https://chat.whatsapp.com/JuUX2Z4qWEHHkxOXyHpzn0 *ABDULJABARR* *Written by* ✍️ *ADAMA AHMED* ( *Mrs* 💗 *A.S* ) _Bismillahir rahamar raheem_ 1️⃣♾️5️⃣ "Ya Allah Junainah Gaskiya gayen nan ya haɗu,ta kowane ɓangare,i like him I what to be with him for the rest of my life ". Tashi tayi daga inda take tana kara zuba ma junainah idanun ta wadda ke kallon ta jin kamar bata fahince ta ba Tazauna tana fiskantan junainah "A gaskiya bazan ɓoye miki ba, bantaɓa jin ina son wani namiji ba,kaman yanda lokaci ɗaya naji ya saye imani na" . Ta kara furta ma Junainah dake kallon ta har yanzu "say something junainah". Ta ƙara furtawa jin bata ce mata komai ba har yanzu bayan bin ta da idanun ta da take yi Murmushi wanda aka kira junainah tayi sai dai bata amsa ba sai ma cigaba tsotso lollipop nata take yi kamar bada ita Amal ke magana ba. Ran Amal ne ya fara ɓaci ta furta "Baki ji nane"? "Inata Magana kinmin shuro kina tsotson minti seka ce wata kara man yariya" Ɗaga idanun ta tayi tana kallon ta,ta ce "Meki ƙeson na ce miki Amal, inde _Abduljabarr_ ne gwan dama kide na wahalal da kank"i. "Hammm dan baki san miskila cin shi bane mugun ɗan wulakan ci ne wallahi". "Naji junainah ama se na gwoda sa'a na tuƙun, indai zai soni koda ya Wulaƙan tani zan jumre, dan ina son shi,So me tsanani ma" ta ce. Toh kina ruwa kinga zaki iya ne Allah bada sa'a. Amen "Nikam kitashi muje gon _Hibba_ watakila zan sake ganisa, dana zo ɗazun kafin na shigo gidan ku nagan shi a kofan gidansu tashi dan Allah muje gidan" "Ba inda zani kije keka ɗa" Junainah ta bata amsa. Tashi tayi saye tana kallon junainah take ranta ya bace da amsan da tabata. wanya ta da Handbag nata taɗau ka Muryan ta dakar yake fita dan ɓacin rai,tace "Thank you Junainah kome ya kika gaya min nina ja" ta juya ta fara tafiya Tashi Junainah tayi tana kiranta "Amal Amal please dan Allah kiyi hakuri" Amal ko juyowa batayi ba tayi tafiyan ta. Junainah jikinta ne yayi tsan yi bataji daɗin yanda suka rabu da Amal ba. Dok ƙwonan da taƙe yima lollipop takasa ciga ba da sha, Haka ta hakura yinin ranan da tonanin Amal tawoni. Washe gari da safe bayan ta iddar da salla ta dauki Qur'ani dan tayi bita karato tafara, ta jumma tana karaton har rana tahau kafin ta saya da karaton Mekewa tayi tafita ɗakin Dadan ta tashi ga da salama a bakin ta. Dadan cikin muryan da baya fita alamun kaman tana jin barci ta amsa mata. Junainah karasowa tayi ta daga blanket ɗin da Dadan taƙe ciki itama ta shiga kuciya tayi a jikin Dadan ta "Good morning Dada nah" ta ce Morning daughter how are you? I'm fine "Junainah What do you want i know yuo"? Tace Amsa mata tayi "Nothing Dada nah ina so naji ɗumin jikin mama nah". okay Allah sa hakan ne dan nasan ki "Muyi bacci Dada" "Murmushi tayi kiyi barcinki ni fita zanyi muna da aiki yau" "Yawa Dada nima ina son naje Gidan su Amal" A'a ba inda zaki Junainha kinsa ban son kina nesa da gida. Please Dada Dan Allah bajima wa zanyi ba . Shuro tayi bata amsa ba jijigata junainah tafarayi tana rokonta "Dada kiyi hakuri dan Allah ki ɓarni naje" Shikena kishir ya na tsau ƙeki . Thank you my lovely mother. Saukowa tayi daga saman bed ɗin Gorin durowan mirro ta karasa hannu tasa ta ɓuɗe durowan ɗauki lollipop tayi ta kule durowan Junainah muryan Dadan ta taji, tana faɗin. "ki mayar da mmittin ban hanaki yawan shan zakin nan ba Bakijin magana ko?" ko breakfast bakiyi ba ama kin ɗau lollipop i zaki fara sana'an taki KO? A,a Dada bayazo zan shaba se anji ma Kuma guda ɗaya Naɗau ka, cikin shago ba take magana tana toro baki. Yayi miki kau Junainah juyawa tayi zata fita taji Dada na fadin "inna gama shiri baran jiraki ba" "Toh, tace da sauri tafita Dada tashi tayi Tashi ga wanka tana fetowa tashir ya Junainah Fitowa itama tayi cikin shirin ta Atampa ne Ajiki ta ɗikin ya kar ɓeta Ba kaɗan ba batayi wani Make-up ba Ama ba karamin kyau tayi ba. "Dada Na gama" Okay muyi breakfast ɗin da wauri Kar na makara. Suna gamawa suka fito Haraban gidan buɗe moton su kayi Kiran *Corolla'L,E Suka shiga Dada taja suka fita, suna ɗaga ma baba maigadi gaisuwa A ƙwofan gidan su Amal ta sauketa, tace "12.30 Zan dawo na ɗaukeki". Thank you Dada nah sekin dawo Shiga gidan su Amal tayi da salama. mummy Amal ne ta amsa mata "wana ke gani kaman junainah". Nine mummy na same ku lafiya mummy? Alhamdulila ya Dadan ki?. Tana lafiya tana gaisheki ina amsa wa ki shiga tana ciki. Tana shiga ɗakin Amal ta samu a ƙwonce kan bed ta rufu da blanket han kalita kon ce se bacci ta take ƙwosa. ƴaƴe bargo tayi "kitashi nazo Amal baccin yayi haka" Bude idota tayi dan jin murya da yaye bargon da tayi tana ganin junainah ne, taja saka "Kikoma inda kika feto dan ɓanda lokacin ki" Murmushi junainah tayi ta ce, ƙawata kiyi hakuri baran sake ba" Juya mata ɓaya tayi "banda time naki". junainah zama tayi kusa da'ita ta dafa ta tace, "koda labarin masoyin ki _Abduljabarr_ ? lamshe idanun ta junainah tayi Tanajin wani sanyi aran ta da nishaɗi data amba ci sunan Abduljabarr Amal da sauri ta tashi taka ma hanun junainah "sorry kawata inajinki bani labarin sa" . Ahan kali ta bude iddamu ta tana kalon Amal tace "why Amal? meyasa kikabar zuciya ki takamu da son wanda besan kinayi ba Amal Ina tausa ya miki Ina soron karki samu heartbreak akan Abduljabarr Dan Mata da Dama sun Wahala akan soyayan *_Abduljabarr_ besan ma sunayi ba danshi wani irin murdenden mutone ba'a gane masa. Amal kinada kyau wanda dok wani ɗa Namiji zeyi burin mallaka a masayin Matan sa Jan Nun fashi tayi ta ci gaba da magana, ƙoda shike komai na Allah ne inya so seku kasan ce Amazau nin ma,aura ta . Nasan bakida ikon sarafa Zuciyan ki sede mudage da addu'a Yanzu zakiji wanene *Abduljabarr_* Please comments da share _...........(Mrs💗A.S)✍️ Ya Allah ka dafa mana a lamurannu. Albarkacin Fiyayen Halita🙏07060839693 **ABDULJABARR* *Written* *by* ✍️ *ADAMA* *AHMED* ( *Mrs* 💗 *A.S* ) _Bismillahin rahamanir_ _raheem_ 5️⃣♾️🔟 _Alhaji Muhammed_ _Abduljabarr_ Bafulata nin Genbo ne gaba da bayan su fulanin ne iƴaƴen su Noma da kiwo shine gadon su . yanada yara biyu _Abdulqafar_ da kanwan sa _Amina_ sun taso cikin gata da son junan su . Bappa mahaifisu yana ɗaya daga shikin manyan dokta ɓai da suke faɗa aji a ƙwoyen Dok da kasan cewan su fulani basuyi karato ba be hanasu wayewa ba, yaran su suna makaranta boko dana muhamadiya. Abdulqafarr yayi karato me zurfi har yayi university ya fita bautan kasa daganan Allah ya dafa masa ya samu aiki *_Amina_* itama tayi makaranta har zuwa matakin secondary school ta saya daganan tayi Aure . Abokin yaya ta da sukayi makaranta tare shine ya aure ta A Kaduna sukeda zama yaran su biyar maza uku mata biyu *_Abdulqafarr_* bayan ya samu aikin bank a Abuja _Bappa_ da _Inna_ sukace yayi Aure . Ba bata lokaci aka fara shirin bikin sa da yar uwansa *_Hajara_* dama suna soyaya Aboye Yar kanin Bappa ne baban ta ya rasu inna ne ke rikonta Ansha bikin _Abdulqafarr_da hajara Ba bata lokaci ya dauki matan sa suka koma Abuja birnin taraiya bayan biki _Abdulqafarr_* ya nema ma _Hajara_ makaranta taci gaba da karan tunta Hankali konce tana karantan fanin lafiya. Nanfa tafara kananan zabzabi gojin farko likita ya gano tana ɗauki da juna biyu na sawan 7weeks Kwowa yayi murna da samun juna biyu na Hajara Abdulqafarr_* ba irin gatan da baya mata ko makaranta shiyake kaita ya dawo da ita har takai lokacin haifuwa Allah ya sauke ta lafiya ta samu ɗa Namiji ranan suna yaro yaci sunan kakan sa bappa _Abduljabarr_ bappa tsansan murna rasa ina zesa kan sa dan murna ya samu tagwora se albarka yake ta sa musu Lokaci na tafiya suna renun ɗan su Abduljabarr bayan shekara uku Hajara takuma samun wani ciki a wanan lokaci ta gama makaranta har tafara aiki da wani prevent hospital Lokaci nata tafiya harta sauka lafiya wanna karonma namiji ta kara samu. Yaro yaci sunan baban Hajara Aliyu tayi murna da karancin da _Abdulqafarr_* yayi mata Haka suka taso yaran gwonin sha,awa kowa nason so kome zasuyi tare sukeyi sun zama kaman abokai dok da cewa Abduljabarr yafi sa amma baida abokin wasa se kanin sa ko makaranta sukaje senya kaisa class nasu kafin ya tafi nasu class din Hajara bata kara samun raboba ita da _Abdulqafarr_ har sun fida ran sake haifuwa Ya samu Karin girma a gon aiki Bank da yake aiki dasu sun yaba da kwokarin sa, suka kara masa girma Yanada wani Amini Wanda tare suke aiki a bank ɗin su Shida Aminin nasa * Kareem suka yi shawara zasu fara gini tonda Allah ya hore musu . A New G.R.A suka saya fili na Abdulqafarr yafi girma Kwowa da yanayin sarin ginin sa ya banban ta. sun fara gini na_Abdulqafarr_* yafi girma dan ya nada iyali shikuma. Kareem beyi Aure ba Abdulqafarr ya riga gama ginin sa, ya tatara iyallen sa suka koma. Abduljabarr yana da shekara 15 a duniya Aliyu koma yana da 12 har ya shiga secondary . A wanan lokaci ne Kareem yayi Aure Aisha ya Aura wata yar Baban loya ne da suke aiki Guri ɗaya Anan suka hadu da fari iƴaƴan Aisha sunki yarda da batun auren su Dan kareem shi kabila ne ba fulani bane shiya sa suka ki da ƙer aka amence . Iƴaƴan sa diga Adamawa a ka saida tanan auren Ansha biki a gida sa daya gina aka kaita Aisha Zumuci ne ya kulu a sakani su da Hajara Sosai Hajara tasake samun ciki murna gon su Aliyu Mom,MA nasu zata haifamu su kani ko kanwa . Cikin wanna Karon yana wahalal da ita sosai har *Abdulqafarr ya tausaya mata ma tohka Aisha* kullom se tazo dubata cikin yanada wata 7 bakwoi Aisha ma tafara laulayi *Kareem* yakaita asibiti gojin farko aka gano tana dauke da cikin wata biyu da sati uku Haka sukata renun cikin nasu Mom,ma tafara haifuwa tasha wiya sosai.ta haife, Ya Mace murna sukayi kama bata taba haifuwa ba yarinya taci sunan _Hibbatula_ aka sama ta Bayan haifuwan Mom,ma da wata huda Aisha ma ta haifu itama Mace nanfa murna ya karu yarinya taci sunan _junainah_ . Haka rayuwa yata tafiya yara nagirma Abduljabarr in har yana gida shida Aliyu zasu shiga gidan su junainah suta wasa da ita ta saba da su _Abduljabarr_ ya kare makaranta yana jiran Admision donyin gaba Su Hibba an sasu school ajinsu daya _Aliyu_ ne ya tashi da zazabi two day yayi har jikin yafara yi sauki. _Abduljabarr_ da kansa ya kamasa abinci, abaki ya ringa basa abici yaci yasha magani ya kwonta "Brother bacci naƙeji". Jamar blanket yayi ya rufe shi yafita Ya wace dakin mama su yaje . "Mom,MA Yaci abincin nabasa maganin, ya samu baci nikam zanje gwon Dadan junainah" Toh Seka dawo karka dade kaga Papan Ku yana hanya, ɗazun mukayi waya dasu Bappa ya ce "A gaishe ku kaida Aliyu" . Muna amsawa sena dawo To a gaishe da Dada . Fita yayi ita kuma kunci ya tayi dan ta huta bata juma da dawa aiki ba Cikin barci taji ana tabata bude ido tayi Papa ta gani yana murmushi . "My Hajara baci ma kikeyi hankali ki kwonce . Nikuma nadibo gajiya. Sannu da dawa nima banjima da dawa ba, Naɗan mikene da ganan baci ya ɗauke ni . Okay ina yara ne naji gidan shuro . Abdul* ya shiga gidan su junainah Aliyu kuma ya samu bacci. "Ya jikin nasa Da sauki"? Bari na duba shi kafin na wasa ruwa Toh muje nima na duba jikin nasa . Fita sukayi tare Abduljabarr ne ya shigo a falo suka haɗu, "Papa sannu da dawa" Abduljabarr ya ce . Yawa My son na sameku lafiya Alhamdulila. Masha Allah Shiga ɗakin sukayi . Yanda Abdul ya barshi haka suka sameshi A hankali Papa ya karasa bakin gadun , yana kallon fuskan sa "My lovely son I'm back" zama yayi kusa da shi Hannu yasa ya yaye Blanket ɗin hannu yasa, a kafaɗan sa ya taba sa Aliyu Shuro be musaba jijjiga shi ya fara yi yana kiran sunashi amma baya magana Mom,ma ne ta maso kusa tana cewa "barin na duba sa" . Masawa yayi ta bude chikin idon sa ta sake kama hannun sa taduba hannu ta tasa a wiyansa shuro. Kullu nafsin za,ikhatel maut, Rai yayi halin sa komawa tayi da baya ta zauna dabas hawaye yana zuba Papa ne ya tanba yeta "Hajara yah " "Ya rasu" tafaɗa tana fashewa da kuka . inalilahi wa Inna ilaihim,rajiuna Abduljabarr yanke jiki yayi ya faɗi ya suma nan take hankalin papa ya kara tashi da godu ya karasa gon Abduljabarr* ya rongome shi . Please ka tashi karkatafi kaima jijjiga shi yaƙe tayi yarasa mezeyi Mom,MA ne ta ɗauko ruwa ta yayafa masa munfashi ya ja Yabude ido ya ce, "brother Aliyu" nan ya kara sumewa Mom,ma ne ta dafa kafaɗan Papa "kazama me tawakali Zai tashi" kakai shi ɗakina . Aliyu kuma ayi kokarin amasa sutora akaisa makoncin sa Waya shi ya zaro yafara kiran *Kareem* ya faɗa masa sanan ya kira soran mutane ya gaya musu. Sutora a kayima Aliyu aka kaishi makon cinshi Har lokachin Abduljabarr be dawo chikin hahyacin shiba se washe gari ya dadaita . Amma tonda ya tashi baya magana ko kayi mishi magana, Sede ya kalleka yayi abuda kasashi yayi Haka har mutane suka wase Nunfa shi junainah ta ja ta share hawayen ta tana kallon Amal ta ce "Amal yazune zakiji wanene *Abduljabarr"* . Ton wanan lokaci ya dena walwala ko abinci baya iyaci, se'an sashi dole ya keci baya yima kowa magana se Hibba itane ta maye masa gworɓen Aliyu Inya zo gida mu wasan da yake min ya dena ahaka lokaci na tafiya har Admission nashi ya fito yafara Zuma Makaranta Ya canja halayen sa ya zama wani me Murɗiɗin hali baraki taba fahim ta saba Ga miskilin ci ko kinmar magana se ya gadama yake amsawa In kika ga yana hira ko dariya se da Hibba* dan ita yake gani amasayin Aliyu ahaka harya kare degree nasa yafara aiki da BBC Koi'na kika juya sunan *Abduljabarr*Abdulqafarr* yake tashi Ciƙeƙen ɗa namiji ne . a kankani lokaci aka fara saninsa koi'na se zancen baiwar sa da kokarin sa akeyi. wasa wasa yafara fita aiki har kasa shin waje ahaka yakuma kara karatu, ya zama ɗan jaridan kasa da kala international journalist Nanfa wata matashi ya baturiya ta faɗa tarkun son shi Shi kuma baya kula Mata Dan ton a gida Nigeria Mata sunsha kama sa farmaki amma sede kiyi ki kare besan kinayiba wata har neman halaka kanta tanema tayi . Amma kinsan abun da ze baki mamaki Girgiza Kai *Amal* tayi a,a Budan bakin sa cewa yayi "Abarta tagaji da duniya ne." Wanan baturi yan har Nigeria ta biyu sa . koma ta musulunta ta dalilin son da taƙe masa Amma haka bai sa ya kulata ba Watanta biyar a gidan su . Iƴaƴan sa bayanda basuyi da shiba ya Aureta amma yaki Auren ta karshe de wani muton ne ya aure ta .amma haryazu suna zumuci da Mom,MA *Abduljabarr* yazama the youth lion journalism A fadin duniya Danshi dan jaridan sasa da sasa ne . Duk wani abunda ake nema a gon da namiji yahada kudi,Kyau,ilimi, kasaita iya ado . Abduljabarr ya nada wasu halaiyan da ba kowa yafahin taba se kasa hankali . Wayan tane ya shiga kara Ya kaseta da labarin da take bama Amal Tana dubawa taga Dada AM, ɗagawa tayi "hello kifito mutafi. okay Kallon *Amal* tayi tace "kiyi hakuri Dada ne tazo ɗauka na semun sake samun time Zan baki suran labarin" Zantafi semu hadu ki koma bacci ki bye tafita . Amal binta da kallo tayi takasa magana bacci ma ya washe mata kasawa tayi se tonani take tayi. Damuwan ta yanda junainah bata Kara sa mata labarin bane ya dame ta , Taso taji karshen labarin sa dan tasan ta'ina zata fara neman soyaya sa "Abduljabarr nawan" ta furta _...........(Mrs💗 A.S.)✍️ Ya Allah ka dafa mana a lamuranmu Albarkacin Fiyayen Halita 🙏 *ABDULJARR* *Written* *by* ✍️ *ADAMA* *AHMED* ( *Mrs* 💗 *A.S* ) _Bismillahir rahamar raheem_ 🔟♾️1️⃣5️⃣ Junainah da han zarinta ta fito tana tafiya a nise kaman tana soron taka ƙasa, kara sowa tayi gwon Dada, ta shiga motan hannu ta biyu ta haɗa gu ɗaya, alamun bada hakuri "sorry Dada nah a min afuwa naɓar ki kina jirana" Kallon ta tayi da kyau, da alaman kuka tayi idamun ta sun sauya "Junainah Me yasami idanun ki suka sauya haka" ta zuba mata idanu tana jiran amsan da zata bata. Kwolane ya kara cika idon ta kaman zata yi kuka, ta ce, "Babu komai bacci nayi shiya sa idona ya sauya" Dada nah Dada badon ta yarda ba, amma tayi shuro tana nazarin Junainah, tonda ta ɓoƴe mata masalan ta tana da wani manufa akan hakan. Meda hankali ta tayi kan driving da ta keyi tayi. Dok kasu shuro suka yi kowa da abun da yake tunani ba wanda ya ƙara magana har suka isa gida. Cikin gidan suka nufa junainah ta ɗauka ma Dada handbag nata, har ɗakin ta taje ta kai mata. Kafin ta wace nata ɗakin dan batajin daɗin yanayin, gashi tunanin Amal ya saya mata a zuciya, tana shiga ɗakin ta rage kayan jikin ta, tiolet ta shiga danta wasa ruwa wata kila zataji sauki. Tana gama shir yawa ta nufe ɗakin Dada. Karaso wa tayi kusa da Dadan,ta zama ta yi kusa da ita, tana langoɓe kai ta kalli Dadan, ta ce "Dada nah nazo muyi bacci" kallon ta Dadan tayi "Meya samu naki ɗakin da baƙi yi bacin a canba kika zo nan kina son kiyi?" Tora baki junainah tayi "Dada nide kwosa dake nake son nayi bacci" ta ce cikin shagoba taɓe baki Dada tayi wanan masalan kine "Kinci abinci ne da kike neman warin kwonci ya?" ta tanbaye ta . A,a _Asabe_ bata gamaba Okay zoki ƙunta . Hayewa tayi saman gadon ta kunta Dada ma ta gera kon ciyan ta tana kallon ƴartan wani nisuwa taƙeji inta ga Junainah dan kaman nita da baban ta ɗaya kaman an saga kara. Junainah ta nufa sa ta fesar da iska da tara a bakin ta, ta ce, "Dada nah ta kira sunan ta murya kasa kasa" da alamun damuwa "Na,am" ta amsa Dada kinsan two days raɓuna da Hibba ko a waya bamuyi magana ba "Meya sa baku yiba kode akwoi masalane a sakanin ku?" Babu kome Dada Toh an jima saiki je gidan na sun kiga ko lafiya ta. Toh Dada in nayi sallan La,asar senaje Yan zukam bari nayi ɗan baci tukon. Dada ne ta kalli junainah "Yau kam ɓaraki taya Asabe Girkin bane?" Nagaji, yau banjin yin aikin ne Dada. Murmushi Dada tayi ta ce, "junainah ikon Allah" Bacci suka yi, har Lokaci ya ja basu saniba har karfe 3.0pm na yanma Dada ta buɗe idanun ta wanda bacin ɓe isheta ba, addu,a ta shi baci tayi kafin ta ɗago daga kwonce da tage ta juyo ban garen junainah. Bubuga junainah tayi a han kali "Ki tashi lokacin salla yana ƙokarin wacewa karya ƙwore" Buɗe idon tayi tana jujju yawa tana buga katifan a ranta ta ce, Dada kin bata min baci walahi" karan toh addu,an tayi Mekewa tayi ta sauka a gadon, jiki a mace ta shiga Toilet tayi alwala tafito Sallaya ta shin fiɗa ta tada sallan Azahar tana idarwa bata tashi ba har aka kira La'asar ta miƙe tagaba tar. Fitowa tayi tana yamusa feska da alamun har yazu bata gama war wa'rewa daga bacin ba, Dada ta hango tana saman deninng Table A bici taƙe ci, junainah turo baki tayi gama, "Dada shine kika ki jira nah muci tara" Jan ƙujera tayi ƙusa da Dada ta zauna, ƙullan abincin ta janwo, yanda zata iya ci ta Ɗiba tafara ci bawan da ya kara yin magana Suna gama wa junainah ta tatara pelet da kullan taƙai kitchen dawa falon tayi Dada na zaune a kan ƙushin "Dada zan shiga gidan su Hibba" Toh ki gaishe min da Mom,ma ɗin. Ɗakin,ta ta shiga ta ɗauki Hijabin ta da lollipop ɓoyewa tayi a shikin hijabi kar Dada tagani. Salaman Dada tayi "sena dawo Dada" Kai kawai ta ɗaga mata A nese take takawa har ta i,sa ƙofan gidan tura ƙofan gidan su Hibba tayi tayi sa,a abuɗe yake Baba me gadi yana zaune a kan ɓenci hannu sa rike da radio ya najin programm da ake gaba tarwa "Baba mun tashi lafiya" Washe baki yayi da fara'a ya amsa "Alhamdulila ƴar Dada kina lafiya ya maman naki Tana lafiya"? "Lafiyan mu Baba" Masha Allah, kizo duba Amini yanki Hibbatu ko? "Eh ta amsa ta wace dan inta biyema Baba me gadi yadinga yi mata tan baya ƙenin. Babba gida ne me ɗauke da ban gare biyu ɗaya yafi girma gidan ya kawatu da flowers ko ta ina a zagaye da gidan ga wajan peaking na Mota shima gon abun kallo ne, gidan ya haɗu iya haɗuwa. Kan ta saye ta nufi cikin gidan, batare da wani far gaba ba Tana ɗago kanta ta hango su kirjin tane yayi wanni irin buga wa dafe kirjin tayi taji yanda yake har bawa kaman zai rabu da gangan jikin ta, "Innalilahi" kawai take ta nana tawa a ranta. Abduljabarr ne da Abokin sa, Suna zaune a side nasa Ɗauke Kanta tayi ta kara sauri dan kar ya ganta, side na su Hibba ta wace ciki da sauri. Falo ta faɗa ko salama bata yiba se sauki ajiyan zuciya take yi Mom'ma da Hibba ne zaune a falon suna hira, ganin Junainah kawai sukayi kaman a jefota ciki falon. Mom,MA ne, ta kalli ta "lafiya junainah, Naga kaman aƙwoi a bunda ya soratar da ke" . Kanta ta Sosa "babu Mom,ma". okay Hibba ne tayi Dariya, ta ce, "mom,ma yazo haka karki sha Mama kin wata kila, My lion tagani shine take godu" Mom,ma ta juyo gwon Hibba, da alaman tan baya "Toh ita kuma meya hada su teke godon sa"? Hibba tace "lefi tayi. Mom,ma ta waiga gon Junainah ta kafeta da ido "lefin me kika yi da kike soron haɗuwa da Abduljabarr? Toro baki tayi bata bata amsa ba Hibba ne ta amsa ma mom,ma "last week ne muna saye a kwofan gida ta rakoni, se muka ɗan saya muna hira, shine ta fara sana'an ta na Sosan lollipop namata magana taki bari" Shiku ma Ya dawo kenan, Yagan ta tana tsotson lollipop akan hanya, shine fa yayi mata faɗa, Ya ce "inya kara ganita da Menti seya yanka mata baki" Dariya mom,ma tayi "Ai kowa da mun huta da wanan jara beben son lollipop ɗin nan" se kace sha zumam, Kwoda yake Ba lefita bane, Shi ya koya mata sha, dan haka shi ze hanata" Mekewa tayi ta wace bedroom nata . Junainah juyama Hibba baya tayi Dan taji haushin Hibba data fa ɗama mom,ma lefin ta Hibba Masowa tayi inda junainah take zaune kamo hannun ta tayi da alaman lalashi "habba my aunty fuci kike yi dani,dan nafaɗa ma mom,ma a bunda Husband.. to be naki yayi miki, Shine kiƙe fushi dani" kara faɗada murmushin ta tayi ta kwonta a jikinta tace "ayi hakuri kawa na kar ya ɓal'lani dan nataba masa mata". Tana murmushi da ganin yanda Junainah ta roɗe a lamun soro ya baiyana a fuskan ta Junainah juyuwa tayi da sauri har jikin ta na ɓari tana fiskan tan Hibba "Dan Allah Hibba kibar wanan maganan ki rufa min asiri Kar kina wanan maganan ya shigo, ki jamin jarfa Kinsan Hali sa da miskilaci sa. kwou da kanta tayi gefe cikin tsanyin murya tace, "Matan da suka fini Class ma be kulla suba ɓare ni" Dariya Hibba tayi "Zanso naga ranan da My lion Ze furta miki kalman yana son ki inga yaza kiyi Inda kike soran sa nan, ko Azara'illu albarka" Da sauri junainah Ta rufe mata baƙin, tana jijjiga kanta gaba ki ɗaya ilahirin jikin ta rawa yaƙe yi dan ta firgita da maganan Hibba "Hibba kina cikin hah yacin ki kowa? Kifini sanan ƙwoda mata sun kare a duniyan nan, Brother bare taba cewa yana so naba, Dan kin san wusiyan rakumi yayi nesa da kasa, sede hange daga nesa. Dan Allah Hibba kibar wanan maganan kisan brother Abduljabarr, ba Abokin wasanmu banne, Mikewa tayi tana kallon Hibba "Dama 2days ban ganki bane Nace bari na dubaki ko lafiya" Tonda naga lafiyan ki nizan koma gida Hibba ta tamke feska tana bin Junainah da kallon tuhuma "Nikam Junainah me yasa baƙi sakewa da my lion ne? kode baki ɗau kesa a Masayi ɗan uwwan ki bane?" Naga kwoda yaushe, da zaran kin gansa, rasa Nisuwan ki kike yi, meya sa? Why? Kwode yana miki wani abune wanda mu bamu saniba" Girgiza Kai junainah tayi alamun babu Hibba ta tabe baki tana kara zuba mata idanu wanta tana neman karin bayani "Toh Mene masalan da yasa baki sakewa da shi? Kinga tashi ki rakani, kinwani sareni da Tan bayoyi sekace a Lahira muke. Mikewa tayi Muje tonda ko gaisawan ƙerki bamuyi ba kindage tafiya zakiyi. Sekace gidan yau kika fara zuwa Nide mutafi tonda naga lafiyan ki "Bari na salame mom,ma" Shiga ciki bedroom na mom,ma tayi sukayi salama. Hibba rike da hannun Junainah tana murmushi "ƙawa nah muje na rakaki har gida" Haraban gidan suka fito suna tafiya Hibba na sokanan ta. Sukaji murya daga side na Abduljabarr ana faɗin "Hibba yau ba gaisuwa ne" muryan Faruk ta jiyo Da murnata ta ce, "LA yaya Faruk yashe kazo ban saniba" Hanun Junainah ta sake Karasawa tayi gwonsu tana faɗaɗa murmushin ta yaya faruk "barka da war haka" shima murmushi ya yake yi kaman sabon ango. Amsa wa yayi da "barkan ki de Hibba" ya gida? "Gida lafiya yaya faruk" Abduljabarr ne Ya ɗago yana kallon Faruk yanda yake wage hakworan sa, girgiza kai kawai Abduljabarr yayi Hango ta yayi tana tsaye a side nasu mom,ma hannu ta a cikin hijabin ta Murya ya buɗe, ba alaman wasa a fiskan sa, yace, "keee" juyowa Junainah tayi Tana kalonsa "zonan yace da ita, idanun sa ya zuba mata yana binta da kallo A hankali cikin nisuwa ta fara takawa har ta i,sa gwonsa. tamke fuska tayi ta kwouda kanta gefe tana magana "Munwuni lafiya brothe Jabarr" Daban kiraki ba zaki gai,she nine Mara kunya. Tura baki tayi idonun ta sun kawo kwola . "Walahi kika kuskura hawaya nan suka zuba, sena koya miki hankali, mara kunya kema kina ganin kin girma ko"? Mika mata hanu yayi, alamun tabasa . Zaro ido tafara, jikinta yafara rawa . "Bakomai brother Jabarr" Zaki bani ko saina tashi. a,a ba seka tashiba, zan baka muryanta na rawa Runse idamu tayi kaman wanda za'a zarema rai, ta Mika masa lollipop ɗin da taƙe ɓuyewa a hijjabin ta . Nan take hawanen da Take rikewa yazubo. Sayawa yayi yana kallon ta yanda take hawayin kaman ya ɓuge tane a buma mamaki yabasa, yanda akan lollipop tana ƙuka Karba yayi. Da gwodo ta bar gidan ko jiran Hibba* bata yiba tana kuka "My lion kaga kasata kuka ko" tafaɗa tana turo baki itama kaman zatayi kukan. Hararan ta yayi .And so what tayi kukan jini mana intaso. Bata rai Hibba tayi tace "Ai ba lefita bane ƙai,ne ka koya mata sha" mom,ma Tace "ton tana karama kaika ƙe bata, ko an hanaka Seka bata abuye, dan kawai kasata farin ciki. Yazu kumma kace sedai tadena sha" Dariya Faruk yayi "Hibba kice dama faɗan na soyaya ne" ai kuwa abun ya kayatar. Abduljabarr mekewa yayi a zabure ya ddaka mata sawa, Wanda ya firgita ta . "Hibba Yaushe nafara wasa dake haka, kodon kina ganin dariya na shine reni yafara shiga sakani mu" ? Rasa abuyi tayi gashi ta firgita da yanayi sa dok wani zati da kiran karfi na jikin sa ya bayana dan inya rike ta sede a haifi wata, dan nata ya kare, rungome shi tayi ta fashe da ƙuka. Cikin shesheka kuka tafara basa hakuri . "I'm sorry brother* baran sakeba" jikinta se rawa yaketayi "Sakeni" yace. dan Allah kayi hakuri . Naji ki sakeni ya cikin kwoshin murya me amun sauti yayi magana . Sakesa tayi da tsauri ta bar gon ta kwoma cikin gida Faruk Ne Ya bata rai dan yaji zafin yanda ya ɓatama Hibba rai. "Abduljabarr kai wani irin muton ne Meya sa kasa Hibba, nah ƙuka kai? kanada masala walahi. A Magana nan me abun bacin rai, Wada har kana mata sawa da tada jijjuyoyi wiya kaman da sa,anka kake magana! nikam baji Daɗin hakaba . Kozaka rama Matane, Naga yanda kanata bude mata hakora Solon kajama kanka raini katoh da kai. Ina ruwan ka dani ta renani mana meya shafeka da haka Taɓe baki Abduljabarr yayi ɓece komaiba Junainah gida ta koma tana kuka Dada ne Ta tare ta tana tanbayan ta me yake faruwa kika shigo da kuka "Ba wancan ɗan sa idon bane" Meya miki dan ta gane wa take kwotan ce Shine ya Kwoce min lollipop nah yayi. Murmushi Dada tayi tace "Allah shi kara ai gwonda daya kwoce, nida kaina zan Sashi ya zane ki inyaga Minti a Hanuki tonda bakiji" Shiga Ɗaki tayi ta cigaba da kuka Washe gari junainah da Zazabi ta tashi Sakama kun kukan da tata yi dan Abduljabarr ya ce mata mara kunya. Dada ta bata Panadol tasha ta koma baci Hibba taji junainah. Shuro Yasa ta shiga gidan su ta duba ta dan tunda suka rabu jiya tana kiran wayan ta bata ɗauka. A falo ta samu Dada tana zaune a kan one sitter da laptop a hannun ta tana aiki, "sanu da aiki Dada" Ɗagowa tayi ta cire madubin da yake manne da idanun ta a gefe hanun kujjeran ta ajiyi, tana gani Hibban da murmushi a kan fiskanta . Hibba kin biyo muto meyar nakine.? "Eh Dada. Shiga ciki tana bedroom nata, da zazabi ta tashi. Ɗakin Hibba ta shiga bakin gaddon ta zauna ta na ganin yanda lokaci daya har ta ɗan fada. " Sannu junainah yazu Dada take faɗamin bakiji daɗiba Allah baki lafiya. Junainah Kinga abuda kika jama kanki, Dan an karba lollipop Shene zakita ta kuka sekace Wanda a kayima mutuwa! Kallon Hibba tayi da idanun ta da suka kunbura in are slow voice tace, "Hibba kinfe son brother Jabarr A kan niko"? Shiyasa bakiga lefishi ba, lollipop nafa ya kwace Harda kirana mara kun ya, kwolane ya gangaro daga idanun ta. "Sorry ƙawa na dan Allah kibar kuka nan kinga bakida lafiya, kema kinsan nafi son ki" . ai Na gaya masa be kauta mikiba da yasaki kuku . Hamnn Hibba kina son kikara jamin masala ko. murmushi Hibba tayi ta ce "A,a Mubar maganan nan, ya jikin naki? Da sauki", Alhamdulila, yasu Mom,ma tana lafiya. Eh lafiya su bata san bakida lafiya ba, da tazo. Sunjima Suna Hira,kafin Hibba tamata Salama, Ta Wuce Gida tana shiga gidan falon ta shiga bata san yana falo ba, gon mom,ma ta nufa a gefenta ta zauna "brother Abduljabarr ina yini" tana kallon sa ko ze amsa. Shima kallon ta yakeyi. tanbaya ya jefo mata "daga Ina kike" Gidan su junainah naje bataji daɗiba Zazabi takeyi. Okay tashi, yayi yace "mom,ma bye" Ɗakinsa ya shiga gorine Dress mirron ya wace lollipop Ɗin da ya karba agon junainah ya Ɗauka Bakin gado ya samu ya zauna yana bin lollipop ɗin da kallo. "Wanna yarin yan Dan nakarba wanan abun Shine har Da ƙwociya zazabi " A hankali ya furta Sunan ta . "Junainah* Kayata cen Murmushi ya Sauke . tSunsu na jikin sweet ɗin yayi . Kamshin Turare ta yaji a jikin ledan budewa yayi .yafara tsotsa yana lumshe idanu "Junainahhhh ya faɗa da wani irin salo daba kowa bane ze gane meyake mufi........... _............(Mrs💗A.S)✍️ Ya Allah ka dafa,mana a. lamuranmu Albarkacin Fiyayen Halita 🙏. *ABDULJABARR* *Written* *by* ✍️ *ADAMA*AHMED* ( *Mrs* 💗 *A.S* ) _Bismillahir rahamar raheem_ 1️⃣5️⃣♾️2️⃣0️⃣ Abduljabarr ne ya fitoh da hanzari yana taƙu na kasaita gani ɗaya zaka masa aji yatafi da imanin ka, musaman mata bangarin su Mom,ma ya nufa. Da salama ya shiga, dining room ya nufa, jan kujera yayi ya zauna Me aiki ne tazo tayi saving nasa breakfast yayi, har ya kare ba wanda ya fitoh Gidan su Junainah ya nufa, baba megadi suka gaisa ya wace falo ya shiga da salama Junainah ne kwonce kan three sitter tana charting da Amal se murmushi take yi, taji salaman sa Da sauri ta mike ta zauna, raraba idanu tafara yi dan batayi sanma nin shigo wasa a wanan lokaci ba "baki iya amsa salama bane"? Sorry Brother, na iya Hararan ta yayi, yace "bush girl" me yasaki zazabi jiya? Babu tana turo baki idamun ta ya fara tara hawaye, kiris yake jira ya zubo. Gera sayuwan sa yayi ya harɗe hana wanan sa a kirjin sa yana binta da kallo Kanta ta saukar kasa tana wasa da yasun hanun ta daya sha jan kunshi se sheki yake yi, Gaba kiɗaya ta kasa nisuwa dan tanaji idanu sa a duk kanin ilahirin jikin ta. Kaman tayi ihu takeji dan yanda takejin idanu sa yake ladab'tar da ita, garama da zane ta da bulala yayi da yafi mata da wanan idanun nasa masu firgitar wa. A hankali ta ɗago idanun ta, ba samani ya faɗa cikin nasa kasa janye nata tayi, bakin tane ya fara rawa. "Zan faɗama gaskiya Brother" Kuka nayi shine kaina yafara ciwo bansha magani ba shine nafara zazabi, da kuka ta kare maganan. Haryazu yana sayi a inda yake, aran sa yana aiyana shagwoban junainah abu kaɗan kuka sekace karaman yarinya . "Yanzu me namiki da kike kuka?" eh yace Kai ta girgiza alamun babu. Okay rufemin bakiki kuma ki share wanan hawayen naki da basa gajiya da zuba, kona zo na ballaki agwon Share hawayen ta tayi "Ina Dada" yace Batanan tatafe aiki Juyawa yayi hanyan fita, "inta dawo ki gaishe ta" Toh zataji _After two month_ Admission nasu Junainah yafito Papa da kansa ya karbu musu . Sun sami Department da soke so Hibba Art . junainah mass comm Murna Sukayi dama sun gaji da zaman gidan Shirin fara Registration suka yi Abduljabarr Shi ze beya musu kudin Makaranta da duk abuda suke bukata" List yasa Sukayi na abunda suke bukata, Hibba ne ta rubuta musu ganin ansa mu Na banza harda su Kayan Fashion tasa. Da junainah ta mata magana kuɗin yayi yawa. tace, "Jami,a seda Fashion kar a Rena mu" mumuka roƙe she ne bashi yace murubuta duk abunda muƙe soba, Kesan me zansa harda mota . Dariya junainah tayi "walahi Hibba bakida hankali dan yace murubuta komai shine har kina burin mota" hammm nide ba ruwana keda shi Masala na daƙe soronki yayi yawa, shike nan nafasa rubutawa ai wahalan dokamu ne zamusha Da yama Hibba ta same sa a. site nashi tabashi list ɗin . "Rubuta min account number ki zan miki transfer na kuɗin. "My lion mun gode Allah karo arziki" Amen, Hibba tana shiga ɗakin ta taji karan massage a wayan ta, zama kusa da junainah tayi kafin ta duba wayan. Ihu tayi ta rugome junainah tana faɗin, "yes Brother kai na daban ne" nunama junainah tayi kuɗin da ya toro musu Baki junainah ta kama tana mamakin yawan kuɗin, kallon Hibba tayi "Hibba me zamuyi da wanan kuɗi haka yayi yawa walahi" Hararan ta Hibba tayi toh uwar masu tausayi kekika rokesa ne da zakice yayi yawa? Hammm kede Hibba bakida dama, Allah shiryeki. Amen tace. washe gari Dada har gida tazo tayima papa godiya "Aisha ba godiya a Saka ninmu, Nasan da ace kareem yana raye shima zeyima yara nah hidima" Karki damu kede mubisu da Addu,a Junainah da Hibba suna Zaune a falon gidan su junainah suna sara yanda zasu riga Tafiya School, Salama Amal Sugaji diga babin kofan falo. junainah ne ta amsa da murna ganita "Wata sabun gani Yau kuma an Tunomu ne kawa na" ta faɗa da alaman so kana. Hararan ta Amal tayi ta masa kusa da Hibba ta zauna, tana ya musa fiska kaman wanda aka yima lefi. Kallon su tayi ta haɗe fiska, suma kallon suka bita da shi. "Amal yau kuma waya tabaki naga kina cika kaman filawa ya sha isss" junainah ta faɗa Junainah Yayi muko kyau dama Nasan baƙu damu da niba Nine na damu da Ku . Toh yau kuma Lefin me mukayi Hammm Ace Admission Yafito har kunyi Registration Amma bawan da ya tona dani Hibba ne tace "sorry Amal walahi muma Papa ne ya karɓo mana shiyasa muka Manta bamu faɗa mikiba, Amana Afuwa" tana haɗa hanaye gu ɗaya alamun hakuri. Nayi hakuri dan ke Hibba amma gaskiya baji daɗin hakanba Yan zu komai ya wuce . Hira suka shiga yi Sakani su da yanda zasu fara karatu. Har yanma suna tare . Amal da Hibba suka meke a tare dan tafiya. junainah Ma ta tashi zata rakasu Hibba ne a gaba, suna binta abaya se dariya suke tayi na shiriritan junainah A kufan Falon su ka yi Karo da shi Komawa baya yayi, yana jan saki kalon Hibba yayi "Wato bakuda Nisuwa ko, Tonda na shigo inaji haya niyan ku sekace gidan Giya" "Sorry My lion baramu karaba"Hibba ta ce Kallon junainah yayi "Dada tana ciki ne" A.a taje angowa Junainah tace "good evening brother" Amal sayawa tayi tana binsa da wani Maye kallo kaman ta haɗiye shi ta shagala da kallon sa, Sanda junainah ta Zungore ta da kafaɗa sanan ta farga da abunda takeyi "Ina kwona brother abduljabarr" Amal ta ce cikin wata murya da nisuwa Ataka ce ya amsa Musu da lafiya. ya juya yana tafiya se kace ɗan sarki yana magana "Junainah In Dada ta dawo ki gaishe ta" Toh junainah Ta Amsa . Hibba da sauri ta same shi Hannu sa ta Kama a shagobe ta ce "My lion jirani mutafi gida, ka rage sauri karna faɗi" Be amsa Mata ba kuma be rage sauri ba Juyawa tayi tana ɗaga musu hannu bye bye take musu . Amal kuma sayawa tayi Tana kalonsu har Suka fita . Tace "wow junainah, Haka Muryasa yake dama" kinji Time da yana Magana ji nakeyi kaman busan sarewa a kwonne na Dariya Junainah tayi Amal Allah ya Shiryeki, Nikam muje na rakaki karkiyi dare. Kama hannun junainah tayi "Muje Allah sa Nasake ganin wanan king" Kode Zaki dawo Gidan su da zama ne, dan kiringa ganisa kullom? "Da zan samu hakan ina so" ta bata amsa. *Monday* a yau ne zasu fara Zuma school Junainah Ne tafito da Shirin ta Dogon gown ne na less ajikin ta kayan ya Amshe ta colour jikinta Gwon Dada ta Karaso ta ɗan rungo meta kaɗan "Dada,nah Nagama shiri zan biya gidan su Hibba semu wuce." Okay, "Junainah" ta ambaci sunan ta cikin sayin murya da kulawa. Na,am Dada. "Kinsan university Bakaman secondary school bane KO"? "Eh Dada Dan Allah ki Kulamin da kanki, karato ya kaiki ba ruwanki da Kowa, kinusu kiyi abun da ya kaiki banason naji wani labari mara daɗi a kanki. "Insha Allah Dada zan kiyaye" Shafa kanta tayi "Allah miki Albarka na danka Amanan ki a Hanun Allah" Jeki Karkiyi leting Nasan kina marmari ,Kiganki a cikin Department Naku KO? Murmushi tayi ta Mike sena dawo Dada. Okay adawo lafiya. A Falo su Hibba ta samesu dokam su Dor kusawa tayi ta gaishe su Suka amsa . Papa ne ya fara Sukanan ta "kaga yar jami,a" Murmushi junainah tayi Mom,ma tace "Tashi kutafi karku makara"time na tafiya Papa ne yayi geran Murya hankali sune ya koma kansa, ya ce, "Hibba, junainah Nayaba da Nisuwa Ku, Shiyasa harna amece da ku shiga university batare da na Aurer da kuba, Dan haka ku kare Muton cin ku da Darajan ku na ƴaƴa mata Allah yayimu ku albarka" "Amen" suka amsa a tare Yaya ku Abdul ne ze sau keko a school nanda next week za,a nema muku drive. Mun gode papa semun dawo, bye mom,ma Mom,ma ta ce "akula Allah bada sa,a . Abduljabarr ne ya mike wayan sa da kin motan ya ɗauka cikin tafin kasai ta ya fara tafiya, su kuma suna binsa a baya, har wajin da ake parking na mata suka karasa Wata farin cammri fish ya buɗe, shiga yayi ya dedeta zaman sa. Masha Allah kaman dan shi aka ƙera moton, dan zubin sa da sarin sa suje daidai da mota. Hibba ta shiga gaba,, junainah ta zauna a baya A kufan department nasu Hibba ya fara sauke ta , Junainah ta dawo gaba zama tayi tana satan kallon sa ta gefin ido. Tada motan yayi suka wuce department na su junainah. Yana Sayawa ta fara kokarin buɗe Kofan motan "tana fadin thank you brother Jabarr" Ke taji muryan sa kaman diga sama, ya faɗa . juyuwa Tayi tana Kalon sa. Mika mata Hanki yayi ki goge abun bakinki nan. karba hankin tayi Tana Mamakin sa Muton da tonda ta shigo moton ko gefen da take be kalaba amma, har yasan tasa janbaki a bakin ta. Gogewa tayi tas . Da gefen ido ya kalle ta ya sauke ajiyan zuciya. "diga yau inzaki zo school bana sun na kara ganin kinsa wanan abun, kina jina?" "Eh.fita tayi Shikuma ya ja moton sa . Da yanma sun tashi Taxi drop suka ɗauka har gida, dan Hibba ta kira Abduljabarr be tashi aiki ba yace "su nemi taxi". After one week Amal ma ta fara Zuma school, suna tare da junainah department nasu ɗaya. Ton da Amal ta fara zuwa school kullom batada hiri sena Abdul ta dame junainah da maganan Abduljabarr. junainah da ta gaji da Tan bayayun da Amal take mata akan Abduljabarr, number waya sa ta bata dan ta huta da nacin ta. Amal har department nasu Hibba take zuwa dan ta samu shiga ta bangaren ta . Hibba kuma taki sakewa da Amal kota zo gonta bata ɓata fiska sun shiga weekend Hibba ne tazo gon junainah dan ta taya ta droyen an basu Assignment. Dada ta samu a Falo tana aiki, a cikin laptop da yake gaban ta, Habbi da ta shigo ta gaishe da Dada Amsa wa tayi batare da ta ɗago ba woce wa Amal tayi ɗakin junainah. A kwonce ta same ta se tsosan lollipop takeyi "Aikin kenan, shiya sa aka jiki shuru kin buye kina sana,an taki" Sena gayawa my lion har yazu kina ɓuyewa kisha zaki, "kinma ta abunda ya ce miki ko"? tashi tayi tana kallon Hibba ta zare lollipop ɗin daga bakin ta, "Sanu munafu ka wanda bata son farin cikin ƴar uwanta" inkin fasa gaya masa sunan ki ba Hibba ba, ta bita da harara. Dariya Hibba tayi nide tashi ki tayani yin droyen da Allah, on Monday za,a karba Baran yiba kije your loin yayi miki . "Haba Yi hakuri dan Allah ƙawa ta nifa da da wasa nami ki" kinsan kin fini iya zane. lollipop nata taci gaba da tsosa tana lomshe idanu kaman mejin bacci, sanda ta gama wasa da Hibba. Da ƙer ta shawo kanta ta zana mata. Amal ne kwonce akan royal bed nata tana game a wayan ta To nowa tayi junainah ta bata number Abduljabarr mekewa zaune tayi ta fara neman number a wayan ta, Tana zuwa kan number da tayi saving da My Abduljabarr tayi dealing call ya juma yana ringing kafin yayi picking. Salama yayi da muryan sa me daɗin sauraro. Da sauri ta amsa dan bata sanman ze dauka ba. "Dawa nake magana" ya ce sunana Amal . Ina jinki nakira ne na gaishe ka "Ke waye ? Ni Kawar Hibba ne. Ita Hibba ne ta baki number nah . A,a junainah ce Okay na gode amma karki kara kiran number na, yana gama faɗan haka ya kashe wayan sa. Bayan sallan la,asar ya dawo daga masalaci , Waya sa ya dauka, ya kiran Hibba t Tana dauka wa, ya ce "call junainah for me karta bata min lokaci" "Toh tace .kiran junainah tayi ta sheda mata Brother jabarr yana kiran ta Dakin Dada Junainah ta shiga ta sheda mata Jabarr yana kiran ta, Tafito gidan su ta shiga gidan su Hibba A Falo sa ta same sa gaidashi tayi "Zauna" ya ce Gefen ta samu ta rakube Kallon ta yayi "junainah" "Na,am" ahan kali ta amsa "Wacece Amal" Da sauri ta dago kanta tana kallon sa "Wacece Amal" ya sake maimai tawa Ka! Ƙawa!! ta ce muryan ta na rawa "Meya sa kika bata number na" Inalilahi. Idon tane yakawo Kwola . Ba kuka nace kimin ba tanba ya nayi miki .Kifa ɗamin gaski ya. Toh.brother Jabarr itane ta masa min da tanba ya a kanka Nikuma da na gaji shine na bata number ka na ce "takiraka tayima tanba yan " Meyasa take tanbaya a kai na Wai tana sonka ta karasa maganan a sorace tana rike bakin ta "Meya sa baki son ta tan baye ki?" Toro baki tayi tana magana Brother kwollom seta kawo hiran ka bata da wani hira senaka . Ni kwuma na gaji Zuba mata wanan idanun nasa yayi . Atake taji yanayin ta ya sauya dan kallon da yake binta da shi "Junainah Kina son, na sota ne"? Da sauri ta daga ido tana kalon cikin koyan idamun sa, Wani soro ne ya baiyana a kwoyan ida nunta, kasa magana tayi se zazare idamu take tayi Murmushi yayi yana kallon ta. "junainah next month zan tafi wani course zanyi three yeas, kafin na kare, ama zan ringa Zuma huto Nabaki zabi ki nema min mata da Zan Aura, Nasan zaki iya sa daukar da farin ciki ki a kai na ko"? Geɗa Kai tayi kwola ya shika mata idanu kamar zasu zubo Cikin raunin murya kaman zatayi kuka muryan na rawa ta ce, "Brother Jabarr wani country zakaje " American zani "Okay zamu yi miss naka" tana wasa da gefin veal nata. murmushi yayi har kya washi ya bai yana yace, "Keda suwa zakuyi miss nah" Ni da Hibba Zoben sa ya cere a kara min yasansa . Hannu ta ya kamo ya Zura mata zoɓen a baban yasan ta . "Junainah ga zobe na nabski amana in kuyi kewa na zaku riga gani sa" Dok lokaci da kika sa mamin Mata kiba ta zobe a madadi na . Ledan da ke ajeye kusa da shi ya jawo ya mika Mata gashi "karba tayi thank you" ta ce Baraki bude kiga me na baki ba Budewa tayi lollipop ne da yawa murmushi tayi nagode brother Jabarr se murna take tayi Asha a hankali "Toh brother" tace Meke wa tayi saye tayi hannun ta ɗauke da ledan da yaba ta Kallon sa tayi ta sakar masa da kaya tacen murmushi slow voice ta ce, thank you tare da ɗan kulle idanun ta ta buɗe Wani irin kasala me ya sauka masa da yagan yanda tayi mar godiyan kamar karta barshi suta zama ahaka dan yanayin ya kayatar da shi . Da baya ta fara tafina tana kallon sa da murmushi dan yau ya burgeta, tsosai Juyawa tayi ta nufi hanyan fita falon, harta I'so bakin kofan ta juyo tagan ita yake kallo . Murmushi ya sakar mata Da sauri ta juya ta fita Dakin tana jin daɗi yanda yau ya sake da ita ba miskilan ci Site na su Hibba taje. Tana gani junainah da sauri ta tareta "Meya faro kin masa laifine" ? "Kai Hibba wanan irin kiɗi mewa haka" ta ce tana yimata dariya. "Hammm junainah bana son yasaki kuka ne dan yanda ya kirani dazun naji muryan sa kaman ran sa a bace yake shiyasa na damu" Dariya junainah tayi .tafara bata labarin yanda sukayi da Amal, da kuma kiran da yayi mata . Ledan ta bama Hibba kinga a bunda ya bani , Buɗewa Hibba tayi sweet ne da torare goda biyu "Ayeh Amaryan yaya nah" Bata rai junainah tayi nifa banson haka Na fada miki ya ce "inema masa mata aure" kallon ta tayi ta daga kafaɗan ta ta ce, "Ga shawara tonda kene zaki nema masa mata meya sa baraki basa Amal ba kiga kawar kine" Hibba kibar zan cenan yana ɓbata min rai, Bata dace da shiba "Meya sa kika faɗa haka' Tana da rawan kai. Dariya Hibba tayi to wayada ce da shi "Merabo" ta bata amsa Nikam ki ɗauka naki zan wuce gida yama yayi A,a banaso naki ne wanna kauta ne na musan man da yayi miki . Kekika sani, toda baki so Gaba ta kaini Hibba murmushi tayi Allah junainah kin fada tarkun my lion baki saniba a zuciyan ta ta faɗa Junainah tana shiga Falo . taga Dada zaune, Buye ledan tayi ta ba yanta "Samu. da hutawa Dada nah" ta faɗa. Sanuki kema Wacewa tayi zata shiga ɗakin ta "Zonan junainah" Dawa baya tayi ta saya daga nesa ta ce, "gani Dada" Mekike buyewa Babu . mikamin ingani A sorace ta Bata tana toro baki Tana budewa tafara salati junainah ina kika samo wanna abun ? Shene ya bani Yazu Abduljabarr da hanka lisa ya ɗauka tolin sweet ya baki . Waya ta ta ɗauka kirasa tafara yi Daukan waya yayi da salama .amsa wa tayi tana tabayan sa yana ina Nafiya aiki muna da aikin yama inkadawo inason ganinka Toh ya amsa . Hannu tasa zata dauka ledan Dada ta warga mata harara Da wori ta dauki ledan ta rogo me kaman za,a ƙwoce ɗaki tashiga da godu Dariya ma tabama Dada junainah Allah shiryeki Shikuma zezo ya sameni _.............(Mrs💗A.S.)✍️ Ya Allah ka dafa,mana a lamuranmu Albarkacin Fiyayen Halita 🙏 *ABDULJABARR* *Wrinten* *by* ✍️ *ADAMA* *AHMED* ( *Mrs* 💗 *A.S* ) _Bismillahir rahamar raheem_ 2️⃣0️⃣♾️2️⃣5️⃣ Sun idar da Sallan isha, Suka fihto deninng room suka nufa . Junainah*Nane ta Zuba musu aɓinci Dada ta ɗago kai tana kallon junainah yanda tasa abincin a ganan ta ko tabawa bata yiba se danna wayan ta takeyi ton ɗazun. "Nikam Junainah bakida abunyi se dan na waya ne? Anya kina karatu ma kuwa? Walahi dok randa na sake ganin ki anacin abinci kina dana waya ranki ze bace" Ajiye wayan tayi ta fara tura towan bakin ta dakar take haɗiye wa. Dada tana kallon yanda take cin abinci bata tanka mata ba. Sun kusan Gamma wa sukaji salaman Abduljabarr. Karaso wa yayi kan deninng nin ɗin ,Yaja Ƙujera ya zauna. "Nasame ku lafiya Dada" Alhamdulila Abdul, Zuba Masa abinci junainah. A,a Dada. Na gode Plate na abincin ta ture gefe dan tagama ci ruwa tasha . "Abduljabarr Sekaji ina Neman ka ko" "Eh Dada" Ba komai ne yasa nake neman kaba face a kan mintin da kabama Junainah, Abdul "Kaida ƙwo yaushe kana Hana Yarin yanan shan zaki, amma yau ka'ine da saya mata, me yawa? " ta karasa magana tana jiran amsan sa dukar da kan sa yayi kasa, dan Dada ta zubamar idanu tana kallon sa "Ayi Hakuri Dada baran kara ba" Hammmmm Abdul ƙenan daban san halika bane senace da gaske baraka maimaita ba, amma sanin halika ton kuna yara nasan zaka sake bata. Yazuma nasan dan rashi lafiyan da tayi kwonakin daka kwoce, lollipop a hannun ta shiya sa ka saiya mata ko? Kai ya tsotsa alamun jin kunya. Kafi kowa sanin Yanda take shan Wahala in Month nata yazo, Hankalin kowa tashi yake da ciwon maran da take yi Junainah jin Maganan Dada, Yasa ta meke zatabar gwon Dada Ne ta tareta, "koma ki Zauna" A kunya ce ta zauna tana satan kallon sa. "Kiyi hakuri Dada, namata gargaɗi ɓara ta sha da yawa ba, Insha Allah, Ba abunda zai faro. Kallon sa Dada tayi tana mamaki sa "Abdul Baka sun kaga Junainah Ranta ya baci ko"? tSosa kai yayi yace, "ba haka bane Dada yafe mana munyi kwoskwori" Tashi Dada tayi ta nufi bedroom nata. Ɗa gwowa Junainah tayi, idanun su ya haɗu Harara Abdul Ya Wasa Mata ya ce, "Yayi Miki kyau Tonda kinsa Dada tana ganin Lefina" Kayi Hakuri, na ɓuye amma Sanda ta gane. Ton da bakida wayyo ba dole ta ganeba . Nikam Samin Abincin Yunwa Nakeji , tan baya ya jefo matta "waya dafa" yana kallon ta Ni da Asabe mukayi Okay samin Zuba Masa tayi , Hannu ya Wanƙe Yafara ci . ita Kuma ta mike zata bar worin Kallon ta yayi, ina zuwa? Falo Zan kwoma kafin ka gama . "Kuma Ki Zauna a inda Kika Tashi" yafaɗa a gadaran ce ya haɗe fiska . Kumawa tayi ta zauna Tafara Dada na Wayan ta Yana gama ci abicin ya mike ya fita Binsa da kallo tayi Tana Mamakin halisa .Yanda koda Yau she yake Canjawa, Baraka taba gane masa ba . Tatara kwa nukan tayi takai kitchen, ta dawo ta goge ida Sukaci abincin. Ɗakin ta ta,shiga, Kwan,ciya Tayi tana ta Tonanin yanda Suka yi da brother Abdul har baci ya ɗau keta. Washe gari monday da safe Hibba da junainah suna tafiya school baba musa ne yake jan su Hibba ne ta jefu ma Junainah da tan baya "Nikam junainah kiyima Dada Maga nan Tafiyan mu Kaduna da zamuyi kuwa? Kiga Date ɗin ya karasu" A,a Naman ta ma da Tafiyan Walahi Hibba. Dashi ke baki son zuwa ko? Ba haka bane Hibba mantowa nayi, kiyi hakuri Insha Allah muna dawwa zan gaya mata Hibba ta ce, "Allah sa ta Amen ce" Amen intaki semu faɗa ma papa ya roke ta dan inshi ne yayi mata magana zata yarda. Kin kawo shawara Haka zamuyi . School ɗin suka kara so Musa Dreve ya sauke su, seda yamma ze dawwo ya ɗau kesu Yau kam a Gaje ye suka dawo daga school . Gidan su junainah Suka wace anan zasu kwona kiran mom,ma tayi ta sheda mata A ban garin Amal kuma kullom seta kira Abduljabarr Amma baya dagawa, Daya gaji da Kiran da take masa a blank list ya sa number ban ta . Amma Sai ta sake kiran sa da Wata layi. Data samu ya ɗauka wayan ta, kuka ta fara rera masa, sanda tayi me isan ta be ce mata kalaba, Har ta fara finda ran zeyi magana, taji yayi ƙeran murya "Amal ko?"ya tan bayi sunan ta "Em ta amsa cikin kuka Mekike so dani. "Dan Allah Brother Abduljabarr ina so mu haɗu koda so Ɗaya ne" plsssss Okay ba damuwa zan duba time da nake free semu haɗu a school naku. "Toh na gode" tana ending call ɗin tayi wani irin sale da ihu, na murna Mummy ta shigo ɗakin da sauri tana kiran sunan ta "Amal lafiya meya sameki ? naji kina ihu haka" Rungome mummy tayi da murnan ta, "mummy na ba abunda ya sameni murna ne kawai yasani ihu" Abduljabarr ya yarda zamu haɗu. Toreta mummy tayi taja saki "Amal nikam yaushe zakiyi hankali ne" Yazu dama dok wanan ihun da kikeyi akan haɗu wanki Abdul ne? Walahi dok randa kika sake maimai irin wanan ihun sinayi kasa kasa da ke wayiya. Juyawa tayi ta fita, Amal kuma wayan ta taɗau ka pic nasa dake gaban wayan ta zubama ido kaman shine a gaban ta. One week da yin wayan Amal da Abdul Yau ya kirata ya sheda mata inya taso aiki 1.30pm ze shigo school nasu . Jinta take yi kaman wata sarauniya. Junainah ta shiga digan su Hibba a haraban gidan suka haɗu . "Yawa Hibba kwonda da muka haɗau anan Dan Allah ina so ki rakani school na karɓi sako kinga kwoɓe ne tafiyan mu kaduna" Ikam banasun fita yau kije ƙekaɗai. Haba Hibba bafa daɗewa zamuyi bafa yazu zamu dawo, "kiga baba musa ne ze kaimu dan na kirasa ma yana karaso wa" Baba musa ya kara sowa suka wace makarantan . Suna tafiya Hibba taɓa junainah tayi Kinga wani kaman my lion Da Wata acan suna zaune Gunda. Hibba Ta nuna mata ta ƙalla Tabas shine Toh shida wa Zuciya junainah ne ya buga . Habbi ta ce "muje muga shida wayeni" A,a Hibba ba Ruwan mu, koshi da waye ne muyi abunda ya kawomu mutafi . Abduljabarr da yazo gwon Amal Suke zaune . Amal Anyi ado kamam wada zataje gidan biki Ton bayan gaisuwan da sukayi, ɓekara magana ba ita ne tana ta zuban ta ko ƙunya babu. Shiku ma mamakin, ƙarfi halita yakeyi Yanda ta dage ita tana ɓaiya na masa soyayan da take yi mishi . Abduljabarr yakare mata kallo, daga inda yake zaune Amal Tana da kyau tsosai kuma Farace tanada Diri me kyau shiyasa a kwoda Ya shi Maza Nabin ta sede bata kulla su Dok rawan kan Amal Maza basa gaban ta, Se gashi ta faɗa tarƙun son Abduljabarr. A zuciyar sa ya ce, "ba lefi saide ba ita nake ra'ayi ba" Jin Muryan sa tayi yana kiran suna t "Amal" Amsa wa tayi "na,am" ya ce, "Shekarun ki nawa"? jujju ya idanu tayi kafi tace "21yeas Ya sake cewa, "Samari ki nawa?" Haɗe fiska tayi .niban da sorayi. Kintaba soyaya.? A,a baki taba soyaya ba? taya kika iya sanin so, har kika iya gayamin kina sona . Eh banta ɓa son Wani ba sekai Amma aƙwoi ɗan Uwwa na da ya taba cewa yana so na, Shine wanda ada ina sayawa nasau rare shi, daya fahinci bana son sa shine ya hakura . "Akanka Nafara soyaya" Yazu idin baƙi samu soyaya ta bafa yazaki yi? Shuro tayi . Mekewa yayi Amal "Ki koya ma kanki Rashi nah dan ni Banda tabas" Zaki iya rasani ɓa lallai ne ki same soyaya na ba Jikinta ne ya yi sanyi . "Tashi na maida ki gida" Mikewa tayi, a hankali suka fara ta kawa, kowa da abun da yake ran sa, Gwon moton sa suka karasa, Hango baba Musa dreve su Hibba yayi yana zaune daga gefe. Abduljabarr ya Karasa gwon sa "Baba musa lafiya nagan ka anan"? Alaji karami, lafiya Su Hibba Na kawo ina jiran su na komar da su Meyasa zasu ajiye ka kajira su? kai ɗan sune da zasu saka jiran su Alaji ayi Hakuri Nina ce zan jira su, dan ba da ɗiwa zasuyi ba Bamu juma da shigowa ba sako ne zasu karba mu koma. Okay ka tafi kawai ni zan jira su, insun fito zan ɗau kesu mu ƙwoma . Toh na gade. Alaji adawa lafiya. Gurin zama suka samu dan su jira su. Hira sukuyi sama masa Harsu junainah suka karasu, ba suga baba musa dreve ba. Hibba ne ta ciro waya ta a handbag ƙiran infinex note 7 dan ta kira shi suji ta ina yake. Abduljabarr ya ce, "inkun gama mutafi" kuna ke jira karku bata min lokaci Kallon sa dokan su suka yi da mamakin jin muryan sa Amal ne ƙusa dashi se murmushi da rawan kai take zubawa, Junainah mamaki take yi dama Amal suka hango ɗazun da Brother. Me hakan yake nufi! Motan suka Shiga kujeran baya suka zauna . Amal ta shiga gaba ya ja motan suka fara tafi ya . Se zance Amal take ta zubawa, ba wanda ya amsa mata har suka sauke ta . Hibba ta dawo gaba suka wuce gida . Abakin get Junainah ta ce "Brother Jabarr a nan zan soka ni zan wuce gidan mu. kallon ta yayi ta mirro yanayin Fiskan ta yanu na damuwa . Sayawa Yayi ta sauka, ko Wayan ta man tawa Tayi bata Ɗauka ba Shiga gida tayi tana Tunani meya ke shirin faruwa ne. Sa kanin Amal da Brother Jabarr . Chan ta ce, "to ina ruwa na da abuda yake sakani su in son ta ma, yake yi Wanan ya rage nasa" ta ja saki cikin jin haushin shi. Ahaka har Dada ta dawo daga aiki ta taran da junainah ba walwal a fiskan ta. "My daughter ya nagan yanayin ki haka ba lafiya ne"? Turo baki tayi gaba cikin shagoba ta ce, "lafiya Dada" Dariya kawai Dada tayi, kice yau shagwoba kike jin yi? Murmushi kawai tayi bata amsa ba. Har dare kafin nan ta tona tabar wayan ta a motan sa gashi dare yayi ba halin fita Shiku ma daya sauke su yana zaune acinki motan ya jingi nar da kan sa jikin seat na motan, idanu sa na lamshe yana tona yanayin ta da yanda ta shiga shock da ta gansa da Amal Yayi nisa cikin yunani, yaji waya yana ringin, ɗauka wa yayi, yaga Na Junainah ne, dan photon Dada ne a fiskan wayan shiya sa yagane Nata ne. wayan ta dana Hibba iri ɗaya ne rikewa yayi a gwon sa yayi murmushi "nasan dole ki nemi wayan ki" ya ce warga wayan sama yayi ya chab ke da wani salo najin daɗin hakan Junainah da ta gaji da zama shuro gashi wayan ta baya nan ta mufi bedroom na Dada. Shiga ɗaki tayi da salama a bakin ta Dada nazu na tayiki hira . murmushi tayi "daughter keda kina murnan zaki barni ni kaɗai kitafi Kaduna gobe" A,a Dada Nima ina tuna yanda Zan tafi ba tare da keba gashi kice baraki samu zuwa ba Dada ta ce. "Karki damu tonda ba daɗewa za ƙuyi ba", Gwon da ki fara koyan rayuwa ke kaɗai dan Nakusa Aurar dake na huta da Wanan Shagoban naki . Rufe fiska ta tayi wai ita taji kunyan maganan Dada Dariya ta bata junainah "inzaki tafi karki manta da magani ki kiga kikusa period ko" Toh Dada nah Atare suka ƙwona da safe suka shirya breakfast fukayi Dada ta raka ta har gidan su Hibba . tayi salama da mom,ma ta woce aiki. Su uku zasu tafi . Papa da Abduljabarr su kuma se ran friday zazuje ɗaurin Auren Junainah tace "Hibba jiya nabar waya na a motan Brother Jabarr kin ɗauka min ne" A,a amma watakila shi yagani kije ki tan baye shi Chabbb Nikam ina soro ke kije ki karba min. Toh bari Nakira sa inya na gwon sa sena karbu miki. Kiran sa tayi ya ɗauka wayan Hibba lafiya kika kirani da sas,safenan Eh Good morning my lion . morning Dama Nakira ne na tanba ya ko wayan junainah na gon ka "Ina take" Muna tare a site nanu kice tazo ta karba ya guna. Juyyo wa tayi tana kallon Junainah ɓase na gaya miki ba, kinji da ƙuneki Wayyo Allah! Ta aza hannuwa a kai tana bubuga kafa fuwa, "Hibba ya zanyi .dan Allah ba nasun zuwa kinsan shi da miskilan ce da shan kamshi" Hammm yazu in naje sareni zeyi da tan bayoyi kama wani loya. Hibba ta ce, "Okay kizau na ze kamiki wayan" kiga bari na gama haɗa kaya na dan nasa mom,ma inmu tashi tafiya ɓarata saurare niba. Fita junainah tayi, side nashi ta nufa, Salama tayi a bakin falon sa Shuro taji shiga folan tayi, tasa ke maimai ta salama da karfi tayi Diga ciki ya amsa mata "Ki shigo". Dafe kirji tayi dan Rabun ta da shiga ɗakin sa ton basu yi wayu ba . A hankali ta isa bakin kofan taja tasaya Gani Brother Jabarr "Ki karaso ciki" ya ce Da salama ta shiga taja tasaya yana ƙwonshe ya rufu da blanket iya chest nashi yayi covering . Buɗe sexy eyes nashi yayi ya kale ta "Good morning Brother Jabarr" ta faɗa idamun ta na kasa tana wasa da yasan ta Morning Junainah, ya a kayi kika manta da wayan ki a mota jiya kuma baki Nemaba sayau? A ran ta ta ce, "ai dama nasan seka yimin tan bayoyi da wanan karan bakin naka me kama da na tsunsu" tana kallon sa take magana a zuciyan ta Kuran mata idanu yayi "baji ki ba" Firgita tayi dan ta shagala da kallon sa immm dama Basan na man taba sanda dare yayi natu na. Tonanin me kike yi har yasaki kika mata wayan kin ? "Babu" ta haɗe fiska Kodun kin gani da kawar ki shiya sa kika manta.? A riki ce ta shiga gargiza kan ta a,a Brother "Ɓaƙi yi Farin cikin ganin mun Dade ta da ita bane"? Murya a sanyayi , ta amsa "Nayi" . Kude bamu dace bane ? Kundace. okay kin yarda in Aureta? Shuro tayi . Ya kikayi shuro.? babu That means Baki Yarda ba? Hawaya ne ya cika idon ta nima ban sani ba Shikenen kina da soran lokashi tonda nabaki zabi nanda three yeas . Ɗaga pilon sa yayi "zoki ɗauka" wayan ta, ta hango a karka shin pilo sa suguna wa tayi ta sa hannu zata ɗauka . iskan bakin sa ya hura mata a fiska Da sauri ta lumshe idanun ta wani sanyi da kamshi taji ya rasa ta. Ajiyan zuciya ta sauke a take ya saukar mata da kasala jikin yayi weak, da ker ta iya ɗauka wayan. buɗe ido tayi se shin nasa, idanun su ya sarke go ɗaya kasa janye wa tayi . A hankali ya furta "ki kulamin da kanki semun zo" . Geɗa kai tayi ta lumshe mishi idonta ta buɗe Fita tayi diga ɗakin a bakin kofa ta saya juyyo wa tayi dan ta kara ganin sa yana kwonce ya zubama bayan ta idanu, murmushi tayi da sauri ta fita . shikuma kara rugome pilon yayi yanajin wani yanayi yana rasa shi "ya Allah gani gareka" ya ce Kumawa tayi gun Hibba tasamu har ta gama haɗa kayan ta Misalin 11.am suka kama hanya kaduna. sun isa lafiya sun samu gidan Aunty Amina har tan Niki sun fara taruwa Da murna Aunty Amina ta kar ɓesu data ga junainah ba ƙaramin murna tayiba Aka kaisu masau inda zasu zauna Washe gari mom,ma da Aunty Amina suka fara sara yanda za,a godanar da bikin Haka biki yata gudana har ran jumma,a su papa suka kara so Dasu akaje ɗaurin Auren Da dare kuma a ƙwoi dinna A gon, ɗaurin aure se sokanan Abdiljabarr A ketayi Shima yakama ta yayi aure, ton da ga ɗan Aunty. Amina da suke sa,an ni yayi saura shi Jama'an da suna jin suna sa, basu taba ganisa ba, se zuwa suketa yi suna ɗaukan hoto dashi . Abun kaman wasa yazama baɓa, kuwa inyaji an ambace ABDULJARARR ABDULGAFARR ɓaban ɗan jarida, na BBC Jama,a nason ganisa dan mutane da dama muryan sa sukeji baso tsansa a zahiri ba Da kar yasa mu mutane suka barsa ya koma masau kisa Da dare muta ne se tafiya gon dinna, suke ta yi Hibba da junainah kayya iri ɗaya suka sa ansha make up suka fito dan tafiya dinna. Tonda suka fito wani abukin ango ya kurama junainah ido . Neman moton da zasu shiga suke yi da wori ya taso ya karaso gon junainah . yayi salama dukasu suka juyo Inbara ku damuba ga mutana muje na sauke ku, ya muna wata faran moto karasawa suka yi zasu shiga ɓaya Da sauri ya buɗe gidan gaba ya ce, ma junainah "prices bisimilla" shiga tayi tana murmushi . Ase dok abunda akeyi a kan idon Abduljabarr yana gani su. suna tashiwa yabi bayan su har suka isa gon dinnan, sun fito zasu shiga ciki hall ɗin shima ya kara so gon da suke da sauri ya reke hanu junainah . Har ta sora ta zatayi ihu yace, "shot up my friend"ya fis gota Muryan sa taji "Brother Jabbarr" ta ce . Hibba ne ta juyo my lion Kallo ta yayi Hibba "kishi ga ciki hall ɗin tana zuwa" "toh tace Saurayin da ya kawo su, ya saya yana ganin ikon Allah dan yaga ne Abduljabarr ɗin. Juyawa yayi da ita har moto ya kaita ya zaunar da ita a gaba seat shima ya shiga motan.. __...............(Mrs💗A.S)✍️ Ya Allah ka dafa,mana a lamuran mu Albarka cin Fiyayen Halita🙏07060839693 *ABDLJABARR* *Written* *by* *✍️* *ADAMA*AHMED* ( *Mrs* 💗 *A.S.* ) _Bismillahir rahamanir_ _raheem_ 2️⃣5️⃣♾️3️⃣0️⃣ Yana shiga motan, ya kalle ta diga sama har kasa Ranshi a ɓace ya ce, "meyasa ki yin ƙwolliya" ƙece Amarya ne? kallon sa tayi "Brother Jabarr ba kaga ana biki ba" shiya sa mukayi dan muma muyi kyau. Na gane dalilin yi adon naki dan maza su ɓiki shiya sa kika yi ko? Toro baki tayi tana gwona'gwoni, bayajin abun da take faɗa. Hanki ya zaro a aljihu rigan sa ya mika mata, "Nabaki minti ɗaya yanzun nan ki goge wan shirmen ƙwoll iyan taki" ya ce da ita rai bace kaman zai kaima ta bugo da hannun sa. kin karba tayi tana kauda kanta gefe. Daka mata sawa yayi "Baraki karba ɓa" Brother jabarr Hibba mafa tayi kwolli yan . Harara ya bita dashi "Dan haka baraki goge ba kenan"? Toro masa baki tayi hawaye ya taru a kwoyan idanun ta jira sukeyi su zubo "Junainah bankai nasaki kimin abun da naƙe so ba ko? Baraki karɓa ba" Ton da baraki iya ba, bari na goge miki da kai na Hannu sa yasa ta bayan wiyan ta ya riko kanta ɗayan hannun da yaƙe rike da hakin, Ya kawo dede setin bakin ta da niyan goge janbakin da yake bakin ta Da sauri ta kauce Ya sake kai kusa da bakin Ta sake kauce wa tayi . Tabuɗe baki zata fara magana, "bro" kafin ta karasa kiran suna sa, Taji saukan bakin sa a nata Janbakin ya tsose, ya tofar ta windo Saƙe kai bakin sa yayi, da niyan goge sauran janbakin da ya rage. Amma yana haɗa bakin su gu ɗaya yiji yaka sa cire bakin sa a nata ronse idanun sa yayi da karfi yana karan to Addu,an a zuciyan sa Junainah kasa muse tayi, kara ƙwontar da kanta tayi, ajikin ƙujeran motan tanaji wani iri yanayi da bata-taba jin saba. Daker ya iya raba bakin na su Se tagwoyen nunfashi yake ta sauƙewa kaman wada yayi seran gudu, har sawon wani lokaci, ya ɗan samu nisuwa, juyowa yayi yana kare mata kallo. Idanun ta a ƙwolle bata musaba se sauke nunfashi itama ta keyi "Junainah I'm sorry please is not intentionally" Shuro tayi a wanan lokaci ta shiga wani yanayi abunda, bata taɓa expected ba, ihu tayi a zuciyan ta "Brother jabarr " Inama su dwowama a haka, da zata iya sake haɗa kakin sun gu ɗaya da tayi Dan ta tatance ya takeji wani kasala ne ya rufeta. A hankali ta furta, i no neve maning nasani Brother Jabarr bani hanki na shere mika mata yayi Goge make up ɗin tayi duka, sanan ta bashi hakin sa. Ta ce "Brother zan iya tafiya" "eh yace mata buɗe kofan moto tayi zata fita . Hanuta ya kamu ya ce "I'm sorry junainah" naga kaman kiyi fushi? juyowa tayi ta geɗa mar kai, alamon ba damuwa takasa magana, Dan jikinta ya sake kasa seke hannu ta yayi Hanun sun da ya haɗe gu ɗaya taɓi da kallo yanda ya rike hannun yaki sa kewa Data ga baida niyan sake ta, ɗago hannu sa tayi ta yimar pec tana murmushi, zare hannu ta tayi ta buɗe moton ta fita. Komawa yayi ya kwonta yana tarayu a bunda ya faro Hannu sa ya ɗago yana kallon inda ta yima sa kiss bakin sa yakai seta gon yasa .murmushi yayi ya ce "itama taji a bunda nakeji,m" Nasa kina so na dan na daɗe da samiki sona a zuciyar ki junainah, amma ba yazu zan bayana mikiba se nan gaba kaɗan. Hall ɗin ta shiga tafara raraba iddo ta inda zata hango Hibba, a gaba ta ganta tana zaune Karasawa gonta tayi ƙujeran ƙosa da ita taja ta zauna Hibba ne ta kalle ta ba make up a fiskan ta Nan ta ƙunshe mata da dariyan Tana tan bayan ta. "Junainah ina make up ɗin da aka miki" Shuro tayi bata tanka ta ba. "Badake naƙe magana ba kin min shuro" Hibba ta ce . Hararan ta tayi "basaniba, Sannun Uwwata Tonda ance dole sena baki Amsa" Kiji haushi ne ? nasan My Lion ne Yasaki gogewa ko? "Inyaso ba lion ba yazama zaki" junainah ta faɗa Toh meyayi zafi haka harda ɗauka ɗumi Junainah? Allah baki hakuri in tanbayan yayi miki zafi. "Amen ƴar sa iddo tana hararan ta Dariya Hibba tayi, Suna zaune har aka gama dinnen kafi a fara fita Hibba ta kamu hannun Junainah "tashi munema Moton kwomaw ton wari Kafin a barmu anan" Suna fita suka hangi motan Jabarr yana zaune a ciki ya buɗe kwofa. Wata Budurwa tana saye ta rike kwofan motan se ƙararaya taƙe tayi tana magana ma Jabarr. Karasuwa sukayi Hibba tazo gaban budurwan taja ta saya . ita kuma da kallo tabi Hibba Hibba ta ce "Malama lafiya kikazu gaban mijin wata kina masa yauki haka"? Budurwan Hararan Hibba tayi, "Dan ace yanada mata se bare iya karawa ba ko? Dan ita kaɗai aka halice sa ne"? Eh sanu karuwa wada bata ganin namiji ta ɗauke kanta . Toh wanan Yafi karfin ki juyuwa tayi ta kama hannun junaina, suka zagaya, ta buɗe gaban motan turata tayi cikin, ranta abace, ta ce "tunda bakisan zafin kankiba haka zasu ringa bibiyan sa kina kallo" taja saki. Junainah shiga tayi ta zauna tarufe konfan Hibba tashiga digan baya . Ƙunna motan yayi yana mamaki karfin hali Hibba Sun hau kan ƙwolta ya ɗan juyo ya ce "Hibba meyasa keke kashemin kasuwa? yazu muna ciki zance me daɗi kika hanamu " Junainah ce ta haɗa fuska tana magana acikin zuciyar ta, batasan yafito filiba "Wata kila itama yayi mata" kallon ta yayi ya ce "Ban mataba amma da baku zuba itama zan mata" Ware ido tayi ta rike bakin ta, dan batasan maganan yafito ba Dariya yayi yamai da hakali sa kan tokin . Sun karaso gida ya sauke su yana sheda musu su shirya gobe zai tafi da su . Junainah daɗi taji, zataga Dadan ta, dama tayi miss nata. Hibba kuma ɓata rai tayi .tana ƙonkoni ita bata son tafiya . Washe gari da misan 9.am na safe suka kama hanya se Abuja . Hibba ne a gaban matan , junainah na baya Abdul Satan kollon ta yake tayi har suka isa Abuja Gidan su junainah suka sauka a falo suka same Dada da Asabe suna hira. Nan suka yada Zango Sanda mom,ma takara five days, sanan ta dawo Sun fara zuwa school Amma wani abunda ya sayama junainah a rai, ton randa Abdljabarr ya mata wanan abun, ta rasa ganema kanta koda yau she inzata kulle idanun ta shi take gani, kaman a lokaci ne yake yimata wani irin kishin shi ta keji a ranta In Amal ta ambaci sunan sa, haka kawai takejin ranta na baci musaman inta nuna tana son sa sun dawo kaduna da kwona goma, yayi daidai da ranan, tafiyan Abduljabarra America, Da yama jirginsu ze tashi Da safe ya shiga gun Dada, dan yayima ta salama A falo ya same ta tana kokari fita, ya shigo "Abduljabarr har ka rigani shigowa? yanzu nake magan ka" . Gaisawa sukayi, Dada, ta ce "tafiya yatashi" Eh, Toh Allah ya kaika lafiya . Amen kaga dama shiga gidan naku zanyi muyi salama, before Na wace aiki, kahutar dan. Akwoi sakun ka dana ba junainah ta kaima Nikam zan woce semoyi waya Allah sa aje, a sa'a . Amen yayi godiya ya karasa shiki. A follo ya zauna kusa da junainah A hankali take magana, ta ce, "good morning Brother Jabarr " Morning ya naganki haka, ba lafiya ne? . Eh Meyake damunki? ƙauda kai tayi, dan kuyansa takeji barata iya gaya masa ba. Okay Nagane, today is 21 your date ko? Kallon sa tayi tana mamaki, yanda yasan date na period nata . Rufe idon ta tayi, Gayen nan ya gama da ni walahi, Niban da sirin komai na ya sanai. Muryan sa taji, yana faɗin "kinsha magani ki kokoma sena miki ɗure" Dariya tayi "Brother ɗure kaman wata yarinya" tana kallo sa. Me banbanci Yazu, da za,a masa maki da kisha magani, Zaki fara kuka,Nina rasa ko Daɗin kuka kikeji ne Murmushi tayi kawai San'ƴanƴan kallo ya jefo mata, ya ce "Junainah yau zan woce American, ya ɗan ja nufashi kafin yaci gaba da magana "zan so kafin natafi na bayana miki wasu siri dake rai na Amma Allah ɓebani ikon yan hakan ba, sena dawo zan faɗa miki". "Allah kaimu lokacin" ta ce Amen , mekewa yayi ina Sakwo na Da Dada tabaki, kamin tonda baki da lafiya na hutar da ke, base kin kaimin gida ba . Toh tashi tayi ta shiga kitcher ta ɗauko masa, Mika masa tayi . Kallon ta yayi yana ayana yanda rayuwa zata kasan ce inya bar gida. "my little sister come to your brother" ya ce, buɗe mata hanaye sa yayi Da godu ta faɗa fafaɗan kirjin sa ta sake masa kukan shagoba Rogome ta yayi da kyau, ya ce "kibar kuka, ko nima nayi miki kukan kinaso kiga nima nayi kwuka ko? Girgiza kai tayi alaman a,a to kiyi shuro, Shuro tayi, se a jiyan zuciya suke sakewa a tare sanda yagan ta nisu Sannan yakira sunata, a hankali, "junainah. Na,am ki rikemin amanan kanki, sena dawo" . Toh jirgimu 5.30pm na yama ze tashi, zakizo yimin rakiya airport ko? . "Eh, ta ce, Nagode sena ganki, Rabuwa sukayi kaman barasu kara ganin junaba Da misalin 4.pm junainah ta shirya taje gidan su Hibba Samun Hibba tayi, itama ta gama shirin, Yaya faruk kawai suke jira Se gashi yazu . Abduljabarr da papa ne zaune a bedroom nashi, yake gayawa Papa, shifa yana son junainah, Amma be gaya mata ba dan bayason, ya gosar mata, da hakali akan karatun ta, ya naso seya dawo a llokaci sungama karatu Murmushi su na manya Papa yayi, ya bubuga kafaɗan ɗan nasa, " karkaji komai insha Allah kafin kadawo zanje gon bappa ta, na gaya yamar" Toh papa nah nagode i love you so much. love you too my son, Fitan folo sukayi mom,ma tana zaune tace har kun gama, sirrin nako?, Abdul karasowa yayi kosa da ita ya rugome ta "mom,ma zayi miss naku" Murmushi tayi, ta ce, "baga wayaba zamu ringa maganan" salama sukayi Har gaban motan suka rakashi Faruk yaja suka tafi . tonda suka i so airport, Hibba tafara kuka, tana mane a jikin Abduljabarr. har aka fara Kiran masu tafiya ya, nanfa kunkan Hibba ya karu, junainah ma kuka takeyi daga gefe . Da hanu yayi mata alama da tazu kaman jira takeyi, da sauri ta karaso gunsa . Haɗasu yayi ya rungome yanajin kamar, yafasa tafiya. "ya isa kukan Addu,an ku nake bukata" Bakin sa ya kai setin kunne junainah ya ce, . "My junai kidena kuka, kisan bakida lafiya, kar ya karu, nima zan Iya kamuwa da ciwo" please my heartbeat, zanyi miss naki . Faruk ne yazu ya rabasu, ya ce, "is time Abdul " . juyawa yayi shi ma gontun hawaya ya share, ahan kali yake tafiya kamar, yafasa tafiyan yafara hawa steep Na jirgin, murya Hibba yaji, da karfi tana fadi, "my Lion I love you, safe journey" Shima, ya ce, "Love you more little sis"yana ɗaga mata hannu Bai juyoba dan, bare iya gani yanda suke kuka ba . Har jirginsu ya daga, tokun, suka dawo gida, Junainah tafara sauka, tamusu salama, ta shiga gida Faruk juyuwa yayi yaga Hibba da take zaune a front sit Ya ca, "Hibba dan Allah meyasa, kina wahalal da nine, yakama ta zuwa yanzu mun gama fahin tan juna Har manya sun shigo cikin baton" Kallon sa tayi, ta kontar da kai tayi jikin sit na motan, muryan ta very slow ta ce, "yaya faruk so kake ni nafara cewa ina sonka" . Hibba inma kinfaɗa ai ba lefi bane, Dan Adinin mu ya halata ba lefi ,mace tace tanasun namiji sede kuya yanada kyau ga ƴa mace shima wani ibada ne. Hammm yaya faruk kenan, dan kaji daɗin yimin gori watara ku, kasan ku maza abun gori baya muku kaɗan. Babu haka a sakanin mu Hibba kibani dama na nema izini agon papa Ta ce, "Senayi tonani" . Please Hibba allow me Har yaushe, zaki ta tonani, sekace baki saniba Toro baki tayi ni kunyan papa nakeji . Kawai seka je kace kana sona, dan bakada kunya . Dariya yayi, ba cemasa zayi ina son kiba . Cewa zanyi "dan Allah Papa ka Aura min Hibba, Inkai ta gida nah amasayin matata, Dan nadaɗe, ina dakon son ta". Zare idamu tayi ta rike bakin ta, ta ce, "yaya Faruk , walahi bakada dunya, kai ba, yaya faruk Allah sherye ka" Nide ba ruwana inkaje gon papa, nasan, ce ma, zeyi "Hibba she is small girl, batayi girma ba, koma karatu takeyi", Dariya yayi yanda tayi da fiskan ta tana magana, Nayar da ki barni naje. To ai bakace kana sonaba Sheke nan "Hibba ilove you the first time I see you, do you love me the we I love you? Kule faskan ta tayi, da tafin hanun ta, Se murmushi takeyi Ta ce, "yaya farak magariba yakawa kai, anfara kiran salla zan shiga gida. To my love sekinjin ni, gobe zan sanar da papa, Fita tayi bata amsa masaba, kunya maganan sa ya bata. Shikuma Ya wace. masalaci Junainah bayan tafiya Abduljabarr batada walwal, ko a school kulom tonanin sa takeyi Ahaka har sukayi huto Mom,ma tana fama da maleria a ƙwona kin nan. Dada ta shiga dubata jiki yayi sauki. Hira saƙe yi, papa ya shigo ya same su, gaisawa sukayi da Dada Ya ce, "Aisha dama inada niyan zuwa gida gonki, inna nasamu time, ton da na sameki anan samuyi magana kawai Sako Ɗan, ɗakinki ne ya bayar, A nema Masa alfarman a gonki Dada gera zama tayi, ta ce, "Alaji wani irin alfarma ne Abduljabarr yakasa faɗamin, ya toroka"? Murmushi yayi, "kanwan sa Junainah yake so abasa, in ba wanda ya rigasa" Dariya su mom,ma sukayi Dada, ta ce, "Hammm Alaji barni da mara kunyan yaron nan, Ni najuma da sanin suna son junan su" Amma ita wana wawiyan bata ganeba . Eh hakane dan Shima be faɗa mataba, ya ce, "ɓaisun abunda ze taba karaton ta" yan zuma dan kar yabar baya da kura shiyasa ya sanar Ba masala ai kene me Aurar da su, seyanda kayi ni banda abun cewa Madala nagode da karamci da kika, nuna min Nikuma zayi tataki naje har gon bappa ta, muyi magana "Toh Allah mana jagora" Dada tafaɗa "Amen" mom,ma ta amsa Shi kuma bedroom nasa ya wace, yabarsu agon Faruk ya same Papa da maganan, Hibba papa ya amece masa, suna kare school za,a yi auren Amal tana cikin masanan cin damuwa na Rashi Abduljabarr, dan layisa baya shiga Tayima junainah maga Ama se, cemata tayi "wata kila network ne" Data gaji da neman layi sa baya shiga Department nasu Hibba ta je, "Hibba, Number Brother ki baya tafiya, lafiya. Nan Hibba take sanar mata, baya Nigeria, kuma ba yazu ze dawoba se bayan three years Mamakin tayi da taji baya kasan , Data fita department nasu Hibba, samun gori tayi ta dinga kukun takai ci, kaman wada uwwarta ta muto, meyasa Junainah ta buye mata. Tashi tayi ta wace department nasu, Allah,Allah takeyi ta iso, department nasun da gani takeyi yau department ɗin ya kara nisa meyasa junainah taki gaya mata gaskiya yau za'a yita ƙenan... __..............(Mrs💗A.S)✍️ ya Allah ka dafa,mana a lamuran mu , Albarkacin Fiyayen Halita🙏 *ABDULJABARR* *Written* *by* ✍️ *ADAMA *AHMED* ( *Mrs* 💗 *A.S* ) _Bismillahir rahamanir_ _raheem_ 3️⃣0️⃣♾️3️⃣5️⃣ "Junainah! junainah!! junainah!!! da karfi Amal take ƙwoɗa mata kira" ton kafin ta shigo shikin hall ɗin Hankali students ne ya fara dawa kansu da irin kiran da Amal take mata. Ita kuma, junainah tana charting a whatsapp taga call, da new Number, kuma vedio call aka kira ta bata ɗauka ba har ya yanke Setaga message ya shigo An rubuta "Junai pick the call please I what to see you " A take call ya sake shigowa sanda ya daɗe yana ringing kaman ze yanke tayi pick . Fiskan Abduljabarr tagani yana zaune a kan wani love chair laptop nasa a kan table na gaban sa da Alana aiki yake yi a system ɗin. "Brother Jabarr" ta faɗa da karfi tayi magana tana murna ganin sa Yes my lollipop ya kike ya school "Alhamdulila Brother Jabarr, amma ba daɗi "nagaji da school ɗin walahi Brother" ta faɗa a shagwoɓe Kullom presentation Kama zasu kashe mu Murmushi yayi "Sorry my junai watara na, se labari ze wace, dole sekin jajirce kafi kizanma jounalist dan basauki . Tashi tayi ta kuma baya, dan suruton students bataji mekyau . Hira suka shiga yi ya wancin hiran, shi yake mara tan baya, tana basa amsa . Amal kuma a daidai wanan lokaci ta shigo class ɗin, tanata kwoɗama, Junainah kira Abduljabarr ya tanbaye ta "wayake kiranki haka" kafin ta basa amsa Amal ta karaso kusa da junainah bata kula da wayan da takeyi ba ta saya a kanta tana binta da mugon kallo ta ce, "Junainah yau inason kibani amsan tan bayan da zan miki, Dan munafur tana, da kikeyi ya isheni haka" mutane ne suka fara taruwa dan suji meyake farowa sakani kawayan juna . Dama haka yan ajin suke kiran su "Nakula, dake adok lokacin da zan miki maganan Abduljabarr, se kina ƙaucewa kode kina son sane"? Kallon ta junainah takeyi, batayi magana ba cikin bancin rai da karfi ta buga becin da hannun ta tace ma Junainah "Dake nake, munafuka me fiska biyu" Kinsan da cewa, Abduljabarr baya kasanan Amma kullon inna tanbaye ki sekice baki saniba. Kode tsonsa kikeyi ne? shiya sa kike kishin danina da shi, don mun fara soyaya? Students ne suka fara fadin Shem shem Junainah shem junainah riki cewa tayi Abduljabarr yana jin duk abunda Amal take faɗama Junainah, yana kallon yanda ta rekice gashi ana mata ihun sham, hankali sane ya tashi da ganin yanayin da Junainah take ciki. Kiran sunan ta yakeyi "Junainah!!, Amma bataji ta fita haiyacin ta. Kase call ɗin yayi, Yafara kira Hibba har so uku kafi ta ɗauka, tana ɗaga wayan taga 4call nashi. Ko lafiya my lion ya keta kira na haka kafi ta karasa zance zuci call ya sake shiga da sauri tayi pick Jitayi ya ce "Hibba kiyi sauri junainah na derpartmean nasu she net your halp nou.. Tashi tayi bata jira ya karasa magana ba ta nufe hanyan tafiya, da godu ta fito mutane se kallon ta sukeyi, yanda take gudu kaman ana binta ta'iso department nasu Junainah, Ganin mutane da yawa sun zagaye su se ihun, shemmm sukeyi, dakar ta kusa cikin, junainah ta gani, ta toshe kunnen ta se kuka takeyi Amal kuma ta dage se zuba mata magana takeyi. Hibba karasawa tayi ta rugomu ta, tana kiran sunan "Junainah" jin Hibba take kiranta ta rungome ta yasa itama ta kara kankame ta Ta ce, "Hibba dakar, ta kiran sunan ta, sabagen yanda taci kuka, Dada nah Ki kaini gon Dada nah, please Hibba Wayan Hibba ne ya fara ringing ana kiran ta My lion ta gani yake kiran ta, picking tayi, ya ce, "kin sameta" Eh kihau wantsapp naki "toh, ta ce, Video call ya kira ta pick tayi Ki bama junainah Kasa ɗagata tayi, dan ta riketa da karfi Ta ce, "Junainah Kiyi shuro, ga Brother Jabarr yana so yayi, magana dake". Karba tayi, ta ce, "Brother Jabarr call my Dada for me please i net he . "Junainah, kina jina, ki nusu ba abunda zai sameki, bana son kukan da kike yinan, ki share hawayeki" "Toh, ta ce, Hibba ki bama Amal wayan inason nayi mata magana. Okay, Juyawa tayi ta mikama Amal wayan, karba tayi a sorace Tana kallon sa Ya ce, "Amal kike kowa? harkina da power da zaki tabamin, mata nah, kina kiran ta da munafuka Baki san cewa inbadun junainah ba, kinkai kisaya a gaba nane harki min magana? Toh baren gaya miki "baki taba burgeni ba ko kaɗan, bakida wanan class ɗin Kisani baran taba barinki kici bulus ba dan girman lefen da kika aikata ma Junainah dan itane farin cikin Abduljabarr kuma matata". Daki taba junainah gwonda kin tabani, zaki zauna lafiya Ki sani ko don ke zan shigo Nigeria very soon" Amal walahi ƙo kallon da be game ta ba, kika kara yina matata, Naranse da Allah, senaga gatanki, Inbaki saniba barin na gaya miki, Baki cikin sarin matan da zasu burgeni Musaman, farin ki dan ni faran mace, bata burgeni Karki yada muhaɗa haya dake, dan sena chanja miki kamanni stupit girl, ya kashe waya. Hibba ne ta koce wayan ta kiran yaya faruk, yana ɗaukawa, ta ce, "please kazu department nasu junainah, ka ɗau kemu batada lafiya" Cire sim cant, nata Hibba tayi, a wayan Ta kama hannun Amal, ta danka mata wayan, Ta ce, "baran iya an fani da wayan da kazami ya irinki ta taba da hannun ta ba" Diga yau kika kara nunawa kinsan junainah walahi!!! sena wola kantaki, wawiya me son maso wata kina tare da wahala Dan yaya nah yafi karfiki, Kuma kisani junainah itane matan sa insha Allah Seki muto dan bakin ciki Jan junainah tayi suka fara tafiya Amma Junainah se kuka take tayi, samun wuri sukayi suka zauna Suna jiran Faruk . Hibba dataga junainah takiyin shuro, handbag nata ta buɗe Tayi sa,a akwoi lollipop a ciki da sauri ta ɗauka Tana buɗewa ta torama junainah a baki Da sauri junainah tafara , susa Kaman yaro ya samu nono mama sa Hibba murmushi tayi Abuma dariya ya bata yan Junainah take kaunan lollipop, Students se dariya suke tayi ma Amal, yanda aka dis'gata a gaban su Ta kasa tafiya yanda student suke ta gaya mata magana se hawaye take zubarwa Yaya Faruk ne yazu, da Sauri Hibba ta ƙwoɗa mishi kira, dan taga alama so yake ya kira ta a waya Karasowa yayi, yana tan bayan ta me yasami junainah Ta amsa masa da "Wancan wawiya ne, ta zage ta wai dan, bata faɗa mata my lion bayanan ba, Ita kuma tasaya tana mata kuka, hararan Junainah tayi, alamun jin haushi ta Faruk ne ya shiga department ɗin, gunda Amal take ya karasa kallon ta yayi, ya ce, "Kina son Abduljabarr ne" . Shuru tayi, Zan baki sha wara kirabu da Abdul da junainah dan baraki iya rabasu ba Kuma dok randa kika sake gayama junainah magana, hammmm girgiza kai yayi ya ce, "sorry for your self" Juyawa yayi ya kuma gwonsu Hibba "kushiga Mutafi" ya ce, Junainah nane ta ɗaga ido ta kalle sa, m "yaya Faruk, Zaka kaini gurin Dada nah" ta faɗa a shagwoɓe "Eh" yace da ita kama hannu sa tayi,ta ce, "muje kakai ni" Moton suka shiga, yaja suka fita diga makarantan. Da suka isa gida ya sauke su a bakin get dan yana sauri, kallon Hibba yayi "my Hibba sena kiraki anjima,ki kula da junainah har yanzu tana cikin firgici har yazu tana cikin Toro" baki ta tora ta ce "Ni banda waya yanzu" Ina wayan ki, na bama wacan wawiyar dan baran kara anfani da shiba, kazamin hannu ta ya taba Wani kallo yabi ta dashi, Hibba kirage zafin zuci yan nan, naki fa ƙe macece fa. Anjima zan kamiki wani wayan, wani irin waya kikeso na saya miki. Ko wanne kabani inaso dan nasan zaka fini iya zaban me kyau, amma yaya Faruk gwuda biyu zaka sayan mana nida junainah, kaga komai tare ake mana. "Kice zan iya haɗaku dukanku ɓiyu na Aure ton da komai naku tare ake muku" yaya kike gani? abun ze bada kala, "wow Faruk me mata biyu, baƙa da fara, so nice" yafaɗa cikin so kana. Kukan shagwoba tafara masa harda bubuga kafa, "Allah kabar wasanan ban so, ton bamuyi Aure ba har kafara, tonani yimin kishiya". Kefa kikace komai naku iri ɗaya ake muku, shiyasa naga yadace ku Aure Miji ɗaya Koba hakaba my Hibba?. "Se anjima" ta ce . Dariya yayi, ita kuma tabi Bayan Junainah da ta daɗe da shiga gida. Samun ta tayi ta konta akan three seater se ajiyan zuciya take saukewa, zama yayi diga gefen ta. "Sannu junainah kidena sa damuwa a ranki" kallon ta tayi, ta ce, "Hibba kinga abunda Amal tamin acikin Mutane ko"Hahda cewa Inason Brother jabarr shiya sa nake kishi da ita" kuma yanajin dok abunda take faɗa, Hammmm Hibba kar brother jabarr yayi min wani fasara, bansan taya zan fahintar da shiba karyayi, samanin Amal da gaske take, yayi fushi dani. Lefin me kikayi mishi, da zeyi fushi dake, Inkin so shima ai ba llefe bane, dan ɗan uwanki ne, kode baki son sane ? Shuro tayi kaman me tonani, ta ce "Hibba nima basaniba, Bansan yakake ji inkana son waniba, kinsan bantaba yin saurayiba bale nasan ya akeji Brother ya hanamu kulla wani Namiji" Murmushi Hibba tayi kina miss na my lion? "Eh so saima" tace randa kika gansa da Amal a school namu ya kikaji? Rofe idon ta, tayi tace "Hibba damuka dawo gida, nakasa nisuwa, ciki dare natashi inata tonanin yanda nagansu" Meyasa kika buyema Amal Brother baya gari? Banso tasanine, karta nemi Number sa Toh ke idan soyi wayan me masalaki ? Tashi tayi zaune Hibba zafi nakeji a raina, inaji suna waya .haushita nakeji Junainah yeyasa my lion bai yason ganin bacin ranki ? Yeyasa yana kyau tata miki ? meyasa ko kinyi lefi sede ya lalashiki baya miki faɗa? meyasa yasan kome naki? meyasa yabaki zoben da yake sanye a yasanki ? Ba rokun duniyan nan da ban mishi ba, ya hanani ya ce, "na matan sane " Randa muka rakasa airport, dukan mu muna kuka amma be damu da niba keyake bama hakuri da lalashin ki harya tafi Ki sani keda my lion kun juma kuna son junaku kene de baki gane hakan ba. Junainah kallon Hibba tayi, da gaske Brother Jabarr yana sona Hibba "Eh junainah" ta amsa mata Shuro tayi, seyanzu tafara tono wasu abubuwa da yake faɗa mata, ko yaƙeyi mata Wanan kiss da yayi mata a Kaduna, ta tona atake ta taɓa bakinta, tana shafawa, chan kuma, ta kulle fuskan ta da tafin hannun ta tana murmushi alamun Taji kunyi Hibba ne ta kai bakita setin kunnen ta, ta ce, "mutumi yar kintono fresh kiss da yayi mikine"? naga se lashe baki kikeyi Bugo takai ma Hibba ta kauce tana mata Dariya Ta ce, "Junainah yaushe hakan tafaro baki faɗa min ba " Bani labari Kawana, Kafi tayi wani maga wayan junainah ne ya fara ringing Brother Jabarr ne ya kira, mikama Hibba tayi kiɗauka yana kira, Hararan ta tayi "waya nene da zan ɗauka" har call ɗin, ya yanke ya sake kira. Hibba tace, "Nikinga tafiya ta inkin ga dama karki ɗauka" bedroom na junainah ta shiga . Pick call ɗin tayi, da salama A jiyan zuciya ya sauke, ya ce, "Alhamdulila " Junai kina lafiya, hanka lina ya kwonta" ton ɗazon ina kirra layi Hibba baya tafiya nashiga fargaba, kar wani abun ne ya sameki. Tonda ya fara magana tana mamakin yanda yaketa zuba, wanda ko kayi mishi magana seya gadama ya amsa tsansan miskilace da kasaita. Kinajinah Junainah. "Eh Brother" Bawani masala ko Eh tace yanaji maganan ki wani sanyi haka? Kode akwoi masala ne. "Babu komai " ta faɗa kunna data kin inaso naga yanayin ki. toh Tana kunnawa yakira video call Tayi pick, Shuro tayi takasa magana kunyasa takeji "Junainah kalleni"yace kallon sa tayi, amma ta kasa jumrewa kallon da yake mata, sunkuyar da kai tayi. Murmushi yayi "yau kuma jamin aji zakiyi ne, Naga baki son kiyi magana" A,a yace "ba tayi miki komai bako" Eh. Toh ke meyasa baki gayawa kawar ki banana ba.? Toro baki tayi, Dariya yayi "nagane bakison nayi maganan ta ko? kai ta daga masa alaman eh Okay nabari this week zamu samu huton two month, kina son nazo Nigeria ko nayi hotona a inda nake. Kallon sa tayi batayi magana ba dan batasan me zata amsa masaba. Baki son kigani Junainah? Ina so. Inzo kenan? Eh "Inna zo komai nace kiyi, zaki yimin" yana kallon ta da wani irin kallo da yake tikitar da mutane da dama "Eh"ta amsa itama tana binsa da kallo Dagas ke ya murmushi. kai ta ɗaka masa . toh karki faɗama kowa zan dawo, inba hakaba papa zai hanani zuwa, ranan sunday zan bewo jirgi nazo, naga Prince na, mekike so naka miki "Bana son komai .nide kai nake son gani" ta faɗa tana Rofe feskan ta dan kunya "Okay Kikula min da kanki dan Allah junainah" toh . Ina Hibba ? Tana ɗaki okay bye yakashe wayan Wani sayi taji har cikin ranta Da safe Hibba ta gama shirin zowa school, ta ɓiyo junainah amma samuta tayi tana kunce, "Baki shiryaba junainah kin san zamu iya yin leten" Eh, baran jeba yau. meyasa baraki shiga ba . Bajin daɗin jikinane. Okay, nikam Sena dawo toh ,haka Hibba ta tafi ita kaɗai Da yama Faruk ya kamata Waya Dan jiya be samu yazuba . Guda biyu ya kawa Kaman yanda tace Masa Two days Junainah taki zuwa School Tana fargaban Abuda ya faru, Da ker Hibba ta shawo kanta . Tayarda Zata je Gwoɓe Friday Kuma sunada Presentation na photography and photojournalist Dasafe da Ta tashi da niyan Zuwa School ta shirya Dan yau yan group nasu Zasuyi Nasu Presentation ɗin Kuma itane group leader Cikin shigan Black Abaya me seton .Tayi rollin na gelanta Tafito falo Bakowa ,Brenkfars Tayi Ta shega Gigan su Hibba, a Haraban gidan ta Samesu . Musa dreve ne, Ya ce, "Kinga yar halan Muna maganan ta gashi Ta karaso" Shiga mota tayi Suka gaisa da Musa Dreve .Sanan ya tada Motan Sun isa Makarantan .Aka. sauketa a bakin department nasu Shiga Ciki tayi, Tasamu Gorin zama Bata Kula kowaba Dok maganan da students ɗin Sukeyi Bata damuba Har time na shiga yayi .Sanan ɗalibai kowa ya samu Gorin Zama . Ana jiran Malla min Ya karaso Masu Presenter yau ƙowa kaga yana cikin fargaba . Gori ɗaya suka haɗu suna tautau nawa yanda zasu ɓuloma lamari chan sega Mallamin ya karaso, Yana zuwa ya karasa gaban black bot ya Rubuta group 3 Presenters Nan take su Junainah suka fito su goma Yace "group Leader .come out" Junainah tafito .Ya kalle ta sanan, ya ce, "A you ready" Yes sir Okay go a head Sayawa yayi da paper presentation din a hannun ta Feskan tan students taya ta gera sayuwan ta Class din yayi Shuro Dan sauraran Abunda zata gabatar masu Dan student sunaji daɗin in Akace Junainah zata jagoreci wani group, to kowa yana Allah, Allah ace yana group ɗin Dan ta iya Bayani "Good morning class my name is Junainah Kareem. I,m hear to presented my group I'm a leader of group 3 Our topic for presentation is about the speech communication First team when were talk about the speech mean Speech is the ability to express are thought and emotion speech sound or given And the Communication is the exchange of information ,ideas emotion and Bakita ne yafa rawa, Dan hada ido da sukayi da Amal, ta kasa cigaba da magana, se and and taketa faɗa tana gani Amal Abuda ya faro ranan monday ya Dawa mata kaman yanzu ake yi. Mallamin ne, yace, "Junainah kareem go a head" Fashewa Tayi da kuka takasa magana Abun yaba ma mallamin mamaki, Dan yasan ba sora bane yake damunta akwoi Wani Abun Hibba bane da take seye ta wintor su, tazu taga Junainah Ko ta sake jikin ta da yan ajin. Shiga class ɗin tayi da saurin ta riketa tana lalashin ta. "Kiyi Shuro ba Abunda Zata miki kinji Rugume ta Junainah tayi tana kiran, Dada nah Janta tayi ta zaunar da ita, Handbag nata ta bude ta ɗauko mata Lollipop ta Buɗe mata . Bata tayi tana lalashin ta Shuru junainah tayi tana tsusan lollipop ɗin ,Se ajiyan Zuciya take tayi, ta kunta a Jikin Hibba Malami ne yayi Dariya yana Gani Ikon Allah Sekace wata baby doll Yace "Baby lollipop kin kare presentation ɗine" . Student ne suka koshe da dariya dan suna mamaki ta ita kullon tana tsusan menti sinke Dariya da suke matane yabata Haushi. Toro baki tayi hawaye ya chika idon ta Hibba ne take bata hakuri karkiyi kuko Dan Allah junainah. Mallamin ne yayi geran murya kowa yayi Shuro . Kallon junainah yayi, ya ce, "meya saki kuka" Kallon Amal tayi Batayi maganaba ya gane metake nufi. Ba kawarki bane Meya Haɗaku "Babu" tace a takaice Kiran refor nasu yayi ya Tanbaye shi meya hadasu Nan ya faɗa masa abunda ya haɗasu . Dariya ma maganan ya basa Da, haka class ɗin ya kare . Amal fa ta shiga damuwa dan ko Ta ina Tayi maganan Ya zaga cikin school din dan wasu har Video sukayi lokacin da abun yafaru, yanda ada take ji da kanta yazufa, class nata ya zube kowa dariyan ta suke Gida suka koma da dare Junainah Suna hira da Dada, ta ce, "Dada nikam wanan weekend a Ginan su Hibba zanyi,.Zan barki ke Kaɗai" Dariya Dada tayi, ta ce, "Junainah rigima.Amade daughter inkiyi weekend zaki dawoko"? Eh insha Allah naju ma Bana kwonan mata Hibba . Shenefa ta bata rai harda cemin Barata sake, kwona a Gidan muba Toh Allah kaimu gobe, nan da chan dok ɗayane, Sallan isha sukayi kafin suka shiga baci Junainah, wayan tane yashi ga kara, da sauri ta daga wayan sunan Brother Jabbar ta gani Zuciya tane ya senke pick call ɗin tayi salama . Amsawa yayi in are slow voice Ya ce, "Wato inban kiraki ba Baraki kirani ba ko? Sorry Brother "Sorry for your self junainah, Bye". ya ce, kashe wayan yayi Ikon Allah Haka Kawai sena Kiraka . Tohma inna Kira nace Awani Dalilin Na kiraka Bacinta ta sha hankalin ta kun ce Washe gari da Yamma ta Shiga Gidan su Hibba, A Kitchen ta samesu suna Girki Tayasu tafara yi Har suka Gama, Waka sukayi suka shirya Kaya iri daya suka sa Hiran school suketayi wayan Hibba yafa Riging Yaya Faruk tagani.Murmushi tayi kafin ta ɗauka "my love" ta faɗa Junainah ne tasake baki da hanci tana kallon ta. "Kifeto ina side na Abduljabarr" yace . "Waya buɗema kofan" ? tare muke . ihu Tayi My lion ya dawo Kirji Junainah yayi wani irin bugawa . Batasan meyasa wani fargaba ya faɗa mata ba dama da gaske Yake Zai Dawo Tashin hankali _..............(Mrs💗A.S) ya Allah ka tafa,mana a lamuranmu Albarkacin Fiyayan Halita *ABDLJABARR* *Written* *by* ✍️ *ADAMA *AHMED* ( *Mrs* 💗 *A.S* ) _Bismillahir rahamanir_ _raheem_ 3️⃣5️⃣♾️4️⃣0️⃣ Hibba ta kamo hannun Junainah da murnan ta "kawa na zomuje gon su My lion ya dawo" Kwonciya tayi, Ta ce "Sekin dawo ba inda zani" Okay bye ta fita Nata jira amsan junainah ba, side na Abduljabarr Ta nufa A falo ta same su Da gudu ta karasa shiga falon ta Faɗa masa tayi a chest, Tana marna "my lion welcome back home" Ɗagota Yayi yana kallon ta "Hibba ɓaki San kin germa bane kina abu kaman karaman yarin ya" Komawa tayi Zauna Kusa da shi tana tsosa kanta taji kunyan maganan sa. "My lion Shine koka Gaya mana Kana hanya sede Kawai Muganka ba Sanarwa"? Ya ce, "Sanu Hajara, a yafe Mini nayi lefi" yana rike da kunnen sa. Dariya tayi Gaisawa sukayi Tana tanba yasa ya Hanya . "Alhamdulila" ya amsa. Juyawa tayi tana Gaida Yaya Faruk Hararan ta, Yayi ya ce, "seyazu Kika gani, Bayan nina kiraki" tace, "Sorry love", Rufe bakin ta tayi tana gani Abduljabarr Tashi Yayi ya shiga Bedroom nasa . Ta ce, "Kagani ko Kasani Naji Kunyan My LION" Hammmmm Masowa yayi ya zauna akan two,seater da take kai "Hibba Dan Allah Kidena Rogoman wani namiji, Inba hakaba watara na zuciya na Zebuga walahi" . Dariya tayi "yaya na nefe, cikin ɗaya muka fito". Eh nasani kidene dan Allah my Hibba "Toh" ta ce, "Nikam zan wace inmun fita Masalaci, zan koma Gida semuyi waya" Kai ta ɗaga Masa Abduljabarr ne ya Fito, "Mutafi Masalaci, Inkun gama Munafur cin da kuƙeyi" Fita sukayi Itama Tabi Bayan su Ɗakin mom,ma ta shiga ta Faɗa mata, yayan ta yadawo Mamaki mom,ma tayi, ta ce, "dawa ba Sanar wa" Komawa bedroom nata tayi, Junainah ta samu tafara salla, Itama bathroom ta shiga ta ɗauro alwala, ta fito ta tada Salla, Magariba da Isha Sukayi Kafin Sufitoh Falo Papa da mom,ma suka samu a saman Denning table ɗin suna cin abinci. suma zama sukayi Akacin Abinci da su Abduljabarr ne ya shigo, gaidasu papa yayi Papa ne yake tanbayan sa "Lafiya ka Dawo babu Sanarwa"? Lafiya papa, Hoto Mune yana da sayi Shiyasa nazo ganin ku. Okay Yayi kyau, ka kauta . Su junainah ne Suka gaishe shi, "lafiya"yace a takaice be kara magana ba. Mom,ma, tace, "Hibba zuba masa Abincin" A,a bayazu zanci ba inta gama takaimin Side nawa Papa ne ya fara tashiwa ya gama,mom,ma tabi Bayan sa Abduljabarr ya juyo gon Junainah, yace, "inki gama kikamin Abinci na side na"Toh. ta ce . Ya meke ya fita . Yana Fita Junainah ta ƙwoiƙoya shi Hibba se dariya yanta Junainah take kwoiƙwoyon sa. Shiƙuma yana zuwa, side nasa, wanka ya shiga ƴi Kayan abinci ta haɗa a Tare, ta woce Hibba na Sokanan ta, bata kulata ba Shiga tayi da Salama ya amsa "kikaraso ciki" ya faɗa, shiga tayi ta ɗaura Abinci a saman Denning ɗin falon Tajuya zata Fita . Da sauri ya sha gaban ta ya saya, kikam Harta Razana, "Ina zaki" . Shuro Tayi kanta a kasa. Hannu yasa a waist nata Ya jata tafaɗa kan fafaɗan kirjin sa Jikita ne yafara rawa, ta ce, "toh yau kuma meyake damun Brother Jabarr" a ranta taƙe tunanin haka, Rugume ta yayi sosai yana sunsuna kamshin jikita In are Sloli voice, ya Furta "Junai nayi Miss naki dayawa" Kokari Kocewa takeyi. shikuma da ya fahince nufin ta, Haɗa bakin su guri ɗaya yayi Nunfashin Junainah yankewa yayi na wacen gadi . Shikuma awani duniya yake Jinsa, sanda ya gaji dan kansa sannan ya sake ta . Komawa da baya tayi zata faɗi, da zafin nama yayi han zarin taro ta. A hankali ta buɗe idon ta Tana kallon sa . Ya ce, "Junainah mene kike Kallo na Haka? sekace wanda yaje sata aka kamasa" Kai ta girgiza, Zan tafi dare nayi Karki damu zan rakaki, zubamin abinci Yuwa nakeji Komawa tayi ta sa Masa a bincin "ƙe zaki bani a baki, baran iya ci da Hannu naba" "BrotherJabarr" takira sunan sa cikin shagoba yes My life Kallon sa tayi "baran iyaba" ta ce Ase tare Zamu kwona kenan tunda baraki iya ciyar daniba . Da sauri ta ɗago tana ganin sa "I mean it walahi zaki sha mamaki" yace Ahan kali Tafara bashi hannun ta na rawa a haka harya ƙoshi "Thank you ,you saver your self" ya ce. Tashi na rakaki mekewa tayi jikin ta yayi sanyi Fita Sukayi Har kofan falo ya rakata, suna isa ya bata pek a goshi yace, "good night my life" Ya juya .ita kuma ta shiga, Samu tayi Hibba na Jiran ta Zama tayi Kusa da Hibba "Nadawo" ta ce, Naganki ai ni na sanman a gon Mijin naki zaki kona. Kin mata Ba Mijiba Parka na de Dariya Hibba tayi "gayamin Kawa ta ya iya Soyaya kuwa Konasa My Faruk Ya koya Masa" Hararan ta Tayi ban Saniba hawa gadon tayi ta ƙonta Hibba ta ce, "Mezakiyi.junainah"? Me kikaga nake shirin yi. Walahi baki isaba inbata lokaci na ina Jiranki, Kina dawa ƙece ɓarci Zakiyi Junainah tace, "Mekike so Namiki" Shawara zaki bani. okay ina jinki Hibba ne ta gera Zama ta fuskanci Junainah kan tace, "Junainah nida Faruk Mun yanke Shawaran Naxt year Zamuyi Aure, kiga time ɗin Mugama school" Iyaso kuma time ɗinda Zamu fara ɓautan kasa ina Gida nah Ya kike gani yayi ko Ɓeyiba?, Me ra'ayinki Junainah, ta ce, "kinyi tonani me Kyau gaskiya Kinga Zaka fe Mutonci da daraja a idon Mutane" Toh kefa junainah Tonda kuna Son Junaku Why knot Ku dedeta a haɗa da namu. Hibba nifa Brother Jabarr ɓetaba furtamin kalman So ba . Karki damu watara na ze baiyana miki insha Allah, nasan yana Sanani Sonki Hira sukeyi Har baci Ya ɗauke Hibba Tonani Junainah tafara yi, meyasa, Ada Jabarr baya taba mata jiki Amma yazu dok lokacin da zasu Haɗu, Seyayi Kokarin tabata Kuma yanzu baya sa Hibba Aiki se ita ko taba Hibba baya so yadinga yi. seyace tagirma,Ita Kuma yana Jawota Jikin sa Kode haka ake Soyaya ne? Wa zebata amsa ne Tonowa tayi yanda ɗazun ya dinga susan tongue nata kaman wanda ya samu minti. Wani felling taji gaba ɗaya jikin ta wani iri takeji Daƙar baci barawo ya ɗauke ta. Da asuba suka tashi suka Gabartar da salla da Karatun Qur,ani sanan Suka Koma Barci Karfe 10.am suka tashi, Junainah ne ta Fara Wanka, ta Shirya Cikin dogon gown sleeveless da karamin hijabi Hibba ma ta shirya riga da wando tasa Sede rigan yanada sayi da Sagu Fitowa falon sukayi danyin breakfast . Su mom,ma suna Ɗakin su suna sharan barci Abduljabarr ne ya kira Hibba, ta kama Sa breakfast nashi, side nashi Kai masa tayi yana zaune yana jiran ta Ta shigo Good morning My lion. Morning jan tireɗin yayi ya fara zubawa . Mikewa tayi zata tafi yace, "ina zakije baraki jira nagama Kitafi da kayan ba Akwoi abunda Nakeso Nayine . okay inkije Ki Toromin Junainah tazo. Toh tayi waje Tana shiga Ɗakin ta taga Junainah ta Kishin giɗa tana danna wayan ta. "Junainah My lion yana kiranki"Nasan Aiki Ze Saki Aikin me zesani . hammm nima bansani ba "Wayu namasa nace inada Abunda zanyi, dan ya barni Na dawo" Toro baki Junainah tayi .wato Shine Kikasa, ya kirani danya Sani Aikin ko? yayi miki Kyau Tashi tayi tafita Hibba namata Dariya "ayi Aiki lafiya " ta ce. Da salama ta shiga .ya amsa Karasowa tayi Dama yagama tore plate ɗin yayi ya meke . Good morning Brother Jabarr ta faɗa ba walwala a fuskan ta. Karasowa yayi kusa da'ita ya kama hannu ta yana wasa Da yasun nata. "Morning Dear ya kika tashi" Lafiya ta amsa a takaice "Da fatan anyi Mafarki na" ? "A.a Banyi ba" tace waro idanu yayi da alaman mamaki yanda tabasa amsa ke saye, yana kallon ta, yace, "meyasa ɓakiyi ba"? Girgiza kai tayi .alamun babu Junainah baki jin irin yanda nakejin a cikin zuciya nane? Kinga jiya da nadawo Tonaniki naringa yi, harnayi baci Cikin barci na nayi Mafarkin ki, Kinaso kiji mafar kinda nayi a kanki? Kai ta ɗaga alaman eh Hannu sa yasa doka biyu ya jawota jikin sa .hannu hago ya zagaya ƙogon ta ya riƙe, Na Daman ya ɗago fuskan ta suna kallon juna, Ahan kali ya furta Junainah ke na musanma ne, kisan meya faro jiya a mafarkin na? Lumshe idonta tayi tasake buɗewa alamun a,a, ajiyar zuciya yayi Kin,sani cikin farin ciki, sanan kin biyamin bukata na, yanda ya kamata har nasamu nasuwa Da asuba sanda nayi wankan sarki kafi na yi salla . Wani konya taji Batanan Lokaci da ta rungome sa ba, Ta Buye fuskan ta tayi a chest nashi. "Aooshhhhh Junai zaki kasheni" ya faɗa Wani iri yake ji da ta rongome sa. Ɗago ta yayi zokiji janta yayi suka karasa kan two seater Tanba yanta yayi haryazu Baki Samamin Matan ba ? "Eh ta faɗa Ka yatacen Murmushi yayi, ya ce, "Ni Nasamu" Dasauri ta ce, "a ina ka samu"?tana kallon sa, A zuciyan ta tanata Allah!..Allah!!.. karyace a American . Tasake memetawa, A ina kasamu Brother Jabarr Kallon ta yayi yace "Gatanan Muna tare". Nuna kanta tayi alamun tanbaya ita Kai ya ɗaga mata. Waro ido tayi tace "relly" Yes ko baki So nane?ban mikiba? Da godu tataci zata fita, tana murmushi Yayi saurin shabko ta "Baki bani Amsa naba?. murmushi kawai taketayi . Junainah kina so na Kona hakura ? Kai ta ɗaga masa Eh. Da gaske kina sona . Rufe fuskanta tayi da tafin Hannu ta Rogometa yayi I Love you so much My life Yana saketa tayi waje da godu Shikuma binta da kallo yayi, murna yakeyi Junainah ta Amence masa tana son sa Yace "Zan nuna miki karshen son Zaki zama Sarauniya a guna, zanyi tataliki . Yan zune zan muna miki sonda na ɗau sawan shekaro ina miki" Allah nagode da ka Malakamin junainah amasayi Matata Tana zowa gon Hibba ta Rugome ta "I love hem Hibba, ina son sa" Hibba ne ta ɗago ta Junainah bade Haka kika ringa zubar da class agaban saba? Hararan ta tayi ni wawiyane ni dazan bada kai haka. Yazu naji zance yaukam Abunda a ke buyewa yafito fili, Sora Ɗayan ma ya bayana insha Allah. Mene ze Baiyana Banga neba . Murmushi tayi , ta ce, "Bayazuba se nangaba" Kekika sani ɓe shafeniba, Tashi ƙiraka ni na gaida Dada . Mekewa tayi suka Fata a Haraban Gidan suka haɗu da Abduljabarr. Tanbayan su yayi su Papa sun Tashi ne. A,a suka amsa a tare "kufa Ina Zaƙu" gurin Dada Zamuje Mugaida ta . Muje nima Nagaishe ta . A bakin Get Nasu Junainah ya saya Suna gaisawa da baba me Gadi Junainah ne ta shiga Bedroom nah Dada dan kiran ta, A tare Suka Fito Su,suka Fara gaishe ta Kafin Abduljabarr . Tana tanbayan sa yaushe a gari . Jiya da Yanma Barkaka da Dawa . Hira sukayi sama sama Ya Salami Dada yanaso Yaje gidan su Faruk Su Hibba Basu koma Gidaba Sanda sukayi sallan La,asar Suka koma Da Dare suna hira Faruk ya Kira Hibba tafi ta Zama tayi tana dana wayan ta Ya shigo tana ganin sa tamike Zata shiga ɗaki ya kirata Dawa tayi, ya muna mata Kusa da Shi, Zama tayi ɗan nesa Dashi . Murmushi Yayi Junainah nazo Nataya ki hira Naga Hibba tafita koma nasan ke kaɗai ne Zoki bani labari rin samarin ki na school Dariya tayi "Brother Jabarr, Nida ban da Kawama, bare sorayi" Kinsan Daga gobe Tare Zamu Dinga Zuwa School ɗin har a tashi Mudawo ton da Banda Abunyi Kallon Sa tayi Tanason Ta gas kata Maganan sa Papa ne ya fito Daga bedroom nasa yayi Mamakin Ganin Abdul A Falo Papa ne Ya ce, "Abdul Karnaji karna Gani kasan yazu Karatu ne a Gabanku" Kai ya Sosa insha Allah, Zan Kiyaye "Yafima" Papa ya faɗa Wacewa yayi . Sukuma Hiranso suka Ɗaura daga inda Suka saya Har Hibba Tadawo tawoce Ciki Abduljabarr ne ya Meke ,Zantafi mezaki bani wada zanta tonawa Dake Banda Komai sede in Lollipop zan baka, "Eh inaso " Toh Bari Na Ɗaukuma Da sauri ya ce, "Gashinan" Ta duduba kusa da ita Bakome Banganiba , Bari na Nuna Miki Karasowa yayi, Bata Harkara ba Taji bakin sa a nata Da sauri Ta Janye Dariya yayi kin gane? Ya ɗaga mata gira ɗaya yana kashe mata ido Ɗaya Sayawa tayi tana ganin sa......... __.............Mrs💗A.S)✍️ya Allah ka dafamana a lamuranmu Albarkacin Fiyayan Halita🙏 *ABDALJABARR* *Written* *by* ✍️ *ADAMA*AHMED* ( *Mrs* 💗 *A.S* ) _Bismillahir rahamanir_ _raheem_ 4️⃣0️⃣♾️4️⃣5️⃣ Tana shiga ɗakin ta faɗa ƙan Bed, Kifa Kanta tayi Tana tunanin abun da Jabarr yake yima ta, Ada can baya ko Yasan ta baya tabawa Amma Kwonanan tarasa Meyake damun sa. Kode dan yaje Cikin Turawa ne, toh in hakane Meya sa Lokacin da Yayi Rayuwa Me sayi dasu yana karatu acan, Baya irin Wanan halin Kuma Ko a yanzu baya barin Wani Namiji ya raɓesu, ɓare akai ga taba Juna. "Ya Allah" tace tana tunanin zuci, Kode in ana Soyaya dama Haka akeyi ne, Brother Jabarr, yanada Ilimin Adini Koma Yana aiki da ilimin Shi baya Kauce hanya da ɓai dace ba, Meyake damusa ne? Wanda kulom muka haɗu seya min abunda ɓe kamata ba . Ina soron randa Wani Zega abuda yakemin, Koma ga Zunubin da muke kwosa, "Allah kana gani badan Son raina, Yakemin ba, Allah nabuba kayafe mana" Tanata tonanin abunda yake Farowa Hibba ta dafa ta "Junainah lafiya tonda Kika dawo kina Ƙuce a haka"Kode Wani abun nadamun kine? Tashi tayi ta zauna tana kallon Hibba da idanun ta da sukayi ja "babu Hibba lafiya" Kawai de ina tonanin goɓe Brother Jabarr ya ce, "Tare zamu je School dashi " Hibba murmushi tayi Shene Ya saki Shiga damuwa harkina tonani "Junainah Meyasa aɓu kaɗan yana ɓirkitah miki Lisafi ne"? Yanzo keba abun Alfahari bane ace masoyin ki Ze rakaki har Makaranta koma,Ya jiraki har a tashi Kudawo tare? Ai Kodon Wanan Sakaryan Amal, ya kamata Kiyi Murna, Kimuna mata Kin,isa cikakiyan mace da ƙowane Namiji Ze soki . Nufashi ta sauke dan maganan hibba ya sata nisuwa nagode Hibba ni banyi Wanan tonaniba. "Kokefa Yakama ta Kikoyi yanda Zaki rikita yaya nah, koda ya koma American ya kasa nisuwa dan rashik"ta karasa maganan tana ɗaga mata hira. Dongure mata kaiJunainah tayi tace, "Shiyasa naga bawan Allah, faruk Kullun ya kasa zaman officer yana yawo .sakanin school namu da gidan nan" . Dariya Hibba tayi "bana son Shari" Monday ,morning Abdaljabarr ne saye a Kofan motan sa, Yana Jiran su, Suna Fitowa Karasowa sukayi Hibba ta Shige baya, ita kuma Ta shiga gaban motan. Tada motan yayi suka Fita sunhau kan Titi yana jan motan a nise, ya Kamo yasun ta yana kallon ta . Juyuwa tayi suka haɗa ido, yace "madam" "Good morning brother" tace "What is good about the morning dear" ya faɗa Tace "you. Dariya yayi, really ya tanbaye ta. "Yes, tafaɗa kiss yayima tafin hannun ta Kasa kasa, tace, "Hibba tana baya, tana ganin ka. Dan ban miki a wanan, small mouth nakin bako? Yi hakuri Karta jika Dariya yayi, ya ce, "Hibba Da sauri Junainah ta Ware idanun ta, "No Brother Jabarr dan Allah" tana kallon sa tayi fuskan tau sayi. Kallon ta yayi ya sake kayatacen murmushi, Yasake cewa, "Hibba , amsawa tayi na,am my lion Gu ɗaya muka kwonane da baki gaisheni ba. Tsosa goshi tayi "sorry My lion muntashi lafiya" Kin kyauta, A hakane Za,a Aure dake ko gaisuwa baki iya ba? Dariya sukayi, junainah ne tayi magana "Brother Jabarr ai shi, Bedamu da gaisuwan taba ita Yake So ba gaisuwan ba. Kallon ta yayi wayace Miki bedamuba? Masowa da bakin ta kusa Da Kunne sa tayi, Kasan in kana tare da Fari cikinka mantawa akeyi da Wani gaisuwa . Hammm "hakane my life" A Department nasu ya Ajiye ta sukuma suka karasa nasa department nasuJunainah . Atare suka shiga class ɗin a frot seat suka zauna han kalisu kwonce. Dok wanda ya shigo department ɗin se ya Juya Yasake ganinsu Malamin Sune ya shigo, Kallon Jabarr ɗin tayi a zaune ya karasa gaban sa ya mika masa hannu suka gaisa, ya kwoma gaban class ɗin yafara abunda ya kawoshi. Junainah ta kalli Abduljabarr baida niyan fita tace, "baraka fitaba" Nima nazam student naku yau. Okay tace bara kara bin ta kansa ba Jitayi mallamin su, yace, "baby lollipop" kallon malamin tayi kaita tsosa tajin kunyan yanda ya kirata da sunan. Wasu ɗalibai sukayi dariya "Yau kam ba Lollipop ne" ya tan baye ta Kai ta ɗaga masa alaman eh. Murmushi kawai yayi , yafara karantar wa da tanbayan question Junainah sune masu amsawa har Yakare, daze Fita hall ɗin Ya juya yana tanbayan, ƴan class ɗin ,yabega Amal ba Watace tace, "Batada Lafiya" Fita yayi bekara wani magana ba Har yama Suna tare a makarantan tare Sukaje ya saya musu Abinci A haiyan Dawa su diga makarantan ta juya ta Kalle sa "Brother Jabarr ni gidan mu Zan Sauka, in mun Karasa" Ai dama gidan Zankaiki dan kinzu Kenan Sede Kiringa Zuwa kina Gaishe da Dada Waro idanu tayi tace "weekend nefa naje yima Hibba ba Jumawa zanyi ba tana turo baki" Toh ni nace Kindawo .Kifaɗa ma Dada Hawaye tafara Zubarwa, ta ce, "nede gidan Dada nake so nakoma" Yana mamakin shagwoban junainah, "Bakison Zama dani ko? Turo Baki Tayi nide gon Dada,na zan kwoma. A bakin get na gidasu ya Sauke ta da Sauri ta fita Karyace Yafasa ta shiga gida Sukuma suka shiga Nasu gidan. Da dare kiranta Yayi a waya Tana ganin call nasa ta Mike Tabar Dada bedroom nata Ta shiga Kulle kofan tayi kafin ta ɗauki call ɗin "Dama nasan ke baki damu da niba, Shiyasa Ko Kirana ɓakiyi ba Anya junainah Kina sona Ƙuwa"? Eh Brother Jabarr ina sonka mana Banga alama ba ne. Ta ce, "Nifa kunya ka nakeji" Meyasa ƙeke jin Kunyana ? Kai yaya nane Dan Allah Junainah Ki ajeye kunya agefe, Mubama Junamu ƙulawa daya dace, kinsan ba Jumawa Zanyiba zan koma "Toh Brother , kinga Yau kiki Zama a gidan mu, Yanzu damuna tare ko nazo ne? Kai Brother yazufa 9.Ya wace Toh mene inaso naga Lafiyan matata ne A,a Brother Jabarr Kasan ɓan Faɗama Dada muna tareba . Wayaga ya miki Batasan muna tareba Ai ni Kafin namiki Magana, Sanda nasamu Amece wan Iƴaƴen ki . Dan Papa da mijin Aunty Amina na kaduna, har gun uncler naki sukaje Nemamin Izini Kai Brother Jabarr daban Amence maka bafa? Yarinya Aikin gama yariga da ya gama Kinzama Nawa tun da jumawa "Mun bata Tunda bada Sanina Katuraba" Nida ke yazo, mutto karaba, takalmin Kaza Tace, "Meyasa kafin katura baka Nemi soyaya taba" Junainah kin Daɗe da Malakamin Soyayan ki tunki na Yarinya, da sona Kika girma Kaman yanda nima da Sonki na Girma mun juma muna Kaunan Junanu Banso na Baiyana Miki Son da Nake Miki a Yanzuba Naso ace sekin Kare Makaranta tokun Amma da tafiya ya kamani Shiyasa Na Faɗama Papa, kar Bayan Natafe Narasa ki Bantaɓa Son Wata ƴa mace a Rayuwa naba Seke. Kece rayuwa na junainah kene Farin cikina kene Komaina Kirikeni amana Junainah,Dok risi Karki rabu Dani, Dan Allah Rananda na rasaki nasan Nima Za,a Rasani Dan baran kara wani, anfani A duniya ba Kene Fitilana Me Haskamin Hanya ,I love you so much Junainah Kuka ta shiga rera masa,nima ina sonka Brother Jabarr, kuma nama Alkawari zan rike Amanan ka insha Allah Zaka sameni meyima biyaya Dare yayi kikwon ta karki Makara kinga gobe zakije School "Tare zamuje ko" ta tanbeye shi Eh insha Allah nagode Brother Jabarr, good night sweet dream about Me, My happiness Me to bye love you Love you to Ya kashe waya yanajin wani irin Nishaɗi a ransa Junainah kasa Barci tayi, tanata tonani sa ,massage ta tura masa kaman haka. What did you do to me ,know my body is here,but my mind is always with you . and my heart always Miss you Brother Jabarr Karan message yaji, dubawa yayi, ya karan ta Murmushi yayi ya mayar mata da amsa . You just don't have idea on how much I miss you.my month miss your tender kisses,I miss the warmth of you body I miss being held by you Tana Karantawa rongome wayan tayi kaman shine . Har baci Barawo Ya saceta, kiran asalatu ya tashe ta tayi salla Bata koma baciba, ta fara shirin tafiya school Yau ma tare suka shiga class ɗin, Kowa ya gansu Se sun Burgesa, wasu har zuwa ganin Golma suke yi Makarantan, ya ɗauka Abduljabarr Abdulqafarr Ɗan jarida nan, Yana rako Budurwan sa Makaranta Wasu har zuwa Sukeyi Sunan gaisawa da shi Mata kuma Se shawagi Sukeyi, Ko zasu Samu Shiga a gon sa, Musaman yan department nasu Yauma Amal bata Samu zuwa school ba Amma Labari Yajen Mata, Abdul Yana rako Junainah school Shiyasa ma taki Zuwa Malam Yusuf kuma ya damu, har yakira Reforn su ya karba Number Amal Bayan ya ƙoma gida ,anyi sallan isha ya ɗauki wayan sa ya kira Amal Sanda Yakira so Uku a Na Karshin ta Ɗauka "Hello ta ce, Murmushi yayi sanan ya ce, "Asalamu alaiki" Wa,alaika salam dawa neke magana Masoyin kine , "Nikuma"? Eh Bansan wanan Muryan ba Kinaso Kisanine? A,a bana bukata dan bare Kareni da ƙomaiba Ayanzu bana bukatar Wani Soyaya Amal Kibani dama, zan Mantar dake Sonda ƙike yima Abduljabarr insha Allah. Ya Akayi Kasan ina son Abdul, Dan ina tare dake, aƙoda Yaushe Shiyasa nasani. Meyasa Kika dena zuwa School bayan kin warke? Babu, school ɗine yafita min a rai Kidawo dan Allah kodan ni nadamu naga lafiyan ki "Zanyi tonani" tace Ya ce, "Amal bawani tonanin da zakiyi ina bukatan ganin ki gwobe, Kome Kikeyi kibari Kizo kisameni A Office nah" Taya zan san Office naka, bayan ko sunan ka bansani ba Harkana faɗan Nazo Office naka . Sunana YUSUF ADAM kitanbaya in kinzo Complexes Na Mass comm Tonani tafarayi, kaman tataba Jin suna sa . Washe gari da Misalin karfe 9.am tashigo School Ɗin Department nasu ta Shiga Tana sakai Idonta ya sauka akan su Junainah, ita da Abdul Kirjin ta ne ya buga . Da Sauri Ta ruse Idon ta ta rike Kirjin nata Zuciya ta bugawa yakeyi, da baya baya ta kuma Sanda Tayi Nisa Da Department ɗin, Ta samu gu tazauna, Hawaye ne, yake zuba Kaman ruwan Idon ta Ze zuba Taɗau sawan Lokaci tana kuka,sanan Ta share Hawayen ta Complex nasu ta wace, Wata studend tagani , ta tanbaye ta, Office na malam yusuf Adam Ƙwatance ta mata Amal tabi ƙwatancen da tayi mata, Har ta Karasa. Buɗe Office ɗin tayi da Salama a bakin ta, Kansa ya ɗago yaga wa ya Shiga masa office ba izini, Amal ya gani a bakin kofan. Amal karasawa gaban sa tayi, Tace, "Good morning sir" Morning Amal have are set Zama tayi Ina neman Mallan YUSUF Adam tace dashi Murmushi yayi, ya ce, "ganinan Amal" Mamaki tayi ,bakin ta yana rawa, tace, "mallan dakai mukayi waya jiya da dare" ? Yes kina mamaki ne Ware idamu tayi tana Kallon sa Jitakeyi kaman Amafarki MALLAN YUSUF KUMA...... _...........(Mrs💗A.S )✍️ ya Allah ka dafama na Albarkacin Fiyayan Halita🙏 *ABDULJABARR* *Written* *by* ✍️ *ADAMA*AHMED* ( *Mrs* 💗 *A.S* ) _Bismillahir rahamanir_ _raheem_ 4️⃣5️⃣♾️5️⃣0️⃣ Yana kallon idon ta yace, "Amal meya samu Idamun Ki, ya Kunɓura haka? Kai ta Girgiza masa "Da kikazo Amal kinbi Department Nakune"? "Eh tace "Kinkali Kawarki da Abduljabarr ko? Hawaye ne ya gangaro diga Idon ta Amal kina gani madubi ƙuwa?, kinkali yanda kika rame kikayi baki? Haba Amal meyasa zaki sama ranki damuwa Kaman ba Amal da in kagan ta, baraka so Ka ɗauke kai ba Ga kyau ga wanka, ga iya ɗauke Hankalin mutane Kiduba kika yanda ƙika dawo lokaci ɗaya, Sufa wanda kikeyi dan su, Basusan kinayiba, Dan Allah kibani dama mu daidai ta Kanmu.zan mantar dake, ina sonki sakani da Allah Amal. Mallam baraka gane Abunda nakeji bane, walahi ba Yin Kaina bane Amma insha Allah zanyi kokari naga nacire sa a raina "Kokefa har yaushe zaki takurama rayuwan ki" Kalifa sawan two weeks baki shugo school Gashi anmiki nisa a karatu Kiran sunan ta yayi, "Amal" Na,am kin Yarda dani nazama Abukin rayuwan ki shuro tayi na wani lokaci kafin ta amsa masa da "Eh, amma Kasan komai se a hankali ze daidaita" Kuma bana son Yan class namu su San muna tare Okay insha Allah Ba wanda zesani dan nima bana bukatan wani Yasan Alakan da ke Sakani mu, Don gudun zargi Tashi tayi, "mallan zan wace, se gobe zan shigo in Allah ya kaimu". Okay nagode da amsa kira na Murmushi tayimar, "kafi ƙarfin yimin godiya mallan kaifa malami nane" Shima murmushi ya mayar mata, ya ce, "ko nakomar da ginbiya nane gida da kaina" ? A,a kayi zamanka mallam nasan kanada aiki, Toh semunyi Waya bye Gida taƙoma, mummy ta tasamu a Falo tana kallo a Tv "Harkin dawa Amal wanan kam Baƙuda class ne? Kika dawo dawori" Bajin daɗin jikinane mummy shiya sa na dawo. Amal nakasa gane meya ke damunki Kullom bakida Lafiya, Kiki Yarda Kije Asibiti Zanje mummy kiyi hakuri Su junainah, sun dawo gida yau bata Jin daɗin jikin ta Washe gari bata samu zuwa School ba Dada kuma takasa zuwa Aiki, tana kula da'ita Abduljabarr ne ya shigo gidan Dada nasame ku Lafiya Alhamdulila Abdul, ya Jikin Junainah Dasau ki, masha Allah "Dada yau ba aiki ne"? Aƙwoi fa Abdul jikin Daughter ne ya hanani Fita Tsosa kan sa yayi, yace, "karki damu Dada kitafi aiki ki, Zanƙula da ita, Abdul kai bakada aiki ne da zaka zauna yin jinyan Junainah"? Eh, Dada Okay badamu wa bari na Shirya, nagode Abdul ta meke ta nufin bedroom nata befi Minti 15 ba Ta Fito, Salama tamusu ta wace aiki Abduljabarr ne ya Maso kusa da'ita, My life Ya jiki naki? Da Sauki brother, muntashi lafiya? "Alhamdulila my Junai" Hannu sa yasa akan Marata, my junainah wanan abun yana wahalal min dake, Karki damu very soon zan rabaki dashi. Kallon sa tayi Brother Jabarr kanada Maganin daze rabani da ciwon nah "Eh mana my life" kamo hannun sa dake kan maran ta tayi ta waro idanu tana kallon sa da namaki tace, "brother cikin shagwoba dama kanada magani shine kaki bani"? Nide Kabani Yanzu dan Allah? Walahi nina san kallan wahalan da nake sha tana turo baki kaman me shirin kuka A,a Junainah ba yanzuba se zuwa nan gaba kaɗan zan baki. Nide Yazu nakeso kabani tonda kace kana da shi. Da gaske kinaso yanzu "Eh kiyi Hakuri Papa ya Kafanim doka, bayazu ba Nide kabani papa bare hanaka bani. okay kara masowa yayi kusa da ita sejin bakin sa tayi anata wani irin Sunbata yake yima ta wanda takasa ƙwoce wa ba,ajin wani kara a ɗakin se saukan nun fashin kawain akeji Dok kansu su lula wani duniya har Sawan Wani Lokacin ,Sanan Ya zare bakin sa Maran ta yaƙeta Shafawa yana Ɗan Mammasa mata a hankali Tuntana jin yana Mata ciwo har ya fara sakewa, wani irin Sanyi taji Maran tah yayi mata, Nan take taji period ďin Ya fara Zubowa Kaman turosa akeyi Kara damke idonta tayi ta kama hannun Jabarr da karfi tana wani Irin Wahalelen nishi. na sawan lokaci A Hankali ta buɗe ido ta, Akanshi ta Saukar, tace, "Brother Jabarr wanka nakeso nayi Jikina Yabace" Okay, kona Mikine da kaina yan murmushi ganin yanda tayi da fuskan ta. Hararan sa tayi ta tora bakin tana binsa da wani irin kallo . Dariya yayi irin wanan mugon kallo haka Junainah nifa tai makonki zanyi amma kinamin wanan kallon, Kawai dan nace zan taimaka Miki. Hammm Brother Jabarr walahi Zuwanka ture Ya bataka, yazu Kazama Mara kuya in katashi yin wani abun, wani sa,in baka tunanai komai, Kaisaye kaƙeyi Sekace, da Wata matar ka kake tare. Dama ba matata bane ? Hammm ai Shedu basu Sheda ba, kaga ban zama Matan kaba tokun . Wana kuma maganan kine nide nasan ke tawace. Tace "nide Bana Shiki brother" Kafita waje in nagama zan Kiraka Meyasa, sena Fita zakiyi wankan? Jikina ya bace dayawa, Nasan in natashi ze zuba ya bata min jiki ƙuma banason Kagani Nagane Jirani ina zuwa, Tashi Yayi kufan Bedroom nata ya buɗe sanan ya shiga ɗakin ya buɗe kufan toilet ďin ya haɗa mata ruwan wanka me ɗumi Dawa yayi, tana Ƙwonce Bata mosaba Sugunawa yayi bata harkara ba taji Ayi Sama da ita har ta sorata Toilet ɗin ya shiga da,ita Acikin bath ya sata Kigera Jikinki inkin gama ina Fallo Binsa da Kallo Kawai tayi, tana Mamakin sa . Jamata kofan yayi Ruwa me ɗumi Tayi Wanka dashi, ta wake Kayanta da ta cere Tana fita wankan, mai Kawai Ta shafa Tasa kaya A Falo ta Sameshi yana Dadana Wayan sa Karasowa tayi ta zauna "Thank you Brother Jabarr" You are welcome Ya jikin naki, maran ya Sakeki Wani Kunyan sa taji ya kamata, saukar da Kai tayi, tana Murmushi "Answer me Junainah i want to hear your voice please" yana Sauraron ta. Kai ta ɗaga masa. "bakida bakine," yace. Turo bakin tayi tana magana, a Shagoɓe "Yayi Sauki" Okay Allah kara sauki Amen, haka ya dinga kullawa da Ita hahta Abinci abaki Yabata, Har yanma Dada ta dawo aiki taji daɗin ganin yanda Tasamu Junainah jikin yayi Sauki, godiya tama sa, yanda ya kulla da Junainah nan . Akwona tashi bawiya agon Allah, har huton Su Abduljabarr yakare . Ya fara shirin Komawa American, wanan karon, ji yakeyi Kaman karya koma, Dan Yanda Ya shaku da Junainah Komai tare Sokeyi Itama tashiga damuwa Har wani rama tayi Ana gobe ze koma yayi mata shopen harda lollipop ya Saya mata , Da dare kusan kwona sukayi suna waya Dazai tafi airport yaki ya kirata bata saniba har yabar kasan, dan yasan inya kirata Rigima Zata Sayar mar shi yasa. Sanda ya Isa ya kirata da Layinsa nacan nama ɓe siraba Sanda ta Zubamar Shaguba Harda Kuka Bagaren Amal koma ta warware, Tafara Komawa Kaman yanda take a baya Bata shiga harkan ƙowa, ita kaɗe take rayuwan ta a school din, Soyayan ta da Mallan Yusuf yayi nisa Dan kullom Suna Makale a wayya Yazu suna Shirin fara Exam ne, karatu sukeye kaman ba gobe Amal tabama junainah Hakuri akan abunda Ya faru Kuma Tahakura Sede haryan zu basu koma Yanda sukeba . Hibba kuma Faruk Yasa ta a gaba shifa ze turo iyayan shi ayi maganan Auren su,Tunda Sora Musu Shekara ɗaya Yazu zasu shiga Part 4 Tarasa ya zatayi da Shi dan harsun bata Hibba. bata damu da bata wansuba Dan tasamu lokacin Karatu Exam fa Yaɗau zafi Junainah Kashe Wayan ta, tayi dan batason Damuwa . Two weeks sukayi kafin Suka gama Exam Abduljabarr ne yace "bari ya gwoda kiran Junainah dan yana kira layin ta a kashe" kiran ɗaya ya shiga Tana barci taji wayan ta na riging. Da sauri tayi pick na call ɗin, tace, "My King I'm sorry da rashin samu na a waya da bakayi yau na kunna wayan, dan Allah kayi hakuri, Nasan nayi lefi" Junainah wato ni Masala ne a gonki ko? "A,a walahi karka faɗa haka" Meyasa zaki Kashe Wayanki Batare da Kin sanar da niba? Kodon Kikalla ina Sonki ne Shiyasa kike min Abuda Kikeso ? A,a Brother i'm sorry dan Allah Daga Yau baraki kara ganin call naba tonda nazama damuwa a gwongi, Nabarki ki huta da Fitina Kiiit ya kashe wayan sa yasa number ta a blank list Tashin hankali Tace, "Nashiga uku ya zanyi, Kiran sa tafara yi baya tafiya Ƙuka tafara rerawa kaman wanda aka yima ta mutuwa. Ahaka ta wuni tarasa Meyake Mata daɗi Shiƙuma Anasa bangare Yace, "Seyayi Maganin ta" Da dare tasake gwoda Number sa baya tafiya, Tunani Mafita ta fara yi, har barci ya Saceta Se kiran sallah ne ya Tashe ta Shiga toitel tayi Jikin ta a mace ta dauro alwala tafito Salla ta gabatar ,Tajuma tana Addu,a Sanan ta meke tanufi ɗakin Dada Da Salama ta shiga, Dada tanakan Salaya Gadon Dada ta haye tayi Kunciyan ta Da ta iddar da sallan kallon junainah tayi "Daughter me yake da munki", Idon ta ne ya Cika da ƙwolla, tace, "baci nakeji jiya bansamu baci Sosaiba" Okay Rufe Idonta tayi amma bacin, Yaki zuwa harta gaji da ƙwonciyan ta Meke ta sauka diga gadon. Kitchen taje, Asabe tana aiki Suka gaisa, Tafara tayata, har suka gama Ta shiga Wanka da Sauri Ta Shirya tana fitowa, Tace ma Asabe, "nin Dada tafito Tafaɗa mata ta shiga gidan su Hibba" Tafita se gidan su Hibba, Tana shiga Falo ta hango su a Saman Deninng suna breakfast, karasa wa tayi Ta Durƙusa tageda Papa da mom,ma Da fara,a suka amsa mata Hibba ne ta nuna mata Ƙujeran ƙusa da ita Zama tayi, Hibba tayi serving nata , Su biyu aka bari a gon, Junainah tana ganin, su mom,ma sun taci ta dafa Hibba "ina wayan ki Hibba" Yana ɗaki Da sauri ta meke tanufi ɗakin Hibba binta da Kallo tayi cikin Mamaki , meyake Faruwa da Junainah Dan tun Shugowan ta taga batada nisuwa . Aƙwoi Masala tatare da ita tashi tayi tabi bayan ta . Junainah ɗaukan wayan Hibba tayi da sauri Tafara Kiran Layin shi Ya juma ya riging ,kafi Yayi pick Hello Hibba lafiya Ƙike kirana war Haka . "Brother Nine ba Hibba bace, I'm sorry dan Allah baran karaba" Wayan ya Kashe, bin Wayan tayi da kallo Tana Mamakin yanda Ya kashe wayan dan kawai yaji Muryan ta Mom,ma ne ta shigo ɗakin mikama Hibba waya tayi , Abdul ne, ya ce "Wayaki baya Shiga, ya naso yayi Magana dake" inkin gama Kikamin wayan ɗaki na Karba tayi tasa a ƙunneta Good morning My lion Kafin taka rasa gaisuwan ya Kaseta , Hibba kibuɗe kunneki dakyau kijini from today, in kika Sake bama Yari,yanan wayan ki Walahi se na Saba miki kinji ko? ya kashe wayan ɓai jira amsan ta ba Kallon Junainah tayi ,Meyake Faruwa ne Junainah? Baya baya tayi, Kaman Zata Faɗi, Hibba Tayi Saurin tarota , tana Kiran sunata da Karfi "Junainah" Rungome Hibba tayi, "ki taima keni Hibba bazan iya Hakuri da rashin Jabarr ba Hibba tace, "Meya haɗaku? kon batane"? "Eh, ta amsa Hibba Brother Jabarr zebarni na shiga uku na walahi Lefina ne . Junainah Kinusu kimin bayani meya haɗaku Fashewa da ƙuka tayi Kaman Ranta Zai Fita __........(Mrs💗A.S)✍️ ya Allah ka dafamana a lamuranmu na Albarkacin Fiyayen Halita🙏 Alhadulilahi anan muka kawo book na ɗaya semun haɗu ana biyu Ninaku Adama Ahmed inama kowa fatan alkairi ️