi," Jin da gaske Saleem tafiya zaiyi hakan yasa Suhailat kasacin abinci sosai, Harcikin zuciyar ta tana jin babu daɗe, kewa tafara kamata, Ahaka ta daure ta tuttura ba don tanajin daɗin saba saidan kada ayi mata magana," *Suhaima* Cikin Girmamawa ta gaida Baffa saboda baƙaramin ganin Girman sa takeba ta rasa Dalilin hakan, Baffa yace Ƴata babu wata matsala dai ko? Idan akwai wani abu dakike so ki sanar min ko wani abunda bai yi miki ba," Shiru Suhaima tayi na ɗan wani lokaci, Yauwa Bazan bari wanna damar ta kuɓicemin ba gara nafaɗa masa Tunda bansan sanda zanƙara samun wata damar ba, Inajin ki kifaɗi ko menene inji ki ɗauka ni tamkar mahaifin kine, Baffa ya katse mata Tunani, Em am dama Waya nake so, Koda acikin kuɗin da za'abiya nine inaso Insiya ƙarama, saida ta faɗa gaba ɗaya kunya ta kamata taƙarayin ƙasa da kanta, Murmushi Baffa yayi irin nasu na manya, Danace ki ɗaukeni tamkar mahaifinki, ina nufin nima na ɗauke ki tamkar ƴar da na haifa ne, Zan iya siya miki duk abunda kike dabuƙata kada kiji komai ki sanar dani kai tsaye," Alkhairin wannan dattijon yawa gareshi, Suma sauran masu aikin haka akeyi musu kodai ni kaɗai yake yiwa hakan, A'a badai ni kaɗai ba Meye dalilin da zai yimin ni kaɗai, cikin zuciyar ta take magana ita kaɗai," Nagode Allah yasaka da alkhairi Allah ya ƙara lafiya, Baffa yaji daɗin addu'ar tata, Ameen Summa Ameen, Allah yayi miki Albarka, zansa akiramin ke anjima sai ki karɓa, Yanzu zanhaɗaki da driver yakai Ki, House ɗin Hameed Arab, Part ɗin Sulaim nacan akwai kaya daza kishiga ki ɗakko a ciki sai ki kawo masa part ɗin sa na nan," To Abinda Suhaima tafaɗa kenan, Yauwa ki fita yanzu zakiga Drivern yana jiran ki, Ƙaya ne Acikin akwati, Yanaso ya ɗakko masa Su Zaki iya tafiya," Tashi Tayi A huta lafiya tafaɗa tare da wucewa kai tsaye, "Kallon Part ɗin Suhaima take, Masha Allah a fili ta furta hakan, ganin wannan yafi wancan part ɗin haɗuwa, wannan wanda ki ciki yana iya ganin komai dake waje saboda da ko ina glass ne tsarin yayi kyau sosai komai na part ɗin zubin na Turai, Saidai shima tsarin parlourn Black and white ne, Kodai shima yana son kala Fari da baƙi? Oho ina ruwana ma, Ganin babu wata akwati a parlourn Gashi driver najiran ta, Tunani tayi bari ta duba Bedroom, kai tsaye ta nufi wanda ke Fuskantar ta, Ta murɗa key ɗin dake maƙale jikin ƙofar, take tabuɗe ta tura kai zuwa ciki, Inna lillahi wa inna ilaihi raji un, Dafe kai Suhaima tayi da duka hannuwan ta biyun, jikin ta ya hau rawa, wani irin zafi ne yaziyar ceta, tun daga cikin kanta har tafin ƙafa, Anbaton Allah take, idanuwan ta a runtse takame jikin ta a jikin bango gabaɗa tafita hayyacin, Ina zakaje? Yarima Sultan yafa ɗa yana kallon Sulaim da yamiƙe tsaye, kamar baya cikin Nutsuwa, Akwai abunda nakeson ɗauka a part ɗina, Dake house ɗin nan, Yanzu zandawo, Ganin Baya cikin Nutsuwar sa, Yasa Sultan Faɗin, Zan iya maka rakiya? "Sulaim yace, kabar shi yanzu zandawo, yana kaiwa nan ya nufi waje, wanda shima kanshi bai san abunda zai ɗakko ɗinba jiyayi Kamar anazugashi kancewa yaje, Tunda Yakoma Part ɗin Baffa bai ƙara zuwa, Part ɗin nashi dake House ɗin Nasuba Sai Yau, Yana tafe, Amma yanaji kamar yayi Fuffuke ya tashi don Sauri," Gudu Gudu sauri sauri, Saleema keyi don Tadda Sulaim, Wanda yafita akan idon ta "Yaya Sulaim ta ɗan ɗaga Muryar ta wajan kiran Nasa ganin yana ƙoƙarin Yi mata tazara sosai, Cikin Kunnuwan sa yaji, An Ambaci Sunan sa, Bai juyaba bare Saleema tasa ran zai tsaya, takalmin ƙafar ta mai tsinine, Amma saboda tasaba tafiya dashi haka tahaɗa da gudu sannan ta isa Gurin Sulaim," Ya Sulaim Barka da Safiya, Ya jikin ka Naso duba ka tun Muna Borno, Amma ba'a bani dama ba, Barka, ya faɗa yana jiran ta bashi hanya ya wuce, "Nayi kewar ka Ya Sulaim amma Bakason koyin magana dani, Meye Laifi na kona yimaka wani abune? Zandawo yanzu sai muyi Magana, yara ɓata gefe ya wuce ta tsaye Ganin zata ɓata masa lokaci, Saleema jitayi kamar ta fasa ihu, saboda baƙin ciki, juyawa tayi, Kwallace tazubu mata ganin Nisan tafiyar da tayi wanda da bataga nisan ba, gashi zata koma a ƙafar ta Sam bata saba da tafiyar ƙasaba komai ƙanƙan tar tafi a mota takeyi koda kuwa cikin Gida ne, shiyasa take ganin Tsayin tafiyar da tayi, Wlh Yaya Sulaim saika aure ni Dole kokana so ko baka so, sai kayita wulaƙantani, To wlh Yanzuma Zan faɗawa, Abiiy ina so ka a ɗaura mana aure tafaɗa tare da share hawayen ta da bayan hannu..!! _F pen_✍️ [01/04, 3:10 pm] Zarah Tymre's Henna: https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V WhatsApp group👇 https://chat.whatsapp.com/C9sZ6UCsGEHKSALn3SYSqs _Typing📲_ *_AHALINMU ƊAYA_* 💗💗💗 *_Fatima Y zakariyya👌_* _Tymer's henna_💅 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASS ......✨?* *_T.M.W_✍️* _Sarauniyar👸 Taurarin Marubuta writer's✍️✨_ *_(THE QUEEN👑)_* ________Dedicated to anty salma💎 *_Part 2_* (Littafi na biyu📘) _Godiya ta musamman gareku ɗaukacin masoya na ina matuƙar yaba muku, alkhaerin Allah yakaimu ku a duk inda kuke.🤗😘😘_ *Da sunan Allah mai rahma mai jin kai* *_in the name of Allah, the Entirely Merciful, the Especially Merciful_* ➡️🅿? 3️⃣1️⃣?3️⃣2️⃣📖 *_MASARAUTAR GABAS_* *Ummul Bait* Hannun ta ruƙe da waya, tana kallon Screen ɗin wayar, Wani ƙasaitaccan Murmushi ne Bayyane saman, Fuskar ta kallon ta tamayar kan Kuyangar da ta kawo mata wayar ɗurƙushe gabanta, zaki iya tafiya abunda Ummal Bait tace kenan, Taƙara Maida Dubanta kan Screen ɗin Sosai take kallon kyakkyawar yarinyar da tasha ado, Sotake ta tabbatar shin da gaske Princess take gani acikin hoton kokuwa mai kama da'ita ce, "Tabbas wannan ƙanwar, Sulaim ce Aminin Sultan, Meye haɗin Yarima da Ita? Kenan itace tayi masa zamiya Ranar da yayi Hawa, Mamaki ne Falcikin Zuciyar Ummal Bait wanda Yakasa ɓoyuwa akan fuskar ta, yasa ta zancan zuci, Salma Princess Salma Haka Sunan ta yake, tayaya Yarin yar tasan al'adun Masarauta? Meyasa Sultan ya ɓoye ta Yakasa Bayyana ta A matsayin Gwarzuwar da tayimasa Hawa? Menene dalilin hakan? Waɗan nan tambayoyi Sune Suke tsaya cikin Zuciyar Mahaifiyar Yarima Sultan," *Gimbiya Shaheedah* zaune gaban Mai Martaba kanta a ƙasa zama tayi cikin girmamawa da ladabi, Ƴa" ta kada kiji shakkar komai, inaso ki bayyana min, Shin da gaske ne kinason Safwan, idan har bakya son shi to ki sanar min, A gaggauta Sanarwa da Mahaifiyar ki, Babu wanda ya isa yayimiki auren dole matuƙar ina raye," "Shiru Gimbiya Shaheedah tayi, Tasani har ga Allah bata jin koda ɗigon son Yarima Safwan to amma yazatayi kodan Cikar burin su da son taga Mahaifiyar ta ta dawo cikin Masarautar Gabas Aita Amince ta aure shi, koda hakan zai cutar da ita, Da wannan tunani tayi amfani wajan ɗagawa mai Martaba kai alamar eh tana son shi," Murmushin Girma Sarki yayi Yana ɗauke ido daga kallon ta, Allah yayi miki albarka, Tashi kije, Muskutawa Girbiya Shaheedah tayi tare da Matsawa gaban Mai martaba, kanta na aƙasa, Hannu tasa ta cire hular dake saman Alkyabbar ta, Taƙara russunawa sosai, Alamar Girmamawa, "Allah ya ƙara maka yawan Nasara, Allah ya ƙara lpy, Ina godiya A madadin Mahaifina Nabarku lafiya, Tana kaiwa nan tamiƙe tafita cikin Nutsuwa kamar ta Allah, Gaba ɗaya yadda Sukai da Sarki ta kwashe ta sanarwa Mahaifiyar Su, A waya "Mom Akwai wani labari ne game da ƴar ki? "Hmm Nisa wa Mahaifiyar Tasu tayi, Eh To Ansamu labarinta amma ba'asan inda takeba, haryanzu anakan nema, nace masa wlh idan ba'samu min ƴata nanda 2 Months to zan makashi a kotu, Haka mukai dashi, Yanzu dai kome kenan zan sanar miki game dahaka, "Naji daɗin yadda kika amince da wannan auran Nasan, Al'Adar Masarautar nan ne ba'a saka biki dayawa, Idan yayi nisan duniya shine Wata biyu, kinga komai ya kusa dai dai ta kafin nan angano inda ƴata take," _Anyway_ Duk abunda kenan zamuyi waya, bata jira cewar Mahaifiyar tasuba ta kashe kiran, kamar wanda ake jira tana Kashewa saiga Kiran Yarima Safwan yana shigowa, Kallon Screen ɗin wayar Gimbiya Shaheedah tayi, ganin Sunan Yarima Safwan ya bayyana hakan yasata Jan wani Dogon Tsaki tare da kyau da kai gefe," Zarah kinga kiƙaleni Zaman mezanyi wlh gara inkoma gida, bazan iya jurewa ba, inaji ina kallo tsawan shekara ta nawa a Masarautar nan, Tun bansan kainaba, ina dakon Soyayyar Yarima Sultan, Amma Ace Wai Yanzu Gimbiya Sultana za'a aura masa, kinga kenan Annuna ni bare ce ba'ƴar gida ba, wani sabon kukan Siyama Taƙara fashewa dashi tare da tura rigar da ke hannun ta cikin akwatin data cika ta danƙare da kaya, Siyama kennan Wlh idan kikai haka kinbani kunya cewar Zarah, Nayi tunanin kinada wayo ashe bahaka bane, idan kika tafi soyayyar barin zuciyar ki zata yi? da haka gara ki zauna a goga dake inyaso duk abunda zai faru ya faru, dakike maganar, keba ƴar cikin Masarauta bace shiyasa akai miki haka, shin wane tabbaci kike dashi kan cewa, ansan kina son Yarima kisani Siyama idan Kin manta bari natuma miki nan Masarautace ba Normal Gida ba, da kowa zai san abunda kake ciki, Wannan yaƙin nakine idan kika tafi babu wanda kikayi wa sai kanki, Fulanin Sarki (Ummu Safwan) dakike gani Yanzu bata mu takeba Amatsayin mu na ƴaƴan yayyen ta, Taɗanta kawai take burin ta taga ya hau kujerar Mulki, A gaskiya bazan ɓoye miki ba Siyama bazan yi, Asarar zaman Shekarun danayi ba, Dole sai nayi aure acikin Masarautar nan kowaye zan aura kuwa," Zarah kennan, na daɗe dasanin Fulani batamu takeba dama akwai Wata manufa aranta nason haɗa aurena da Yarima Sultan, Zan aure Sultan Dole, Sannan zan bata mamak..... Ganin Fulani ta shigo Ko sallama Babu hakan yasa Siyama Saurin haɗe ragowar Maganar ta," *Fulani* Kallon Siyama take har saida Siyaman ta tsargu, Cikin ranta tafara tunanin ko dai taji abunda Suke tattaunawa tsakanin su ne? Ɗauke idon ta tayi tamayar kan zarah wadda gaba ɗaya tagama saddaƙarwa Fulanin taji su, "Tunda buku iya gaisuwa ba bari inyi abunda yakawoni, Ke Siyama Naji labarin kina kuka zaki koma gidan ku, To inaso kusani babu inda zaki tafi, yanzu dan asara da shiririta Akan Namiji kike wannan kukan, to bari na shaida miki, bikiyi kukaba sai nangaba, idan kika shiga hannun mai ban haushi nan, duk ƙoƙarin danake akan ku wato bakwa gani ko, to Shikenan yanzuma ga hanya nan tashi ki tafi dan Allah tafaɗa tare da nuna mata hanyar fita da ɗan ya tsanta, Masifa Fulani take ta inda take shiga ba tanan take fitaba, Dama Dole zaki aure Sultan mana, Koda kikaji labarin za'a aura masa Sultana ai bikiji ance banda keba, to ku fita idona wlh, ke kuma zarah kinzauna kinkasa falafalan kunnuwan ki kina saurarona idonki akaina don rashin kunya, saura naji kinkira Yaya, kinbata wannan labarin Tunda duk abunda akai saikin faɗa mata, ke kuma kicigaba da kuka karki fasa, Fuuuu, Fulani tajuya tafita alkyabbar jikin ta sai share hanya take," Kallon kallo tsakanin zarah da Siyama, gaba ɗaya suka taɓe baki, Zarah hadda Rakiyar harara ta haɗawa Fulani, Falafalan kunnuwa gasunan Maƙale a Ƙiyar ɗanki, tafaɗa tare da murguɗa baki saboda abun yaɓatawa zarah rai, wai mai falafalan kunnuwa," Abunda Zarah tayi Saida yaso bawa Siyama dariya," Bayan Mai Martaba ya kammala Faɗawa Ummul Bait, Za'asa ranar aure tsakanin Yarima Sultan da Gimbiya Sultana, Sosai Al'amarin ya taɓa mata zuciya, Kwata kwata bataji daɗiba har cikin ranta take jin ɓacin rai, Amma saboda Girmamawa da Mulki ko a fuska bata Nuna ba, Fatan Alkhairi kawai tayi tana tunanin yadda Sultan zai karɓi lamarin, Mai martaba ya ƙara da bayyana mata, Za ahaɗa Dana Yarima Safwan da Gimbiya Shaheedah, Sannan akwai Siyama ƴar gidan yayar Fulani (Ummu Safwan) data bayyana Soyayyar taga Sultan, Amma wannan Bamu karɓa ba na barshi zuwa nan gaba za'a bashi zaɓi akan hakan idan yanada ra'ayin sai ya aure ta, Sarki na magana amma hankalin sa nakan Ummul Bait, Wadda duk yadda taso taɓoye halin da take ciki nadamuwa lokaci ɗaya saida Mai martaba ya fahimci hakan, "Duk yadda Ummul Bait taso daurewa, Batasan lokacin da wani Siririn hawaye ya gangaro Saman kuncintaba, da sauri takai hannu ta ɗauke shi, Amma ina Mai Martaba ya riga daya gani, "Bahijjah Auren Sultan ne bakya so ko Auren Sultana da Yarima ne bakyaso? A zahiri nayi tsammanin Wannan abun Farin ciki ne a garemu amma naga saɓanin hakan daga gare ki," Allah yatemakeka bakomai Allah yasa Albarka aciki idan na ɓata muku rai Allah ya huci zuciyar Adalin sarki, Mahaifi ga Yarima Sultan, Duk hukuncin da ka zartar akan kowa dake ƙarƙashin ka ai dai dai ne, Bana ƙin jinin Mai Martaba, Sultana Ai ƴa ce a gurin mu baki ɗaya, Allah ya Tabbatar da alkhairi," Shiru Mai martaba yayi yana kallon ta harcikin zuciyar sa yaji daɗin Maganganun ta, itace mace mafi soyuwa a gurin Mai martaba, Tausayin tane yakama shi, yasan Dole zataji babu daɗi kasancewar tana matuƙar ƙaunar ɗan nata, Tunawa dayi tayi rashin Wasu mutane masu Mahimmanci, Arayuwar ta kuma jigo a rayuwar ta, hakan yasa ya ƙara jin tausayin ta, Tabbas badan Na 'Amincewa Galadima Murtala ba dana bawa Mahaifiyar Sultan haƙƙin ta na uwa akan ɗan ta, aikin gama ya riga ya gama, Saboda magana biyu ta ƙananan mutane ce," "Ummul Bait sosai take tausayin kanta da ɗan ta, Batada kowa daya rage nata a duniya sai ƴaƴan ta da mijin ta, Sultan Shine Take ɗauka amadadin komai, Taso ace yasamu mace ta gari saboda kwanciyar hankalin sa da nata, tasani sarai Hajiya mai Soro bason ta takeba, bason Yarima Sultan Suke ba, Dole akwai wani abu a ransu, Sannan ga Siyama yarinyar da kishiyar ta ke ruƙu, Tasan Tunda Mai martaba ya faɗa dole za'ayi auran, Tayaya ɗanta zai zauna tsakanin azzalumai Amatsayin matan sa, dole akwai wata manufa acikin auren nan, idan ta tuna hakan shike ƙara ɗaga mata hankali Bakomai ba, shikenan bashida wani zaɓi," Ganin Ummul Bait ta tsunduma Duniyar Tunani, yasa mai martaba sakkowa daga saman gadon Sarautar shi yazauna kusa da ita saman Lallausan carpet cikin Turakar sa, Idan yaganta cikin damuwa sai yaje ya rasa nutsuwar sa, Zai iya haƙura dakomai Akan shiga damuwar ta saboda yana jin ta amanar sa ce, Batada kowa sai shi, Shine silar zuwan ta nan ɗin, hannun ta ya kamo cikin nasa cikin sigar rarrashi ya fara kwantar mata da hankali har saida yaga Tasamu Nutsuwa sannan hankalin sa ya kwanta," *_ARAB ESTATE_* Kallon kallo ake tsakanin Sulaim da Suhaima A tsakiyar Parlourn Jikin Suhaima Har lokacin Rawaya yake, da 'alama bata gama dawowa hayyacin taba," " _Who are you?_ Ahankali Sulaim ya furta hakan, still idonsa nakan Suhaima wadda fuskar ta gaba ɗaya a rufe take, Suhaima wadda ta ruƙe Hannun Akwati, burin ta kawai tabar Part ɗin, Haushin Sulaim take ji sosai Take ta tuna Abunda ya faru tsakanin su, A asibiti, Saboda tsabar ƙarfin hali irin nata itama, tace masa, Kai waye? Saboda tsabar mamaki kasa cemata komai Sulaim yayi, Yana ganin tazo masa part sannan tana Tambayarshi shi waye, Takusa dashi tazo ta wuce hannun ta ruƙe da akwatin da ta ɗakko wadda Batasan komeye aciki ba, Banida lokacin ka Yanzu amma Kabari zamu haɗu, tafaɗa a zuciyar ta tare da zuge glass door ɗin Parlourn tafita abunda, ganin ta yasa driver saurin ƙarasuwa da sauri ya karɓi akwatin yasa a mota suka tafi, Na tabbata ƙarfin addu'a ne yasani fitowa daga ɗakin nan lafiya, a fili Suhaima tafaɗa Sai kuma tasaki Murmushi mai Sauti, Lallai akwai lauje cikin naɗi akwai Babban ƙulli acikin Estate ɗin nan, Su Suke kashe Junan su, Banfara don Nadaina ba wannan Bakomai bane, Magana Suhaima take bata damu da tunanin Driver najin taba Komai a fili take faɗa, Shin menene Mafita? Mother Yes Mother Uwata maganin kukana insha Allah A yau zanyi waya dake dole za sanar miki da komai, Tafaɗa a lokacin har su hau titin Alhaji Imran Arab, Sulaim ya rasa Meye dalilin da yakawo shi part ɗin tsaye yayi tunbayan Fitar Suhaima yake mamakin ta, Ganinta da Akwati yasa shi Tunanin Baffa ne ya aiko ta, Ta ɗauka, Amma Yarinyar batada kunya," *Saleem* _My Suhailat_ kinaso nima nayi kuka ne? Suhailat wadda ke sharar kwalla da sauri ta girgiza kai, A'a yaya Saleem, To kema kidena, nanda 2weeks zanzo fa kuma saboda ke, idan biki bar kukaba bazanzo bama, Saleem yafaɗa tare da leƙa fuskar Suhailat, Murmushi tayi to shikenan nabari, Ya Saleem zanyi Missing naka, Sosai ɗan Allah Karkamanta dani," Oh Baby Kintaɓa ganin mutum ya manta da rayuwar sa, kefa rayuwa tace, gashi tun ban tafiba harkin fara kewata ko, Emm to nima fiye da haka nakeji, kamar inta kuka madadin yadda nakejin yanzu zanyi nesa da bugun zuciya ta, _My Suhailat_ Duk na Susuce akan sonki, Allah yasa kema kinaso na haka, zuciya ta bugawa take da ƙarfi sosai, kwalla nake daga can ƙasan zuciya ta na rabuwa da waliyyiyata, _I do love u, I'm in love with you, I really love you, I wanna de you which you forever My Suhailat_ Zoben hannun sa yazaro tare da kamo hannun Suhailat, ya zura mata sannan ya ciro nata ya zura a ƙaramin ɗan ya tsanshi," Wlh ina sonka dayawa yaya Saleem, baki na ya rasa kalmar dazai faɗa dan bayyana hakan abunda nasani shine, na kamu da matsanancin sonka, a lokacin da ban shiryawa hakan ba, Kiran wayar Saleem da akayini ya katse musu kallon ƙaunar da suke yiwa juna, Daddy ne nasan Jirana suke bari natafi ina shiga jirgi zankira ki, sakin hannun ta yayi tare da buɗe mata hannayen sa duka biyun alamun tazo, Hannu tasa tarefe idanuwan ta tana dariya, shima dariyar yayi oky kunya ko, hmm to shikenan ai mungama magana da abiiy, acikin satin nan za'a samana rana, Zaro ido waje Suhailat tayi, Kai Ya Saleem wasa kake ko? Zakiga wasa yafaɗa tare da wucewa tabishi abaya," *in the Night* *Uncle Mansur* Cikin Duhun dare Bayan Sallar Isha, Sai faman sauri yake hannun sa ruƙe da wani File, Ganin ya taho sosai yakusa shiga part ɗin baffa yasa Suhaima fitowa daga buƴan da tayi daga can gefe, tayi shigar maza riga da wando wuyan rigar hadda kwala, ɓaƙaƙe wulik sai wani dogon takalmi shima baƙi yakawo mata harwajan gwaiwa tasa Mark's a fuskar ta takai shi har wajan idon ta sosai, saɓanin mayafi dayake ɗaure fuskar dashi, babu hijabi ko mayafi a jikin ta hulace akanta tatattara gaba ɗaya gashin ta acikin hular badon kwayar idon taba baza ka taɓa cewa ita bace, hannun ta itama ruƙe da file sak irin na hannun Uncle Mansur kai tsaye shi tatunkara..!! _F pen_✍️ [01/04, 3:10 pm] Zarah Tymre's Henna: https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V WhatsApp group👇 https://chat.whatsapp.com/C9sZ6UCsGEHKSALn3SYSqs _Typing📲_ *_AHALINMU ƊAYA_* 💗💗💗 *_Fatima Y zakariyya👌_* _Tymer's henna_💅 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASS ......✨?* *_T.M.W_✍️* _Sarauniyar👸 Taurarin Marubuta writer's✍️✨_ *_(THE QUEEN👑)_* ________Dedicated to anty salma💎 *_Part 2_* (Littafi na biyu📘) _Godiya ta musamman gareku ɗaukacin masoya na ina matuƙar yaba muku, alkhaerin Allah yakaimu ku a duk inda kuke.🤗😘😘_ *Da sunan Allah mai rahma mai jin kai* *_in the name of Allah, the Entirely Merciful, the Especially Merciful_* ➡️🅿? 3️⃣3⃣➖3️⃣4⃣? *IN THE NIGHT* *Uncle Mansur* Cikin Duhun Dare Bayan Sallar Isha'i, Duhu ne Sosai, Gaba ɗaya wutar Lantarkin Estate ɗin ta ɗauke lokaci ɗaya, Sauri yake tafaman zagawa, Hannun sa Ruƙe dawani file yanada ɗan Girma, Ɗayan hannun sa wayar sace yake amfani da'ita wajan haskawa, Sosai Suhaima ke Kollon sa Cikin Duhu batare da yasani ba, Ganin yakusa shiga Part ɗin Baffa Yasa Suhaima Fitowa daga ɓoyan da tayi Acan gefe nisa dashi, Shigar maza ce a jikin ta Riga da wando Rigar Mai Dogon Wuya da kwala, Launin Baƙaƙe Wulik, Wani Dogon Takalmine a ƙafar ta shima baƙi Irin na Sojoji yakawo mata har gwaiwar ta ga ɓakar safar hannu data, Mark's Ne A Fuskar ta wadda takaishe har wajan idon ta sosai, saɓanin Mayafin Da take ɗaure Fuskar ta dashi, Babu hijabi ko Mayafi Ajikin ta, Tatattara Gashin ta gaba ɗaya acikin Hular, hakan yasa Hular Ƙara Girma Akan nata da'alama tanada yalwataccan Gashi, Gaba ɗaya ta canza kama kamannin ta ta rufe ko ina a jikin ta, Tsayin ta sai ya ƙara fitowa sosai, Badon kwayar idon taba bazaka taɓa cewa Suhaima bace, Hannun ta Itama ruƙe da File Sak irin na hannun Uncle Mansur, Hatta Girmansu Ɗaya, Kai Tsaye Babu Alamar Tsoro ta nufi Uncle Mansur Wanda har yakusa shige wa Part ɗin Baffan, Wani Irin Accident Akayi Tsakanin Uncle Mansur Da Suhaima wanda hatta Kawunan su saida suka Gwaru, Gaba ɗaya Kayan Hannun Su Suka Zube, Hadda Wayar Uncle Mansur Dayake Haska hanya da'ita, A Matuƙar Razane Uncle Mansur ya ja baya, zuciyar sa ta harbawa da sauri, Ganin Baya iya ganin komai Saboda Tsabar Duhu Ga, Ƙarara Suhaima ke kallon Tsoro Bayyane saman Fuskar shi, Murmushi Tayi Saboda shi Baya ganin ta, ita ko Tamkar Tsakiyar Rana Haka take Kallon sa, Jin shiru ne yasa Uncle Mansur Daurewa cikin Rawar Murya ya Furta, Waw'Waye Anan? hannun sa dafe da goshin sa saboda gwaran dasuka yi da Suhaima ba ƙaramar Azaba yajiba, Canza Murya Suhaima tayi, Cikin Shaƙe Murya tayi Irin Muryar Maza, Dama Suhaima gwana ce wajan iya Salon Canza Murya, "Subhanallah Yi Haƙuri Yallaɓai, Duhu Bankula dakai ba, Suhaima tafaɗa, tare dayin Saurin Sunkuyawa Taɗakko Files ɗin Duka Biyun Tamiƙawa Uncle Mansur Tare da wayar sa duk da Faɗur da Wayar tayi Amma Harlokacin A kunne Fitilar take, Ɗan Hasken ne yabashi damar Ganin tana miƙa masa Hannu yasa Ya karɓa, Zuciyar sa Saifaman Zillo take masa a ƙirji saboda Harcikin Ransa Gani yake Yayi gamo Da aljani, Sorry Sir Suhaima tafaɗa tare da juyawa tanufi Hanyar Part ɗin Sulaim Hannu ruƙe da File ɗin wanda bazaka tantance natan neba ko na Uncle Mansur," Sulaiman Kunna Wutar Nan yanzu Yanzu Kayi Sauri, Jin Muryar Uncle Mansur cikin Tashin Hankali, Hayakan yasa Barrister Sulaiman Faɗin, Uncle Lafiya Kaddai Kacemin Ansamu Matsala?" Cikin Ruɗu Barrister Sulaiman yayi Maganar ganin Damar su zata kuɓuce da suna murna, Nace ka kunna haske Yanzu ko idan nadawo zanbaka labari Uncle Mansur yafaɗa yana waige waige, Kamar wanda za'a kama," Tunkafin yagama Rufe Baki Saiga Haske ya kauraye ko ina na cikin Estate ɗin, Tamkar Rana, Wanda ko Allurar kace tafaɗi sai ka ganta, Ganin Haske Yasa Uncle Mansur katse kiran Ɗif, Yamai da Dubansa Zuwa Hanyar Part ɗin Sulaim ko zai ganta, Amma ina babu ita babu Alamar ta, Mamaki Tsoro, Tashin Hankali bayyane Saman Fuskar Uncle Mansur, Ganin Babu Alamar ko Kwaro, Yasa shi ƙarasa Shiga Part ɗin Baffan, Yana Juya File ɗin Hannun sa don tabbatar dashi ɗin ne koko, Ganin File ɗin yasa shi jin daɗi harcikin Ransa, *Suhaima* Dariya take mai Sauti sosai hadda dafe ciki guri tasamu ta zauna saida tayi mai isarta sannan ta tashi kai tsaye ta wuce Part ɗin Hajiya Ummu Hannun ta ruƙe da wannan File ɗin, Batare da ta canza shigar taba, Idan kunsan wata ai buku san wata ba, tana Tafe Har ta ƙarasa Ƙofar Shiga Part ɗin Hajiya Ummu, tana Murmushi Jefe jefe, Allah yasa Matar nan Bata Parlour tafaɗa tare da tura kai ta shiga, ganin babu kowa a parlourn yasa Suhaima sauke wata irin Nannauyar ajiyar Zuciya, ta wuce ɗakinta kai tsaye, da wannan ƙaton takalmin wanda ko nauyin sama bata ji," *Baffa* Kallon File ɗin yake a tsanake saida yaduba ko wace takar da mai ɗauke da jerin Sunanyen mutane, Anyi Arranging Ɗin su in According to Numbers, Duban Sa ya mayar Zuwa kan Uncle Mansur Wanda gaba ɗaya hankalin sa baya jikin sa ya tafi can duniyar Tunani, Mansur, Mansur Baffa yakira Sunan sa har sau biyu, Firgigit Uncle Mansur yayi, Na'am Baffa ya faɗa yana dai dai ta nutsuwar sa, Baffa yace Mansur Tunanin mekake ina ta magana Babu komai Baffa Hankali nane yana kan Aikin Da zamu Shiga da Sabbin Ma'aikatan da za aɗiba, Jinjina kai Baffa yayi alamar Gamsuwa, To Allah yabada Sa'a wannan shine Jerin Sunayen Sabbin Managers and Directors da za a ɗauka? Da sauri Uncle Mansur ya ɗaga Kai Cikin Jin daɗin Abunda Suka aikata na canza Sunayen zuwa na Mutanan su da'alama nasara tasamu yafaɗin hakan a ransa, Murna yake yasanTunda Sunayen Sukazo Hannun Baffa ai aikin Gama Yariga Yagama, Ka Tabbata Sune? Baffa ya ƙara tambayar shi don son tabbatar wa, Uncle Mansur yace Eh Baffa Sune, Baffa ya ƙara cewa, Hameed yasa Hannu akai kuwa?, inason Kammala Komai daren yau Insha Allah, idan Kun tabbata Sune Sunayen to Shikenan, Eh yasa Hannu Hasalima ai shine yakawo Sunayen Yabani Nasa hannu Sannan aka Biga STAMP yace inkawo maka, Uncle Mansur Yayi Maganar tare da ƙara yin ƙasa dakan shi kamar wani na Allah, To Shikenan Zuwa Ranar Litinin zanga ko wanne daga cikin Sabbin ma aikatan, Allah yakaimu, Abunda Uncle Mansur ya faɗa kenan ya tashi daniyar ya tafi, Babu izinin tafiya Yanzu, Kajira ƴan uwanka yanzu zasu ƙaraso, Zamu Tattauna game dawani Al'amari, Baffa ya faɗa tare da Ajiye File ɗin Hannun Sa a gefan dayake zaune, Komawa Uncle Mansur yayi ya zauna jiki a sanyaye, Allah yasa ba wani Sabon Binciken bane Yataso, ya faɗa aransa a fili kuwa cewa yayi To, " *Sabrina* Nifa Mammy Gaskiya Banason Barrister, Doctor Nakeso Wallahi tun yaushe nake faɗa miki, Yanzu Shine kukeson sai kun haɗani dashi Dole, Kallon Ta Hajiya Turai tayi, cikin Sigar Rarrashi tace Haba My daughter Nace kiyi Haƙuri Ki auri Barrister Sulaiman Babu abunda ya rasa a rayuwa kyau, ilimi, kuɗi, Duk wani jin daɗi zaki sameshi kuma kinga yana sonki zai kula dake sosai, Sulaim dakike ganinsa ba lafiyayye bane Zai iya mutuwa ko yaushe, kuma koda bai mutu nan kusaba, bazai kulamin dake yadda nakeso ba, Kuma fa naji labarin da Saleema ƴar gidan Bello za'a haɗa shi idan kuma kinfi buƙatar zama da kishiya to," Never Wallahi Mammy Never Har 'abada bazan iya haɗa miji da wata ba, Bagwara in auri Yaya Sulaiman ɗin ba, Amma Wallahi Mammy Yaya Sulaim na daban ne kyan sa na musamman ne, gaba ɗaya Arab Family babu mai irin kyan sa Ga aji, Oh Daughter Shima Sulaiman yana dashi, saidai kawai baikai Sulaim ɗin ba, Yaro ne kamar Aljani wa yasa ne ma ko aljanune a jikin sa suka ƙara masa kyau, kuma nima har'abada idan ina raye bazan bari ki zauna da kishiya ba, Aljanu fa mammy Sabrina tafaɗa tare da zaro ido, Haba dai Mammy Wasa kike, Hajiya Turai tace, Daughter Bawasa Nake ba Keda Sai yau kika taɓaji, Aikowa yasan Bashi kaɗai bane, Shiru Sabrina tayi Kamar mai Nazari wani abu, Sosai hajiya Turai taji daɗi ganin tafara shawo kan ƴar tata, Yauwa Mammy naji Shikenan, na yadda amma da sharaɗi ɗaya, Cikin hanzari Hajiya Turai tace, Ina jinki komeye za'ayi, Murmushi Sabrina tayi akaron farko Tunda Suka fara maganar da mahaifiyarta ta, Mammy zan Auri Barrister Sulaiman, zanzauna dashi na 2 years ko Shekara ɗaya da rabi, Sannan Yaya Sulaim yasamu lafiya Tunda kince bashida lafiya zuwa lokacin sai murabashi da waccan Banzar Saleema Nikuma na'Aure shi," Kallon ta kawai hajiya Turai take ta marasa abunda za tace, tsabar takaici da baƙin ciki, "Cikin ranta tace, Wato yarinyar nan, baza ta taɓa gane abunda Muke so ta gane ba, Mtsss taja dogon tsaki, Afili kuwa Murmushin Saman laɓɓatayi Tace Ta shikenan Daughter zanyi magana da Da DADAN naki za'ayi duk yadda kike so," Tashi Sabrina tayi ta nufi Parlour wani ɓangaran na zuciyar ta Bai karɓi amincewar tayi ba, Saijin ɓacin rai take cikin Ranta, Bayan Fitar Sabrina waya Hajiya Turai ta ɗauka tare da dannawa He Excellency Sambo kira, Dama yanzu zankira ki, Saboda yanzu zamu shiga Meeting Room ɗin, inaso inji ta Amince kafin mushiga, Saida hajiya Turai ta nisa kafin tace, Eh ta amince amma, da sharaɗi Kasan yarinyar nan taurin kaine da ita, har maganin nan saida nabata amma duk a banza kamar bata shaba," Oky Tunda ta amince da kyau Sharaɗin kuma kunameye idan nadawo kyafaɗa min lokaci ya ƙure, yana kai wanan yayi rejecting call ɗin," Gaba ɗaya Sun haɗu a babban Parlourn Baffa manyan ƴaƴan gidan kawai ake jira, Alhaji Hameed, sai Mai Girma Hasheem, Alhaji Hameed yabada uzirin Meeting ɗin office ne ya tsaida shi amma gashinan zuwa, Mai Girma Hasheem kuwa babu wani Dalili, Zuba'idon ganin sa kawai ake baffa har sawa yayi aka kira wayar shi amma ba'a picking, shikuma baffa aƙa idar shi ba'a meeting idan babu ɗaya daga cikin su saidai idan mutum baya ƙasar," Ganin ba agama haɗuwa ba hakan yasa, Uncle Mansur ƙara tashi a karo na biyu, kai tsaye ya nufi kujerar da Baffa yake zaune, Russunawa yayi a gaban Baffa cikin girmamawa, Baffa inason abani izinin Fita Uziri ne yataso amin Afuwa na minti 10, Batare da Baffa ya kalle inda yake ba, Yace zaka'iya tafiya nabaka minti 15 ma," "Ina godiya ya faɗa tare da nufar waje cikin hanzari, Uncle wai Meye ya faru kabani tsoro da Allah yasa lafiya dai, Barrister Sulaiman yafaɗa tare da zuƙar hayaƙin Sigarin dake hannun sa, Ita kanta Sigarin ta musamman ce ba irin gama garin nan ba," Uncle Mansur yace Bari kawai A lokacin nan da kaji ne a razane Gamo nayi, Murmushin Barrister Sulaiman yayi Yana Fitar za hayaƙin dayazuƙa cikin wani irin salo na kwararru acikin harkar, Haba Uncle Gamo fa kace, To gamo dame? "Aljani mana kamar yadda mahaifinka yayi gamo da Aljana kwanakin nan har yazo yana tambayar mu ko ankawo sabbin masu aiki, Cewar Uncle Mansur, Wallahi ina gaya maka wani irin wawan karo mukayi har saida kawunan mu suka gwaru, maganar sa kawai naji amma ban iya ganin komai a tattare dashiba, ai wlh nayi Dana sanin cewar ka kashe gaba ɗaya wutar estate ɗin nan, Kuma lokacin da ka kunna bangan shiba ko alamar sa babu, wani ƙarin abun mamakin har haƙuri Yabani tare da tattaro min kayana da suka zube Yabani," Hhh, Uncle Kennan wlh ni kabani tsoro a time ɗin nan nayi tunanin wata matsalar ce ta faru, to wai a ina makayi gamon? "A cikin House ɗin Baffa gab da zanshiga Part ɗin sa, Kwatsam naji munyi karo, abun Yabani tsoro kuma kamar part ɗin Sulaim yanufa," Uncle Bafa komai, Tunda Duhu ne bazaka iya gane komai ba, Maybe Abokin Sulaim ɗin ne yazo, Amma babu wani Gamo da kayi, But saboda kauda kokwanto zamu iya duba, Cameras ɗin dake house ɗin mugani," Uncle Mansur yace, Yauwa hakan ma yayi, Uncle duk ba wannan ba, Kasamu ka kai File ɗin kuwa sunayen kuwa? "Nakai komai Lafiya yanzu babu wani sauran Fargaba, Yanzu Komai zai tafi normal, ka dai tabbata Sunayen Kasa su dai dai ko? Uncle Mansur yafaɗa yana kallon Barrister Sulaiman, Barrister Sulaim yace Komai bisa tsari nayi, _Good Job_ yaro na, Yanzu ai Tunda Suka shiga hannun baffa, duk wani fargaba taƙare, ko Hameed ya gano daga baya ne babu abunda ya isa yayi sunaye sun shiga record kuma baffa bazai yadda dashiba laifin komai zuwa kansa zai koma, nikuma zannuna babu ruwana shiya bani na kawo, " Dariya Suka sa, Uncle Mansur yakai hannu ya karɓi, tsinken karan Tabar Wiwin dake hannun Barrister Sulaiman yazuƙa, Yanzu nifa tashin hankalina ɗaya ne, wannan meeting ɗin daza ayi bansan akan Meye ba, Allah yasa dai Bawani sabon Binciken bane, "Karka damu Uncle nasan akan Meye za a zauna ba wata matsala, muje kawai kada a jira mu," *Suhaima* Ta canza shigar jikin ta zuwa riga da sket da alama wanka tayi, Wayar Da Baffa ya aiko mata da ita take ta faman dubawa, wani irin daɗi take ji har cikin ranta, sabuwa ce fil, acikin kwalin ta ta fito da ita, ƙirar Infinix, har ta danna madannin da niyar kunnawa, sai kuma ta dakata kamar mai nazari wani abu, Tashi tayi daga saman ɗan madaidaicin gadon da take zaune tayi, filla filla da kayan dake cikin kwalin wayar, Charji tajona wayar sannan ta koma tafara tattara komai ta mayar dashi ma hallin sa, "Idan khaltum taga wayar na aisai takusa suma saboda murna, Hhm idan ma tanuna tana so sai inbar mata a gurin ta idan zankira mother sai inkar ɓa," Ita kaɗai take magana tana Murmushi, Wanda sautin sa kawai kake ji saboda fuskar ta a rufe take da mayafi kamar kullum," Kayan ta tanufa da niyar ɗakko sim ɗin da ta taho dashi Tunda ga garin su Bichi, Mother ce ta bata, saboda Su rinƙa waya, Gashi Tunda suka baru garin Basu taɓa waya da'ita ba, A yau basai gobe ba zankira ki uwata komai dare," Jin ana knocking ne yasa ta saurin yin shiru, tana mamakin waye haka, Batare da tace komai ba ta nufi Ƙofar tabuɗe, ganin Hajiya Umma tayi tsaye, Cikin shigar Doguwar rigar Atamfa A'Sharp wadda tabuɗe sosai daga sama har ƙasa anyi mata adon net daga ƙasan anbishi da duwatsu masu haske, Ƙasa Suhaima tayi da kanta ta rasa Meye dalilin tana jin nauyin matar, Barka da dare," Barka dai Suhaima, zanje Part ɗin baffa idan nadawo zamuyi magana, ko da abunda kike buƙata? "Suhaima tace A'a adawo lafiya, To Allah yasa hajiya Ummu tafaɗa tare da juyawa, cikin ranta tana mamakin Suhaima kullum fuska A rufe ko damunta mayafin bayayi," *Sulaim* zaune yake a Parlourn ƙasa ya meƙe ƙafafuwan sa saman Table ɗin gaban sa, Computer ce saman Ƙafafuwan nashi, Hallo Sultan kana ina, _in oder Hand_ Yarima Sultan Yace Aminina Ina Part ɗin baffa ne Meeting akeyi, Baffa yahanani tahowa Yace Tunda kaƙi zuwa, Ni na zauna agama, ƙasa ƙasa Yarima Sultan ke maganar batare da wani yana jin saba Saboda Bluetooth ne a kunnan nasa, Saraki please Ana kammalawa Kataho Banson Magana, cewar Sulaim, Ina nan tafe, ka huta lpy kafin nadawo, Yarima bai jira cewar Sulaim ba yakatse kiran," "Ko Sallama Babu haka Suhaima ta turakai Cikin Parlourn Sulaim, kai Tsaye kasan cewar tasaba duk sanda tazo babu kowa shiyasa yasa kamar kullum ba tayi tunanin ganin kowa ba, Kamar ance ta kalli tsakiyar Parlourn sai ga Sulaim zaune kamar yadda yake, Yakafeta da Manyan idanuwan sa masu kaifi da kwarjini, kwayar ciki launin GRAY, Mai haske sai walwale suke, Itama shi take kallon, Shiru Babu wanda ya tan kawa ɗan uwan sa, idon sa yamar Kan Computer ɗin sa ya cigaba da abunda yake, Wani irin haushi ne yakama Suhaima lallai wannan yarainamin wayo, Kuma aini yakamata nafara yi masa magana ko? Ta tambayi kanta, Ciki ciki ta furta Barka da dare, Sarai yaji amma ko ido bai ɗago ya kalle ta ba bare tasa ran zai amsa gaisuwar tata, "Wani irin haushine ya turnuƙe Suhaima, Mtsss duk laifina ne dana gaida shi, kuma wlh ba hakan ne zai sa nafasa rama wulaƙancin da kayi min ba, cikin ranta tayi maganar, Kallon ta Sulaim yayi, Kin tsayamin akai, idan Akwai Aikin da zakiyi, kiyi ki fita, Tamkar bashine yayi maganar ba, Saboda can ƙasan maƙoshin sa yayi maganar, itama don tana dajine kamar miciji shiyasa har ta iya jin abunda yafaɗa, Takaici ne Yahana Suhaima Magana, Idan banfita ba Meye zaka iya, cikin ranta tayi maganar, Kamar Sulaim yasan Abunda tace, A fili yace Sai insa a fitar dake, cikin harshen su na Larabawa Yayi Maganar Suhaima taji amma batasan Meye yace ba, Tab zagina yayi da yaran su kenan, wallahi bazan haƙura ba sai yafaɗa min wa yake zagi, da wannan tunani tafara taka wa zuwa inda yake zaune ko motsawa bai yiba..!! [01/04, 3:10 pm] Zarah Tymre's Henna: https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V WhatsApp group👇 https://chat.whatsapp.com/C9sZ6UCsGEHKSALn3SYSqs _Typing📲_ *_AHALINMU ƊAYA_* 💗💗💗 *_Fatima Y zakariyya👌_* _Tymer's henna_💅 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASS ......✨?* *_T.M.W_✍️* _Sarauniyar👸 Taurarin Marubuta writer's✍️✨_ *_(THE QUEEN👑)_* ________Dedicated to anty salma💎 *_Part 2_* (Littafi na biyu📘) _Godiya ta musamman gareku ɗaukacin masoya na ina matuƙar yaba muku, alkhaerin Allah yakaimu ku a duk inda kuke.🤗😘😘_ *Da sunan Allah mai rahma mai jin kai* *_in the name of Allah, the Entirely Merciful, the Especially Merciful_* ➡️🅿? 3️⃣5️⃣?3️⃣6️⃣📖 *Suhaima* Saida takai har tsakiyar parlourn Gab da Kujerar da Sulaim yake Zaune, Cak taja ta tsaya, kollon ta tamaida gefe tana zare ido shiru tayi Cikin Ranta tana Tunanin ta'inama zata fara, Cikin Nutsuwa Sulaim ya sauke ƙafafuwan sa daga saman Tablet ɗin daya miƙesu, tare da Rufe Laptop ɗin ya ajiye ta a gefe, ya miƙe ya nufi Upstairs hannayen sa zube cikin Aljihun dogon wanda jikin sa, Batare da ya kalli ko inda Suhaima Take tsaye ba, Haka yasa cikin zafin nama Suhaima Tasha Gabansa Ganin yana ƙoƙarin, Hayewa Sama Batare da taji Meye ya faɗa ba, wanda harcikin ranta take Ayyana Zagin ta yayi Da Larabci, Ganin ta da Sulaim yayi A gaban sa yasa shi mamaki kamar wadda aka cillo, Abunda baya so kenan wani yasha masa gaba koda a Mota ne wani ya ari hannun sa koda bashi yake driving ɗin ba, Kaifafan idanuwan sa ya ɗago ya zuba mata yana mamakin ƙarfin hali irin na Yarin Yar, Take Sulaim ya ƙara shaida tabbas itace wadda nayiwa ƴar uwar ta aiki a hospital ɗina to Meye yakawo ta nan?, itama Ɗagowa tayi daniyar Yimasa magana Suna haɗa ido gaba ɗaya Suhaima, Taji ta kasa magana, Kwarjinin sa yakamata, wani irin Yar Taji _From Head to toes_ Kallon ta yaciga dayi da Shanyayyun idanuwan sa, Ya Rabb Ya Rabb yafaɗa cikin Zuciyar sa, saboda Harcikin ran shi bayajin zai iya magana da'ita, cigaba yayi data fi abunsa ganin Haka yasa Suhaima fara ja da baya yana tafe tana ja da baya, har sai da takai ƙarshe ta jingine da Handle Ɗin Stairs, saida yaji kusa da ita sosai, _So Tired_ Hannu Sulaim yakai Bayan Suhaima, Da Sauri ta runtse idon ta A tunanin ta ita zai ruƙe, Handle ɗin ya dafe da hannun sa ta yadda zai ji daɗin tsaiwar, Ɗayan hannun yasa ya tukare bango, gaba ɗaya yayi mata Cover, ya harɗe ƙafafuwan sa, Da'alama shi hakan dayayi ko ajikin sa, Ke wace? Ki buɗe Wannan ƙazamar Fuskar taki, Wacece ki dakike son shiga rayuwa ta, Bana Son Ganinki idan ma aiki akakawoki nan ki canza Part, Cikin Nutsuwar Sa yake magana amma da'alama rashin Aɓace yake, A hankali Suhaima ta Ware idanuwan ta Akan Fuskar shi Gaba ɗaya ta takure babu yadda zatayi wani kwakkwaran matsi yasa hannun ya tare ko ina, Cikin Jin zafin kalaman sa, ta furta Bansan ko ni wace ba, Sanin koni wacece bashida amfani a gurin kowa dake cikin dangin ku, Sannan babu mai ƙazamar Fuska sai Mutumin da baya Murmushi ko dariya babu annuri gaba ɗaya a tattare dashi, Abu nakusan Ƙarshe shine, idan Har baka son ganina to Saika ƙauracewa hakan, Ko kaɗau mataki akan hakan, zan cigaba da shiga inda nakeso acikin Estate ɗin nan matuƙar ina raye, maganar canza Part kuma Aiba kai ka kawo nib...... Cikin Tsawa Sulaim ya katse Suhaima, _Oh enough is enough I don't have time to listen to a Foolish girl like you_ _You think you can say whatever you want? I will shatter Your life And that your entire Family_ yakai ƙarshan maganar gaba ɗaya jijiyoyin kansa suntashi Fuskar tayi ja, Alamar ransa yaɓaci sosai, "Murmushin takaice Suhaima tayi wanda har saida Sauti yafito, tare da Faɗin ka kwantar da hankalin ka, _I Maybe Nobody, but you destroyed my Family long ago. Now it's my turn to destroy yours, you've Just Started seeing my wrath, and there's nothing you can do about it!!!_ Hannu Sulaim Yakai Daniyar Fizge Mayafin da Suhaima ta rufe Fuskar ta dashi, Da saure ta ruƙe masa Hannu tayi Zaton Marin ta zaiyi, "Wani Irin Rikitaccan Al'amari ne Ya faru, Gaba ɗaya hannuwan su suka ɗauki rawa, haɗi da Mannewa Tare da Fitar da wani Jan Haske mai duhu _Shocking_ Hannuwan sukai Wanda yasa Sulaim saurin Ɗauke hannun sa tare da ja baya, Idon sa akan Suhaima, Suhaima wadda tayi Suman tsaye Takasa koda motsawa da'alama Shock ɗin bai sake taba, Batare da Sulaim yace komai ba da sauri ya haura Upstairs wanda sauri baya cikin ɗabi'ar sa, Suhaima saida taɗau tsawon lokaci kafin tasamu taja ƙafa jiki babu kwari, Ta nufi Part ɗin Hajiya Umma Zuciyar ta cike da Saƙe Saƙe da Tambayoyi, Shin waye yayi masa haka Meye laifin sa? Dama bashida Cikakkiyar lafiya cikin ranta take maganar, A zahiri kuma wasu Siraran hawayen tausayi ne Suka gangaru daga Kuncin ta, Da haka har tafita daga part ɗin, gaba ɗaya zuciyar ta takarye, Ganin hajiya Umma Bata Parlour hakan yasa tayi tunanin Bata dawo daga Part ɗin Baffa ba, sai ta wuce ɗakin ta kawai, Kwanciya tayi idanuwan ta a rufe tana fuskantar Saman silin har lokacin Hawayen na gangarowa, Menene Mafita Ta'ina zanfara? Ana son kashemasa rayuwa kafin a kashesa gaba ɗaya, Suhaima ta rasa nutsuwar ta Tunda ta kama hannun Sulaim gaba ɗaya saida taji abunda ke faruwa dashi dakuma Abunda ke jikin sa, Tasan tanajin wani abu akan mutane matuƙar akwai Cutarwa a jikin su, tana kama hannun mutum ko shi yakama nata, Indai bashida lpy ko an masa wani mummunan abu to sai taji, hankalinta ya tashi sosai saboda bata taɓajin irin na Sulaim akan wani ba, "Ware idon ta tayi wanda Suka canza kala zuwa, Rainbow Colour a wannan karon harja saida Suka yi saɓanin ko yaushe, kamar irin wadda tasha kuka ta ƙoshi, Wayar ta data sa a charge taciro Tana kunnawa bisa mamakin ta sai ga Sim aciki babu wani dogon tunani, tasa number ɗin Mother tayi Dialling cikin sa'a kiran ya tafi batayi tsammanin akwai kati ba gwadawa kawai tayi, bugu Biyu aka ɗauka, Wata irin Nannauyar ajiyar Zuciya Suhaima ta sauke, tare da goge hawayen idon ta, "Assalamu'alaikum aka faɗa ta ɗayan ɓangaran" "Mother Suhaima, tafaɗa tare da fashewa da kuka" "Suhaima Suhaima ta, Ƴata kukan me kike, ko acikin Suma nake idan naji muryar ki sai nagane, Faɗamin kukan Meye kike waya taɓaki, Ina tare dake Kullum saina ganki cikin bacci na, duk shigar daƙiƙa ɗaya da fitar ta saina yi muku addu'a inada yaƙinin ko ina kuke Allah yana tare daku bazai bare a cutar min dakuba ko a wulaƙan Taku, ku ba jinin daza a tozarta bane, nayi Zaman jiran kiranki Suhaima har nagaji amma ban fidda Raiba kullum cikin zuba ido nake," " _My Mother, My World desire My only Mom in the world I really really Messed you_ Mother Fatan kina Lafiya, Bazan iya tuna A rana Saunawa nake iya tunaki ba, Kice kullum abakina, Munyi kewar ki sosai" Suhaima tafaɗa tana Murmushi jin daɗi, "Nasani ƴa ta danaji murmushin ki harnaji daɗi, Da kukan Meye kike Idan ban mantaba nafaɗa muku, kuka bana mu bane wannan hawayen adana su za'ayi akwai lokacin amfanin su, Tunda na iya turaku inda bansan kowa da komai ba kuma kuma ba kusan kowa ba a gurin ba nagane addu'a ita ce matakin nasarar ba kuka ba, Allah nabarma komai kuma inada yaƙini akan hakan, yanzu kuna ina? "Muna Arab Estate Mother muna lafiya cikin aminci da kariyar Allah A yau Gani cikin Inda na daɗe ina nema amma Haryanzu Ban Aiwatar da Komai ba nasan zakiyi Fushi da hakan," "Murmushi Mother tayi wanda har Suhaima saida taji, To Alhamdulillah Ina Khaltume na, Ya kuma haƙuri da Halinta dan nasan tana nan tanayi" "Tanan lafiya ba guri ɗaya muke ba shiyasa Amma zan haɗa ku zuwa safe insha Allah" "Suhaima nasan Kuna Arab Estate, Saboda hajiya fanteka takirani a waya tacemin wai ku gudu tanemeku ta rasa, Hankali na ba ƙaramin tashi yayi ba, Sai na tuna dako, kewa ce sannan nasan dole Kinsamu Estate ɗin nan, da biki samu ba da baza kubar gidan taba hakan yasa na ɗan kwantar da hankali na, Abunda nakeson ji Tayaya kuka iya shiga sannan a wane hali ake ciki yanzu," " Tunda ga Farko har ƙarshe Suhaima saida ta kwashe labarin komai ta faɗawa mother tun daga sanda Suka shigo Kano har kwanciyar Khaltum a Asibiti da yadda akai Suka shiga Cikin Arab Estate da yadda Baffa ya karɓe su, Da abubuwan da tagani, Da file ɗin da tayi musanyen sa na Uncle Mansur, Babu abunda taragewa mother aciki, Labarin Sulaim kawai taɓoye mata, wanda itama kanta bata san dalilin ta nayin hakan ba, bata taɓa jin akwai abunda zai zo taɓoyewa mother ba, amma yau gashi takasa gaba ɗaya jitayi harshan ta yayi mata nauyi, "Nisawa Mother tayi kafin tace, Suhaima Allah yayi miki albarka Allah ya ƙara tsare ku a duk inda kuke Allah yabaku ikon cin galaba akan azzaluman mutanan nan, Allah yasa kuɗau fansar abunda akayimana nan kusa, Amma Suhaima shi File ɗin da kikayi musanyen na meye? Kuma Meye dalilin yin hakan?" Suhaima tace, Wallahi bansan Meye dalilin ba, Amma naji kawai Inason nima Sanin nameye, abunda nasane shine, Wani zasu zalunta ta hanyar canza File ɗin daya basu zuwa wani, Tunda ga ranar danaji, nake bibiyar su, har zuwa ranar da suka karɓo file ɗin agaban idona suka canza da nasu suka ajiye wancan, shine nikuma na ɗakko wanda suka ajiye, na nakarɓi file ɗin hannun wancan, cikin salo da dabara, na canza da wanda Suka ajiye, Namayar musu da wanda Suke shirin kawai," Yanzu file ɗin yana ina? Mother ta tambayi Suhaima, Na mayar musu shi inda Suka ajiye wancan, zasu yi tsammanin shine wanda Suka bari agurin Tunda babu abunda ya banban ta files ɗin," Mother tace, Suhaima Kincemin kina yawan ganin wani Mutum Mara gaskiya kuma kamar ma tsafi, shi ɗin waye? Bansan ko waye ba shiyasa na ƙale shi har zuwa wannan lokacin, nafison yin komai da hujja da dalili, nakasa gane kan mutanan Estate ɗin har yanzu, akwai housing Estate dayawa, Har yanzu banshiga wasu ba, nabar komai akan dama saina faɗamiki, Amma da tuni, Nakoma nabuɗe wannan ɗan mukullin danagani a ƙasa cikin dajin nan, Sannan da tuni nagano abinda kisaman bishir Kwakwar nan saboda akwai abunda ba dai dai ba, Bankoma Part ɗin nan ba da nace miki na shiga ɗakko akwati a lokacin dana shiga bedroom ɗin jinayi kamar ana zubamin ruwan zafi sannan ana juya bedroom ɗin _upside down_ Shima Zankoma Dole sai nagano Meye a ciki ɗakin wanda ya haifar da hakan, Mother Akwai aiki, Wannan kurman Estate ne, Mutanan cikinsa suna yaƙar junan su, Suna kashe Rayukan Ahalinsu da kansu, Suhaima nasan zaki iya saboda nafi kowa sanin koke wace, Amma kisani bantura ku don ku temaka wa ɗaya daga cikin Mutanan gidan nan ba, bari intuna miki fansace ta kai ku, kar kimanta wannan Duk wannan ƙulle ƙullen Sharrin Makirci ne da Sihiri, Daga yadda naji labarin yanzu nafahimci hakan, To wannan matsalar suce idan sun so suƙone kawunan su, bance kitemaki ko mutum ɗaya acikin suba, kibar su da Zaluncin su, ki tabbata abunda ya kaiku shine zaki tun kara, Baruwan ki da kunce wani ɗauri ko makirci, Jin ana Biga ƙofa Suhaima saurin Faɗin Mother Ina zuwa zanƙara kira" Lafiya dai ko? Mother tafaɗa itama da sauri, Suhaima tace Eh lafiya ta katse wayar taɗau ƙaton hijabinta ta zura, Tana buɗewa taga hajiya Umma ce kamar yadda tayi Tsammani, barka da dawo wa Tayi mata, sannan suka ƙarasa cikin parlourn, hajiya Umma ta shaida wa Suhaima Cewar Daga Gobe tana so tafara yiwa Sulaim Girki A part ɗin sa, Shiru Suhaima tayi batace komai ba iya kacin to data ce," Saƙon gajerene hakan yasa Hajiya Umma nagama Faɗa ta wuce Upstairs Tabar Suhaima Anan, Tunani ne kala kala, Suka haɗewa Suhaima tama rasa wanne zatayi, Maganganun Mother, sai yawo sukeyi mata Acikin Kai, Tunanin Sulaim yafi ɗaga mata hankali da halin dayake ciki Yana cikin jarrabawa da wahala saboda shi kaɗai yasan abunda yake ji, Ta kasa gane shin tausayi ne ko menene, Gashi Mother tace kada ta ƙara temakon kowa, Tabbas itama tasan hakan amma ta rasa dalilin ta nason binciko komai, Jitayi Kanta har ciwo yake saboda rashin nutsuwar da take ciki," *Yarima Sultan* Jiki babu kwari yake Tunkarar Part ɗin Sulaim bayan Sun fito daga Meeting Wanda Baffa yace dole Sai ya zauna anyi dashi, ba don yaso ba, Bayan sa Dogarai ne guda uku suna take masa baya, waɗan da ya taho dasu daga Masarautar Gabas, Tausayin Aminin sa yake, Shin tayaya zai kalli wannan al'amarin Gashi Baffa yace nizan fara faɗa masa, Tayaya? Ta ina zanfara? Ya tambayi kansa cikin zuciyar sa, mamaki ne ƙarara kwance saman Fuskar Yarima Sultan, ganin Mace Da Hijabi har ƙasa Ta fito daga Part ɗin Sulaim, to Wacece wannan, Da wannan mamakin Sultan ya ƙarasa Shiga Part ɗin Dogaran sa Suka wuce makwancin su da akabasu, Ganin Sulaim baya Parlourn ƙasa hakan yasa Yarima Sultan wucewa Sama Kai tsaye, bedroom ɗin sa ya wuce saboda ya gaji, ko kaɗan baya son wahala komai ƙanƙantar ta, Tafiyar da yayi daga Part ɗin Baffa Zuwa na Sulaim gani yake yayi wani gagarumin aiki, Yasaba hatta waya idan aka kirasa Sai an ɗaga masa, Saida yayi wanka yasa kayan bacci sannan ya ɗora jallabiya asama, Yanufi Bedroom ɗin Sulaim Wanda yake da tabbacin yana Ciki Tunda bai ganshi A Parlourn saman ba, tura ƙofar yayi, Yajita a rufe hakan yasa shi yin knocking har sau biyu amma shiru da mamaki Sultan ya ƙara buga ƙofar, But ko motsi babu, Nisawa yayi kafin yaciru wayar sa ya shiga kiran Sulaim, Jin wayar akashe yasa hankalin Yarima Sultan ƙara tashi, Yana ƙoƙarin komawa ƙasa, sai yaji ana ƙoƙarin buɗe ƙofar, hakan yasa shi tsayawa, Kollon Sulaim Sultan yake wanda shima shi yake kallo da alama Sulaim ɗin wanka yafito saboda hatta gashin kansa ajiƙe yake da ruwa hakan yabawa gashin kan nasa damar kwanciya bisa dogon wuyan sa, juyawa yayi Yakoma ciki batare da yace komai ba, ƙarasa Shiga Yarima Sultan yayi, Saraki Barka da dawowa Fatan kana cikin aminci, Allah yasa ba gajiya a tare dakai, Alhamdulillah Ina lpy, Aminina Meye yake Damun ka,? Da sauri Sulaim Yakalle Shi Yana mamakin yadda Sultan ke saurin gane damuwar sa, ya daɗe da Tabbatar wa kansa idan aka cire Ummeetha da Baffa to kaf duniya babu wanda yake saurin Fahimtar halin dayake ciki kamar Amininsa Yarima Sultan, Bana jin daɗi ne, _but now is okay Everything is fine_ Lpy ka kashe wayoyin ka? Yarima Sultan yaƙara Tambayar sa, Lafiya, Abunda Sulaim yace kenan, Yana ƙoƙarin kauda Damuwar sa, Sosai Suhaima Ta tsaya masa acikin Rai, jin tsanar Yarin yar yake har cikin zuciyar sa, Baya fatan koda ƙara ganin ta, Ganin Sultan ne yasa shi rage jin zafin dayake ji acikin ransa ga kanshi yana ciwo duk saboda ita, Don ma yasakarwa kansa Ruwa shiyasa yaƙara jin sauƙin abun, Kayi Dinner? Sultan yakatse masa Tunani, Sulaim yace A'a Maybe anjima zanyi, Idan kai kayi Fine Yafaɗa yana ƙara hawa saman bed ɗin sosai, Saboda ji yake kamar kanshi zai fashe daƙar yake magana a Hakama wai don Sultan ne da wani ne bazai koda tankamasa ba, Ganin Hakan yasa Yarima Sultan ƙara tabbatar wa kansa Sulaim ɗin sa ba lafiya ba, shima bai ƙara cewa komai ba, Ya tashi ya ɗakko Tablet ɗin da yasan Sulaim yanasha idan yana irin wannan yanayin, Ya ajiye ta saman Bedside Drawe, kasan cewar acikin wata ƴar ƙaramar roba Suke, Yafita Don Samawa Sulaim Tea yasha kafin yasha Tablets ɗin," *After Three days Ago* Horn Take tafaman yi, Amma babu alamun wanda ke cikin motar zai motsa bare tasa ran zai matsar da motar daga hanyar daya babbake, Ganin hakanne yasa Suhanna Fitowa daga mota taɗan tsoƙe kyakkyawar Fuskar ta Da gani basai anfaɗa maka ba zaka gane jinin Arab ce, Cikin ɓacin rai Taja dogon Tsaki Ta kwankwasa glass ɗin motar wanda yake Tinted ne akaro na Biyu, ahankali glass ɗin motar ya fara Zugewa, Cikin Sanyin Muryar ta tafara magana wanda ita a ganin ta takai ƙarshe wajan ɗaga murya, Haba Kai yanzu kayiwa kanka Adalci kenan, kazo ka tsaya A hanya sai horn akeyi maka bakasan uzirin Mutum ba, Amma babu alamar zaka Motsa daga hanya, Shiru babu Amsa Hakan yasa Suhanna ƙara harzuƙa ta leƙa cikin motar Driver kawai tagani..!!! _F Pen_✍️ [01/04, 3:10 pm] Zarah Tymre's Henna: https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V WhatsApp group👇 https://chat.whatsapp.com/C9sZ6UCsGEHKSALn3SYSqs _Typing📲_ *_AHALINMU ƊAYA_* 💗💗💗 *_Fatima Y zakariyya👌_* _Tymer's henna_💅 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASS ......✨?* *_T.M.W_✍️* _Sarauniyar👸 Taurarin Marubuta writer's✍️✨_ *_(THE QUEEN👑)_* ________Dedicated to anty salma💎 *_Part 2_* (Littafi na biyu📘) _Godiya ta musamman gareku ɗaukacin masoya na ina matuƙar yaba muku, alkhaerin Allah yakaimu ku a duk inda kuke.🤗😘😘_ *Da sunan Allah mai rahma mai jin kai* *_in the name of Allah, the Entirely Merciful, the Especially Merciful_* ➡️🅿? 3️⃣7⃣➖3️⃣8⃣? *Suhanna* Ƙara harzuƙa tayi taleƙa cikin motar don ganin wane ɗan gwanar ne aciki da har ya isa tazo tana mai magana kuma yana ji, koda taleƙa cikin motar driver kawai tagani, Kamar baza tai magana ba sai kuma, tace kai waye yabaka izinin tsayawa Anan? Sannan bakaji ina maka horn ba kokai kurma ne? A fusace Suhanna ke maganar saboda ranta yaɓaci, Kiyi haƙuri Madam, nima umarni nake karɓa bazan iya matsawa konan da canba matuƙar ba'a mani umarni ba, Drivan yafaɗa cikin girmamawa batare da ya kalle Suhanna dake tsaye saitin murfin ƙofar gidan gaba, Kallon A gogon hannun ta tayi, Tare da jan dogon tsaki, Umarnin waye kake karɓa? Ta tambayi Drivan, Da hannu yanuna mata Bayan motar alamar yana ciki, Koda Suhanna ta ƙara zura kanta sosai bata ga kowa ba babu abunda tagani, sai wani irin wani irin dadda ɗan ƙamshin Turare mai Sanyi, Gashi ya haɗu da sanyin, A.C, Batare da ta ƙara cewa komai ba ta ƙara duban A gogon Dake ɗaure a tsintsiyar Hannun ta da alama sauri take akwai gurin da zataje, kai tsaye ta wuce Security Room ɗin Arab Estate wanda ke maƙale daga gefan babban Gate ɗin Shiga Estate ɗin, Tunkafin ta ƙarasa, Chif Security ɗin dake kula da gaba ɗaya Cameras Ɗin Estate ɗin ya hangeta ta ciki camera ganin Suhanna Room ɗin take Tunkara tasa shi saurin Fitowa saboda yasan gaba ɗaya Ahalin Arab Estate, daga kan ƴaƴa har jikoki yana da hoton kowa saboda tsaro yasan ɗan gida ya san baƙo, Cikin Girmamawa Securitin ya russuna a gaban Suhanna wadda gaba ɗaya annurin Fuskar ta ya ɗauke, Ranki ya daɗe barka da Yamma Allah yasa dai lafiya? Ko kallon shi ba tayi ba ta wuce tare da Faɗin Muje ciki, To yafaɗa tare da saurin wucewa gaba yafara buɗe mata Ƙofar tashiga sannan shima yabi bayan ta, Computer Room ne mai Girman Gaske, gaba ɗaya ɗakin Kayan na'ura ne aciki duk inda ka kalla videon wani ɓangare daga cikin Estate ɗin ne tun daga titin farko Na shiga cikin Estate ɗin har ciki, Shiru Suhanna tayi tare da Goya hannuyen ta Saman ƙirji, tare da zubawa Computer ɗin dake haske Bakin gate ɗin ido, wannan motar take kallo saida ta daɗe tana kallon motar kafin ta juya ta kalli wannan security ɗin, "Wannan motar waye? Ta tambaye shi " Ranki ya daɗe Bansani ba, Amma da'alama babban baƙone nasamu labarin zuwanshi tunjiya amma bansan waye ba" "Jin jina kai Tayi, Oky Amma daga Wajan wa kasamu Labarin Zuwan nashi, Baƙon waye? Ranki ya daɗe Bansan Baƙon waye ba sannan kiran daga Babban Sashe yazo amma bansan waye ya sanar ba, Inaso a ƙarasa kulle General Gate kada kabari motar ta shigo har sai nabaka izinin, Suhanna tafaɗa Tare da Samun Guri ta zauna cikin ɗaya daga cikin kujerun Room ɗin, Fuskar ta babu alamar wasa tayi maganar, Ganin haka ne yasa Securityn saurin Amsawa da To yakarasu yayi kamar yadda tace, zuciyar sa cike da tsoron kada wani abu ya biyo baya yasan akanshi za'a huce, Dama Gate ɗin inda yake a zuge ko rabi bai kaiba, bai wuce inda mota ɗaya zata wuce ba, Wanda da Anbuɗe shi gaba ɗaya, motoci biyar ma zasu iya Wucewa a lokaci guda harma da ragowa, Idon Suhanna nakan Computer ɗin tana kallon motar wadda aka kulle gate ɗin aka barta a daga waje dama bata shigo ciki ba, Sun tsaya ne a hanya, Wallahi gwara inyi asarar Zuwa Gurin aikin nan yau inga iya gudun ruwan Mutumin nan, ko mace cema oho, Zan nunawa wannan mai wulaƙan cin koni wace acikin Estate ɗin nan, saina nuna mishi shi ba kowa bane, Cikin Ranta Tayi maganar a fili kuma Tace Wani Wayema yace Arufe gate abar wannan ƴar hanyar? Security ɗin wanda tuni ya cigaba da Harkokin sa na kula da Cameras, yabata amsa da cewa, ALHAJI ARAB ne, Baffa kuma, To Meyasa? Ta tambayi kanta, Telephone ɗin dake saƙale A wuyan securityn ce taɗauki ruri, da sauri ya duba, Ganin daga idan kiran yake zuwa ne yasa shi saurin ɗagawa, Tunkafin yayi Magana, Sulaim ya katse masa hanzari ta hanyar Tambayar shi, "Waye yabaka izin Rufe gate? Bakasan akwai baƙo a wajan bane, Cikin tsantsar Girmamawa ya furta, Ayi haƙuri yallaɓai, Yanzu Aka bani Umarnin yin hakan, Tuba nake ayimin Afuwa gaba ɗaya ya ruɗe saboda yasan waye Sulaim yasan Hukuncin sa, Wanda idan ya zartar da Hukunci ko Baffa karɓa yake, Sulaim yace Umarni kuma waye yabaka? Security Kallon Suhanna yayi wadda ta ƙara hakimcewa saman kujera, Ba sunan kowa yasani acikin Suba, hakan yasa shi kasa magana ya rasa Meye zaice, Tunkafin Ranka yaɓaci ka gaggauta buɗe gate ɗin nan, Angama Yallaɓai, Kamar wanda yayi mantuwa saiga shi ya ƙara kira, Wannan karon bata waya bane kai tsaye yake kallon Securityn ta ciki Wata Computer, Motar waye Abakin Hanya kadubamin waye aciki, Ranka yada ɗe babu kowa aciki, Madam ce Aciki Kuma Gatanan Saita Camera ɗin yayi Saitin inda Suhanna ke zaune, Suhanna cikin Nutsuwa takai duban ta kan Computer ɗin saiga Sulaim tayi ido biyu dashi, "laaa Ya Sulaim barka da Yamma" Barka Suhanna Meye kike A anan, Dama kice kika ajiye mota a hanya,? Sulaim tambaye ta, fuskar sa ba yabo ba fallasa, Cikin harshen larabci, Suhanna tafara magana, Ya Sulaim kayi hakuri wlh bansan baƙon kabane, Shine ya fara Yimin wulaƙanci yaga na taho, sai suka ƙiyin baya da motar su, kuma nariga su sako kai, Sannan naje nayi musu magana amma shiru babu amsa shiyasa nace a rufe Gate ɗin, takai ƙarshan maganar cikin ƙasa da murya alamar ban haƙuri, Wani abun mamaki, Harar wasa Sulaim yayi mata tare da Faɗin, Dayake gidan kine ko kibari idan kikaje naki gidan saiki bada umarni yadda kikeso kuma wallahi kada kibari ki ƙara 5minute acikin Gurin nan, Sannan saina hukunta ki, shima cikin Harshan nasu yabata amsa, yana gama Faɗin haka ya kashe daga nashi ɓangaran, Da sauri sauri Suhanna tafita bata jira Securitin yabuɗe mata ƙofar fita ba, Ta fice abunta, Cikin ƙaunar zuciya na Bata rama Abunda wancan Mutumin yayi mata ba wanda bata masan waye ba, ko farcan sa bata samu damar gani ba, bare ta iya shaida sa, Motar ta tashiga tayi Rivers ta koma Cikin Estate ɗin da gudun Gaske cikin kwarewa, barin ta gurin keda wuya, Gate ɗin ya zuge kansa wannan motar tasamu damar shigowa kai kai tsaye suka haura titin da zai sa dasu da house ɗin Baffa," *Barrister Sulaiman* Ya Sunanki Ya Tambayi Khaltum wadda ke Zaune saman Kujerar dake Fuskantar Wadda Barrister Sulaiman ke zaune, Da alama A ɗarare take saboda bata wani zauna sosai ba, Batare da ta Kalleshi ba ta Furta, Sunana Khaltum Ranka Ya daɗe, Murmushi Sulaiman yayi, Idon sa nakan Ta, yace, _Wow Nice Name with Beautiful Girl_ Khaltum batasan Abunda yake nufi ba, Kawai tayi Murmushi Saboda bata jin wani yare idan Kacire Hausa, kamar wadda bata yi makaranta ba, Saɓanin Suhaima kwata kwata ba Layin Su ɗaya ba, Shima Murmushi yayi, A tsammanin sa taji abunda yafaɗa, Yaɗora da Faɗin kisa ki jikin ki ki zauna sosai nima nace kizo ne saboda muyi magana amma naga kinkasa sake wa, _Barrister Sulaiman Hasheem Arab By Name_ Shin wani ya taɓa faɗa miki ke kyakkyawa ce? Idon sa akanta yayi mata tambayar, Jin abunda Yafaɗa ne yasa Khaltum saurin ɗagowa ta Kalleshi Suka yi ido huɗu, Ji tayi maganar tamkar a mafarki, kamar kuma kunnuwan tane Sukajiyo mata badai dai ba, Ganin ta Kalleshi kuma tayi Shiru ne yasa shi ƙara mai maita mata Tambayar, Mamaki cike a zuciyar Khaltum, Meye Wannan mutum yake nufi dani, Allah yasa ba kasheni zasu yi ba, don nasan wallahi so yake yayimin wayo, Kamar yasan abunda, take tunani ya katse mata tunani ta hanyar Faɗin, idan Babu wanda ya taɓa faɗamiki ke kyakkyawa bace to yau gashi ni nafaɗa, idan kuma wani ya taɓa faɗa miki, to yau na zama na biyu wajan tuna miki hakan, Khaltum kinada kyau zanso ki kasance dani, kada kiji Tsoron komai niba me cutar wa bane ga abunda nake so," "Tunda yafara magana Khaltum ke kallon shi, da'alam hakan ko a jikin sa, yayin da shima ita yake kallo yayi shiru yana jiran Amsar daza ta fito daga bakin ta," *Yarima Sultan* Sosai ya Rungume baƙon nasu wanda Zuwan sa kenan, Fuskar Yarima Sultan ɗauke da Annurin ganin ɗan uwan nashi, Saitin kunnan sa yafurta Barka da Zuwa, Shattima Fatan ka iso cikin Aminci ya hanya?, Yauwa Prince Allah yasa kana cikin ƙoshin lafiya, Wanda Yarima Sultan yakira da Shattima yafaɗa cikin Muryar gajiya, Ganin Sulaim yasa shi saurin janye jikin sa daga Na Sultan ya ƙarasa inda Sulaim yake tsaye ya zuba hannu cikin aljihu, Ƙarasawa yayi tare da yiwa Sulaim _Big Hug_ Oh Man Baka ko nemana Nayi kewar ka Sosai, cewar Shattima, Barka da zuwa Samrat, _Miss u more_ Yaugaka cikin Arab Family Allah yasa za kaji daɗin zama Damu, Sulaim yafaɗa Fuskar sa babu yabo ba Fallasa, Saida Suka Zauna, Kafin Samrat ya Amsa da Alhamdulillah, Nasame ku lafiya? "Yarima Sultan ya amsa da Lafiya, Fatan Kilishi Aziza na Lafiya, Nayi kewar ta sosai sannan naji daɗin dawowar ku Nigeria cikin wannan lokacin" Samrat (Shattima) Yace tana lafiya kaine wanda tafara nema, muna isowa Daular Sultan, Prince Nagaji Allah inason hutawa, Kunbarni nayi jira abakin Gate ɗin nan, Gashi na haɗu da wata Yarin ya mai tsiwa, dazan ganta yanzu saina koya mata hankali, tanada matsala tayi parking a hanya amma tana tuhumar mu da tambayoyi, Ya Allah, Yarima Sultan yafaɗa yana kallon Samrat, Allah yakawo kafa ashe halinka nanan ba, To yanzu dai ayi mata afuwa duk da bansan wace ta ɓata maka rai ba, Murmushi gefan baki, Sulaim yayi yana jin Su, Baice komai ba, Saboda yasan Suhanna Itama akwai Mita, Amma Allah yahaɗa jinin su sosai tun tana ƙarama, Ƴar gidan Uncle Mansur ce Itace ƴar shi ta uku cikin ƴaƴan shi, wanda gaba ɗaya mata ne su ukun, itace ƙarama acikin su sauran biyun sunyi aure, Itace auta Amma sa'Asar Su Suhailat Sabrina da Saleema ce, Suhanna tana da Shiga rai sosai duk wanda ya zauna da ita sai ya yaba da halin ta, Kwata kwata bata biyu ko ɗaya daga cikin halin mahaifin taba, hasalima tana ƙamar wasu abubuwan da tasani daga gareshi, Ta kasance mai Kaifin basira da iya Sarrafa harshe ga Nutsuwa ga Girmama manya, ga ruƙo da addini akwai ta da hangen nesa, Allah yayi mata baiwa kala kala, Zata iya warware matsalolin da manya suka kasa gane bakin zaransu, Ta warware komai acikin ƙanƙanin lokaci, ma'aikaciya ce acibiyar bincike ta ƙasa wato, mai ruƙe da babban muƙami, kallo ɗaya takeyiwa mutum ta fahimci halin da yake ciki, kasan cewar Kullum cikin nunawa mahaifin su gaskiya take shiyasa, yafi ƙaunar sauran ƴaƴan nasa biyu a kanta, *Samrat* Allah prince Idan naganu Yarin ƴar nan saina koya mata hankali, Batasan dawa take ba inajin ta har tsaki ta jawa mutane, Shattima please kaje ka huta, tukunna Meyasa kake da meta ne, ni bansan wace ce bafa, Aminina ko gane ta? Yarima Sultan ya Tambayi Sulaim, Suhanna ce ƴar gidan Uncle Mansur, Naganta ta camera, Samrat Kasamu ka huta kaci abinci, zata zo tabaka haƙuri, Sulaim yafaɗa yana Kallon Shattima Don yasan shi akwai son girma, shiyasa yafaɗa masa haka," Murmushin ƙasaita Samrat yayi, Ta temaki kanta, yafaɗa tare da kiƙewa cikin isa da nuna Mulki, da'alama Salon mulkin su ɗaya da Sultan, Tamkar Yarima Sultan haka yake komai, Taku yake cikin isa da izza, yayi Shigar Riga da wando na Shadda ruwan ƙasa mai haske wanda akayi mata aikin Da zare Shima ruwan ƙasa amma me duhu, Rigar ta ɗan haura gwaiwar shi kaɗan akwai tsaga faga ko wane gefe na rigar irin aikin sarakai wanda shima anyi masa aiki siriri daga ƙasan shi, Samrat Kyakkyawan matashi ne mai jini ajika tauraron a gurin ƴan mata, Abun so ga kowa, farin jini ne dashi Sosai duk inda ya shiga sai ankalleshi saboda Aji da Mulki ga kyau ga sarauta kuɗi kwa ba'a magana, Shine ɗa ɗaya tilo a gurin Mahaifiyar sa, Wato Kilishi Aziza ƙanwar Sarki Yusuf Mahaifin Yarima Sultan, Samrat ɗan gata ne gaba da baya, Ɗan so ne Duk da yanada ƴan uba amma Shine nagaban goshi, Mahaifin sa Shine Sarkin *GOBIR* dake cikin garin Sakkwato, Samrat Shine ɗana na biyu A gurin mahaifin sa, Hakan Yasa Ake kiran sa Da Shattima, Samrat akwai izza amma bashida wulaƙanci, ga saurin sabo Saidai baya Ɗaukar raini akwai son girma, Ga shida farin jinin ƴan mata, Shiyasa baka raba shi da Waya kullum cikin Waya yake," *_Wannan kenan_* *Suhaima* Tsawon kwana Uku kenan haryanzu Bata dawo dai dai ba, Kullum cikin Tunanin yadda zata bulluwa lamarin Estate ɗin take, Gashi duk yadda taso ta manta da Sulaim acikin ranta ta kasa, Abunda ke damun sa ne kawai ke faɗo mata, sai taji Gaba ɗaya ta rasa sukuni, Tabbas Cikin Ranta Takejin baza ta iya barin Sulaim cikin halin da yake ciki ba, Har ga Allah tasan bata son Koda haɗa inuwa da Sulaim bata Sonshi bata son Ganin sa kamar yadda shima anashi ɓan garan haka, Amma idan ta tuna alkhairi da yayi musu A asibiti sai taji itama tana son saka masa da wannan alkhairin, Bawai don yaji daɗi ba sai don tana Saka alkhairi ga wanda yayi mata koda bai sani ba, sannan tana rama zalunci ko mugunta ga wanda yayi mata matuƙar taji bazata iya yafe wa ba, Idan nace zan temaka masa shin ta ina mazan fara? Ta tambayi kanta, yau tsawon kwana uku bangan shiba dole idon inason Temaka masa To saida haɗin kansa, Maganar Mother ce tafaɗo mata cikin rai, _Suhaima ban turo ku don ku temakawa kowa ba kusani fansa ce kusani fansar muce_, Ya Rabbi Suhaima tafaɗa A fili tare da dafe kanta, Ganin ta kasa samun wata mafita ne yasa ta miƙewa ta nufi Part ɗin Sulaim Tunawa da tayi gaba ɗaya Duk yau bata shiga sashen nasa ba", Fitowar Sulaim, Yana sauri Saboda Yarima Sultan da Shattima Suna Kiran Sa a mota zasu fita, Yana sako kai Suhaima na kawo kai itama a dai dai ƙofar Shiga parlourn, Karaf Suka haɗa ido, Da sauri Suhaima tayi ƙasa danata Idon, can ƙasan maƙoshin ta ta Furta, "Barka da Yamma" Batare da Sulaim yace komai ba yara ɓata ya wuce, Cikin Zuciyar sa ya Furta, Kodai Mayya ce Yarin yar nan" Bazata daina zuwar min part ba, Dole Baffa yasan Yadda zaiyi da ita, da wannan tunanin aka buɗe masa Mota Ya shiga," Suhaima har cikin ranta taji babu daɗin Abunda yayi mata, Amma Saita share, Lokaci na farko da Suhaima tayi wa Sulaim Uziri, gane take duk abunda yakeyi, Rashin lafiyar sace Sanadi, Wannan dalilin ne yasa ta Shanye wannan wulaƙanci," "Aikin take hankali kwance tagama komai kamar yadda ta saba Hatta abinci gaba ɗaya ta kammala, Wanda yanzu itace Mai kula da Abincin Sulaim Tunda hajiya Umma ta bata Umarnin Yimasa Girki Kullum, Ayyuka sunyi mata yawa amma Ahaka take ƙoƙarin ganin tagama komai, Sauri sauri take wajan jira Abinci A Dinning, Saboda yau tana son zuwa tsohon Part ɗin Sulaim, na House ɗin Alhaji Hameed (Abiiy), Bayan ta kammala a tsakiyar parlour, Ta samu Princess tana ƙoƙarin zama a kujera da'alama shigowar ta kenan, Murmushi Princess ta sakarwa Suhaima, Laaa Mai Rufaffiyar Fuska, Ya kike? Nazo inata sallama, nazaci Babu kowa anan," Suhaima itama Martanin murmushi ta maidawa Princess, duk da bata ganin Fuskarta, Ina lafiya Salma, ya kema ya kike, baza kidaina cemin mai Rufaffiyar Fuska ba ko nafaɗa miki suna na Suhaima," Princess, Gaskiya idan biki buɗemin Fuskarki nagani ba, Bazan daina faɗa ba, ace kullum mutum fuskar shi a rufe, Idan kaga yadda Suhaima da Princess suke, Saikayi tsammanin sun daɗe da sanin juna, Kamar ba shekaran jiya suka fara haɗuwa ba," Mai Rufaffiyar Fuska, Yaya Sulaim baya nan ne,? Gurin sa nazo..!!! _F Pen_✍️ [01/04, 3:10 pm] Zarah Tymre's Henna: https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V WhatsApp group👇 https://chat.whatsapp.com/C9sZ6UCsGEHKSALn3SYSqs _Typing📲_ *_AHALINMU ƊAYA_* 💗💗💗 *_Fatima Y zakariyya👌_* _Tymer's henna_💅 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASS ......✨?* *_T.M.W_✍️* _Sarauniyar👸 Taurarin Marubuta writer's✍️✨_ *_(THE QUEEN👑)_* ________Dedicated to anty salma💎 *_Part 2_* (Littafi na biyu📘) _Godiya ta musamman gareku ɗaukacin masoya na ina matuƙar yaba muku, alkhaerin Allah yakaimu ku a duk inda kuke.🤗😘😘_ *Da sunan Allah mai rahma mai jin kai* *_in the name of Allah, the Entirely Merciful, the Especially Merciful_* ➡️🅿? 3️⃣9️⃣?4️⃣0️⃣📖 *Princess* Mai Rufaffiyar Fuska, Yaya Sulaim Baya nan ne? Gurin sa nazo, Tayi Tambayar tana kallon Suhaima" Ɗan jin Suhaima tayi, har tabuɗe baki zatace yafita sai kuma Tace, Bansani ba Amma dai nima ban ganshi ba Tunda nazo, Oky badamuwa, Muma dawowar mu kenan Muka Sauka a part ɗin Grandad shine nazo nagai dashi, Ganin Princess ta sake Sosai da ita, Yasa Suhaima, tabbatar wa kan Princess batada matsala, Jitayi tana son Tambayar ta princess ɗin Wasu abubuwan game da Estate ɗin, Batare da wani Dogon tunani ba, Suhaima ta dubi Inda Princess ki zaune, Tace Yauwa Salma, zan iya tambayar ki dan Allah idan babu damuwa?" Princess wadda ke ƙoƙarin meƙewa da niyar tafiya, Jin abunda Suhaima tace, yasa ta Sakin Murmushi ta koma ta zauna, laaa Bakomai ki tambayi duk abunda kike son ji, idan nasan amsar zan faɗa miki" "Sosai Suhaima taji daɗin, Maganar da princess tayi, Yauwa nagode Amma Muje waje Cikin Harabar Part ɗin Nan sai muyi maganar" Hakan yayi, don Wallahi idan Yaya Sulaim yazo ya gammu a parlourn sa, mun Banu, Princess tafaɗa dai dai Suna Fita daga parlourn hannun ta ruƙe da wata ƴar madaidaicir jaka ta Kwali An rubuta *DOLLARS KITCHEN* sai akayi zanan fork da Shawarma Ajikin Jakar, Kindai Banu, Ke kaɗai Donni Bai siyasa yamin komaiba, Suhaima tafaɗa cikin ranta, Kujerun kaba ne a gurin wanda akayi su cikin wani Salo mai kyau dake Cikin Harabar Part ɗin daga gefe kaɗan , Gurin Tamkar garden, Saboda yanayin Sa, Amma ba garden bane gurin hutawa ne da shan coffee kamar yadda aka rubutu daga jikin wani ɗan Allo, Tunkafin Suhaima ta Zauna Idon ta ya hango mata Khaltum Na Nufo Part ɗin, Saboda daga inda Suke Ana iya ganin komai duk da an zagaye Gurin da Glass, Zaman Da Suhaima batayiba kenan Tana jiran zuwan Khaltum, ta tsaya atsaye ne yadda Khaltum ɗin zata fi gano ta, Lafiya dai? ki zauna mana princess tafaɗa tana kallon Suhaima, Lafiya yanzu zan zauna, Ganan ƴar Uwata ta taho So nake ta ganni, Princess tace, Ayya dama kinada Sister anan? Eh ina da ita, Suhaima tabbata amsa a gajar ce, Cikin nutsuwa Khaltum taƙarasu inda Suke Tunda ta taho Suhaima take kallon ta Tunda ga sama har ƙasa Saboda Tsabar mamakin ganin Khaltum da kayan da batasan ta dasu ba, Sabuwar Arabian Gown ce Ajikin ta Red colour ƙirar Dubai rigar Ta haɗu Sosai Ta ɗaure zaran Rigar Zuwa bayan ta, gashi rigar ta amshi jikin Khaltum ɗin Kasan cewar tana da ɗan garin jiki, Sannan tayane kanta da mayafin Rigar wanda bawani girma ne dashiba" Da wannan mamaki Suhaima tasamu Guri ta zauna, Cikin Ranta tama rasa tunanin da zatayi, Na inda Khaltum ta samu wannan rigar, wadda tasan ko ba'a faɗa mataba mai tsada ce, Babu ko alamar Wani abu A fuskar Khaltum, itama ta zauna, Murmushi Ta sakarwa Suhaima, Ganin princess yasa ta yin mamaki, Masha Allah Ina Suhaima ta samu wannan kyakkyawar, Ashe itama tafara shigewa cikin ƴan gidan shine ni zata hanani, gara da Allah yanuna min, dama itace matsala ta, waya sanima ko itama tayi Saurayi Acikin ƴan gidan, Uhm taya zatayi wani saurayi kullum fuska a rufe, wani ɓangaran na zuciyar Khaltum yabata Amsa," Da Sauri Khaltum ta miƙawa princess hannu Da Nufin Su gaisa, Sai a lokacin princess ta kalle ta sosai, Tare da ɗauke kai gefe, Barka da Zuwa, Abunda princess ɗin tafaɗa kenan Tare dayin murmushin gefan baki kamar na dole, gaba ɗaya taji Khaltum ɗin bata yimata ba Sam," haɗuwar jini ce ita kuma sam jinin su bai haɗuba Suhaima ta lura da hakan, Amma sai ta share suka gaisa da Khaltum ɗin sosai, Tare da nunawa junan su kulawa na rashin ganin juna a kwana biyun, "Princess Ga Khaltum, Ita ce ƴar uwata a gaba ɗaya duniyar nan," "Khaltum kema ga Princess Salma, Tanada kirki sosai," Ƙara washewa baki Khaltum tayi, Saboda ita dai a rayuwar ta tana son taga kyakkyawan mutum, bama ace tasan shi, tofa kobe kulataba ita saita kula shi, Bare wannan da take ganin ta kamar a Indian film Mamaki, matake da taga sunajin hausa, " Sannu Princess Ya kike Khaltum tafaɗa tana kallon ta" Princess Tace lafiya fatan kema haka, bata jira cewar Khaltum ba Tafara Fito da Shawarma daga cikin wannan ƴar jakar kwalin Wadda aka Rubuta Dallors Kichen, Guda Uku ce Shawarmar Acikin wata farar takarda kamar tissueee park, saida tafara miƙawa Suhaima Sannan tabawa Khaltum duk da itace mafi kusa da ita, Bayan Suhaima ta karɓa saida ta jujjuya ta A hannun ta Sannan tace, Nagode "Murmushi Princess tayi, tace Haba kinada yawan godiya kamar Anyi wani abu, Yanzu ki tambayeni abunda kike son Tambaya kafin na tafi, Saboda inason komawa House ɗin mu Before Magrib, Nima Nagode Princess, Khaltum ce tafaɗa, Saida Fuskar Salma ta canza Saboda bata son A katse mata magana, Khaltum Meye haka? Suhaima tafaɗa tanaɗan zaro ido waje, Cikin Rashin Sanin Abunda tayi, Tacewa Suhaima Mekika gani? Suhaima tace, Kallifa Abunda kike yi Tafaɗa tare da nuna Shawarmar dake gaban Khaltum wadda gaba ɗaya tabuɗe cikin ta tanacin Meat and salad ɗin sake cikin Shawarmar , Dama Haka Ake yi?" Duban Gaban Khaltum Princess tayi, Tare da kallon ya tsun Khaltum ɗin wanda gaba ɗaya ta Suka ɓaci da BAMA, Bata san lokacin da dariya ta kwace mata ba, To Meye? Dama Ba iya kayan Cikin Kawai ake ciba, Sai a yadda ɓawon," Inna lillahi, To Meye ɓawon Aciki Suhaima taƙara Tambayar ta, Take Khaltum ta nuna, Bread Ɗin Shawarmar 😂 Dariya Princess take hadda dafe ciki, Itama Suhaima saida ta dara, Amma ba sosai ba, Saboda batason Khaltum ɗin daji babu daɗi, Kallon gaban Su Khaltum tayi, don ganin su tayaya sukecin tasu,, sai tayi rashin sa'a babu wanda ya fara cin tashi acikin su," Ya akeci to? Ta tambayi Suhaima, Niko jiya da aka bani, Ahaka naci, Saboda Meye Amfanin ɓawon ? Oh Khaltum bafa ɓawon bane, kamar gurasa haka yake, gaba ɗaya ake haɗawa aci ba'a warware wa, Ahaka zaki ringa ci Suhaima tafaɗa tanajin haushin ƙauyancin da Khaltum keye," Ganin har lokacin Princess bata dena dariya ba yasa Khaltum jin haushin Suhaima don gani take gaba ɗaya ita ta Wulaƙan tata a gaban princess don kada tayi ƙawance da ita," Lura da kamar ran Khaltum ɗin ranta yaɓaci yasa Suhaima Faɗin anfara kin Magrib muje muyi Salla ko, Sai lokacin Salma ta bar dariyar, Sorry yama kike da Suna tafaɗa tana kallon Khaltum, Kinbani dariya Sosai, Like bikimasan yadda akecin Shawarma ba, Hhm Nah Wow Allah ya kyauta gaba, Yauwa yanzu Suhaima bikiyi tambayar ba gashi har anfara Ƙiran Sallah, Kuma zamu wuce house Maybe gobe zandawo Tunda ban haɗu da yaya Sulaim ɗin ba, Princess na kawa nan tamiƙe batabi ko takan Shawarmar da ta ajeye a gabanta saman ɗan table ɗin ba, tacewa Suhaima Allah yabamu alkhairi, Tana kaiwa nan ta tafi," Tana barin gurin, Khaltum itama tameƙe, Cikin ɓacin rai, Kallon ta Suhaima tayi tace, A'a ina zuwa? Zankoma ne ina da aiki, sai mu ƙara haɗuwa, Amma ai kabari muyi Salla ko? Banayi, Khaltum tafaɗa, Tana tafiya daniyar barin gurin, Khaltum, Suhaima tafaɗa a zafafe, Da sauri Khaltum tajuya bata masan lokacin data zauna ba, Har Ta tsorata Khaltum badai tsoro ba, Sannan tasan Wace Suhaima sarai, Zata iyayi mata abunda zatayi kwana 3 bata Fito ba, A Hakama wai don itace, Ganin Khaltum ta tsorata ne yasa, Suhaima kwantar da Murya cikin sanyi, Tace Khaltum kiyi Hak'uri ba daniya nayi ba, Laifin kine, Naga kamar kinji babu daɗi, Akan Maganar danayi, banyi don in wulaƙan takiba, gyara nayi miki a matsayi na na ƴar uwar ki, wanda ko wani naga zai wulaƙan tamin ke sai inda ƙarfina yaƙare, princess kuma Tayi dariya ne saboda abun yabata dariya bawai don wulaƙanci ba, a iya jiya zuwa yau nafahimci hakan daga gareta, idan kika fahimce ta tanada sauƙin kai sosai batada matsala yanzuma na kira ta ne don in tambaye ta wasu abubuwan game da estate ɗin nan yadda komai zai zo min da sauƙi" Murmushin yaƙe Khaltum tayi, tare da Faɗin Bakomai nasan baza ki cutar dani ba, Kun ƙara waya da Mother kuwa?" Suhaima tace, A'a Bamu ƙara ba, Amma zanƙirata Idan katin wayar bai ƙareba, Khaltum ina kika samu wannan rigar Suhaima tafaɗa tana nuna rigar jikin khaltum da ɗan ya tsanta? Ɗaguwa Khaltum tayi da sauri, don tama manta Suhaima bata santa da kayan ba, inda inda tafara, tama rasa Meye za tace saboda tasan ko giyar wake tasha idan Tabari Suhaima taji labarin tana tare da Wani ɗan cikin estate ɗin nan kuma a matsayin Saurayi har yayi mata siyayyar kaya, ai sai takasheta da duka😅 Tsareta Suhaima tayi da ido ƙarara tagano rashin gaskiya, cikin idon Khaltum ɗin amma sai ta basar, ta hanyar Faɗin inajin ki faɗamin, Em'Am'Am dama budurwar danake aiki a Part ɗin suce tabani, Shine nikuma nasa yau don taji daɗi, Cikin Alamar rashin gaskiya takai ƙarshan maganar, Hmm Suhaima tayi gajeran Murmushin mai ɗauke da Ma'anoni daban daban, Badamuwa Kiyi mata godiya sosai a madadi na idan nazo nima zanƙara yi mata," Ƙul ƙul" hantar cikin Khaltum takaɗa, Amma sai ta daure tace to Insha Allah, Suhaima jitayi tama fasa faɗawa Khaltum Abunda ke faru, Muje nayi Salla ko? Naji har sun shiga masallaci" Da sauri Khaltum tace A'a ni Zankoma saboda ina tsoron dare, tafaɗi hakanne tunawa datayi Tabaro Barrister Sulaiman a gate ɗin shigowa part ɗin Baffa yana jiran ta cikin mota kuma yace tayi Sauri dama shi yakawo ta," "Oh Allah Khaltum ke kam ki rage wannan tsoron naki mana ke komai tsoro yake baki, Shikenan nagode da ziyara, nima ina nan zuwa insha Allah kinga sauɗaya na taɓa zuwa aiki yamin yawa shiyasa," To Allah yakawo ki lpy Tafaɗa dai dai suna ficewa daga cikin Coffee gard ɗin, Suhaima tayi part ɗin hajiya Umma kai tsaye ita kuma khaltum ta miƙe ta nufi bakin gate daga can inda Barrister Sulaiman yayi Parking ta yadda ba wanda zai iya hango shi," *Ummeetha* Tunkafin Su ƙarasa shiga Cikin Parlourn Ummeetha Ta hange su, Marhaban lale, Da zuwan, Shattima, Tafaɗa Fuskarta ɗauke da Murmushi, Shima Shattima Murmushin Yayi, Dai dai Suna Zama Shikuma Yaje gaban Ummeetha ya russuna Cike da Girmamawa, Barka Da Warhaka, Umme Nayi Farin cikin Ganawa daku, Allah yasa kuna Lafiya, Masha Allah Lafiya Alhamdulillah, Ya Kilishi Aziza Fatan Tana cikin Aminci, yaushe kuka dawo ƙasar? Tana Lafiya Saƙon gaisuwa Agareku, Kilishi tace A gabatar, Cikin Satin nan muka dawo, "To muna godiya, idon ta tambayar kan Sultan, Yarima Fatan kana Lafiya, Sai a lokacin shima ya tashi yaje gabanta don Su gaisa, Saboda su haka al'adar su take, idan zasu gaida babba wanda suke jin kunya to sai sunje gaban shi, Sannan basa gaisuwa cikin gaisuwa, Ana gaisawa da Wani suma Su miƙa tasu, Basayin haka," Saida Suka gaisa Sosai, Sannan shima Sulaim ya matsa su gaisa, Nazari Sulaim Ummeetha ta shiga yi, Ganin yafaɗa tunani ta fara kodai rashin lafiyar sa tata shi kwana 2 bata sani ba, Ko kuma labarin Auran sa Da Saleema ne yasa shi canzawa haka, Tausayin shine ya lulluɓeta, tsakanin ɗa da uwa sai Allah, Tasan Zuwa Yanzu yasani amma bazai taɓa yi mata maganar ba, Ita dai taji daɗin hakan sosai Amma taso ace matar wata ce ba Saleema ba, Taso ace ɗanta yasu Macen da zata kula dashi sosai, Saboda Saleema ita kanta So take a kulada ita, Amma ya zatayi Dole Zata so Saleema kodan Alkhairin iyayen ta akan Sulaim, da su baki ɗaya" Part ɗin Baffa Suka wuce Acan ne, Baffa Yake ƙara Sanarwa Sulaim Maganar Auren Tsakanin shi da Saleema ƴar gidan Uncle Bello, dakuma Barrister Sulaiman shida Sabrina ƴar gidan He Excellency Sambo, Sai Saleem da Suhailat Ƴar gidan Alhaji Hameed Arab Ƴar uwar ka kenan, Ina fata Yariman Gabas ya Sanar maka Zuwa nan da Wata biyu masu zuwa insha Allah cikin sai kufara shiri, kame Fuska Baffa yayi maganar saboda kar Sulaim yace baya so," Sulaim Wanda gaba ɗaya Hankalinsa ma ba a gurin yake ba, Ba abunda yace jiyaye kawai bazai iya Zama ba gwara yaje ya kwanta ko yasamu sauƙin, Nauyin Da zuciyar sa tayi masa, Tashi yayi hakan yasa Suma duka Suƙa miƙe Su kayiwa Baffa Sallama, kana Suka wuce, Dama daga Asibitin Sulaim suke, Yaje ɗakko wani File, Gaba ɗaya Sungaji kamar waɗan da sukai tafiyar ƙasa," "Kace gaba ɗayan ku angwaye ne, Gaskiya dole nima na nemo matar Aure Bazai yiyuba da Auranku nikuma ina binku a baya ba Shattima yafaɗa yana kallon Yarima Sultan, Yarima Sultan yace Shine Angwan nace maka zanyi Aure ne? A'a baka faɗamin ba saboda banida mahimmanci a gurinka, Amma naji daga Babbar Taska Majiya mai ƙarfi, Kallon bangane abunda kake nufi ba, Sultan yayiwa, Samrat yana neman ƙarin baya ni, Ɗagamasa gira Samrat yayi, Eh Baka faɗa min ba, Mai martaba sarki ya sanar dani, Shine kuka haɗa baki aka samuku lokacin biki ɗaya ko, Dan nakun ma yace Wata Biyu ne, "Common Samrat, Banfahince abunda kake faɗa ba" "To Meye baka fahimta ba, Komai kasani, Bikin ka mana kaida Gimbiya Sultana, Da Safwan Shiga Gimbiya Shaheedah, jiya Mai martaba ya sanar a babbar fada, Amma dai kusan kwana 4 da tsaida ranar, nima Sha'afa nayi banyi maka maganar ba sai yanzu danaji anyi wannan, Amma gaskiya Prince ku yaudare ni Ai ko a waya sai kusanar min da cewa aure zakuyi nima na shirya" Kallon Shattima Yarima Sultan yake, Irin kallon ka zare ɗin nan, Aure kuma Gaba ɗaya Sultan ya marasa Tunanin Meye zaiyi, Ya kasa yadda gani yake tamkar a majigi, Yasan dai Samrat bazai taɓa yi masa ƙarya ba, To Amma ya akai niban saniba, cikin wannan tunanin yaji motar ta tsaya cak, Alamar Sun ƙaraso, Sulaim ne yafara fita, sai Shattima wanda ke zaune gidan gaba shima yafita, har ya fara tafiya sai ya dawo ɗan leƙawa cikin motar yayi kaɗan, Prince lafiyar ka kuwa, ka fito mu tafi naga Tunda nayi maka maganar nan ka canza, Allah yasa ban ɓata maka rai ba, No Shattima badamuwa kaje gani nan shigowa yanzu, Yarima Sultan yafaɗa. Yana gyara zaman sa acikin motar, A fito lafiya abunda Shattima yace kenan, Ya juya shima ya nufi cikin Part ɗin wanda Sulaim har ya shige, "Barin Shattima a gurin keda wuya, Yarima Sultan ya ajeye wata nannauyar ajiyar zuci, Tare da Dannawa Ummul Bait kira, Bayan Sun gaisa, Kamar kullum, Sultan ya Fara magana, "Allah ya temake Ummul Bait Yarima yasamu wani baƙon labari, shin akwai abunda ke faru acikin Daular Sultan ne? Yasamu labari kenan, Ummul Bait tafaɗa Cikin ranta, A fili kuma tace, Abubuwan da Suka faru bayan barin Yarima Daga Masarauta ai Suna da yawa, Kozan iya jin wanne, Yarima ke nufi? Shiru Yarima Sultan yayi babu Amsa, duk da a waya ne bazai iya ce mata maganar Aure ba, Yarima Na bisa layi kuwa? Ummul Bait tafaɗa daga ɗayan ɓangaran hadda Ɗan ƙunshe dariyar ta, "Allah yaƙara miki wayan nasara Sultan nakan layi, To shikenan nizan Sauka akwai abunda zanyi yanzu, bata jira cewar Yarima Sultan ba ta kashe wayar, Kamar Yarima Sultan zaiyi kuka hake yake bin wayar da kallo kamar mai Son gano wani abu a ciki, Tabbas ta tabbata, Amma me yasa za'ayimin haka, Ji yaye bai yadda ba hakan yasa tunanin sa yabashi damar kodai yakira mai Martaba ko Allah zaisa shi ya faɗa masa abunda ke faruwa, "Hakan kuwa a kayi, Dialling Wayar Sarki yayi, Tayita ruri ba'a ɗaga ba, Hakan yasa bai ƙara kiraba, Saboda bai san wane uziri Mai martabar yake ba, yana cikin dogon tunanin nasa sai ga kiran Sarki na shigowa, Da sauri ya ɗaga, Tamkar yana Gabansa haka ya Russuna Ciken tsantsar girmamawa yagaidashi sarki," Murmushin Farin cikin Jin muryar Yarima Sultan Sarki Yayi, Saida ya tambayi Baffa yana lafiya da Sulaim, Sannan yaɗora da Faɗin, "Yarima dama inason zankira ka kan wata magana, Nasan zuwa yanzu labari ya riskeka, To inason kafara shirin dawowa, Masarautar Gabas Don fara shirye shiryen Aure Tsakanin ka da Sultana, Tunda Kuna son Junanku Alhamdulillah, sai ɗan uwanka da Safwan da Shaheedah ƴar gidan marigayi Galadima Abdullahi, Yarima Sultan hi yayi gaba ɗaya Duniyar tana masa Yawo a saman kan sa komai na juya masa, Yamai rasa Abunda Zaice, Sultan kana lafiya kuwa? Da sauri yace, eh Ranka ya daɗe, Insha Allah zan sanar da ranar dawowar tawa Allah yasaka da Alkhairin sa Allah ya jiƙan Sarki Adam Shareef," Ameen Summa Ameen, Mai Martaba yafaɗa yana kashe wayar," Mamaki yake sosai, Yana tunanin yaushe yace yana son Gimbiya Sultana, waye yahaɗa masa wannan tarkon da makircin, Yasan da sarki yasan baya son ta Bazai taɓa yadda asaranar nan ba, saboda yana cikin dokar masarautar gabas, Ba'a auran dole ga kowa," Tunanin mafita ya fara, Amma ya hanga tako ina babu, Shiru yayi yadafe kansa princess ce tafaɗo masa cikin Zuciya, Tunawa yayi, da wayar da yabata da sabon Sim a ciki sannan ya ɗau number ɗin Layin, hakanan yaji yana son, jin shirmanta, numbar ya shiga lalube, yayi Save ɗin numbar da JERRY hadda emoji na Murmushi a gefan Sunan, sai kuma yaji kamar kada yakira, kamar wanda aka zungura kawai ya Danna kira, Saidai anyi rashin sa'a wayar a kashe take, hakan yasa shi ƙara zamewa ya kwantar da kansa jikin kujerar Motar da yake kai, ya lumshe ido ya tsunduma duniyar tunani," Barrister Sulaiman ke zaune shida khaltum hannun ta ruƙe da Chocolate Shikuma yana shan coffee, Dakagan su kasan suna cikin nishaɗi da farin ciki, Khaltum har ta canza shiga yanzu Riga da wando ne a jikin ta rigar har gwaiwa T-Bubu amma ƴar kanti, shikuma wanda ya buɗe sosai daga ƙasa, Hulace a kanta dagani ta kayan ce," Yallaɓai nagode sosai, da Alkhairin ka a gareni, Kullum baka gajiya kayan nan da kake ta siyamin ai sunyi yawa, Dariya yayi wanda har haƙoransa saida suka bayyana, _My Beautiful_ nace kidaina cemin Yallaɓai bana so, kisamu wani sunan mai daɗi ki ringa faɗa min, kuma Duk abunda na siya na baki ai banfaɗi ba ko kinma sonki nake sannan auranki zanyi, Nanda wata biyu za'a ɗauramin aure da Sabrina, anayi ba jimawa tsakani kema zan aure ki, Fatan dai kinshirya zama da Kishiya ya tambaye yana kallon idon ta cikin sigar wasa," Ƙasa tayi dakai yana wasa da ya tsunta, Kafin tace, Ni gaskiya bana son kishiya ban tsara rayuwata da haɗa miji da wataba ko wace, Amma Indai akan kane na yadda inzamu nice ta huɗu 4 ma, Amma inajin tsoro fa, Naga Sabrinan kamar tanada faɗa sannan kuma ita ƴar uwar kace gata kamar balarabiya tafini kyau..!! Hhm kwaɗayi mabuɗin Wahala khaltum sai a kula. *_Wannan kenan daga alƙalamin_* _F pen_✍️. [01/04, 3:10 pm] Zarah Tymre's Henna: https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V WhatsApp group👇 https://chat.whatsapp.com/C9sZ6UCsGEHKSALn3SYSqs _Typing📲_ *_AHALINMU ƊAYA_* 💗💗💗 *_Fatima Y zakariyya👌_* _Tymer's henna_💅 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASS ......✨?* *_T.M.W_✍️* _Sarauniyar👸 Taurarin Marubuta writer's✍️✨_ *_(THE QUEEN👑)_* *_TEAM FIVE STARS💫_* *TAURARI BIYAR*✨✨✨✨? ________Dedicated to anty salma💎 *_Part 2_* (Littafi na biyu📘) _Godiya ta musamman gareku ɗaukacin masoya na ina matuƙar yaba muku, alkhaerin Allah yakaimu ku a duk inda kuke.🤗😘😘_ *Da sunan Allah mai rahma mai jin kai* *_in the name of Allah, the Entirely Merciful, the Especially Merciful_* ➡️🅿? 4?1⃣➖4?2⃣? *Khaltum* "Ni fa ina jin tsoro, Na ga Sabrina kamar tana da faɗa, kuma ka ga ita ɗin ƴar uwar kace, gata da kyau kamar balarabiya, Tafini kyau, wai ku gaba ɗayan ku haka kuke? Tafaɗa Tare da kai kallon ta Kan Barrister Sulaiman, sai akayi sa'a Shima ita yake kallon," Ƙara Matsawa yayi sosai Jikin khaltum Hartanajin ƙamshin turaran sa tamkar ita tasa, Abunka da wadda bata saba ba, gaba ɗaya ta takure jikin ta guri ɗaya, jin yakama hannun ta yasa ta saurin Runtse ido, Murmushi Yayi, kafin yace wai Meyasa baza ki waye ba, wannan duk nameye? Emm, hakan ya nuna bakya sona kenan ko? "A'a Nifa bahaka nake nufi ba, Kawai dai Ni bansaba irin wannan abun ba, Babu wanda ya taɓa zuwa kusa dani irin haka, Saboda Mother tace Babu kyau matuƙar ba aure kukai ba, A Film kawai nake ganin irin haka" Ɗaure Fuska Barrister Sulaiman yayi, Yace To Nima ai auran naki zanyi ko kin manta, Sannan duk wanda yafaɗa miki Haka Ƙarya ne.... Zunbur Khaltum ta miƙe tsaye kamar wadda aka tsikarawa allura har saida Barrister ya ɗan tsorata yayi tsammanin wani abune ya cijeta, " Khaltum tace, Mother Bata ƙarya, Bakasan wace ita A guri naba, ita ɗin uwa ce da babu kamar ta, Ganin ya kafeta da ido hakan yasa tayin shiru, Tare da Sunkuyar dakai, Da'alama ta manta dawa take magana, Yallabai kayi haƙuri na manta kaine," Shi dariya ma ta bashi, Saboda har ga Allah yake Son ta, ya rasa Dalili, "Bakomai Zo ki zauna, Saida ta zauna sannan ya cigaba da magana, Beauty, Nifa bawasa nakeba da gaske ina sonki, Yakama ki saki jikinki, Idan kika saki jiki zakiji daɗin rayuwa dani komai zan miki babu abunda zaki nema ki rasa matuƙar ina raye, Sannan aure na da Sabrina ba wata matsala bane, Akwai dalilin yinshi, zan iya auran ki kuma in aure Sabrina Duka a rana ɗaya, babu wanda ya isa ya hana, Sannan nifa a gurina kinfi kowace mace kyau a duniya kema daina haɗa kanki da wata," Murmushi Khaltum kaye Wanda dagani kasan tun daga ƙasan zuciyar ta yake, Ashema Nafita kyau hasken fata kawai zata gwadamin, kuma shima idan na cigaba dacin kayan daɗi sai nazo Nafita, Tunanin ta zancen zuci take wanda batasan yafito fili ba," Ganin Barrister na dariya Sosai hakan yasa ta saure dafe bakin ta, Hannu yakai yaɗan ja kumatun ta kaɗan, Kinganki ko bakyaji Ashe kayan daɗi ne suke sa Hasken fata, Idan Sune kuwa to Saikin fi kowa ce mace haske a duniya, Wannan alƙawari ne, Kin san me kuwa? Da sauri Khaltum tace A'a, Zanyi miki, Wata babbar bazata Amma sai gobe, yanzu dai tashi mu tafi," "Cikin nishaɗi dajin daɗi ta miƙe, Hannun ta cikin nashi Suka nufi Sashen sa", *Dr Jabir* Kwance yake Saman kujera, Mai mazaunin mutum Uku 3 siter, gaba ɗaya ya tattara hankalin shi, Akan Screen ɗin wayar shi, Daka ganshi basai anfaɗa maka yana cikin Annushiwa, yanayin sa kaɗai Ya Isa kagane, video Call Suke shida Dr.Anisha Wanda itama Anata ɓangaran Tana cikin Farin ciki, " My Dr. Kasan me? Girgiza kai Dr. Jabir yayi, Kafin Yace, A'a Rayuwata saikin faɗa" Em, Dama, Am Yama tafaɗa tana kallon Shi ta screen ɗin, Murmushi yayi kafin yace, Hayatiy Ai bansan Meye za kifaɗa ba, Dan Allah kifaɗa min inajin ki, To shikenan kashirya infaɗa maka,? Dr. Aisha ta ƙara tambayar sa akaro na biyu, Shima ƙara ɗaga mata kai yayi kamar ƙaramin yaro, Saida Dr. Anisha tagama jamasa rai, tagama sa masa tunanin wani babban Abun zata faɗa kawai tace, "Yauwa My Dr. Kanaji ba Em Rayuwar Jabir, Ina jinki Inajiran ki Bazan gajiba, duk abunda kikai girman kine, Awwwn😍 To rufe idon ka, ba musu ya rufe Idon sa kamar yadda ta buƙata, Cikin Nutsuwa, Dalla Dalla, Ta Furta, Ina Son Ka, _I love you More than My Self_," Jin daɗin kalamanta ne ya hana Dr. Jabir buɗe ido har'na tsawon wani lokaci, Murmushi kawai yake famanyi, jiyayi kanshi yana Masa yawo a sararin Samaniya, Kabuɗe idon ka mana, A hankali ya ware idon sa akan Fuskar ta Tana Murmushi, Hannu yasa yashafi gefan Fuskar ta tasaman Screen ɗin Wayar tashi Sannan yace, "Lillahi Ya faranta miki Hayatiy, ina ƙaunar ki fiye da rayuwa ta, Komai ya kusa zuwa ƙarshe, nan da 2 months zakiza ma mallakin Jabir gaba ɗaya, Anisha," cikin Sanyi murya yakira Sunan ta, Na'am, Ta amsa tare da maida hankalin ta gurin shi baki ɗaya, Zanyi miki wata tambaya, Ina fatan zaki amsamin, Insha Allah, taba shi amsa, Kinga jiya, Aka Samana Ranar aure, Nayi matuƙar farin ciki, jin abun nake tamkar a mafarki, Sannan nayi mamakin karɓar soyayya ta da kikayi da Sauri haka, wanda banyi tsammani ba, keɗin ta musamman ce acikin rayuwa ta, Ina son kifaɗamin, har yanzu kina son Dr. Sulaim?. Kyakkyawar Fuskar ta da ta ɓace daga Saman Screen ɗin wayar sa hakan ya tabbatar masa data Kashe Kiran, cikin Sauri ya ƙara kiran ta amma ina Bata ɗaga ba Da'alama tama sauka daga Layi, Oh Allah Jabir ka kwafsa, Yafaɗa tare da dafe goshin sa, Shikenan najawa kaina,ya faɗa dai dai yana tashi zaune daga kwanciyar da yake," *Princess* Kallon Ya tsunta hannun ta take tana tafaman sakin murmushi Da'alama Jan lallan da akayi mata a ya tsun nata, Ya burgeta gashi Sunyi Ja sosai, zoben hannun ta ɗaya ta dai dai tawa zama saboda yaɗan kar kace, Take zuciyar ta ta tuna mata da wanda yabata, zoben nanYarima Sultan ne, Murmushi ta ƙara saki a karo na biyu, Da sauri ta miƙe tayi hanyar Bedroom ɗin ta tunawa da tayi akwai Ɗayar Kyautar da Yarima Yabata wadda tama manta da ita bata duba taga Meye ba, hakan yasa ta tashi cikin Sassarfa, "Diamond ina zuwa haka Cikin sauri? Juyawa princess tayi ta kalle Mommy wadda suke zaune ita da Ummeetha suna Tattaunawa game da Yadda hidimar biki zata kasan ce," "Mommy yanzu zandawo, Wani abu zan ɗakko a bedroom ɗina, Afito Lafiya mommy tafaɗa, tare da maida hankalin ta gurin Ummeetha, Bayan Princess tashiga, Bedroom ɗin Har key saida tayi masa taciki, Kafin tayi tsalle ta faɗa saman makeken Bed ɗin nata, Box ɗin ta ta janyo wadda Tunda suka dawo daga, Masarautar Gabas, bata ƙara koda taɓa taba, kayan ciki tashiga fito dasu ɗaya bayan ɗaya, saiga wannan kyautar da Yarima Sultan yabata wadda, Aranar bata kai ga buɗewa ba Ummeetha ta tazo, Buɗewa tashiga cikin zumuɗin ganin Meye aciki, saida tagama buɗe gaba ɗaya ledar dake jiki kafin tazo kan kwalin waya, "Waya, Princess tafaɗa a hankali kafin ta cigaba da ƙoƙarin buɗe kwalin, Wow, ta furta tare da zaro wayar daga cikin kwalin ta, Wayar ta haɗu sosai ƴar madai dai ciya, ƙirar IPhone tafi waccan wayar tata girma wadda ta bari a part ɗin Yarima Sultan ɗin, Amma komai iri ɗaya, hatta colour ɗin, Murna tahana ta magana, iya kacin ta murmushi kawai, Batare da wani dogon tunani ba, ta kunna wayar, Abunda ya ɗaure mata kai ganin komai tayi akan tsari ansaita komai nakan wayar irin tsarin waccan tatan, gashi sim ɗin tane aciki, hatta Hoton waccan wayar dake kan Wallpaper ɗin ta, shine A saman wannan, Ga Full Charge, Acan ɓangaran Yarima Sultan kuwa, Har wannan lokacin yana Cikin mota Ya rasa Abunda keyi masa daɗi yama rasa ta ina Zai fara, Wannan "A gogon hannun nasa mai sanar masa da saƙone yayi ƙara tare da kawo haske, a hankali Yarima Sultan yakai duban sa, Kan Agogon, Cikin ransa ya Furta, Sai yau taga damar kunna wayar kenan," Gani tayi Hatta Contact ɗin ta suna nan Babban abunda ya ƙara ɗaure mata kai hadda videos ɗin ta da pictures duka aciki, har lokacin mamaki Princess take badon wannan wayar tafi tata tsayi da faɗi ba, aida cewa zatayi tatace aka dawo mata da ita, Dayake Numbers ɗin dake cikin Contact ɗin nata basu da yawa, saida tagama dubawa su tsaf, Idon ta ne ya tsaya akan wata _Special Number_ amma babu Suna Ajiki, gashi Tazo cikin jeren contact ɗin ta wanda ita bata masan da'ita ba, To wannan Number ɗin waye? Ta tambayi kanta, ki kira kiji mana, kamar yadda zuciyar ta tabata Umarni haka tabi, kiran Number ɗin ta shiga yi, sai kuma taji zuciyar ta na bugawa, Dum Dum" Yarima Sultan da mamaki yake kallon, Wayar sa, JERRY sunan da ya bayyana kenan Akan screen ɗin wayar sa, Har kiran ya yanke yana mamakin, ya akai take kiran shi, ko dai batasan waye take kiraba, Baigama tunanin ba saiga wani kiran na ƙara shigowa, Ɗagawa yayi, batare da yace komai ba, Hello" Hello Princess tafaɗa Har sau biyu, Amma shiru, Ba amsa Hello Idan anaji na ayi magana, Bansan Number ɗin waye ba shiyasa nakira, "_Hello Can you Hearing me_ "Kina da Hayaniya gaki da Damuwa, Waya baki izinin kiran Layin nan?" daga can ƙasan maƙoshin sa yayi maganar tamkar mai ciwon baki," Laaa laaa Yaya Yarima, Barka da Dare Tuba nake Ayimin Afuwa, Ya Yarima Allah kai na Musamman ne, Komai naka daban ne, _You are Special_ Nifa bansan kaina kira ba Kayi Haƙuri bansan Number ɗin waye ba shiyasa nakira don tabbatar wa, Yaushe Nafara Wasa dake,? Tuba nake Ranka ya daɗe, Allah bansan Number ɗin waye bane, Kuma ɗazun nazo Part ɗin yaya Sulaim, Inason na tambaye ku ba'aga wata bane har yanzu, sai na tadda bakwanan, Ya Yarima nagode Sosai Allah ya jazamanin ka, Alkairin Allah ya lulluɓeka a gaba ɗaya rayuwar ka, Kasan me yanzu Sabbin wayana biyu, Uncle Bello yasiyamin Sabuwa jiya, Gashi kaima Haka, mantawa nayi da kyautar Tunda na cire zuben shiyasa banbuɗe ba tun tuni sai yau," Sosai yaji daɗin Addu'ar da tayi masa, Jiyayi ɓacin ransa na sauka Sannu a hankali, Haya niyar ki na damuna, Zaki samun ciwon kai ne? Yarima Sultan yafaɗa yana ɗan haɗe rai kamar tana gaban sa," Sorry Ya Yarima Dama Allah ne ya dubeni na samu Number ɗinka, Da A daran nan driver zai kawoni nayi maka godiya, ina ƙara godiya sosai Ya Yarima, Godiyar ta isa haka, cikin zuciyar shi ya furta hakan, Abunda ya lura dashi ɗabi'ar Family ɗin suce haka suna da Yawan godiya duk ƙanƙantar kyauta, wadda a zahiri ma sunfi ƙarfin ta," Jin yayi Shiru yasa Princess Faɗin Ya Yarima," "Ya Rabbi Wai yaushe nazama ya yanki ne? Banson kalan dangi," Cikin Shagwaɓa princess tace, Allah kai yaya nane kuma ni ina yayan dakai, koda kaibaza kayi ƙanwar dani ba, kuma Allah saina faɗawa ummeetha kace baka ƙawa dani" Sosai yadda tayi maganar yaso bashi dariya sai kuma ya Basar, Yace To naji inda ake dole, ni ƙanwata Suhailat ce kawai, Idan kuwa kika ƙara kirana da ya yanki, sainasa, Anzane ki na tsawon kwana bakwai," Zaro ido waje princess tayi tamkar yana kallon ta, Please kayi haƙuri bazan ƙara ba," Dariya Yarima Sultan yayi, Yadda ba zataji ba, _Better_ kinte maki kanki, Maza ki kwanta yanzu, yana Faɗin haka ya katse kiran batare da ya jira cewar taba," Wani irin nishaɗi Yarima Sultan ya tsinci kanshi aciki gaba ɗaya ya nemi damuwar sa ya rasa, Jiyayi dama ya cigaba da sauraron Shirmanta, Da haka ya fita daga cikin motar Yanufi parlour kai tsaye, Baiyi tsammanin ganin Aminin nasa a parlourn ba, Sallama ɗauke a bakin sa haka ya shiga, Amsawa Sulaim yayi yana Kallon Sultan ɗin, "Saraki ina ka zauna ne? Murmushi Sultan yayi najin daɗin ganin Aminin sa lafiya tare da ƙoƙarin ɓoye tashi damuwar don kada Sulaim ɗin ya gane wani abu, "Barka da hutawa Aminina Allah yasa kana cikin farin ciki, ina cikin mota fitowa ta kenan," Sulaim yace, Wani abuna damun Saraki, Allah yasa lafiya, Murmushi Sultan yayi, babu komai Ina lafiya kamar kai, Sulaim Kofin Coffee ɗin dake gabansa ya ɗauka ya kai baki, sannan ya ajiye, Banma san Yaushe kafara ɓoyemin Damuwar kaba, Yarima Sultan har ya daina mamakin Sulaim yanzu, Saboda Koda yana dariya yana murmushi matuƙar akwai wata damuwa a ranshi wadda koda ta kwana biyu, ko Ba azahiraba waya kawai sukai sai Sulaim ya gane, Abun nashi da har tsoro yake bashi kamar wani Malamin duba, Amma yanzu ya daina mamakin, ya alaƙanta hakan da girman abotar su ne kawai dakuma sha ƙuwa," "Shikenan Sultan na neman Afuwa Ga Amininan sa, Insha Allah zamu zauna dan tattaunawa akan hakan" Kallon su suka mayar Kan Samrat wanda ke sakkowa daga Upstairs hannun sa ruƙe da waya, da alama Chat yake mai daɗi, Saboda Annurin dake bayyane saman Fuskar sa, Ƙarasa sakkowa yayi, tare da faɗin Barkan ku da hutawa, Allah yasa kuna cikin Aminci, Yarima Sultan yace, Barka dai muna lafiya, Sarkin Chat Daddyn Soyayya, Da'alama an hau saman Network," Samrat Saida yasamu guri Kusa da Sulaim ya zauna kafin yace, Prince kenan Bakasan Halin danake ciki ba yanzu, Shattima Meye yake damun ka? Sultan ya tambaye shi cikin kulawa, Ajiyar Zuciya Shattima ya sauke yajingina bayan shi, jikin kujerar, Yace Prince nafaɗa Wallahi nafaɗa, What kafaɗa kuma, Ina? A wannan karon Sulaim ne yayi tambayar, Saida Samrat yayi murmushi ganin duk sundawo da hankin su kanshi," Ya kalli Sulaim yace, (MAN) Nasan baza ku fahimta ba Amma tabbas na faɗa, Duk Ƙauna da soyayyar da Ƴan mata kenuna min, Kawai ina ɗan kula wasu daga cikin sune Saboda kada su faɗa wani hali, Bawai don ni ɗin ina son suba, Amma gashi Acikin Ƴan kwanakin nan Nafaɗa ma tsananciyar soyayyar wata yarinya, Wadda bansanta ba bansan a inda take ba, pic ɗin ta kawai nagani, Amma ji nake idan narasa ta zan iya zaucewa, Ashe ada Abota nasani Bawai Soyayya ba" Wani irin Naushi Sulaim Yakai masa A gefan hannun sa wanda Badon Allah yasa yayi saurin kaucewa ba, daya karya masa kafaɗa, Yarima Sultan shima duka yakaimasa anashi ɓangaran, Shima cikin rashin Sa'a bai sameshiba, Saboda wani irin tsalle da Samrat ɗin yayi yana dariya, "Au yanzu Saboda na faɗa muku sirrin raina shine zaku haɗu ku kasheni, Wallahi da Annata tayi shari'a daku," ANNA shine sunan dayake kiran mahaifiyarsa dashi, wato (Kilishi Aziza) Yarima Sultan yace Ashe dama kai ɗan iska ne bansani ba, Aiko Anna idan taji wannan ita dakanta zata sa mu huraka, Baccin ka maida mu sakar karu, shine zaka zauna kana faɗa mana kafaɗa ko Allah yasa ruwan maliya kafaɗa ba Soyayya ba, Sulaim kuwa saboda tsabar takaici ya kasa ma magana, Laptop ɗinsa ya janyo, yabuɗe wanda shi bai san ma abunda zaiyi acikiba tsabar haushi NE Yasa shi buɗeta, Samrat wanda ke tsaye daga can gefe, tun tsallan da yayi yafita daga cikin su, magana yafara cikin dariya wanda ba ƙaramin kyau dariya keƙara masaba, wanda har wushiryar sa dake tsakanin haƙuran sa ta gefe saida ta bayyana, "You Guys dama haka kuke, Wallahi bawasa nake muku ba Nafaɗa ƙaunar ta, Gashi bansanta ba inaso kutayani samun Mafita, tacemin acikin garin Kano ɗin nan take, Amma naga kun tasomin kamar wasu mayun watan zakuna, To, Anna tana sona bata shirya rasa Shalelen taba," Allah idan ka ƙara cewa kafaɗa ɗin nan sainasa an ɗaure ka, Idan bama kaiba waye yake soyayya da wadda bai sani ba baisan asalin taba, maybe ma Aljana ce, Prince, bakasan Meye so ba sai Allah ya jarab ceka da son wata zaka gane hakan saima idan ita bata sonka gwara ni yanzu Wannan masoyiyar tawa tana Sona, idan kace aljana ce, ba mamaki, Saboda kyanta ba irin na mutane bane, kafin kasamu kamar ta saika tona, Kallon bakada hankali Yarima Sultan keye wa Shattima, To naji, Amma ya sunan ta? Da sauri Samrat yadafe goshi tare da Faɗin _Oh God Allah niban masan Sunan taba No Name_ Amma dai nafaɗa, yana kaiwa nan ya haura Upstairs da sauri yana dariya," *Saleema* Ƙawata Yanzu tafiya, zakiyi? Maleeka tace, To Amarya idan ban tafiba kwana kikeso nayi anan, Yanzu dai Gaskiya Namiki Murnar Samun Sulaim ɗinki, Ɗan far Saleema tayi da ido tace Emm kedai bari Wai damma biki ganshi ba Amma zantura miki hoton sa, Ta waya Anan zaki gane waye Ya Sulaim danake faɗa miki kullum Zake gane nafi ko wace mace sa'a a duniya, Eye lallai to Shikenan inajira, Yanzu dai Nima nawa Sadaukin Na mota yana jirana, Kinga dare yana ƙara yi, da Wannan Estate ɗin naku da mutum sai ya ɓace acikin sa bai saniba, Amma Saleema karki manta da Shawarar dana baki Ki jarraba kigani, Maleeka takai ƙarshan Maganar Suka sa dariya A tare, "Na gode da ziyara zanyi komai yadda kikace, ki gaida Khaleel ɗin naki," Saida Saleema ta raka ta har Gurin Su mommy tayi musu Sallama kafin ta kai ta bakin ƙofar shigowa parlourn, ta tafi ita kuma ta juya ciki, Saleema fa kai ya ƙara girma, Gani take gaba ɗaya Ta mallaki Sulaim hakan yasa Ko magana bata fiyaye sosai ba, Batare da tabi takan kowa dake Parlourn ba ta wuce Sama abunta, Gimbiya Sultana ce tafaɗo mata arai, Take taji bari takirata ta sanar mata," "Bugu ɗaya gimbiya Sultan ta ɗaga kamar mejira," Hello Wallahi Bello Arab bakida Kirki Ashe har zaki iya Tafiya bikimin sallama ba" Saleema tace Ayya to kiyi haƙuri mana kiji Meye Uziri na, naji kamar kina cikin farin ciki, To inaji dama yanzu fa zankira ki sai kuma ga kiranki, Ina so inyi miki Albishir kafin kiji Abakin wasu, Yarima Sultan yazama mallakin Gimbiya Sultana, Saleema ta furta Wow Sultana really? Ai duk abu ɗaya ne abakin namu, Nima nazama Mallaki Ya Sulaim, daga nan zuwa 2 months Amma Gaskiya namiki Murna," Da gaske mana, Amma wane Sulaim Ɗin? Badai Aminin Sultan ba, Shi mana, kinsan ai Cousin Brother nane, Saleema tafaɗa cikin Nishaɗi dajin daɗi," Ɗil Ɗil, Gimbiya Sultana ta katse kiran batare da tace komai ba, Da mamaki Saleema ta ɗauke wayar daga Kunnan ta Jin Sultana ta katse mata kira, kallon Screen ɗin wayar take cike da mamaki, Can kuma ta taɓe baki tare da ɗaga kafaɗa irin na _I don't care_ ɗin nan," *Suhaima* Har ƙara juyawa take, Tana kallon Uncle Shaddad, Wanda take mamakin Meye yake a zaune shi kaɗai Acikin dare, Gashi babu kowa a kusa dashi ko waya babu A hannun sa bare tace wani abun yake, Tabbas ta gane shi tasha ganinshi shi kaɗai a zaune gashi baya magana, Bata taɓa kawo komai a rantaba sai yau, ko dai yanada damuwa ne? Tayiwa kanta Tambayar, Take taji tana son Jin wani abu akan shi, Kallon House ɗin Alhaji Hameed take wanda shigowar ta kenan, Babu a'lamar mutum ko ɗaya, kowa na cikin Part ɗin sa, Motoci ne gasunan barkatai Anyi parking ɗin su, sai kuma kukan tsintsaye dake tashi, da yanayin dare dakuma Sanyin Gari da yake kaɗawa da iska kaɗan kaɗan, Part ɗin daya tsaya mata a cikin Zuciya shi ta nufa gadan gadan, Part ɗin Sulaim dake cikin House ɗin Abiiy, Wanda tun ranar da tazo Ɗaukar, Akwati bata ƙara zuwa ba, Amma ya tsaya mata arai Saboda mawuyacin halin data shiga ranar da ta shiga wannan bedroom ɗin, Kamar yadda tayi tsammani, tana tsayawa a bakin ƙofar shiga parlourn, take glass door ɗin tashiga zuge kanta A hankali, Sannu a hankali ta tura kai ciki bakin ta ɗauke da Sallama, Kallon parlourn tashiga yi, ko ina tsaf a gyare kamar Ana rayuwa aciki," Babu alamar tsoro ko wani tashin hankali, zuciyar ta a dake, ta nufi ƙofar bedroom ɗin nan, Bayan tagama karanta Addu'o'i Sannan ta murɗa Handle ɗin ƙofar bedroom ɗin ta tura kai ciki, ɗakin tashiga zagaye wa Kamar mai neman wani abu, Gashi babu haske sosai Amma da yake Ita babu ruwanta da Akwai haske ko babu, haka ta cigaba da dube duben ta, A yau lafiya lau Ba abunda ya faru da ita, ba kamar ranar Farko ba da tazo taji ana juyata, Hatta zanin gado saida ta yaye ta ɗaɗɗaga pillows da'alama akwai abunda take nema" "Kamar Ance ta Tsugunna, Haka ta Sunkuya tare da leƙawa ƙasan bed ɗin, ta Zura kanta cikin ƙarƙashin Gadon Sulaim ɗin, Wanda babu komai Har ta fito da kanta sai kuma ta ƙara mayarwa, Hannun ta ta ta zura don son kamu abunda take hangowa, Amma ina hannun bai kai ba kasancewar Abunda take hangowar yana can daga ƙarshe, Jikin ta ta zura sannan taƙara sa hannun ta, take ta kamu Wata ƙaramar Tukunyar ƙasa, janyo tukunyar tayi, Tafito da ita ganin, ta A rufe yasa Suhaima tabbatar wa kanta Akwai wani abu aciki, Babu ko ɗar Aranta Haka tasa hannun tabuɗe Tukunyar, Da maɗaukakin mamaki Suhaima ke kallon Cikin Tukunyar Jini tagani Fal aciki, Gashi kamar Ansaka wani abun aciki, Hannu ta zura cikin Aljihun rigar ta, tafara laluɓe sai gashi ta zaro, Hand gloves guda biyu, ɗaya ta saka a hannun ta nadama, sannan ta maida Ɗayar Aljihu, Wannan abun dabs tasan Meye ba tashiga zarowa Acikin jinin dake cikin Tukunyar ƙasar, Sannu a hankali take za ruwa yana Fitowa saidai tagama Zaruwa gaba ɗaya, Sannan ta gane Ashe riga ce akasa aciki, "Ta yunƙura daniyar miƙewa, taji anbuga mata wani abu a tsakiyar kanta tabaya, kamar guduma, Take ta sulale ƙasa A sume, Wanda yayi dai dai da Fasa gigitacciyar ƙarar Sulaim shima ya faɗi Ƙasa A sume, Cikin Tsantsar tashin Hankali Yarima Sultan da Shattima sukaiyi kansa..!!! _F pen_✍️ [01/04, 3:10 pm] Zarah Tymre's Henna: https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V WhatsApp group👇 https://chat.whatsapp.com/C9sZ6UCsGEHKSALn3SYSqs _Typing📲_ *_AHALINMU ƊAYA_* 💗💗💗 *_Fatima Y zakariyya👌_* _Tymer's henna_💅 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASS ......✨?* *_T.M.W_✍️* _Sarauniyar👸 Taurarin Marubuta writer's✍️✨_ *_(THE QUEEN👑)_* *_TEAM FIVE STARS💫_* *TAURARI BIYAR*✨✨✨✨? ________Dedicated to anty salma💎 *_Part 2_* (Littafi na biyu📘) _Godiya ta musamman gareku ɗaukacin masoya na ina matuƙar yaba muku, alkhaerin Allah yakaimu ku a duk inda kuke.🤗😘😘_ *Da sunan Allah mai rahma mai jin kai* *_in the name of Allah, the Entirely Merciful, the Especially Merciful_* ➡️🅿? 4?3⃣➖4?4⃣? "Cikin Rashin sanin Abunyi Dakuma Matsanancin Ta shin hankali Yarima Sultan Ya kira Dr. Jabir, Cikin ƙanƙanin lokaci Yazo, Dr. Jabir sai da yakai Kusan Awa Uku Akan Sulaim Amma Babu Abunda ya canza Dan ko Farcan sa Bai Motsaba bare Asaran Zai farfaɗo," "A daran wannan Rana Wadda ta kasan ce, Alhamis, Yarima Sultan, Dr.Jabir, Samrat, Sunga tashin Hankali Yadda Suka ga Rana Haka suka ga dare, Sultan ne ya hana Asanar wa kowa, A cewar sa kada a tashi hankalin Su, Amma ina Ganin Amininsa Kwance Ba'alamar Numfashi A tare dashi Hakan yasa Shi Kiran Abiiy Asubar Fari Tunkafin A shiga Masjid," "A na fitowa Daga Sallah Abiiy, Daddyn Canada, Uncle Yusuf, Ga ba ɗaya Suka Nufi house ɗin Baffa kai tsaye suka Wuce Part ɗin Sulaim, Uncle Bello da Uncle Yusuf, Suka Wuce Upstairs Har cikin Bedroom ɗin Sulaim Wanda Aciki Yake Kwance A lokacin DR. Jabir ya koma kan Sulaim Ɗin Don ganin ko zai farfaɗo, Abiiy na Zaune A Downstairs Shi kaɗai Amma zuciyar sa da gaba ɗaya Tunanin sa na gurin ɗansa Sulaim, *WASHE GARI* Lillimin Hadari Mai haɗe da Sassanyar iska, Tamkar lokacin tsakiyar Damina, Garin yayi duhu Sosai Kasan cewar Hazon Da Aka tashi dashi, Wanda ya lulluɓe Sararin Samaniya, Lokacin Sanyi ne Amma Tamkar Za'a tsuge da ruwan sama Hakan ba ƙaramin kyau ya ƙarawa Cikin Estate ɗin ba, Karka so kaga Yadda Shuke-Shuken dake Harabar Cikin Estate ɗin Suka buɗe, Ganyayyaken Sukai kore shar, suna bada ƙamshin Firanni da Bishiyu Kala kala, A yayin da Iska ke kaɗa wannan Doguwar Bishiyar Kwakwar Dake Tsakiyar Roundabout, Ɗin nan Sannu a hankali, "A zahiri Wannan yana yin, Nishaɗi ne da Farin ciki, Amma A Ɓangaran mutanan cikin Estate ɗin Yanayin, Baƙin ciki ne da Damuwa A gurin Su Wanda Kusan Gaba ɗaya acikin Alhini Suke," *Baffa* Zaune yake cikin ɗakinsa ya Fuskanci Alƙibila Addu'a Kawai yake Akan Zaman lafiya da haɗin kai Ahalin sa, Tunda ya dawo daga Masallaci Yake jin babu daɗi A jikin sa, hakan yasa ko zaman Parlour baiyi ba, kamar yadda ya saba kullum yanayi, kasan cewar Ƴaƴan sa na zuwa Gaidashi, "Haya niyar Da yake ji na tashi daga Cikin parlourn sa, yasa shi Saurarawa, Yanayin yadda yake jin Suna magana A jujjuye Cikin Tashin Hankali, Yasa Baffa Ya miƙewa, Tare da ɗaura jaffar shi Irin ta malamai Saman kayan jikin sa, Cikin Nutsuwa Ya fito Parlourn Kallon su ya shiga yi ɗaya bayan ɗaya, Yanayin Fuskokin su dakuma Tsantsar Tashin Hankalin Dayagani Cikin Idanuwan su, Ya tabbatar masa Ba Lafiya ba, Dattakun sa Da cikar Fuskar sa da Kamala, Hakan yasa gaba ɗaya sukai shiru, Ba tare da yace komai ba illa kallo," Ganin kowa Yayi Shiru Yasa Baffa Faɗin Ina Sulaim?? Ƙirjin Wasu daga cikin Mutanan Parlourn saida ya buga, Ciki Hadda Daddyn Canada, A karo na biyu Baffa ya ƙara cewa, Meye yasami Sulaim, Kuma yana Ina? Kallon Kallo Aka shigayi, kusan Tunani ɗaya Suke A zuciyoyin su, Shin ko dai An faɗawa Baffa rashin lafiyar Sulaim ne, Wani Guntun Tsaki Mai Girma Hasheem yaja, Ƙasa Ƙasa yadda babu wanda Yaji shi, Tsabar Son zuciya mutane nawa ne Basa nan Amma Ba'a Tambaye Suna ina ba Sai Wannan Shegen Yaron, Wanda Dashi da babu duk ɗaya ne Zaku gane kuranku Basai ya tashi ba Sannan za a cigaba da maganar sa, Cikin Zuciyar sa Yayi maganar, A fili kuma "Ganin babu Wanda yake daniyar Bawa Baffa Amsa Hakan yasa shi yin magana, Ai Baffa Yana can Kwana ya ƙare Don yanzuma munzo sanar maka ne Domin Ayi Jana'iza da wuri kafin gare yayi haske sosai, kowa yasan idan yanuf...... Ɗaga Masa Hannun da Baffa Yayi ne, Yasa shi Haɗeye Sauran Maganar sa, Hasheem Tashi Kafita Daga yau Har zuwa Lokacin da Sulaim zai Farfaɗo Bana Son ƙara ganin ka Anan Har sai na nemeka, Daganin Yadda Baffa Yayi Maganar kasan Ranshi Yagama ɓaci, Mama Bilki Ji tayi Kamar an da ɓa mata wuƙa aciki, Saboda Kurar da Baffa Yayiwa Mai Girma Hasheem, Ta ƙara cika Tayi Fomm, Dama gashi tana ganin An Sata Ta fito da Sassafe ba tare da tayi niya ba, Akan wani Banza Acewar ta, Amma Baffa Ai Gaskiya nafaɗa, Cikin Fushi Baffa Yace, Hasheem idan ka ƙara Minti Guda Anan, Tabbas Zakabar Jahar Kano Baki ɗaya, Fuuuu Mai Girma Hasheem ya tashi ya fita, zuciyar sa cike Fal da ƙunci da baƙin ciki, Baffa Dubansa ya mayar Kan Uncle Yusuf, "Yusuf Akaini Inda Sulaim yake," Ba Musu Uncle Yusuf Yace to, Tare da miƙewa yashiga Gaba, Baffa na Fita kowa Yafice, Banda Abiiy Da Uncle Bello, "Bayan Sun fita Abiiy yacewa Uncle Bello, Wai waye yafaɗa Mutanan Gidan Nan?" "Uncle Bello yace, Bansani ba Amma ina ganin, Yusuf ne Yasanar wa Hajiyan mu (Hajiya Umma) Ita kuma Tace Muhaɗu Anan, Kasan idan mutum ɗaya Yaji Magana To Shikenan Sai kuma Yadda Allah yayi" Bansan Hasheem Ba shida Hankali ba Sai Yau, Amma Baka ganin Rashin lafiyar Sulaim bana Asibiti bane? Nisawa Abiiy yayi kafin Yace, Na daɗe da sanin haka, Rashin Lafiyar Sa bana Asibiti bane, What Meye kake faɗa haka, A zabure Uncle Bello Ya furta hakan sannan yaƙara cewa, Dama kasani baka taɓa faɗaba, Anya kana son Sulaim kuwa? Ni tunani na bai taɓa kawomin hakan ba sai yau," Murmushin ƙarfin Hali, Abiiy Yayi, Bello inason Sulaim ko bana son shi wannan ba shine Mafita ba, Ina tabbatar maka da cewar Baffa yafimu ƙaunar Sulaim, Saboda haka bazan taɓa magana akan hakan ba, Kamar yadda ka gano, yau to shima yana ganewa, Zakaga Yanema masa Magani," "Hameed Wallahi Banyi Tunanin Har yanzu ana wani kawaici Akan ƴaƴa ba, ko nuna _Like_ yadda kakeyi, Amma Bakomai Amfanin iyaye dayawa kenan, Nibari nabi Bayan su, Uncle Bello baijira cewar Abiiy ba ya miƙe, yafita Saboda Ranshi yaɓaci, Saboda jin Abunda ɗan uwan sa kuma yayansa ya faɗa," A Ɓan garan Suhaima Kuwa, Ɗaure Take Cikin Wani ɗaki, Mai Ƙarancin Haske, Ga tsayi ga daɗi, Komai na ɗakin Yayi ƙura Ga kayayyaki An Ajiye Wasu a ɗaure Wasu Ba'a ɗaure ba, Da'alama dai Ɗakin Ajiya ne, Tamkar Ragon Layya Haka Aka ɗaure Suhaima Da Wata Irin Mur'Tukekiyar igiya, Ƙafa Fuwan ta Da kuma Hannayen ta Amma Har'Lokacin Idon ta a rufe Yake, Ga rigar data ciro acikin jinin, Ta riƙeta Gam A hannun ta, Sai dai Babban Abun Mamakin Rigar ta koma Asalin Kalar ta Fara Tass, Kamar wani Datti bai taɓa wul'gawa ta kusa da itaba," Uncle Mansur, Mai Girma Hasheem, He Excellency Sambo, Mama Bilki, Su Huɗu Gaba ɗaya Sunyi Shiru Ida nuwan su kamar zasu Faffaɗo, Saboda Tsabar kallon Suhaima, Ganin Suna ɓatawa Kansu Lokaci, Yasa Mama Bilki Kallon Uncle Mansur, Tace kai Mansur Wuce ka ƙara Jarraba Buɗe mana Fuskar ta mugani," "A Haba Mama Kina Kallo A gabanki, Duk Wanda ya tun kare ta Kafin a ƙarasa Kusa da ita, A keyin Cilli da mutum Kamar wani Tsinma, Dan Haka Wallahi bazan ƙara Tunkarar taba, Inje Amin Cillin da idan nayi Sama Bazan Dawo ba, Nafaɗa muku Allah wannan ba Mutum bace", A hassale Mama Bilki tace, Kai Dalla Sakarai Ragon Namiji kamana Shiru, Sambo Je ka buɗe mana Fuskar ta yanzu Mugani, Mama Wallahi Har yanzu ƙuguna Bai dawo dai dai ba Tun Wurgin Da'akayi Dani Ɗazun, Amma dai Bari naƙara Gwadawa, Ba tare da yajira Cewar Taba, Ya tunkari inda Suhaima Take Yaushe gadan gadan, A wannan karon Ba'iya Wurgi Akayi da He Excellency Sambo Ba, Bigashi Akayi A ƙasa Tare da cilla shi can gefe, Da Sauri Sukayi kansa gaba ɗaya, Ganin ko Motsi Bayayi Hakan ya Tabbatar Musu da Suma Yayi, Ruwan Gora Mai Girma Hasheem ya buɗe, yasa Bakin Gorar ya Sheƙa masa A fuska, Take yaja wani irin dogon numfashi Far'Fara Ido ya shigayi yana muzurai Saboda tsabar wahalar da yasha, yasa shi kasa tashi zaune," Aciki su babu wanda yayi masa koda Sannu, da dai Sukaga ya Farfaɗo Sai suka koma inda Suke Suka ƙara Tsayawa cirko Cirko, Ko wannen su Da tunanin da yake cikin Ransa," "Zarshima Boka Zarshima ne yafaɗo wa Mama Bilki A rai, wani irin Murmushi tasaki don gani Take Maganin Matsalar Yazo, Murmushin Saman Fuskar tane ya ɓace ɓat, Tunawa Datayi Yau Juma'a, Bokan ta baya aiki A wannan Rana, Saidai Ta kira shi a waya," Wayar ta dake Ajiye gefe, Ta ɗakko tare da Watsa Ƴan Ya tsunta Saman screen ɗin tashiga laluben Layin Boka, Bugun Farko ya Ɗaga, Tare da Mulmulo Wani irin Mummunan Zagi, Sannan yayi shiru na ƴan sakanni, Can yaƙara Ƙundumo Wata Ashariyar Wadda tafi ta farko Muni, Sai yaɗora da karanto wasu Ɗala Sumai, Saida Yayi Shiru Alamar Ya Gama, Sannan Mama Bilki itama ta Ƙunduma Nata Zagin Cikin Wani irin salo, Kasan cewar A speaker tasa wayar Gaba ɗaya Hankalin ƴaƴan ta ya dawo gurin Hadda He Excellency Sambo dake Zaune Yana maida Numfashi," "Bana Son Mai mai ta Magana idan na riga nayi Ta Abaya, Nariga Nafaɗa Miki Kada Kubari Wannan Yarin yar ta shigo Cikin ku, Amma ina Bakuji ba, Yanzu Me zan muku?" Bayan Zarshima Yagama, Mama Bilki ta ɗora Da faɗin, Rauhanai Suƙara maka Matsayi, Girman ka ya wuce na kowa A guri na kai ne Madubi na Kai ne Maganin Kuka na, Zarshima Ka dubani ina cikin wani hali nida iyali na kai ne kaɗai zaka iya Cire mu cikin matsala", cikin Girmamawa Take ƙarshan maganar kamar zatayi kuka," *Wa iya zubillah, Allah Kayi Mana Tsari daga Shirka* "wa ta irin mahaukaciyar Dariya Zarshima yayi, A ƙalla yakai minti Biyu yana yin dariyar da sautin tama kaɗai babu daɗin ji" "Ita wannan Yarin yar ba Aljana bace kamar yadda kuke tsammani, mutunce kamar ku, samun nasara Akanta ba abu bane mai sauƙi, Domin Baƙaƙen Aljanu ne Suke Gadin Ta tun tana jaririya aka tura su Gare ta, Sosai suke tsaron ta, Saboda Akwai a jiyar su acikin Idanuwan ta, Zata iya hallaka ku cikin ƴan daƙiƙu, A daran jiya ta riga da tagama war-ware Aikin mu Wanda muka ɓata shekaru mu nayi, saboda Sakaci Irin Naki, Ha Ha Ha, Yaƙara kecewa da wata Mahaukaciyar Dariyar," Jin ya Tsagaita da dariyar ne yasa Mama Bilki cewa, Kayi haƙuri Shugaban Boka yan Na hiyar Nan, Kafaɗa mana Yanzu Yadda Za'a Muna son ganin Fuskar ta Amma Da Mun tunkare ta Sai Kaga kamar an ɗau Mutum Anyi Wurgi dashi," "Haƙuri Baya ɗaya daga cikin Aikin mu, Ganin Fuskar ta Abune Bame Sauƙi ba, Matuƙar Suna Cikin Tsaron Ta, Yanzu Haka Basu bari kutunkare taba, Kunyi Laifi mai Girma Dakar mata kai da kuka yi, Matuƙar ta Farfaɗo A jiyar dake cikin Idon ta tafara Aiki To Babu wanda Zai Tsira acikin ku, Kifa ɗawa ɗaya daga cikin ƴaƴan ki ya dakatar da Dodon tsafin Su ɗaya ke Bibiyar ta, Shine wanda ya dake ta A daran jiya, A lokacin manyan Aljanun Dake Tare da ita Sun kyau ce shiyasa Har Dodon Tsafin su yasamu Nasara" Dodon Tsafi kuma? Mama Bilki tafaɗa tare da Duban ƴaƴan nata ɗaya bayan ɗaya hadda Sambo dake gefe Zaune? Wannan tsakanin ki da ƴaƴan kine, Temako ɗaya zanyi, shima sai zuwa gobe, Saboda yau ba ranar aiki bace, kuci gaba da tsare ta Anan har zuwa gobe, Sai kizo ki karɓi haya ƙin Mallaka Wanda aka samu shi daga, HATIMIN MALLAKA shi kaɗai idan Aka tura ra zai sa Aljanun dake tare da ita suɗan, Gusa na ɗan wani lokaci Kafin nan, sai ku buɗe Fuskar tata Kugani, Idan kukai Komai Cikin Tsari zaku iya cin galaba Akan ta," Hatta buɗe baki zatayi magana, Taji ya kashe wayar Ɗif, Gaba ɗayan su sumar Tsaye Sukai Hadda Mai Girma Hasheem, da A'alama Lamarin ya matuƙar Girgiza su, Ita mama Bilki Abu biyu ne suka fi tsaya mata A rai Dodon Tsafi, to waye Matsafi Cikin ƴaƴa na? Tayiwa kanta tambayar, Cikin Uncle Mansur Har ƙara Yake Saboda tsabar Tsoro, "Dama Yaya lafiyar Kura Bare taga Nama" wannan shi ake kira da kowa ya ɗibo da zafi Bakin sa, *Mu ko ma Ɓangaran Sulaim* Baffa ne zaune Kusa da kansa, Yakama Hannun Sulaim ɗin cikin nasa, Tashin hankali ne kwance Saman Fuskar Dattijon, Ga Shalelen sa kwance Baya Motsi, Bugun zuciyar sane kaɗai zai Tabbatar Maka Yana raye, Yarima Sultan Cikin Sanyin Jiki, Ya taka zuwa Gaban baffa, Russuna wa yayi cike da Girmamawa kamar yadda ya saba, "Baffa Inada Magana idan Anbani izini, A hankali Ya furta hakan kamar mai koyan magana, Ɗaga masa kai Baffa yayi tare da Faɗin Kana da Dama Yarima, ina Sauraron ka, "Godiya nake Allah Yaƙara lafiya, Dama inaso ince ko zamu wuce Egypt ne nayi waya yanzu Akwai jirgin da zai tashi zuwa 12pm Saboda ina ganin Kamar Zaifi," To Alhamdulillah Allah yayi maka Albarka, Amma kafin Nan inaso Nafara Magana da, *ABUL ƘASIM* wanda koda Misran zamuje to A hannun sa zamu sauka, Ina da tabbacin kasan shi Ko? Yarima Sultan yace" eh Nasan shi, Yusuf Kira Muji Idan yana nan gida Nigeria Sai muje nan ɗin kawai Don bana son yawo da mara lafiya A jirgi, Ayi komai A gama yanzu, sai muje *BAITUSHSHIFA* ɗin sa, Uncle Yusuf yace Baffa wayar sa bata tafiya fa, Yarima Sultan yace bari na kira ƙasim Muji, Bugu ɗaya wanda Aka kira da ƙasim ya ɗaga, Da'alama ɗan Malamin ne, Daga can ɓangaran akayi Sallama Yarima Sultan Ya amsa, Allah ya Temaki Yariman Gabas, Ɗan zaki Takawar ka lafiya, Babban goro sai magogin Ƙarfe, Hasken Farin Wata Mai daɗin kallo, A yau ji Yarima Sultan yayi Tamƙar ƙasim yana zuba masa Wuta acikin Zuciya, Mai makon daɗi, "Ƙasim ya Isa Dan Allah Malan Nake Nema Wayar sa bata Tafiya" Daga yanayin Maganar ƙasim zaka gane bai ji daɗin Gwasalewar Da Sultan yayi masa ba, Amma sai yayi masa uxiri Saboda yasan Ba haka yake ba, "Yarima Abul Ƙasim Baya ƙasa, Yaje Umara, Amma Yana tafe Zuwa Gobe insha Allah, Allah yasa Lafiya dai" Wata irin Iska Yarima Sultan Ya Furzar a bakin sa, Sannan Yace Shikenan Allah ya kaimu Dama Sulaim ne ba lafiya, Subhanallah To kozan iya temakawa da wani abun, Dana zo yanzu ko a kawo shi, Baitushshifa, Tunda akwai Manyan Malamai a can, A'a Kaidai zaka Iya zuwa, Yarima Na Faɗin haka ya datse kiran, Tare da ko rawa Su Baffa bayani, Baffa yace Bakomai Shima ƙasim ɗin ai Yana bada magani yanzu, Idan ya gagara Sai muje Baitushshifa ɗin Saboda Manyan likitocin Islamic ne Acan kuma kusan duk Larabawan Saudiyya ne," *Ummeetha* Gaba ɗaya Hankalin ta, Ba Ya kan Abincin dake gaban ta, Tunanin ta na wani gurin Har cikin ranta take jin Babu daɗi, Kallon ta Mommy tayi, Anty Maryam Lafiya dai, kin tasa Breakfast a gaba Kici mana, Murmushi Ummeetha tayi Kafin tace, bakomai kawai inajin yanayin babu daɗi ne, Nama ƙoshi, Tana gama Faɗin haka ta miƙe Kuci Gani nan zuwa, Suhailat, Rafiq, Taufiq, Sakeema Princess Da ita kanta Mommyn A tare suka bi bayan Ummeetha da kallo Saboda basu taɓa ganin ta a irin wannan yanayin ba, Tana cikin damuwa Amma bata son su gane Saboda koda sun tambaye ta batada Amsa," Bedroom ɗin ta tashiga, ta zauna A bakin Makiken gadon ta, Saida tayi ɗan Jim nawani lokaci, kafin ta janyo wayar ta ta dannawa Abiiy kira, miss call, sai akira na Biyu ya ɗaga, Jin tayi shiru ne yasa shi Faɗin Lafiya kuwa? Yana jin babu daɗi Saboda yasan Dole hankalin ta zai tashi sosai Matuƙar taji," Ta ma rasa abunda za tace, Am dama naga kai da Daddyn Yara Baku shigo Yin Breakfast ba, Shine nace bari nakira naji lafiya, Har cikin Ransa yasan ba wannan ne dalilin daya sa ta kira ba, Amma sai yayi murmushi yace, Lafiya Alhamdulillah, Zamu shigo yanzu Akwai abunda muke yi, Cikin sanyin Murya Ummeetha tace to a gama lafiya, Sam ba haka taso ba taso ace yayi mata maganar Sulaim wanda take jin kamar Akwai abunda ke faruwa, Ita dai ba faɗa mata akai ba, Amma tsakanin ɗa da uwa sai Allah, Soyayyar tafi ƙarfin Soyayya, sai dai A kira hakan da Rayuwa da ƙauna, Bayan ta kashe Wayar Sulaim ta kira wanda wannan shine kusan miss call na 25 da tayi masa, tana shiga Amma ba'a ɗagawa, Hakan yasa hankalin ta kasa kwanciya, Da ace a kashe taji wayar tasan dama Sulaim gwanin kashe waya ne don kada A dameshi, Amma tasan koda Zaiga kiran kowa A duniya yaƙi ɗagawa to Ba shakka banda Nata, Tana cikin Wannan tunanin ne saiga kiran Abiiy yana shigowa wayar ta, Hannun ta Narawa ta ɗaga saboda tsabar sauri, Abiiy Tunani yayi Gara yafaɗa mata, Ko koba komai yasan addu'ar uwa akan ƴaƴan ta karɓaɓɓiya ce, Sulaim Bashida lafiya Amma inaso ki kwantar da hankalin ki, Bance kuma Kifaɗawa kowa ba, yanzu haka Baffa da yana gurin sa, Ankira Abul ƙasim, To Amma ba asameshiba Sai ƙasim ɗin yana hanyar zuwa, Nannauyar A jiyar Zuciya ummeetha ta sauke, Allah ka dubi Bawannan naka da Rahma kayaye masa abunda ke damun sa, cikin ranta tayi maganar A fili kuma tace to Allah ya bashi lafiya, Ina neman Alfarmar Idan Abiiy ya Amince inason ganin Sulaim," Me zakiyi Idan kinje, Yanzu kina fita hankalin su zai dawo kanki, Ganin sa kawai zanyi Nayi masa Addu'a, Sannan nayi maka Alƙawarin babu wanda za faɗawa, sannan Taƙofar baya zan fita yadda babu wanda zai lura da hakan, Idan bangan shiba bazan taɓa samun nutsuwa ba," To shikenan ki kula, Tun jiya da daddare take jin Babu daɗi a ranta, Har zuwa safiyar nan, Sulaim ne kawai ke faɗo mata A rai, Shiyasa Tasa aranta ba lafiya ba, Gashi tunanin ta yazama gaskiya, Amma Taji daɗin Jin Abul ƙasim a ka kira saboda ita ta daɗe dagane Rashin lafiyar ɗan ta bana Asibiti bane, Hijabi kawai ta zura ajikin ta, jin Abiiy yace Baffa yana gurin, Duguwar hijab har ƙasa, Tunkafin tafita Ta sanarwa Driver yafito da mota zasuje, Babban House, A dai dai ƙofar shiga Part ɗin Sulaim drivan yayi parking, Kai tsaye Ummeetha ta shiga ƙirjin ta na dukan tara tara, Shattima ne kita faman Safa da marwa a tsakiyar parlourn ya goya Hanbayen sa Duka biyun A baya, faɗuwar Sulaim ta bashi tsoro Abunda bai taɓa gani bane shiyasa Har wannan lokacin bai dawo hayyacin saba, Sallama Ummeetha tayi a karo Na uku sannan yayi Firgigit, Yana kallon ta idanuwan sa gaba ɗaya Sun rune sunyi jajir, Saboda tsabar tashin hankali da kuma rashin bacci, ƙarasawa yayi ta gaida ummeetha, ta amsa ba yabo ba fallasa, Sannan yayi mata Jagora suka Wuce Upstairs har ɗakin Sulaim wanda bata taɓa taka Part ɗin sa dake House ɗin baffa ba Sai yau gashi har cikin Bedroom, wanda A wancan Part ɗin nashi dake House ɗin su Kusan kullun sai taje, Amma nan saboda da kunya yana tare da sirikan ta bata taɓa zuwa ba," Gaba ɗaya saida sukai mamakin ganin ta, tashi baffa yayi Yakoma Saman kujera ya zauna, Itako har ƙasa ta Russuna ta gaida baffa kanta a ƙasa Tare da yi masa ya mejiki, Amsawa baffa yayi Ɗauke da murmushin yaƙe wanda Yafi kuka ciwo, Maryama yakira Sunan Ummeetha Saboda shi ba ruwan sa Sirikan sa Tamƙar ƴaƴan cikin sa haka yake kallon su, Jim yakira Sunan ta yasa ta Amsawa batare da ta ɗago ba Sulaim na buƙatar addu'ar ki A matsayin ki na Mahaifiya, To Baffa Insha Allah, Allah ya bashi lafiya," Ameen tashi ke duba shi, Ba musu ta tashi, Yarima Sultan, Dr. Jabir wanda yama rasa abunda zaiyi, gaba ɗaya suka matso suka gaida Ummeetha, cikin kulawa ta Amsa, Jikin gadon taje saitin Kansa ta zauna tare da ɗora hannun ta ɗaya A saman Kwantacciyar Sumar kan shi, Wadda ta ƙara yin lif lif idon shi a rufe kamar mai bacci, Amma idan ka taɓa jikin sa baza kaso ka ƙara taɓa wa ba, saboda tamkar garwashi haka ya ɗau zafi, jin zafin dake jikin Sulaim yasa ummeetha bata san Lokacin da wasu Siraran hawaye masu ɗumi Suka Gangaro daga idon ta zuwa kuncin taba," Tausayin ɗan nata yakama ta sosai fiye da na da, Ganin Ummeetha a zaune yasa Uncle uncle Tsayawa hannun sa ruƙe da wani tsafta taccen bucket ɗan ma dai dai ci, Ruwa ne aciki wanda ko rabin bucket ɗin bai kaiba, Sai Towel fari Tass da Alama Shafa masa za'ayi ajikin nasa don samun sauƙin zafin, Ƙasa ummeetha tayi da kanta zuwa saitin kunnen Sulaim Addu'a tashiga yi masa Tamkar baza ta daina ba, Tayi da Hausa tayi da larabci saida taɗau lokaci kafin ta janye bakin ta daga saitin kunnan nasa," Ganin Kamar ita uncle Yusuf yake jira, hakan yasa ta Tashi Daniyar komawa, Kamar A mafarki taji An ruƙe mata Hannu, tsayawa tayi cak, A sukwane ta juya, Sulaim ne Hannun ta takalla ya ruƙe shi gam, Amma babu alamar motsi A tattare da shi, Yana nan yadda yake kwance, Gaba ɗaya mamaki ya kama su, Baffa yadda tasowa daga inda yake zaune, Yarima Sultan ya matso, baima san lokacin da yace "Aminina Sulaim dan Allah katashi na ruƙeka" A hankali ummeetha ta ta koma ta zauna Kamar mai tsoron Kada Sulaim ɗin ya saketa, Cikin Taushin Murya da daɗin Sauraro Sulaim ya fara magana, idon sa a rufe, kamar yadda yake, " _May Thoughts Are telling me that Something might be happening to me. I don't feel well, But I always love you Ummeetha, when I see you, Nothing can happen to me_" Badon Bakin sa dake motsiba baza ka taɓa cewa shi ke maganar ba, Banda bakin sa babu abunda ke motsawa, Jin yayi shiru ne yasa Ummeetha daina kallon bakin sa, Cikin raunin murya tace Sulaim Sulaim, katashi mana Dan Allah nima ina son ka, Nima idan ina ganin ka nasan babu abunda zai da meni, Sulaim Ummeetha ta ƙara faɗa tana girgiza Sulaim wanda Tunda yayi shiru, bai ƙara motsawa ba, Bare asa Ran zan buɗe ido, Karo na farko da hawaye suka fito daga cikin idon Yarima Sultan na tausayin Uwa da ɗan, Samrat kasa tsayawa yayi da sauri ya fita daga cikin bedroom ɗin...!! *Suhaima* _F Pen_✍️ [01/04, 3:10 pm] Zarah Tymre's Henna: https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V WhatsApp group👇 https://chat.whatsapp.com/C9sZ6UCsGEHKSALn3SYSqs _Typing📲_ *_AHALINMU ƊAYA_* 💗💗💗 *_Fatima Y zakariyya👌_* _Tymer's henna_💅 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASS...✨?* *_T.M.W_*✍️ _Sarauniyar👸 Taurarin Marubuta writer's✍️✨_ *_(THE QUEEN👑)_* *_TEAM FIVE STARS💫_* *TAURARI BIYAR* ________Dedicated to anty salma💎 *_Part 2_* (Littafi na biyu📘) _Godiya ta musamman gareku ɗaukacin masoya na ina matuƙar yaba muku, alkhaerin Allah yakaimu ku a duk inda kuke.🤗😘😘_ *Da sunan Allah mai rahma mai jin kai* *_in the name of Allah, the Entirely Merciful, the Especially Merciful_* ➡️🅿? 4️⃣5️⃣?4️⃣6️⃣📖 Ummeetha Sosai idon ta yaka ɗa yayi ja kamar wadda tasha kuka, ƙallon Sulaim take kamar baza ta daina ba, Lokaci ɗaya taji jikin shi yayi sanyi sosai sa ɓanin zafi, Kallon Ta ta maida Kan DR.Jabir wanda gaba ɗaya Tunanin sa ya tsaya cak, "Dr. Dubamin kodai Sulaim mutuwa yayi, cikin rawar murya tayi maganar idon ta na zubar da kwalla" Rige-rige aka shiga yi tsakanin DR. Jabir, Daddy Canada, uncle Yusuf, ganin haka yasa Ummeetha tashi ta koma gefe ta tsaya, Sai tin zuciyar Sulaim Dr. Jabir yasa Kunnan sa, jin bugun zuciyar Sulaim ɗin na tafi yadda akeso hakan yasa Dr. Jabir ɗagowa Ya sauke wata gajiyayyar Ajiyar zuciya, ganin Ummeetha ta kafe shi da ido, A'alamar Amsa take jira, "Alhamdulillah Zuciyar sa na Aiki yadda ake so" Baffa Ganin Ummeetha ba tada Niyar tafiya taja ta tsaya gashi lokacin Azahar ta ga bato, Hakan yasa Baffa Faɗin, "Maryama zaki iya tafiya" Jiki babu kwari, Ummeetha tace to, Tare da sa kai ta fice ba don taso ba, jin zuciyar ta na mata ciwo hakan yasa ta saurin Dafe Saitin zuciyar tare da Ambaton Allah har tasamu ta fita daga Parlourn, Tana sa kai Ƙasim na sako nashi Da niyar shiga ciki, Da sauri ya ja baya Yabata hanya, sannan suka gaisa yayi mata ya me jiki, Kana ya wuce, Kamar yadda tabawa Driver Umarnin Tsayawa ya jira ta, Haka Tazo ta Sa meshi yadda ta barshi, Cikin ƙanƙanin Lokaci ya tashi mota Suka wuce, Hameed Arab House, Wayar Yarima Sultan ce taɗau ruri, kamar bazai ɗa ga ba sai kuma ya kalli Screen ɗin wayar, Ganin ƙasim ne mai kiran Ya sashi ɗaga wa, "Ranka ya daɗe Na ƙara su, "Ciki ciki Yarima Sultan Yace,"Oky Samrat ya ƙara so da kai, Yana Faɗin haka ya katse kiran, Takawa Yarima Sultan yayi Zuwa Gaban Baffa, Cikin Girmamawa Ya shaida masa Zuwan Ƙasim, "Baffa yace to Bismillah yashigo mana" Baki ɗauke da Sallama Ƙasim ya tura kai cikin Bedroom ɗin hannun sa ruƙe da Wata ƴar ma dai dai ciyar Box, wadda Aka rubuta (Ashshifa Islamic medicine) Bayan Ƙasim ya Gaisa da kowa, Ba tare da ɓata lokaci ba yashiga aikin sa, cikin Nutsuwa Ya shiga fito da komai da yake da buƙata, daga cikin wannan Box ɗin, *Mama Bilki* Ina ganin Yarin yar nan Zuwa gobe Zamu kashe ta Kawai, batare da wani yaji ko Ya gani ba, Kuna ganin yadda Da an tun kare ta Sai a yi cilli da mutum kamar wani tsumma ko takalmi, Mutuƙar zarshima yabamu Hayaƙin Mallaka to Dashi zamuyi Amfani wajan kawar da ita, ~ Suhaima ~ Babu Ciga ba A gurin mutanan da Zalunci shine Aikin Su, ka gina Ramin mugunta dai dai kai, hakan zai sa Koda katashi faɗa ciki To ba lallai ka nitse ba, idan maye ya manta to Uwar ɗa bazai wu ta manta ba, komai Yazo ƙarshe, Ina so kusani, miciji Baya Saran Mumini A rami ɗaya Sau biyu, Komai nisan jifa dole ƙasa Zai dawo, Babu wanda zai tsira acikin ku, kasheni ba abune mai sauƙi kamar yadda kuka ɗauka ba, A cikin Taswirar Rayuwar ko wane ɗan Adam Baya taɓa Tsallakewa ƙaddarar sa mai kyau ko A kasin ta, A wannan yaƙin tarihi bazan taɓa bari tarihi ya mai mai takan sa ba," "Mama Bilki, Mai Girma Hasheem, He Excellency Sambo, Uncle Mansur, Cikin Matsanancin Tsoro da Razani, Suka Dubi Inda Sautin Maganar Ke tashi," Ko ba'a faɗa musu ba Sunsan Daga Suhaima Maganar tafito, Kallon ta Suka shiga yi Itama su take Kallo Da Kyawawan idanuwan ta masu matuƙar Jan hankalin mai kallon su, Abun Mamakin shine, A yau idanuwan ta Sunyi wani irin haske Kwayar cikin idon Tayi baƙi Siɗik, Tarin Baiwa ne Acikin idanuwan nata, wani Irin Ruwa ne garai garai Tamkar Hawayen daya taru yana Shirin Zubowa, Wani irin Shape ne da Kwayar idon, Sai yawo take a cikin Idon A saman Wannan Sihir taccan Ruwan, Tamkar Wadda ta zizara ɓakin kwalli a ƙasan fatar idon hakan ba ƙaramin kyau ya ƙarawa Idanuwan na taɓa," Akwai ƴar tazara a tsakanin inda Su mama Bilki ke tsaye da inda Suhaima take, A ɗaure kamar ragon Layya, ta zarar dake tsakanin su bata hana su Ganin Fuskokin su, Na yawo A cikin Idon Suhaima Tamkar Acikin Mudubi Haka Suke Kallon Kan su, Cak Suhaima ta Tsayar da Idonta a kan, fuskar Mutum da baza ta taɓa mantawa da Itaba, Fuskar da take Take Ganin ta Kullum Acikin Tunanin ta, Fuskar da take ganin Ko da bayan shuɗewar ƙarni guda Ta ganta Baza ta manta ba, Fuskar da ta zamar mata mugun gani acikin Rayuwar ta ta ƙuruciya, "Ta ke Kwakwalwar ta tafara ta rayo mata, Mummunan Tarihin da baza ta taɓa mantawa dashiba, baƙar Ƙaddara, Baƙar Rana A gare ta, Jitayi komai yana dawo mata Sabo Rayuwar shekarun baya na dawo mata cikin Kai, Cikin ƙanƙanin lokaci Yanayin Suhaima yafara Canzawa, Ɗauke Idon ta, tayi daga Kan Mai girma Hasheem, Ta mai dasu kan Mama Bilki, Mama Bilki ganin Suhaima ta kafe ta da'ido yasa ta Faɗin" Kur'wata Kur, Laƙamtu Ƙafa Uku A kanki mayya Wallahi Banzan cinwu ba, Nama na ɗaci ne dashi, Cikin Fusata mama Bilki takai ƙarshan maganar tare da watsawa Suhaima Wata irin muguwar harara, "He Excellency Sambo, Magana Yafara tare da Nuna Suhaima da ɗan yatsa, "ke Matuƙar Kina son Mutuwa cikin Salama, Dole sai kin kiyaye harshan ki, Mu Ba ƙananan Muta ne bane, Da zamu zauna Muna sauraron Shir man kiba, Idan taƙamar ki tsafi, To Zaki gane Ke ba komai bace, da tsafin naki zamuyi miki kisan wulaƙanci Babu wanda zai tsaya miki, Shin ke wacece? Me kike Ne ma a gurin mu? Meye Alaƙar mu dake? A jere yayi mata Tambayar," "Hmm Kun riga Da kun makara, Wannan Tambayoyin Ba masu Amsa bane, Saboda Tunran Gini Tun ran zane, A halin da ake ciki yanzu Sanin ƙone wace ba shine mai Amfani A gurin ku ba, Abu mafi mahimmanci shine kuje Kuyi Shirin Yaƙi Kushirya iya shirin da kuke ganin zaku iya, Ni ba kowa bace Sai dai, Jinin Fansa na Tafasa a cikin Jiki na," "Tamkar Iska Haka mama Bilki ta Nufi ƙofar Fita daga ɗakin, Fuuuu" Tana fita Uncle Mansur yabi bayan ta Batare da Sambo ya ƙara cewa komai ba Shima ya fice," Mai Girma Hasheem, Hannuwan sa ya goya A saman ƙirjin sa, Tare da zubawa Suhaima ido kamar mai son Gano wani abu a tattare da ita, ji yayi wani abu na kai kawo acikin ƙirjin sa, Hakan yasa shi bin bayan ƴan Uwan sa, Saida ya tabbatar yayiwa ɗakin A jiyar da Suhaima keciki Key, hadda kwaɗo sannan ya tafi," ~ Suhailat ~ Zaune take tsakiyar Bed ɗin ta, Saman luntsu me miyar katifar dake saman bed ɗin, (Water Matrics) GA Lallausan Bedsheet wanda aka Yane Saman gadon dashi, Karatu take Ta baje takaddu da littattafai Kala kala, ta ajiye wancan ta ɗau wannan, Kanta gaba ɗaya ya ɗau zafi saboda karatun Exam. Ɗin da take kwana biyu, "Kiran da ya shigo wayar tane yasa ta Saurin A jiye Littafin dake Hannun ta Saboda Tasan Waye me kiran, Saleem ne Ta tabbatar wa kanta hakan Kasan cewar Ringtone ɗin sa da banne," Waya Suka farayi Bayan Sun gaisa, Saleem Yace, "My Queen I wanna see you Please Kinsan bana gajiya da kallon Kyakkyawar Fuskar ki Ta Mutane Masu gaskiya, "Murmushi kawai Suhailat tayi mai Sauti Wanda Har Saleem sai da yaji, "Dan Allah Cutie kibari naganki kinsan ko ɗazu bangaji da kallon ki ba kika tafi kika barni, Emma so please and please Beb" "Oh Ya Saleem.... Remember you're my Husband to be.. Ya Isa Allah idan kana roƙon a kan wannan Nikunya ma na kije, "I know My Suhailat, Amma kunyar me? "Uhm, Nothing ooo, Suhailat tafaɗa Tare da Maida kiran Video Call, Don son kawar da waccan maganar, "Murmushin jin daɗi, Saleem yayi, I love you 100% Cutie, "Ɗaga Gare ni zuwa Gareka 1000% ne ya Saleem, Ya aikin ku fatan Kana samun Hutu? "Same Alhamdulillah, , Zamu bar Damaturu nan da, 1week insha Allah, Beb Aikin mu akwai wahala, Tawagar Da mukaje Atisayen tare manya ne sosai, Ba Rukunin mu ɗaya ba, Kuma daga nan Lagos zan koma, Babu wani hutu Tsakani, Akin san mijin Anty Bahijja, Major Ibrahim Aiki dashi Ba sauƙi kuma ba daɗi, rau-rau Suhailat tayi da ido tamkar zata fashe da kuka, Ganin hakan ne yasa Saleem Faɗin, What's wrong? Me ya ɓata miki rai kona faɗi abunda ba dai dai ba,? Jijjiga kai Suhailat tayi alamar A'a, "Oh ya faɗamin meya faru cike da damuwa Saleem yayi maganar, "Nifa Bana son kasha wahala ina so ka ringa hutawa, ya saleem Duk na meye wannan?, Yanda Suhailat tayi maganar cikin shagwaba Hakan ba ƙaramin tafiya yayi da imanin Saleem ba, Ya Shagala da kallon ta, Sai ya tsinci muryar ta, Ya Saleem magana nake fa, " I'm hearing u Gimbiya Yadda kike so haka za ayi, "Murmushin Suhailat tayi batare da tace masa, uffan ba, " Yau kinga Sulaim kuwa? "A'a Maybe ya shigo ni kuma, ina nan " Nadamu Sosai tunjiya nake kiran wayar shi Amma Baya picking, hope dai lafiya, "kasan Ma halin shi ai, "No Sulaim bazai taɓa ganin Call ɗina yayi watsi dashi ba, dole a kwai wani abu, Bari nakira Yarima don nasan suna tare, "Oky Oky Bye Suhailat tafaɗa tare dayin Waving Hand ɗin ta, "Bye Love, Saleem ya Kashe kiran daniyar Kiran Yarima Sultan, ~ In the Night ~ Duhu Ya mamaye ko ina a cikin Ɗakin, sai wani ɗan haske daya ɓullo daga can saman Windown ɗakin, Kasan cewar tar tar Suhaima take kallon Komai, Istagfirllah" Suhaima ta faɗa A hankali Cikin Tashin hankali, tunawa da tayi rabon ta da Salla tunjiya, hakan yasa tafara Yunƙurin miƙewa tsaye, Tamkar Zaran lilo Ko audiga, Hakan wannan mutukekiyar igiyar da suka ɗaure ta, tafara Warwarewa Da kanta Tamkar leda, Bayan tagama Tsitstsinkewa, cikin hanzari Suhaima ta nufi ƙofar Fita daga Ɗakin, Jitayi ƙofar a rufe, Ja tayi da baya kaɗan tare da runtse idon ta, ta ja handle ɗin ƙofar, take Tabuɗe Bawani tashin hankali hatta kwaɗon dakan shi ya ɓalle, Fita tayi tana bin ko ina da kallo Da'alama bata gane A inda take ba, Tafiya Ta cigaba daya Tana sa kai, Mutane biyu ta hango zaune cikin Wani ɗan Gurin hutawa a ɗaya daga cikin Part ɗin House ɗin, Ko ba a faɗa makaba Daga yadda Suke zaune, zaka gane masoya ne, Take Tunanin Suhaima yabata cewar ko dai mata da miji ne, Tafiyar ta ta cigaba dayi tana tun karar su, Amma daganin yadda take tafiyar, zaka gane akwai gajiya a tattare da ita, Da'alama jikin ta yayi tsami, (House No.2 Hasheem Arab) taga an rubuta a jikin wani Gini, Cike da nishaɗi da jin daɗi khaltum tayi Juyo tana Dariya, Waro ido Waje Suhaima tayi cike da mamakin Ganin Khaltum ce zaune da wani, Cikin rashin yadda da abunda zuciyar ta ke raya mata ta ƙara ma tsawa sosai Kusa dasu ta yadda baza su ganta ba, Har a lokacin ta kasa yadda Khaltum ɗin tace, wani sashen na zuciyar ta yaƙi a mincewa da hakan, Sai da Suhaima ta Tabbatarwa kan Ta Tabbas khaltum ce, cikin Jin takaice da baƙin ciki jiki babu kwari Suhaima taja ƙafa tabar gurin don ji take baza ta iya yi mata magana ba, idan tace zata tsaya kula ta to dole hankali zai tashi, Gashi ita yanzu Ba wannan ne a gaban taba Sallolin da ke bisa kanta, sune a gaban ta, "Ashe khaltum Amana ta take ci, Ashe Bata da hankali, idan mother taji wannan mezan ce mata, khaltum ta manta da abunda ya kawo mu, ta manta babu inda kwaɗayi yake kai mutum sai halaka da dana sani, ko wanene wannan ɗin Oho? Tamkar Suhaima zatayi kuka haka take Maganar a fili ita kaɗai, Da wannan tunani ta isa house ɗin Baffa, Ganin House ɗin tayi tamkar ba shiba ya juya mata, Ga wasu motoci data gani, kala kala A ƙofar shiga part ɗin Sulaim, Damamake take bins da kallo ɗaya bayan ɗaya, Kodai wani Taron Suke? Ta tambayi kanta, jin abubuwa na neman tare mata a cikin kaine yasa ta saurin kawae da zance ta wuce Part ɗin hajiya umma don tsaf tace jikin ta da yin Salloli," *LAGOS NIGERIA🇳🇬*~~~🦋 ......BANANA ISLAND, Cikin Jerin manya manyan gine ginan Hamsha ƙan masu kuɗi dake Cikin Unguwar Banana Island, House No.242 dogon gine ne mai ɗauke da upstairs hawa biyu, Gidan tun daga waje zaka gane Asalin haɗuwar sa, Tsarin ginin Ƙasar INDIA ne, Daga jikin gate Ɗin gidan Anyi rubutu a wani ɗan ƙaramin allo cikin manyan baƙi aka rubuta, (MAJOR IBRAHIM KHALIL BICHI). "Kai kawo take tsakanin kujerun cikin Makeken Parlourn Ta na ƙasa, wanda suka kasan ce, Silver colour Mai duhu, Sai mafan safa da marwa take Lokaci zuwa lokaci tana Duba Agogon dake ɗaure a wrist ɗin ta, Ganin kusan, 1Hours Tana Abu ɗaya hakan yasa ta samu guri saman kushin ta zauna da'alamar gajiya bayyana ne saman Fuskar ta, Sanye take cikin Shigar Alfarma Shadda ce a jikin ta Army colour, Anyi mata Aiki iya Saman Rigar Anzuba mata Duwatsu, Golden Colour, Tsarƙa da ɗan kunnan ta da Diamond sai Ƙalli suke, Fuskar ta fayau, Babu ko kwalli, Tayi Ɗaurin Ture kaga tsiya Akan ta, Abunka da Mai hasken fata Sosai Tayi kyau, idan kaga ta baza ka taɓa cewa tana da Manyan ƴaƴa Ba, Wata Mata shiyar Buduwar ce tafita daga Wata hanya Cikin Parlourn, Da sauri ta ƙarasa Ta rungume Matar dake Zaune a Parlourn Ta baya, "Oh Momma Allah kinyi kyau Wannan Duk kwalliyar Papa ce, Cikin wasa da dariya Buduwar tayi maganar tare da sakin Mahaifiyar tata Tazagayo gaban ta, "Shukra Kinyi Waya da Papan Kune? Duk Nadamu Wayan shi baya Tafiya, Kusan Hours kenan, "Kamo hannun Mahaifiyar tata tayi cikin nata hannun kafin tace, No Bamuyi waya Ba Amma Please Momma Calm down, duk inda yake yana lafiya insha Allah, So ki kwantar da hankalin ki, "Kinsan Tunɗazun yacemin yana Hanya sun kusa ƙaraso wa, Kuma tun daga nan Banƙara samun shiba, At All saida nace karsuyu tafiyar mota.... Kiran da ya shigo wayar tane ya katse mata Sauran maganar, Cikin hanzari takai hannu Ta ɗauka, Ɗan guntun tsaki taja ganin Ba wanda tayi tsammani bane, Kallon ta Shukra tayi Ƙasa ƙasa tace, Momma waye kiɗaga mana, "Sajad Ne Tafaɗa Tare da kara wayar a kunnan ta, "hello Kana ina Haka na kejin haya niya, "Naje *Parkview* I'm on the way, Momma Papa Yace Sun kusa Shigowa Yanzu Haka Nayi magana dashi, "Alhamdulillah Allah Yakawo su lafiya, Dama Tunɗazun Su nake jira Hankali na duk ya tashi saboda number ɗin Major ɓata shiga, Allah yasa yayi nasarar Tahowa Da ita, "Wacece? Sajad Ya tambaya Anashi ɓangaran, "Oho kana nufin bakasan abunda yakai shi Kano ba kenan, Banason ya dawo Bai same ka a gida ba kayi sauri ka ƙara su, Idan kazo yafaɗa maka dalilin Zuwa nasa Kano da kanshi, Bata jira cewar saba ta ajiye wayar, "A hankali Shukra tace Momma, Allah yasa Papa ba ba gurin tsohuwar nan ya koma ba, "Kallon gefan ido mai kama da harara Momma tayi mata tare da Faɗin, Waiku Meye yake damunku ne, Emm, nayi tunanin zaku taya mahaifin ku farin ciki ya shawo kan Mahaifiyar sa Amma shine kuke nuna rashin jin daɗin ku, To Wallahi kada ma kubari ya fahimci hakan daga gare ku, "Sorry My love Nifa ba haka nake nufi ba, Momma Idan biki manta ba lokacin da Papa ya ɗauke mu Har wannan, bush village ɗin, Matar nan A gaban mu ta Mari Papa Sannan tace Kice kika rabata da ɗan ta, Ta zageku da cin fuska a gaban mu nida ya Sajad, Haba Momm....Hawaye da suka gangaro daga Idon Shukra ne yasa ta kasa ƙarasa maganar ta, "Cikin sigar Lallashi da Kwantar da hankali Momma ta janyo ta jikin tana shafa bayan ta cikin kwantar da hankali tace, "My Noor nasha faɗa miki ba'a rama mugunta da mugunta Idan aka biye wa zuciya to babu abunda Zai wuce a rayuwa, Kisani Shi Alheri dan ƙone, Komai yayi farko ai yana da ƙarshe, Haƙuri baya taɓa faɗuwa ƙasa banza, Allah yana sane da kowa, Grandad ɗin ku ɓata da laifi koni ce abunda tayi shine zanyi, Tsawon shekaru Ace ɗanta baya tare da ita Alhalin yana raye Dole Zatayi zargin matar shi, Bazan so ace matar da Sajad zai aura nima tayi min haka ba, Ɗago da Shukra tayi daga jikin ta Sannan Tace, Daughter nasan duk yanzu baza ku fahimci hakan ba, Amma akwai lokaci, tafaɗa tare da sharewa Shukran hawayen idonta," "Alright Momma ya wuce, Yanzu ya maganar Zuwa na, Kano Tana nan amma Nace miki gaba ɗaya zamuje, "To Momma Wallahi kawai so nake naga Suhailat Amarya, duk da har yanzu bata faɗamin ba, Sai Y saleem ne yafaɗa min Da muka haɗu a.... Ke waya faɗa miki amarya na faɗar bikin ta to, What amma Meyasa? Shukra ta Tambayi Mahaifiyar tasu tana jiran Amsa, "Saboda kunya, " Oh oh Allah momma nizan iya faɗawa kowa nawa, tafaɗa tare da miƙewa tana dariya, Baki sake Momma ke kallon Shukra, tare Faɗin, to ni mezan miki ai dakin dawo kinfaɗa min waye mijin, Itama tana dariya Tayi maganar, Wace Momma.... "Hajiya Bahijjah Imran Arab, Itace ƴa mace ta fari a gurin Baffa, Mafi Soyuwa A gurin shi, A kaf cikin ƴaƴan shi mata, hakan yasamu a saline da Sunan ƴar uwar shi da taci, Bugu da ƙari, Sai ta ɗakko kamannin waccan Bahijjan Sai yake jinta tamkar, Ƴar uwar tasa wadda ita kaɗai ce ƴar uwar sa a duniya kuma ya rasa ta, Bahijjah Na zaune a garin Lagos Ita da mijin ta da ƴaƴan ta guda Biyu, Sajad ne baffa sai Shukra, Rayuwa suke mai tsafta da bawa juna kulawa, Rayuwar Farin ciki Suke sosai, Major Ibrahim khalil mutum ne Mai son ƴaƴa Amma hakan bai hana su Bawa yaran su ingantacciyar Tarbiyya ba, Bahijjah Arab Babbar Ma Aikaciya ce, A ƙungiyar Kare Haƙƙin mata wato (HUMAN RIGHT) Anan Cikin Birnin ikko., ***Wannan Kenan*** Rayuwar Jin daɗi ko Farin ciki Babu ita a cikin Arab Estate, Tsawon kwana Huɗu kenan Sulaim bai far faɗo ba, A halin yanzu kowa yasan Sulaim bashida lafiya, Wa suma sun fidda rai, Kwanan Su uku A Asibitin Ashshifa Sunyi bakin ƙoƙarin su, A lokacin Har Abulƙasim ya dawo daga umara, Manyan likitoci Larabawa da Turawa Sunyi aiki Sosai akan Sulaim amma babu wani canji, Sun tabbatar da, Lafiyar ƙalau Komai nashi na aiki yadda akeso, A yadda bincike ya nuna Haryafi wani cikakken mai lafiyar, Kuzari da Sauran abubuwan da ake buƙata, Shidai ga shinan kwance Kamar me bacci, sai wani irin kyau da yake ƙarawa, "Abulƙasim ya Tabbatar wa Baffa cewar Wani Baƙin Asiri ne Ya karye Wanda akan Sulaim ɗin akayi Shiyasa Har zuwa wannan lokacin yagaza Farfaɗowa Abun na sakin shi Sannun a hankali, Magunguna kala kala, Na wanka da a turare Da nasha Wanda aka haɗawa Sulaim ɗin Anason Bayan ya farfaɗo Yayi amfani da su, "Cikin Muryar Tashin da kwantar da hankali, Abulƙasim yacewa baffa, "Alhaji Ka kwantar da hankalin ka dan Allah, Kasan Ita ƙaddara Babu wanda ya isa ya kauce wa faruwar ta, Saidai mutum yayi addu'ar Allah yasa tazo masa da sauƙi, Wannan yaron Na tausaya mishi sosai, Ya daɗe da lalura a jikin shi amma buku taɓa tunanin Yi masa maganin Islamic ba, A yanzu haka Akwai Sihiri ajikin sa wanda yake aiki kusan Tun lokacin da aka haife shi, Anyi masa Sihiri kusan uku a jiki kuma duk na cutar wa yanzu Ga ɗaya ya karye wanda tabbas akwai Silar Warware warshi, inaso Idan Allah SWT Yasa ya farfaɗo to, zaku Bamu shi Tsawon Na wata guda insha Allah komai zai dai dai ta, A Hakama don yanada Ruƙon Ibada Sosai, shiyasa Amma da Wani ne bama lallai ya tashi ba, Saboda Ai niyar kashe shi akai, Abun ya daɗe yana cin jikin shi, Muna roƙon Allah yabashi lafiya Mai ɗorewa, "Ameen baffa ya Amsa Zuciyar shi kamar zata fito saboda tsabar zafi da raɗaɗi, bunu abunda yake ji Aransa sai tsantsar tausayin Sulaim, Waye yayi masa haka? Meye laifin sa? Baffa ya tambayi kansa batare da Yasan Amsar ba, Abulƙasim da Baffa lokaci ɗaya Suka fito Daga cikin Babban Office ɗin Abulƙasim, A lokacin angama Shirya komai da cike ciken ta kaddu Na Sallama, har bakin mota Saida Abulƙasim ya raka baffa, Dama shi Su Uncle Yusuf suke jira, Yana shiga Suka Tafi, A motar Asibitin Aka maida Sulaim gida Wanda Yarima Sultan ne kawai aciki, Sauran duk suna biye dasu a wasu motocin, Su Ummeetha na fita Saiga Su Baffa Sun sako kai Cikin Jerin gwanon Motocin Arab Estate Motar a Asibitin ce a tsakiya, Ta glass ɗin mota Ummeetha ta hangi dawowar su Jitayi Tamkar ta fita taga ɗan ta sai taga, Ai Saleema ma ƴace a gurin ta, Tunda taji labarin rashin lafiyar Sulaim yau kwanan ta biyu kwance a asibiti yanzuma gurin ta zasuje, Kullum cikin kuka take taƙi cin abinci Drive kawai aki samata, Idan kaga ta buɗe baki to Sulaim zata furta, kowa yayi kukasan Suna ma cikinyi Tunda kullum sai sunyi, Ummeetha baiwar Allah Tarame ta ɗanyi duhu, A Hakama wai dan Tayi tawakkali, Suhaima Gaba ɗaya ta rasa Meye yake mata daɗi a duniya, Wayar Mother bata shiga, Gashi Tun ranar da taga Khaltum ita da Barrister Sulaiman da daddare bata ƙara sata a idon taba, taje neman ta yafi sau a irga, Suma kansu Masu aikin House ɗin sunce Tsawon kwana uku kenan basa ganin Gilma warta, Tana Cikin wannan Tunani, Ta hangi Princess Tana tunkaro ta Fuskar ta tayi jajir, Alamar taci kuka ta ƙoshi, Idanuwan ta duk sun faɗa ciki, Da sauri Suhaima ta Nufe ta, Tare da Faɗin Princess lafiya kuwa? Ina lafiya Suhaima Kina nan Amma biki san Ya Sulaim bashida lafiya ba yau kusan kwana Huɗu ko biyar, Yanzu haka Sundawo daga asibiti kuma ance bai farfaɗo ba, Ya Yarima yace around 4pm zasu wuce, Birnin Jidda, ganin kuka yaci ƙarfin ta yasa Suhaima kamo hannun ta duka biyun, tare da Faɗin, Y Rabb wallahi bansan bashida lafiya ba nayi tunanin yayi tafiya ne, Allah yabashi lafiya Yanzu ke ina zakije? Da hannu Princess ta nunawa Suhaima Part ɗin Baffa, Zanje na ganshi kafin Su tafi, "To muje Nima na duba shi Suhaima tafaɗa Harcikin ranta tana Tsammanin baza abarta tagan shi ba, Saboda taga Motoci sunfi Ashirin A gurin da'alama hadda baƙi aciki, Addu'a Suhaima tashiga yi Allah yasa Babu Mutane Huɗu a gurin, "Sai da aka sanarwa Baffa Zuwan su, yabada umarnin Su shigo A Central parlour Suka sameshi, Daga Shi Sai abiyy Sauran duk Sun Fita Suntafi, Uncle Yusuf da Uncle A wanda a daran jiya ya sauka a Ƙasar, Da Daddyn Canada tare dasu Za'a tafi, Ƙasa mai tsarki, MADINATUL MUNAWWARA, Ganin Suhaima Yasa Baffa sakin Murmushin Ƙarfin Hali wanda ko ba a faɗa maka ba kasan Yaƙeni, Shima ya rasa me yasa duk lokacin da zai ga Suhaima sai yaji Wani irin Farin ciki Aran sa, Kanta a ƙasa cikin girmamawa ta gaida baffa Ganin shi haka yasa taji ta ƙara rasa gaba ɗaya wal'walar ta Tausayin Dattijon ne yakama ta, shima kanshi Sai yanzu ta tuna rabon da tagan shi ankusa sati, "Baffa dan Allah idan kun Bamu izini muna son mu duba Ya Sulaim kafin ku wuce, wannan itace mai kula da shahen part ɗin sa itama tana son duba jikin nashi, princess ce ke maganar Saboda tsabar kuka muryar ta gaba ɗaya ta dashe, "Sosai Tausayin Princess yakama Baffa yasan ko ba a faɗa ba Sulaim abun sone ga kowa, Jin Baffa yayi shiru ne yasa Princess tunanin Bazai bar suba, kodan yaga Fuskar Suhaima a rufe, Hakan yasa ta ɗan matsawa Saitin kunnan Suhaima tace, "Suhaima ki buɗe fuskar ki, idan ba haka ba bazai bar mu ba, kafin Suhaima tace wani abu suka tsinci muryar baffa na Faɗin, "To Autar Maman ta Kutashi Muje ko, Cikin jin daɗi da zumuɗi Princess tamiƙe Suhaima ma ta tashi suka bi bayan Baffa Har cikin Bedroom ɗin sa, "Mamaki ne yakama abiiy Yana mamakin Wace wannan, Fuskar ta a rufe Kuma baffa Ya sake da ita haka Harcikin Bedroom ɗin sa, kawai dan ta kasan ce mai aikin Sulaim, Gashi Fuskar ta a rufe, Kai Tabbas akwai wani abu a ƙasa, Abiiy yafaɗa cikin Ransa Saboda shi bai taɓa ganin Suhaima ba sai yau," "Yarima Sultan, Samrat, Dr. Jabir Wanda basu daɗe da zuwa ba shida Dr. Anisha sunzu ƙara duba jikin Sulaim, Suhailat, Uncle Shaddad, gaba ɗayan su suna cikin bedroom ɗin baffa babu mai cewa ɗan uwan sa Ƙala, kowa tunanin da yake daban, daka kalli Fuskokin su zaga, tsantsar Tausayin Sulaim a tare da su bama kamar amininsa da gaba ɗaya ya zabure, baya cikin nutsuwar sa, Jin Sallamar Baffa ne yasa gaba ɗaya suka maida hankalin su baki ƙofar shigowa, Dayake Bedroom ɗin Mai girman gaske ni Baza kace mutane ciki suna da ɗan yawa ba saboda tsabar girman Room ɗin Bayan tangamemen Bed Hadda Sait na kujeru, Kowa yana zaune a gurin sa, Ganin Princess bai basu mamaki ba, Amma ita ɗayar wace? Abunda ke yawo acikin zuciyoyin su kenan, Gaba ɗaya Suhaima saida ta tsargu jin idanuwan mutane nayi mata yawo ajiki, ganin ta tsaya ne hakan yasa Baffa Faɗin ƙarasu mana ƴa ta, A hankali Yarima Sultan ya ɗaga kai yana kallon Suhaima yaji wani irin DAM-DAM A ƙirjin sa har sai da ya dafe Saitin zuciyar sa, yana ambaton sunan Allah, Suhaima kanta a ƙasa ko idon ta ta ƙibasu damar gani gashi gaba ɗaya ita suke kallo, A bakin Gadon da Sulaim ke kwance Suka tsaya, Sai a lokacin ta ɗaga idon ta ta sauke akan Sulaim Taɗau tsawon lokaci tana kallon sa kafin, Ta Tace Allah ya bashi lafiya, Ameen Baffa ya amsa, Princess ma addu'oi tayi wa ɗan uwan nata sanan taka baya, A hankali Suhaima takai du banta, kan mutanan Room ɗin ganin Sun maida hankalin su kan wani abun yasa, Suhaima ƙara fakar idon kowa ta matsa Saitin Sulaim sosai ta gefe, Wani abu ta furta asaitin kunnan sa na dama Cikin sauri A hankali kuma wanda koda a kusa da ita kake baza ka iya jiba, Abun mamaki da Al'ajabi, Sulaim ya saki wani irin Ƙaya taccan Murmushin gefan baki wanda har saida Kyawawan haƙoran sa suka bayyana, Sannu a hankali yafara ware Idanuwan sa Cikin Na Suhaima..!!! _F pen_✍️. [01/04, 3:10 pm] Zarah Tymre's Henna: https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V WhatsApp group👇 https://chat.whatsapp.com/C9sZ6UCsGEHKSALn3SYSqs _Typing📲_ *_AHALINMU ƊAYA_* 💗💗💗 *_Fatima Y zakariyya👌_* _Tymer's henna_💅 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASS...✨?* *_T.M.W_*✍️ _Sarauniyar👸 Taurarin Marubuta writer's✍️✨_ *_(THE QUEEN👑)_* *_TEAM FIVE STARS💫_* *TAURARI BIYAR* ________Dedicated to anty salma💎 *_Part 2_* (Littafi na biyu📘) _Godiya ta musamman gareku ɗaukacin masoya na ina matuƙar yaba muku, alkhaerin Allah yakaimu ku a duk inda kuke.🤗😘😘_ *Da sunan Allah mai rahma mai jin kai* *_in the name of Allah, the Entirely Merciful, the Especially Merciful_* ➡️🅿? 4️⃣7⃣➖4️⃣8⃣? Abun Mamaki da Al'ajabi, Sulaim Yasaki Wani irin Ƙayataccan Murmushin, Gefan baki Har saida kyawawa Kuma fararan Haƙoran sa Suka Bayya na, Sannu a hankali ya fara Ware idanuwan sa cikin na Suhaima," Saboda Tsabar Mamaki, Saida Baffa Ya zare Farin Glass ɗin Idon Sa, Yana Zaro Su waje kaɗan, "Azza'Wajalla Baffa yafaɗa Cikin Mamaki, Kaf Cikin Ɗakin shi kaɗai ne ya Kula da abunda Suhaima tayi Da kuma, Murmushin da Sulaim yayi Gashi Yanzu ya buɗe ido, A hankali Baffa ya taka zuwa Gaban Gadon Sosai, Wanda Har wannan lokacin idon Sulaim na cikin na Suhaima, Duka su biyun Kallon Juna Suke Kamar Masu Son gano wani abu a tsakanin su, Lokaci ɗaya Murmushin Saman Fuskar Sulaim ya ɗauke, Amma Bai bar Kallon Suhaima ba, "Sulaim Baffa ya Furta A hankali," Sulaim aka Ambata Amma Saidai kowa dake Cikin Bedroom ɗin Ya dawo da kallon Sa Gurin Baffa, Wanda yayi dai dai Daganin Idanuwan Sulaim a buɗe, Ganin Hankalin kowa ya dawo gurin Hakan yasa Suhaima zare jiki A hankali taja baya Kafin ta silale daga Ɗakin, Yarima Sultan, Ba'a hankali yake tafiya ba, Sannan babu Hanzari acikin yadda yake Takun nasa, Baza ka iya tantance a wane hali yake ciki ba, Saida ya ƙarasa bakin Bed ɗin da Sulaim ke kwance, Fuskar shi ɗauke da Bayya nannan Mamaki, Yarasa Meye zaiyi Farin ciki ko Tambayar Yadda akayi Aminin sa ya Buɗe ido, Sosai ya rungume Sulaim dake kwance Yana bin su da kallo ɗaya bayan ɗaya, Shima Sulaim ɗin ƙara Rungumo shi jikin sa yayi, Cikin Nutsuwa Yarima Sultan ya zare jikin shi, daga na Sulaim dan ƙara kallon Fuskar shi, Ya tabbatar hakanne ko kuwa gezo idanuwan sa keyi masa, Kowa ya kasa magana gaba ɗaya su zagaye bed ɗin wasu na Murmushi wasu na hawayen farin ciki, Ganin Basuda Niyar magana Hakan yasa Sulaim tashi Zaune yajin gina Bayan sa Jikin Fuskar Gadon, kamar bashi ba Kallon Yarima Sultan yayi Wanda shi kaɗai ne Zaune kusa dashi, "Saraki Lafiya? Sulaim ya tambaya Fuskar shi ɗauke da Annurin da Abaya babu, Kamar ƙaramin yaro Yarima Sultan yakama hannun Sulaim tare da Faɗin. "Aminina shine kayi dogon Bacci ko Barka da tashi Ya jikin naka Ina fatan baza ka ƙara irin wannan Baccin ba" "Sosai Sulaim yayi Murmushi, "Easy Man, Bacci Kuma Kana so kayimin Sharri ko, Baffa kana jin fa, Sulaim yakai ƙarshan maganar yana kallon Baffa, Baffa ya kasa Magana Yara sama mezai yi don Farin ciki Gashi yaga Sulaim ya tashi da wani irin Canji Kamar bashi ba, "Ya Rabb Kallon Meye kuke min? Sulaim ya ƙara magana Yana kallo Su Princess dake Tsaye Suna Hawayen Farin ciki, Jin sunyi Shiru babu Amsa, Sulaim yace lafiya dai? Kukan Meye kike Yana faɗar haka idon sa ya sauka Akan Suhailat itama tana Matsar kwalla, Ɗan zaro ido Sulaim yayi Tare da Faɗin, "Ya Salam, kuzo kaina kuna kuka Wane abu ya faru ne, Yaushe nafara wasa daku? Cikin Harshen Su yayi maganar" tare da ɗaure fuska kaɗan, Baffa Ganin Zasu da gulawa Shalelen nasa Zuciya, Yasa shi faɗi, Tunda kungan shi kuma ya Farka zaku iya tafiya, Da sauri Princess tace "Allah nayi Shiru" Sai da kowa ya ɗan murmusa, banda Sulaim da Aminin sa, Kallon ta Sulaim yayi tare da Faɗin zonan, Babu tunanin komai a zuciyar princess ta taka zuwa Bakin Bed ɗin, DUK da a tsaye take hakan bai hana Sulaim kai hannun Saman kanta ba yayi mata Wani kyakkyawan Ranƙoshi A tsakiyar ka, Wanda yasa saida ta ɗan durƙushe Tare da Faɗin wash, Kafin tamiƙe Yarima Sultan ya ƙara mata Wani Ranƙoshin A saitin inda Sulaim yayi mata, "Wayyo Allah Ummeetha Sun kashe..... Kallon da Sultan ya watsa mata ne yasa ta saurin haɗeye kukan ta, "Dariya Sosai Dr. Anisha tayi, Cikin dariyar tace, Sannu Dr Lallai jiki yasamu Allah ya ƙara Lafiya, Gashi har zaku kashewa Autar Ummeetha kai," "Sulaim yace, Dr. Ya aikin? "Aiki Ba daɗi Kuma ba'a bari Alhmdllh" Dr. Jabir Yana murmushi, Yace Sannu Dr. Ya jikin ka? "Sannu kuma Nida ba noma Kaga inayi ba Sannun Meye za kaimin, Sannan Waye yace maka bani da lafiya? Sulaim ya faɗa yana kallon DR.Jabir, Dariya Dr. Jabir yayi kafin yace Allah ya huci zuciyar ka, Samrat,"Man Gaskiya Ka ruɗani ka rikitamin tunani nifa Tunda nake Ban taɓa ganin, Abun Al'ajabi irin wannan ba, Rashin lafiya Lokaci ɗaya, Kuma Har After 5days Mutum Na Bacci, shi ba mutuwa yayi ba ba kuma Suma yayi ba, irin A'amarin nan ko a film ban taɓa gani ba, It Shocked me and Frightened me." Yarima Sultan yace Shattima, da ɗan ƙarfi Kallon sa kawai Samrat yayi tare da yin shiru da'alama ya gane abunda Sultan ɗin ke nufi, Suhaima kuwa Bayan Tabar Bedroom ɗin batare da kowa ya kulaba, Baffa ne kaɗai Yaga Lokacin da tafita, A parlour ta ga abiiy zaune inda Yake, Saida A wannan karon waya yake, Sai lokacin tasamu damar kallon shi sosai batare da ya kula da hakan ba, Sosai Suhaima taga Kamannin sa da Sulaim, saidai kawai Abiiy yafi kama da Hajiya Umma, Ya ɗakko Kamar Buzaye Sosai," Akan idon Suhaima Uncle Shaddad Ya fito Daga Part ɗin Baffa Yanufi hanyar fita daga house ɗin gaba ɗaya, Take tafara tunanin Meye Matsalar Mutumin nan, Ta lura dashi sosai koda yaushe Yafison kaɗai cewa, Gashi baya magana kanshi kullum a ƙasa, Ƙara gyara tsayuwar ta tayi daga inda take tsaye Wajan Part ɗin hajiya umma tana kallon masu shige da fice, motoci Kala kala jibga jibga Suna shigowa suna parking, Ita dai Suhaima Fitowar princess take jira, saboda A yau tasa aranta saita tambayi princess komai da take son sani Wanda bata gane ba game da mutanan Cikin Estate ɗin, "Akan idon ta Uncle Mansur da wani wanda bata san waye ba kuma bata ga Fuskar shi sosai ba, suka zo suka shiga Part ɗin Baffa, Sosai Ta gane Uncle Mansur A yanzu kaf cikin waɗan da Takewa kallon Azzalumi shi tafi ganewa, da Sahida Kamannin sa, Duk da Suhaima idan taga mutum sau ɗaya to shikenan kashiga kanta, ko bayan Shekaru Zata iya zana ka a takadda koda a lokacin baganin ka taƙarayi ba,Idan daga nesa ne kuwa, idanuwan ta har zooming ɗin Abu suke mata idan tana son ganin shi sosai a kusa," Cikin Damuwa Saleem Yakira Daddyn Su, bayan Sun gaisa, Saleem yace. "Daddy Na nemi Permission a gurin Aiki Sun Hanani Dakyar nasamu Na kwana ɗaya, Allah Daddy I'm tired Wallahi idan nazo bazan koma ba, Sulaim ne fa bashida lafiya Tsawon Kwana Biyar Ace Banduba shiba,"It can be possible" Zan biyo jirgin Dare Daga Damaturu," "Saida Uncle Bello ya Numfasa Kafin Yace,"Calm down Dear," Give me your full Attention, Take it easy" Yanzu Haka Sulaim ya farfaɗo Kawai kayi zaman ka Har zuwa Nan da 1week ɗin Tunda Duk After 2weeks kana zuwa, "Really Dad? Saleem yafaɗa cikin mamaki, "Yeah, Sulaim ya Farka, "Alhamdulillah, I'm Really glad to hear it Thanks Dad, that's a good news, "Okay Take care And Safe Dear, Uncle Bello ya faɗa tare da Katse kiran, Shima zuciyar sa Fall Take da farin ciki, Cikin ƙanƙanin lokaci Estate ɗin ya ɗauka Sulaim ya farfaɗo, Abun Mamaki Saiga Maganar Farfaɗowar Sulaim na Yawo har A social media, Kiran waya, tako ta ina, Sosai Abun Yabawa Su baffa Mamaki Ba'a san wanda Ya ɗora a Twitter Ba Kowaye dai a cikin sune, Hatta su ummeetha dake Asibiti wajan Saleema, A media Taufiq ya gani yake faɗa musu, Abunka da Babban Ahali Masu Dukiyar gaske da ƙarfin iko a ƙasa, da manyan masa na'antu, Babu wanda bai san Dr. Sulaim Hameed Arab ba Hakan yasa Maganar taja hankalin mutane da cece Kuce a Yanar gezo gezon, Babu wanda yasan rashin lafiyar Sulaim, Sai labarin Farfaɗowar sa ake taji, Kallon Baffa Sulaim yayi, Wanda har lokacin yana Zaune Inda yake daga Saman Bed ɗin, Baffa Na Waime yake faruwa? Sulaim yayi tambayar, Rabon da baffa yaji Sulaim yakira shi da Baffa na Tun Sulaim ɗin na yaro, Amma yau gashi Ya faɗa, Kawar da Mamakin Baffa yayi, Tare da bawa Sulaim ɗin amsa da cewa, "Kowa da kagani anan yazo Gaida kane, "Ɗan zaro ido waje Sulaim yayi yana kallon Mutane da Suka ƙara cika Bedroom ɗin, Wanda gaba ɗayan su ƴan gida ne, Amma Baffa har cikin Bedroom ɗin ka, Sulaim yayi maganar Fuskar shi babu, alamun wasa, Yana Tantama Acikin ransa, Shi Tunda yake bai taɓa ganin hakan ba, Sannan Yanajin Duk wanda yazo sai baffa yace Abar shi ya shigo, Zama Baffa yayi daga ɗayan ɓangaran Sulaim ɗin wanda a ɗayan ɓangaran Yarima Sultan ne, "Baffa yace Sulaim ka kwantar da hankalin ka yanzu kowa zai tafi, Hakan Yayi maka ko? "Ɗaga kai Sulaim yayi tamkar wani ƙaramin yaro, Baffa Bana son kallo Jifa yadda suke kallo na tamkar Television, A hankali Sulaim yayi maganar yadda babu wanda yaji daga Yarima Sultan sai baffa, Murmushi kawai Baffa yayi, Yarima Sultan yace."Aminina You need to be Cautious, now is not the time to Talk, oky" Ɗan Hararar wasa Sulaim ya wurgawa Sultan, To taya zan huta bayan anzo duk an zagaye ni" Murmushi Yarima Sultan yayi, don ya fahimci Rigima Sulaim yake ji, Shi Mamakin Canzawar Aminin nasa yake Lokaci ɗaya ya tashi da wasu Sabbin Halayya, Shi shaida ne yasan Da dane, Sulaim bazai yadda ya zauna cikin mutane kamar haka ba, Sannan Acikin 24 hours, baya doguwar magana kamar wadda yayi Tun Farfaɗowar sa, Yasan Sulaim sai yayi fiye da Sati biyu Baiyi fara'a ba, Amma yanzu da Farfaɗowar sa yayi murmushi Kusan sau uku hadda dariya, Sannan baya iya jure haya niya duk ƙanƙantar ta, ko kallo, amma yanzu gashi Duk anayi A gaban sa, Wannan wane irin sauye ne? Sultan ya Tambayi kansa, Cikin Zuciyar sa ya Furta Alhamdulillah Allah yasa ya ɗore a haka," ~ Mama Bilki ~ Sosai take Sheƙa gudu, Saman Babban Titin, (ZARIA ROAD) acikin baƙar motar ta ƙirar, G.L.K, Wayar Tace tasa ta ɗan rage gudun kaɗan Tare da karawa a kunnan ta, kafin tace komai Aka fara magana ta ɗayan ɓangaran, "Hello mama Wai kina ina Haryanzu kefa muke jira Kada Yarin yar nan ta ƙara aikata wani abu muna nan" A ɗan harzuƙe He Excellency Sambo yayi maganar Tamkar ba da Mahaifiyar Su yake magana ba, "Ina hanya na shigo cikin gari, Shiga cikin ƙauyen shine tashin hankali ga nisa, Amma yanzu haka Nakusa ƙarasowa, Babu abunda ta isa tayi, Tunda na karɓo hayaƙin, A yau basai gobe ba zamu gama da ita," "Okay Abunda Sambo ya furta kenan ya kashe wayar, Gaba ɗaya ƴan uwan sa suka zubu masa ido, donjin ƙarin baya ni, "Tana hanya takusa gida, Yafaɗa a taƙaice, "Uncle Yusuf ne yace Wai ina Maman ta tafi ne Sulaim fa ya farka Amma ku kuna nan? "Kallon shi Mai Girma hasheem yayi, Yace Au dama kanan, Yau katuna da uwar da ta haifeka kenan, Uwar Wasun Tabaka izinin zuwa ganin taka ko? "Uncle Yusuf yace Subhanallah, Wannan wace irin magana ce, Idan zagina kake sonyi gara aka zageni kai tsaye, Amma Karka sake ka taɓa, Hajiya Umma" "Eye Lallai Yusuf, Kaga dama Idan mama ta dawo maganar da zamuyi bata shafe kaba zaka iya tashi kabamu guri tunkafin ta dawo mu kore ka, Bama son munafiki a cikin mu, Uncle Mansur ne yayi maganar Hadda nunawa Uncle Yusuf ƙofar fita, Kafin Uncle Yusuf yace komai Anty Jamila tafara magana, Wadda Tazo tun safiyar yau Daga garin abuje a cewar ta Tazo duba Sulaim ne, "Gaskiya Ya Yusuf Asiri na aiki a jikin ka, gaba ɗaya angama dakai an raba ka da Mahaifiyar ka, kai kamar ba ɗan uwan mu ba, Wani irin kallo Uncle Yusuf yayi mata, wanda yasa, Har hantar Anty Jamila saida ta kaɗa, tasan halin shi tasan Waye shi bashi da sauƙi Sam matuƙar rashi ya ɓaci, ba mai iya control ɗin sa, Suma Sumai Girma hasheem ɗin sun san yana da Haƙuri Amma bai iya fushi ba, Batare da yace musu, Ƙala ba ya tashi Ranshi duk a dagule Ya fice daga house ɗin gaba ɗaya, dama zuwa yayi ya gaishe da Mahaifiyar tasu ganin Gaba ɗaya yau basu gaisa ba, Gashi yazo bai same taba sai ɓacin rai, Duk da yasan koda ya same ta sai Ranshi ya ɓaci," Yana Barin House ɗin, Mama bilki na dawo wa, cikin Sauri ta shiga Part ɗin, Suna ganin ta suka miƙe tsaye kusan a tare, Hadda anty Jamila, Babu wanda yayi mata sannu da zuwa bare Su Tambaye ta ya hanya, "Mama kin daɗe tunɗazu muke jira, kinsan Nacewa, Abban Reeyam Gobe zandawo da wuri to banason Asamu matsala, Muje Dan Allah inga wannan HmSheɗaniyar Yarin yar da kuke faɗa Wallahi sai nayi maganin ta, Kallon Baki da Hankali Uncle Mansur ya watsa mata,"ko mu da muke Maza Kuma yayyenki mun kasa tun ƙarar hatsabibiyar Yarin yar nan Saike Ƙaramar Alhaki" "Anty Jamila tace, Hmm Ya Mansur kenan Gaskiya Bakasan wace ni ba, Ai maganin Biri Karan Maguzawa, Maganin Mugu sai Mugu, kuma ai sai an gwada akan san na ƙwarai, "Mtsss dalla Kuma na shiru, Muje Gurin Duk wannan Surutun banza ne, Sai munje za'a Tantance, Mugani a ƙasa Shine baya ni, Mama Bilki ta faɗi Hakan tare da shigewa gaba ko jakar ta bata ajiye ba, bare ta huta, Har sun fita, Anty Jamila tace Yanzu ina zamu samu Garwashin da zamuyi turaren? "Irin dariyar Basawan nan Mama Bilki tayi Tare da Faɗin karki wani damu Komai da ma haɗin sa A shirye Yabani komai, Akwai kaskwan da Yabani muna zuba Garin, hayaƙi zai tashi basai munyi amfani da Wuta ko Garwashi ba, Nafaɗa masa babu inda zamu samu Garwashi, shiyasa Yabani Wannan gagarumin haɗin, Mama Bilki takai ƙarshan maganar dai dai suna Isa ƙofar ɗakin Da suka kulle Suhaima jiya aciki, Kamar yadda Suka sa kwaɗo haka Suka tarar da ita a kulle da kwaɗon ta, Ganin haka yasa zuciyoyin su Cikin farin ciki," ~ Princess ~ Ina jinki Suhaima kiyi Tambayar ki, Suhaima tace "Oh Princess yanzu kuma kukan Meye kikai daga nin idanuwan ki kinƙarayin kuka, Naga yayan naki ya farfaɗo to Meye ya rage kuma? Wasu Siraran Hawayen ne Suka ƙara gangarowa Saman kuncin ta, Kafin cikin Kuka tafara magana. "Me Rufaffiyar Fuska Ya Sulaim mugu ne shida wannan Ya Yariman, Wallahi Saina faɗawa Ummeetha, Tofa Ikon Allah, Me suka yi miki? Suhaima ta tambaya, Saida Princess taja Majina, Kafin tace, Tsakiyar kaina Suka samu sukai ta Bugamin Ƙarfe, Kamar Suhaima zatayi dariya sai ta Shanye, Cikin Ranta tace ya za ayi mutumin da aka bugawa ƙarfe a tsakiyar kai, A zauna har haka yana Surutai, Sosai Suhaima ta fahimci princess shagwaɓaɓɓiya ce, A fili Tace, Ayya Allah sarki gaskiya basu kyauta ba, kiyi haƙuri, kinga yayyen ki ne ba yadda zakiyi dasu, Yauma dai Saida in haƙura da Tambayar nan Tunda Bakya jin dai dai," A'a mai Rufaffiyar Fuska kawai kiyi Tambayar ki, Ai bazan haƙura ba inada mai ramamin yanzu bata nan tana dawowa daga Hospital zan. Faɗa mata, Suhaima har zata ce waye bashida lafiya sai kuma taga hakan ba hurin min ta bane, "Oyah kiyi tambayar ki, Inaji don su Anty raziƙa na dawowa zan tafi, Princess tayi maganar tana share kwallar idon ta da Tissue kamar ba'ita ba," Suhaima tace, Allah yasa baza ki damu da abunda zan tambaya ba, Abu na farko inason Sanin, House nawa ne acikin Estate ɗin nan, Sannan Suwaye Mamallakan su? "Ɗan Jim Princess tayi tana kallon sama Alamar tunani, can sai tace, Gaskiya bazan iya ganewa ba, Amma mu duba Google Map zamu Iya Gani, Tafaɗa Tare da kunna Wayar hannun ta, Tashiga Shafawa tana research, "Yauwa matso ki gani Ma tsawa Suhaima tayi kusa da princess kaɗan, ita dai babu abunda take ga newa, saboda ba abunda take gani sai sararin Sama niya, A ƙalla, Muna da 12 House Acikin Estate ɗin nan ga Sunan kingani, Princess takai ɗan ya tsan ta saman Screen ɗin tana nunawa Suhaima, Ɗaga mata kai kawai Suhaima tayi, "Acikin House Sha biyu, ko wanne da Sunan Mamallakin sa ajikin Titin dazai sada ka da house ɗin, Kinga ƴaƴan Baffa maza Tara 9 ne, kowanne acikin su yana da house a cikin estate ɗin nan duk da wasu ba'anan suke zaune ba, Amma duk lokacin da suka zo To suna sauka a house ɗin su, Sai House na goman shi ne na baffa, Sauran Biyun kuma babu kowa a cikin su, Babu ma Number ko suna a jikin Board ɗin su, Bansan na su waye ba, Sannan acikin ko wane house akwai Part uku 3 Wani House ɗin kuma part Huɗu 4, "Like this, "And then, Mamallakan su, Sune kamar haka, Na farko, Baffa, Abiiy, Daddyn Canada, Uncle A, Uncle Shaddad, uncle Hasheem, Uncle Sambo, Uncle Aliyu, Uncle Mansur, "And Last Uncle Yusuf, Sune Mamallakan Amma wasu ba'anan suke ba, Yanzu haka dai Uncle Bello da Uncle A, Suna nan, Uncle Ali ne baya nan Acikin waɗan da ba a ƙasar nan Suke ba," Gaba ɗaya bayanin Tamkar a waya take kwararo shi, saboda tanayi tana kallon wayar ta, Nisawa Suhaima tayi Jin surutun yayi mata yawa, kuma ita duk ba wannan take son ji ba, Princess kuwa babu alamar gajiya a tattare da ita tace Yanzu sai Meye tambaya ta gaba, "Idan babu damuwa zan iya ganin Hotunan su,? Dariya Princess tayi, Tace To bari na Duba miki, kamar Suhaima ta tuna wani abu sai tayi saurin Faɗin, Ina son ganin hoton su ne don ingane Su saboda ni babu wanda nake iya ganewa a cikin su Saboda kusan kamar su ɗaya, Cikin sigar wayo Suhaima tayi maganar tana Kallon princess dan ganin Reaction ɗin ta, Ita ko Murmushi tayi batare da ta kawo komai a ran taba tace to, Har cikin ranta take jin Suhaima ita dai Allah ya haɗa jinin su, Ba a matsayin ƴar aiki ta ɗau Suhaima ba, ita a matsayin ƙawa ta ɗauke ta, Duk da bata taɓa ganin fuskar taba kuma bata damu ba, don Su basa takurawa mutum akan abinda baya so ko baiyi niyya ba," Princess tace kinga wannan, Abiiy shine Mahaifin mu, Ya Sulaim, ya Rafiq da Taufiq, Sai Anty Suhailat sai ni Auta, ta nuna kanta Murmushi Suhaima tayi tace Ashe Rigimar ba banza ba Auta ce, Suhaima ta gane shi, shine ta gani ɗazu a parlourn Baffa, Haka Princess ta shiga nuna mata su ɗaya bayan ɗaya da Suna yen su, har su mai Girma Hasheem Saida ta nuna mata, Murmushi kawai Suhaima tayi Tanajin wani abu acikin ranta, Yauwa Princess wannan waye? Suhaima ta faɗa tana nuna Uncle Shaddad, "Wannan Shine Uncle Shaddad, Bawan Allah ba ruwan shi, Baya magana, baya shiga harkar kowa, yanada matsalar tunani acikin kwakwalwar sa, Ya taɓa samun wata Matsala ne a rayuwar sa? Suhaima ta tambaya, "Eh Da bahaka yake ba, Nima bansan lokacin da ya koma hakan ba, ina ƙarama a lokacin da abun yasa me shi, A yadda labarin yake, Yarasa wasu mutane masu Matuƙar mahimmanci a rayuwar sa, Yasa matar sa da ƴar sa, wadda ita kaɗai, Matar shi ta haifa, sai aka kashe Matar, lokacin ƴar tana ƙarama, Ba'afi kwana Uku da rasuwar matar tasa ba, aka nemi ƴar aka rasa, wanda har zuwa wannan lokacin ba'asan inda take ba ta mutu ko tana raye, Allah masani, Haka Baffa muma yaba mu labari, Shiyasa Yakoma haka lokaci ɗaya ya daina magana yaƙi aure yafiso ya kaɗai ce shi kaɗai a ko wane lokaci, Wasu lokutan har kuka zakiga yana yi, Abun tausayi, Kafin Suhaima ta buɗe baki tayi magana, princess Tamiƙe tare da Faɗin, Suhaima zandawo Nayi mantuwa, Ɓata jira cewar Suhaima ba ta tafi cikin sauri, "Shiru Suhaima tayi Kamar tana Son Tuna Wani abu, Can ƙasan maƙoshin ta ta Furta, Sajeedah Gidan hajiya Fanteka Tabbas, Ita ce ƴar Wannan Uncle Shaddad ɗin..!!! _F pen_ [01/04, 3:10 pm] Zarah Tymre's Henna: https://whatsapp.com/channel/0029Van1Keq59Pwb6CDnwe0V WhatsApp group👇 https://chat.whatsapp.com/C9sZ6UCsGEHKSALn3SYSqs _Typing📲_ *_AHALINMU ƊAYA_* 💗💗💗 *_Fatima Y zakariyya👌_* _Tymer's henna_💅 *✨TAURARIN MARUBUTA WRITER'S ASS...✨?* *_T.M.W_*✍️ _Sarauniyar👸 Taurarin Marubuta writer's✍️✨_ *_(THE QUEEN👑)_* *_TEAM FIVE STARS💫_* *TAURARI BIYAR* ________Dedicated to anty salma💎 *_Part 2_* (Littafi na biyu📘) _Godiya ta musamman gareku ɗaukacin masoya na ina matuƙar yaba muku, alkhaerin Allah yakaimu ku a duk inda kuke.🤗😘😘_ *Da sunan Allah mai rahma mai jin kai* *_in the name of Allah, the Entirely Merciful, the Especially Merciful_* ➡️🅿? 4️⃣9⃣➖5?0⃣? ~ Suhaima ~ Shiru Suhaima tayi kamar tana Son Gano wani abu, Can ƙasan maƙoshinta ta Furta Sajeedah, Gidan hajiya Fanteka Tabbas Itace Sajeedah itace ƴar wannan Uncle Shaddad ɗin, Hanneyen Ta ta haɗe guri Ɗaya tare da ɗaga kan ta Sama Alamar Tunani, ~~~ Da sauri Anty Jamila ta taro Mama Bilki Ganin zata Faɗi ƙasa, Dafe kai Tayi cikin Tsantsar Tashin Hankali ta Furta "Mun shiga Uku Ina Aljanar Yarin yar Take Ta gudu Wallahi ta gudu Cikin Ruɗu Mama Bilki Ke maganar ko ga haɗiyar yawu bata yi" Ido A war waje Uncle Mansur ke kallon Inda Suka ɗaure Suhaima Amma babu ita ba Dalilin ta, Tashin Hankali Da ba'asa masa rana, "Kun barni a duhu fa Wai ina Yarin yar take? Anty Jamila tafaɗa tana sakin Hannun Mama Bilki da ta ruƙo, Wani irin Kallo Uncle Mansur yayi mata kafin yace"Ai bansan ke ma kauniya bace sai Yau Tunda bakya iya ganin abun da muke gani" "He Excellency Sambo Yace Duk inda Yarin yar nan Take Tana cikin gidan nan Dole tana nan baza ta taɓa tsira ba" "Nifa har yanzu bangane ba Naga lokacin da muka zo Ƙofar nan a rufe take da Kwaɗo Ga kuma key Amma Kuma kuna maganar wai ta gudu To ta ina? Anty Jamila ce ta ƙara magana Tana Kallon su Fuskar ta da Alamar koƙon to, "Mama Bilki wadda Tunda tayi shiru gaba ɗaya ta susuce, zuciyar ta Suya kawai take mata, Cikin Hassala da fushi tace Kinga Jamila yadda Idon ki Ya gane miki ba labari ba ne Muma haka muka gani, Idan baza ki iya shiru ba to ki koma gidan Mijin ki" "Haba Mama Daga magana Kuma sai a hauni da faɗa Bafa ni nakar Zomon ba, Saboda ban gane ba shiyasa na tambaya, Amma..... "Kina ƙara magana sai kin fita, Da sauri Anty jamila ta dubi Sambo Yana muzurai ganin hakan ne yasa Ta ja bakin ta tayi Tsitt, Ina Hasheem? Mama Bilki ta Tambaya tana Duban su ɗaya bayan ɗaya, Da sauri suka shiga waige waige, Mamaki ne yaka masu Ganin baya nan, Babu wanda yaga fitar shi amma tabbas Sunsan tare Suka Shiga ɗakin, Fita Mama Bilki tayi Zuciyar ta a da gule Sannan, can ƙasan ranta Tafara zargin Babban ɗan nata, Mai Girma Hasheem, Kai kawo yake Daga Bangon Kudu Zuwa na Arewa acikin Kata faran Parlourn sa na Alfarma wanda ya gama Gajiya da haɗuwa, Da kagan shi zaka gane ba'a cikin Hayyacin sa yake ba, Babban tashin hankalin sa shine Yau tsawon kwana 3 mudubin tsafin sa bai kawo haske ba, Gashi ya kasa samun Labari daga ƙungiyar su ta (SECRET SOCIETY) Yasan Hakan ba ƙaramar Matsala bace a gurin sa, Yayi sadaukar war Amma Dodon Tsafin Yaƙi Karɓar jinin, Suhaima ce tafaɗo masa arai hakan yasa yasaki wancan tunanin ya faɗa nata, Yadda yake hango Tsantsar Tsanar sa acikin idanuwan Suhaima Yake Lokacin da take Kallon sa cikin Tsana da ƙama, Da Idanuwan ta Tamkar Mashi, Shi ba wannan ne damuwar sa ba So yake yasan wacece sannan Me Alaƙar sa da ita don yasan Tabbas akwai Matsala, Amma Yana jin ya shirya Tunkarar ta, Yana wannan Tunani Barrister Sulaiman ya shigo yasa meshi Har lokacin yana kai komo, "Abba Lafiya Dai? Da katawa Mai Girma Hasheem yayi Tare da Kallon sa, "Em Lafiya, Yau kaje Office kuwa? Ya Tambayi ɗan nasa, "Naje, Abba ka zauna Zamuyi magana, Zama Mai Girma Hasheem yayi Saman Kujera mai Mazaunin Mutum Uku 3 siter ya ɗora ƙafar sa ɗaya saman ɗaya, "Yace Ina Sauraron ka, ~LAGOS~Banana Island Momma Momma, "Ya Allah Waye haka Zai ƙarar min da Suna, Hajiya Bahijja tafaɗa Tana ƙoƙarin Sakkowa daga Upstairs Hannun ta Ruƙe da Jaridar Yammacin Ranar, Kallon Sajad tayi Tare da Faɗin wani aiki sai kai, lpy kakemin irin wannan kira haka tamkar makaho" "Momma, I couldn't Believe what my eyes were Seeing" "Ƙarasa sakkowa tayi daga Upstairs, Tace me kagani, Nasan ka sarkin Gane gane da labarai" "Sajad yace Momma wannan ba labarin banza bane abune wanda ya shafe mu, Naga ansa Yau tsawon 1 week brother bashida lafiya," "Brother Wane brother kuma? "Brother Sulaim Allah Gashi yanzu nake gani,Amma Momma ko kifaɗa min Yadda yayi maganar tamkar zaiyi kuka, "Banida labari gaskiya ban yadda ba mugani Tafaɗa tana karɓar wayan hannun shi, "Bayan ta duba Miƙa masa tayi batare da tace komai ba, "Momma "_Here we are, it has been Written, All praise be to Allah After a long illness that lasted for Five days, Today Saturday DR. SULAIM HAMEED ARAB has recovered. we pray that Allah grants him Continued Good Health_" Yakai ƙarshe yana kallon Mahaifiyar tasu, "Cikin sanyin Murya Ta furta Waye ya ɗora, "I don't know ooo Momma babu Suna a shafin da aka wallafa Amma Tabbas Sulaim ne Tunda har Hoton sa gashi an ɗora" "Shiru Momma tayi Tamarasa tacewa Sannan ta kasa Zama Jaridar hannun ta ta cilla saman Table Sannan ta Fara Shafa Wayar ta Fuskar ta babu Annuri, "Da Sauri Sajad Ya ruƙo hannun Mahaifiya tasu, tare da Faɗin "Wait Momma, Meye zakiyi" Kallon shi tayi, Zankira Baffa ne? Saboda in tabbatar, "Sorry My Happiness, Kafin ki kirashi Dan Allah ki sauke Fushin ki, Ni inaso yanzu Zan wuce Kano," "Shiru tayi tana kallon ɗan nata kafin tace, Yaushe?, Da Yamma nan kabari sai gobe, ko kayi Booking Flight ne? "No no Momma Yanzu zanyi Booking Kafin na shirya ko Flight ɗin 7:pm nasamu zanbi ko na 9:pm Just inaso kawai naga Big Broo yau, kar kice, No Please yafaɗa tare da haɗe hannensa Guri ɗaya alamar roƙon," "Murmushi kawai tayi wanda da gani kasan iya Fuska ne, Allah ya tsare Sai munzo Abunda tace kenan" "Awwwn Good Mommy, gaskiya U are The best one Momma u are special to me I love you" ya faɗa tare da manna mata Kiss a goshi, ya haura Upstairs da sauri don fara shiri, Kasan cewar sa dogo sosai Kamar Mahaifiyar tasu, Dagani ko ba'a faɗa ba kasan Jinin Baffa ne, Bin Bayan Sa da kallon Momma tayi Tana, Murmushi, tanajin soyayyar ɗan nata har cikin ranta, Kamar yadda yake son ta Tabbata Sajad bai haɗa son ta da kowa ba, Haka itama ƴar uwar sa shukra, Duban ta ta mai da saman wayar Hannun ta, Number ɗin baffa Tashiga kira wanda batada yaƙinin za a ɗaga don shi idan bai san da kiran kaba to ba lallai ka same shiba, Can ƙasan zuciyar ta tana jin zafin Ace ɗan yayan ta Abin so a gurin ta, bashida lafiya har na tsawon kwana biyar Amma akasa gaya mata, Take zuciyar ta ta ƙara sama, Tana da zuciya Sosai ga saurin Fushi tsaye take akan komai jajirtacciyar mace tamkar namiji, har cikin zuciyar ta take jin, da ace wani ne yayi rashin lafiya ba'a sanar mata ba to Baza ta ne me kowa ba, amma Kash sai akayi rashin sa'a Masoyin ɗan tane wato Sulaim baza ta iya Sharewa ba, Sau biyu Tana kiran Baffa amma ba'a ɗagawa har ta haƙura ta ajiye wayar, Ta zauna saman Sopar saiga kiran Baffa yana shigowa, Da sauri ta ɗaga tare da kara wayar a kunne, "Assalamu'alaikum, Amincin Allah Ya tabbata ga mahaifi na, Allah yasa kuna lafiya, "Ta ɗayan ɓangaran Baffa ya Amsa da faɗin, Albarkar Allah ya tabbata a gurin ƴa ta da Iyalan ta, Muna lafiya Allah yasa kuma haka," "Alhamdulillah Muna lafiya, Baffa Barka da Yamma" "Murmushi Baffa yayi kafin yace Barka Bahijja, Faɗamin Meya faru waya ta ɓaki? "Sai lokacin Momma ta sauke Nannauyar ajiyar zuciya wadda saida ta tafi da rabi da kwata na ɓacin ran ta, Baffa Ya jikin Sulaim? "A karo na biyu Baffa ya ƙara sakin Murmushi, Don Tunda yaji tayi ajiyar zuciya yasan ta Sakko, saboda Sanin Halin ta Tsaf da yayi, Jikin ɗanki da sauƙi, ba a sanar miki ba Shine Na Fushin ko? Cikin Harshen su ta cigaba da magana, "Baffa Sulaim bashida lafiya na tsawon kwana Biyar Amma ban sani ba, kun cire ni daga cikin kune? Amin afuwa idan nayi Kuskure, Shima cikin Harshen yabata Amsa, "Biki laifin komai ba, Nasan idan kuka ji dole zakuzo Shiyasa na hana asanar wa kowa, Gashi Jamila har tazo bansan ina tasamu labari ba" "Nagode da fahimta ta Daku kai Baffa Allah ya ƙara lafiya da imani, Muma muna nan tafe Jibi, Da gobe zamu taho to Major ya ɗakko Mahaifiyar Sa, kuma har yanzu Bamu samu fahimtar juna ba amma dai, Komai zai wuce insha Allah, "Baffa yayi ɗan Jim kafin yace, ki kwantar da hankalinki, Kisamu fahimtar juna keda Sirikar ki kibi komai a sannu A wannan karon zakiyi nasara insha Allah, Addu'ar mu na tare daku baki ɗaya, Ki haƙura da zuwa Tunda nan da wani ɗan lokaci Za a ɗaura musu aure, Sai kuzo, "To Baffa yadda kuka ce haka za'ayi, Allah ya kaimu Bikin sai mu taho baki ɗaya, Amma Sajad Yana nan tafe yanzu haka yana shiri, "Dariya baffa Yayi, kice sarkin Wasa zaizo ya dame ni, To Allah ya kawo shi lafiya, Allah kuma yayi muku Albarka, "Itama murmushi tayi, tace Ameen Summa Ameen Kuhuta lafiya, Zankira ɗana Naduba shi" "To Allah ya bada iko Baffa ya faɗa tare da ajiye waya, Yana Farin cikin jin ƴar tashi Tasaki ranta, Saboda yafi kowa Sanin Bahijjan Tun tana Ƙarama Akwai Rigima, Zuciya ga saurin Fushi Kaf ciki ƴan uwan ta Ba wanda ya isa ya taka ta Saboda tafiso zafin rai, duk rashin mutuncin Anty Jamila bata yi mata, Don tasan ba kyau idan kuwa Laifi akayi Har tsoron faɗa mata ake, Shiyasa hatta ƴaƴan ta suke Shakkar ta idan suka ganta cikin Fushi, ~ Sulaim ~ Wanka yayi Acikin toilet ɗin Baffa, Bayan ya fito, Sai da ya Murza Mayu ka kusan Kala Biyar A fatar shi, Sannan Ya fisa Perfumes a ƙalla sunkai ƙala huɗu Yahaɗa da Oud, Kayan da Yarima Sultan ya ɗakko masa Yasa, Shadda ce ƴar uban su Fara Tass, rigar ta ɗan haura gwaiwar sa kaɗan, Yayi kyau cikin Shigar Da kakkiyar Shaddar Sai faman ƙalli take Hular da yasa anyi Amfani Da baƙin Zare wajan yin ta, Gashi ya ɗaura Agogo A wrist ɗin Sa shima jikin sa Black Takalma ya zura Masu rufaffen Sama, Amma ya tsun ƙafar sun bayyana do gaye Farare Sai ƙafar ta Haska sosai acikin Black Shoe ɗin, Yayi shigar Favourite Colour ɗin Shi, Hannu yasa ya shafa, siririn Sajan Fuskar shi Wanda ya zagaye Fuskar Cikin wani irin Salo mai kyau da Ɗaukar hankali gashi Baƙi Wulik, Kwantacciyar Sumar kanshi wadda ta sakko har saman dogon wuyan sa itama sai ƙalli take tasha gara da mayuka Duk da yasa Hula Amma hakan bai hana ta bayyana daga bayan sa ba saboda ta sauka, Cikin Nutsuwar sa Ya taka zuwa Babban Parlourn Baffa Inda kowa ke zaune, shi ake jira, A lokacin har Su ummeetha sun Dawo daga Asibiti wajan Saleema Wadda Tunda taji labarin Sulaim ya farfaɗo itama ta miƙe, daƙar aka samu Tabari ruwan da akasa mata ya ƙare, yana ƙarewa aka sallame ta suka yo gida, A hankali yakai Duban sa cikin Parlourn Idanuwan sa, Ya tsayar Guri ɗaya cak, Ganin yayi tsaye bashi da niyar zama ko magana, hakan yasa Baffa kallon sa Ganin ya zubawa window ido hakan yasa baffa meƙewa don ganin Meye Sulaim ɗin ya shagala da kallo haka, Suhaima Suhaima ce, kallon ta yake ko motsa kwayar idon sa ba yayi, Itako tsaye take tana ta faman Kallon wata pink Flower Wadda tayi Wasu Korayen Furanni Masu kyau hakan ya ɗau hankalin ta har ta tsaya tana zubawa Flower ɗin Bottle water ɗin hannun ta a hankali tana murmushi Kamar bata da wata damuwa, Duk da Fuskar ta a rufe take Hakan bai hana Sulaim kallon ta sosai ba, Murmushi Baffa yayi ya ƙara duban ta wadda ita bata masan Suna yi ba, Kama Hannun Sulaim baffa yayi, Da sauri a ɗan razane Sulaim ɗin ya dube shi, Tare da Faɗin "Baffa na Barka da Yamma" "Barka Sulaim zauna ko" Baffa ya faɗa yana nuna masa Kujerar kusa da tashi, Zama Sulaim yayi yana bin kowa da kallo, Duk wani masoyin Sulaim Zuciyar sa ƙal take da Farin cikin ganin Sulaim ɗin saman ƙafa fuwan sa, Ga wani irin kyau da ya ƙara daka ganshi zaka gane kwanciyar hankalin dake saman Fuskar shi ba irin ta baya bace, Jam'u Sulaim yayi wajan gaida iyayen nasa Fuskar shi baya bo ba fallasa, Saida kowa yayi masa ya jiki, Hadda baƙi acikin mutanan dake zazzune cikin Babban Parlourn, Mahaifin Dr. Jabir Wato Alhaji Idris Aminin Baffa shima yazo, Ga su Dr. Anisha, Hadda ɗan gidan gwamna Abokin Sulaim ne sosai Amma shi da muƙarraban sa Suna part ɗin Sulaim ɗin zai same su acan, Daga masarautar Gabas Ƙanan Yarima Sultan Twins Suma sun zo, Tasleem da Tasleema, Sannan baba Waziri Amma shi har Yakoma, Sosai Arab Estate ta karɓi baƙuncin Manya manyan mutane ɓaki Daga ɓangarori daban daban Wasu basu ma samu ganin Sulaim ɗin ba, Kiran waya kuwa hadda ga, _UNITED STATE_ Birnin _Las Vegas_ Abokan Aikin Sulaim Da waɗan da Sukai karatu tare a Babbar Jami'ar, _HARVARD UNIVERSITY (Massachusetts)_ America🇺🇸 Abun Har ya dai na bawa Sulaim mamaki ya koma bashi tsoro, Shidai ya rasa bakin Magana ya rasa wanda zai tambaya Wace irin rashin lafiya yayi Bai sani ba, Har ya gaji da amsa kira, duba saƙonni kuwa baya ma bi ta kansu, Shima kanshi yaga An wallafa Samun lafiyar shi a twitter Amma bai san Waye ba, Sai da akayi kwarya kwaryar Walima Sosai a kaci aka sha, Duk Sulaim na Zaune Amma baisa ko ruwa a bakin sa ba, Gab da Magrib Suka Tashi bayan Baffa yayi Wasu jawabai Da jan hankali Da Nuna Farin cikin Sa na Farfaɗowar Sulaim, Kai tsaye Sulaim, Yarima Sultan, Shattima Suka Wuce Part ɗin Sulaim ɗin don gaisawa da wasu baƙin, Kafin su wuce Masjid Inda yaga Suhaima ɗazun Nan yake tafan bi da kallo Amma babu Alamar ta, Aɓangaran Mama Bilki kuwa, Ta rasa Ina zata Tsoma Ranta taji daɗi Gaba ɗaya Tunanin ta Ya tafi Wajan, Ta yadda Zasu samu Suhaima, Gashi Ta Kira Boka Zarshima Yaƙi ɗaga Wayar ta, Gashi Baffa yakira ta Bata je ba Har angama walimar, Komai ya dagule mata, Kiran Sara ne ya katse mata Tunani, kamar baza ta ɗaga ba sai kuma ta ɗaga, "Ina jinki" "Hello Mama Barka da dare Fatan kuna Lafiya" "Lafiya Yanzu ina wani abu zankira anjima, Mama Bilki tafaɗa tana ƙoƙarin Katse kiran, Jin alamar hakan yasa Sara Saurin faɗi, Mama Lafiya dai Kiyi haƙuri in faɗi abunda zan faɗa mana, "Wani Dogon Tsaki Mama Bilki taja Kafin Tace To Uwata Ina jinki, "Mama Dan Allah Ki rinƙa kwantar da Hankalin ki, kina kauda ido akan Wasu abubuwan, Kada wani ciwon Yaka maki, "A ƙufule Mama Bilki tace Zaki faɗi abunda zaki faɗa ko sai kingama yimin faɗan, "Allah ya huci zuciyar ki, Ashe Sulaim Bashida lpy Babu wanda Yafaɗa min Yanzu Nasamu labari" "To tinda kinji yanzu ai shikenan, karki dameni, "Shikenan Mama ina nan Tafe Next week Har biki Idan muka zo Saboda Ayi komai damu sai Induba jikin nashi idan nazo, "Ke kika sani, Tana Faɗin haka ta kashe Wayar ta ta ajiye, Zuru Sara tayi tana kallon Screen ɗin wayar, duk da tasan maman nasu, Akwai faɗa Amma Yau taji abun ba sauƙi, wai (Ciwon Ar ne,) Sara Itace Ƙarama A Ƴaƴan mama Bilki Yanzu haka tana Aure a ƙasar Senegal 🇸🇳 Wanda aiki ne yakai mijin ta can Allah Bai bata haihuwa ba ita kadai daga ita sai mijin ta, Tana son Ƴan uwan ta Fiye da yadda su suke son ta, Amma Mama Bilki da Anty Jamila Basa ta acikin Al'amuran su, Saboda ita babu ruwan ta Batasan komai akan Abubuwan da suke ƙullawa ba, Ko yaushe cikin basu shawar warin gaskiya take, Amma a banza (Man kare) ita halin ta ɗaya da Uncle Yusuf shiyasa tasu tafi zuwa ɗaya, Shine abokin shawarar ta, A Daran Ranar Sajad ya Sauka, kai tsaye part ɗin Sulaim Acan yayi landing Gaba ɗayan su suna zaune a parlour, Bayan baƙi Sun tafi Kowa na huta, Kallon Idan Sulaim Ke Zaune yana ta faman Typing A Computer ɗin shi Gefan shi Cup ɗin Coffee ne sai Tiriri Yake, "Aminina wai Meye kakeyi? Ɗagowa Sulaim yayi Tare da Faɗin, Zan koma Aiki ne Ina shigar da Sabbin Decumenents ne, "What Aiki ina? Sajad Ya tambaya yana kallon Sulaim, "Abuja Sulaim ya bashi amsa a taƙaice, "Wow Really? Sulaim Yau da kanka, cikin mamaki Sajad yayi Maganar "Sulaim yace "Em ko akwai matsala, " No no Nayi farin ciki ne matuƙa "Aminina wai da gaske kake ko wasa? Yarima Sultan ya tambaya, wanda Tunda Sulaim yayi magana Shock NA mamaki yaka masa, "I'm not joking, meye ma abun wasa aciki? "Sultan yace Masha Allah, Amma Baffa ya sani kuwa? Sulaim yace Babu wanda yasani amma zan sanar musu, Hakan yayi kyau gaskiya kowa zaiyi farin ciki, bayan tsawon lokaci Gashi yau Aminina yana maganar aiki da kanshi, Murmushi kawai Sulaim yayi don shima kanshi ji yake tamkar an sauke masa wani abu da yayi masa nauyi a ka da kuma zuciya wanda yake jin tamkar shi yake hana shi ai watar da abunda ya dace a cikin rayuwar sa, ya rasa dalilin can za warsa, Wayar Hannun Samrat Sajad ya faki idon sa ya waf ce, kallon sa Samrat yayi da sauri, "Ana ta magana kazo nan sai wani danna waya kake, "Omg Give me my phone please," abunda Nake me mahimmanci ne, Samrat yayi magana yana miƙawa Sajad hannu alamar yabashi, "Meye mai mahimmancin Ai da sai kabar cikin mu, Sultan ya faɗa yana harar sa, Murmushi Shattima yayi, "Na faɗa muku ita ɗin ta musamman ce, dole Duk wanda ya ganta zuciyar sa sai ta karye a kanta Yarin yar kyakkyawa ce, Kallo ya koma sama, Shiru sukai duka suna kallon shi, Sajad ne yace"Wow Cigaba muna sauraron ka wacece wannan mai sa'ar? Samrat Murmushin sa ya faɗaɗa, cikin jin daɗi Sajad ya goyi bayan sa yace, "Har yau ban ganta a zahiri ba bansan inda take ba, Amma ina mutuwar son ta, itama tana sona, Sun kasa Bani goyan baya saboda Su Sunkama nasu matan a hannu, "To Siffan ta mana ita yaya kamannin ta suke? Sajad ya ƙara magana yana Matsawa kusa da Shattima, Dama Sajad akwai son labari, "Siffar Hmm ta Ita ɗin abar so ce ga kowa, Mai Haske, Hasken ta tamkar Tauraruwa acikin Hasken Farin wata, Kyakkyawar Fuskar ta, Fuskar mutanan kirki. Dai dai tattun haƙura. Idanuwa masu Ɗaukar hankalin mai kallo. Murmushin zinare. Tabbas akwai hasken makaranta atare da ita, ilimin ta Tamkar kogi. "Samrat Sulaim yakira Sunan sa, Da Sauri Shattima yabuɗe idanuwan sa Wanda tunda ya rufe su yana ta karantu Baitikan yabo ga ɓoyayyar masoyiyar sa, Ɗaga wasa Sulaim gira yayi alamar, lafiya inajin ka, "Oh shatt Gaskiya Bro ka ɓatamana yanayi Yanzu gashi ka katse shi bai gama ba, Sajad ne yayi maganar yana kallon Sulaim, Tsaki Sulaim yaja Tare da Sun kutar, Computer ɗin shi Yanufi Dinning Area, Gaba ɗaya suka dariya, Yarima Sultan yace Wallahi, ku ƴan iska ne, Amma zanyi maganin ku Soon, yafaɗa shima yamiƙe yabar musu gurin, Yanufi Upstairs Don yagaji sosai, Sajad yace Amma ai da kun tsaya yafaɗa mana sunan ta, kafin kutafi cikin ɗaga murya yayi maganar Amma ko juyawa Sultan baiyi ba bare yayi magana, Suma tashi Sukai a tare, Samrat yace Ina son Zuwa MALL Ko zamuje? "OK muje Sajad yabashi amsa a taƙaice, "Samrat yace Oh sorry, Naman ta baka jima da zuwa ba Akwai gajiya a tare da kai, Ka huta kawai, "No Muje kawai Ba wani gajiya fa, Key ɗin mota Samrat ya ɗauka sama table suka fice abun su, Suna sa kai Suhanna itama na sako nata kan, Da sauri taja baya tana basu hanya, "Tace Kuyi haƙuri ban kula ba" Ba tare da Sun kalle taba Suka wuce itama dama basu take kallo ba Waya ce a hannun ta, kuma hankalin ta nakan wayar, Suna wuce wa tasa kai, Suna shiga mota Samrat ya kalli Sajad yace, "Man Allah kamar nasan Voice na Wannan data wuce, Cikin halin ko in kula Sajad yace, To a ina kuma? "Shiru yayi tare da Faɗin, Nakasa tunawa amma tana min kama da muryar Masoyiya ta, SOHANA, "Dariya Sajad yayi Sosai, "Kace Har Gezo take maka Kana Jin Voice ɗin wasu like her, Easy Man Mutafi Kawai, "Ɗan ɗaga kafaɗa Samrat yayi, Batare da yace komai ba ya tada mota, ~ Suhanna ~ Zama tayi Saman kujera ta ciga ba da Shafa wayar ta, Tana jiran Sulaim kamar yadda yabata Umarnin ta jirashi, Tayi Tsammanin yana Upstairs kawai tagan shi daga Dinning Area yafito Hannayen Sa zube cikin Aljihu, Murmushi ta sakar masa, ta ajiye wayar tace, "Ya Sulaim barka da dare, Fatan anfito Lafiya ya ƙarfin jiki? Ɗan ɗaure Fuska Sulaim ɗin yayi, "I don't know,it's not what I ask you, Nace kizo tun ɗazun sai yanzu ko, Suhanna yaushe nafara wasa dake? "Dan Allah Yayana kayi haƙuri, Naje aiki nadawo, Nasamu ana walima Na zauna, bayan an gama na koma House, Sannan na cimma saƙon ka, A Time ɗin nagaji sosai, Kuma inayin..... "Na Tambaye kine?"Just answer my questions, Sulaim yafaɗa yana Kallon ta ƙasa ƙasa, "A'a Please ya Sulaim nayi Laifi amin Afuwa, gani na amsa kira, "Better, Gashi wanda ki kaiwa laifin Har Ya fita Kidawo gobe ki bashi haƙuri, "Ya Sulaim laifi kuma ni? Tafaɗa tana nuna kan ta Tamkar zata fashe da kuka, "No Maybe Ni, "Sorry Amma bansan laifin dana aika ta ba, Please kafaɗa min, "Zaki iya Tafiya dare yayi, Idan kika dawo Gobe Zakiji laifin da kikai Tunda, U don't Know oky" Ɗaga kai tayi alamar Eh, Tashi tayi jiki ba kwari ta gyara, Maya finta Wanda yake Siriri ko gashin kanta bai Rufe ba, Amma jikin ta sanye da wata jib gegiyar Rigar Sanyi wanda ta ɗora Saman Kayan jikin ta takai mata har gwaiwa, Bin bayan ta Sulaim yayi da kallo Yana sakin Murmushi dan yasan da'alama ta shaƙa, Bayan ta fita Da har yayi hanyar Sama Sai kuma ya dawo yabi bayan ta shima sai da yafita har waje, Akan idon sa tashiga motar da tazo da ita, Bai dana kallon motar, ba har saida yaga ta fita daga House ɗin gaba ɗaya, Bai koma ciki ba Sai ya nufi Coffee Garden Aran Sa yaji ya daɗe bai jeba, yana son gurin kodan Shuke shuken dake cikin Garden ɗin masu Dadda ɗan ƙamshi, Ƙarasawa yayi cikin gurin, Haske Tamkar da rana Ko ina gwanin ban sha'awa ga Dadda ɗan isakar dake ƙadawa A hankali Cikin yanayin sanyin garin, Mutum ya gani zaune An juya baya da'alama Wanda ke zaune ya shagala da tunanin wani abu ko kallon wani abun, Saboda daga yadda Wanda ke zaune Ko alamar yaji motsi ya juyo bai yi ba, Mace ce, Sulaim ya Furta hakan a ranshi, Kasan cewar Daya ƙara matsawa yagan ta sanye da Hijab, Sosai ya ƙara matsawa Kanta, don ganin wace, Kamar wanda aka ɗaure haka yaja ya tsaya cak ya kasa Matsawa gaba ya kasa matsawa baya, "Kama ta yayi kamin Sallama baka tsaya min a kaba, Suhaima ce tayi maganar ko motsawa ba taiba daga yadda take, "who are you and what are you doing here? Sulaim yayi maganar babu ƙoɗar a ranshi, "Baka ganewa ne, Ko bakajin Hausa, Nace Sallama ce fari, Zagayawa Sulaim yayi, Ga mamakin Suhaima Sai taga ya zauna kusa da ita Kujera ɗaya, bata ko motsa daga yadda take ba, Kallon ƙasa ido tayi masa batare da ce komai ba, "Kena son shiga rayuwa ta, Shinke wace?" That's last Question About who are you," "Good it's the only solution, da haka kayi da tuni ka huta, Zan ƙara faɗa maka Sanin koni wace ce bashida wani amfani a gurin kowa dake Cikin Ahalin ka," "Murmushin gefan baki Sulaim yayi Yace, Kin temakeni Nasani, Amma ban saki ba, Saboda rayuwa tace, "Tamkar shirme na ɗauki wannan maganar, Saboda, Idan na bari Ka mutu a hannun wasu ai nayi asara, Daga nan har zuwa wani lokaci Matuƙar ina raye bakai ba koma waye bazan bari Wani abu yasa meshi nabari ya cutu Kuma ina da yadda zanyi, bazan bari hakan ya faru ba, sai idan kwanan mutum ne ya ƙare ba yadda muka iya da ƙaddara, Zan kula da kowa, Saboda inaso komai ya ƙasan ce na musamman kuma faruwar hakan ya zama a hannu na, Ita fansa a jini take yawo, har sai lokacin da aka aiwatar sannan ake samun salama, amma ba kowa ke gane hakan ba Ɗan halak kaɗai kijin hakan, Zanso kayi farin ciki na wani ɗan lokaci Saboda ku ɗin Fansar rayuka ne, "Idan ki kai magana da yawa, Kaina zaiyi ciwo bana son hayaniya, "Murmushi mai Sauti Suhaima tayi Kafin tace karka Damu, Shima wannan Lokaci ne kuma za kadai naji, "Ban yadda dake ba kullum Fuska a rufe, Sulaim ya faɗa yana kallon wata Flower data zuba Furanni ƙana na, "Kamar yadda nima ban yadda dakai ba, ba mamaki nice baka yadda dani ba, To ni kowa ma ban yadda dashi ba, Tana kaiwa nan Ta miƙe ta nufi Hanyar fita daga Gurin, Bayan Ta tafi ya daɗe a gurin kafin shima ya tashi, Zuciyar sa Fal Da tunanin Kala kala game da Suhaima, Baya Son ganin Yarin yar Sam Amma koda yaushe Ta tsaya masa a rai, A gogon dake ɗaure a tsintsiyar hannun sa ya duba ganin dare ya ja, Yanufi ciki A parlourn Sama ya samu Yarima Sultan Zaune Mulkin nan ya Motsa Rannan a haɗe, ƙarasawa Sulaim yayi kusa da shi Sosai ya zauna, Kallon shi Yarima Sultan yayi, Yace "Amini na me matsalar ka? Murmushi Sulaim Yayi yace"Nothing is wrong with me" Kana son yimin wayo Saboda kasan naga damuwa A tattare da kai ko, Shima Sultan ɗin murmushi yayi, yace Nima Lafiya kamar kai, Gobe zan koma Masarautar Gabas insha Allah, Da sauri Sulaim ya ruƙo hannun Sultan yace, Aminina Munyi maka laifi ne? "Dariya Sultan yayi, Yace Gaskiya Dr. Kana da Matsala, Meye na Shiga damuwa, Yanzu haka Ba jimawa Ummul Bait Ta kira ni Tace, Inzo gida Gobe, Bata Saurare niba ta kashe wayar, Gashi inason Fara shirin komawa South Korea 🇰🇷 Saboda aiki na, Ɗan Jim Yarima Sultan yayi Fuskar sa ta ƙara Bayyana damuwa ƙarara, "Calm down Saraki Komai Mai sauƙi ne, kar kadamu" We are together At Any moment" "I know, Muna Tare Amma Bana son Maganar auran nan, kuma Nasan shine Dalilin kiran, "Shiru Sulaim yayi Don shi har ga Allah ya ma manta dawani batun Auren da Aka sa, "Wace Zaka Aura? "Yarima Sultan yace, Sultana, Da ita suka haɗani, "Kallon Shi sosai Sulaim yayi, jin kusan damuwar Su ɗaya da Aminin nasa, Yace Amma baka son tane? "Shiru Sultan yayi, har saida Sulaim ya ƙara Magana, "ina jinka Kafaɗa min mana, "Just Bata cikin tsarin irin Matan da nake so, At all Batsari na bace kuma ni bana son ƙaramar Mace, Shekarun ta Basu kai irin yadda nake so ba, Dariya Sulaim yayi, Saraki Duk bansan wannan ba, idan Shekarun Sultana Sunyi Kaɗan Ƴar shekara nawa kake so? "Hhm Aminina Baza ka gane ba, Sam Bata cikin Tsari na ne, Bazai ma yiyuba Wallahi."_I Must warn this girl. If She Doesn't say she's cancelling this Marriage, then Surely, she will Regret marrying me_" "Dafa ƙafaɗar shi Sulaim yayi, Yace kayi haƙuri Saraki Bayayya ga iyaye Dole Na Tabbata Baza suyi komai don su cutar damu ba, ina so kada kayi wani yunƙuri, kamiƙa komai ga Allah, zanso kasaki Ranka kayi Farin ciki, Sultana zata iya zama yadda kake so bayan Auren ko, Emm" "Murmushin yaƙe Sultan yayi, tare da faɗi komai Ya wuce Amma dole sai na fara jamata kunne, ta janye maganar auren Da kanta idan ba haka ba zata ga abunda bata so, Yanzu kai ya maganar naka Aure, Har yanzu banga Saleeman ba, "Ɗaure Fuska Sulaim yayi Tamau, Nifa ban tsara Wani aure yanzu ba, Inada plan da yawa sai na fara gyara aiki na Sannan komai zaimin dai dai, Ita fa wannan Yarin yar Tanada Damuwa, Ga hayaniya tana son takura min, Ban masan ta yadda zan iya zama da ita ba, "Idan ka nuna baka so Zata bari, Yarima Sultan yafaɗa yana kallon sa, "Oh Matsalar ta ne, Ni ba ruwa na Idan suka ajiye ta ta gaji da zama Dole zata tafi, Saboda bazan taɓa iya Cutar da jinin Uncle Bello ba, kuma ƙanwa ga, Saleem ɗina" Kawai bana son wani Aure gaba ɗaya yanzu, ba da ita ba koma da wace, A haka Suka Cigaba da Hirar su Cikin nuna Kulawa da damuwar Juna, Daga yadda Suke Maganganun zaka fahimci Gaba ɗayan su basa Son auren, Sai da Dare ya raba sosai har lokacin, Samrat da Sajad basu dawo ba, Tunda ga Wannan rana Kullum Sulaim da Suhaima sai sun haɗu a wannan Garden ɗin, Dama Sulaim, Yana Son kaɗai cewa shi kaɗai Duk lokacin da yake baƙatar hakan wannan Garden ɗin ne wajan zuwan sa, Sai Allah yasa wa Son Gurin Itama Kullum idan bata jeba Sai taji duk babu daɗi, Wata rana ya riga ta zuwa wata rana ta riga shi zuwa, Basa kula juna wata rana kuma sukan yi magana jefe jefe, Har sai ran kowa ya ɓaci acikin su, Sulaim yarasa dalilin Ɗaya sa ta shike son shiga rayuwar sa, ita kuma ta rasa dalilin daya Kullum yake Bibiyar ta, ***Niko Nace Lallai Suhaima Sannu da ƙoƙari kizo har part ɗin Mutum Kuma ki ringa tunanin ya na bibiyar ki😂*** ~ Barrister Sulaiman ~ "Haba Beb dan Allah kiyi haƙuri yanzu idan kika tafi ina zakije Nace miki fa, Ana ɗaura aure na da Sabrina zan mai dake gida Sannan babu wanda ya isa ya hana ni zama dake Tunda a yanzu kin zama mallaki na," Cikin Zafin rai, khaltum ta Fizge hannun ta, cikin Kuka ta furta, Gaskiya Nidai ka mai dani ko kabar ni natafi yau kusan Tsawon Wata guda Ina cikin wannan ƙaton gidan ni kaɗai wata rana Ka kwana wata rana kabar ni ni kaɗai, ina kake so na tsoma raina Karaba ni da ƴar uwa ta yanzu nasan kullum cikin ne mana take don baza ta taɓa gajiya ba, Tunda mun riga munyi Aure kawai mu koma, cikin Kuka Mai sauti takai ƙarshan maganar, "Oh my god, Beb Kiyi shiru kukan ki na tadamin hankali kinsan ina son ki, Zama mu koma Soon Bawani long time NE ba, ko two weeks bazai kai ba, kuma ina tare dake, yanzu idan muka je ke a matsayin mata ta, akwai damuwa ne, Yanzu kin haƙura ko? Zan siya miki duk abunda kike so ko Meye shi matuƙar da kuɗi ake siya, Da sauri Khaltum ta goge hawayen idon ta tare da washe baki, To Shikenan na haƙura amma yanzu ka kaini inda mukaje ran nan ɗin nan, Murmushi Barrister Sulaiman yayi don ya gane inda take nufi, Gaba ɗaya yagama gano Khaltum Indai da abun duniya to tabbas mantawa take da komai, amma shi son gaskiya yake yi mata, "Yauwa yanzu naji kince na Rabaki da ƴar uwar ki, Dama kina da ƴar uwa a cikin Estate ɗin mu? "Cikin dabir dabir tace, A'a Kawai ba ruɗe ne shiya Amma bani da kowa, Maganar Suhaima ce ta dawo mata cikin kai, wanda tace mata katta sake ta bari wani yasan su biyu ne, "Ɗaga ƙafa ɗaya yayi tare da taɓa baki, OK yanzu ki shirya sai mu tafi ko? Tun kafin yagama rufe baki Khaltum ta Nufi bedroom ɗin ta da gudu, ta faɗa toilet, Shikam Murmushi kawai yayi, ~ Suhaima ~ A yau kiran da tayiwa wayar Mother yafi Ɗari, Take tausayin kanta ya kamata, tafara tunanin ta yadda zataje Garin su can Bichi Don Duba halin da mother ɗin take ciki, Abun ya fara bata tsoro, a iya sanin ta Mother bata kashe wayar ta, Kuma Ta tabbata ba rashin Caji bane, Don Basuda matsalar wuta, Koda matsala ta samu A iya Tsawon Kwanakin nan sana da wata Ɗaya ai yaci ace ko gurin masu caji take, Tuni jikin Suhaima ya bata ba lafiya ba, Khaltum ce ta faɗo mata a rai Kasa daure wa tayi Wasu siraran hawaye suka zubo nata, Yanzu Shi kenan na zama ni kaɗai, Khaltum ina kika shiga Me yasa zakimin haka Why khaltum, kar kibari Arabamu ina tare dake, Sosai Suhaima tashiga sun bato ita kaɗai, daga ƙarshe ta yanke Shawarar Duk yadda zatayi wajan Zuwa Bichi sai tayi don Dubu mother ko zuciyar ta Ta samu salama, A yanzu ji take komai yazo ƙarshe tagama gano komai da kowa acikin Estate ɗin jira kawai take lokacin fara gabatar da hukunci yayi, kuma bata son fara ai wayar da komai Sai ta fara faɗa wa mother," *BARNO STATE* _Masarautar Gabas_ Gaba ɗaya hankalin kowa dake cikin Masarautar, Ya koma Gurin shirye shiryen biki Sosai kowa ne ɓangare an kaca me da hidima, ko wane sashe da irin shirye shiryen da Suke, Gaba ɗaya hankalin kowa ya koma gurin shagalin Bikin Yarima Sultan da gimbiya Sultana, Yarima Safwan da Gimbiya Shaheeda, Mai Martaba yabada umarnin A faɗawa Ummu Mu'azzam Mahaifiyar Su Gimbiya shaheedah, An bata izinin halartar bikin ƴar ta, Amma baza ta wuce kwana uku ba, lokacin da saƙon ya risketa Ba laifi taji daɗin hakan, Tunda batasa rai da wannan alfarmar ba, Itako Gimbiya Shaheeda sosai tayi baƙin ciki Ace wai Mahaifiyar ta Sai an bata izinin Zuwa shagalin Auran ta kuma shima sai an ƙa'ide mata kwanankin da zata yi, Ji tayi ai kodan wannan wulaƙancin sai tasan yadda tayi Mulki ya dawo hannu yayan ta mu'azzam kodan jin daɗin Mahaifiyar ta, Yanzu kowa ya ajiye baton duk wani ƙulli da makirci da wani da maganar mulki, bawai don abun baya ransu ba, kowa da abunda yake shiryawa, Sai zuwa bayan biki a ɗora sabon lale daga inda aka tsaya, ko wane mugu ya adana muguntar sa har zuwa a gama gaba ɗaya hidimar, Yarima Sultan ne, Zaune a Babban Parlourn Galadima Murtala na sauƙar baƙi, Ancika gaban shi da nau'i Nau'in abinci kala kala, da kwandon kayan Mar'mari, Wanda aka lulluɓe shi da Lallausan yadin karan miski, Daga ni kasan hankalin sa na wani gurin, Fuskar shi, Babu alamar wasa Ya haɗe cikin Shigar Sarakai ba ƙaramin kyau yayi ba, A gogon dake ɗaure a wrist ɗin sa yaduba, tare da sakin siririn tsaki, Cikin Taku izza da isa Gimbiya Sultana ke taka wa taci ado Sosai Tayi kyau sai dai sai dai Tufafin da tasa Sam bai hau da Kwalliyar taba, Bayan ta kuyan gine guda biyu, A dai dai ƙofar shiga Parlourn suka ja suka tsaya, ita kuma ta tura kai ciki, Bakin ta ɗauke da Sallama, Fuskar ta ɗauke da Annurin ganin Abun ƙaunar ta, Ciki Ciki Sultan ya Amsa Sallamar, Wanda badon, Bakin shi da taga ya motsaba da sai tace bai Amsa ba, "Barka da Warhaka Yarima na Allah yasa kana cikin Aminci" "Lokacin da na Ɗibar miki ya ƙare, Sai kuma wani lokacin Yarima Sultan ya faɗa yana miƙewa tsaye, "Da sauri Sultana ta Miƙe itama, Haba Yarima Na kofa magana baka bani damar yi ba, "Kin zaɓi Aure na ko? To kiɗau mata kan zama dani, Amma a yanzu lokacin ki yaƙare, yana kaiwa nan ya fara taka wa A hankali, sai kuma ya tsaya cak, ba tare da ya juya ba yace,"Haryan zu kina da zaɓi, da Sauran Dama, ki janye Aure na ko, ki Barshi wannan ba matsala ta bace, da hanzari ya ƙara sa fita daga Parlourn, Fadawan sa suka rufa masa baya, Har ya ɗau tsawon lokaci da fita, Sultana bata daina kallon ƙofar ba, Can kuma ta Duƙushe Saman Gwaiwar ta ta fashe da wani irin kuka mai tsuma zuciya, Ummul Bait Kallon Sultan tayi, Tace Yarima Kafara bujerewa magana ta ko? "Cikin Sauri Yarima Sultan yace, tuba nake Amin Afuwa, Bana fatan Allah yanuna min Ranar da zan koda ƙin sauraron ku bare na bujerewa maganar ku, "Ameen, Amma ai nace kaje Gurin Sultana ku tattauna, Kaji ko tana da buƙatar wani abu ko? "Allah ya temaki ke daga can nake, na baro ta cikin Aminci, "Masha Allah Amma kayi Sauri, Akwai wani Saƙo da ya iso Bayan Fitar ka, "Allah ya ƙara miki Lafiya, Yarima zai so sanin daga ina saƙon yake, "Sulaim ne Ya aiko, Zuwa ga Amaryar Yarima Zaka iya zuwa ka duba, Shiru Yarima Sultan yayi yana mamakin Jin saƙo daga Aminin sa kuma Ta hannun Ummul Bait Sannan zuwa ga Amaryar ta, Me hakan ke nufi? Take yayi wa kansa Tambayar, Yaushe Aminina yazama Mara kirki yanzu goyan bayan Auren nan yake kenan!? Wallahi sai na rama, "Allah yasa Yarima yana lafiya, Tunanin Meye kake? "Murmushi ya ƙirƙiro tare da Faɗin, Alhamdulillah Ummee, ina lafiya, "To zaka iya tafiya, sai ka duba saƙon Meye, Da'alama kaya ne, "To na barku lafiya ya faɗa tare da fice wa yanufi Part ɗin sa yana tunanin, irin Rashin mutumcin da zai wa Sulaim tun a waya kafin su haɗu, saboda dama sun tsara A Kano za suyi Walima, ~ Suhaima ~ Zaune take inda tasa ba zama, a kowa ne dare, Sulaim na tsaye daga gefe kamar dole hannun sa ruƙe da Cup mai ɗauke da Black Tea aciki, Kallon gefan ido Sulaim yayi mata Ganin ta zubawa Guri ɗaya ido ne yasa shi kai nashi idon gurin, "Suhaima ce tace, Bana son a tsaya min akai, Naji daɗi zaka zama Ango jibi, ka daina zuwa inda nake, Duban ta Sulaim yayi sosai, Amma dai kamar kinada Taɓin Hankali, ko kin manta nan ɗin Mallaki nane, kin takuramin kin shiga rayuwa ta, ina so dama in sanar miki, Da zarar angama Wannan Bikin Zanyi maganin ki, "Suhaima tace, Wani lokacin kamar ba kai ba, Saboda kana da abun dariya, Ba mamaki inada Taɓin hankali, Amma koda nan ɗin yake mallakin ka, tunda kaga ina zuwa sai ka huƙura saboda akwai abunda nake yi anan ɗin, Amma kada kadamu kan ka dan baza ka taɓa sanin ko Meye ba, Sannan kamar yadda kake jira agama biki kayi magani na, nima hakan kawai nake jira" "kamar yadda kike zuwa nan saboda wani abu nima Ina da nawa dalilin, Wanda bazai sa saboda ke na bari ba, idan kina buƙatar kaɗai cewa to ki canza guri, Dama irin ku marasa gaskiya ai dole su runga zama su kaɗai, Bansan dalilin daya sa baffa ya yadda dake ba, Yakai ƙarshan maganar yana kai cup ɗin Black tea ɗin bakin Sa, "A ɗan zabure Suhaima ta furta, Inna lillahi wa inna ilaihi raji un, wanda yayi dai dai da Shima Sulaim ya furta, Ya rabb me wannan yana kallon sama, "Wannan shi ne karo na biyu da Suhaima ta kalli Sulaim sosai, Cikin yanayin mamaki ta Furta, Shin Dama kaima kana ganin abunda nake gani anan,? "Kema kina gani?Shima da mamaki ya tambaye ta, Ɗaga masa kai tayi alamar eh, Harcikin zuciyar ta tana ƙara tsinkewa da Al'amarin, Ta taɓa tambayar Princess ko tana ganin abunda take gani a gurin Tace mata, A'a Suhaiman ta ƙara nuna mata Amma tace ba abunda taganin, har mata so mai da Suhaiman mahaukaci ya, Shima Sulaim mamaki yake taya akai Suhaima ke ganin abunda Ya tabbatarwa kansa shi kaɗai ke ganin sa, Tun yana ƙarami acikin Estate ɗin, A kwai lokacin da ya taɓa faɗa wa baffa, Suka zo tare Baffa baiga komai ba, Sai sukai tunanin wai aljanune suka buɗe masa ido, Yaƙara tambayar Sultan still amsar ɗaya ce babu abunda shima ya gani, Tunda ga lokacin ya tabbatar wa kansa shi kaɗai ke ganin Abun, Tabbas akwai wani abu a ƙasa, Suhaima tafaɗa tana kallon Sulaim shima ita yake kallo..!!! ALHAMDULILLAH! ALHAMDULILLAHI!! ALHAMDULILLAHI!!! *_Anan ne nakawo ƙarshen Littafin AHALINMU ƊAYA BOOK 2 sai mun haɗu acikin AHALIN MU ƊAYA Takun Ƙarshe Insha Allah, ina roƙon Allah S.W.T Yasa damu da Alkhairan sa, Allah ka haɗa mu aladan, kuskuran dana aikata acikin wannan littafi Allah kaya femin_*, *Kuci gaba da bibiyar, Alƙalamin Fatima Y zakariyya (Tymer's Henna)✍️ don samun da ɗaɗan littattafan Hausa novels📚* _Ƙirƙirarran labari ne, idan wani ko wata yaji yayi dai dai da rayuwar sa ko wani labarin to, Arashi akasamun, Kuskurana da zaku tsinta aciki kuyi watsi dashi saboda nima ƴar Adam ce kamar kowa zanyi kuskure zan aikata dai dai,_ *_Godiya ta musamman gare ku Masoya na Alkhaerin Allah yakaimu ku a duk inda kuke a Faɗin duniya, Allah ya faran tamuku ya albarkaci rayuwar mu baki ɗaya, Allah ya sakawa iyayen mu da Mafificin alkhaeri, Ka gafar ta musu, kabiya su da aljannah ma ɗaukakiya🤲🤲🤲_* *NOTE! NOTE!! NOTE!!!* _Gamasu Ƙorafi ko shawara, ƙofa a boɗe take, zaku iya nemana ta wannan number ɗin 08141825210 WhatsApp only,_